👩‍👩‍👧‍👧 **WASU MATAN** 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar zeesardaunerh~💜🖤 *story and writting* by *zainab sardaunerh* *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah mai rahama mai jinkai 📚 Allah yai dadin tsira ga Annabinmu Muhammad Sallahu Alaihi Wasallam da Ahalinsa tareda Sahabbansa baki daya Ina rokon Allah Mabuwayi Gagara misali yadda ya bani ikon fara wannan littafi mai albarka ya gwadamin na gamashi lapiya Allah yasa kasa Al'ummar musulmii su amfana da da russa na kwarai dake cikin wannan littafi kuma in akwai mai irin wadannan halayyan Allah yasa ta daina Ina ma masoyana fata Alkhairi a ko ina suke 🙏❤️❤️❤️❤️ _Wannan shafin na kine ummu_ _munaifah( Ayshert_ _sardaunerh)_ ~godiya dubu~ ~tare da fatan Alkhairi Allah~ ~barmu tare~ 😻😍🥰 بسم الله الرحمن الرحيم _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *page* 1~~2 Zaune take bisa tabarma tana tsintar shinkafar hausa tana sauraron wakar hamisu breaker, a gidan redio da yar karamar salularta. Akalla baza ta wuce shekara talatin da takwass ko Arba'in ba sai mita take yi "ohni saudatu ni wlh na gaji da wannan rayuwa a ce ko yar shinkafar ga ta gwamnatii dai mallam ya sayo mana mu tuka amma yakiya a'a, ko da yaushe sai dai yace babu babu kamar kansa a ka fara talauci ko wurin abokanansan nan yaje ya aro koda bashine dai ya sayo muci kamar yadda su laure kayi, amma sai dai yace Ayi hakuri wata rana sai labari ni gsky na gaji da hakurin nan mssssstwwwwwssss". Ta k'arashe maganar tana jan dogon tsaki. Alokacin da aka turo kyauren gidan tare da sallama ciki ciki inna saude ta amsa sallamar yayin da naga wata mata shiyar budurwa wadda ba za ta wuce shekara goma sha bakwai ba ta fito a cikin wani dan madai dai cin daki sanye da wata kodaddiyar atamfa, ta yo wurin wannan mutunen da ya shigo wanda akalla zai kai shekara hamsin amma idan ka kalleshi so daya baza kace yakai hakan ba domin irin jikin fulani ne dashi daka gansa zakace tabbass bafulata ni ne ta durkusa tace "bappa sannu da zuwa ya kasuwa?". Dadai lokacin da yazauna bisa tabarmar tare da amsa mata da cewa "yawwa mamana da fatan na same ku lapiya". Tace "lpy lau baffah". Yayin da ta tashi ta nufi wurin tulun su ta kawo mai ruwa mai sanyi, ya karb'i ruwan yace" nagode mamana Allah ya miki Albarka". "Ameen Baffana". Ta fad'a tana murmushi. Bayan ya gama shan ruwan ne yace "Hala ina auta naga bangan ta ba". wannan yarinyar da ya kira da mamana tace "inna ce ta aiketa gidan su inna laure ta anso mata kuka". yace "tou". tare da nufar dakinsa a yayin da ko kallo bai ishe inna saude ba balle ai maganar gaisuwa dan haushinsama take jii yanxu shiya takasa yi masa magana yau kenan ko naman dari biyun bai riko asa a miyaa ba Guduu kawai yake a mota da'alama sauri yake domin gudu yake shararawa a bisa titi Allah ne kawai yakai shi gida lapiya domin yayi mantuwan wasu files a gida gashi kuma urgently ake bukatarsu yana isa bakin wani makeken gate yai parking ko motar bai shiga da ita cikin gidan ba ya bude marfin motar ya zuro kafafunsa waje da dan sauri sauri mashaallh shine abunda nace a lokacin da nai tazalii da kyakkyawar fuskar sa ma'abociya haiba da kamala matashin saurayi kenan maiji da kyau da kudii Aliyu muhammad Ahmad da daya tilo ga Alhj muhammad Ahmad mai xinaree Shahararren mai kudin da yayi suna a fadin nigeria yana da companies a garuruwa da dama za kujii cikaken labarinai nan gaba Noking din gate din yayi Ila mai gadi ya bude ya shiga ko saya amsa sallamar mai gadii bai yiba yai cikin gidan direct da sallama ya shiga cikin palon da sallama kamar yadda yasani haknne ko a yanxun zune take bisa kujerun da suka kawata dakin tana charting a wayar ta kirar iphone 12plus karar takalmi da tajine alamun an shigo yasa ta dago kanta tare da daga yan yasunta tayi waving dine maana hiiii taci gaba charting dinta bai kulata ba dan inda sabo yaci a ce yasaba da halin suhailat direct uptchers ya nufa tareda shiga room dinsa after 3mint ya fito tare da files din ya fita ko adawo lpy bata masa ba gaba daya ma bata san ma ya fito ba yaja motarsa tare da nufar A.M.A COMPANY .................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh* ( ~yar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ #share 👩‍👩‍👧‍👧 **WASU MATAN** 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar zeesardaunerh~💜🖤 *story and writting* by *zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah mai rahama mai jinkai 📚 بسم الله الرحمن الرحيم _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Page* 3~~4 ~_Wannan shafin na sadaukar~ ~ ~da shi ga jarumai~~ ~writters association~ 🤝🥰💙 Da shigar sa cikin matsakaicin d'akinsa ya zauna ....... yayin da ya nitsa cikin kogin tunani ......... Wai yaushe ne Saudatu zata chanxa halinta, yaushe ne zata san cewa zafin nema bashi ke kawo samuu bah ita a rayuwarta ba ta da godema Allah shi yasan ba haka halimatu ke masa ba, shiyasa idan ya tuna abunda yy mata sai yaji ransa duk a dagule. A ko da yaushe yana k'ara godema Allah da yasa halimatu ba ta mutu ba sai da tayafe masa, shikansa yasan ya yi rashi na mace ta gari mai hakuri da kawaici ga tsafta Allah ya jikanki da rahama matata. Ya share hawayen da baisan ma lokacin da suka sauka akan kuma tunsa ba. Ako ina Ako wani gurii a gaban kowa yana iya fad'in cewa mata suna suka tara domin wasu matan zuciyar Musulunci garesu wasu matan kuwa zuciyar fir'auna garesu, kamar Saude ita a ko da yaushe ba abinda tasani illa Kud'i sannan taci dad'i tana da tsafta dai dai gwargwado amma bata kai Halima tunsa ba tunaninsa ne ya katse a lokacin da yaji kiran sallah azuhur yafito daga d'akin yayi alwala baiga Saude cikin tsakar gidan ba da'alama tana bayi ya nufi masallaci. Da isar sa A.M.A COMPANY direct office dinsa ya nufa bai tsaya b'ata lokaci ba yakira waya bayan yan mintutka akayi noking "yes come in", cewar Aliyu wanda ake kira Haidar mik'awa mutumin da ya shigo files d'in yayi ya ce "ya kaiwa accounter bayan fitar", mutumin ya duba time yaga 2:15 dafe goshinsa yay yace "oh Allah!", tare da nufar toilet din da ke cikin office d'in na sa, tsayawa misilta muku yadda toilet din yake bata lokacine domin komi na Aliyu haidar yana yinsa ne a tsari Alwala yayi bayan ya gama ne ya shinfid'a darduma ya kabbarta salla domin tawucesa balle yace yy a masallacin companyn. "Aleeya! Aleeya!! Aleeya" shine sunan da naji inna Saude na kira kamar mai shela a anguwa da sauri wadda naji an kira da Aleeya ta fito daga dakin su, matashiyar buduwar nan ce ta d'azu da mallam Yusuf ya cewa Mamana "masha Allah fata barakallahu Ahasanul halik'in", kyakkyawa ce ajen karshe duk da talauci ya nakasar da kyawunta kallo d'aya xaki mata kice wannan ta had'a jinsi da larabawa bai wai dan kyanta yayi yawa bane aa irin sihirtaccen kyawun nan gareta wanda idan mai kallo ya tsureta da ido domin wai ya gano muninta to Allah kyawu zai ga ta k'ara masa tanada round face irin wacce ake so ga zara zaran eyelashes tareda dogon hancii had'i da pink lips, bakinta dan k'arami dashi zaka iya rantsewa hannun ta baza ya shiga ciki ba Allah ya mata diri mai kyau kamar ita tayi kanta shiyasa bata fita da gyale, a rayuwata ako ina take tana saye da hijab wani time ma harda liqab, a yanzun ma hakanne sanye take da hijab d'inta wanda ya wuce mata guiwa ta durk'usa kusa da inna Saude tareda cewa "dan Allah Inna kiyi hak'uri koda kika kirani ina sallah ne shiyasa ban amsa da wurii ba", tsaki inna taja "msssttwwwssss", tare da cewa "kedai kika sani kin shige d'aki kin dunkule salon malam yazo yace an maki wani abu nidai dan Allah tashi ki had'a wuta ki d'ora sanwar tuwo kinga uku ta kusa" da "to", ta amsa tare da nufar wani gun da alama kici ne..............................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh*ce* ( ~yar karamar su babbar~ ~su~)👧🥰🤩 # _Comment_ # _like_ # _share_ 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *page* 5~~6 Itace tadauka tasaka cikin murhu ta fara hasa wuta domin daura sanwar tuwon, yayinda inna Saude Ta shige daki abunta. Da cups ya fara cin karo daga shigarsa cikin gidan na shi......... ko ina a hargitse yake chan kayan wanke- wanke ne tsulii guda ba'a wanke ba, Kayan wanki ma duk a yashe suke, Ga poo chan Maleek Yayi kashi bata zubda ba... Wani kololon bakin cikine ya to kare masa wuya alokacin da ya shiga palon da ko arzikin shara bai samu ba. Zaune take bisa karfet tana karatun littafan hausa da ta saba yi . Ya yi sallama har sau ukku kafin ta amsa domin hankalinta ya tafi a karatun littafin da take....... "Abban Khaleel Nidai gaskiya ka rage yi min wannan kallon na kuriila haba kamar na chanxa maka" cewar Azeema Kenan ya yin da take turo bakin ta cikin dan shagwaba,yanda takeyi baza kace ta haifi yara biyu ba. " Soory dear baxan kara ba kinjiii" cewar Abban Khalil, "ok najii kar ka sake, ko jiya haka kace baza ka koma ba amma gashi yanxu ka sake yiii" " Ai kedin ta da ban ce shiyasa ako da yaushe bana gajiya da kallanki, dear ko da yaushe kara zama yarinya kike kamar ba kece kika haifi khaleel Da khaleela ba". "Ohho yanxu na fahimceka dear" "Kamar ya dai Umman Khaleel"?? Ya fada cikin sigar tambaya. "Eh mana ai na fahimce so kake na tsufa ka kawomin wata .." tafada tana bata fuska Alamu bataji dadi baa. "Sorry ba haka nake nufi ba dear, ai daga ke ba karii, kece Uwar gidana kuma Amaryata inshaallah ." "Humm Abban Khaleel karkasa na sakankance da zantukanka rana tsaka najii kace Aure zaka karaaa nidai abar maganar kawaii " " Najii amma kesan irin tarin san da nake miki ko?? Kina ganin cewa akwai wani gurbi A zuciyata bayan nakiii ? Ke kadaice muradin zuciyata, ban rasa komii a wajenki ba to karin aure namii? Kisa a ranki ni Abubakar Na kine ke kadaiii har abadaaa. Wata sanyayyiyar ajiyar zuciya ta sauke, ya yin da ta afka cikin kogin tunani.... Shiyasa a koda yaushe take alphari da jarumii kuma gwarzon sahibintaaa,shi tafara so a duniya kuma har karshen rayuwarta hakanne da yardar Allah. A duniya bata tantamar kaunar da Abban Khaleel Ke mata, shiyasa bata sama ranta cewa ita kad'ai zata zauna dashi ba kamar yadda *WASU MATAN* Keyi idan suga miji na son su sosai. Tasan cewa Aure lokaci gare shi kuma muddin na Miji ya yi niyar kara Aure to ba fashi sai wani ikon Allah. Guiwar ta tana sanyi ne a duk lokacin da ta tuna cewa Uwar Mijinta ba son ta ta take yi ba. Bawai tana tsoron kishiya bane,a'a tana dai tsoron Abunda zai rabata da Mijinta Abun Alfaharin ta. A Wannan zamanin da muke ciki da mutane ba tsoron Allah a zukatan su, bata san wace za'a kawo mata ba. Tasan halin *WASU MATAN* ba Imani gare su ba shiyasa take jin tsoro. " Hmmmmmm" ta sauke gwairon numfashi." "Ina sanka fiye da kaina Mijina"," haka ne nima ina sanki sosai Umman Khaleel Ya fada yana k'waik'wayon muryarta. " Gidan Mallam Abubakar Kenan shida matarsa kuma y'ar uwar sa Azeema Tare da y'ay'an su twins Khaleel da Khaleela. Rayuwar su suke cikin farin ciki da kaunar junansu. Mallam Abubakar Wanda yakasance d'a ne ga limamin Unguwar Mallam Usman. Mallam Usman Yana da Mata biyu Y'ay'a biyar Hawwa'u Da Hadiza Sune Matansa.Inda Hawwa'u Keda Y'ay'a hudu duk mata. Aisha,Fatima,Firdausi,Fareeda , inda suke kiranta da Mama. Itako Hadiza d'a d'aya Allah ya bata Abubakar, suna kiranta da umma. Mama ta kasance mutum mai hakuri da kawaici ,Umma kuwa masifaffiyar mace ce ta bugawa da jareeda ga shegen kishin tsiya . Allah bai had'a jinin ta da na maman Azeema Ba, dan kawai suna mugun shiri da mama.Itako ana ta tunanin duk mai son mama mak'iyin ta ne. Malam Abubakar Mallamin Islamiyya ne acikin unguwar su Aleeya Mabera A Garin Sokoto. Ya kasance d'an uwa ne ga Azeeema. Yan zu haka shekarar su biyar da Aure da Azeema Kawar Aleeya; Kuma ya kasance shi ke karba musu hadda a Islamiyya. Tawannan hanyar ne soyayya mai zafi ta kullu tsakanin sa da k'anwar shi Azeema har ya kai ga sunyi aure Allah ya albarkace su da y'ay'a biyu, yanxu haka shakarar yaran hudu da watanniii . Rayuwar Gidan abun burge wa ce ga kowa domin zallar soyyayya suke shinfidawa a cikin gidansuu. Matsala dayace suke fuskanta Arayuwar Auren su;wannan matsala kuwa itace k'iyayyar da Ummarsa ke wa Azeema Tayi yawa bata san Azeema Ko kad'an; dan k'awai takasance y'ar aminiyar umma. Da Mahaifinsa da Mahaifin Azeema Uwar su d'aya ubansu d'aya; su yan Asalin garin sakkwato ne (A karamar hukumar wurno ). A lokacin da Umma ta matsa masa ya fidda mata yayi Aure bai dace ya zauna haka ba tunda ya Kammala Digree dinsa a fannin computer,kuma yana Koyar Wa a Islamiyya yana samun abunda ke shigo masa; "yace mata ai Azeema ce zabinsa"," fada ta dingayi ba ka'kk'autawa, a duk cikin y'ay'an abokannan ta dake sansa baza yazabi wata cikin su ya aura ba sai yace wai sai Azeema Baa Azeema Ba wallah uwarta ita da ta haifeta. "Dallah tashi ka bani guriii dan neman shanyayye kawai an wanke an baka ka ka shanye dan anga kai d'aya ne gareni,to bara a bid'i hanyar ra bani da kai"," tasss ta masa tare da ce wa kar ta sake jin maganar". Mama na jinsu ko k'ala ba ta ce ba ta sa musu i'do kuma ta hana ya'yan ta tank'awa musamman Aisha Uwar jidali. Ha kuwa a kayi Abubakar bai k'ara tada maganar ba sai da ummansa tayi tapiya, bayan tapiyar ta k'auyen su buki y'ar d'an uwanta ne Abubakar Ya tunk'ari mahaifinsa da maganar kuma ya yi farin ciki sosoi har da sa masa Albarka, k'oda Umma ta dawo ta iske har an yana ka sadakin Abubakar da Azeeema. Ranar gidan sai da ta tashi hank'alin kowa na gidan ta hana su barci lafiya tace danta baza ya Aure waccan abar ba..... Shiko Malam Usman Yace mata tayi karya wallahi dan aure tsakanin Abubakar da yar d'an uwansa anyi angama, in ko tace bahaka ba saidai takoma gidansu da zama, da taga malam yadau zafi da yawa har da batun sakii sai ta hakura amma tayi alkawarii sai Abubakar ya aure binta diy'ar k'awarta Hinda wacce ita ke kara tinzira ta. Haka akayi bukii Uwar Ango bata so balle k'auna kuma har yanxu ta tsane Azeema fiye da da dan cewa take sun shanye mata d'a kuma tanan kan bakan ta na Abubakar sai ya kara Aureee ...............................✍️✍️✍️ Tofah wai matar d'an sanda ta haifi barawo, ku biyoni domin ganin yadda wannan chak'wakiyar zata k'aya. *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *page* 7~~8 Duke take a bakin murhuu tana fitar wutar itacen duk hayak'i ya cika gidan sakamakon itacen da take amfanii dasuu dan yu ne, duk idanunta sun cika da kwalla, fita kawai take amma wutar taki kamawa sai dan banzan hayakin da takeyiii "sallamar k'anwar ta Salamatuu Tajii tana k'walawa inna Saude Kira, inna inna ga kukar na k'arbo miki, kuma tace nace tana gaishekiii" Inna Saude Ce dake fitowa daga ciki dakin ta, "tace yanxuu Salamatu Dan kin rainani shine baza ki shiga ciki ki mik'amin shine kike ta k'wallamin kira haka", maganar tace ta katse a lok'acin da hayak'ii ya mata maraba. "Innalilla'hi wa inna ilaihi raji'oon tafada tare da rafka salati",wanda yasa sai da Aleeya Ta mike tsaye da sauri, "yayin da inna Saude Tace, yanxu Aleeya kina zaune gidannan ya cika da hayak'ii amma ko ki heta wutar nan". "Wlh inna ita ce nake hetawa tun dazuu cewar Aleeya amma taki kamawa", "ok to bara nazo na heta miki k'ar ki ci gaba da hetawar"cewar inna Saude Tana kok'arin komawa cikin d'akin. Maganar Salamatuu Ce ta katse mata hanzari yayin da take cewa "ni gaskiya inna nace miki kidaina cemin Salamatuu". "Salmaat ne suna na fah, amma k'in ki barin kirana hakan, kin maida min suna sai kace na tsoffi tafada cikin shagwabaa". " Yi hakurii auta bazan k'ara ba kinji", "murmushi salamatuu tayi", "inna Saude Tace ko kefa autaa, tare da shiga cikin dakin ta da ko arxikin ledar kasa bai samu ba balle ai maganar kujeruu.... Salamatuu Ko nace Salmaat Ce ta nufi wurin Aleeya Tana cewa "Addana sannu da aikii", " yawwa k'anwata harkin dawo daga aiken inna ne"? "Eh tace tare da cewa Addana wannan wutar ba kamawa zatayi ba,naga da alama itacen nan danyu ne, bara na k'arbo kudii wurin inna na sayo miki yanga", (tafada cike da tausayin y'ar uwarta kan hayakin da take sha). "A'a barshii kawai kinji! yanxu wutar zata kama", "Aa Adda bara na k'arbo dai tafad'a tare da nufar dakin inna Saude, ko sauraren Aleeya Bata tsaya yi ba tashiga dakin tana cewa inna bani kudii na k'arbowa Adda yanga, itacen chan basa ci suna bata wahala sosai". "Wai auta yaushe zakiyi hankali ne? "Ko sallama babu xaki fadowa mutane cikin dakii kamar karamar yarinya, baki ga yadda yayarki take yi baaa hala? "Msstwwwssss" "bana san shirme wlh ta fada tana jan tsakii". "To ni dai kiyi hakuri dan Allah" kan wannan dalilin tasan halin innar ta ta cewa zatayi batada su, dan shegen son kudin tsiya gareta,shiyasa ma bata biyema fad'an da take mata ba ta bata hakuri, tare da cewa" ni dai dan Allah inna ki bani na sayo mata mana, kinga lokacii na tapiya hudu ta kusa gashiii kuma 5:30 zamu tafii makarantar dare". "Ah lallaima yanxu hutar ce baza ta kama ba sai an sayo yanga"? "To kada Allah yasa takama indai sai na bada kudi, ai ubanku ba kawowa ya yi ya jibgemin ba" ta fad'a tana hucii. Bata rai salmaat tayi dan Allah ya sani tatsane wannan abun da innar ta kema bappan su sai dai ba yadda ta i'ya ne,mai hali baya fasa halinsa in da sabo yaci ace ta sabaa. "Naji nidai in kina bani ki bani kawai basai kinsaya kina zagar min uba ba cewar salamat cikin baata rai wlh auta kin cika rigima da yawa, girma kike bakya hankali kin mai dani sa'ar ki, ko nace kakar ki, ungo nan dan ALLAH ki fice ki bani gurii" ta fada tare da mika mata naira hamsin. k'arban kudin tayi tareda fita a dakin tana cewa mungode innataaa. Nufar wurin murhun tayii da yake cikin fillin gidan domin taa nunawa Aleeya kudinn. "Addana kinga inna ta bada hamsin a sayo yanga"! " iyee cewar Aleeya cikin sassanyiyar muryar ta, tana cewa munko gode ALLAH ya kara arzikii, yayin da salmaat ta fita domin sawo yangar wurin idii mai kayan miyaaa. Aleeya kuwa cikin ranta Alhmdllh take cewa dan bata sa sanmanin inna Saude ta bada kudin yangar ba, domin kowa yasan halin inna saude da mugun son kudin tsiya.In tana tanadin naira hamsin sai kin dauka nera dubuu ce. Allah ne ya dubeta da idon rahama ya rage mata wannan wahar hashin wutar, ya yin da take saka itace a dayan murhu domin ta d'aura sanwar miya take wannan zancen a zuciyar ta. Ta amsa sallamar ranta a bace, tana cewa.... "haba haba yaya kabeer a gaskiya ni ba ka kyautamin wlh kayi sallama kaji ban amsa ba ai sai kamin uxurii ko? amma sai kayi ta rangada sallama sai kace mai shela a garii, haba dan Allah taja wani wawan tsakiii. Duk fadan da yayi niyar yi mata suna hada ido sai ya kasa cewa komi, domin in yana tare da maryam mance komii yake, baya iya tabuk'a komiii sai abunda ta sashii. "Cikin kwantar da murya yace mata kiyi hakuri" dauke kai kawai tayi ta ci gaba da karatun novel dinta. kusa da ita yaje ya zauna yana cewa "haba maryama gimbiyar mata ki hakura mana! na bakii hakuri kinkyaleni." "Inshallah bazan koma ba" (ya fada cikin lalama) "daya fi ma dai" cewar maryam. Shiru ya yi na d'an wani lokaci.... sannan cikin dakiya yace "Gimbiya gidannan kamar bai ga tsintsiya ba ga kuma kayan wankii chann dana wanke-wanke duk zube?" "Hakane banga damar yi ba shiyasa" shiru ya yi da bakinsa bai sake cewa komii ba amma cikin zuciyarsa tsuya take yarasa yar da zaiyi da maryam ta zamar masa jidalii a rayuwa, baisan miyasa yanzu ko kadan baya iya ja inja da itaba kamar bashi ba haka yake jin kaine, da yasan yadda zaiyi da ya yi tun tuni, amma ina, ya rasa mafita. Da yana i'yawa sakin ta zai yi ko ya kara aure dan gsky yagaji da halinta na kazamta. Gidanta kazam kazam jikinta ma haka ko da yaushe batada aikin da ya wuce karatun littafi ko charting cikin group dinsu da ake tattaunawa kan novels. "Gwauran numfashi ya sauke tare da mikewa tsaye ya nufi dakinsa. Kamar yadda ya fita ya barsa haka yake cire tupapinsa yayi tareda shiga bathroom ya watsa ruwa bayan yafito ne ya shafa lotions din sa tare da sa tupapinsa yafara gyara dakin. Tsaff ya gyara komii ya sharee,yafito palo ma haka ya gyara.Bayan ya kammala gyaran palon ne ya zauna ya dan huta, kafin ya tashi ya fita waje ya samo Almajiri yace masa "ya share masa gidan sannan yayi wanke wanke",ya biyasa kudinsa bayan ya nuna ma sa aikin da zaiyi. Gidan su ya nufa dake cikin unguwar Runjin samboo domin ya gaida iyayensaaa. Abangaren A.M.A(haidar) kuwa,bayan ya tashi daga aiki a company,tafe yake cikin motar sa kirar Benz yana waya cikin zazzakar muryarsa, Ahankalii yake driving kamar wanda baya son yin tukiinn. Waya yake ki da'alama da mahaifiyarsa ce, domin sai narke mata yakeyi kamar mai waya da budurwarsa; chan najii yana cewa "ok momy zan shigoo Abuja inshaallah before next week"shiru yayi a dayan bangaren tayi magana, sai cewa yayi "dear yanxu ina kan hanya ne" banjii mi tace masa ba "najii yace ok bye luv u much my dear" tare aje wayar. Area dinsu ya nufa dake cikin sama road,wasu jerin gidaje na gani masu mugun kyau, wurin makeken gidan nan na d'azu naga ya nufa tare da danna order, da hazarii mai gadii ya wangale katon gate din gidan ya cilla kan motarsa ciki. Bayan mai gadi ya kulle gate din da guduu yazo gurin motar haidar dake kokarin fitowa ya durkusa yana mika gaisuwa, amsa masa yayi tare da wucewa cikin gidan,shiko mai gadi ya wuce zuwa aikinsa. Cikin makeken palon ya nufa tare da sallama kan lips disa, duk da yasan da wuya ta kasance cikin palon koda ma tana nan baza ma taji mi yace ba,hasashen sa ne yazama gaskiya A lokacin da ya isa tsakiyar palon, bai saya bi takanta ba dan duk a tunaninsa tana room dinta. Uptchairs ya haye tare da nufar room d'insa, yana shiga cikin palon da yafi na d'azu tsaruwa da haduwa nace wow mashaallah... ina mai bin katoton palon da kallo tsaya misilta muku yadda palon haidar yake bata lokacine,bangama karewa dakin kallo ba dga ya nufi wani room na daban a cikin palon, da hanzari na bi bayansa. Hmmm da ace kudii na magana a duniya da sai sun maganta a wannan dakin, bawai dakin ma kad'ai ba, gidan ma baki daya zai maganta. Zaunawa ya yi a bakin lallausan bed dinsa yafara cire takalminsa, tare da zare zara zaran yan yantsun kafarsa dake cikin safa ya cire suit dinsa ya daura towel. Bathroom room ya nufa..... hmmm komi na haidar daban yake, duk da da bathroom din tamkar ka shiga wani palon ne na daban,fita nayi nabashi gurii. Ina cikin room din ina kalle kalle naji alamun ya fito direct gurin miro yanufa ya zauna bisa kujera yana shafa lotions, shafa wancan..fesa wanchan,sai da ya kwashe 30mint kafin ya nufi wani gurin da duk glass ne baza ka d'auka akwai wani abu a wurin ba. Hannu naga yasa ya danna wani abu red a gurin, take wannan wurin ya bude, (hmmmmm in ana salla ba'a magana) kunsan mina gani kuwa? wani karamin .........................