[12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: BISMILLAH ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** ALHMDLLH Ina matukar Godiya ga Allah da ya kawo mu,ya bani ikon Rubuta sabon Novel Dina YAR KWANGILA. Fans Ina sonku musamman masu Sharhi,Kar ku gaji da Sharhi shike bamu karfin gwiwar typing. Ina fata kamar yanda muka Fara lfy Allah ya bamu ikon gamawa lfy, Ina muku fatan Alheri,Allah ya Kara Mana lfy da tsawon Rai. 😍🥰😍🥰😘💋💋 🏵TUBABBIYA🏵 1 Official By AsmaBaffa Copy by Zainab Butalawa MARCYCOOL and FLOWER page dinku ne na farko. Zamfara state Cikin kauyen Nahuce, Dattijuwa ce Kyakyawar gaske Fara tas da ita baza ta wuce 40yrs ba tana zaune cikin Dan sakarkarin gidansu cikin wata jemammiyar atamfarta, cikin lalatacciyar Hausarta wacce tayi Kama data Igbo can kudu ta Fara kiran suna da karfi tana Khadija...Khadija baza ki Bari ba,wannan wanne iskanshi ne wannan Abu naka,ke ko yaushe burinka ka tafi neman Kudi,Kwangilar banza kwangilar wofi, baka da ko sisi naka,Abinshi da kyar muke samu muci Instead of u muyi Sana'a mu samu kudin rufin Asiri Amma ke Sha Sha Sha kice kudi kika nema kiyi da yawa Haka,a kauyen Nan da muka dawo ga Yara suna zuwa gona suyi grass ko Firewood su siyar su Samu kudi Amma kinki,kece babba kece babbar banza,Ga Babanku ya rasu dangi Basu kula damu,Ki nutsu mu samu mu tsira da mutuncinmu kinki ke Dole kudi me yawa kike bukata ba Kya son motsa jikinki. Wacce aka Kira da Khadija ta turo Dan kyawawan lips dinta jajaye dasu tace yanzu Mama duk kokarin da nake ba Kya gani kullum fa a Rana nake yini Dan kawai na samo Mana na abinci ya kike so nayi,Nace da ke mu koma birni kinki,idan a birni ne Dole zamu samu aikin yi,ke Mama kamar Baki waye ba,kamar bamu zauna a Kudu ba Anambra state fa cikin birni muka taso Amma Mama ke so kike ayi ta aikin Wahala,wani aiki ne a kauyen Arewa in Banda na gona etc,Yanzu ki kwantar da hankalinki Mama na hada Yara kartai manya Almajirai Wanda Zan dinga samun Kwangilar aikin Gona sai na tafi da yarana suyi aikin Noman a biya mu kudi na cire nawa na biyasu kudin aikinsu,kudi za a samu Mama daga Nan har birni sai mu koma ko ya kika ce? Mama ta kalleta kawai tace Khadija ba dai surutu ba,Yanzu Taya manyan kartai zasu saurareki kina Yar 16yrs jibeki fa ki Kuma ba wani jikin girma ne dake ba sai iyayi da giggiwa,Murmushin da Khadija tayi har Dimple dinta suka loba. Tace Mama Mantawa kike da wace Ni,Dan kawai kina ganina kullum a araha,Baki San Nan wa Kika Haifa ba,maybe Matar shugaban kasa kike tare da ita,Baki sani ba ko Matar Gomna ce ma kawai kiyi Addua Mama. Dariya Mama ta saki ba shiri tace to Allah ya taimaka Khadija,yanzu je kiyi sallah kizo Kiyi aikin gidan Nan. Ba musu ta dauki buta tayi Alwala tare da gabatar da Sallar la'asar tana Gama Azkhar ta fito daga rubabben dakinsu ta Fara share share da sauran ayyuka,Wurin 5pm sai ga Maryam wacce suke ce Mata Merry tare da kannensu Ihsan da Ahmad sun dawo daga Islamiyya suna Hey Sister Hey Mama suka wuce ciki tare da Tube Uniform dinsu suka fito wurin Mama dake hada Jallof din Taliya,Khadija data fito daga wanka kenan tace Merry How far? a dey wooo sister,a done tired finished, Go and fresh up jooo cewar Mama wacce ta tsege gogoro irin na manyan Matan Kudu. Khadija kuwa English wear dinta tasa Riga da wando pencil sabo da girman kudu ne Basu fiye sa kayan Hausawa ba sai na turawa Yan gwanjo sabo da rashin sabo. Da dare bayan sunci Abinci Sunyi Sallar Isha Allo suka dauka har Khadija suka tafi makarantar Allon dare ta kauyen. Malam liman yace Khadija biya muji karatun naki, Khadija ta Fara nuna rubutun da tsinke tana Alu, ambaki,wau,zal,ba,Alu Baki,lallan hakuri,minjaye nu'ara,Aya,Alu lallan da shadda,Khadija na zuwa Kan Lallan da shadda ta Dago da sauri tace Hey Malam a Qur'ani har da Shadda tazo? Shi yasa take da tsada da daraja,Liman ya kalleta kawai yayi Murmushi sabo da Khadija Sam Bata gane karatun Allo kawai Yi takeyi ta haddace. Bata yi Shuru ba tace Hakuri hhhhh ta sheke da dariya tace wlh bazan sawa Dana Sunan Nan ba ai gwara Na Sa Masa Nu'ara,Liman ya daka Mata tsawa yace Nan karatu ake ba gurin shiririta bane,kalli kannenki su ba ruwansu,Merry ce ta matso kusa da Khadija itama Ana biya mata, Akace lunguda Merry tace Lungu kawai,Khadija da Bata iya rike dariya sai ta kwashe da dariya tace liman Dan Allah ka fada Mana wannan ba larabci bane? Liman yace larabcine ainihin rubutun Amma Malam bahaushe ne ya fassara da Hausa domin ayi Saurin ganewa,haba yanzu naji zance Dole shadda ta fito a ciki,Bulala liman ya shaudawa Khadija ta saki kara ba shiri suka ci gaba da karatunsu da karfi Khadija ta Ware Murya ba gidan da baa jinta a makwafta,gashi hausarsu Sam Bata fita irin ta Igbo ce bakinsu ya canja. Washe gari akwai wata Igbo Madam Ngozi da Dennis mijinta a kauyen Wanda suka zo kauyen tare da bude katafaran Shago na siyar da kayan kanti,ganin Maman su Khadija sun dawo garin,gasu wayayyu,sannan daga kudu suka dawo kauyen Arewa,sannan Har yaren Igbo suke ji sosai,shike Nan Arnan Igbo Nan suka Kulla zumunci da gidan su Khadija,sosai suke taimakawa su Khadija da kayan Abinci, yau Ma Madam Ngozi tana gidan su Khadija Suna Hira da Maman Khadija cikin Harshen Igbo duk da cewar Suma Ngozi sanadin zamansu a kauyen Shekara da shekaru sun iya Hausa sosai sai dai da kaji Sautin kasan ba Asalin Hausawa bane, Madam Ngozi tace Maman Khadija akwai wani yarona Babba a Enugu yace Yana so Musulunci,Yana son ya musulunta,Ni bana son musulunci Amma yaron ya dage ban san ya Zan Masa ba,Babanshi yace a kyaleshi ya musulunta to Ni gaskiya na hakura na kyaleshi ya musulunta Amma bana so yayi Almajiri,Su Mama me zasuyi ba dariya ba,sabo da tunanin Ngozi Almajiranta tana daga cikin rukunan musulunci,Kuma sunga yanda Almajirai ke komawa a kasar Nan shi yasa,Mama ce ta ganar da ita Mene Almajiri Kuma ta gamsu. Yau da Sassafe Mama ta Kora su Khadija makarantar Allo bayan an Gama Karatu Khadija tana zaune Almajiran da ake kawowa daga kauye ne suke Bata Tausayi,Yan Yara kanana sabo da rashin Imani,iyaye baza su iya daukan nauyinsu ba,yaro da iyayensa Amma a kawoshi Wata uwa duniya yayi ta garari Yana wahala karshe ya lalace ya koma Dan fashi, Kidnapping,Dan Shirka,Dan Ta'adda etc,zuciyar yaro ta bushe da rashin Imani sabo da ya taso a wahala. wasu ma marayune suna da dangi amma sai su kasa rikesu su turosu Almajiranta,sanyi ya Kare musu,Rana,ga wahala malamai suna Basu aikin wahala suna zaluntar yaran sabo da ba yayansu bane,Wasu yaran Kuma sun Riga da sun kangare a gida basa Jin magana,maimakon a Basu tarbiya a kula dasu ayi musu Addua sai iyaye su jefosu duniya suce a kaishi Almajiranta karatu ko zai nutsu,karshe basa karatun kirki sai wahala su Kara lalacewa shike Nan su Zama bala'i a kasa. Sannan mutane ma idan akace wannan Almajiri ne to bashi da daraja a idon Alumma sadaka ma sai abincin da aka rage,ko ya lalace za a Basu,ko a sasu aiki a ki biyansu hakkinsu,Idan yaro yayi magana ace ai Almajiran yanzu Basu da kunya Basu da mutunci baza a Basu Dan Allah ba,ya kamata iyaye musamman na kauye mu Gyara damu Alumma a taru a gyara. Yaro Yana karami yake Fara koyon shirka,burinsa ya samu Hajiya Yana kawo Mata rubutu tana bashi abinci etc. Khadija tana kallon wani Dan yaro karami Yana Bata Tausayi baifi 7yrs ba Yara suna ta tafiya makarantar boko har yaran Malam din duk sunyi Shirin makarantar boko Amma Almajiran su Babu dama Sai Malam ne ma yake hada kansu zai kaisu gonarsa suyi Masa aikin gona,wasu Kuma ya fito musu da manyan itace zasu fassakarawa matansa na girki,Haka wasu sun kwashi wankin matansa sun tafi Rafi,wasu Kuma sun tafi aikin karfi na gini zasu samo Masa kudin cefane sabo da me? Iyayen da Suka bashi yaransu ya koyar dasu Basu tallafawa malamin da kayan Abinci ba bare ya kula da yaransu. Makarantar boko kudi ake tsugewa a biyawa Yara Amma na addini sai ace kyauta,Malam ya kashe lokacinsa na neman Kudi ya koyar da Yara Amma an Hana shi sisin da zai ciyar da iyalansa Dole yaranmu susha wahala a wajen Malaman ba a biyansu ko a taimakesu da abinci kawai Dan karatun Addini ne sai a ce kyauta. Khadija tana mamaki Yaran da zasuyi faskaren Basu Fi 10yrs ba, da kyar suke daga gatarin,sun hada zufa,ko daya Basu faskara ba,Ado ne Dan gidan Malam zai tafi makarantar boko daya cikin Almajiran yace Dan Allah Ado jeka gida ka dakko Mana wani gatarin me kyau wannan Bai da kyau muyi sauri mu Gama Kar Malam ya zanemu,Kallon Banza Ado ya musu yace Baku Isa ba na makara a schl kuje Yan wahala ku dakko da kanku Mana ai Kuna shiga gidan,ya tuka kekensa ya bar wajen,Haka daya yaron yaje gidan ya karbo gatarin sukaci gaba da yi Amma sun kasa komai,Khadija tana gefe tana kallonsu cike da tausayinsu. Malam ne ya fito daga dakinsa Wanda yake saukar mutane da suke Masa layi wajen karben rubutu da layoyi na maganin asirinsu,zagin yaran ya farayi Yana shafda musu bulala Basu faskara ko daya ba,Khadija tayi sauri ta Karasa wajen tare da fisge bulalar daga hannun Malam da lalatacciyar Hausarta Wanda watarana ma sai ta kasa fadar Abu da Hausa sai da turanci ko yaren Igbo,watarana Kuma sai tayi tunanin kalmar da Hausa kafin ta gano ta fada tace haba Liman, Imani Babu? Ina yaranka gasu can manya sun tafi schl boko shine zaka duka wannan yaron Mena suka maka? Kai wlh baka da Imani Malam,Foolish man ne kai,Liman yace Ke Dan ubanki ko ubanki Adamu Bai Isa ya fada min Haka ba bare ke Arnan banza. Khadija da karfi tace ewoooo wonder shall never end so you call me Arna Dan burauba shege,Har ga Allah Khadija tunaninta bakar maganace tayi da Hausa ba zagi ba, liman yace sai Naga gatanku a garin Nan tunda Kika shiga safgata wlh ke da aure sai dai kiga