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~y'ar karamar su babbar~ ~su~ 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Page* 9~~10 Wani karamin botique ne, everything akwai in banda babu. clothes din sa ne a gurin,shadda place,english wears,suit,jallabiya ma haka ko wane da gurinsa;baza ki iya lissafa a dadin tupapin Haidar Ba, even him baisan yawan suturarsa ba. every states in nigeria yana da houses da dama,even outside ma haka;like UK,India,Dubai da sauransu . sam baya san idan zai yi travelling wai sai ya dauki kaya,baya san haka shiyasa a ko wane gari ya tafi he have his own house.Gashi mutum ne mai yawn tafiye tafiye bcox of his father's bussiness,kuma Allah ya had'a sa da lazy wife wacce bata damu dashi ba. part d'in jallabiya ya nufa tare da d'aukar milk colour,the same thing yadanna abun nan na d'azu sai gurin ya koma yadda yake. Bayan yasa jallabiyar sa ne ya fesa turaren sa Imperial Majesty(the most expensive male perfume in the world) ya ma jikinsa wanka da perfume kamar ba gobe bcox Allah ya yisa mutum mai masifar son kamshi;lallausan takalminsa yasa a kafarsa masu masifar laushi tare da nufar palon,gurin fridge ya nufa tare d'aukar one bottle water ya fita. Part d'in Suhailat Ya nufa ya mird'a handle din kofar ta ta yaji a kulle, dama yasan a rina (wai an sace zanen ma haukaciya). Suhailat Ce zata zauna a gida ba tare da ta fita ba,ya d'an tabe cute pink lips d'insa tare da cewa a ransa "whether tana nan or not duk uwarsu daya tunda bata san darajar aurenta ba". Fita yayi daga part d'in, because lokacin magrib ya kusanto direct masallacin da ke cikin gid'an ya nufa, a gurin ne ya hadu da ila mai gadi cikin husky voice d'insa yake tambayar sa"Suhailat ta fita ne?" "eh dazu bada jimawa ba, bayan ka koma office" "ok" yace lokacin da suka shiga masallacin. "Salmat Yi sauri mana kinga time na tafiya kar muyi latti","gani zuwa adda littafaina ne na dauka"cewar Salmat Yayin da take fitowa daga cikin dakin su,"ko kefa,kina son muje ne mallam Nura Yamana bulalar latti?" "A'a adda,kuma kinsan baida mutunci bulalarsa mugun zafi ke gareta." Dariya Aleeya Tayi saida gav teeth din ta ta bayyana tana cewa"Aiko saina gaya masa abunda kikace", "sorry Addana karki gaya masa kinji,amma gaskiya na fada ai ko?" Murmushi kawai Aleeya tayi tare da jan hannun k'anwarta tace"nidai mutafi kinga time yana tafiya", "ok" Salmat Tace suka nufi dakin inna Saude . Sallama Aleeya Tayi ita da Salmat,inna Saude Ta amsa musu. A tare suka ce "inna mun tafi makaranta" "Allah ya tsare hanya banda tsayawa, in antashi ku dawo da wuri kunga dare ne" da "toh" suka amsa tare da mikewa suka fita. Sanye suke cikin tupapin islamiyya ash colour,riga da wando ne sai dogon hijab white colour wanda ya wuce guiwa amma na Aleeya har kasa yake,suna cikin tapiya suka hadu da kawar Aleeya mai suna Amina Tare da k'anwarta Bilkisu Yar kimanin 13Years,suka hadu waje guda suka nufi makarantar. Bayan sun isa makarantar ne kowa ya nufi class dinsa.Aleeya Da Amina ajinsu guda a both boko and islamiyya,haka ma Salmat Da Bilkisu.Gidan su Amina yafi kusa amma basu da wani tazara tsakaninsu da su Aleeya. "Sallama" sukayi a ajin sauran yan class din suka amsa, sit dinsu suka nufa suka zauna tare da mikawa sauran frnd dinsu hannu suka gaisa. "Ai na d'auka ko yau sai kunyi lattin"cewar Ummi(Maryam) d'ai daga cikin frnds d'insu," dariya sauran suka sa Rahma Ta ce "kinsan Aglaa(Aleeya)da shegen tsoron bulala ko kad'an bata san abin da zai taba lafiyar ta ai", "da gaskiyarta wlh wake son a taba masa lapiyar jikinsa, hardai waccan malamin mai shegen zafin hannu" cewar Aisha, Amina tace "wlh ko" duk dariya suka sa,A lokacin kuma malami ya shigo ajinnasu. Aglaa shine sunan da frnds dinta ke kiranta dashi,Aglaa kalmar larabci ne ta na nufin(Mai tsada),suna kiranta da mai tsada ne saboda baiwar kyau da dirin da Allah yai mata,ga kuma nutsuwa da kaifin basirar da Allah ya bata. A yanxu haka Aglaa hizib dinta Arba'in da harda,kuma ta sauke Alqur'ani mai girma tun bayan shekara hudu da suka wuce , a cikin littafai kuwa ta kammala Usulull-fiqihu,Ahdari,Ishimawee,yanxu haka tana cikin iziya.Bangaren boko kuwa tana ajin karshe SS 3 kenan. Allah ya mata baiwar basira hakanne yaja mata farin jini ga malami maza da mata da kuma dalibai;yanxu haka ita ce food prefect (mai kula da tsaftar abincin dalibai). "Umma nid'ai abunda na keso dake ki tayani da Addu'a kinji.." "A koda yaushe cikinta kuke dan nan,(Kabeer kennan shine d'a na fari ga mahaifansa shiyasa bata fadin sunansa)kaimakaci gaba dayi Allah ya tsare ka a ko ina kake", da "Ameen " ya amsa shida sauran kannensa . Mikewa yayi yana cewa "na wuce Umma sai da safe","Allah ya ta shemu lapiya", "Ameen" yace yana amsa saida sapen da k'annen sa Fatima da Batul ke masa. ya fito waje kenan ya hadu da da inna Dije "inna barka da dare,an wuni lafiya?" cewar Kabeer yayin da yake durkusawa "da ban wuni lafiya ba ka ganni? banson munafurci dalla tashi ka bani guri" tafa da tana jan tsaki,tayi wucewarta daki. cikin ransa yake cewa daga gaisuwa "toh Allah sawwaka" ya tashi ya fita. Wurin abokanansa ya nufa suka d'anyi fira kafin yace" bari na tafi gida karna biye ma gwauraye"ya fada yana dariya,"mun daiji,muma ai lokaci na nan tafe"cewr daya daga cikin abokanansa,guda kuwa cewa yayi "gwara ka tafi tun bata fara cigiyarka ba tunda ka koma mijin tace" dariya sauran suka sa masa"nadaijiya kumi za kuce" ya fada yana hawan mashin din sa Ko da ya isa gida tsare shi da tambaya Maryama Tayi tana cewa "daga gidan ubanwa kake" "lfy dai ko?" ya tambayeta "lafiyar ce ta kawo haka" tafada tana jijiga jiki. yarasa ma wace amsa zai bata,wai kamar shi da gidansa dan ya fita sai an tambayeshi daga gidan uban wa yake? Bai san lokacin da ya ce mata ba daga gidan Uban................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like__ # _Share_ *Comment and vote d'inku shike* *kara min karfin guiwa* 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *BARKAR MU DA DAWOWA* *HUTUN KARSHEN MAKO* *Page* 11~~12 Daga gidan Ubanki na ke! "Ubana?" "Ubana kace fa?" "eh, ko Ubana ba Ubanki bane?" "to waya sani" tapada tana jan tsaki, "tou wai tsayama mika je yi a chan din??" "kamarya? banfahimci tambayarki ba" "ai nasani bazaka fahimta ba, tunda kana chan tare da wadan chan makirran..." bata karasa maganarta ba ya tari numfashinta cikin bacin rai yake cewa "su waye makirran??" "kafini sani ai"cikin ranta kuwa mamaki take taya kabeer ya samu kwarin guiwar da zai tsaya yana ja'inja da ita anya... maganarsa tadawo da ita duniyar tunanin da ta lula. "Na fiki sani? Uwar ta wace makirar ko k'annena?" ya fada cikin muryar da ta d'an tsorata ta amma sai ta waske bata nuna ba tayi k'asa da muryarta tana cewa" duka "tare da tabe baki. Da tsauri ta dafe kunchin ta saboda wani azababben zafi ne ya ratsa shi da zuciyarta tare da kai ziyara a k'wakwalwarta,batare da ta dawo hayyacinta ba taji wani zafin a dayan kunchin, bata ma san lokacin da ta lailayo ashar ba tana nuna kanta tare da cewa "ni!ni!!ni kabeer ka mara? marin ma har biyu?" Cikin karfin hali tare da danne a bunda ya keji a zuciyarsa yace mata.... "Eh an mareki, nace na mareki, ke wace ce da baxan mareki ba? Ni kabeer sa'id mata ta zata zagi uwata? "To tsaya kiji ba'ayi halittar da zata zagar min uwa a gabana in kyaleta ba wlh! kika kara gigin zagarmin uwa na rantse da Allah sai makiyin ki yaga tausayinki" yafada yana shigewarsa cikin dakin sa. Tsaye take mamaki,Al'ajabi,rudu tare da tashin hankali suka dirar mata bayan tadawo hayyacin ta daga marin bazata da kabeer yayi mata ko motsin kirki ta gaza yi ga maganganun da ya gaya mata! safa da marwa ta dingayi a cikin palon nata. wai ni? ni maryama ? ni dinnan kabeer ya mara harya ke gaya mun magana kan shashashar uwarsa da k'annensa? wlh baza ta sabu ba wai bindiga a ruwa. "Dole nagaya ma inna mu koma gun boka dajjal in ba haka ba to wlh akwai matsala, wanki hulla na neman kaimu dare. "Umma kin ga Khaleel Ya balla mun abun wasa na ko?" "Karya take Umma ita ce ta fara daukar nawa" "Wlh Umma shine ya fara". "Wai khaleel miyasa baka jin magana? Khaleela yayar kace, miyasa ka rena ta dayawa? shiru Khaleel Yayi "ba tambayar ka na ke ba" "Umma kiyi hakuri bazan sake ba" "ita zaka ba hakuri bani ba,kuma kar na sake jin ka ce mata karya take,kana jina ko?" "eh Umma" "ok oya bata hakuri" "Anty khaleela kiyi hakuri kinji bazan sake ba" "kinyi hakurin? "eh" "Umma tace ta hakura" "ok tafi palo ka ci gaba da wasarka" da "tou" ya amsa ya fita a dakin. "Khaleela zo nan" "dan Allah Umma kiyi hakuri" "wani abun nace miki ne?" "a'a" "ok zo nan nace" hawaye ta fara tana cewa "Umma bazan sake ba wlh" "miyasa kika d'aukar masa kaya?" "um umm.. shine.." "ba tambayarki nake ba?" "Allah umma shine yamun jifa da kaya sai da ya balle" "shine ke kuma kika balla masa nasa ko?miyasa baki da hakuri ne Khaleela?Khaleel ba kanin ki bane,idan baiji sanyi gunki ba gun wa zaiji ? banasan irin wannan abun kina jina ko? "eh" "dama nasan kece baki da gaskiya sai shegen bakin kawo kara" tafada tana hararar ta "kar na kuma ji, fice ki bani guri." Bayan fitar Khaleela Ta cigaba da linke kayan. Bayan ta gama ne ta gyara dakinta,palon ma tazo ta gyara,taje dakin Abban Khaleel Shima ta gyara masa,ta share harabar gidan bayan ta kammala ne ta ma su Khaleela wanka,ta shiryasu cikin kaya kala guda matsu kyau tace musu "oya kowa yadauko home-work dinsa yayi" su amsa da "tou" a tare Ita kuwa wanka taje tayi tare da d'auro alwalla domin lokacin magrib ya gaba to. Palon ta shiga tana cewa "Khaleel it's time for prayer,ku tashi kuyo alwalla "tou umma" su kace ita kuwa tanufi room dinta. Abaya ta zura tare da d'auko hijab dinta da darduma domin an fara kiran sallah. koda ta fito har Khaleela tasa hijab dinta sun shinfida dardumarsu irin ta yara, ita ma shinfidawa tayi suka fara bin masallacin unguwarsu. Bayan Azeema ta i'da da sallar ne tasa su kayi azkar dinsu,wanda basu iyaba ta cigaba da koya musu cikin ma Allah yayiwa y'ayan nata basira ga wayo hadi da girman jiki dan ita suka dauko fannin zafin girma,idan kaga twins dinta zaka dauka sun kai six or saven year hardai Khaleela da take mace. Suna nan zaune tana koya musu karatu da azkar akayi kiran i'sha, suka sake bin masallacin. Da suka idarne ta tashi ta nufi room dinta domin ta gyara jikinta because lokacin dawowar Abban Khaleel ya kusa. Lotions ta murzawa fatar ta mai mugun kamshi ta saka riga da siket na atamfa, ta shafawa fuskarta powder tare da sakawa idanunta kwalli,ta murzawa lips din ta lips glow,ta na cikin daurin dan kwalin ne ta juyo muryar su Khaleel suna cewa................✍️✍️✍️ *Zeesardauner ce* ( ~Y'ar karamarsu babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *Comment and vote dinku shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 13~~14 Ta jiyo muryar su khaleel suna cewa "oyooyo Abba sannu da zuwa" Alokacin da ya shigo cikin gidan wani sanyayyen kamshi ne ya doke hancisa tare da masa sannu da zuwa.k'ayataccen murmushi ya saki yana kara gode ma Allah da ya mallaka masa Azeema A matsayin matarsa. Da sallama ya shiga cikin palon yayin da yaransa suke masa sannu da zuwa,amsa musu yayi yana shafa kansu. Wani sihirtaccen kamshi ne ya ziyarci hancinsa yayin da Umman Khaleel ta fito daga kuryar dakinta zuwa in da yake tana rusunawa tare da cewa... "Abban Khaleel Sannu da zuwa ya hanya?" "yawwa Umman khaleel "da murmushi a fuskarsa yake cewa "hanya Alhmdllh, kina tambayar hanya kamar wani gari naje" Chan kasa da muryar yadda yaran baza su jiba tace "a wurina wani gari kaje kam har na kosa ka dawo" "ok dame-dame a ka tana darmin yau" "Abubuwa " "ko" "eh mana,amma muje ka fara watsa ruwa sannan" "ok dear, kinyi kyau sosai" Murmushi tayi tare da yin fari da i'danunta ta kashe masa daya tana cewa "muje ka fara wankan" Allah yasani har cikin ranta taji dadin yabon da ya yi mata . Ruwan wanka takaimasa bayi,ya shiga domin watsa ruwa koda ya fito ta fiddo masa kayansa tare da fesa musu turare,ita ta taya shi sa kayan kafin suka fito palon domin cin abincin dare. A cikin plate daya ta zuba musu ita da hubbynta sannan ta zubawa su Khaleel na su a dayan plate,bisimilla sukayi tare da fara cin abincin. Ba yan sun idar ne suka danyi fira har yaran sukayi bacci. Dakinsu takaisu wanda ke kusa da nata,Addu'o'i ta musu tar da lullube su da bargo becouse lokacin sanyi ne,ta fito tare da rufe musu kofar. Dakin ta ta nufa, ta dauko duk wani a bunda zata bukata kafin ta wuce dakin Abban Khaleel. (Ni ko nace Asubah ta gari lovers) Bayan sun isar da sallar magrib bai fita a masallacin ba sai da ya yi sallar isha'i sannan ya fita. Room d'insa ya nufa ya sauya dressing zuwa kananan kaya,yasa facing cap dan baya san yawan kallo. Gurin motarsa ya nufa ya shiga,mai gadi ya bude masa gates ya cilla kan motarsa waje. *Shanghai Bakery and* *Restaurant* ya nufa dake cikin garin na sakkwato,bayan yayi parking ne ya nufi ciki, Already sunsan da zuwansa bai tsaya b'ata lokaci ba ya fito tare da ledar take-away "tsaki yayi saboda i'danun da yan matan wajen suka zuba masa. Bayasan yawan kallo a rayuwarsa. Mortarsa ya shiga tare da cilla ta bisa titi yana tuki slowly. Allah yasan baya san abincin restaurant,amma ba yadda ya i'ya ne, Suhailat bata jin magana ko girki bata iya ba kuma ta koya taki,wai ita ba yar wahala bace kuma ba aikatau aka kawota ba. Ya kori yan aiki dan kawai tayi girki da kanta but nothing change,Alway's yana Restaurant. Shine a bunda yafi kona masa rai a rayuwa in ya yi magana mommy tace mai yai hakuri kuruciya ce ke damunta dat's why yasa mata i'do yaga iya gudun ruwanta. Itace ko da yaushe cikin yawo,bata Abuja,sokota kano e.t.c Alway's yawo sai shegen d'aukar photo gashi bata damu da shi ba kamar ba mijin ta ba . Dogon tsaki yaja "msstwwss" a lokacin da ya cilla motarsa a harabar gidan,har yanxu bata dawo ba. Part dinsa ya wuce,ruwa yad'an wasa kafin yasa sleeping dress ya hau bed d'insa. Duk inda ake san namiji yakai to haidar yake,Allah ya masa baiwar kyau,kwarjini tare da haiba, ga karfaffan jiki, dole duk macen da ta gansa ta rufta kansa bcox ya chan-chanci haka. Abuncin yad'an tsakura yaci sannan ya d'auko system d'insa tare da rufe kafafunsa da blanket mai taushi, ya jingina kansa a gadon tare da daura system din a kan laps d'insa . Agogo dake manne a bangon dakin nasa ya kalla,almost 12am amma bata dawo ba. Bayan an tashi islamiyya ne su Aleeya suka nufo gida da yake ba wani tazara tsakaninsu da makarantar da kafa zuka iso kuma kodama akwai tazarar to basu damu ba dan sun saba abunka da talaka da ke bid'ar abunda yaci. Da guda guda duk abokanan tafiyarsu suka nufi gida ya rage daga Aglaa sai salmat,Amina and Bilkisu. Suna isowa garkar gidan su Amina su ka shige suna musu sai da safe,ya rage daga Aglaa(Aleeya ) sai salmat. Bakinsu d'auke da salama suka shiga cikin gidan,bappa suka samu kishingide yana hutawa,"Bappa barka da dare"Aleeya tace tana durkusawa itama salmat yanda ya'yarta tayi hakan itama tayi . Amsa musu bappa ya yi yana cewa "harkun dawo? " "eh bappa,ya hutawa?" "Alhmdllh mamana ya karatu" "muna nan munayi "inji salmat yayin da take nuna mai hadisin da aka musu. Dakin inna Saude ta shiga tana cewa cikin muryarta mai sanyi "Assalamu Alaikum" "wa'alakissalamu"inna Saude Ta amsa mata,dukawa tayi tana cewa "inna mundawo" "tou"tace tare da gyara konciyarta tana cewa"Abincin ku na nan cikin madafi ku d'auko kuci " "tou inna " Aleeya tace tare da mikewa tsaye. Dakinsu ta nufa ,ta cire uniform na islamiyya kana ta saka na gida.Wata doguwar riga tasa wadda bata ji jiki sosai ba tayane kanta da mayafin ta,ta nufo waje . Abincin su ta d'auka ta nufo inda salmat take tare da bapannata tana cewa...................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku shike* *karamin karfin guiwar typing💋* 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ _Nagode da Addu'o'in ku a gareni_ my fans _ _na ji sauki_ _sosai Allah ya bada__ _lada_ *Page* 15~~16 Tana cewa "k'aunata jeki ki wanke hannunki muci abincin ci" "tou Addana"ta fada tare da mikewa tsaye,bayan ta wako hannun na tane ta zauna kusa da Aglaa,bisimilla tayi suka faracin tuwon. Da suka kammala cin Abincin ne suka zauna kusa da bappa suna fira yana basu labarai kala-kala masu sa nishadi da ban dariya,salmat Sai dariya take ita ma Aglaa Murmushi takeyi. A duk lokacin da suke firar dare tsakaninsa da yaransa wani lokaci da inna Saude sai yaji a ransa inama tana raye,inama ace a yanxu hakan suna tare.da zai iya dawo da hannun a gogo baya da ya gyara kuskurensa da zai sanyata farinciki fiye da misali, Ajiyar zuciya ya sauke ya dubi su Aglaa Yana cewa "mamana kutashi ku tapi dakinku ku kwanta da wuri kar da safe ku makara zuwa makaranta" "tou bappa sai da safe komi munka yima ka yafe mana"suka ce suna mikewa tsaye "na yafe muku,Allah muku Albarka" "ameen bappa" Bayan bappa ya kulle gida ya nufi dakin inna Saude,su Aglaa kuwa suka nufi nasu dakin. *WASHE GARII* Tun da bappa ya ta dasu sallar subahin bata koma bacci ba tana zaune tana azkar bayan ta idar da sallah, jin bappa ya dawo daga masallaci ne ta fito tana cewa "bappa ina kwana" "lfy lau mamana kintashi lapiya" "lpy lau na tashi bappa, kaifa? "nima qalau nake,salamatu ko ta tashi tayi sallah?" "eh bappa tana idarwa ta koma bacci " "yawwa, na dauka haryazun batayi sallar ba ne "yace yana shiga cikin dakinsa . Ayyukan da tasan wajib ne tayi su ta fara,dan bata san ta makara a makarantar bokon. Gidan ta fara sharewa ta masa tas sannan tayi wanke-wanken k'wanuka, ta daura ruwan damun kunu.Da suka ta fasa ta dama kunun sannan ta d'aura zazafen tuwo. Dakin inna Saude ta nufa ta gaya mata ta gama abincin karin kumallon tazo ta raba. cikin dakin ta shiga da sallamarta, inna Saude ta hango tayi reshe-reshe bisa katifarta tana shakar baccinta. A ka'idar inna Saude ba'a tada ita bacci,kuma ko waye yayi gigin tada ita yasin sai yaga cin mutunci kala-kala,Bappa d'ai ne dai-dai da ita dan tana shakkunsa wani lokacin amma wani lokaci inta tashi rashin arzikinta harda shi take mawa. fita tayi a dakin ta nufi madafi, raba abun karin kumallon tayi ta sama Bappa nashi a k'wanikan shi,inna Saude Ma haka,ta dibi nasu sannan ta fito daga cikin kicin d'in.ta kai ma Bappa nashi a dakinsa. Wanka taje tayi sannan ta tada salmat domin tayi wankan"Allah Addana kwanan nan bai ishe ni ba wlh kika tadanii"tafada cikin muryar bacci da shagwaba "murmushi Agla tayi tana cewa "ok sorry y'ar k'anwata tashi ki shirya sai muci abincin mu wuce makaranta kar mu makara kinjii" "tou" tace tare da mikewa tsaye tana hamma. Wankan itama tayi sannan tazo ta shirya cikin uniform d'in su na *G.G.S.S mabera* ( *GOVERMENT* *GIRLS SECONDRY SCHOOL* )da ke cikin unguwarsu.Bayan ta shirya a tsakar gidan ta samu Aglaa zaune bisa ta barma,zaune tayi suka fara karya wan atare,ba wani abincin kirki Agla taci ba ta mike tare da wanko hannunta,kunun ta dan shan bada yawa ba amma yafi zazafen da taci yawa,salmat kam hani'an tayi sannan ta mike tare da wanko hannun ta tana cewa "Alhamdulillahi Rabbil Alameen,yanxu kam naji garau Adda,zamu iya tapiya na ba mallam hakkinsa" "wane mallam kuma salmatt?" "lalala karki cemin baki sanshiba"tafada tana zare ido "a'a bansanshi ba,wai ba inna tace kibar kula samarii ba y'ar yarinya dake dudu fah bakinki 14yers "tapada cikin fada-fada amma in mutum baisanta ba bazaice fadana take hakan ba kumshe dariyar da kesan kufce mata salmat tayi tana cewa"eh tace ,kuma Allah Adda shike damuna wai ai nabashi hakinsa idan ba haka ba yai ta damuna,kuma kinga in anka ganeni ai baza ace min yar shekara sha hudu ba ko ?" kasa ke Aleeya tayi tana kallan salmat chan tace "hakki kuma mine ne hakkin nasa?" Ganin yadda Addan nata kebin ta da wani kallo yasa ta kwashewa da dariya tana cewa "yanxu Adda Aleeya Baki fahimce wane mallam nake nufi ba" kallo kawai Aleeya Ta bita dashi hakan yasa salmat kara kwashewa da wata dariyar tana cewa "yasinn ni ba wani malami da nake nufi face *CIKINA*naci abunci na basa hakinsa shine nake nufi tafada cikin dariyar da take. "Murmushine ya kwacewa Aleeya tare da sauke aziyar zuciya tana cewa "lalai salamatu kin girma yanxu nizaki mayar abokiyar wasarki ko? yamiki kyau " "sorry!sarry!!my Anty daya tamkar da dubu karkiyi fushi da yar k'anwarki mana,kiyi hakuri nasa kinyi mutuwar tsaye"ta fada har yanxun dai dariyar take tana kwatanta yadda Aleeya Tayi. Itama Aleeyar Saida ta dara tana cewa "zanka maki ne Salmat Harda koyon yadda nayi ko" "Alqur'an yadda kinka yine yaban dariya sosai wlh" "ok yayi kyau ki ci gaba da dariyar sai mun makara"tafada tana nufar dakin Bappa. Da gudu Salmat tabi bayan ta suka shiga dakin a tare "Assalamu Alaikum" "Wa'alaikusallam" Bappa dake kishingide bisa katifarsa yana jan tasbaha ya fada "Bappah barka da safiya" "yawwa Auta kin tashi lapiya" "lapiya lau Bappana" Kara gaidashi Aglaa Tayi itama sannan tace "Bappa mun shirya zamu wuce makaranta" "tou Allah yatsare ya kiyayemin ku,ya maido ku lafiya"yafada yana miko musu naira dari "ungo wannan kwasai wani abu in lokaci cin abinci yayi." Da ameen ameen suka amsa Aglaa(Aleeya)na cewa "Bappa mun gode Allah kara budi" "Ameen" Salmat Ta bude baki zatayi magana ta hangi inna Saude zata wuce sai ta d'an daga muryarta tana cewa "Bappana mungode Allah karo arziki mai albarka ko innata na daina ma wulakanci tunda taga baka da kuddi,Allah bappa ifan kayi kuddi ka kara aure"tafada tana kumshe dariyar ta. Murmushi Bappa Da Aglaa sukayi domin daga jin wannan maganar sun san da inna Saude ne takeyi,aiko sakon da ta isar ya isa dan inna Saude masifa ta dinga zubawa domin dai Salmat ta tsokanota. Bappa kuwa yayi kunne uwar shegu da ita domin yasan komi iskancin da takeyi mai bata kaunar ace ya karo aure,tana tsananin sonai shima haka yana santa amma halayyarta ne na son kudi ke rage santa a zuciya tai.Sanadin san da ya kema ta ne ya yasa ya tabka babban kuskure arayuwarsa da duk lokacin da ya tina yana jin ba dad'i. Da suka ma mata sallama za su wuce masifa ta dinga yi musu hardai Salmat,tana cewa wai anya auta ba musanya min ke a asibiti akayi ba ? "Haba inna yanzu dan nace Bappa ya kara aure zakice an musanya miki ni "tafada tana kwabe fuska "dakuwa inna saude ta mata tacewa "kinci gidan ku nace wato kara maimaitawa ma kike,to wuce ki bani guri tun ban ji miki ba yar nema da bata kishina" Hannun Salmat Aleeya taja dan wallahi suna iya kaiwa takwas ita da inna Saude sunayi kuma ba bari zata yiba tace "inna Allah ya huce zuciyarki, mun wuce makaranta" "Allah ya kiyaye" tace ciki ciki da Autarta ta tamata magana hita batun ta tayi,salmat ko cewa take" inna duk kishinne ko maganata baki amsawa " buta inna ta dauka tare da kyaro mata ita da gudu ta fita wajen gidan tana dariya,Aleeya ta bita abaya tana daura nikab dinta ,Bappa ya bisu da fatan Alkhairi. Gidansu Amina Suka nufa ,abakin kofar gidan suka taras dasu suka wuce makaranta salmat na basu labarin yadda sukayi da Aleeya da inna.✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku* *shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 💋 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 17~~18 Dariya Amina Da Bilkisu keyi don sallon yadda Salmat Ke basu labarin ma abin dariya ne sannan kuma suna jinjina masifar inna Saude Ga shi Allah ya bata d'iya mai tsokana. Abangaren Aliyu kuwa; Kiran sallar farko ya tadashi daga baccin da yake bakinsa d'auke da addu'ar tashi daga bacci ,bathroom ya nufa ya watsa ruwa tare yin alwala ya fito,jallabiya maroon colour yasaka tare da fesa turare ya nufi masallaci. Da sunka idar da sallah ne ya tsaya ya gaisa da masu aikin gidan kamar yadda ya saba sannan ya nufi cikin gidan.Shirin zuwa hospital ya fara yi becouse ya na da patient din da zai duba sannan akwai abubuwan da yake sonyi a chan kafin ya tafi company. Bayan ya kammala shirinsa ya sauko kasa part din Suhailat ya nufa amma har yanxu bata dawo ba,cikin ransa yake cewa "it means ko ina taje a chan ta kwana" tabe baki yayi tare da daga shoulder dinsa alamun i don't care ya fice daga part din baki daya. Kichen ya shiga ya hada tea ya dawo palon ya zauna yana sha tare da amsa calling da ya shigo wayarsa,ya jima yana waya kafin yatashi ya fita. Motarsa ya shiga yadan na order,da gudu Ila Mai gadi yazo ya bude masa gate din yana cewa "Alhaji Allah yatsare ya kai ka lafiya" "Ameen"yace yana fita daga gidan. U.D.U.TH ya nufa,da isar sa direct offices d'in sa ya nufa yana amsa gaisuwar da nurses and doctors ke masa. Bai jima da zama ba yana duba wasu files na maras lafiya akayi noking "yes,come in"yace yana cigabah da abunda yake . Turo kofar Dr.Abdallah yayi yana cewa "Dr.haidar harka isone?" "eh wlh,nama jima amman ba sosai ba, dama koda mukayi waya dakai zan fito ne daga gida" "ok" Dr.Abdallah yace yana mika masa hannu sukayi musabaha,ya zauna bisa kujerar dake cikin office din yana cewa "saura 30mint mushiga theater " tsadadden agogon dake hannunsa ya duba yana cewa "ashe ma lokaci yayi kusa sosai","eh wlh yanzu kasan lokaci ba yada wuyar tafiya","hakanne kuma"nan suka cigaba da tattaunawa kafin lokacin ya cika. Suna cikin tattaunawar ne akayi noking,"yes"wata nurse ce ta shigo,d'an rusunawa ta gaidasu kafin tace "sir dama lokacin theater yayi ne shine Dr.Aysha tace nazo na fada muku" "okey, we are coming" Dr.Abdallah yace da ita , juyawa tayi ta fita. shirin shiga theater room sukayi sannan suka fita. A bangaren Kabir Kuwa,da bakin cikin abunda maryama ta masa ya kwana shiyasa daya tashi da safe bai nemeta ba kamar yadda ya sabayi ko wanne lokaci,shirinsa ya hauyi ya fita. Gidansu ya fara biyawa domin ya gaida iyayen nasa,a kofar gida ya hadu da Allhj sa'id mahaifinsa suka gaisa sannan ya shiga cikin gidan, sashen umma ya wuce,koda ya shiga cikin palon nata ba kowa a ciki ,kuryar dakinta ya wuce domin yasan da wuya ta wuce chan,zaune ya tadda ita bisa darduma tana lazimi ta gama sallar walha;durkusawa yayi yana cewa "Umma ina kwana antashiya lfy" "lfy lau Muhammad Ya iyalin naka" cikin boye abunda ke damunsa sanadin maganar maryama da tayi yace "tana lfy " "mashaallah haka ake so.Allah yakara tsareka" "Ameen Umma" "Kana cigaba da addu'a ko?" "eh,sosaima","yayi kyau ka kara dagewa ba'ason mutum ya kasance mai sakaci da ibada da kuma addu'a,koda mutum baya cikin damuwa,bakinciki,tashin hankali tou ana son yakasan ce mai yawan ibada da neman kariyar Allah;basai ana cikin wad'annan abubuwa sannan zakace kayi addu'a ba,a'a ita addu'a makamin muminice.Duk wanda ke jifar ka da sharri ko sihiri muddun ka tsare addu'a sannan ka tsalkake zuciyarka ya kasance ba ka bibiyarsa da sharri tou ba'abun da zai sameka sai abunda Allah ya kaddara." "insha'allah zan cigaba da kiyayewa Umma" "yawwa hakan nake san ji,Allah ya dafa ma" "Ameen" shiru yayi nadan wani lokaci kafin yace "wai ina su batul ne yau,naji gidan shiru?" "kamanta cewa yau ana zuwa makaranta ne" "Ohh na tina"ummm.. "da wani abun ne?" "cewa nayi za'a dan samu wani abu", Murmushi tayi irin nasu na manya tana cewa...........................✍️✍️✍️ *Zeesardauner ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku shike* *karamin karfin guiwar typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 19~~20 Murmushi tayi irin nasu na manya tana cewa "ka duba dining baza'a rasa ba" "godiya nake umma Allah kara nisan kwana,"dining d'in ya nufa,soyayyen arish da kwai ya zuba cikin plate ya na ci sannan ya hada tea mai kauri ya kora dashi,sai anjima ya yima Umma ta amsa tare da masa Addu'a ya fita daga dakin nata ya nufi chemist dinsa da yake tsayar da magunguna. Inna Dije da ke labe cikin dakinnata tun shigowar kabeer, ta kasa ta tsare sai da ta ga yafita daga gidan sannan ta lalibo wayarta ta dannawa Maryama Kira. Abangaren Maryama Kuwa, itama ba wani isashen baccin kirki ta samu ba sakamakon kiran innarta da tayi domin ta sanar da ita abunda ke faruwa amma bata samu ba,hankalinta ya tashi sosai da yadda kabeer din yayi mata,hakan ke nuna cewa abun da sukayi a kansa yana neman ya warware musu. Karar wayar tane ya tashe ta daga baccin hasarar da takeyi, domin ko salla bata samu yi ba gashi har wuraren 9:00 (A'uzubillah) dagawa tayi tare da kara wayar a kunnenta duk atunanin ta Babar tace;murya inna dije da ta jine yaganar da ita ba innarta bace,zuwan da kabeer yayi gidan da tsawon lokacin da ya d'auka a dakin Umman sa ta sanar mata tare da kara tinzirata hadi da zugata kan ta tashi tsaye, in ba hakanan ba akwai matsala, domin alamu sun nuna aikin dake kansa ya fara warwarewa in ba haka ba "saidai kiji ana guda,kuma in baki yi saurin daukar mata ki ba sirrin boye zai fito fili" "ok naji da yardar Allah ma hakan bazai faru ba"sannan ta kashe kiran. Abu goma da ashirin, kan Maryama ya kara d'aukar zafi sosai fiye da da,domin inna Dije ta kara hautsina tinaninta sosai,tabbas ta san cewa muddin aikin farko da akayi a kan kabeer ya karye to tabbas a ranar aurenta ya kare.Ita kuma bata shiryama hakan ba. Sake gwada kiran innarta tayi amma number bata shiga,jifa tayi da wyar kan gadon ta dake harmutse,bama shiba har dakin a hargitse yake tana cewa "Dam it"mike damun wayar inna ne wai,Ni maryama ya zanyi yanzun tafada tana dafe kanta...! Bayan sun tashi ne daga barci ta tada yaran sukayi sallar subhi ita kuma tashiga cikin kitchen lokaci na tafiya sosai gashi yaran sun kusa makara zuwa makaranta. Breakfast ta d'aura bayan ta kammala ne tazo ta musu wanka ta shiryasu cikin tufafinsu na makarantar boko,palon ta fito rike da hannuwansu tace"kuzauna bari na kira Abbanku" "tou Umma"suka ce then suka zauna bisa carfet din.Dakin Abban khaleel ta nufa,sallama tayi ya amsa ta shiga ciki. Sakin baki tayi tana kallansa,ya kamla shirinsa cikin yadi bowl milk colour yasaka hullarsa,sak ya fito hausa fulani,ba karamin kyau ya mata ba kamar tace yau kar yaje kasuwa, bata fuskarta tayi tana cewa "shine ka kwashe ladar ka ko dan kar ka jirani nazo na shiryama" "no ba hakan bane Ummu Khaleel ai lada ko da yaushe cikin ta kike,naga aikin yamiki yawa ne ga breakfast ga shirya yara, ga nawa shirrin ma shine fa na rage miki tunda yau mun makara bamu tashi da wuri ba" "ka taba ganin inda lada tama mutum yawa Abban Khaleel" "a'a Umman Khaleel,domin da tanayi y'ar kyawwar matata zata farama bcox yar aljanna ce da yardar Allah " Fadawa tayi bisa faffadan kijinsa tana murmushi take cewa Allah ka barmu tare har a aljanna firdausi mijina" "Ameen matata"jan hannunta yayi suka fito palon inda yaran suke. Gaida Abbannasu sukayi ya amsa yana tambayar sun tashi lafiya"lfy lau Abba" "mashaallah"ya fada yana zaunawa kusa da Umman Khaleel. Sarving d'in kowa tayi sannan suka fara karyawa,abin karin take ci amma hankalinta na kanshi sai kallon shi take yi,kusa da kunnenta ya matso yana cewa "yadai an mata"yafada tare da dage mata gira,murmushin da bata shirya yi ba ya subuce mata,yadda ya dage giran yasata sakin murmushi itama cikin rad'a take cemasa"uwar y'an mata dai tana kashe masa ido daya"murmushi shima yayi yace"eh hakane kuma,to ya akayi naga sai kallona kike kona chanza miki ne?" "sosaima kuwa jina ke kamar ace yau kar ka tafi kasuwa katsaya nayi ta kallanka har sai nagaji banason ka fita wasu su ganka" "hhh kice kishin ya motsa" "dolene ai in dai akan ka ne" murmushi yayi ya cigaba breakfast dinsa domin yasan muddin ya biye mata tabbas zata hanasa zuwa kasuwa yau. Bayan sun kare karyawar ne ya mike yana cema su Khaleel............................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku* *shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 21~~22 Yana cema su Khaleel"kutashi mutafi kun kusa makara"mikewa sukayi suna "Umma muntafi sai mundawa" "Allah ya tsare ya kiyayemin ku,kuyi karatu sosai banda mugun wasa da jan fada" "tou Umma"rakiya ta musu sai da suka hau,machine din yadaka daga gidan sannan ta dawo cikin palon nata. Breakfast dinta ta'ida saboda d'azu bata ci abun kirki ba sannan ta fara kimtsa gidan. Cikin amincin ubangiji sunyi theater lami lafiya ba tare da wan problem ya afku ba,yanxu haka patient din tana bacci . Office d'insa ya nufa domin ya gaji sosai,ruwa ya d'auka yasha tare da zama bisa kujerar sa ya hutawa. Bayan hour guda ya kammala diba files na maras lafiya da zai dubaa sannan ya fito,bisa hanya suka hadu da Dr.Abdullahi zamau "wurinka ma zanje ashe har ka fito" "eh inason ne na biya company " "ok dama batun file din matar nane" "wace matar?" "wadda keda matsalar heart,Allah yasa dai ka duba bayananta" "oh..!na manta ne,eh na duba bayananta now thursday sai monday za'a mata aikin" "ok,Allah kaimu" "Ameen"yace yana nufar motarsa "Dr.Haidar"bai jiyo bcox ya shaida wacece ,sake kiransa tayi ganin bai amsa ba amma ya mata shiru shi bai amsa ba kuma bai shiga motar ba. kusa dashi ta zo ta tsaya cikin karya murya tace "Dr.Haidar Na kiraka ka kyaleni nama wani laifine ?tafada cikin alamun tausayi. "Kunne keji ai,if u don't have something to say please leave here,i have something important to do "ya fada ba tare da ya jiyo ya kalleta ba,iya shaka tou Dr.Aysha Ta shaka,wulakanci da Dr.Haidar Kemata ya yi yawa amma duk da hakan bata jin zata hakura dashi,cikin dakewa da nuna abunda yace mata bai mata zafi ba tace "no dama cewa nayi idan ban ta kura maka ba ina son kad'an ragemin hanya " "i can't akwai abubuwan da nake son yi alot d'an haka banida time d'in westing,kina iyama Dr.Abdallah Magana sai yayi dropping dinki" ya fada yana shiga motar sa ya bata wuta. Wasu hawayen bakin ciki ne suka cika mata i'do,muryar Dr.Abdallah taji yana cewa muje nayi dropping d'inki "no barshi kawai Thanks ta fada tare da nufar motar ta. Dage kafada Dr.Abdallah yayi irin damuwarki cikin ransa kuwa cewa yake "rashin aiki ne yamiki yawa Aysha da kike tsayawa westing time d'inki akan haidar, mutum yanuna baida intress kanki amma kinki ki fahimta, always bakya tsakanin abuja,kano,sokoto duk inda yayi sai kin bishi, taya zai so ki haka abu ba class,bansan mike damun y'an matan mu na arewa ba wlh,mata kunya aka sansu da ita amma yanzu everything sai kaji ance zamanine"wani tsaki yaja tare da komawa cikin asibitin, dama rakiya ne yayiwa Dr.Haidar. Cikin motarta ta fada tare da bata wutaa,zuciyarta gaba daya a chinkushe take,data isa bakin wani tampatsetsen gate ta rika zuba order kamar hauka da sauri maigadi yazo ya bude mata domin daga jin wannan order kamar za'a tadda gidan yasan cewa hajiya karama ce it daice a gidan ke irin wannan motar parking tayi cikin makeken parking space dake cikin gidan,direct room dinta ta nufa wanda ya kawatu sosai da sosai fiye da tinanin mai tinani. Bisa Royel bed dinta ta fada ta sake wani marayan kuka maiban tausayi,miye aibunta da Aliyu baya santa ne,mikewa tayi ta nufi glass ta tsaya taa karema kanta kallo bata wata makusa ,to miyasa shi bata burgeshi,miyasa baya santa ne ,tana da masoya da yawa a ko ina,duk abunda Haidarke mata sansa ko kadan bai ragu a zuciyarta ba sai ma haw hawa da yake yi,a ko da yaushe a ko wace sa'a. Ta wulakanta samari da yawa kala-kala masu kudi da diyan talakawa wadanda ke daukowa kansu abin da yafi karfinsu in bahaka ba miye hadin ta da wani talaka mstwwsss dan ya renata yace yana santa,ta wahalar da samari masu yawa amma ace wai ita Aysha Mas'ud mai nera soyayya ke wahalar suwa ,akace idan da ranka ka sha kallo amma ai Haidar yakai matsayin da kowace mace ta gansa zata iya afkuwa da sonsa .Mahaifinsa na cikin mayan masu kudin kasar nan ko ina ana damawa dashii sannan shima kansa yana cikin matasa masu kudi wad'anda suka jika da naira ga uwa uba kyau da Allah ya bashi, tabbass Haidar kyakyawane sosai shiya take bala'in sansa kuma inshaallah sai ta mallakeshi a matsayin mijin . Har yanzu tana cikin damuwa gashi wayan ummanta yaki shiga,agoon dakin ta kalla karfe daya ta buga amma bata samu damar koda share gidan nata ba bare tayi batun aza girki,wani murmushi ne ya subuce mata,alokacin da taga...........................................✍️✍️✍️ *Zeesardauner ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike* *karamin kafin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Alhmdllh* _ina ma d'aukacin_ _bakinmu wad'anda suka samu_ _damar halartar wannan taron_ _godiya tare da bangajiya dafatar_ _kowa ya koma gida_ _lafiya_( 🤣) _ameen.Ubangiji ya_ _sake hadamu daku a wata_ _shekarar ameen_ *Page* 24~~25 Ga wata shawarar"mi zai hana ki barta ta ringa tara samari kamar yadda hindatu keyi...! "wa ni rufan asiri irin wannan abun da hindatu keyi abu sai kace a kuya... "y'ar tawace a kuyar ? "nidai bance ba kama kawai nace,kuma walla koda mallam bai hana ba ni bazan barta tayi ba wallahi,ko da ba yata ce ta cikina ba ai hannuna ta tashi,so kike hala innna fita a dunga nuni ana cewa ga babar wance chan,ina ni gaskiya wannan shawarar bata yiba,ni da keson in na fita a dinga nuna ni ana cewa ga hajiya saude nan amma kina wannan batu,balle ma yarinyar da ko gyale bata fita dashi har zakice in bari ta tara samarii...chanza wata dai. "hmmm ni Saude wace shawarar kuma zan baki..yanxu gabana kika zagi y'ata wai kamar akuya ko kunyata ba kiji ba sannan kike batun wata shawara" "ke laure matsalata da ke abu bai wucewa gareki wlh,kinsan halina sarai bakina bai haila bale jinin biki,sanin kanki ne in abu baimin ba fad'a nake kar na cuci kaina,da nayi gulmarka bayan ka gara nayi gaban ka ehhe,ai ba karya na yi ba duk unguwar nan maganar hindatu ake yi,in yau mai kalar waccan mota yazo gobe wani zai zo shine abinda ake ta fada a unguwarnan kunki yi mata aure sai dai bata nan bata chan" "duniya munafukai sunyi yawa wlh,in banda munafurci me yasa baza azo a taras dani a fada gabana ba sai dai a bayana" "nima dai shi nagani shiyasa banason wannan abun dan kinsanni sarai bana daukar reni wlh domin duk y'ar iskar da tace ta zagan ni da itane ba kyalewa zanyi ba. "tou ai shikenan tunda wad'annan shawarwarin basu miki ba sai nemo wata shawarar da kanki dan ke ba'a iya miki" "hhhhh baki fadi karya ba laure,amma ai nasan zaki sake bincikomin wata,Laure tawa ni da ke muta karaba" Dariya inna Laure tasa tana cewa "wlh Saude baki da dama,kinsan yadda zaki tunzura mutum lokaci guda kuma ki sashi ya sawko"dariya itama inna Saude ta saka suka ci gaba da firar su. kiran sallar la'asar ya tada ni daga baccin da ya d'aukeni,dama ni bana da nauyin bacci kamar salmat sometimes da an kirani nake farkawa,ko da nafito daga d'aki haryanzu inna laure na nan bata tafi ba.Alwala na d'auro domin nayi sallah,bayan na idar ne nayi azkar dina sannan na fito domin na d'aura tukunyar abinci,anan waje na riske su inna Saude Suna alwala,kara gaidasu nayi sannan na tambayi inna miza'a dafa yau"tuwo da miyar d'anyar kubewa"da "tou"na amsa na nufi madafi. Wuta na hasa sannanna fara d'aura tuwon shinkafar kamin salmat ta dawo ta siyomin saura kayan miyar. Ina wankin shinkafa Salmat Ta shigo gidan,labari ta fara bani na wasan kwaikwayon da suka kalla a gidan inna dije wani abun in tafada sai nayi murmushi muna cikin haka inna ta fito zata na bayi taga Salmat"ke y'ar albarka da samu yau she kika dawo gidan?" "la tund'azu na dawo ai,nadai tsaya ba Adda labarin abunda na kalla" "tou, na d'auka yanzun kika shigo ai" "a'a" "zo ki amnashi kud'i ki sayo mata kayan miya" "tou inna"tafada tare da bin bayan inna Saude da tayi hanyar d'akinta. Kudin ta karbo na lisafa mata a bunda zata siyomin,duk da kudin ba wani yawa ne da su ba amma zasu isa girkin mai karamin karfi ba tare da ya takurawa kansa ba,fita tayi domin siyo abunda na lisafa mata ni kuma naci gaba da kimtsa gidan,tas na share tsakar gidan sai kyalli yake na d'an kimtsa dakin mu duk da ba wani hargitsewa yayi ba na d'auko yar kwalbar turarena na fisawa gidan .Aduniya ina mahaukacin son kamshi fiye da tinanin mai tinani,Allah ya shiryamin son kamshi a rayuwata amma duk da haka bana sa turare in zan fita domin hakan bai dace ba ko a addinance,ko minti biyu banyi da zaunawa ba bayan nagama shara sai ga Salmat Ta shigo "yanzu nake zancen ki a zuciyana ina cewa wai ina kika tsaya haka" "Allah Adda kinsan wajen layi ke gareshi saida na jira" "ok,kin siyo kayan magin?" "i'm sorry my Adda wlh mantawa nayi gaba daya bari nayi sauri yanzun nan na karbo miki" "ok plss kar ki jima kinji" "inshaallah Adda" Abangaren Abban Khaleel kuwa ya na ajiye su Khaleel a school d'in su mai suna ( *JAMA'A* *NUSERY AND PRIMARY SCHOOL* )dake nan mabeera bayan ya tabbatar da sun shige class d'insu ya wuce direct gidan su ya nufa domin jiya bai samu damar zuwa ya gaidasu ba. Cikin gidan ya shiga da sallama mama dake nan waje ita da Aisha suka amsa durkusawa yayi yana "cewa mama ina kwana antashi lafiya" "lfy lau Abubakar ya kabaro iyalin naka dafatan kowa lafiya" "lfy lau suke mama,Azeema tace tana gaida ke" "ina amsawa,ina kishiyata hala sunmin yaji sun bar zuwa" Murmushi yayi yana cewa"duk suma qalau suke mama,inshaallah zasu zo muku weekend a satinnan" "tou Allah kaimu" "ameen mama" Juyowa yayi inda Aisha dake cewa "yaya barka da safiya" "barka dai Aisha,ai na d'auka yau baza'a gaidani ba " "a'a babban yaya,nama isa..!baka dai ji bane amma tin d'azu na gai da kai" "ok na yarda,ina su fareeda ne bangan su ba" "sun tafi makaranta" "ke miya hana miki zuwa?yafada ya tsura mata ido becox ko kad'an bayasan kannen nasa na wasa da karatu,musamman Aisha gashi ba lafiya bata ishe taba" "bana jin d'adi ne yaya,idan ma baka yadda ba tambayi mama" "kinci arziki nad'auka karya kike haka kawai ne kika ki zuwa da na saba miki"murmushi kawai tayi cikin ranta kuwa Allah take godewa da yasa mama bata karyata taba da kashinta ya bushe wurin yaya Ab, tasan halinsa sarai bayasan wasa da karatu gashi ko wane hukunci zai musu mama goya masa baya take. mikewa yayi ya wuce dakin Umma(mahaifiyar sa kenan)da sallama ya shiga dakin nata,zaune ya risketa bisa kujera ta cika tayi fam kamar ta fashe take ji,miyasa Abubakar baya jin maganarta ne,tace bata san alakarsa da mama Hawwa ko kad'an, bata son ya rabesu amma baya jin maganarta,tun da ya shigo gidan ta fito daga kuryar dakin ta tana jiran ya shigo domin dama tana nemansa amma shine ya shareta ya kusan kwashe rabin awa inda hawwa da shegiyar yarinyar chan fitsararriya ma'ana (Aisha),ita yabari zaune tana jirainai (niko nace ikon Allah,baima san tanayi ba)duk inda rai ke baci na Umma Hadiza ya baci a yau,bai ankara da yanayin da take ciki ba ya sake maimaita sallama domin duk a tinanin sa bataji bane amma har yanzu shiru ta matsa "Umma barka da safiya an tashi lafiya"ko kala batace masa ba duk da hakan ya kara maimaitawa cikin muryar dake nuna bacin rai da hasala take cewa"ban..................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~ 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* 🎂🎂🎂🎉🎉🎊🎊🎂🎂🎂🎊🎊🎉🎉🎂🎂🎂🎊🎉🎉🎉🎊🎂🎂 *HAPPY 1 YEAR ANNIVERSIRY AL'UMMA WRITERS ASSOCIATION* 🎂🎂🎂🎉🎉🎉🎊🎊🎂🎂🎉🎉🎂🎂🎂🎉🎉🎉🎉🎂🎂🎂🎂🎉 بسم الله الرحمن الرحيم _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *AL'UMMA WRITER'S ASSOCIATION* 🎆🎆🎆🎆🎆🎆🎆🎆🎆🎇🎇🎇🎇🎇🎇🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🥳🥳🥳🥳🥳🎉🎉🎉🎉🎉 Muna taya ku murnar cika shekara ɗaya da kafuwa *(AL'UMMA WRITERS ASSOCIATION)* Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ina miƙo gaisauwa tare da jinjina agareku marubuta *Al'umma*.🥳🥳🥳🥳 Allah ya ƙara muku basira ɗaukaka tare da dunbin mabiya marubutan Al'umma, haƙiƙa wani kayan sai amale, muna matuƙar alfahari daku, Allah ya kare daga dukkan sharri, Allah ya ci gaba da dafa muku cikin al'amuranku, Allah ya ɗaukaka ku, Allah yasa ku kasancen cikin jerin da al'umma zasuyi alfarhari da ku, bisa faɗakar dasu da kuke yi, Allah ya biyaku afsa faɗakarwa da kuke yiwa al'umma, Allah ya tsare gabanku da bayanku ya shiga cikin lamauranku duk duniya tasan daku. Haƙiƙa mu ƙungiyar *Jarumai writer's association* mana matuƙar tayaku murna tare da tarin jinjina a gareku bisa ga namijin ƙoƙarin ku, Allah ya ƙara basira haɗe da hasken makaranta. *HAPPY ONE YEAR ANNIVERSERY AL'UMMA WRITER'S ASSOCIATION ONCE AGAIN*🎉🎉🎉🎉🎉🎉🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳. *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 23~~24 Murmushi ne ya subuce mata a lokacin da taga number innarta ta shiga,ringing ukku ta d'auka, handsfree Maryama Ta sa sannan takara a kunnenta dadai lokacin innarta ke cewa" ya akayi ne shalele dafatan kina lpy," "mssstwwwssssss"cikin kwabe fuska ta cigaba da cewa "ina ko lfy inna,tin jiya fa nake ta kiranki amma wayar ki ta ki shiga" "miya faru ne shalele" "akwai matsala fa inna dan ina tinanin aikin da mukayi kan kabeer ya warware"Cikin kidima da tashin hankali inna tace"whattt...! kamarya ya warware?duk aikin da nasa akayi kansa! Cikin yanayi na mutummen dake son yin kuka take cewa "Allah inna ya warware,kinga harda dukana yayi" "duka kuma,yi hakuri kinji zai dawo hannu ne,duk sai kin rama abunda ya miki" "tou inna,amma yau ne zamuje wurin dujjal ko? dan gaskiya bana san na rasa kabeer" "ki kwantar da hankalinki shalele ,indai ni hjy hawwa ina da rai da numfashi bazaki rasa kabeer ba har abada ko da kuwa zanyi yawo tsirara ne" "yawwa mamata ta kaina shiyasa nake matukar sanki wallahi" "nima ina matukar sanki 'ya ta" "umm.. yau waccan matar saida ta kirani" "wace matar?" "dije mana ta gidansu kabeer" "oh na tina ta,mi tace miki hala?" "wai cewa tayi na tashi tsaye in ba haka wai sai dai naji ana gudaa"ta karishe maganar cikin takaici . "To mi take nufi" "ina na sani nasan bai wuce wadancan shashashun uwayen nasa susa ya kara aure,tunda ba so na suke ba" "bai isa ya yimiki kishiya na kyaleshi ba wlh,na shiga na fita na hana ama 'ya'yan wasu kishiya bale tawa 'yar " "shiyasa fa mama bandamu ba,saboda nasan ina da ke,abunda yafi tad'an hankali shine kar aikin da akayi masa na farko ya warware,kinga ma yanxun yana yawan zuwa inda mahaifansa" "ki kwantar da hankalinki shalele bana san kinasa damuwa a ranki,yanxu yaxunan bada jimawa ba zan dau hanyar niger " "yawwa ummata,kinsan ance da zafi-zafi ake dukan karfe" "hakan kuwa,sai kinjini" "ok bye" ta katse wayar. Wani sanyayyen murmushi Maryama ta saki,gani take matsalarta ta kau yanxun,sanadiyar sanar da mahaifiyarta da tayi. Abangaren hajiya hawwa wato mahaifiyar maryama kuwa suna gama waya da maryama ta mike bedroom d'inta ta nufa,mayafinta ta d'auka ta fito,da Nafeesat karamar yarta suka hadu tace "inna ina za kije yanxu" "inda kika aikan" "a'a ni ban aikeki ko ina ba,kawai naga baki dade da dawowa ba,Allah yakai lapiya" "Ameen"tace tana nufar parking lot. "Allah ya shiryaku keda sis gimbiya inkuna da rabon shiriya" tayi shigewarta dakin su. Karfe biyu dai dai aka tada su daga makaranta suka dawo gida.Bayan sun gaida inna saude ne suka wuce domin yin sallar azahar,alwala sukayi tare da yin sallah bayan sun idar sukaci abinci sannan salmat ta wuce gidan Fa'ixa kawarta(Idan mai karatu bai manta ba inna saude da inna laure abokanan juna ne) Gidansu na da tv,chan take zuwa tana kallon wani shiri da ake cewa wai *DADIN KOWA* salmat na isa gidan suka hadu da inna laure zata fito waje,durkusawa salmat tana cewa "inna barka da yini" "barka dai Salamatu kina lpy" "lpy lau inna" yanzu kuwa gidanku zanje,dafatan innarki na nan?" "eh tana nan inna"tafada tana shigewa dakin inna laure,duk haushi ya cika ta na saida ita da inna tayi. Dakin ta shiga da sallama,da sauri Fa'ixa Ta taso inda take tana cewa "k'awalliya ya ankayi kika jima gashi har an fara shirin" "kedai bari k'awas wlh tun dazu nazo innarki ta tsai dani a waje" "ok,naganta zata fita tace gidanku zataje" "eh wai hakan naji"suka maida hankalinsu kan shirin da ake. "Salamu Alaikum masu gida" "Wa'alaikissalam,inna inayini"Aliya Da ta fito daga daki sana diyyar sallamar da inna laure tayi ta fada,"lfy lau,ya gida" "Alhmdllh" "Saude na ciki ne ?" "eh inna yasu Fa'iza" "lfy lau suke"tafada tare da nufar dakin inna Saude. Zaune ta iske ta bisa katifar ta "ashe ma idanunki biyu" "eh wlh tunda kikayi sallama nafarka dama baccin baiyi nisa ba" "ok,suka cigaba da fira irin tasu ta k'awaye. Daki na koma bayan mungama gaisawa da inna Laure domin nasamu nadan yi bacci kafin la'asar tayi na dora girkin dare,muryar inna laure naji tana cewa inna Saude "Ke bakiji miya faru da mai sunanki ba hala" "wacce badai Saudi ba ko..! "ita kuwa" "miya faru da ita kuma" "hhhhhhhh kinsan dai labarin bazai wuce tsakaninta da luba ba" "mi akace tayi kuma yanzun" "kedai bari,wai ibrahim ya shiga dakin luba sai yaga layoyi har ukku,sai ya tambayeta wad'annan na miye ne,kesan daga budar bakinta mitace mai" "a'a sai kin fada" "ce mai tayi wai na mallakar ka ne" "tou shi kuma mi yace mata" ce mata yayi "na mallaka ta kuma?" tace ma "eh walla na in mallake kane"kinsan ba hankali ga luba ba,shikuma ibrahim ba mutunci ya ishe shi ba,daga tashi yayi yatafi gidan Saudi ya sallama mata suka gaisa yace mata" dan Allah tazo su tafi gidanai",bata kawo komi cikin ranta ba tunda kinga kamar kane yake a gareta,bayan sun isa gidanne ta zauna yace mata "wadan nan layun na miye ne? "ta kallesu ta kalle luba tace"luba ba layoyin ki bane na muggan mafarkan da kike" daga buda bakin luba sai tace "a'a wallah ba haka bane", ke in takai ce miki baran-baran akayi. Hmmmmm abun mamaki baya karewa ni bansan lokacin da luba zatayi hankali ba wallahi,kesan haka akayi case dinga da ita wai da daddare miji ya siyo mata kaza sai ta boye kingi tare da laidar ta sai da safiya ta waye tazo tana gwadawa sarakkuwarta tace "ba kece duk abunda ya siyomin sai ya siyo miki ba,to kingani gashi ya siyomin jiya bai siyo miki ba" dariya inna laure tasa tana cewa Allah dai yama ta hankali"Ameen"inna saude tace suka cigaba da firar su kala ina jinsu sama sama har bacci yayi awon gaba dani. A bangaren su inna saude kuwa dan muskutawa inna laure tayi tace "dama batun yarinyar nan ne Aliya ke tafe dani" "umhmm ina jinki" "wai cewa nayi tunda sunkusa kare makaranta baza ki kaita aikatau ba irin gidannan na masu kudii,kega in akayi sa'a dan gidan yaganta yace yanaso kega ke haye ai" "tou laure banki ta taki ba amma kinsan yadda malam yake ji da ita bazai yarda ba,niko gaskiya a yanzun bazan tada hankali na ba saboda naga take-taken salamatu so take ya kara aure,gara dai na kwantar da hankalina tunda inason abina kuma ban rasa ci ba matsala dai yan kyale-kyalen nan ne na zamani dake burgeni bamuda amma nasan komi lokacine inshaallah ni Saude sai nayi kudii "dariya inna laure tasa tana cewa "Allah ya gwada muna lokacin kawata"su ka taba, inna saude na cewa sai dai ki kawo wata shawarar dai. "tou naji ga wata shawarar mi zai hana ki.................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~ 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku shike karamin karfin guiwar typing*💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Follow this link to join my* *WhatsApp group:* https://chat.whatsapp.com/Cd03QGzs8Wq2OR69JnNWuT *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 27~~28 Cikin muryar da ke nuna bacin rai da hasala take cewa"bansani ba..!koma inda ka fito..' cikin dan hanzari ya matso kusa da ita tare da fad'in"Umma lafiya dai ko?" cikin tsawa har su mama na jiyota take cewa"nace bansani ba ka koma inda ka fito" "kiyi hakuri Umma Idan na bata miki rai" "naki nai hakurin,nace nakiyi dan babanka,tashi ka fitarmun a daki ka koma gurin wad'anda suka fini gareka" "subhanallah, Umma ya kike fadar wannan kalma..ni ba wacce tafimini ke a duniya domin ke uwa tace har abada banda kamar ki" "kasan da hakan ka ke bijirewa maganata?ai na d'auka ka chanza wata uwar ne" "Allah baki hakuri umma amma ni bansan na sallake umurninki ba,ina mai kara neman a fuwarki" "ina ko zaka sani tunda an riga an shanyemini kai,ana kokarin rabani dakai" "Umma zato zunubi koda ya zamto gaskiya..ni bansan me mama tamiki ba da baki kaunarta,ko ke kanki umma kinsan mama mutuniyar kirkice" "dallah rufemin baki! nice zaka fadawa wai mutuniyar kirkice dan ka renani" "a'a bahakan nake nufi b.."bai ida maganarsa ba ta tare hanzarinsa da cewa "mi kake nufi to" shiru yayi dan bayasan tana fada yana fada hakan bai dace ba,ci gaba tayi da balbalin jidalin nata,shi kuma yayi zaune yana sauraranta har tagama sannan ya sake bata hakuri , fita batunsa tayi (saboda duniya ta tsani tana yiwa mutum fad'a yana bada hakuri, shiyasa ta ke cewa su Firdausi Munafukai bcox da ta fara hayagagarta na neman fada mama ta share ta sai ta koma kansu to abunka da bahaka suga mahaifiyarsu na yiba sai su dinga bata hakuri shine koyarwar mamansu,ako da yaushe tana ce musu koda suke da gaskiya mutum yace sun masa laifi to su bashi hakuri) Kan bacin ran da take ciki ko maganar da tayi niyar yi masa mantawa tayi. Cikin rashin sakewa da maganar da zai mata yace"to ni umma zan wuce,kuma Azeema Tace tana gaida ke" kara tamke fuska tayi "Allah ya bada sa'a,ita kuma bana amsawa ai tasan gidan zata iya zuwa ta gaidani amma saboda sabar munafunci da ta gada a wurin uwarta ace ina matsayin Uwar mijinta ta kwashe wata biyu rak ba tazo ta gaidani ba" "Abubuwa suka yi yawa umma amma insh'allah zata zo" "bana bukata" "Allah ya huce zuciyarki ni dai na tafi kar na makara ana jirana"yace tare da fita daga dakin domin tabass idan yatsaya korafin umma bazai kare ba,itafa da kanta tace masa shida Azeema bata kaunar sake ganinta agidan in har wai inda take tazo to bata bukata,ba yadda baiyi da itaba amna ata fir tace kar ta sake ganin kafar Azeema a gidan. A bangaren mama Hawwa kuwa Abubakar na shiga dakin Umma ta juyo da kallonta kan Aisha,rarau da ido Aisha Tayi tareda game hannunta biyu wuri guda alaman ban hakuri,kyafci kawai mama tayi tana cewa"Allah ya ce ceki wlh,sbd kin rainani kike cewa ya tambaye ni ko?atunaninki sai na fada masa karya, nace masa maganar ki gaskiya ce" "umm mama gaskiya kin fison yaya Ab damu,gidan nan ma nidaya ce ba kyaso" "ya fiku jin magana ta shiyasa,ke kuma ba kyaji idan nace karkiyi sai kinyi" "Allah mama ina jin maganarki wlh,kawai dai abunda Umma take miki ne banaa iya jurewa" "ai idan kika tanka mata in tanayi nima wani lokacin zaki tankamin domin duk d'aya muke,yadda nake mahaifiya a gareki hakan itama domin matar baban ki ce" "Hmm walle umma ba daya kuke ba" Buge mata baki umma tayi har saida tace"wash Allah na wayyo babana umma ta ciremin lips dina" "dallah masa ki bani guri maraji kawai,ke baza a fada miki abu kice to ba ko?duk saina yanke bakinnnan da baya jin magana" matsar hawaye ta dinga yi ana cikin han ne Abban Khaleel ya fito yana cewa mama "mama na tafi kasuwa amun addu'a" "to Abubakar,ubangiji Allah ya tsareka gabanka da bayanka ya bada abunda a ka je nema" "Ameen ameen mamana nagode"ya fada yana fita daga gidan.Umma Hadiza da tayo hanyar waje domin ta gani shin ya tafi ko ya tsaya,amma kaf duk maganar da Abban Khaleel yayi a kunnenta sannan kuma taji addu'ar da mama tayi masa,tsaki tayi ta koma kan kujerarta ta zauna tana tunanin mi za ta yiwa mama Hawwa'u ta kona mata raine,a ganinta komai tayi mata bata nuna taji balle ya b'ata mata rai,wani tsakin ta koma ja cinkin ranta tana cewa "kenan duk magangannun da ta fadawa Abban Khaleel tana daga murya dan mama taji kenan duk a banza!hmmm ta sauke numfashi ta nufi kuryar dakin ta. Lokacin da ya isa kasuwa ma ya taras da mutane da dama na jiransa,ciki ya shiga ya ci gaba da harkar kasuwancinsa duk da ransa baya masa dad'i in ya tuno halin mahaifiyarsa. Salmat bata jima ba ta kawomin kayan magin muka cigaba da girkin a tare shiyasa ma aikin yayi gudu. Inna Saude na gani bata hanata ba saboda bata mana sanya indai fannin girkine cewa take "girki shine mace"shiyasa ma take bari salmat na d'an temaka min. Amma a bangaren gyaran gida to bata yarda Salmat Ta tayani ba duk da cewa kuwa ta iya,cewa take" yarinyace bata isa fara irin wannan ayyukan da nake yi ba"sometimes bana cewa komi,to mima zance ,indai zanma inna Saude ayyukan da ta d'auramini kamar nice matar gidan to zamu zauna lafiya da ita.Ko a da ma da muke samun sabani da ita dan kawai Bappana yace "wannan ayyukan sunmin yawa" lokacin bakina shekara shabiyar amma tace "atafir in ya na so mu zauna lafiya nida ita to kawai ya barni nyi ayyukkan"ba dan rainai yaso ba ya hakura, yasan cewa wuya b'ata kisa,kuma horar dani ne take domin halin rayuwa,Allah kad'ai ne yasan ina ne zan zauna in nayi aure. Bayan mun kammala tuwon ya rage saura miyar dake kan murhu idan ta ida inna Saude Ce zata sauke,dama hakan mukeyi wani lokacin ,wanka naje na fara yi sannan salmat tayi,mu ka yi shirin islamiyya.har muka fito a gidan muka nufi islamiyarmu inna Laure bata koma gidanta ba.Kamar kullum kowa ajin sa ya nufa,Salmat Da Bilkisu Suka nufi ajin su nikuma da Amina muka nufi namu. Da'aka tashi kowa ya nufi gidansu. Haka rayuwa ta ciga ba da tafiyaa bangaren su Aliya Da ga aiki sai zuwa school and islamiya,fadan inna Saude na nan ba abunda ta sauya Salmat Kuwa bata fasa tsokana ba. A kwana a tashi ba wuya a wurin Allah,yaune ummar maryama ta cika kwana biyar da tafiya nijar gurin bokan su,kuma har yanzu zaman doya da manja ake a cikin gidan tsakanin maryama da kabeer,cikin ma yana d'aurewa ne domin d'an maryama bata fahimta bane a cikin ayyukan da suka yi kan kabeer din ba wanda ya warware illa na rabashi da mahaifansa da sukayi ,har yanzu akwai zazzafar soyayyar maryama acikin zuciyarsa tana azarzalarsa amna da yardar ubangiji in yayi addu'a ya tofa a ruwa yasha sai abun ya lafa masa abunka da sihiri. Maryama ma ta jiga ta domin dama itace keson kabeer din shi ba ita ya keso ba,gata kuma ta kasance cikin jinsin mata masu yawan bukata wannan shine dalilin da yasa ta jikata da yawa Adalilin d'adewar da ummanta ta...........................................✍️✍️✍️ *Zeesardauner ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~ 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku* *shike karamin karfin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 29~~ 30 Wannan shine dalilin da yasa ta jigata da yawa adalilin d'adewar da ummanta tayi.kuma inshallah yau take sammanin dawowarta sokoto, shiyasa take cikin farin ciki a yau sosai,ba abunda takeso irin kabeer ya shigo hannunta kamar da sai yadda tayi dashi.yanxu haka ma sunyi waya da umman nata bcox a Illela ta kwana,nan bada jimawa ba zata iso Sokoto. Da misalin karfe hudu hajiya hawwa ta dira a gidan su kabeer,lokacin yana chemist dinsa,futawa tayi sannan ta dauko kulin magani ta bata daga wanda zata sa masa a ruwa wanka sai wanda zata samasa a abinci sannan layukan da zata sa cikin pillow dinsa sannan ta kara mata bayanin abunda boka dajjal yace na batun aiki na nan bai warware ba amma ta kiyaye taba iyayensa sannan ta kula wurin gudanar da wannan aikin domin wannan karon kabeer yabar wasa da addu'a shiyasa aka kara wani aiki mai karfi a kansa,to"umma yanzu ya za'ayi nifa bana masa girki wlh balle ai nakai masa ruwan wakan ta filllow ba damuwa zansa amma wad'annan akwai matsala" "nikam zan wuce gida yanzun, kyasan yadda zaki yi nidai nagama nawa aiki saura naki" "ok umma sai munyi waya,in na samu nasarar aikatawa zan sanar dake" "Badamuwa na wuce,shin wai ma tsaya yaushene zaki zo daukan maleek ne?yaron yana kewan iyayensa fa" "gsky umma kibarshi gun ki kawai domin ni bazan iya da kukan sa ba kuma damuna zai dinga yi" "ohk ba matsala na wuce"rakiya Maryama Tayi mata har bakin da madadaicin gate d'insu sannan umman ta tashiga motarta ta wuce its kuma ta koma cikin gidan tana tunanin ya zata aikata sauran ayyukan bokansu. A.M.A kuwa bayan ya baro offices d'insa kamar kullum gidansa ya nufa time na sallah nayi yaje yayi kamar kullum yadda ya saba sai da ya gabatar da isha ya fito daga masallacin,part d'insa ya nufa ruwan brown coffee kawai yasha domin bai iya d'aura wani abun yanzu kuma baza ya iya fita restaurant ba now,abubuwan da su zamar masa al'ada yayi bayan ya gama wanka ne yayi brush ya kimtsa kansa cikin kayan baccinsa pink colour masu matukar kyau sannan ya kwanta tare da cigaba da aikinsa a system d'insa kafin yayi bacci. Saida Suhailat Ta kwashe one week sannan tadawo daga tafiyan da tayi ashe ba ta ma cikin garin tana Kaduna gurin bukin kanwar abokiyarta.baisanta dawo ba sai da ta kwana daya a ciki gidan sannan ya ganta,bai mata maganar fitar da tayi ba bcox dama ta saba itama bata masa ba.lokacin week end ne bai fita company ba yafito main pallon ne yaganta zaune bisa kujera "Hi babe ykk" kamar bazai amsa mata ba,saida ya gama shan kamshinsa sannan ya d'aga mata kao alamar amsawa ,bata damu ba becox tasan bai cika son yawan magana ba tace "sorry two day's na barka k'ai d'aya amma yanxu na d'awo i hope everything normall"baima nuna mata yaji abunda tace ba balle tayi tunanin yayi reponding nata ko da yake hankalinta na kan waya dama batayi expecting amsa daga gare sa ba,cigaba da chat da friends d'in tayi inda suke fasa mata kai a group d'insu na *CLASEES* *LADIES* domin ta hadu sosai a pics din bukin da aka turo mata,wani munafukin murmushi yayi cikin ransa yana maimaita kalamanta"wai na barka kai d'ai,to miye amfaninki ko da kina cikin gidan,ni banga banbanci tsakanin zamanki da yawo da kika tafi b..'tina ninsa ne ya katse alokacin da ta wanke wata mata da mari ji kake tass wacce a kallah a haife zata haifeta da sauri ya mike ganin ta na kokarin kara mata wani ya rike hannunta cikin dacin rai waigowa tayi tace"babe pl..................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamarsu babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku su ke karamin karfin guiwar typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Follow this link to join my* *WhatsApp group:* https://chat.whatsapp.com/Cd03QGzs8Wq2OR69JnNWuT *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ _Ina yiwa daukacin_ *_WASU_* *_MATAN COMMENT GROUP__* _barka da zuwa sannan ina mika_ _sakon ban hakuri ga_ *_WASU MATAN FAN'S 1,2&3 I_* *_LOVE YOU OVER_* *Page* 31~~32 " Pls babe wait " ta juyo gurin wannan matar tana cewa cikin harshen turanci hadi da hausa " ke wace irin mahaukaciya ce,baki da hankali ne da ba kya kallon ga ban ki,taya wasa mun tea a jiki? " hausan da tasa shiyasa matar nan ta fahimci kadan daga abun da take nufi tace" hajiya dan Allah kiyi hakuri bada gangan bane,Allah ban gani ba " " ke wace irin dabbace da b......"cikin tsawa ya kira subanta " Suhailat "batasan lokacin da sauran maganar ya koma,ba ita kawsi ba hatta wannan matar saida ta razana amma cikin dakewa Suhailat tace " yadai babe lfy " cikin harshen nasara yadda matar baza ta fahimci mike going on ba yace " lfy kike tambayana alhali kinsan mikaka aikata,miyasa baki da hankaline Suhailat taya zaki d'aga hannu ki mari wannan matar da ta haifeki sannan kuma ki bita da bakaken maganganu da baidace b........." tarar numfashinsa tayi tace cikin yaren da ya mata ta mayar masa"babe nice banda hankalin kan nadau hukunci good nagode,sannan kace ta haifan point of correction kamata ta haifa ba niba ka gane kar ka sake hada momyna da wannan trash d'in ok,look at me fa babe duk jikina ya baci da tea d'in da ta zuba mun sannan kace bazana dauki action ba! it's not possible Allah " " really " " yeah " " ok kinsan Allah idan kika kuskura naji kin aikata mata wani abun da baidace *WLH×3* kinji na rantse har sau ukku,wlh bazaki kara kawomun housemade a gidana ba then ke zaki cigaba da yin ayukkan bcox banga amfanin ki a gidan ba " ida nunta ta rumtse domin tabbas kalamansa sun doketa a baxata" babe nice akan wannan abun da nayiwa wannan trash din kake cewa ba kaga amfani na a gidan nan ba? " "to miye amfanin naki Suhailat"cikin sanyi mryarsa da baza ka d'auka fada ne yakeyi ya fadi wannan maganar. Shiru Suhailat ta matsa bata ce komi ba yaci gaba da cewa "baki damu dani ba cina,shana,lafiyata duk basa gabanki ako da yaushe kina bisa hanyaa baki abuja,baki kano,,kaduna da sauran garuruwa duk domin bukii ko kina ma gari alway's kin fita baki iya zama a cikin gidan ki,bakya tambayana idan zaki fita sai dai na taras baki nan,kin manta ina da hakki a kanki to miye amfanin naki *SUHAILAT?