anayi sai kin tsufa a gida,sai kinyi Shekara Arbain Baki auru ba Zaki san Ni Kika zaga,Ina liman guda me daraja a kasar Nan har ki iya dura min Ashariya Haka tunda nake ko kallon banza ba'a taba yi min ba sai ke. Sai kinyi bakin jini wurin Mata da maza,Babu inda za a so ki,sannan gaba daya zuriarku kun dinga shiga matsala kenan har abada,Khadija tace Kaine Allah? Baka Isa ba Malam tuni zanyi aurena kana Nan kauye,Kuma Wanda Zan aura sai kayi mamaki,sannan sai na kawo ma Mijin har Nan kauyen,Kuma kudi zamuyishi Animal fool an daina zuwa makarantar taka local man kawai,Malam yace ko kunzo ma bazan koya muku ba me kuka sani Yan iska masu yawo da tsangalallun kaya Kika sake cancer ce ajalinki shegiya me Jan kunne,Nasara bayahudiyar banza,Khadija tace gwara Ni kaifa kazami...kazami,see your face like Gost,kuma kasan in this whole village Babu me kyawunmu har city birni sai an duba anyi waca waca (sai an tona take nufi) za a samu kamata,kalleni like oyubo obodo kamar Baturiya Amma matanka fa Nono nasu Haka like slifas me kake tabawa,Babu Hips ko kadan Babu kalla nawa Katuna katuna Khairat ta juyawa Liman mazaunanta maka maka dasu,Liman ya hadiyi yawu,tace ka daina Hadiye saliver naka ba samun kamata zakayi ba. Liman yace Zaki gani jeki,Khadija ta juyo tace sai na tona ma asiri kana Tara mataye a dakin can kana iskanci dasu kana Basu magani,wallayi (wlh)idan banyi aure ba sai na kawo police sun kamaka trust me stupid Khadija ta tafi gida da tsangalalliyar rigarta,Khadija sun koyi halayen yaren kudu na rashin Jin nauyin fadan ko wacce magana,sannan ga ba rufin Asiri,magana Kuma da karfi sukeyi musamman Khadija da Bata ji,gaba daya aladunsu na Yan kudu ne,Sam in ka gansu zaka ce ba musulmai bane sai dai shegen kyau kamar dama sun hada jini da labarawa domin Mama kwarori ne,Babansu Kuma Asalin bafulatani ne. Liman kuwa wajen me gari ya wuce tare da fashewa da Kuka ya sanarwa me Gari abinda Khadija tayi Masa,Me Gari dake liman Yana Masa asiri iri iri sai yace Kar ka damu Liman dama Dangin nasu Mutum biyu ne fa ka manta ambaliyar ruwa duk ta Karar da danginsu kaf,korarsu a garin Nan ba komai bane kaje karka damu dama sun ishemu suna gurba ta Mana rayuwar yaran Gari da shigar banza Tubabbun banza wani musulunci sukeyi na kirki,ai indai akace maka ba bahaushe bane to ba wani musulunci sauran mutanen ke yi cewar Liman. Khadija kuwa tana zuwa gida ta kwashe labari ta fadawa Mama abinda ya faru,Mama tace Allah ya fisu kyalesu,Washe gari Mama taje ta Saro manjan da take siyarwa,ita Kuma Khadija tana can cikin mazan data Tara duk zasu Kai 20 to 19yrs suka tafi gona tare tana inuwa su Kuma mazan suna cikin gonar suna noma Wanda Khadija ce ta Nemo aikin a hannun wani kansila na kauyen sannan kudin da za a biyasu ma Khadija ce ta fada. Sai Magrib suka Gama aikin yayi Masifar kyau Khadija tana zaune a inuwa sabo da ita burinta komai ace itace shugaba,kudin aikinsu Kansila ya Bata, ta cire ba cuta ba cutarwa suka raba da samarin Nan Amma nasu duk yafi nata yawa sabo da su sukayi aikin,itace dai tayi kurda kurda ta samo aikin. Tana dawowa Mama ta ganta futu futu duk farar fatarta tayi furu furu,Zama tayi tare da mikawa Mama dubu biyu ta Bata labarin aikin,Mama tace ewooooo ashe dai Kwangilar Nan da gaske ake yinta ga harka ta Fara budewa,Af Danma ba a birni muke ba na fada Miki,Ina da Yara Kwangila kawai Zan na karba Ina wurin ayi aiki a biyani,Duk wani aiki Zan iya Mama matukar Zan faranta muku ke da kannai na. Mama tace well-done my Daughter Allah Kara budawa,May God Continue to bless u my Daughter, Khadija tace Ameen Mama, Mama taci gaba Allah ya kawo min Miji na Gari na aura Wanda zai dauki nauyinmu Baki daya,Nan take annurin Khadija ya gushe cike da Shagwaba tace wlh baza kiyi aure ba,Dan Daddynmu ya rasu shine Zaki auri wani Dan Iskan,Allah idan Naga wani yazo zance to sai na zuba Masa ruwan zafi,Baki bude Mama take kallon Khadija,ta samu Miji da dama Amma Khadija ce ke hana auren,sai ta San yanda tayi ta Kori bazawarin,Mama tace wlh Bari kiji Khadija Ina samun miji aure zanyi ko mutuwa zakiyi,Baki Khadija ta turo gaba ta shige Bedroom tana kunkuni,Suma su Merry bayan Khadija suka bi suna kishin ubansu. Gidane katafaren gaske estate gudane,Unguwa guda ne gidan part part ne Babu adadi a gidan,part din kowanne ya Hadu karshe yaji kayan Alatu,Babu abinda Babu a gidan irin na more rayuwa,gidan kamshi da kyalli kawai keyi maaikata na sintiri ta ko Ina,kowa da irin aikinsa,ga securities ko Ina Ana tsaro,garden da sweeming pool bangarensu daban a gidan. Mami Pls kuyi sauri mu Isa Airport jirgin Ya ABDALLAH remain 5mnt yayi Landing Kuma kin San Ya Abdullah Bai son jira yau duk sai munci ubanmu a gidan Nan idan ya jira a Airport ba a zo daukansa ba,Mami tace ke karki yiwa Dana Sharri tuni securities sun Isa Airport Daddy ma Yana can tare dasu. Cikin shiga ta Alfarma Dattijuwar daga ka ganta kaga marar mutunci tun a fuska tare da yaranta Afrah da Islam suka fito suna zuba kamshi,parking space suka Karasa inda iya kallonka motocine masu tsadar gaske iri iri ta ko Ina,Wasu Yan Mata ne da samari wasu suna shiga mota da Alamar fita zasuyi wasu Kuma sun dawo,wasu Kuma gasu Nan kowa da abinda yake, ganin su Afrah da Maminsu yasa aka fara gulmace gulmace Ana musu Habaici Ana Harare Harare,itama Mami da yaranta Basu fasa ramawa ba suna Maida martani da gani kasan ba a shiri da juna,itama Mamin da take Babba cewa tayi ki sharesu shegu yaran matsiyata,Alhaji shi ya jawo Daya kwaso iyayensu ya auresu,gida kamar kasuwa tsaki taja cike da Izza suka shige katafariyar mota Yar yayi Driver yaja su suka wuce airport. Mami kyakyawar gaske ce ka rantse balarabiya ce Haka ma yaranta suke wannan na wane wannan a kyau sai Rashi kyan hali. Suna karasawa Airport wani azababben Guy ya sakko daga steps din jirgi Yana janye da karamar Trolley dinsa ta Yan gayun gaske,Sanye yake cikin wata tsadajjiyar t-shirt silver color,da wando jean fari Kal pencil, rigar ta wuce Masa zuwa cinya ta Dan Zobe daga baya kalar ta mawakan turawa,hannunsa wani zoben azurfa me azabar tsada,ga agogonsa Gucci,Haka takalminsa ma fari Kal kamar canvas me shegen tsada Haka yake sai dai an budeshi ba a daure zaren ba ya wani bude kamar wani Justin Bieber zaiyi Waka,Sumarsa irin ta Larabawa baka wuluk Tasha wani aski na iban albarka,an kwashe gefe gefe kadan tsakiya daga gaba an tarata da yawa sannan an yarfota saman goshi tayi wani gaba kamar zata rufe Masa Ido,kowa kallonsa akeyi Dan ka rantse wani mawakine daga kasar London ya sauka a kasar,Amma fa ya Hadu karshe ta ko Ina Babu Wanda ya Isa ya kalleshi Bai Kara ba sabo da Masifar kyansa,gashi fari wani jajir dashi,da Dan sajensa kadan da gemu kuyas, fuskarsa ba me Fadi ba, ba ku ma me tsayi ba,Hancinsa Wai zarkadi kyan hancinsa ya baci,idanuwansa madaidaita lumsassu farare Kar Kar,girarsa me yawa,Haka gashin idonsa,komai nasa me kyau ne,shi ba me tsayi ba ba Kuma gajere ba,ga jikinsa dai dai babu kiba ba Kuma ramamme ba. Wani taku yake na zaratan matasa Yan gayu,lips din Nan nasa masu kyau jajir dasu yake wani tsotsa Yana tauna Chewgum a hankali idan ba kula kayi ba baza kace tauna yake ba. Wani Masifar gadara da yake abin ba acewa komai ga bala'in iyayi da jiji da Kai da yakeyi abin sai Wanda ya gani,Afrah da gudu taje tare da fadawa jikinsa,kamshinsa ya cika wajen. Da sauri ya janyeta a jikinsa Yana hararata Yana Dan Murmushi kamar Dole yace Ke Zaki Samin Dirty,Baki bude suke kallonsa har Mami Amma sun San halin kayansu zai aikata me Hali baya fasawa. Mami ya mikawa hannu tare da rike Hannunta sai Kuma ya rungumeta Yana Dan Murmushinsa da Bai Kai cikin cokali ba a hankali yace Ina wuni Mami,ya gida? Lfy tace Son wannan wanka Haka wlh ban ganeka ba,Haka ka koma ka girma,ka ganka kuwa Abdallah, dariya kawai yayi Wanda mutane da dama maza da Mata sai da suka lalace wajen kallon wannan hadadden bawan Allah yafi uban kowa kyau duk gidansu albarka,ko a turai sai an tona samun kamarsa. Islam wacce Bata Fi 10yrs ba ya dauka tare da dagata sama suna dariya yace cutie How u? I'm Good Bro,wurin Daddy ya nufa har kasa ya rusuna tare da gaidashi suna farin ciki gaba daya suka rankaya zuwa katafaren gidansu. Tunda motoci suka tsaya a gidan Mutanen gidan bataliya guda kowa ya fito ganin gulma da tsegumi,har ta saman bene kowanne part Matan Yara da manyan tare da iyayensu Ana ta leke Ana tsegumin Abdallah. Bayan Abdallah yaci abinci ya huta wanka yayi tare da fita ya shiga part part dake gidan Yana gaida matayen Babansa da yaransu suna amsawa,Yana fita za a fara gulma,Suma Su Mamin hakan take da yaranta Mata sai cewa suke wlh Dan Abdallah ne marar zuciya da mune ko part dinsu bazan kalla ba,Mami tace kyalesu Afrah a Haka zasu Kare na gaba yayi gaba,Can Kuma sauran suna cewa har ya fada Mana turai,muma yaranmu duk sunje can sukayi karatu me za a nuna Mana,ga yaron ma ya dawo a Dan iskansa,jibi askinsa wasu suce Wai su masu kyau shuwa Arab su fa Basu yarda ba Larabawa ne. Mami Kuma da Afrah cewa suke yo mu da muke jinin arziki su kuwa duk matsiyata Daddy ya aurosu,ai wlh tukunnama sai sun ga matar da Abdallah zai aura,Ummi tace wlh kuwa Yar attajiri jinin sarauta Yar sarkin Ethiopia ga kyau ga Naira,Ai Mamanta ma ta Matsu ya Gama Masters Azo a Fara Maganar aure kwarya tabi kwarya,Dan Ma Abdallah banza ne Wai Humaira dince baya so to wlh sai ya aureta ko Zan tafi tsirara,Allah ya kawo Mana Dangin arziki zai watsa min kasa a Ido,Afrah tace karki yadda Mami Dole ya aureta,Mami tace kwarai ma kuwa yanzu ai ba a auren talauci,kana me kudi sai me kudi talaka sai talaka,Dana ya auri Yar Malam Shehu ai naji kunya,burina duniya tasan da zamana,so nake duniya tasan Dana ya auri Yar manya. Mami Haka take ta kuri Babu ko sa Allah a ciki,duk abinda zaka dinga kuri ka Dora ranka Kai ba ruwanka da Allah to kuwa Allah zai iya kunyataka a idon duniya,Haka Kuma zai iya kyaleka ya baka abinda kake so ba ruwan Allah. Garin Zamfara kauyen Nahuce Liman fa ya dukufa ya dage Dole sai yaga bayan su Khadija,tsafe tsafensa yake tayi akanta yarinya karama sabo da rashin Imani. Khadija kuwa ta dage sai Kwangilarta take nemowa da yaranta suna aiki sosai,Haka Allah yake ko yaya kayi Abu idan yaso ya dafa ma sai asha mamaki,Khadija da kudin take ci dasu tufatarwa da kudin makaranta wa kannenta,Mama Sai mamaki takeyi kamar Wasa ga Khadija kuwa ta Zama 'yar Kwangilar harkar Noma, tayi katon asusu Ana Tara wasu kudin,ga samari yanda suke tururuwar sonta sabo da tsananin kyawun Khadija,indai kyau ne to a shafa Fatiha kawai a kanta,ga kyan sura da diri,skin dinta wata sumul sumul kasancewar babarsu Yar north Sundance farare ne kwal,Haka Babansu farin bafulatani ne,Khadija round face ne da ita,da hancinta madaidaici baiyi tsini da yawa ba,Idanunta Dara Dara,ga gashi har baya kusan tsakiya,hakoranta kanana kyawawa,ga dimple,girarta me yawa baka,Gata da uban Hips cinyoyi manya,gata da Da tsayi Amma ba can ba,kowa yaga Khadija yasan ta cika mace ta gaban kwatance,Haka su Merry ma kannanta kamar su sukayi kansu kyawawane sosai gwanin Sha'awa. Khadija sabo da zaman kudu rawa wajenta kamar mazari Kuma na Yan kudu takeyi ayi ta girgiza mazaunai,a wani duka kasa tare da rike gefen Riga Babu kunya ko a gaban uban waye Haka suke rawa har Maryam Merry,A kauyen Khadija tana da kawa Abu,Abu yau tazo gidan ba Islamiyya ta samu Khadija da Merry har Ihsan tare da Ahmad sun kunna gidan radio an Sa wakar Wizkid suna ta tikar rawar suna ihu eh...eh...eh...sun cika gidan,yanda Khadija ke rawar zanku kamar kanwar Zlatan,Mama tana aikinta dake itama kudu ta ratsata sai cewa tayi Abu Bismillah ga rawa fa kiyi kema,kunya ta Kama Abu tace ban iya ba,Khairat ta wani duka tana eh....eh...chineke God ah...ah...we dey chill woooo let's dance Abu,Common eh...ehh Merry ma ta jawo hannun Abu Wai sai tayi rawa. Mama tana kallonsu tana dariya harda gyarawa Ahmad rawar tana kalli yanda Khadija keyi maza ka koya kaima,Abu ta bude Baki Jin yanda Mama tace kunya ta rufe ta. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 2 Official By AsmaBaffa Auta, Asycool And Jannat page naku ne. Khadija tana rawarta sai da Magrib tayi sukayi Sallah tare da cin Abinci suna ta Wasa tare da Abu Wai wasan Yar baby sukeyi Khadija ta Haihu Abu ce babarta suna ta abinsu,Khadija tace yawwa Abu Zaki koya min Hausa Ina so na iya sosai,Abu Kuma Yar Sokoto ce daga can suka dawo Zamfara gaba daya Hausar tasu data Zamfara ba irin ta kano da Kaduna bace,sabo da Hausar da banbanci idan sunji ta Kano da Kaduna sai suce Yan iska ne batsa sukeyi,su ma Yan Kano ko kd idan sunji tasu sai suce batsa ce,Dan Haka Khadija tace muje gindin bishiyar can,Abu tayi sauri tace ke Yar iska ce wallahi irin Yan Kano ce ke ba Haka ake cewa ba,Khadija tace ya ake cewa? Abu tace Gutsun bishiya ake cewa shine ba iskanci ba hhhh,Haka Abu duk tabi ta canjawa Khadija Hausarta ita Kuma Khadija ta rike ta gyara Dan Haka gaba daya hausarta idan Dan kd ko dan Kano yaji shima iskanci zai ce,Abu tace Khadija dare yayi Zan tafi gida Kinga mazan garin Nan fyade sukewa Mata,Khadija tace me fyade? Abu Kiri Kiri tace Ci ake cewa,wallah Wagga samari cin kaca zasu Miki sunka kamaki,Khadija tace oh raping da Hausa Abu da sauri tace Ci ake cewa shine ba iskanci ba,Khadija tace kamar Abinci? Gaskiya yayi dai dai chop chop,Abu tayi dariya tace Nima Zaki koya min Wagga turanci na lailayoshi ga mutanan wagga garin. Khadija ce Tasha wanka cikin rigarta da kadan ta wuce gwiwa doguwar rigar atamfa red Dan siririn gyale red ta daura a kanta dama su Basu Saba lullubi ba sai in zasu Islamiyya suke saka hijab Mama ce kawai ke yafa gyale,ta fito tana tafiyarta da sauri kamar yaren kudu ba wani yanga ko Jan aji kawai tafiya normal kamar maza ba saurarawa, kaurinta kitika kitika a waje sumul sumul,sai kallonta akeyi a garin Haka ta biya gidan su Abu wacce itama ta shirya cikin Riga da Zanin Atamfa ta yafa gyalenta Wai kasuwa zasu tafi can cikin city din Zamfara,Tasha suka je tare da shigewa mota,Khadija tana ta wakokinta da yaren Igbo,Har suka je suka yi siyayyarsu suna dawowa kauyen sai suka ga wata fyaleliyar mota a gefen Gona da wani Dattijo Kyakyawa dashi me kamala,Khadija tace hey...Abu wait for me ga Alaji can me kudi zanje ko Zan samu Kwangilar aikina,Abu tace to Khadija,da Gudu ta Karasa wajen Mutumin tace Alaji aiki za a ayi maki na gona Ina da Yara sunfi Twenty zamuyi ka biya mu,Alhaji ya kalleta yace Ke Amma ba yar arewa bace? Khadija uwar surutu nanfa ta Fara bashi labarinsu kamar Haka: Cike da gwarancinta hausar da kyar take fita Tace Alaji mu Yan Asalin Zamfara ne Cikin kauyen Nan na Fulani a Karamar Hukumar Nahuce, Adam Shehu shine Babanmu shi kadai Iyayensa Suka Haifa,ya girma Yana aikin noma sosai har aikin ya bunkasa yake Kai Kayan masarufi state daban daban,ganin yafi samun kasuwanci a kudu Anambra state ya koma can da Zama Baki daya sai dai yazo Nan ya siyi kayan ya koma can,ya Dan Jima sai Allah ya hadashi da Iyayen Mamanmu Yan Asalin Sudan ne sakamakon yakin da akayi duk aka kashe Yan Uwan Mama tare da sauran dangi da yawa,da kyar Babanta ya samu Suka gudo Nigeria ya sauka a Anambra state. Babanmu ya tausaya musu ya dinga taimaka musu Nan Suka ga mutumin kirki ne suka bashi auren Mama Saudat,Bata ko Haihu ba Allah ya yiwa Mahaifinta Rasuwa sakamakon Ciwon Koda,Sabo da bakin ciki Babar Saudat Mama kenan ta hadu da Hawan jini itama Bata Dade ba Allah ya Mata Rasuwa,Mama Bata da kowa sai Babanmu Adam Shehu,Danginta Kuma na Sudan da suka rage sun Manta da ita ma,itama Haka kasancewar dama ba dangi na jini bane shi yasa ba a zumunci. Bayan Saudat ta Haifeni Nice Khadija Babba Wanda yanzu shekarata 16 sai Kanwata Maryam 14yrs,Ihsan 12yrs sai auta Ahmad 9yrs, duk da Babanmu ba Mai kudi bane amma mun taso cikin gata ga karatun boko Dana Arabic,ko a Anambra state a unguwar talakawa muke gaskiya sai dai ba rashin ci da Sha bare rashin sutura,makaranta me kyau muke zuwa, Muna Yara lokacin Ina Jss1 Babanmu Adam ya Allah ya Masa rasuwa a hanyar zuwa zamfara motarsu tayi Accident,Munsha bakin ciki Wanda sai da Mama ta kwanta a Hospital na 2wks,bayan komai ya lafa Sai Mama Ta Fara Sana'a sosai dama a gidan haya muke zaune a can,a Haka har naje ss2 Maryam Ana ce mata Merry tana jss3 Ihsan jss1 Ahmad Yana Primary 5 Mama Kudi suka Kare duk an siyar da gonakin gadonmu dake Zamfara,zaman Kudu ya fara gagararmu, me gidan Haya ma ya Kore mu, Dole Mama ta tattaro mu muka dawo kauye,cikin Dangin Adam Suka ce ga gidan Adam ne daya Gina kafin Ya koma Anambra sabo da Haka Muka gyarashi muke Zama a ciki,gidane na kasa rubabbe. Wannan aikin Dana nema a wajenka Alaji dashi Muka dogara,Ina da Yara zasuyi maka aiki me kyau. Jinjina kai Alhaji yayi gaskiya yaji tausayinsu, yace to karatun Addini fa kunyi? Khadija ta daga Masa Kai yace munyi Dan kadan dai dai gwargwado Wanda zamu bautawa Allah Amma bada yawa ba,sabo da halin da muka shiga shi yasa,To Maman Taki Bata yi aure ba ita? Khadija tace nice na hanata gaskiya Ina kishin Dad namu,baka ga Mama ba Kyakyawa kamar ba ita ta haife mu ba,gata da masoya Niko nace baza tayi aure ba,Alaji yace to muje Naga gidan naku idan nazo aikin sai na kiraki,sannan ban yarda dake ba sai na tambayi Mamanki,Khadija ta jawo Abu suka tafi tana ta zubawa Alhaji surutu yana dariya Dan Hausarta da kyar takeyinta. Har gidansu suka zo ta shiga tare da Kiran Mama,Mama ta yafa gyalenta tare da Fitowa,Ai Alhaji Bai Zaci Haka matar take da shegen kyau ba,gata wayayya,Nan ya rude gaba daya,bayan sun gaisa yace Sunana Alhaji Tahir Amma anfi sanina da Alhaji Karami,ya tambayeta akan labarin Khadija, tace gaskiya ta fada Yace to sai Gobe zai dawo ya kirata suyi Masa aiki. Murna wajen Khadija ba a magana har mota ta taka Alhaji ta dawo gida abinta, Tunda Alhaji ya koma masaukinsa Hotel yake tunanin Saudat Mama,Allah ya Sa Masa sonta sosai,washe gari da wuri ya dawo kauyen har gida yaje Saudat ta fito Suka gaisa sannan Khadija ta bishi bayan ta gaidashi suka tafi gona tare,Alhaji Tahir yace Khadija Ina so muyi wata magana. Khadija tace to Ina jinka Alaji,Yace idan nace Zan auri Mama Zaki yarda? Khadija kawai ta kalleshi sai ya Mata kwarjini ta kasa cewa a'a duk kishin Ubanta da takeyi sai ta samu kanta da yin shuru,Alhaji Karami yace Karki damu Khadija idan na auri Mamanki Zan tafi daku Gidana Zan kula daku kamar Yayan cikina,Khadija tace kana da aure? Yace ae matata daya Hajiya Hafsatu da yarana guda hudu,Nafisa 19yrs itace Babba,sai Hindu15yrs,Mubaraq 13yrs da Salis 10yrs, gidanmu estate gudane Kinga nida yayana ne Uwar mu daya ubanmu daya,shima a gidan yake da matansa da yaransa kowa da part dinsa,wlh Zan rikeku da Amana,ko me kuke so Zan muku. Khadija tace to a wanne state kake? Kaduna state,Hmm to Allah ya taimaka na yarda sai ka tambayi Mama idan ta yarda,Ai murna wurin Alhaji Karami ba a cewa komai,da yamma wajen Mama ya koma,Bai Sha wahala ba ta Amince sabo da dama tana son auren Kuma gashi ta samu mutumin kirki asirinsu zai rufu gashi uwa uba Khadija ta yarda,Su Merry ma sun Amince Dan sunji me kudi ne zasu koma birni Mama ta kalli Alhaji tace baka bani labarinka? Alhaji ya fara da mu Asalin Yan Adamawa ne,Fulanin Adamawa daga Ni sai Yayana Yousuf Balarabe Iyayen mu suka Haifa,tun Muna Yara Allah yayiwa iyayenmu Rasuwa sai dangi,munyi karatun Addini da na zamani,Yayana Shi Allah ya azurta,ya