*" " babe ni kake gayawa wadannan kalaman kan wannan trash din,laifi fa tamun na mata hukunci dadai da ita " " ke duk laifin da kike ana miki hukunci ne" " ba daya muke ba that is why,dallah ma ni kabar hada ni da ita domin wallahi bazata sabu ba dole tabar mun gidana a yau dinnan not tomorrow " " what am i told you?ban fada miki bana bukatar y'ar aiki a gidana ba?miyasa baki bi umur ninaba?da kika tasgi kawota kinyi shawara da ni ne?nasan amsar *NO* ce to ki buda kunnuwanki kijini da kyau tunda har ki ka tsallake umurni na kika zo da ita,ba inda zata je sai in ita ce ta bukaci hakan " yafada tare da hayewa uptchairs sannan ya waiayo yace" idan kika kukura kika kaucewa maganata wannan time d'in ni da ke na " yafada yana ciza lips d'in sa tare da ida hayewa uptchairs d'in" Wani kololon bakin ciki ne ya to karewa *SUHAILAT* wuya "yau ita babe yake gaywa magana tabbas tasan ta d'an kure hakurinsa ne,amma ai ita bata ga wani abun bacin rai ba kan wannan aun da tayi,dage shoulder dinta tayi tateda tabe lis dinta ta juyo gurin wannan matar da jikinta yayi sanyi sosai tun dazu da taji suna musayar kalmomi cikin harshen nasara duk da yadda Haidar ke magana cikin sanyi amma tasan kanta ne ake maganar musamman lokacin da Suhailat ta nuna ta " get out my frnd tun ban saba miki ba "taada tare da nuna mata hanya. Wucewa tayi batare da ta fahimci abun da Suhailat tafada ba.Part d'in yan aiki da Suhailat ta nuna matajiya da suka dawo ta nufa . Suhailat kuwa tayi part d'in ta domin itafa maganganun babe basu daga mata hankali ba kawai ta kyale matar nan ne saboda rantsuwar da yayi amma ita baza tayi aikin gida ba wallahi tunda bashi aka kawota ba inji ta (😳🤣😂)amma dole ta karo wata y'ar aiki tunda ya hana ta korar wannan m.................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 33~~34 Dole ta karo wata y'ar aiki tunda ya hana ta korar wannan matar. Tana shiga d'an madaidaicin bedroom da Suhailat ta bata,zaunawa tayi bisa katifa tana cewa " ohni hasiya duniya ina zaki damu?ina zaman zamana gdan mutunci ta d'aukoni amma gashi kwana na daya na fara fuskantar wulakanci harda mari abunda ko uwa ta har ta koma ga Allah na manta rabon da ta yi mun wannan marin " tafada tana rike hab'a " anya bazan gudu ba dan da'alama matar nan ba mutunci gare taba ko wancan gidan da ta d'aukoni in tazo sai tai ta nuna isa tana wulakanta irina y'an aiki bata d'au ki talaka a bakin komi ba"cikin zuciyarta take wannan zancen batare da tasan ya fito fili ba .Allah ka sawwaka mana katausayawa talaka(nace ameeen) Bangaren Haidar kuwa yana shiga cikin room d'insa aka kira wayarsa *UMEEY LUV* shine sunan da ya bayyana akan screen d'in wayar,accepting calling d'in yayi tare da k'ara wayar a kunne " Assalamu Alaikum ya Umeey" shiru yayi sannan yace "afuwan umeey ayyukane sukamin yawa wallahi shiyasa ban shigo Abuja ba kamar yadda na fad'a miki"shirun ya sake yi yana saurarenta sannan yace " yace inshaallah cikin weak d'innanzan shigo domin akwai wani course da nake son na tafi nayi a india "jim kadan yace "ok badamuwa sai na shigo,bye "yaman nawa wayar kiss . Bayan ya ajiya wayar ne bisa d'an madaidaicin glass dake gabansa,ya zauna saman royal kujera 1siter tare da kunna tv yana kallon news. Abangaren Abban Khaleel kuwa biyar da rabi daidai ya kulle shagonsa,bayan ya fito daga kasuwar direct islamiyya ya nufa,yau ranar hardace don haka harda ya dibawa yan class d'insa bayan sun kammala akayi addu'ar tashi sannan ya wuce gidansa. Kamar kullum yadda gidansa yake haka ya tarar dashi,bata gajiya da ayyukan gidan shiyasa ko da yaushe kaunarta ke kara ratsa zuciyarsa da gangar jikinsa ,komi baci da ransa yayi idan yashigo cikin gidansa sai yaji ya wanke musammanidan yayi tozali da kyakkawar matarsa wannan ita ce ake kira *_MAR'ATUSSALIHA_*. Sallama yayi ta'amsa tana cikin kwalliyarta mai daukar hankali,riga da siket ne take sanye dasu na atamfa yayin da d'unkin yayi mata cip a jikinta gwanin shawa tokarewa yayi a bakin kofar yana kallonta itama shi d'in take kallo rungumar davyaran sukamasa yasa yadawo cikin haiyacinsa suna cewa oyoyo Abba sannu da zuwa rungumarsu yayi yana amsa musu tare da tambayarsu suma suna lafiya,kusa dashi tazo ta zauna itama tana masa sannu da zuwa amsawa yayi d'auke da murmushi a fuskarsa yayin ta cewa yaran oya ku tashi kubari Abba yaje yawatsa ruwa "tou umma"sukace yayin da suka daga daga cinyar Abban khaleel ta kardun da ya shigo dasu a hannunsa ta dauka da'alama daga islamiyya ya biyo dasu dakin sa ta kai masa yayin da tafito cikin tsakar gidan ta hada masa ruwan wanka ya shiga yayi yayin da a zuciyarsa yake cewa" miya kai haka dadi a duniya!samun mace ta gari shine ginshikin farin ciki a rayuwa shiyasa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi wassalam yake cewa,فنكح المراءة لاءربع لمالها, ولجمالها,ولحسبها,ولدينها,فعلك بذات الدين تركت يداك. Manzon (S.A.W)ya bada zabi ku aure mace don abubuwa guda hudu. 1-Domin dukiyarta 2-Domin kyawunta 3-Domin nasabarta 4-Domin Addininta Amma sai yace wacce tafi alkhairi itace ku aureta dan addininta domin shi yake dawwama kuma shine dawwamamme. To hakika shikam yayi dace mai Addini, kyau,nasaba duk yasamu. Bayan yafito daga wanka tana tamaka masa yana saka tufafi ya dube ta yace "madallah da samun mace ta gari mai Addini,ako da yaushe ina kara godewa Allah da ya mallaka min ke a matsayin matata"murmushi ne ya subuce mata ta rungumeshi tana cewa "madalla da samun miji kuma malamina "bayan ya kamma shirin suka fito falo suna cin abincin dare,sannan suka dan taba hira saida yaran suka yi bacci ta kaisu makwancin su tare da sauya musu kaya zuwa na bacci ta musu Addu'a tasha fa musu sannan suma suka nufi ma kwancinsu.(Asuba ta gari ) Aka ce dare mahutar bawa amma abangaren Dr.Aysha ba haka bane zaune take takasa bacci da ta rufe idanunta Dr.Haidar take gani ji take kamar ace yana kusa da ita da ta nuna masa kalar soyayyar da take masa zuciyarta na kunci ne idan ta tuna ko wani ma'aurata a wannan lokacin suna tare da junansu,rumtse idanunta tayi tanaji kamar an watsa mata tafasasshin ruwan zafi idan tayi wanan tunanin.juyi kawai take yi bisa makeken gadonta daga kai tayi ta kalli agogon dake manne bisa bangon dakin na zinari karfe 1:30Pm na dare jingina jikinta tayi da gadon yayin da ta lalibo wayarta iphone 11pro ta danna tsakiya haske ya kawo photonsa ta zurawa ido wanda yake a walpeper wayarta yana sanye da suit black yayi masifar kyau kayan sun kara haskaka hasken fatarsa suman kansa sai sheki take yana d'aura agogo a hanunsa da'alama unexpected pics akayi masa galeery dinta sunansa ne a password dinta Aliyuheartbeat💓 bayan ta cire password d'in ta cigaba da kallon pics dinsa kala kala dake cikin wayarta kama daga na kananan kaya,suit,shadda,boyel,da kayansu na likitoci bata ankara ba sai da taji agogo ya buga karfe uku saura na dare ajiyar zuciya ta sauke yayin da zuciyarta ta kasa hakuri saida ta lalibo number sa ta d'an na masa k.......................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *Comment and vote d'inku shike* *karamin karfin guiwar* *typing* 💋 [7/7, 10:46 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *_Dr.Aysha Team_* _how market_ _wannan page naku_ _ne_ (🤣🤣😂) *Page* 35~~36 Ta lalibo numbersa ta d'an na masa kira....har ta katse har ta katse bai daga ba ...... wani takaici ne ya ziyarci zuciyarta mara iyaka, ita daya kamar zararra take cewa " dama nasan cewa yana chan tare da tsinanniyar matarsa (ma'ana Suhailat🤣) . Wasu hawaye ne suka wanke mata fuska yayin da d'ayar zuciyarta ke sanar da ita cewa "a'a Aysha shi d'aya yake kwance kin manta wace ce Suhailat?Kin manta halayen ta." Wani sanyayyen murmushi ta saki tana cewa " na rantse da ubangijin daya busa mini rayuwa sai na ruguza miki farincikin ki Suhailat saina aure Aliyu domin na fiki da cewa dashi,sonsa da kaunarsa acikin jinina yake na fiki bukatarsa a rayuwa,saina mallake sa ko ta wani hali ne" sake kiransa tayi a karo na biyu.. A bangaren Haidar kuwa,baccinsa yake sha mai dadi cike da mafalkai masu tsayawa arai da zuciya,wayarsa yaji tana ringing bai samu damar dagawa ba har ta yanke,bayan wasu yan mint aka sake kiransa cikin yanayin baccin da bai gama sakin saba ya daga wayar aransa yana mamakin wazai kirashi a wannan lokacin kuma wannan number famlinsa ne kawai ke da ita. Wani sihirtaccen murmushi ne ya kwace mata a yayin da taga an amsa kiranta harda wani shauki ta tsinci kanta aciki a yayin da ta diba lokaci ukku da rabi saura minti biyar na dare,wannan shike nuna cewarr ba ya tare da waccan abar. Cikin yaudararrar murya mai murya mai kashe jiki tare da sanya kasala tace "Assalamu Alaika ya habiby" Bayan ya daga wayar ne ya d'aura a kunnensa ba tare da ya binciki number ba,muryar da tayi amfani da ita wurin yi masa sallama ta daki dodon kunnensa,hakika muryar ta ratsa gangar jikinsa yayin da tayi nasarar kara kashe masa jiki dalilin mafarkin da yayi,wannan abun yasa takara tasiri akansa amma bai nuna hakan ba illa mikewa zaune da yayi cikin mamaki,aransa yake cewa"a ina tasamu number na ?ubanwa ne yabata ita ?". wani irin b'aci ransa ya kara yi a yayin da yatuna mafarkin da yake ta katsesa.Duk d ya gane muryar domin ba boyayya ce a garesa ba duk da yakasance ako da yaushe da wani kalan salo da take zuwar masa dashi ta hanyar lanqwashe murya da kararrayata cikin kissa,shiru ya mata baice komi ba amma ya amsa sallamar a zuciyarsa(🤣sabon salo). Jin tayi sallama amma bai amsa ba yasa itama tayi shiru duk da tana fatan taji muryarsa ko kad'anne domin tasamu damar yin bacci cikin salama.Tsawon wani lokaci bai ce mata komi ba, ya sa tasake magana zuciyarta achinkushe tana mamakin miye dalili,muryarta tana ta tsiri akan kowa amma banda haidar d'inta "hello heartbeat kana jina ?" ta fada cikin yaudarar murya. shirun da yaji tayi yasashi jan tsaki cikin ransa yana cewa *_CHINGOM_* kawai,yayin yayi jifa da wayar chan karshen bed d'insa ba tare ya katse kiran ba.chan side guda na bed d'in ya koma ya kwanta yana ja mata Allah ya isa na tadaa shi daga baccinsa da tayi,ayayin da chan take masa magana shiru ba amsa. "Hello dear kana jina?plss say something dan Allah",shiru bai amsa mata ba. "my haidar wlh ina azabtuwa da rashin jin muryar yarka! dan Allah kamun magana ko naji sanyi araina".har dai yanzun baice komi ba atunaninta,kallon wayar tayi amma ba'a katse kiran ba wannan shike nuna yana jinta,cikin narke murya ta kara cewa" pls and pls haidar kamun magana ko nasamu yin bacci cikin salama wlh zuciyana zafi take na rashin jin ganin ka, kunnuwana na mararin jin sautinka suke,idanuna ciwo suke na rashin tozali da kai,hancina kewar kamshinka yake yayin da gangar jikina take jin kamar ace kana kusa da ita. Duk wannan zubar da takeyi har yanzu bataji yace mata kanzil ba (ko numfashinsa ba taji ba amma hankalinta bai kai ga hakan ba ta lula duniyar masoya🤣). My dear Haidar Dan Allah kace wani abu mana,dagaske nakeyi *ina sonka* na mallaka ma zuciyata da gangar jikina, plss ko na minti biyu kace min biyu ne kace mun wani abu wlh ina kishin muryarka. Yanzu kam shirun nasa ya kular da zuciyarta a yayin da kuma ta kasa jin haushinsa, sai tunaninta da karkata kan cewa Suhailat ce ta daga kiran ba Haidar ba,cikin bakin cikin tuanin da yazo cikin ranta ta cillar da wayar itama ba tare da ta yanke kiran ba tafada jicce tana zubar da hawayen kishi (tofah wata sabuwa inji y'an chacha)tana k'ara daukar alwashi a kan Suhailat tare da tsanarta dake kara lunkuwa cikin zuciyarta,take sosai tanaji ajikinta zata iya rasa rayuwarta idan bata samu Haidar ba dimin shine muradin zuciyarta da rayuwarta,adadin kwallar dak fita tu daga zuciyarta izuwa idaniyar ta wadanda ke zubar da anbaliyar hawaye suke adadin kiyayya da tsanar Suhailat da kuma soyayyar Haidar dake lunkuwa adukkan zuciyarta da rassanta. Haidar kuwa ya katsa komawa baccinsa juyi kawai yake yi bisa makeken gadonsa da ya gaji da juyin ne ya mike ya shiga bathroom ya watsa ruwa,bayan ya fito ya saka white jallabiya ya nufi wani corridor mai kyau design dinta kamar masallaci ga qur'an nan masu yawa d littafai nan kala kala na musulunci agefe,bisa shinfidadd'iyar dardumar dake gurin ya hau ya kabbarta sallar nafila,sai da aka kira subhi ya sallace ta sannan bacci ya dauke sa yana karatun Al-qur'ani mai girma. Bangaren Suhailat kuwa.........✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *Comment and vote d'inku suke karamin karfin guiwar typing*💋 [7/7, 10:47 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Follow this link to join my* *WhatsApp group:* https://chat.whatsapp.com/Cd03QGzs8Wq2OR69JnNWuT *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 37~~38 Bangaren Suhailat Kuwa ta raya daren ne tana charting sai da bacci b'arawo ya saceta gabanin subahin,dama ita bata bacci a dare saida safe domin dare lokacin charting ne na MANYAN MATA. Safe kuwa lokacin baccin tane sannan rana lokacin yawo da d'aukar wanka.Ita rayuwarta a tsare take,komi ta gama tsarashi ta yadda zata gudanar dashi (lol Suhailat Sarkin tsari🤣). Kiran sallar subahin ake tayi ako ina,muminai na kwarai suna hanzari domin su gaida Ubangijin su ya yin da baccin WASU MATAN yake k'ara dadi suna ji kamar kada a tada su,to hakanne ya kasance a wurin SUHAILAT,DR.AYSHA,MARYAMA Da kuma d'ai-d'ai kun mutane. Bangaren MARYAMA Kuwa baccin ta take sha cikin kwanciyar hankali ya yin da take mafarkin Kabeer ya k'ara dawowa hannunta sai yadda tayi da shi. Kwankwasa kofar d'akinta Kabeer Ya yi amma shiru Suhailat Bata farka ba,dama ya san halinta na rashin yin salla a kan lokaci. D'akinta ya shiga da sallama a bakin sa,rashe-rashe ya cimmata tana baccinta hankalinta kwance sai murmushi take ko a jikinta kamar ba kiran sallah ake yi ba,bubbuga hannunsa ya yi akan hannunta amma bata farka ba saboda tsabar nauyin baccin da ke gare ta. Makewayin(toilet)dake cikin d'akin nata ya nufa,ruwa ya d'iba akan tafukan hannayensa ya zo ya yar fa mata su a fuska,firgigit ta farka,wani kafurin mashahurin tsaki ta ja a lokacin da tayi ido biyu da Kabeer Wanda ya watsa mata ruwan.Bai bi ta kanta ba ya juya ya fita yana cewa, "ki tashi lokacin sallah ya yi" tare a jan kofar. Tsaki ta kuma ja ya yin da ta k'ara shigewa cikin bargonta ta kwanta ta na cewa, "ban ga damar yiba" Bayan ya dawo daga masallaci misalin bakwai saura(domin sai da rana ta fito sannan ya dago daga masallacin),wanka yayi ya shirya,dama duk lahadi yana hutawa ne sai ya barwa abokinsa kemis(chemist)d'in ya kular masa da shi. Yunwa ce ke kwakular y'an hanjin sa dan haka ya shiga motar sa kirar civic ya nufi Runjin Sambo gurin mahaifansa. Cikin lilwantaccen harabar gidan yayi pakin(parking),cikin gidan ya shiga da sallama,ba kowa a tsakar gidan,part d'in mahaifiyarsa ya nufa.Kutsa kansa ya yi cikin palon tare da sallama ,zaune ya riske ahalinsa suna karin kumallo(breakfast)Alhaji Sa'id Wato mahaifinsa sai Hajiya Aisha mahaifiyarsa wato (Ummu)tare da k'annensa Batul Da Fatima.Da gudu su Batul Su ka zo inda yayan su suna oyoyo kamar yara kanana.Rumngumesu ya yi yana amsa ina kwana da suke yi masa . Dining area ya nufa yana gaida mahaifansa, "Abba Ina kwana " "lfy lau Muhammad Kabeer Kana lafiya" "lafiya lau nake Abba Dafatan na sameku lafiya" "muma lafiya muke " Ummu ya gaida itama ta amsa cikin farin ciki ganin yaronta ya fara dawo wa cikin hayyacinsa. Sarving d'insa Batul Ta fara ya yin da Fatima Ke had'a masa tea,Abba ne ya dubesa yana cewa "dafatan dai lafiya ko?naga kayi sammako sosai gashi yau lahadi ne , "lafiya lau Abba" "tou mashaallah ya iyalin taka " "qalau take tana gaida ku" "muna amsawa" Abba ya fada,ummu kuwa shiru tayi domin ta san wacece Maryama.Karin kumallon(breakfast)ya zauna ya narki abunsa sai da kowa ya rigasa kammalawa,Bayan ya gama ya dawo palo suka cigaba da fira da y'an uwansa ya yin da farin ciki ya cika zuciyoyin wannan ahali.Bayan sun ci abincin rana(lunch)aka dora daga inda aka tsaya. Kachokan wannan yinin ranar a gidansu ya yi shi doimin bayan ma yayi sallar azzahar zama yayi shida su Batul suna ta shirme tare da kalle-kalle a Youtube da IG,da la'asar kuwa sai da ummu ta kora su Batul suka d'aura mata girki shikuma ya fita gun abokanansa.Bayan anyi magrib ya dawo sukaci abincin dare(dinner)a tare da ahalinsa,shine bai bar gidan ba sai da ummu ta kora sa misalin karfe goma na dare sannan yabar gidan cike da kewar y'an uwansa. MARYAMA Kuwa misalin bakwai da rabi na safe kiran wayarta ya tada ta daga baccin da ta koma bayan Kabeer Ya tashe ta,kafin ta samu damar d'aukar wayar kiran ya katse,mika tayi sannan ta duba agogon wayarta zaro idanu tayi da taga lokaci da sauri ta fad'a makewayi(toilet)ta d'auro alwala sannan ta kabbarta sallar subahin(innalillahi wa inna ilaihi raji'un). Bayan ta idar da sallar ne cikin ta ya fara kiran chiroma da hanzari ta d'auki kudi cikin jakarta ta bugawa makociyarsu waya domin ta turo mata Almajirinta sai tace mata "bayanan amma bari ta turo mata saleem" d'anta .Bayan yaron ya iso ya gaida ita ta amsa sannan ta mika masa kud'in tana cewa, "Saleem kasan madam Turai Restaurant?" "eh Anty " "ok chan zaka je ka siyomin soyayyar indomie da kwai sai shayi kar a sa sugar da yawa" "tou"yace yana fita da hanzarinsa . Wanka tayi ta saka riga doguwa,bata jima da zama ba ya dawo ya mika mata aiken,amsa tayi tace, "yawwa Saleem d'an Albarka"ta mika masa naira hamsin yace, "na gode" ya wuce gidansu yana murna. Bayan cikin ta ya cika ta dawo normall sannan ta dauki wayarta,miss call uku ta gani na mahaifiyarta.kiran number tayi ringin biyu aka d'auka, "ummana ta kaina dafatan dai lafiya naga kiranki har uku a wayana ina bacci" "Bacci kuma shalele?karfe bakwai da rabi fa" "eh wallahi umma yanzun na farka banjima da yin sallah ba" "ok ya batun aikin malam kin kammala?" "a'a umma " "me yasa to?kefa kika d'agan hankali sai da na k'arbo miki maganin nan amma aikatawa ya ga gareki" "to ni umma fa na fada miki bansan ya zan sa masa maganin nan a abinci ba!nifa ban ma san a ina yake cin abincin sa ba" Bangaren umma idanu ta zaro waje tace "ah lallai shalele ai ga irin ta nan da kina yi masa girki ai baza kisha wahalar sa masa maganin ba amma kin k'i jin maganata,ke ba kiyi ba kuma baki bari na kawo miki y'ar aiki tayi ba saboda bakin kishin ki na tsiya" zumburo baki Maryama Tayi tace" kinsan halina ko a gida idan ina karatun novels bana iya aikata komi , yanzu haka ni mafa abincin nake tsaya a waje inaci" "Hmmmm ya miki kyau,ke kyautawa kanki, yanzu duk abunda na koyar dake a gida kenan ta bayan kunnenki yabi,karatun novel d'in banza dan ni banga amfanin da ya ke miki ba,maimakon ace kin k'ara gogewa ta bangaren kula da mijin ki tunda kece ke son sa amma a'a,kece ko da yaushe aje gun malam amma idan an karbo kuma aiki da maganin ya miki wuya,haba shalele kima kanki fad'a mana" Cikin d'an bata rai alamun fad'an mamanta bai mata dad'i ba tace, "tou yanzu ummama ya kike son na yi?" "shalele kin san komi,ya dace ki d'in ga hadawa da y'ar kissar nan ta mata domin ba ko da yaushe magani ke aiki ba,kuma idan kika hada biyu zaki fi samun yadda kike so" "umma sanin kanki ne bana son na tambayi abu ace a'a bazan yi ba duk da ina son Kabeer ba shi ke nuna zan iya bin umurnin sa ba kinga kuwa idan nace kissa zan sa a al'amurana dole sai nabi umurninsa ni kuwa hakan ne bana so gwara yazan kar tasan kar,naifison idan na basa umurni jiki na rawa ya aikata kamar da" "tou naji,amma dai yanzun dole ki san yadda za'a yi, matukar kina son burinki ya cika to dole cikin biyu ki zab'i daya" "ok mine ne zan zab'i dayan" "hanyar da za'a sa maganin mana" Murmushi Maryama tayi tace, "shiyasa nake k'ara sonki ummana gashi harkin nemo hanya biyu sai wadda na zab'a " itama umma murmushi tayi kamar tana gaban maryama tace, "to ai ke shalele bani da tabbacin hanyoyin suyi miki " "fada naji innata in sunyi kuma nasan ko ma ba suyi ba zaki nemowa shalelenki wasu" "hmmmmmmmmmmm gaski bana ganin akwai wasu bancin wand'annan shalele" "umhmmm" "mafitar ko nace hanyoyin su ne...............................