fara da kana Nan sana'a Munsha wahalar rayuwa har Allah ya budawa Yousuf ya auri Matarsa ta farko Rahmatu da yaranta Usman,Sarah,Ikhram,Nura,Omar,Zahra,Na'im da Naima Auta, sai Matarsa ta biyu Hajiya Zainabu yaranta biyu Aliyu da Nana Khadija,Matarsa ta uku Binta yaranta Sagir da Saleem sai ta Hudu Hajiya Aisha Kwara ce Wanda suke kamar Larabawa Haka suke tana da yaranta Abdallah 30yrs,Afrah 19yrs sai Islam auta 14yrs,sai Kuma Matan daya aura ya saki su Hudu ne Kuma duk suna da Yara wata biyu wata uku suna Nan a hannunsa sun girma,daga samari sai yan Mata a gidan,gidane Family House Amma ba takura kowa part dinsa daban,ko Ni part Dina daban ne da yarana kema Kuma part dinki za a Baki daban ke da yaranki,Sai dai kuyi hakuri gidan da zaku sai kun shirya domin Babu Wanda ke shiri da dan uwansa,kullum cikin tsegumi da Jan fada ake,Yayana Yousuf me kudin gaske ne,mun gaji sarauta a Adamawa,sannan Dan kasuwa ne,Dan siyasa ya rike mukamai da dama. Shi yake min komai nawa da Sauran dangi,Mutumin kirki ne matsalarsa kawai aure aure domin ya auri Mata sama da goma Sha uku,Yaransa Kuma kaf Babu me Hankalin Abdallah sai dai gaskiya sai kunyi taka Tsantsan domin shi kanshi Abdallah watarana sai a hankali Bai son magana da hayaniya,ga Kunci,baya Dariya,ga iyayi sannan Bai son raini,Yana da gadara tare da shegen Iyayi,Uwarsu itace tafi kowa iya shege a gidan Nan,Bata son talaka,Haka sauran Matan da yaran ma,bazan boye muku ba har matata itama gaba suke a gidan da faccalolinta,faccalanci suke sosai,dukkansu Matan da yaran basa kauna wani ya fisu,gasu da masifa,Bai sai na fada muku komai ba kuyi a hankali kawai ku iya Zama dasu,Abdallah dai ba ruwansa duk baya shiga wannan harkar mutumin kirki ne,Haka mazan ma su basa fada Basu damu ba,Matan ne kawai ke haddasa fitina basa son zaman Lfy. Mama ta nisa tace ba komai muma ai mun iya fadan sai muje da Shirin mu,ke Khadija ki dauki cuttlas din Nan guda biyu mu tafi dasu ko zata baci ayi sare sare, Alhaji ya bude Baki Yana Basu hakuri. Bayan sati daya Alhaji Karami Dan uwansa kawai da Matarsa ya sanarwa zaiyi aure,Hafsatu ta haukace gaba daya yayin da Matan Daddy Yousuf su Mami suke ta murna dama Hafsatu ta ishesu ita tafi karfin kishiya,Nan fa maza da Mata aka dinga murna sabo da Hafsatu faccalarsu Bata da mutunci ko kadan,Mamin Abdallah Masu kida ta dauka,tuni gida suka Fara shirye shirye Banda Hafsatu da yaranta dake kuka kullum. Hafsatu yanzu gaba takeyi sosai da mijinta Alhaji Karami,Amma yace wlh ko mutuwa zata Yi Babu fashi dama ta addabeshi Bata da kyan Hali ko kadan. Sati biyu tsakani Ya Gama komai na biki,Mama lefe na gani na fada ya hada Mata akwati guda Tara shake da Kaya iri iri,sai makudan kudade na shagalin biki,Haka su Khadija Akwati guda biyu biyu ya musu na kayan da zasu sa idan sun koma gidansa,Murna sukeyi sosai,tuni har ya Gama nema musu schl masu kyau a Kaduna. Ranar Daurin Aure Dangin Adam ne suka yiwa Mama walicci,Alhaji Karami Kuma da danginsa da Kuma yayansa Yousuf tare da yaransu maza suka zo Daurin aure,dake na manya ne Babu wasu mutane da yawa aka daura Auren Mama da Alhaji Karami a Kan sadaki dubu Dari cash. Khadija dasu Merry kawai bakin ciki sukeji kamar su kashe kansu,sabo da Haka ko kwalliya basuyi ba,kayan su na gwanjo suka Sa,Madam Ngozi tare da wasu Mata su biyu kawayen Mama Suka shirya dasu za a Kai Amarya,Driver tare da Daddy sukayi motoci biyu Dasu za a Kai Amarya,Kayansu kawai suka Sa a mota Khadija harda kuka zasu rabu da Abu Kawarta. Mama taci wanka cikin wani lace me tsada na lefe ba karamin kyau tayi ba,Khadija kuwa da Kyar Mama ta lallashesu suka yi wanka Amma Fafur suka ki San kayan Alhaji Karami suka shirya cikin wasu tsangalalllun rigunan gwanjo dogaye da kadan suka haura gwiwa, ba ko yafa gyale Suka daura siririn gyale a kansu sabo da farare ne masu kyau sai sukayi kyau a hakan. Madam Ngozi kuwa taci uban gogoro tasa rigar farin lace da Zanin atamfa ta daura tare da tsangaleshi Haka suka shiga motocin daukan Amarya suka bar kauyen Baki daya zuwa KD. Mami Ina so next Month zanje Usa,Baka Isa ba Abdallah wlh kaji na rantse ka Gama Masters ba inda zaka tafi Daddy ya Gama shiryama aikinka sannan ga kasuwancinka kanayi,Office dinka ya Gama maka komai sabo da Haka aiki kawai zaka Fara Nan gaba ayi aurenka,Yasan tunda ta rantse ba Kuma canji kawai sai yayi Mata shuru ya mike tare da tafiya part din Daddy. 4:30pm kida kawai ke tashi a gidan na Dj sai rawa ake cashewa Ana ci Ana Sha suna farin ciki anyiwa Hafsatu kishiya karya ta Kare,Tunda motocin Amarya suka tsaya kowa ya gyara Ido zaiga Amarya ga kida na zamani ya cika ko Ina,Lokacin Khadija sun Gama rudewa da ganin gida Haka hadadde Wanda Basu taba ganin irinsa ba ko a mafarki,Mama Da Madam Ngozi suna gaba sauran suna baya Khadija da Merry tare da Ahmad mamaki sukeyi,suna kalle kalle Dai dai lokacin Abdallah ya fito zaije part din Daddynsu, Baki bude ake kallon su Mama domin zaton kowa arna ne basa Sallah musamman Ngozi Tare dasu Khadija. Khadija tuni farin ciki ya cikata a Nan gidan zasu zauna,sai ta daina bacin Rai sai Murna,Jin kida yasa jikinta ya fara rawa Bata San data duka kasa ba tare da rike gefen rigarta ta Fara rawa tana jijjiga Hips Haka Merry ma, Itama Madam Ngozi ta Fara rawa suna tafiya da rawa,Bakin kowa yaki rufuwa,Abdallah daya gansu Saida ya tsaya Kallon ikon Allah don Bai Zaci ita ce Amaryar Kanin Babansu bace,dama ance da yaranta zasu tare,Rashin kunya ta gaske ya gani musamman Khadija da tafi kowa ga tsangalalliya r shiga,itama Mama baza kace Amarya bace,sai Dan Karan kyau kowa sai da ya yaba. Alhaji Karami gidan ya shigo ya Iske Khadija da Yan uwanta suna cashewa,Farin ciki ya kamashi sun saki ransu,Khadija tana ganinsa ko kunyar ba Bata ji ba,Abdallah Yana gefe Baki a bude Yana Kallon ikon Allah,Khadija da sauri ta bi bayan Alhaji Karami ta wuce da gudu Suka jera tare dashi suna Hira,tace Alaji wannan gidan Yana da chau Amma ku akwai kudi ne gaskiya,Gashi kowa ya waye a gidan Yan gayu ne,Sam Khadija Bata kula da Abdallah ba Wanda ke Jan tsaki an kwaso musu arna. Part din Hafsatu uwar gida Wanda yake cike da danginta aka wuce da Mama da yaranta,Hafsatu ganin kyawu irin na Mama gabanta ya Fadi,Bata Zaci Haka ba musamman da akace Mata tubabbu ne,kishi da bakin ciki ya taso mata,ta mike tsaye gayyar tsiya ki tafi part dinku shegu Tubabbun Arna,Nan kawaye da Dangi suka kwashe da dariya,Mama Cikin Hausarta da Bata fita tace wallayi mu dai ba Tanbabbu ne ba,Dariya suka kwashe da ita gaba daya,uban Mene to cewar Hafsatu,ganin Haka yasa Yar Uwar su Daddy taja su Mama zuwa hadadden part dinsu sama da kasa ne,Mama tana sama yaranta a kasa,yasha kayan Alatu Babu abinda Babu a ciki. Abinci iri iri aka kawo musu,Khadija kuwa tana Wurin Alhaji Karami ta makale Masa,Tare suka Isa part din Daddy Baban su Abdallah Wanda shima Abdallah Yana can,Da Sallama suka shiga,Abdallah ta gani cikin rantsatsun kana Nan Kaya yasha uban kyau tunda take Bata taba ganin me kyansa ba,ga kwarjini da haiba,Fuskar Nan murtuk ba Rahma,Har kasa Khadija ta duka tare da gaisar da Daddy,ya Amsa da sakin fuska tare da cewa Ashe kun iso? Cikin Hausarta wacce da kyar takeyinta tace Yes Dad Munzo Kai najiya Dadi wallayi wannan gida me Chau ne, da Ina ta fushi Amma Ina zuwa na daina fushi Kai... Alhmdllh Daddy Munsha rawa yau yaran gidan Nan Yan gayu ne,Hausarta ce ta bawa Daddy dariya yace to Haka ake so ga yayanki Abdallah sunansa,Khadija ta kalleshi ko kallonta baiyi ba,tace Samari sannu fa wooo gaskiya kana da Chau,Daddy wannan yafi kowa Chau sose,Ina kwananmu? Abdallah a ransa sai zagin Khadija yake kawai ta cika Masa kunne da hayaniya,Sabo da Alhaji Karami ya Dan saki fuska yace lfy,Baki Khadija ta tabe tace wannan ba fara'a fa Daddy kullum yaronka Yana fushi aka, Kai ka Zama kana smile Yana da chau, Mikewa tayi Abdallah yabi kafafunta da kallo ya dauke Kai. Bayan sun fito Khadija part dinsu aka rakata ta tana cin Abinci ta jawo hannun Merry suka fito inda masu Dj ke cashewa Matan gida Ana ta shagali,Khadija ta kutsa ciki Ana kallonta wuri ya cika maza da Matan gidan Ana kallon ikon Allah,Lokacin Mami taje ta jawo Abdallah Wai Dole sai yayi liki yanda Hafsatu zata Fi Jin haushi,ala Dole ya biyota Yana kunci,Khadija ta karbi speaker ta Fara magana. Assalamualaikum wooo.. Alhmdllh muna godewa Allah fa daya kawo mu wannan gida me Albarka, I'm so so Happy ganin Mamana a gida iri wannan,we Hope zaku karbe mu, Yan Matan suka Fara tabe Baki suna kus kus Usman da yake saurayi Dan 34yrs yace yess oooo. Khadija ta washe Dan bakinta tace thank you Bro,so Yanzu Dole mu nuna farin ciki da muka zo wannan Family,Haj Ramatu matar Daddy ta farko tace Aiko Dole watarana ku bar Mana gida,Khadija tace baza mu fita ba wooo Muna nan. Merry Ce ta karbe speaker tace we must Dance today Coz we are in Good Mood, Dj play the music abeg. Dj ya saki Sautin wakokin Nja zo kuga Khadija da Merry ka rantse gidan gasar rawa suke,sai da suka birge uban kowa da rawarsu,fili aka Basu gaba daya Ana Shan kallo ba a San sanda aka rufesu da liki ba,rawa suke me a zabar kyau a nutse,sai da suka kayatar da kowa,Ko uban Iyayi Abdallah kasa daina Kalla yayi ya zuba musu Ido,Khadija ta jawo Usman Ciki,ta Figo hannun Sagir da Omar tare da wasu Yan Matan tace Dole suyi Suma,suka danyi kadan Ana ta dariya da liki,Abdallah dai ya kasa motsi,Khadija tazo wajensa tace Dan gidan Daddy kayi liki Mana oya spray the Money for me,Ko kulata baiyi ba,Khadija ta faki idonsa ta fisge kudin ta koma filin ta Fara liki tana Wasa da kudin Yan dari dubu dubu, Abdallah Kuma ya juya ya koma ciki part dinsa. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 3 Official By AsmaBaffa ZAINAB GARBA BUTALAWA page dinkine jinjina gareki da tarin Godiya wajen Kokarin yin Document na dukkan Novels Dina. Fans ku tafawa Zainab Garba Butalawa domin itace ke muku Document na dukkan novels Dina,sabo da Haka masu Sharhi ku kwashe Mata da tafi.😄 Sai wurin 9pm sannan suka Gama shagalin taronsu, Hafsatu matar Alhaji Karami Haushi Wai itama an Mata kishiya karyarta ta Kare,Khadija kuma wurin Mama suka koma,Khadija ta zabi lafiyayyen bedroom dinta,Haka Merry ma da Ihsan dakinsu daya da Ahmad kowanne dakinsu daban lafiyayyen gaske yasha kayan more rayuwa,Madam Ngozi da sauran Dangin Su Khadija da suka rako Amarya Nan suka kwana washe gari Dangin su Daddy suka sauki baki da Kyakyawan Kari na Alfarma, yayin da Hafsatu ke cika tana batsewa tare da habaici akan Dangin Su Daddy Dangin Miji kenan Wanda dama Suma murna sukeyi da aka yiwa Hafsatu kishiya sabo da Bata da mutunci ko kadan. Misalin 9am Su Madam Ngozi suka yi shiri Driver ya maida su Zamfara kauyensu.Daga Mama Sai yaranta hudu su suka rage. Duk yawan Yan aikin gidan Nan Hafsatu ta Hana ko wanne shiga part din su Mama bare suyi musu gyara da girki etc,Ganin Haka yasa Khadija da Merry tare da Ahmad har Ihsan suka zage suka gyara part dinsu sabo da dama tsaftar masifa ce dasu har tayi yawa ma,ga iya girki,kamshin dake fita a part dinsu na daban ne,Haka girkin da Khadija keyi a kitchen ya turare gaba daya estate din da kamshin Dadi,sai gulma akeyi ai yare Dama sun iya girki, Upstairs Khadija ta hau tana shanya Kayansu data wanke a Washing machine daga ita sai 3qutr da Yar bingilar Riga,surarta me matukar kyau ta bayyana,wakokinta takeyi na yaren Igbo, dai dai lokacin Abdallah ya fito shima ta samansa corido Yana Shan juice tare da shakar fresh air, kasancewar Girman Kudu ne Su Khadija basa magana a hankali Waka take rerawa da karfin Wanda Ya bawa Abdallah damar Jin wakar ta,juyowa tayi suka hada Ido,da sauri ta washe bakinta tare da kwallawa da karfi tace Hi.....Harara ya watsa mata,jikinta ne yayi sanyi sai ta share Amma ta kasa hakura ta sake kallonsa tace Ina kwananka? Yatsunsa ya wara tare da antayo Mata Dakuwa Ambola ya wani turo lips dinsa masu kyau da sheki,Khadija ta nuna kanta Wai da ita yake,Yaja tsaki Yana harararta tare da komawa bedroom dinsa,tana Gama abinda takeyi ita ma ta koma ciki. Bayan sun Gama ayyukansu wanka sukayi Suka shirya cikin Gown ta Khadija iya gwiwa ce,Ta merry har kasa Shi Kuma Ahmad gajeren wando ne da Riga t-shirt a jikinsa, Ihsan Kuma Riga da wando masu kyau. Mama Amarya cikin Atamfa Riga da Zani me tsadar gaske,Suna zaune sai ga Alhaji Karami Ango yasha wanka dama gashi Kyakyawan dattijo,cike da girmamawa su Khadija suka gaidashi ya amsa da sakin fuska yace Bari Yanzu Binto Yar uwarmu zata zo ta raka ku part part ku gaisa da kowa na gidan Nan,Zaku ga ba Wanda yazo ya dubaku,Kar ku damu Abdallah kadai ke zaga ko wanne part ya gaisar da kowa sabo da Daddy ne ya saka doka sabo da zumunci Amma sauran duk sun daina shi kadai ne yake bin Umarnin Mahaifinsa shi yasa Daddy yafi sonsa da kowa a cikin yaransa,muma Yan uwa munfi sonsa. Murmushi Mama tayi tare da Mikewa ta Hado Masa kayan abincin da Khadija ta girka iri iri,Alhaji Karami Wanda duk gidan ake kiransa da Baba Bai taba cin abinci me dadin na Khadija ba,ga Masifar tsaftarsu dan ya samu labarin Hafsatu ta Hana Yan aiki shiga part din su Mama. Baba ya kalli Mama yace kuyi hakuri naji Yan aiki Basu zo Nan ba,Mama tayi Murmushi tare da cewa ba komai wooo ai mu bama son Yan aiki ma,da Kan namu zamuyi aikin mu da Chau,Kar a bamu Yan aici Alaji. Murmushi yayi me kyau domin shima yafi son yaci abincin matansa Amma Hausawa duk sun saki jikinsu sai Yan aiki,sai da ya Gama cin abincinsa sannan sai ga Binto ta shigo da fara'a tana kuzo muje kuga gida da kowa na gidan kafin su fita. Tsakanin Merry da Khadija Babu Wanda yasa mayafi Haka Mama ce kadai ta yafa,Kuma tace itama zafi ya isheta daurewa kawai takeyi. Part din Haj Rahmatu suka Fara zuwa da yaranta samari da Yan Mata,kamar ba sune suke murna jiya ba anyiwa Hafsatu kishiya Amma ganin kyawun Mama da yaranta yasa suka Fara tabe Baki suna musu kallon banza,Khadija duk surutunta Shuru tayi har suka koma part din ta biyu Haj Aliya itama da yaranta sai Shan kamshi takeyi,jiki a sanyaye suka tafi part din ta Uku Wato Aisha Mamin Abdallah ganin talakawa ko kallo Basu isheta ba kamar ba itace tafi kowa Murna ba jiya,sai Mata ta Hudu Amarya Haulat me yaro daya Saddiq tashi tayi ta bar musu Palon ma Baki daya Dan kansu suka fito,Binto tana Basu hakuri tace gidan Nan faccalanci akeyi sosai Babu me kaunar Dan uwansa Kuma duk Matan ne suke Haddasa fadan. Part din Mazan gidan samari aka kaisu Samarin ba ruwansu sai Jan Su suke da Hira sabo da Maganarsu abin dariya,Bayan sun fito Binto tace saura part din Daddy da Abdallah,sunje Wurin Daddy sosai ya karramasu sannan yace duk abinda suke so ko ya faru su sanar Masa,har number wayarsa ya Basu sannan yace Next week zai tafi Russia zai tafi da Matarsa daya,dama Haka yakeyi duk tafiya idan zaiyi to sai ya tafi da mace cikin matansa,idan ya tafi da wannan sai ya dawo da ita ya tafi da wata. Bayan sun fito suna Murna sai part din Abdallah Yana Palo Yana kallon Ball ganin Binto da Kuma Mama me karamci yasa ya saki fuska ya rusuna ya gaidasu suka amsa yace da Kin Bari ma Anty zanzo har can na gaida Mama ai Bai Dace Ina kamar danta ba tazo gaishe Ni,Babu komi wallayi Khadija ta bada amsa,Next time sai kazo kaga yanzu mun kalli gida da Chau da Chau,A wayance ya Harareta ba tare da kowa ya gane ba. Khadija Bata hakura ba tace yaron Daddy baka da Tsafta a part naka sose ya kamata masu aiki su Kara dagewa kalli tv naka yayi Dirty,Gaskiya Khadija ta fada domin da kansa ya Hana Yan aiki shigar Masa part sabo da sace sace akeyi Masa,Kannensa yake sawa su Gyara Masa sai dai basa Yi Masa yanda yake so sai weekend yake zagewa ya gyara da kansa. Bayan sun fita karshe part din Hafsatu Suka shiga Hafsatu tana ganinsu ta mike tsaye tare da daka musu tsawa ku fice min daga part gayyar tsiya Arna kawai,munafukai zaku ce musulmi ne ku,Babu wata Alama data nuna ku musulmi ne anyi juju tsafi an aure min miji shegu talakawa matsiyata,Binto tace kee Hafsatu ki Kama kanki,sai dai ki mutu aure an rigada anyi shi koma Arnan ne ya rigada ya aura Dole ta Zama abokiyar zamanki,shasha Sha dabba wacce Bata San me takeyi ba. Mama tace ki kyaleta Anty rayuwa ce komi zai wuce wooo,baiwar Allah woo mu musulman asline fa,ki Dena Bata bakinki kina waisting time kowa mafa ya iya fada wooo kawai de Shuru muna Yi maka ammafa woo idan kana fada fada da yawa Haka watarana yarana baza su barka ba wooo,You have to be very carefull ehem domin Nima Matan Alaji ne like u. Fita sukayi tare da komawa part dinsu,Sai Dare Ango Baba ya shigo part din Amarya da Ledoji manya biyu sai da ya mikawa su Khadija nasu sannan ya Haura Samansu bangaren Mama. Kaji ne lafiyayyu da Madara tare dasu fruits,Mama harda Yar kunya,bayan sunci sun koshi sannan Mama tayi wanka da Alwala,kafin Baba ya fito tayi Shirin baccinta cikin Kayan bacci masu Jan hankali tana kamshi gashinta yasha gyara sabo da Mama a waye take Bata tsufa da kwalliya sabanin matanmu wasu na Hausawa da Sunyi Yara sai su daina komai suce sun tsufa,sai Alhazawa su koma neman Matan banza. Baba ma wanka da Alwala yayi ya Sa jallabiya tare da jansu Sallah raka a biyu suka idar ya dafa kanta tare da yi musu adduoi,Bayan sun Gama suka kwanta,Daren yau Suka rayashi da sunna,Wanda Baba ji yayi kamar yau ya taba sanin mace a duniya,Mama ta daban ce,akwai gyara Kai ga iya love a bed,sabo da ba wata kunya ta zage tare da sarrafa mijinta a shimfida ta shayar dashi zumar da Bai taba Sha ba ko a mafarki,Nan fa ya Kara kaunar Mama,sonta ya Kara shiga ransa,ya rude Mata sosai,ita Kuma sai Shagwaba da lallabashi takeyi,kudu ta ratsata sosai take Masa biyayya ba girman Kai irin na wasu mu Hausawa,ga caring da ji dashi,Haka ma Yaranta suke mutuntashi,Baba Bai Gama Shan mamaki ba sai da yaga yana cire Kaya su Khadija ke wanke Masa a washing machine su goge Masa,ga uwar Tsafta ga iya girki,sannan ga addini basa Wasa da Sallah duk da ba wani ilimin addini ne dasu me zurfi ba hakan Bai hanasu addini ba,ga jan mutuncinsu tunda suka fuskanci yanayin gidan sai suka daina shiga shirgin kowa,Dan ma Khadija uwar surutu ce da tsokana kullum sai tayi tsokana ta gudu. Bayan sati biyu sun Saba da gidan sun San kowa lokacin Kuma Baba ya Gama musu komai na makarantar su Ahmad Yana jss1 aka sashi,Merry Ss1 Ihsan jss3 sai Khadija Ss3 Uniform dinsu kala biyar da schl bags da sandal,canvas sai kayan littatafai na karatu,gasu da kokari sabo da suna Jin turanci sosai. Kamar kullum Driver ke kaisu ya dakkosu a motar gidan,Hafsatu ta dinga bala'i ta Hana a kaisu,Har fada sukayi da Baba ga Daddy baya kasar shi da Rahmatu Matarsa ya tafi,Mama ganin ran mijinta ya baci tace karka damu kawai ka Basu kudin taxi sai su tafi ai ba nisa makarantar,bana so kana damun kanka komai zai warware gaba,Baba har Addua ya kwararawa Mama Dan yaji Dadi Bata son Hayaniya tana da hakuri ga biyayya,Bata son ran mijinta ya baci. Tun daga wannan Rana su Khadija ke tafiya schl da kansu,Yau Monday su Merry sun Riga Khadija fitowa gate din gidan,da gudu Khadija ta fito sanye cikin Uniform Riga iya gwiwar kafa green and white sai Hula Green a kanta jelar gashinta har tsakiyar gadon baya tayi Masifar kyau. Tana gudu tana kwalawa Merry kira Bata sani ba Mami ta fito cikin shiri Abdallah zai kaita ganin Doctor dinta za a duba lafiyarta Sabo da Naira ta ratsata,Khadija ce ta bige Mami,kauuuuu kakeji Mami ta kwashe Khadija da Mari,Khadija Bata San sanda