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~ 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku suke* *karamin karfin guiwar typing* 💋 [7/7, 10:47 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *_Don Allah ina mai neman_* *_Alfarma ga duk wanda ya_* *_karanta wannan page din da_ ya taimaka ya ma Abbana Addu'a Allah ya bashi lafiya*🙏🙏 🙏 *Page* 39~~40 "Mafitar ko nace hanyoyin sune......... *na daya* dole ki sauya ki rika yi masa girki a ko da yaushe sannan duk abunda ki kasan mace na yi wa mijinta ta bangaren ladabi da biyayya ki dinga yi masa,ki kwantar da hankalinki ki rika bin umurninsa,ki kuma daure duk fada ko wani abu da zai miki ta hakan ne zai tabbatar cewa kin sauya.Ta nan ne zaki yi amfani da damarki wurin ganin cewa yaci maganin sannan na wankan ma kin sa masa yayi amfani dashi, kinga kuwa bukata ta biya domin shi zai d'auka kin sauya ne saboda shariyar da yake miki amma ke a gunki ba hakan bane,ki sauya ne na wani lokaci saboda cimma burinki". "umma......" Da hanzari tace , "dakata shalele!ki bari na ida bayanin mana". Numfashi ta fesar sannan ta ci gaba da cewa, "hanya ta *biyu* kuwa!Dole ki yarda na nemo miki y'ar aiki wacce za ta rika yin girki da gyara gida.Da ta gama aikinta zata koma gida ba'anan zata ciga ba da zama ba, kawai zata zo na wani lokaci da ta gama ta koma,in yarinya kikeso ko dattijuwa za'a nemo miki.kinga idan yasan da mai girka abinci wani lokaci zaya tsaya yaci. Shikenan, dama sau ukku a keso yaci,kiyi tunani ki gani. Tana gama fadar haka ta katse kiran ya yinda ta bar Maryama cikin kogin tunani domin ta rasa madafa(kishi zata aje ta bari akawo mata y'ar aiki ko kiwa zata cire ta ma mijin ta girki). Haka MARYAMA Ta yini ciki tunani da neman zab'i acikin biyun,lokacin da taga kanta zai yi ciwo sanadiyyar zafin da ya d'auk a sai ta watsar da komi da d'auko wayar ta ta cigaba da karatun littafin ta,bayan ta turawa ummanta text na alala take so tayi ta bada akawo mata. Yinin yau jin kanta take cikin feeling mara iyaka tun tana d'aurewa saboda alwashin da tayi na baza taje gun kabeer ba sai mallakesa .Tofa abun na yau na neman fin karfin ta,ta rasa ya zatayi,karatun novels d'in ma ya isheta ta ajiye wayar. Bayan tayi sallar magrib ta shirya kanta cikin doguwar rigar bacci mai kyau ta zauna falo tana jiran dawowarsa domin yau kam baza tayi jurewa ba.ta na nan zaune akayi isha'i taje tayi tana Allah Allah Kabeer Ya dawo amma Kabeer Shiru kamar an aiki bawa garin su gashi abun nata sai tsamari yake. Takwass ta wuce Tara ma haka amma ba'alamar Kabeer,iya shaka ta shaka domin tasan baza ya wuce yana gun mahaifansa ba,tsanin kanta ne Kabeer a ko ina yake da anyi sallar isha'i ya dawo gida,idan ko hakanne dole tayi zab'i acikin biyun da ummanta tace. Abu kamar wasa karfe goma na batun wucewa bai shigo ba,cikin ta ne yayi wani jafurin mirdawa saida ta duke kafin ya lafa.Abu ya zame mata gom da ashirin ga yanayin da take ciki sannan ga ciwon ciki ya sako ta gaba. Tana nan zaune tana jiransa cikin ta yayi mirdawar da saida ta kwasa a guje tayi makewayi(toilet )da ke cikin dakin ta.ciwon cikin nata bai rasa nasaba da Alalar da tace wa ummanta ayi mata,ita taci a matsayin abincin rana sannan ta kara cinyewa da maraice. Shigarta cikin dakin ba da jimawa ba kabeer ya shigo cikin gidan,ta falon yabi yayi dakinsa ganin bai ganta a falo baya dauka tayi bacci .Dakinsa ya shiga tare da rufe kofar. Tufafin jikinsa ya cire ya watsa ruwa sannan ya saka tufafin bacci(sleeping dress )ya yi kwanciyarsa a gado . Bayan ta gama lalurar ta ta fito tana cewa, "wash Allah na,cin Alale ko jidali!haka kawai ta burkutamin ciki "nan ta zauna zaman jiran Kabeer(😂rashin sani yafi dare duhu). Duk inda ranta yake ya yii matukar b'aci ya yin da sai tsinewa iyayen Kabeer Take kamar sune silar shigarta halin da take ciki(hattara y'an uwa iyayen miji suma fa iyayenki ne domin sune suka haifa maki shi,duk rashin kunyar da ki kama uwar mijinki mamanki ce ki ka yi wa domin hausawa nace wa "kowa ya raina iyayen wani......."Mu samman ma uwar miji sai kiji ana ce ma ta ulcer,hypertension da dai sauransu abunda kuwa idan da mahaifiyar kice baza kice mata haka ba kuma kar ki manta duk abunda ki ka yiwa uwar wasu sai anyi wa taki kuma kema zaki haifa kuma zaki kasance a wannan matsayin na *UWAR MIJI.* Duk da nasan cewa wata uwar mijin sai a slow amma hakuri zakiyi domin da mahaifiyar ki ce haka hakurin zakiyi domi baza ki chanza wata ba.) Abu fa ya ta'azzara yayin da MARYAMA sai murkususu take a ranta tana cewa "ashe haka Kabeer ya ke ji?kalolin tawye hakki da take masa lokacin da baya cikin hayyacinsa ta shiga tuna wa wani lokaci da kyar yake iya bacci. Karfe d'aya na dare duk kuzarinta ya kare sai juye-juye tanajin kamar ta mutu.Yadda taga rana haka ta ga dare yau,duk ta fita hayyacinta dare d'aya sai kusan karfe hudu baccin wahala ya tafi da ita(Allah bi da lafiya Maryama🤣) *Bari mu waiwayi bangaren Aliya;* Yanzu na samu rangwammen d'an takurar da inna Saude keyi mini sanadiyyar rashin lafiyar da take fama da ita domin mura ta mata mugun kamu sosai cikin ma tana shan magani,Karatu kuwa Alhmdllh komi yana tafiya dadai da yardar Allah gashi yanzu abu ya kara zo mana da sauki,Allah ya albarkaci y'ar buga-bugar da Bappana Keyi har ya hadasa da Abokinsa wanda sukayi makaranta a tare kusan shekara Ashirin da d'ori sai gashi Allah ya sake had'a su shine Bappa yazo dashi gida. Bayan sun gaisa cike da farincikin haduwarsu tare da labarin bayan rabuwa har yake tambayar Bappa" wace sana'a yake? " "Hmm muktar abun ba'a cewa komi domin Abubuwa sai dai Allah ya sawwaka,a yanzu d'ai ba wata sana'a da nakeyi " "Ashsha muhammad abu baiyi dadi ba,Allah ya sawwaka mana' "Ameen" "miyasa to baka nemi aiki ba tunda kana da takardun ka " mumushi Bappa yayi yace, "hmmm wai kamanta kasar mune ka ke batun aiki ?sana'a itace dai dai ga talaka" "yadda kace ba" "yadda abun yake ne" "naji amma ban yadda ba" Dariya dukkansu suka saka suna tuna yarintarsu. Abba Muktar Ya dubi Bappa yace "yan zu haka ina aiki a babbar ma'aikatar ALHAJI MUHAMMAD AHMAD(A.M.A) ta shinkafa" "Kai mashaallah Allah ya kara budi" "Ameen "Abba Muktar Yace fuskarsa na nuna jindadin Addu'ar da babban amininsa yayi masa.Ana haka sai ga Aliya ta shigo d'auke jug wanda tasa aka siyo pure watar masu sanyi tasa a ciki.Durkusawa tayi ta gaida su Bappa da Abba muktar,cikin sakin fuska Abba ya amsa mata.Bayan ta ajiye masa ne yace, "nagode" sannan ya tambayi sunan ta,tace masa, "Aliya" "Mamarmuce ashe "ya fada cikin raha,murmushi Aliya tayi tafi ta ta amsa addu'ar da yake yana cewa, "Allah ya miki Albarka" cikin jindadi tace, "ameeen" Aduniya ba kalmar da Agla Tafi jindadi a fada mata irin Allah ya miki Albarka ko ya Albarkaci rayuwarki.Idan aka ce mata hakan tana tsintar kanta cikin farinciki da annashuwa. Bayan ta fita Abba Ya dubi Bappa yace , "Ashe sunan mama ka saka" murmushi Bappa yayi yace, "eh takwara na yi mata" "Allah ya raya mana su bisa tafarkin musulunci" Bappa yace "ameeen,yanzu haka ss 3 take " "mashaallah,amma zaka barta ta ci gaba da karatu ko?"ya fada yana fatan hakan. "inshaaallah domin shine burin mamanta kafin ta rasu,nima kuma inshaallah zan cika wannan burin nata" yafada cikin alhinin tuna babban rashin da yayi. "Allah ya ji kanta da rahama " "ameeen" Salmat itama ta shigo dauke da lemon gora da Aliya tasata siyowa bakon, bayan ta kaimasa ya rinka janta da hira abunka da suda mai shegen surutu sai ta biye tana ta bashi labari sai da Aliya ta kira ta sannan ta fita . Bayan fitar ta Bappa yake gaya masa "wannan Salmat kenan itace auta kanwar Aliya suka dai Allah ya bani" Anan Bappa shima yake tmbayar Abba muktar ina diyan su, "suna chan Abuja bada su na zoba" "ina gaidasu" "zasuji inshallah" Ya jima sosai a gidan kafin yayi sallama da su Aliya Da inna Saude wacce tunda ya shigo gidan suka gaisa sai washe baki take tana mamakin wai wannan Alhajin aminin mijin ta ne itafa abun ya yi mata dad'i sosai . Bayan ya musu sallama ya bawa inna Saude Dubu ashirin,Aleeya Da Salmat Dubu goma ko wannen su dubu biyar-biyar suka dinga godiya da addu'a musamman inna Saude. Ai ko yana fita inna Saude Ta buga tsalle tana cewa................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote dinku shike karamin kwarin guiwar typing* 💋 [7/7, 11:04 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 41~~42 Ai ko yana fita inna Saude Ta buga tsalle tana cewa, "Alhamdulillah,Alhamdulillah,Alhamdulillah" tare da yin guda tana k'ara damke kudin a hannunta kar yazamana mafarki take ta farka basu a hannunta an kwace, Salmat ma ihun murna tasa tare da tsalle tana cewa "yeeee Adda Agla munyi kud'i ,wayyo ni salmat y'ar inna da Bappa dad'i bar ni da raina kar na sheka ban shirya ba,inna ta cinye kudin baki d'aya "tafa da cikin farin ciki da zolaya amma inna Saude bataa kula ta ba.Murna kawai Salmat ke yi ta kasa zaune balle tsaye. Murmushi ne ya subucemini ina kallon innata da k'anwata da farin ciki mara iya ka ya wanzu a fuskokin su. Ihun murnar da Salmat keyi shi ya tabbatar wa inna Saude dake tunanin mafarki take ba hakan bane gaskiya ne,kasa naga inna Saude tayi tare da yin sujjadar shukur tana cewa, "Allah na gode maka,wai ni Saudatu nice keda kudi kimanin dubu daya-daya har dubu ashirin kai Allah na gode maka" bayyana farin cikin inna saude ma b'ata lokacine domin fa ta fara ganin alamun cewa burinta na zama *HAJIYA SAUDE* zai tabbata ga alamu nan ta fara gani (sannunki dai amaryar Bappa hajiya saude🤣). Bangaren Bappa kuwa bayan fitarsu daga gidan suka k'ara yin sallama da juna Abba muktar yace, "inshaallah duk lokacin da na shigo sokoto zan d'inka biyowa" "na gode sosai ,Allah yabar zumunci" "Ameen" Abba yace sannan ya shiga cikin motarsa.Zagayowa gefen taga Bappa yayi sanadiyar kiran da Abba yayi masa,duko kainai yayi Abba ya miko masa kudi kimanin dubu saba'in. Suman tsaye Bappa yayi yana kallon kud'in da ke a hannunsa dakyar ya kakalo miyau a bakinsa da nufin yace wani abu amma kash sai Abba ya rigasa da cewa, "don Allah in har ka dauke ni matsayin d'an uwa ba aboki ba kar kace bazaka amsa ba" rasa abun cewa Bappa yayi , dakyar ya bud'i ba yace, "amma .....' "Don Allah nace" hadiye sauran maganar Bappa yayi ya chanza da yin addu'oi kala-kala tare da fatan alkhairi ga abokinsa,sannan Abba ya tada motarsa ya wuce yana murmushi.Ya jima tsaye a wurin sannan ya samu damar d'aga kafarsa yayi cikin gidan. Sallama yayi amma Aliya ce kawai ta'amsa ya yin da Salmat da inna basu san ma yayi ba,tsayawa yayi yana kalon su,fuskar su kawai ta isa bayyanar da farin cikin dake cikin zukatansu.Dakinsa Bappa ya shiga domin yasan a wannan lokacin ko yayi musu magana ba ganewa za suyi ba. Wayarsa ya d'auka ya lalibo number kanwarsa dake aure a nan sokoto,ringin biyu ta daga tare da cewa, "Assalamu Alaikum yaya" "wa'alaikissalam Karima, ya kuke ya gida" "lafiya lau muke,gida Alhmdllh ya su Umie(Aliya) da Salmat" "to madallah,suma duk lafiya lau suke" "ina gaida su " "za suji inshallah" fira suka d'an tab'a tsakanin yaya da k'anwarsa sannan yace mata idan bakomin yana son tazo gidansa. "dafatar dai lafiya ko yaya" "lafiya lau sai alkhairi" "mashaallah,bayan zuhur zan shigo inshaallah " "hakan ma yayi,ina gaida mai gidan ki " "zayaji inshaallah,sai na shigo" "Allah ya kawo ki lafiya " "ameeen " sannan ya katse kiran. Layin Dadda (mahaifiyarsa kenan )ya lalibo itama ya kirata,bayan sun gaisa ya gayamata abun alkhairin da ya same sa,ta tayashi farin ciki sosai tare da sa masa albarka sannan itama tace inshaallah tana nan zuwa amma ba yanzu ba sai sabon wata da zai shigo,yaji dadi sosai domin ta d'ade rabon ta da sokoto . Bayan sun kammala waya da Dadda ya kira Anty yelwa dake aure a chan yola ya sanar da ita,tayi murna sosai tare da yiwa Abba mukhtar Addu'a. Inna Saude kuwa farin ciki ya hanata bi takan kud'in mu duk da cewa ta gansu ko nace addu'ar Salmat ce ta kammata domin Allah - Allah take kar inna ta amshe kudin tasan halinta indai game da kudi ne. Ko abinci inna Saude kasa ci tayi sosai kan farin ciki shidai Bappa kallonta kawai yake. Bayan an kira sallar zuhur yaje masallaci yayi,muma muka tashi domin yin sallar bayan mun mikawa Bappa kud'in mu ya a dana mana domin inna Saude cewa tayi mu aje har zuwa gobe zata karb'a,Salmat gudun inna ta karbe kudin taki bamu ko sisi ya sa tace min Inna tace mu kaiwa Bappa ya adana mana. Misalin karfe uku sallamar mama kareema ta karad'e gidan da d'an sauri na mike yayin da Salmat ta fita da gudu na bita a baya,gun mama kareema muka nufa muka fada saman jikinta.Rungumemu tayi muna cewa cikin harshen turanci, "munyi kewarki sosai mama" "nima haka d'iyan albarka" Ramlat sa'ar Salmat tace cikin b'ata rai, "kenan ni bakuyi kewata ba Adda Aliya" inda take tsaye gefen mama na matsa nace, "yi hakuri kanwata ta musaman nayi kewarki mana,ban lura dake bane ina chan ina daukin ganin mamana" Mumurshi ta saki yayin da ta saka ihu ta nufi salmat da maganar da Ramlat tayi ya ankarar da ita domin ko.. bata lura da ita ba,ihu itama tasa tayo kanta da gudu suka rungume junansu suna farin ciki,mama kareema tace, "wai nikam yaushe ne zaku girma salmat,ji wannan abun da kuke kamar kananin yara" murmushi na saki yayin da nago idanuna da niyar nace wani abu naga mutum yana kallona ,kasa nayi da idanuna gashi ko hijab ban saye da shi,kunya duk tabi ta lullubeni domin wlh ban lura da mutum a bayan mama ba,ko yanzu jayewar da Ramlat Tayi yasa na ganshi.sake d'ago kaina nayi naga yana amsa gaisuwar da Salmat ke masa amma idanunsa na kaina,tsaki naja ciki-ciki domin na sani yawan kallo shiyasa ma na rage zuwa gidansu. Kawda kaina nayi daga gefensa sannan nace, "ya *ANWAR* ina yini" shiru ya yi bai amsa ba kuma b'e dena kallona ba. Mama ta juyo ta fuskance sa tace, "baka ji mai sunan Dadda na maka magana bane ?" Kawda kansa yayi daga barin kallona ganin shi mama ke kallo sannan yace, "kyaleta mama naji amma bana bukata sai yanzu ta ganni ne" murmushi mama tayi ta dubeni tace, "to kinji abunda yayan naki yace" "Allah mama ban lura da shi ba" "to kajii..ayi mata afuwa" kallona yayi sannan yace, "kinci albarkacin mama " ko kala bance masa ba muka zauna bisa tabarmar da Salmat ta karbo gun inna yanzu muka ci gaba da fira ya yin da nake takure neman hanyar dagawa kawai nake domin na saka hijabi. Inna Saude kuwa tana jin sallamar mama kareema ta mike saman dardumar da take ta dauki kud'inta sai hankad'in katuwar katifarta ta boye su tana tunanin mi ya kawo mama kareema gidan( domin bata san an ba Bappa kudi ba),boye kudin tayi don wai kar ace ta bada wani abu cikin su,Sam inna Saude basa shiri da mama kareema tun mamien Aliya na da rai domin a ganin mama kareema saboda inna saude Bappa ke kin kula Anty halima(mahaifiyar Aliya). Tana zaune bisa katifar ta wadda ta boye kud'in Salmat ta shigo tana fada mata mama kareema tazo , "eh naji gani nan fitowa"tafada tare da mikawa Salmat Ta barma ta shinfida kafin ta fito. Mama kareema ce ta dube ni tace, "wai hala innarku bata cikin gidanne ?" "a'a tana nan mana,ina tunanin bata ida sallah bane" "ok na dauka gaidamu ne baza'a zo ayi ba " Tabe baki inna Saude dake fitowa daga daki tayi sannan tace,.....................................✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar su~ 👧🥰🤩🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *Comment and vote d'inku su ke* *karamin karfin guiwar typing* 💋 _plsss karku manta ku cigaba da_ _sa mahaifina a Addu'o'inku_ _Allah ya bashi lafiya_ _dan darajar Alqur'ani_ 🙏🙏🙏 [7/7, 11:06 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab Sardaunerh* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Follow me on whattpad* @Zeesardaunerh _Assalamu Alaikum masoya littafin wasu matan barkan mu da dawowa hutun sallah dafatan anyi sallah lafiya, naji korafe -korafen ku da dama game da rashin samun update bayan sallah, ina mai baku hakuri wani uxirune ya rike ni amma inshaallah zan kokarta na dinga typing ko da sau biyu ne a sati.Inshaallah idan komi ya dai-dai ta zan cigaba da typing kamar da.Na gode da kulawar ku a gareni Son So Fisabillilah❤️❤️❤️_ *Page* 45~~46 "bye na fita sai na dawo " Ya yin da bata jira yace komi ba ta yi tafiyar ta tana kar ka d'a makulanta. Bai ce mata uffan ba sannan bai yi yunkurin dakatbar da ita ba illa sake lumshe idanunsa da ya yi yana tunanin halayen Suhailat Da rayuwa Aurensu. Kamar jiya haka ya yini cikin gidan yana aiki a system d'insa salla kawai ke fitar dashi,sai misalin karfe biyar Suhailat Ta dawo gidan;lokacin da ta shigo yana dakin karatunsa. Ana kiran sallar magrib ya sauko daga sama domin zuwa masjid,zaune ya tarar da ita sanye da k'ana nan k'aya ta saka earphone tana shan waka tare da kallon abu a Instagram,har ya gitta ta ya dawo. Cikin muryarsa mai amo yace mata, "hello" bata lura da shi ba kawai sai jin saukar lallausan y'an yatsunsa tayi a kunnenta ya zare earphone din.Dago idanunta tayi ta na kallansa tare da d'aga masa gira daya(ya dai)da idanunsa ya yi mata in kiya yana duba agogonsa. Agogon da ke sanye ga hannunta ta duba sannan ta dubesa tace , "ok" tana narkar da idanuwanta cikin nasa lumshe idanuwansa yayi tare da mika mata abunda ya cire mata yana mata gargadin kar ya dawo ya cin mata nan, sannan ya yi ficewarsa. Turo lips d'inta tayi ,chan kasan makoshinta tace, "tou" domin ta fahimci sakon da idanuwansa suka isar mata ba tare da ya furta ba. Tasan halinsa sarai shiyasa ta mike tayi sashen ta,har a ranta bata son takura amma A.M ya kasa fuskantar hakan. Palon ta ya hadu iya kar haduwa.Ba'a ma maganar bedroom komi ya yi,duk wanda ya shigo sashen Suhailat Yasan cewa y'ar gata ce kuma naira ta koka a wannan wurin.Misilta muku yadda part dinta yake b'ata lokacin,iya abunda nasani shine tabass ya hadu sosai. Alwala tayi sannan ta shinfida carpet ta kabbarta sallah. Sai bayan isha'i ya shigo gidan,bayan yayi shirin baccinsa coffee kawai ya hada a kitchen dake nan part dinsa ya zauna bisa gadonsa yana kurba yana waya da Ammiensa. *_RANAR LITININ* *(MONDAY)* Na tashi ciki farinciki a wannan ranar,hakan kuma baya rasa nasaba da abun Alkhairin da riske mu a jiya,ko a karin kumallon mu (breakfast)na yau da banbanci domin Inna Saude Mai bakin cin d'adi (inji Salmat)ta siyo muna abun karin kumallo mai rai da lafiya,harda kawai ta bada a tsoyo mata. Ga ba daya mun sha'afa da batun zuwa boko,gashi jiya ko islamiya ba muje ba. ******** Da sauki ta tashi yau domin rashin kwarin jiki ne kawai ke damunta amma ta d'aure ta shirya domin tana muradin ganin rabin ranta. Bayan ta kammala karin kumallonta ( breakfast)a nan sashenta ta wuce sashen momynta amma kash ko da ta shiga bata riske ta ba.Motar ta kawai ta shiga tare da wucewa Asibiti(Hospital) domin ta zaku tayi tozali da rabin rayuwarta HAYDAR. ******** Bata jima cikin baccin ba Kabir Ya kwan-kwasa mata kofa wanda yasa sai da tafarka gashi dama bacci ba wani nisa yayi ba sosai. Rasa abunda zata ce masa tayi domin imani yawa yayi mata kuma kalmomi suka mata karanci, tsaki kawai ne ya samu muhallin fitowa daga bakin ta ba tare da ta shirya ba. ******** Jin ya kwan-kwasa mata ba amsa ya sashi kutsa kansa cikin dakin.Dai dai da shigowarshi tsakin ta ya dira a kunnuwanshi,baisan lokacin da ya juya ba,hakan kawai yaji zafin abinda tayi masa,gashi har yana neman rasa jam'i saboda ita aransa yake kara mamakin hallinta batasan darajar wanda ya halicce taba balle ma shi mijinta.Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya kutsa kanshi cikin massalacin. ******** Mikewa tayi ta shiga ban d'aki(bathroom)ta watsa ruwa domin jikinta ya saki sannan tayi brush tare da Alwala,tsaye tayi tana duban kanta acikin madubi,duk ta rame dare daya tak kamar ba maryama ba,zuciyarta zafi take mata kuma har yanzu bata jinta dai-dai,fitowa tayi ta kabbarta sallah yayin da yin sallar kawai take amma batasan mi take karantawa ba balle tasan raka'a nawa tayi,zuciyarta sai tunzurata take kan kar ta ragawa kabir,a da ta dauki zabi daya cikin zabin da mahaifiyarta ta bata amma a yanzun bata jin zata aikata daya acikin su dole kabir yasan wacece MARYAMA In ma yasani mantawa ne yayi to ya tuna, sai da ta gaji dan kanta ta sallame sallar zuciyarta fal tunani. ******** Gaba daya ya gama tafiya da da imaninta har hasaso kanta take tare dashi suna tafiya a jere cikin farinciki,kallonsa take ta kasa dauke idanunta a kansa duk da kwarjininsa da ya cika mata idanuwa.Matsayi DR.ALIYU MUHAMMAD AHMAD Daban yake a zuciyarta baza ta iya hakura dashi ba,ga ba d'aya ta fita daga duniyar mutane ta afka duniyar SOYAYYA ba ta ankara ba sai ji tayi ya gifta ta gefenta ya wuce ba tare da ya ko kalleta ba sai zazzakar muryarsa take ji dake amsa amo a cikin kunnuwanta yana amsa gaisuwar sauran Doctor's da ke gaba da ita kadan. ******** Office d'insa ya shiga yana k'ara hade rai,shifa duniya ya tsani mutum mai shegen kallon tsiya amma Aysha Ta ki fahimtar hakan,shin wannan abun da take shi zai sa ya SO ta komi, "mssstwwss" yaja tsaki,dariya yaji an kwashe masa da ita,dago kyawawan idanuwansa yayi ya sauke su kan Dr.Abdallah Dake cikin office d'in. Gaba daya shi sam bai lura dashi ba har ya iso tsakiyar office din,saurin d'auke idanunsa Dr.Abdallah Yayi domin kwarjinin da Dr.HAYDAR Ke masa amma hakan baisa ya tsagaita da dariyar da yake ba,share shi haydar yayi yaje kan kujerar sa ya zauna ba tare da yace masa komi ba sai da Dr.Abdallah Ya gaji don kansa yayi shiru sannan ya dubi A.M Yace.. ******* Bayan mun yiwa Baffa Allah ya tsare domin ya fita kasuwa yana son yau ya zuba abubuwan da ya dace ya saida a shagonsa. Misalin sha biyu na rana da wasu mituna muna zaune ni da salmat muna cin dambun shinkafa da zogale wanda shine yau na dafa matsayin abincin rana, muka jiyo muryar Inna Saude dake chan nesa damu tana shan sauti a redionta tana kwalawa Salmat Kira, mikewa Salmat tayi tana cewa, "Adda Agla Bara naje naji kiran da inna ka yimin" da "tou"Aliya Ta amsa mata. Diban dambun ta sake yi da hannunta sannan ta wuce tana amsawa Inna Saude, lokacin da ta isa inda take tana cewa, "gani fa Inna Dafatan lafiya ?" "lfy lumi.... dama batun kudin ku ne da nace kibawa mai tsada(Agla)ta ajiye,karbo mini s......... Bata ida zancen ta ba Salmat Ta waro idanunta waje tare da hadiye dambun dake cikin bakinta batare da ta shirya ba haka ya yi sanadiyar sarke ta, ta rika tari ba kakkautawa. *Zeesardauner ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike* *karamin kafin guiwar* *typing*💋 [7/7, 11:06 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab sardaunerh* بسم الله الرحمن الرحيم Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai 📚 _________________ ______ 🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊 https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl _Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_ 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔 *Follow this link to join my* *whatsApp group* https://chat.whatsapp.com/LXIF4UAUqeGCWONjQCrG4Y *Follow this link to join my* *WhatsApp group* : https://chat.whatsapp.com/J7fqJ9AqzNTGfSryVEm4dZ *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 43~~44 Tabe baki inna Saude da ke fitowa daga d'aki tayi sannan ta ce, "lafiya ake ne ma na kamar wadda ta b'ata" "ai kam kin b'ata innarmu domin tun shigowarmu ba mu gan ki ba sai da mu ka kai ga cigiyarki"cewar Ramlat Tana dariya,Salmat ta chab'e zancen cikin dariya tana cewa, "hmmm ke dai kawas bari,inna kud'i ta yi shiyasa ki ka ga ta b'ata,tana gudun ta fito daga d'aki aljani ya santale mata kud'i" Dariya su mama suka sa ka harda ya *ANWAR* Duk da cewa ba su fahimci zancen Salmat Ba,amma ganin yadda inna ta ha yayyako musu da fad'a kamar taci babu ya saka su dariya. Ni dai lokacin da na sa mu hankalinsu ya d'auku ga fad'an inna na sulale zuwa d'aki na saka hijab d'ina blue iyakrsa guiwa sannan na dawo gunsu na zauna. *ANWAR* Dukda cewa idanuna na kan diramar su Ramlat Da inna amma hankalina na gunta,ina kallonta sai da ta diba taga ba mai kallonta sannan ta shiga d'aki,bayan wasu mintukka ta fito sanye da hijab d"inta ta zauna,dama ni tun da ta shiga d'aki nasn cewa da wuya ba shine zata saka ba domin yadda take takura kanta kamar wadda z'a cinye d'anya. Bayan inna ta gama fad'an nata suka gaisa da mama kareema sannan ya Anwar Da Ramlat suka gaida ita,ta amsa gaisuwar ya Anwar Amma ta Ramlat cewa tayi ba ta so ta rike abunta,aiko mi Salmat zatayi in ba dariya ba . Ana cikin haka Bappana ya shigo gidan da sallamarsa muka amsa tare da gaidashi,ya samu wuri ya zauna suka gaisa da mama kareema da su ya Anwar. Bayan sun gaisa ne yake fad'a mata dalilin kiranta inda ya shiga ba ta labarin abun alkhairin da ya same su. Alokacin da taji bappa na fad'in "dalilin da ya sa nace kizo......."har zuwa in da yake sanar da ita kudin da aka ba ma su inna Saude,wani takaicine ya yi nasarar lullube inna cikin ranta take cewa, "yo da ma kenan shi ya kirata,hmmm to mi yake nufi da sanar da ita kudin da muka samu?yasin ni ko kwandala ta baza ta gani ba bare na b'ata ehhhe" tana cikin wannan tunanin ne taji Bappa na fad'in Muktar ya ba shi kud'i kimanin dubu saba'in,cikin zaro idanu tace, "wai don Allah dagaske dunbu saba'in ya baka malam?" dago kansa kawai yayi yana kallonta sannan yace, "eh" a takaice domin shi lamarin saude kan kud'i mamaki yake bashi,tun d'a zu yana lura da ita yadda ta b'ata ranta saboda kawai ya fad'awa k'aunarsa abun da suka samu,,amma dibe ta yanzu kamar ba ita ba daga jin maganar kud"in da ya samu. Ci gaba yayi da cewa, "yanzunnan kuma bayan na fito daga masallaci muktar ya kirani yana shaidamin cewa ya turo yaro da sako wurina na jirasa yana hanya,bayan wasu y'an mintoci yaron ya iso,muka gaisa sannan ya mikimin wasu takardu da makulli yace gashi cewa akayi ya bani nace masa nagode,bayan ya tafi na duba takardun anan na ga cewa takardun shago ne a sabuwar kasuwa( Sokoto central market)ya saya da sunana ya mallaka min,kinga ta kardun" ya fad'a yana nuna muna takardun. Murna kowa ya shiga taya bappa yayin da inna Saude da tayi suman tsaye jin cewa an bashi kud'i kimanin dubu sab'ain ga kuma maganar shago bata san lokacin da tace, " *HAKIKA MAFARKINA YANA GAB DA TABBATA"* ta fad'a cikin ranta,su mama da ke taya bappa murna jin maganar inna ya saka kowa d'ago kai su ka kallleta domin maganar a fili tayi ba'a bad'ini ba.Girgiza kai sukayi ya yin da kowa yaci gaba da abinda yake domin duk mutunen da ya kwan ya tashi da inna Saude sai yasan minene mafarkinta da burinta. Bata damu da kallon da kowa ya yi mata ba don ba taga abun kallon da ta yi ba,ya yin da ta shiga cikin ayarin masu taya bappa murna,nan ta zage aka shiga kasafa kud'in bappa tare da lissafa abubuwan da za'azuba a shago ya yin da farin ciki ya lullube ta ganin ba wanda yabi takan kud'inta. Anan su mama sukayi i'sha bayan sunci girkin da na girka ni da su Salmat Da Ramlat,ya *Anwar* santi kawai ya ke, su Salmat na ta yi masa dariya, wai duk dad'in girkin sune ya saka shi santi, "ina wannan girkin ya yi dadi balle har nayi santi,msstwwss kawai dan Agla tasa hannunta ne yayi dad'i(Agla ko beauty shine sunnan da ya ke kiranta da su) "lallai ya Anwar ka ci mu game wlh,yanzu tsabar son kai za ka ce wannan girkin bai yi dad'i ba"cewar Salmat, "hhhh kedai kawas kyale ya Anwar d'inan,yanzu duk abunda za ya fada cikin santi ne" Ramlat ta fada tana dariya itama. Ina jinsu ko kala bance musu ba sai ma mai da hankalina kan firar da mukeyi da mama nayi. Tara saura su mama suka wuce tana jadda damana cewa tana dibin zuwan mu wani sati,idan kuma muka kuskura ba mu je ba hmmm mu da itane. Bappa ya bawa mama wani abu cikin kud'insa taki karba sai da ya nuna b'acin ransa sannan takarb'a tana kara jin son d'an uwan nata aranta. Inna Saude kuwa d'aki tayi shigewarta don wai kar su ma yi tunanin ta bada wani abu a cikin kud'inta(😂). Bayan mun dawo daga rakiyar su Ramlat Naje d'akin bappa na kara taya shi murna da sanya alkhairi,nan Salmat ta iskeni muka ci gaba da fira kafin bappa ya samu muyi alwala mu kwanta. *_WANE HALI AYSHA TAKE CIKI_* Aysha Kuwa sanadiyyar kukan da tasha ya haddasa mata ciwon kai mai tsanani,sai da takira k'awarta Dr.Rabi'atu tazo gida ta duba ta tare da rubuta mata magani.layin y'an aiki takira ta ba da takardar a siyo mata maganin a *A.M.A PHARMACY* . *_DR.RABI'ATU* Ta dubi Aysha tace, "wai mike faruwa da ke ne k'awata?" "Soyayyar haydar" "dama na sani,labarin gixo ba ya wuce na k'ok'i,wai miyasa baza ki hakura da shi bane k'awata" "ko na so yin hakan zuciyata ba zata iya ba,soyayyar A.M a jinina take" "kinsan Allah idan ba ki rage sa tunaninsa a zuciyarki ba zai iya kawo miki wata matsala,haba Aysha,kamar ba likita kike ba ki rage plsss ko don lafiyarki" "naji,ki bari gobe za muyi maganar a asibiti,yanzu bana son yawan magana" "ok,Allah kara sauki,na wuce sai mun had'u goben" "ok bye" Bayan tafiyar Dr.Rabi Ba da jimawa ba aka kawo mata maganin tasha sannan ta samu ta kwanta domin a kwai maganin sa bacci a ciki. *_ALIYU_* Sai wuraren 11 ya farka daga baccin da yayi nasarar sace shi,wanka yayi sannan ya shirya cikin kananan kaya kyawunsa da gwarjinin sa suka kara fitowa turarensa na imperial majesty ya ma jikinsa wanka da shi sannan ya nufo main palo. A shirye ya iske dining table d'in abunda ya manta yaushe rabon da ya gani,zaunawa ya yi tare da sarving d'in kansa. Bayan ya kammala ya zauna saman kujera yana aiki acikin system nasa tare da kallon news,misalin sha biyu karar takalminta ya k'arad'e palon tare da kamshin turarenta,bai dago ba yaci gaba da abunda ya keyi,kusa da shi tazo ta zauna tare da sumbatarsa a kumatunsa tana cewa, "Good morning beb dafatan kana lfy " Kansa kawai ya daga mata ba tare da yace mata komi ba,mike wa tayi taje dining area ta zauna,sarving d'in kanta tayi sannan ta fara cin abincin,sanye take cikin mini siket wanda bai kai guiwar ta ba da riga bakin ta iya cibiyarta ba hulla a kanta tayi parking kanta wanda ba kitso sai uban gyaran da yasha. Bayan ta kammala cin abincin ne ta wuce part d'inta.bada jimawa ba ta fito sanye da shadda gezner blue wacce aka yi mata dinkin buba tare da kwalliyar zare pink,ta yane kanta da mayafi chingom ga madubi ta saka wanda ya kara k'awata fuskarta,ta sanya takalmi masu kafurin tsini su ma chingom,iya kar haduwa Suhailat ta hadu. Takon ta take yi cike da yanga jakarta na hannunta sai kamshi ke tashi daga jikinta,tana kawo daidai inda haydar yake ta cire madubinta tare karasawa inda yake zaune bisa kujerar mai zaman mutum uku,a yanzu ba aiki yake a system d'insa ba,ya jingina kansa da kujerar idanunsa a lumshe amma ras yake kallonta ba tare da ta sani ba,sumbatar sa da tayi a kumatunsa baki daya a ko wane gefe yasaka shi buda idanuwansa ras cikin nata,murmushi ta sakar masa sannan ta d'aga tana sa madubinta tayi waving d'insa tana cewa , "bye na fita sai na dawo " ya yin da bata jira ya ce komi ba ta yi tafiyarta tana karkada makullanta.✍️✍️✍️ *Zeesardaunerh ce* ( *y'ar karamar su babbarsu* 👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shi ke* *karamin karfin guiwar typing* _yasin yau sau biyu ina typing_ _yana gogewa_ 😭😢😭 [7/7, 11:07 PM] Kanwar Minister💥: 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Page* 49~~50 "Wai mike damun ki ne Aysha?haba dan Allah kina son jawo mana raini a Asibitin nan wannan wallahi,kinga yadda sauran likitoci da nurses maza da mata ke kallonki?& kaf cikin Asibitin nan waye baisan soyayyar da kike yiwa Dr Aliyu Muhammad Ahmad ba" "ya ki keson nayi ne Rabi'at?zuciya ta ce!zuciyata ce!!zuciyata ce!!! "itace silar duk abun da kika ga A.M ya yimin,kar ki manta wacece Aysha! samari nawa na wulakanta, ko a yanxu Allah kad'ai yasan adadin masoyana wad'anda dama kawai suke jira na basu,amma miyasa na share su duk wannan abun fa saboda soyayyarshi ce! shin ban chanchancii ya SO ni ba ne Rabi'at ? "abun da nake son ki fuskanta Aishert shine wannan abun da ki keyi fa shine news din dake yawo a cikin Asibitinnan, samari da dama suna farin cikin hakan saboda wulakancin da kike musu gashi kuma wanda kike yi kansa ya nuna baisan kina yi ba" "ni fa wannan ba ya damu na Rabi'at in har A.M Zai karbi soyayyata, ki duba fa saboda shine na dawo wannan kasar,saboda shine na dawo sokoto saboda shine na nemi aiki a wannan Asibitin amma duk da hakan ban chanci ya soni ba ? Tautsayin ta duk ya cika Dr.Rab'iat ta ma rasa abinda zata ce mata domin ta sanyaya mata zuciya,ta lura cikin bacin rai take a yanxu. Sautin ne ya fara tashi a jakar Aisha,hannu Dr.Rabi'at Tasa ta dauko wayar ta mi kawa Aysha. Ba tare da ta duba no din ba tasa hannu ta kashe kiran(rejecting),sake kira akayi ta share wayar har ta sinke amma duk da hakan mai kiran bai hakura ba ya sake kira. Daukar wayar tayi a hasale domin wannan mai kiran ya takura mata budar bakin ta bayan ta aza wayar a kunnenta sai cewa tayi, "wai wani irin rashin hankali ne ake damun mutum da kira ko na gayama ina bukatar hakan ne nonsense msstwwwssss" ta yanke kiran ba tare da ta saurari ko wanene ba. "kin gani ko wannan yana cikin abinda yasa ki ka kasa samun Hydar" dago idanuwanta Ayshert tayi tana duban Rabi'at cikin mamaki, "eh hakanne,Aisha wulakanta mutum ba komi bane a gare ki,musamman wanda yace yana sonki,ke bakya tunanin cewa suma suna jin abinda kike ji ne a zuciyarki?ko suma ba zuciyar ce ke da su ba? "dakata Rabi'at kar ki kara batamin rai" "ba maganar bacin rai bane kawai gaskiyace, ki gyara ko da Allah zai taimakeki. " sannan ki cigaba da addu'a ki rage damuwa da tunaninsa a ranki idan ba haka ba hawan jini zai samiki wallahi" "naji "amma baki dauka ba ko?" "Ni nace miki hakan?" "a'a alamunki ne suka nuna hakan!kinga ni na tafi na duba maras lafiya sai anjima " Dr Rabi'atu Ta fada tana ficewa daga office din ya yin da Ayshert ta zurfafa a tunanin rabin rayuwarta. Da kyar ta dan yi wani aiki yau a office din domin rayuwarta bata yi mata d'adi,agogon hannunta ta kalla lokacin tashin Dr.A.M ya kusa kuma tana bukatar sanyashi a idonta kafin ya tafi domin hakan zai saukaka mata radadin da take ji.Saura minti biyar ya wuce ta fito daga office d'inta domin ta jira isowarshi amma kash tana bisa hanya Dr.Jameela ta tsaida ita da magana ko da ta isa har ya wuce(amma djameela kin iya bakin ciki🤣) Itama motarta ta shiga ta figeta da gudu domin bataga amfanin zamanta a Asibitin ba. ********* Bayan mun taso daga islamiyya muka ci abinci Salmat Ta masa sai munje mun kwantaba yadda banyi da ita ba amma taki,domin naso ne mujira baffa da ya fita,wani makocinmu ne ba ya da lafiya shine suka tafi kaishi Asibiti yanzu. Alwala nasa ta yi nima na yi tare da yiwa Inna saida safe muka shiga dakin mu itama Inna ta shiga nata. Bayan kamar minti ar'ba'in da kwanciyar mu Salmat Ta fasa kara wacce tasa na farka dama bana da nauyin bacci. Ihu kawai Salmat ke yi da gudu Inna Saude ta fito daga d'akinta ta yo namu ko da shigo ina tambayar Salmat Lafiya amma ta ki magana sai ihu take zabgawa. Gunta Inna ma tayi itama tana tambayarta, "Ke Salamatu Lafiya miya faru" ina Salmat Baki yaki yin shiru.jijjigata Inna Saude Ta rinka yi tana cewa, "wai ba tambayarki na ke ba miya faru ne ??" cikin rarrabewar murya Salmat tace, "In.. Inna ba.. barawo.... barawo Inna" zaro idanuwa nida Inna mu ka yi har muna hada baki wurin cewa, "b'a..mi?" "b'arawo" Salmat Ta idar mana. "inna tace barawo fa kika ce Salamatu" "eh Inna na ganshi da idanuna ya dauki kudinmu wandanda kikace Adda Agla ta ajiye,muna hada ido ya ari na kare" "kud'i fa ki ka ce Salamatu?" "eh wallashi Inna na ganshi idanuwana muna hada ido ya sheka,Inna yi sauri mu duba shi kar ya tsere" Salmat ta fadi haka tana arcewa ganin kallon da Aleeya ke jifanta dashi ya yin da Inna Saude Iya gaskiyarta ta yarda da batun autar ta. Bin bayanta Inna tayi amma sai tace, "inna ki cewa Adda ta fito itama mu duba tare tun bai fita ba" tafada cikin tsauri da muryar tsoro,aiko inna ta koma cikin dakin da hanzarinta harda bugewa ta yi da kanta. Salmat kuwa ganin Inna Ta shiga dakin su sai taci taya sai dakin Inna ya yin ta kwaso kud'i ta watsa wasu a kasa, irin barawo ya shigo dauka abu yaga za'a kama shi ya yarda ya yi ta kansa. A saba'in ta fito dakin Inna Sauden ya yin da ta shiga ya da duk kyallen da taci karo dashi ga yagiyar shanya. ******* Sannu nake wa inna amma fada ta ke min wai, "na taho na zauna ko ajikina kamar ba barawo naji ance ba kenan ko bindiga gareshi in ya harbesu ba ruwana ina d'aka zaune ban ma san anyi ba" ko kala bance mata ba face hakurin da na ke bata, domin nasan duk wannan shirin na Salmat ne,tunda ta fara maganar kud'i nasan karyace kuma na lua da rantsuwar karyar da tayi dazu wai wallashi "hmm" sai naci kaniyar yarinyar nan take hankali. Kaf gidan mu zagayeshi ba mu ga kowa ba ya yin da duk inda muka bi sai Salmat ta yarda duk abunda ta gani. Hankalin inna fa duk ya tashi da kyar muke lallashinta har ta hakura da bid'ar barawon ya yin sai debewa barawo albarka take Salmat na kama mata. _Manage please inshallah ranar monday zanyi mai yawa sai kun gaji da karatu_ 😊 *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike karamin kafin guiwar typing*💋 [7/7, 11:07 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab Sardaunerh* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Follow me on whattpad* @Zeesardaunerh *Page* 47~~48 "subhanallah lafiya dai salamatu mi ya sameki" Dakyar tarin ya tsagaita amma ta d'an ji jiki.Na taso da sauri tare da mi kawa Salmat Ruwa tasha. Tunani kawai Salmat Keyi yadda za su kaya da Inna,tana cikin wannan tunanin ne Inna Saude Ta nisa da niyar yin magana Salmat ta rike kanta tana layi,duk sai Inna Saude Ta rud'e domin bata son abinda zai taba Agla Balle Salamatun Ta duk sai tabi ta rikice.Ni Aleeya Diyar Muhammadu jikanyar Yusuf na tsaya kallon ikon Allah,idan na kalli Salmat muka hada ido sai ta kyafta min ido tare da kashe min daya idan na kalli Inna Sai ta bani tautsayi sai tambayar Salmat Take ko bata da lafiya ne?ita kuwa sai kara langwabewa take ala dole ga marar lafiya. Daki Inna Ta kai Salmat tare da kwantar da ita bisa yaloluwar katifar mu tana tofa mata Addu'a domin ce mata Salmat tayi kanta ke ciwo kuma ta lafe kamar marar lafiyar gaske. Inna Na fita ta wuntsilo inda nike tana cewa, "Addana Ya kika ga acting dina" tana kwashewa da dariya,kafin nayi magana Inna Ta nufo dakin aiko kamar walkiya na nemi Salmat Na rasa. A chan saman katifar mu na hangeta sai zuba nishi take a hankali,bayan Inna Ta shigo Salmat Ta daga kai ta kalleta sannan a hankali, "Inna Da wani abu ne?" "a'a bakomi,dama cewa nayi bari na kawo miki paracetamol kisha" "tou Innata" Kallon Salmat Nake amma bansan lokacin da takawo kusa dani ba tana cewa a hankali don kar Inna taji, " yadai Adda Agla,acting dina ya yi kou?" Komi bance mata ba na tsureta da idanu alamun tambaya,sai turo baki tayi sannan tace, "wai fa kan batun kudin mu ne fa Adda Shine take son in bata shiyasa kika ga nayi wannan abun fa" kallon mamaki na ke yi mata domin ni a sanina nace ta kaiwa Inna kudin gudun jidalinta amma ita da kanta tace mu bawa baffa ya ajiya, to mi hakan ke nufi? Na bude baki da niyar yin magana Salmat tayi azamar cewa, "Adda Aleeya Don Allah Kada kice wani abu ki bari zan miki bayani kinji please! Gyada mata kai nayi sai tayi murmushi tace, "bara na koma gurina Inna ta kusan dawowa amma don Allah ki dauko min sauran danbun mu yasin ban koshi ba Inna Ta kirani kinji Addana" dariya maganar ta ta bani amma sai na yi murmshi na mike domin kuwa ta narki dambu d'azu amma ta ke cewa wai bata koshi ba,ita kuma ta koma gurinta. Ina fita Inna na shigowa ta mikawa Salmat Maganin sannan ta debo mata ruwa ta mika mata,ko da na shigo zata shan maganin na tsaya ina kallonta ina mamakin halin Salmat,yanzu haka kawai zata shan magani alhali lafiyarta lumi;a duniya ni da nasha magani nafison allura domin sam Allah bai hada jinina da magani ba, amma ita shan abunta take hankali kwance. Bayan Inna Ta fita na mika mata dambu taci iya cinta ta kora da ruwa ta kwanta. Inna Saude Na dakinta tana jimamin rashin lafiyar y'arta ta tuno da maganar kud'in kuma suna hannun Agla sai ta mike ta nufi d'akinsu. ****** Bayan y'an mintukka Inna Ta sake shigowa da Sallama na amsa mata,ta dube ni da niyar yimin magana, "umm Aleeya" na dubeta na ce, "na'am inna" har zata ce wani abu charaf Salmat Da farkawarta kenan tayi y'ar k'ara da tasa hankalin Inna ya dauku gare ta kila maganar kud'in ne Inna zatayi komi ohho. Fasa maganar Inna Tayi tayo kan Salmat Din tana tambayar lafiya kuma. "Inna kaina ne ya d'an tsara mini,banason motsi da yawa" "tou kwanta kinji da kinyi barci kin samu hutu kan naki zai daina sara miki " "tou Innata amma kema kije ki kwanta kinsan baki ida walwalewa ba daga rashin lafiyarki kina bukatar hutu kema" da "tou" Inna ta'amsa badon ranta ya so ba "yawwa Innata Ina sonki" murmushi kawai Inna Ta yi ta fita. Ajiyar zuciya Salmat Ta sauke tace, " wai da fitsari bai tad'a ni ba bansan yadda zaki kaya da Inna ba" tafada tana dubana ko kala bance mata ba ta fita tayo fitsarinta ta kwanta nima na koma gefenta na kwanta. Kiran sallar Azzahar ya tada ni,na fita nayi alwala na tada Salmat Dakyar saboda nauyin baccinta mukayi sallah bayan mun idar ta koma baccinta ni kuwa na tsaya di ba karatuna na islamiya,sai da uku tayi sannan nafita domin d'aura girkin dare;yau tuwo da miyar zogale Inna tace ayi. Tuwon shinkafar na fara daurawa bayan nayi la'asar na daura miyar zogale,yau kam sai da na samo yaro yamun chefane domin Salmat Inna tace ba zataje ba bata da lafiya nidai ban tanka mata ba domin hakikanin gaskiyarta ne Salmat Bata da lafiya. Lokacin zuwa Islamiya ya yi nace salmat ta shirya Inna tace atafir ba inda Salmat zataje hakan ba ta da lafiya dakyar Salmat ta shawo kanta a y'ar da taje badon ta so ba. ******** Banyan mun fito waje muna tafiya Salmat ke fadin, "yasin Inna ta so ta ballomin august yanxu haka bansan hukuncin da zan taras ba na rashin zuwan mu jiya yau take son kara min wani tab" mumurshi nayi nace, "ai wallahi na so ta hanaki zuwa yau idan kika tafi gobe a chaskalaki tunda ni bansan lokacin da kika koma y'ar wasan kwaikwayo ba kuma karya ba ta miki wuya" bata rai Salmat tayi, dai-dai nan muka cinma su Amina Da bilkeesu muka ci gaba tafiya. Salmat Ta cigaba da cewa, " chab waya isa ya chaskala Salamatun Inna Saude Da Baffa kanwa ga Dr.Aleeya ya zauna lafiya" tafada cikin murmushi,Abokiyar shiriritarta Bilkeesu ta chabe da cewa, "ai duk wanda ya taba Salamatun Inna Saude yasan mi ya tabowa kansa" duk dariya muka yi yayin da muka cigaba da tafiya muna sauraren hirarsu har muka isa makaranta. ******** "Ya dai Likita bokan turai wa ya tabo mana kai da sassafiyar nan haka ? ya fada cikin sigar zolaya,ko kala A.M baice masa ba sai ya sake cewa, "ko mutuniyar ka ce don naga tun d'azu take sintirin nemank..... "harara Dr.A.M ya watsa masa amma sai ya nuna kamar bai gani ba yace , "Gaskiya ya kamata ka bincike ta kaji ko lafiya" ya fada yana kumshe dariyar da taxo masa ganin yadda yanayin A.M ya sauya nan ta ke. "kasan Allah idan zacenta zakayi zaka barmin office dina ka koma naka kayi shirmenka.. haba mutum sai shegen surutun tsiya" "sorry nawan abun bai kai haka ba daga magana haba mijin Suhailat Angon Aisha Miye na saurin daukar zafi " Bugu Dr.A.M