ta durkushe a kasa ba sabo da azaba,Mami tace dabba jaka marar tarbiya,Arniya Yar Arna har Ni Zaki hankade Dan Uwarki,Shegu tubabbu masu tuban muzuru,wlh idan bakiyi Hankali ba sai kun bar gidan Nan,Abdallah na jikin mota ya harde hannayensa a Kirjinsa Yana kallo sai Murmushi yakeyi Yana Murna da Alama Maminsa ta birgeshi. Ido jajir da Fuskarta tayi ja abinka da fara haka Khadija ta mike batace Komai ba tace kiyi Hankuri Ajiya ban ganoki ba time din,pls forgive me, pardon me Ajiya Kinga su Merry Ina nema gasu can a wancan Gutsun bishiyar,Jin kalmar data fada yasa Abdallah dafe kunnensa Don kunya yaji,Afrah da itama ta fito cikin shiri ta kwashe da dariya tana bin Khadija da kallon kaskanci tace ke karki Mana batsa a gida Gindin bishiya ake cewa. Khadija tayi tsalle gefe tace wallayi karya ne fa Abu yace Mani Gutsu ake cewa ku dama ance iskanci ne kuke Yi a hausarku,bazan Ce Gindi ba Ni Ina da kunya woooo,Tsaki Mami taja ta shige mota,Afrah kuwa dariya harda rike ciki,Shi kanshi Abdallah dariya ta bashi da kunya. Yana Jan Motar wata lumtsumemiyar gaske su Kuma Su Khadija suka tafi schl tare da Shiga taxi,Merry tace Allah ya Isa da Marin da waccen tayi Maki,Khadija tace Don't mind her God Yana gani ba. Bayan sunje schl sun dawo Baba yace sai Islamiyya na saku gata Nan ba nisa da gidan Nan,sun Gama shiri sun fito da katon Hijab kamar gaske,Mami ta turo Afrah Wai ta Kira Mata Khadija. Gaban Khadija ya Fadi Kar ko Mami taci mutuncinta ko ta duketa,kamar kwai ya fashe Mata a ciki ta Shiga part din Key Mami ta jefo Mata tare da cewa Arniya gashi maza dauki ki gyarawa Abdallah part dinsa,Afrah yasa ta gyara Masa Amma Mami tace ko Afrah tayi dukanta yakeyi yace Bata iya ba,sannan Yan aiki basa Shiga part dinsa sabo da satar da suke Masa,ga Iyayin Abdallah ba a iya Masa,to indai har tasa Yan aiki zasu iya Masa sata, shine yace bari ta gwada Khadija idan har tayi me kyau to Afrah ta huta ya daina dukar Mata yarta. Khadija tace Islamiyya fa zamuje,Ubanki Zakije nace wlh idan Baki gyara ba sai na tattaka ki cewar Mami,saura kiyi Masa sata barauniya,Fita Khadija tayi ta koma sashensu ta fadawa Mama,Baba Yana zaune yace ai yau idan bakiyi ba Khadija na shiga uku da Gori a gidan Nan domin suna bakin ciki da abinda Dan Uwana ke min, Mami zata ce dukiyar mijinsu ne ba Gidana bane,Mama tace kije kiyi Khadija me kyau zakiyi bana so Mijina ya shiga matsala pls,Merry ta fadawa su tafi ita sai Gobe zata Fara zuwa,Part din ta bude ya gaji da haduwa kalar Yan gayu,dama English wear ne a jikinta Riga da skert cikin Kaya da Baba ya musu masu tsada,kasan ta Fara gyarawa tare da canja fasalin zaman kujerun da flowers dake girke a palon masu kyawun gaske,Nan fa ya dau kyalli da kamshi, duk da Haka taji kalar kamshin Bai Mata ba,ta koma da gudu wurin Mama ta kwaso wasu daga cikin nasu tazo ta fesa tare da jona wasu na electronic sannan ta haura Samansa, Sai da ta sume a tsaye tsabar haduwar bed din,Haka ta canjawa Saman ma komai har mazaunin bed din,ta canja new Bedsheet,ta saki Ac tare da sakin kamshi na Bedroom ma daban,ta wanke toilet dinsa tare da shirya kayan wankansa neat,ta kwaso kayansa masu Dirty har Boxers da singlet da Bedsheet data canja,ta zuba a washing machine ta wankesu Kal ta fita can baya ta shanya a Rana kamshin toilet ma daban,lungu da sako ta gyara har fridge da kitchen dinsa ita kanta ya birgeta kafin wani lokaci kayansa sun bushe ta kwaso ta goge Wanda ya Dace a goge,tayi linki me kyau taje Amma Bata taba Masa sip ba kawai ta ajiyesu a gefen bed ta Kara gyare gyarenta ko Mai neat sai ta fito tare da kulle part din ta koma wurin Mami, tace ga key na Gama,Harara Mami ta watsa Mata tare da cewa wlh idan yace baiyi ba,ko an Masa sata sai kinci ubanki a gidan Nan,bace min da gani annamimiya daga ke har uwar Taki. Khadija Hawaye ya zubo Mata ta juyo zata fita tana kuka ji kake gwaf tayi Karo da Abdallah,tana shesheka ta wuce ba tare da ta Dago ko kanta tasan waye ba,sabo da kamshinsa kadai tasan shine. Mami Me ya faru Kuma? Abdallah ya tambaya,tsaki taja tace part dinka ta gyara tunda su Afrah Basu iya ba kana dukar min Yara daga yau indai yayi maka dai dai ka fada min ta Zama Yar aiki a gidan Nan ita zata na gyara maka part dinka. Amma Mami kin San fa Baba uwarsu yake aure ko ba komai kamar kannenmu ne,Bai Dace a sata Yar aiki ba,to wlh indai yayi kyau ita zatayi maka kaji na rantse idan Kuma baka so to Afrah da yaran gida kasan Babu Mai maka. Shuru yayi yace ki bayar a kawo min Abinci na yunwa nakeji nasha aiki a Office Daddy ya sani aiki da yawa. Mikewa yayi tare da tafiya part dinsa,Yana budewa Bai San sanda ya saki Salati ba sabo da tsabar azabar kyau da kamshi da yakeyi kamar Aljannar duniya,Bai Gama mamaki ba sai da ya shiga Bedroom, kitchen da Toilet etc, wow ya furta daya ga kayansa a shirye an wanke an goge gefen Bed,ji yayi kamar ya taka rawa,a fili ya furta wlh tayi Mami itace kullum zatayi min gyara wannan itace sarkin Tsafta ta gidan Nan,ban taba ganin Tsafta Haka ba iya zamana a duniya. Sai yanzu ma ya tuna Bai taba zuwa ya gaida Maman Khadija ba,gaskiya Bai kyauta ba,yau Baba ba a dakin Mama yake ba,Yana bangaren Hafsatu sabo da Haka yau ranar rakashewar su Khadija ce,Wando ne short iya rabin Cinyarta ya kamata,ita Kuma Merry pencil Jean blue da Yar Riga,Ihsan da Yar Ficikar vest da short Wando Ahmad Yana gefe Yana kallon Cartoon Khadija ta mike tare da Ware uban kidan Igbo a katuwar speaker dinsu dake girke a palon,Merry ta mike ta Fara taka rawa suna Mata tafi da ihu har Mama dake gyara ganyen Ogu,Khadija tace yarinya Move let me show you how to Shake your package,ta mike ta Fara jijjiga Hips kamar zai Fado,Door bell suka ji Merry ta bude da sauri ta fadada Fara'arta tace Inna unni? Lfy kawai Abdallah yace Khadija Bata san wani ya shigo ba ma,sai da Mama tace ta rage Volume Sannan ta gane Abdallah ne,rage Vol tayi Amma Bata fasa rawarta ba domin ba kunya ce dasu ba. A sace Abdallah ke kallonta a ransa ya furta yarinyar Nan shedaniya ce sai rawar masifa ai Dole ma ta iya rawa yarinya kullum kida,Sai Mamace tace Abeg Off that music,Kashe kidan tayi Baki daya sannan tazo ta zauna gefen Abdallah tace Sannunmu Inna Unni? Lfy ya amsa Suka hada Ido tana wani yake Kyakyawan bakinta da hakoranta,a ransa yace jiba Dan Baki mitsil sai dariyar tsiya,Ta mike tsaye,Abdallah a ransa yace adon tsoka sukeyi kullum wannan ita ga cinya lukuta da katon Hips har yayi yawa ma,duk a ransa yake magana,Yana zaune ta shiga kitchen ta Hado Masa abinci da kayan Sha ta kawo masa sannan tace yaron Daddy ga abinshi fa,Mama ma tace pls eat abeg u,Dole ya bude abincin pounded yam ce miyar Egusi Tasha Naman rago,ga lemon da suka hada,sai farfesun Kaji,baiyi niyyar ci ba kamshin girki yasa ya fara ci,Loma daya yaji wani dadin masifa da Bai taba ji ba,duk gidansu ba a taba abinci me dadin Haka ba,ai sai ya Shiga ci hankali kwance musamman da yaga tsaftarsu ta zarta tunani,Mama tana ta murna Haka su Khadija ma,Khadija ta zauna a kasa gabansa tana kallon sa kamar Tv Dadi ya rufeta,da ya Dan kalleta sai tace feel Free and enjoy ur food...eat..eat...ok,harararta yakeyi a fakaice Amma ita ba ruwanta,Merry Kuma ta dameshi da lemo daya dan tsaya zata Mika Masa Lemo tana akwai Dadi woo Khadija ta hada shi abincinma ita ke lailayashi Wai dafawa take nufi,Mama tana yes she can cook very well, that's why I like her,she is my Daughter duk sun dameshi,Ahmad Kuma wayar Mama ya karba Yana ta waya da abokinsa Dan Igbo dake Anambra state sai yaren Igbo yakeyi caccacaca.. Sai da ya koshi dam sannan da gudu Khadija ta kawo Masa Ruwa a wani bowl Wai ya wanke hannunsa bayan da spoon ma yaci abincin,Amma Haka ya wanke,tsaftarsu tasa ya zauna a wajensu ya Dade Mama tana ta bashi labarinsu iri iri,Yana gani Khadija zata Yi bacci kamar jaririya ta dawo ta fada jikin Mama ta Fara baccinta,ita Kuma Mama tana shafa kanta tana wani lallabata,Itama Merry Haka tazo ta kwanta tayi matashi da cinyar Mama,ga Ahmad ya wani Kwantar da kansa a kafadarta,Ihsan tana kwance gefe. Sai suka birge Abdallah Shakuwa ce ta daban a tsakaninsu,ya mike ya musu sai da safe ya koma part dinsa. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 4-5 Official By AsmaBaffa MAMAN MEENAT and REAL MAMAN WALEEDA ga page naku. Da Sassafe Baba ya Sha labari da Khadija taje gaidashi,Labarin Abdallah ta dinga bashi jiya yaci abincinta,Baba kansa yaji Dadi sosai sannan ya Kara Jin son Abdallah a ransa,ita kuwa Hafsatu wani takaicin Abdallah taji tare da Kara tsanarsa a ranta. Yau ma da Sassafe su Khadija suka fito zasu tafi schl yaran gidan kowanne part Ana ta jansu a manyan motoci Amma Banda su agololi, gashi Kuma Baba ne don Daddy ke kula dashi yake Masa komai Bai Isa da komai ba a gidan bashi da katabus,Bai Isa yasa ko ya Hana ba, yanzu sai matan Daddy da yaransu suci mutuncinsa shi yasa yake Jan mutuncinsa Bai matsawa rayuwa. Abdallah ta samansa Yana hango Khadija kafafu tumbur ba sutura Uniform tsangalallu bayan a schl din kayan musulmai har da hijab da dogon wando Amma su sai suka karbi na arna suke zuwa dasu,Baki ya tabe tare da furta Dole ace muku arna,Driver dinsa yace yaje ya Kai su Khadija schl a cikin motocinsa ya zabi guda,su Khadija zasu shiga taxi kenan sai suka ga mota ta parker a gabansu,sun gane shima maaikacine a gidan don Haka Basu tambaya ba Suka shiga ya kaisu schl tare da cewa zai dawo ya dauke su. Tunaninsu Baba ne ya turo shi. Tun daga wannan Rana Driver Din Abdallah ke kaisu ya dakko su,yayin da kullum Mami sai ta Nemo Khadija musamman Weekend tayi ta sata aikin wahala,tunda ta gane ta iya aiki to ba iya aikin gyaran part din Abdallah Khadija keyi ba har part din Mami,Hakan baya wa Baba Dadi Amma ba yanda zaiyi Bai Isa ba Dole ya kyalesu,Mama kuwa tace Dole Khadija tayi aikin ko Dan kwanciyar hankalin mijinta,Khadija ma aikin Bai dameta ba face yanda Mami ke zaginta tana dukanta sannan tana ce Mata arna,Abu kadan ta mareta,yanzu abin har yarta Afrah ke zaginta ta uwa ta uba,Gashi shi Abdallah dinma Bai taba ko yabon aikin da take Masa ba,sai ma masifa da yake mata ko yace taje ta canja Kaya ta bude masa jikinta taje tasa Hijab,ita Kuma Bata Saba ba,ba a Yi musu fada. Yau ma Saturday da safe suna gama Breakfast Mami ta kirata,Baba hakuri ya Bata sosai Mama tace ai yarka ce ba wani Abu,Khadija ta mike ta fita zuwa part din Mami ta jefo Mata key tare da cewa get lost gobe part biyu Zaki Yi,Part din Abdallah ta shiga ba kowa ta Fara gyara kasan har kitchen, ta koma sama ta gyara nan palonsa na sama ta shiga Daya bedroom din shima ta gyara sai ta shiga Room dinsa, batayi tunanin Yana ciki ba ta hangoshi Saman Bed Yana bacci abinsa hankali kwance,Toilet ta wuce ta Fara gyarawa ta wanke Kal Kal dai dai lokacin motsinta ya farkar dashi ya mike Yana wani layi idonsa a rufe kamar Dan Maye daga shi sai Boxers ya nufi toilet Yana shiga Khadija tana aikinta a jikin kofar ya tsaya tare da bude idonsa a kanta. A rude tace uhm...ahm...I done finished Yaron Daddy,Hanya ya Bata ta fito bedroom kafin ya fito daga wanka ta Gama gyara Masa Bedroom Yana kamshi da sheki, zata bar dakin kenan ya fito daure da towel da karami a hannunsa Yana goge kansa,Keee....ya Kira sunanta da daddadar muryarsa yace zo nan,da sauri ta karaso gabansa tare da durkusawa a kasa tayi kneel down, a matukar tsorace take dashi,yace aiki zan Baki Zaki iya? Wanne iri ne Brother?ta tambaya, takardu ya ebo Mata masu Uban yawa ya zauna gefen bed ya dauki daya yace Kinga yanda na cike wannan,ta daga Kai yace to duk forms din Nan Haka zakiyi feeling nasu same da yanda nayi wannan,Monday Zan karba zan tafi dasu Office ki tabbatar kafin Monday kin Gama cikewa,Ok Allah ya kaimu ta kwasu uban takardun ta mike, Wardrobe ya jawo tare da zaro kudade Yan 1k Wanda Bai ma San nawa bane Yace take this kiyi amfani dasu. Khadija tace no tnx zanyi Ni badan kudi ba,to ai na sani karba ki siya abinda kike so,Da kyar ta karba tana zuba Godiya har ta bar sashen da gudu ta fada part dinsu tana Ihun murna. Part dinsu ta shiga tana kwalawa Mama kira tana kitchen Suka fito da gudu ita da Maryam,Baba Yana Bedroom ya fito da sauri shima Khadija tana Haki kamar tayi dambe tana washe Dan karamin bakinta tace kunganshi yaron Daddy ne Wagga Abdallah ya bani Kudi kalla ta mikawa Baba kudin,Sannan ta nuna musu tarin takardun aikin daya Bata,Mama tace Allah yayi Alberika wooo,Baba Yana dariya yace ba Alberika ba Albarka ake cewa,Yau Khadija kusan kwanan zaune tayi tana aikin Abdallah,Washe garin Sunday da safe Haka taci gaba,sai 10am Mami ta kirata taje ta Fara aikinta,sai da ta kusa yini tana gyara part din Mami sannan ta wuce ta gyara na Abdallah,tana Fitowa Mami tace ai Baki Gama ba kije Part din su Usman ma ki gyara musu yanzu. Khadija tace me kika ce? Kan ubanki nace cewar Mamin Abdallah,ba shiri Khadija ta wuce part din su Usman kartan matasa su bakwai kowa da dakinsa sai data gyara har Toilet din kowa,duk ba wani Dirty dake kowa Yan gayu ne sannan ga yan aiki ko Ina,Mazan gaba daya suna Palo suna ta surutu suna buga Game,sai Kallon kyakyawar surar Khadija suke kamar zasu cinyeta ita Kuma ba wani rufe jikinta takeyi ba,Usman dake tantiri ne sai ya mike ya shige room dinsa tare da kwalawa Khadija Kira Wai tazo ta gyara wani waje. Bata kawo komai ba ta shiga ai kuwa sai ya fisgota jikinsa ya fara taba kirjinta,Allah sarki Khadija da Bata Dade da Fara Irgan dangi ba dukiyar fulanin nata yanzu suke tasawa,zafi taji sosai dake tana da karfi ta make Usman a Baki ta kwaci kanta ta fito a 80 samarin Nan sai gani sukayi ta fito da uban gudu tana rafsa kuka da ihu ta Fado cikin tsakiyarsu ta fada kan Ayman ta mike tabi ta tsakiya tare da yin gaba da handle din game dinsu ta tsinke wayar tare da fatali da Laptop din Omar ta fice,abin dariya ya Basu Baki daya sun san Usman ne Dan iskan zai taba ta, shi ma Usman ya fito Yana dariya yace shegiya kaji laushin fata,Wanda ya samu wannan ya more rayuwar duniya,Ayman yace wlh kaga data Fado jikina kamar mu dawwama a Haka har a tashi Kiyama Haka naji. Tana Fitowa da gudu lokacin Abdallah Driver ya bude Masa mota ya fito alamar Daga unguwa ya dawo yasha farar shadda dinkin kamar a jikinsa aka dinka komai fari Sumar Nan Tasha kyau kowa ya kalleshi Dole ya hadiyi yawu,Da gudu Khadija ta tafi wajensa tare da Shan gabansa tana kuka da Shesheka ta kamo Hannunsa caraf,wani shock yaji ga laushin masifa yayi kokarin zame hannunsa Amma ta Kara cafkewa tana kuka tana jan Abdallah tana zo Nan ka gani..ka zo pls,Tunanin Abdallah wani mutuwa akayi a gidan ko wani gagari min masifa ce ta afku a part din su Usman,tsoro ya kamashi tun kafin su karasa,Har Palo inda samarin ke game ta kawoshi Gaban Usman Wanda dukkansu tsoro ya kamasu ganin ta Kira Abdallah duk da cewa ba shine babba ba a gidan Amma duk abinda ya fadawa Daddy dashi yake Amfani. Khadija ga kwaroroto irin na Yan kudu ba Kuma kunya ba tsoro ba rufin Asiri ta nuna Usman da yatsa still tana rike da hannun Abdallah tana Hawaye tace Kalla wannan yace Khadija zo gyara mishi wani uhmmmm.....wani....waje yes na bita room Zani jara mashi,kawai ya kwaso Ni na fada wannan jiki nasa,a makarantar Islamiyya Malam yace ba Chau,But wannan Dan Iska ne ya fara taba min Noa noa na, kuma fa ban Dade da Suka fito ba,zafi zafi wallayi is too Hot Yana lagude de mini Nono na,kalla duk zafi yanzu wannan mugu ne sai na fadawa Baba wallayi. Duk wajen Babu Wanda kunya Bata rufe shi ba na Baya nin Khadija Kuma sai nunawa Abdallah kirjinta takeyi da hannu tana gwada yanda Usman yayi Mata,Abdallah duk da yaji kunya sai ya maze sabo da abin ya Bata Masa Rai,an auro mace gidansu tazo da yaranta matar kanin Babansu zasu lalata Mata Yara,gaskiya abin ya bashi haushi,ya kallesu yace Usman Kasan dai baka Yi dai dai ba,idan na fadawa Daddy baza ta maka kyau ba,duk da ka girmeni Dole na fada ma gaskiya,Kuma wlh idan hakan ta Kara faruwa sai a kunnen Daddy kaje ka nemi Matan banzanka a waje Mana duk Basu Isheka ba,yanzu idan kanwarka aka yiwa zaka ji Dadi? Wlh ku kiyaye ai ba a garin Mahaukata ake ba,Khadija ta karbe fadan da cewa yesss oooo ta furta tana nuna kirjinta wannan na Mijina na ne idan ya bada dowry sadaki kamar Mamana Kunga nata na Baba ne fa,so Nima na Mijina ne Zan bashi abinshi Ina yin aure Zan Mika mashi nace ungo karba abinka,ke Usman idan kana sonsa kaje Wurin prostitute ko kayi aure ato Ni dai Kam ba ruwana Fam fam fam ta furta tana tafa hannu,Dariya ta Kama kowa dake wurin Dan Abdallah kasa rike dariyarsa yayi,Suma su Ayman Haka sai dariya suke,Khadija tace ku daina dariya wooo I'm Serious Fam fam fam nawa ya Kare ba naku bane oooo u better Find your woman, Abdallah Yana dariya yace He will marry u,Khadija tayi tsalle gefe tace wallah wannan bana so nasa Bai iya Romancing ba Yana dagulewa Yana jagwalgwalawa da zafi God forbid,Ayman yace Ni fa? Harara Khadija ta watsa Masa tace Bad man kaga Abdallah dazu na fada kansa shine yaji smooth skin na zai ce shi bana so naka,me Sweet Khadija is for sweet Man like Abdallah ta nuna Abdallah,duka samarin suka Fara tafi da ihu, shiiiiiiii Khadija ta furta tace I'm Honey wooo dariya suka Kara yi,Zata Kara magana Abdallah ya bige Mata Baki da sauri ta dafe wurin, juyawa yayi zai tafi da gudu ta cafko hannunsa suka tafi tare sai Masifa da mita takeyi, wannan Usman Bai more Halinsa ba,Dan iska wooo yazo ya taba min Nono katuna katuna,Abdallah ya daka Mata tsawa Baki da kunya ko,ba a fadin Haka ba kyau,Khadija ta Zame hannunta tace Dole na fada fa wooo see me see troble,Ok karki fadawa Baba da Mama tare da kannenki pls,Promise me, Kai ta jinjina tace I promise this is a secret between me and u,but if that man repeat what he did to me again I swear to God bazan rufa asiri ba Dole na fada whole duniya ma suji,da kyar Abdallah ya lallaba ta sannan ta tafi part dinsu. Kansa ya Dafe bayan ta tafi yace wannan zata sani Ciwon Kai ko Ina wani Nonon kirki ma a kirjinta oho,tsaki yaja ya nufi part din Maminsa. Yaje wurin Mami zaici Abinci yaga abinda baya so suka dafa,cike da Shagwaba yace haba Mami kin San bana son Taliya fa,tashi kaje inda zaka ci kaci Amma wlh na gaji da iyayinka,baka cin na Yan aiki na zauna dafa maka kana min Iyayin banza,yunwa yake ji sosai kawai sai ya wuce part din Su Khadija yasan Dole zai samu Abinci me shegen Dadi. Da Sallama ya shiga Mama Tasha wanka kamar zata gasa, a ransa yace Dole ta Haifi masu kyau,ga Tsafta kamshi kawai ke tashi a ko Ina na sashen wata nutsuwa yaji da farin ciki Yana ratsashi,ga kida na tashi na zamani,Khadija tana saman Dining da Allo a hannunta tun na kauye na makarantar Allon Liman, tana Alu am Baki wau zal,kamar tana Waka,yayi mamaki da ya ganta da Allon gargajiya. Mama Bayan sun gaisa tace Khadija kawo Masa abinci ko Baki Gama girkin ba? Khadija tace saura kadan na Gama, Ok in kin Gama ki kawo Masa,Abdallah yace Mama kice tayi sauri yunwa nakeji,Mama kiyi sori fa Khadija kinji Yana Jin yunwa,Ki ajiye Allon Nan ki tafi kitchen. Bedroom Mama ta haura sama wurin Baba,Merry ta zauna kusa da Abdallah tace Brother sister Khadija tayi Saurayi last week a schl English teacher ne,tace tana sonsa,Abdallah yace Allah ya taimaka tare da jawo Hannun Ahmad kusa dashi ya zauna Yana tambayarsa schl suna Hira, kitchen Khadija ta koma tana girkinta tana wakokinta na Igbo,Tana aikinta Abdallah yunwa ta dameshi,yace na gaji Bari na duba