Ya kaiwa Dr.Abdull Ya samu ya kauce yana dariya.Sai 2:00pm haydar ya fita daga Asibitin,Center plus a biya yayi Take-away sannan ya wuce Company. ******** Ta jima sosai a wurin saida Dr.Rabi'atu tazo ta ja hannunta sannan ta iya dagawa da ga gurin da take tana jiran zuwansa amma ya mata haka dakyar take tafia kafafunta sunyi mata nauyi Zuciyarta tayi mata zafi kamar ta fashe,sai a office din Dr.Aysha suka yad'a zango. *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike* *karamin kafin guiwar* *typing*💋 [7/7, 11:07 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab Sardaunerh* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌️* *Page* 51~~52 Muna shiga cikin dakin da kud'i muka fara cin karo dasu kan hanya aiko salmat ta wage baki tana rafka salati da kalima inn ta dauko daga farko kafin ta ida ta dauko, "da d'a shikenan Inna,ashe kema ranar zakka tayi? tunda har barawo ya shigo dakin ki,yanzufa shikenan ya kumushe miki kudin da duk ke gare ki da wadanda kike boyewa?da d'a inna kam sai hakuri amma barawon ya gama damu.." ta fara sheshsheka tana cewa, " amma da saura inna tunda gashi ke ya ragamiki wasu a kasa mukuma da bayaso ga badaya ya kundume su" Shiru ta yi da bakinta ganin Inna ta sulale kasa ta zauna. Durkusawa muka nayi ina bata baki ganin gabadaya takai matakin da ko magana ta kasa yi ,domin wannan abun yasata cikin wani yanayi,hakuri na dinga bata ina mata kalamai masu sanyi har muka samu ta d'an dawo daidai. Ita Salmat Dariya abun ya bata domin ganin yadda innarta tayi zaman y'an bori sai baki agla ke bata. Ta buda baki da niyar magana domin ta kara zautar da inna na katse cikin kakkausar murya ina cewa, "kinsan Allah wallahi kina cewa tak wurin nan sai na baki mamaki" gum tayi da bakinta amma dariya sai son kubce mata take yi,harara na ballamata tayi saurin hadiye dariyar. munkai tsawon minti goma kafin inna ta dafa gina ta mike tana tattara kud'in ta ba tare da tace mana kanzil ba,sai da ta hada kudinta wadanda ke a yashe kasa da wadanda ke hankadin katifa da barawo (salamutu bata tab'a😂)kuma ta bincika ba'a dauki komi na taba sannan ta sauke nauyayyar ajiyar zuciya tana cewa, "wai Alhamdulilah,Allah na gode ma ka rudar da wannan dan iskan barawo ya kasa daukar kudina " ta fada tana murmushi,charaf Salmat ta chabe da cewa , "ai kuma inna kin yi b'anna,keda ke godewa Allah kuma kina zagin bawanai ? Addu'a ya dace kiyi masa domin nuna godiyarki ga Allah kinga ko makaranta ana gayamana cewa zagin musulmi fasikanci ne ...." "yo ai na kudin da ya dauka na yi masa, nufin ki sai naki zaginsa ?" "eh mana inna, namu ya dauka ko? "eh" "to ke ina naki ?" "gasu" "to don haka kibar zaginsa kar ya zamana yana da aljannu ya biyo dare ya sace kudin ki ba ruwana, nidai nawa dana Adda ya dauka mun yafe masa domin guziri ne ya yi mana a Aljanna, ba abunda zance face Allah ya yiwa wannan barawon Albarka" "Nikam bazance Allah ya yi masa Albarka ba amma ko don kudina da bai dauki ko nera ba nace Allah ya shiryar dashi " "kin yafe masa ?" " ku ba kun yafe ba" "eh mun yafe, amma kinga ke mukayi niyar ba kudin" cewar salmat tana kwabe fuska Alamar bata ji dad'i ba "in banda wani abu da nayiwa barawon nan Allah ya isa wlh amma dai na yafe" "yawwa innata ya ko gode" "saninsa kinka yi da zaki ce ya gode,banason har kar shashanci fa karkisa nace ban yafe ba" dariya Salmat ta yi ciki ciki tace ga ki ga ni bazance na gode ba(🤣🤣) amma a fili sai cewa tayi, "a'a miya yi zafi shi ba wuta ba,kwantar da hankalinki hajiya saude matar baffa inshallah an bar wannan batu" tun fara maganar su bance kala ba sai da na sun gama nace Salmat ta taso muje mu kwanta amma sai ta kalleni ta sheke da dariya tana cewa, "wa?Ni?rufan asiri nikam yau dakin inna zan kwana haka kawai naje dakin mu ki chaskalani hhhhh haryanzu da wayona yaseen" dariya zancenta ya bani har dai ciki sigar da tayi magana amma sai na kara hade rai domin taban haushi da daren nan wallahi. muryar inna naji tana cewa, "ita Aliyar zata doke ki saboda mi" "inna kalle tafa ya kika ga fuskar ta da tasha toka kamar wacce zata wurin dambe(🤣)sai na bita daki ta jidda haushin barawo kaina a'a wallah,ta bari dai gobe dai dai ta sauko sai mukana tare amma yau kam sai da safe" tafada tana lullube kafafunta da abun rufa.Ba yadda inna batayi da ita ba ta bini mukwana amma sai cewa tayi kanku akeji domin kadar fillow ta diba ta toshe kunnuwanta da su ta juya mana baya ala dole bacci take. Saida safe na yiwa inna sannan na sake Alwala na shige dakin mu bayan nayi azkhar na kwanta. (Asubah ta gari Aliyos) ******** Bangaren Aliyu kuwa sai da ya kammala cike-ciken da zai yi a companyn sannan ya koma gida. ******** Da safe ya fito cikin shirin tafiya yana sanye da boyel yard ruwan kwai wnda ya yi mugun yi masa kyau hular kansa,takalmi da agogonsa ko su kansu kawai abun kallone.Breakfast ya zauna ya na yi bai jima da zama ba suhailat ta fito daga part d'inta sanye take da wata tsadaddiyar atamfa da ake ya yi a yanzu mai zaiba anyi mata dinkin wata arniyar riga doguwa duk anci mutuncin atamfar amma kuma dinkin ya yi kyau sosai tana rataye da jakar hannu.gefen sa taje tare da basa morning kiss a kome gefe na kumatunsa tana cewa, "good morning babe,dafatan katashi lafiya?" "qalau nake kepa" "Nima haka(same to you)" Bayan sun kammala karin kumallon (breakfast) yasa tayi masa kiran inna Hasiya, "wace ce haka?" "dara daran idanuwansa y dago ya sauke mata su yana mata kallon kin rena ni" "nifa babe bana son irin wannan kallon tambayar ka fa nayi amma kabi duk ka tsareni da wad'annan idanu naka" murmushi ya yi sannan yace mata, "matar da kika dauko tana miki girki" "opps ka ga na ma mant da ita wallahi,da yake ban cika zama gidan ba kuma bantaba haduwa da ita ba always tana cikin (room)d'akinta. "ta ya zaki tuna da ita,ko da yaushe kina out baki zama gida" ya fada yana tab'e lips d'insa "naji,abar maganar kar ta zama wani abu(something else) kuma" kafada ya d'age ita kuma ta nufi side na y'an aiki aranta tana mamakin ya akayi ta manta da wannan matar da kuma alwashin da ta yi na nemo wata y'ar aiki (maid). Tana isa d'akin ta tura kofar, zaune ta riske ta tana jan wani jan wani abu da batasan sunanshi ba (tasbaha)ta tunani. Tana ganin Suhaila ta durkusa ta gaisheta ba tare da ta amsa ba tace, "ki fito babe na son ganinki" biyo bayanta Inna Hasiya Tayi ba tare da ta fahimci wa take nufi ba. Bayan sun fita waje inna Hasiya ta durkusa ta gaida Aliyu ya amsa yana tambayarta ya aiki,kud'i ya mika mata sannan ya yi mata bayanin cewa tafiya zaiyi wacce zaya jima sosai godiya ta dinga yi tana msa addu'a da fatan alkhari sai da yace ta bari hakanan. D'akinta ta koma ra harhada ko matsanta ta fito ko da tazo yana sallamar ma'aikata maza sai da ya sallame kowa suna ta masa addu'a sannan duk muka fita shi kuma ya shiga mota shida Suhailat Suka wuce mun daga masu hannu mai gadi kawai aka bari shida y'ay'ansa masu kula da compound da shufke shufke. A airport driver ya sauke su sannan ya juya,basu jima ba aka fara kiran passenger's suka shiga sai birnin tarayya wato ABUJA. *_A SAUKA LAFIYA MIJIN SUHAILAT_* ( _amma akwai kura ka yi tafiya batare da sanin Ayshert ba_) ******** Bari mu waiwayi Maryama Yadda tace haka take aiwatarwa domin sabon shafin rashin mutunci ta bud'e a gidan Kabir na lura da ita amma sai ya ba banza ajiyar ta iskanci kala-kala take masa duk ya share ta wani lokaci bar mata gidan yake ya tafi gidansu su sha fira da kannensa da mahaifiyarsa cikin farin ciki kala Dije wato gwaggon su kabeer tana kai munafunci wurin Maryama har aka kai ga Maryama taci matamutunci tsaf sannan ta kama bakinta tayi shiru duk da bata sob ganin farincikin mutanen gidan. *WANE NE KABEER.........*🖊️🖊️🖊️ *Zeesardaunerh ce* ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike karamin kafin guiwar typing💋* [7/7, 11:09 PM] Kanwar Minister💥: 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab Sardaunerh* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌️* Page 53~~54 WANE NE KABEER........... Alhaji Sa'id Ibrahim Shine mahaifinsa sai hajiya Aisha Mahaifiyarsa hausa fulani ne su, wurno local goverment channe kauyensu;achan Alhaji Said ya yi primary da secondry d'insa bayan result dinsa ya fito kuma ya yi kyau sosai sai kanen mahaifinsa Abba Lurwanu dake aiki anan birni yasa ma masa Admission a *Sokoto State University* inda ya karanci pharmacy. Ya nada abukkai da dama wad'anda suke karatu a tare wata rana suka tafi gidan abokinsa Bashar shida sauran abokanan su achan ne yaga kanwarsa Aisha. Tun ranar da ya dora idanunsa kan Aisha yaji yana sonta so mai zafi gashi ya rasa hanyar da zai sake zuwa gidan,ana cikin haka bashar ya yi rashin lafiya har ta kai saida aka kwantar dashi Asibiti.Ciwo ba d'adi domin Said baiji d'adin rashin lafiyar abokinsa ba amma kuma sai wannan rashin lafiyar tazama alkhairi ta wannan hanyar yasamu ya kulla soyayya da Aisha,kullum yana Asibiti da sunan jinya yana soye wa da sahibarsa. maganar soyayyar su tayi nisa har manya suka shigo ciki ya yin da Abba Lurwanu ya wakilci mahaifin Said wato Alhaji Ibrahim inda aka tsaida magana kan cewa in ta kammala jarabawar SSCE sai ayi auren. Cikin ikon Allah takammala jarabawa lafiya akasha buki inda aka kai amaryar anan shiyar da kanen mahaifinsa ya tsaya masa gida a Runjin sambo. Kabeer shine d'ansu na farko sai Fatima da Batul twins tun daga haka Allah bai kara basu haihuwa ba yanzu haka Batul da Fatima suna rubuta WAEC da NECO ne ya yinda kabeer ya yi karatun Pharmacy kamar mahaifinsa inda ya cigaba da kula masa da chemist dinsa kuma yana karatun computer. Kabeer yana soyayya da wata yarinya a nan shiyarsu mai suna Asma'u suna matukar son junansu sosai har iyayen Kabeer sun san da maganar itama Asma'u gidansu sun san da maganar ana batun kai sadaki gidan su Asma'u rana tsaka kabeer ya haukace musu cikin gida shi baya sonta akwai wacce yake so tun iyayen sa na daukar abun wasa har suka sawa sarautar Allah ido domin har gida kabeer yaje ya yiwa Asma'u cin mutunci kuma yace mata baya sonta ya tsaneta a take a wurin Asma'u ta sume amma ko ajikinsa.An kai ruwa rana kan wannan batun domin mahaifansa sun dau zafi kan abunda ya yiwa yarinyar mutane kafin aka zauna tsakanin iyayensa da na Asma'u da shi da kuma Asma'u ya kara tabbatar musu baya sonta kuma ko andaura sai ya saketa domin iyayensa cewa sukayi aure ba fashi. cikin kuka Asma'u ke tambayarsa mi tayi masa ya yi mata haka mi yasa ya yaudari zuciyarta sai da ta ba kowa tausayi amma shi ko ajikinshi,taci gaba da tambayarshi wacce yake so mi ta fita dashi ?yace bata fiki da komi ba kinma santa bakowa bace face kawarki *Maryama* cikin razana da kaduwa tace, "maryam.." bata ida ba a wurin ta suma saida aka yayyafa mata ruwa ta farfado maganganu take tayi tanal cewa mahaifin Kabeer Abba na hakura da shi in nice baya so amma don Allah ku ceci rayuwarsa kar ku aura masa maryama Wallahi ba yarinyar kwarai bace zata raba ku da danku ko a yanzu na san ba cikin hankalinsa yake ba da bazai min haka ba Abba duk tabi ta rikice dakyar mamanta taja ta yi daki da ita domin itama da ganinta kasan ba a hayyacinta take ba tana cewa, "haba dama biri ya yi kama da mutum ni tunda naga Maryama ta like min mama nace miki ba alkharine tazo dashi ba ki kace na kyaleta kila ta chanza kinga abun tayi min ko mama" ta fada tana rushewa da kuka ta ci gaba da cewa, "kingani ko mama Kabeer ba'a hayyacinsa yake ba akwai abunda tayi masa nasan kabeer bazaimin haka ba yana sona sosai don Allah mama ku karya Asirin da ta masa kinji mamana" sai da aka bata maganin kwana sannan bacci ya dauketa tana yi tana kiran kabeer acikin mafarkinta. Bayan su Asma'u sun fita Abban Asma'u ya ba baban Kabeer hakuri amma tunda kabeer yace ba yason Asma'u don haka bazai bada diyarsa ga wanda baya sonta ba don Allah su yi hakuri su barshi ya aure wacce ya ke so. Haka iyayen Kabeer suka koma batare da jindain hana su auren Asma'u da akayi ba musamman Ummu Aisha mahaifiyar Kabeer domin ko wace mace tana burin samun suruka kamar Asma'u. Kalaman Asma'u na nan cikin kan Ummu ya yin da Abba ya dauke su shirme kuma ya yi bincike kan Maryama mahaifinta ba ya da matsala sai dai mahaifiyarta ce mai matsala sannan ko yarinyar ance bata da mutunci shiyasa ya watsar da zancen Kabeer na son aurenta ya yin da Umma ke yiwa d'anta addu'a amma kamar ta azzara abun ake domin ko wace safiya son Maryama kara hauhawa yake a zuciyarsa ya yin da ko da yaushe yana gidansu Maryama. Abunda Allah ya kaddara ba fashi domin dakyar akai auren Kabeer da Maryama ba tare da danginsa na so ba sai don babu yadda zasu yi Alokacin. Bayan aure suka dawo tunanin ya akayi suka yarda da wannan auren bayan sun san halin yarinyar dana mahaifiyarta amma ba amsa domin sun kasa tunawa. Abu ya zame musu goma da ashirin domin maryama ta mallake musu d'a ya yin da ya manta da Ahalinsa ba ya zuwa inda suke kuma ko sy Batul suka je chan sai Maryama tayi musu wulakanci yana gani bazai tanka ba in suka maida martani idan ta zagesu yakmasu ya jibga son ranshi shiyasa suka daina zuwa gidansa.Haihuwar maryama daya inda ta samu d'a namiji suka samai suna Maleek yana chan gun mahaifiyar Maryama ita ke kula da shi baisan kakarsa ta uba ba domin bata bari akaishi chan. Abu guda ke gama Kabeer da maryama shine kazamta kwata-kwata ba tada tsafta bata iya gyara dakinta bare ta gyara masa nasa gashi bata sallah sai ta ga dama ga shegen karatun littafan hausa ya yin da in ta rika waya dakyar take dagawa ko da yaushe abu dayane karatun littafi bata gajiya.Alokacin da taga ta mallaki Kabeer ko gardama ba ya iya yi mata duk abunda tace shikenan sai ta sakankance da banka masa Asirin da take. Addu'a bata faduwa kasa banza ko sau daya Ummu bata taba gajiya da yiwa d'anta Addu'a ba haka ma Abba domin y yardashima cewa Kabeer ba'a hayyacinsa yake ba,Batul,fatima da kuma Asma'u wacce har yanzu bata yi aure ba karaunta ta cigaba da yi suma ko da yaushe suna yi masa Addu'a domin duk da Kabeer bai auri Asma'u ba hakan bai hanata yin zumunci da su Umma ba hakama Mahaifiyarta da Ummu sun zama ka'waye. Wata rana Asma'u tazo ziyara nan inda Ummu sai ga Kabeer ya shigo lokacin dai anfara samun sauki yakan zo wani lokacin batare da sanin Maryama ba domin ba ya son bacin ranta suka gamu da Asma'u a dakin Ummu ta gaidashi ya amsa har yana tambayar wacece ita.Abun ya basu mamaki sosai sun dauka raina musu hankali yake sai daga baya suka fahimci cewa gabadaya ya manta da Asma'u,ya manta ya taba yin soyayya da ita bazai iya tuna ta ba. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya har izuwa yanzun da yadawo cikin hayyacinsa kaso sittin cikin dari. Inna Dije takasance kanwa ga Alhji Sa'id,Abba lurwanu shine mahaifinta itace yarsa ta farko mijinta ya rasu bata da d'a ko guda, gabadaya mahaifiyarsu bata koya musu son dangin mahaifinsu ba bata kaunar Sa'id tun yana gidansu mahaifiyarsu tace musu gani take cinye musu dukiyar mahaifi zai yi, amma yanzu da taga Allah ya masa bud'i tazo gidan ta tare tunda bata da aure shikuma Alhji Said bazai iya korarta ba domin mahaifinta ya gama masa komai a rayuwa. Da taimakonta Maryama ke aikata wasu abubuwa na asirce Kabeer. WACE CE MARYAMA........ Zeesardaunerh ce ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike Karamin kafin guiwar typing*💋 👩‍👩‍👧‍👧 *WASU MATAN* 👩‍👩‍👧‍👧 @2021 ~Mallakar Zeesardaunerh~💜🖤 *Story and Writting* by *Zainab Sardaunerh* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌️* *Join me on Telegram* https://t.me/joinchat/yZ0tHN29JA4wMzZk *Join me on Whattpad* https://www.wattpad.com/ *Follow me on whattpad* @Zeesardaunerh *Page* 55~~56 WACE CE MARYAMA........... Maryama ta kasance y'a ta farko ga Alhji Umar Abba da hajiya Hawwa'u.Alhji Umar Abba ya yi tashen kud'i a shekarun da suka gabata amma ko yanzu Alhmdllh za'ace. Hajiya Hawwa itace uwar gidansa kuma amaryarsa domin ta kasa ta tsare ba wacce ta isa ta shigo gidanta a matsayin matar Alhji Umar. Y'ay'an ta biyu kuma mata,Maryama da Nafeesat. Tana matukar son Maryama domin itace y'arta ta farko kuma ta jima kafin ta samu cikin Maryama shiysa duk abunda Maryama ke so shi ake mata a gidan. Duk halin hajiya Hawwa Maryama ta kwashe har ta zarta domin ita hajiya Hawwa tana saka kissa a lamarinta saɓanin Maryama da komi nata direct ne, Shiyasa Hajiya Hawwa ko a dangin mijinta bata samun matsala,tana sa Alhji Umar ya bada kuɗaɗe da sunan danginsa zata bawa amma sai ta raba su biyu ta rike rabi ta basu rabi su kuma suyi ta farin ciki suna samata albarka. Aganinsu Alhaji Umar ya yi dacen mata ta gari wacce bata damu da da dukiyarsa ba mai sonsa don Allah ga kyauta. Ko bukata wani keda ita a familyn Alhji Umar ita ke masa hanya,duk tabi ta saye zuciyar su. Idan lalura ta tashi familynsa zata yi abubuwa dadama ya yinda a zahiri zata nuna da kuɗin ta tayi komi amma a baɗini shi ya bada kuɗin tabasu. Cikin matacce Allah ke fitar da rayayye hakanne ya kasance ga Nafeesat domin sam bata yo halin uwarta da yayarta ba.Mafi yawan lokaci tafi zama inda kakarsu Balqeesu mahaifiyar Alhji Umar Abba,hakan ya saka dangin mahaifinta kaunarta sosai saboda kyawawan halayenta ba kamar Maryama ba. Asma'u da Maryama ƙawaye a makaranta amma sukan samu saɓani saboda banbancin halayya, musamman Maryama da tarbiyyar kwarai bata isheta ba ko a makaranta bata da aiki sai soyayya da malamai kala-kala. Ko sun samu saɓani da exam ta matso Maryam zata fara neman shiri domin Asma'u na cikin hazikan dalibai na wannan lokacin. Tun lokacin da Maryama ta ɗaura idanun ta akan Kabeer taji zuciyarta ta halba sai da ta dafe saitin zuciyarta,a lokacin suna tare da Ummanta sun biyo layin. Taji a duniya ba wanda take so kamar sa.!domin son sa ya yi mata mugun kamu. Ta rasa ya zatayi gashi sunyi kusan wata takwas basa magana da Asma'u ga exam ta yo kusa ga kuma soyayyar saurayin da batama san sunansa ba. Shiyasa Maryama ta shirya taje gidansu Asma'u ta nemi sulhu dakyar ta sauko sai da momyn Asma'u ta tasa baki sannan, amma sam zuciyarta bata yarda da kalaman Maryama ba duk da cewa tasan lokacin exam ya yi kusa. Ko a makaranta Maryama bata da aiki sai yiwa Asma'u firar Kabeer tana cewa tayi dacen saurayi amma Asma'u bata kawo komi a ranta ba. Duk yadda Maryama zatayi taga tasamu shiga wurin Kabeer tayi amma babu nasara. Duk ta bi ta fige kan soyayyar saurayin kawarta. Bata kara fita hayyacin ta ba sai da Asma'u ta fada mata cewa za'a yanka mata sadaqi, suma ne kawai bata yi ba a wannan lokacin. Ai ko tana dawowa gida ta haukacewa hajiya Hawwa tana cewa, "Wlh Ummah kin ji na rantse muddin kika bari na rasa Kabeer nima zaku rasani har abadan abada, domin zan kashe kaina" Ba shirin Hajiya Hawwa ta kira kawarta Binta suka garzaya wurin boka,suka sa ya yi musu aikin da Kabeer yaji lokaci guda a duniya ba wacce yake so sai Maryama. Itace ta saka shi yana yiwa Asma'u wulakanci yana jaddada mata cewa baya sonta baya ƙaunarta har hakan ya saka aka yi zama tsakanin mahaifan Kabeer dana Asma'u. Wannan zaman da akayi ya saka mahaifan Kabeer fushi dashi sosai har ya so ya tada hankalinsa kan fushinsu amma sai Maryama ta ɗinga kwantar masa da hankali ta cewa zasu sauko ne ai,ya yin da take banka masa magungunan asiri cikin abincin da take kawo masa in yazo fira. A lokacin da Asma'u ke jinyar zuciyarta alokacin kuma Maryama ke shan soyayyar ta. ************* Lokaci yaja yini ya tafi ya koma kwanaki,kwanaki sun koma satuttuka, satuttuka sun koma watanni, watanni na kokarin zama shekara amma iyayen Kabeer sunki yarda da aurensu shiyasa suma tasa Ummanta ta kai su wurin boka akayi aikin akansu kuma tasa akayi aikin da Kabeer ya manta da wata Asma'u a wannan duniyar. Aure ya ɗauru da taimakon dije wacce Maryama ta bata kuɗi ta saka ma mahaifan Kabeer magani a abincin su suka ci. Amma maganin bai jima ba ya warware aka barsu ta tunanin ya hakan ya faru.Ba haka Maryama ta so ba amma tun da ta samu muradin ranta sai ta share su. Rayuwar auren Kabeer da Maryama ba a cewa komi domin Maryama ta zamo miji shi kuma Kabeer mata,sai yadda tayi dashi, ga Maryama da shegen son jiki da ƙazamta.Aikin gida Kabeer keyi ta rabashi da danginsa har Allah ya azurtata da ɗansu Maleek. Ko Maleek bata bari yasan dangin Mahaifinsa ba a cewar ta baya da bukatar hakan kuma idan su Batul da Fatima suka so gidan ta dinga yi musu abubuwa kala_kala idan suka rama tasa Kabeer ya korasu wani lokacin har da duka. Ko Maleek kan sun jikinta wurin mahaifiyarta ta mai dashi. ************ A lokacin da Maryama ta sakankance cewa ta mallake Kabeer sai yadda tayi dashi,alokacin kuma addu'ar iyaye da y'an uwa Allah ya amsa domin Addu'ar iyaye bata faduwa kasa sai gashi Kabeer ya dawo hayyacin sa;asirin Maryama ya fara warware wa. Hakan ya ba Maryama mamaki da tsoro har sai da ta sake sa mahaifiyarta ta koma wurin boka ta karbo mata magani. Amma a yanzu ta kudurta a ranta cewa ba zaɓi daya da zata ɗauka cikin zaɓin da mahaifiyarta ta bata domin sai ta gasawa Kabeer aya a hannu. Dole ta nunawa Kabeer ai nahin halinta dole ne yasan *WACCE MARYAMA*,ta shirya rashin mutunci kala_kala da zata yi masa domin rashin lafiyar da tayi akansa baza ta tafi a banza ba(🤔😱hajiyar Maryama mrs Kabeer Allah taimaka 🤣😂) *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** _CIGABAN LABARIN_ Zeesardaunerh ce ( ~Y'ar karamar su babbar~ ~su~👧🥰🤩) # _comment_ # _like_ # _share_ *comment and vote d'inku shike Karamin kafin guiwar typing*💋