ko ta Gama,Kitchen din ya Shiga da sauri ya dauke idonsa a kanta sabo da sanye take cikin wata Yar bingilar Gown cinyoyin Nan baka baka a waje luwai luwai dasu ga uban mazaunai kamar tayi ciko, kamshinsa kadai yasa tasan shine ya shugo,Da sauri ta juyo tace almost done Bro Abdallah,Baki ya tabe sannan ya bude Fridge tare da dakko yogourt,da sauri Khadija ta kwace yogourt din a hannunsa tare da furta pls Kar ka Sha wannan yanzu zan Gama remain just 5mnt,doguwar kujera ta jawo Masa zona a Nan kafin na Gama, zuba min Haka zanci kin dameni da surutu kina sa min Ciwon Kai,Dole Haka ta zuba Masa Chinese fried rice din wadda Tasha Hadi ga soyayyun Kaji tare da hadin couslow ta shirya komai a katon Tire me shegen kyau,yanda ta shirya komai abin Sha'awa kamar a resturant komai tayi Masa kwalliya yanda zai kayatar,Haka ta shirya na Baba ma,Zai dauka tace a'a da nauyi zaka wahalar da kanka gaka Dan gayu Ni na fika karfi fa akwe karfi gareni ta dauka da sauri ta Kai Masa Dining Yana kallon ikon Allah,tafiyar ma ba a hankali takeyi ba ko Ina na jikinta motsawa yakeyi,Merry ta zuba mata da Ahmad sannan ta zubawa kanta ta Gama komai ta dawo Palo ta zauna tana cin abincinta,Merry tace sister kizo ki bani a Baki,Mamaki ya Kama Abdallah dake dining Yana cin nasa sai Santi yakeyi a ransa,shi kanshi cewa yake yare sun iya girki ya manta Suma Hausawa ne. Yana kallo Kadija ta daina cin abincinta ta dawo wurin Merry kamar ta samu jaririya Haka ta dinga bawa Merry abinci a Baki katuwa da ita,Ahmad ma yace a Baki zata bashi ta hadasu tana Basu har Ihsan sai da suka koshi sannan Taci nata ta koshi,cin abincin ma da sauri ba wata yanga,Tana gamawa ta mike ta wanke Kwanukan da aka Bata,ta gyara ko Ina Abdallah Yana mamaki kamar engine Bata Hutawa ko kadan daga wannan sai wannan ,Ita kuwa Khadija mamakin yanda yake cin Abinci da yanga Yana yin komai a nutse Sai ya birgeta,muryarsa taji yace yau Baki gyara min Bed room ba? Maminka ya manta Bai bani key din ciki ba,kayi Hankuri tomorrow by God grace Zan Jara maki, ok kawai yace ya mike ya bar musu part din. Da dare ta Karasa aikin daya Bata na cike Forms tana gamawa ta shirya komai,washe gari Monday Sunyi Shirin schl ta fito da papers din ta Kai Masa har part dinsa Yana bacci Bai tashi ba ta ajiye a gefen bed din kawai ta fito Suka wuce schl. Sai 10am ya tashi yaga takardun yasan itace ya duba Handwriting nata me shegen kyau ne ya tafi da Imaninsa gashi ta cike dai dai yanda yace ba kuskure ko kadan,Yaji Dadi ta taimakeshi ya huta. Daya je office kawai yaransa ya mikawa,sai Kuma Na Computer da za a shigar da kowanne form ciki a cike a system,Gama sa Application din bayan sun dawo daga Islamiyya ya tura Afrah ta Nemo Khadija,Da sauri sai ga Khadija tana Haki da Alama gudu Tasha,a ransa yace Bata rabo da gudu,Laptop din ya bude yace zo ki gani,kusa dashi ta zauna duk kamshinsa ya kashe Mata jiki ya fara nuna Mata aikin da zatayi a Laptop,ita Kuma kawai fuskarsa me kyau da yanda yake motsa Bakinsa take kallo gaba daya Bata Jin me yake cewa,sai da ya Gama maganarsa yaga Bata ma san me yake ba shi take kallo. Tsawa ya buga Mata kina kallona Haka kamar baki sanni ba,Na tsani kallo Mind ur Business,Jiki na rawa tace I'm sorry Kaine kana da Chau ne Yaron Daddy kamar Kaine ka halicci Kai naka,komi naka Yana da chau, Harara ya watsa Mata tare da cewa Zan mareki wlh, Yi Hankuri na daina,oya fada min me na koya Miki yanzu,da sauri ta kalleshi domin Bata iya komai ba,Biro ya kwala Mata a kanta ta saki Kara kadan,koya Mata ya Kara yi har ta gane komai sannan yace dauka Laptop din ki tafi da Ida idan kin Gama ki kawo min gobe nake son aikin kafin ki tafi schl,Ok tace tana cewa dama na iya Computer sosai a Anambra. Kallonta yayi suka hada Ido tayi dariya,yace see ur mouth ai kece Anambra din komai kice wani Anambra kwana Nan zan Fara zaneki a gidan Nan kina yawo da jiki a bude a gidan Nan shi yasa Usman ya tabaki,Baki ta rike da karfi tace pls kayi Hankuri Ni dai ban iya sa manyan Kaya ba,bazan iya ba zafi suke min da kaikayi, Kuma yanzu bazan Kuma zuwa part dinsu ba na rantse kaga ba zai sake taba min No...kafin ta Karasa fadar Nono Abdallah ya mike tare da daukan charger zai zaneta, gefe ta matsa, Mami ta shigo farin ciki ya kamata Abdallah zai Zane Khadija,Sai taga Ya shaudawa Khadija daya a jiki da sauri ta fada jikinsa ta rukunkumeshi gata Dama da karfi Suka bangaje Mami ta fada kujera rikica gijif, Khadija ta kwace da Gudu Abdallah ransa ya baci Wai tayi kokawa dashi ya bita Yana so ya kamata yace sai ya zaneta ta rainashi,Palon suke zagawa,Mami takaici ya cika ta,da sauri ta dauki Laptop din da zatayi aiki ta gudu tana dariya. Abdallah yace sai na balla yarinyar can idan na kamata Yana huci,Mami tace Dalla rufe min Baki kun Gama rungumemiyarku to an dai kusa bikinka ka sani domin an Gama komai Daddy Yana dawowa ranar biki za a sa. Allah ya kaimu Mami ya furta zuciyarsa na Kuna,Mami na fita yace wlh na rantse ko sama da kasa zata hade bazan auri Zabin Mami ba nasan ba Zabin kirki bane,sai nasan yanda Nayi aka rusa auren Nan,za a cuceni da kuruciyata Ni Abdallah ai gwara a aura min wannan tubabbiyar Khadija. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 6-10 Official By AsmaBaffa Khadija Dandume,Innaro,Y@rb@iwa and Jidder Zaria page nakune kuji dadinku. Mami Waya ta Kira Daddy tare da sanar Masa fa Abdallah ya samu Mata,Daddy ya fara Murna dama duk yaransa ba Wanda yayi aure yace ai Next wk zasu dawo ko Dan wannan Shirin biki,sannan ta waya ya sanarwa Baba da wasu Yan Uwansu maza takanas Suka tafi Neman auren Yar Kawar Mami wacce a Makkah Suka hadu,Yan Asalin Ethiopia ne Amma a Nigeria Kano suke zaune,Hamshakan masu kudi ne Kuma jinin Sarauta. Babu matsala iyayen Amarya Humaira Suka Amince Nan aka Basu kudin komai na Aladarsu tare da saka ranar aure 3mnths masu zuwa,Murna wurin Mami ba a magana,Su Kuma sauran kishiyoyin bakin ciki sukeyi zai auri masu kudi,Hafsatu matar Baba da suke faccalanci na masifa har wajen Mami tace Dan tsokana tace Anga kudi tir da so bana Allah ba,akan kudi za ayiwa da auren Dole,fada Suka yi da Mami sosai sannan ta dawo part dinta. Mata da samari kuwa murna sukeyi zasu Sha biki na kece raini,sai shirye shirye suke, Maman Amarya Humaira tace Humaira zata zo tayi 3wks a gidan su Mami sabo da su Saba da Dangin mijinta kafin ayi aure,Mami duk tabi ta haukace kamar wata shugaban kasa ce zata zo gidansu,duk aikin gyare gyare Khadija take sawa tayi na taryar babbar Bakuwa.Shi Kuma Ango Abdallah Sam ba abinda ya dameshi. Humaira da kanta tace ta fasa zuwa baza ta zo ba sun Gama wahala a kanta. Yau ta Kama Sunday gaba daya kowa Yana gida Mama,Merry,Ahmad tare da Baba sun tafi can Adamawa Dangin su Baba zasuyi kwana biyu Wai ganin Yan uwan miji,Khadija kuwa Mama tace ita ta zauna a gida. Su Mama basa nan yau Sunday tana part dinsu ita kadai ta Gama aikace aikacenta tana zaune tana kallo Nollywood Chanel tana kallon Nigerian film,Door bell taji,sanye take cikin Riga da skert na Atamfa tayi Masifar kyau kanta ba dankwali gashin Nan gashi nan a baya yaraf, tana budewa taga Abdallah ya shigo ransa a bace,Ita kanta taji tsoro,Good Day Bro ta furta tana Sosa wuyanta. Abdallah yace Ina Mama? Cike da gwaracin Hausarta ta bashi amsa Basu Nan sunje Adamawa sai jibi zasu dawo Ni Kai Ina Nan part din,juyawa yayi ya tafi abinsa,a tunaninta abinci yazo nema sai ta shiga kitchen ta Masa miyar jajjage Tasha Kifi tare da dafa Masa farar shinkafa Tasha green beans dasu carrot etc,Salat ta hada Masa daban ta shirya a Tire ta nufi Part dinsa yau anci sa'a tasa Hijab me Hannu Amma shima tsangalallene gaba daya da kadan ya Kai gwiwarta duk kaurinta a waje suke, a palonsa ta iske shi Yana kallon Ball ya rage kut sannan ya kunna kida me Masifar Dadi a speaker dinsa manya. A kwance yake saman 3seater idonsa a lumshe,tunanin Khadija Bacci yayi Bata San yunwa ce ta cikawa Abdallah ciki ba,a hankali ta ajiye tire a gefe tana tafiya Sadaf Sadaf kamar Barauniya,fuskarsa ta leka a hankali tafin Hannunta tasa a fuskarsa yanda bazai tashi ba,taji Shuru a fili tace bacci yake ma,Wakar ce ta Kare wata wakar ta shigo ta Yemi Alade Amma da yaren Igbo tayi wakar,Nan jikin Khadija ya fara rawa,kida ya cika Palon,Kara leka fuskarsa tayi ta tabbatar bacci yake,Bata San duk abinda takeyi Yana jinta Yana kallonta,Hijab dinta ta gyara ta fara rawar Igbo idan tayi kadan sai ta kalleshi taga Bai farka ba sai taci gaba,Motsi yayi tare da gyara Murya da sauri ta tsaya cak ta matsa kusa da abincin kamar gaske ta matsa kusa dashi tunaninta Bai ganta ba,tace ga abinci Yana bude Ido ta fice da sauri. Farin ciki ya lullubeshi Kuma ya Jinjinawa Khadija data iya gane Abinci yake nema,sabo da akan bikinsa Sunyi fada da Maminsa yau sabo da tace yaje zance wurin matar da zai Aura Humaira yaki zuwa. Abincin ya birgeshi ga shegen Dadi yaci ya koshi tare da Hamdala. Washe gari kuwa da yamma 5pm Abdallah Yana da Meeting ya Dace ya halacci meeting din Umarnin Daddy ne,Gashi Mami tace idan baije zance Kano ba wurin Humaira Babu shi ba ita,Wata dabara ce ta Fado Masa sabo da taron da turanci za ayi Gashi Kuma manyan masu kudi ne za ayi meeting din,Gidansu ga Samari nan da yan Mata Amma baka Isa kasa kaninka aiki ba sabo da iyayensu sun tarwatsa gidan,ba a zumunci,Babu ganin girman na gaba sannan kowa Bai Isa da kowa ba,Yan uwa sun tsani Yan uwansu tarbiyan iyayen ce, kishi ya Zama hauka da faccalanci har 'ya'yaye. Karfe hudu zai bi jirgi zuwa Kano Zance wajen Humaira,Khadija tana part dinsu ta dawo Daga schl tayi Shirin Islamiyya Abdallah ya tura Afrah ta Kira Masa ita,Samunsa tayi yasha uban wanka cikin Sea blue shadda azabar kyau dai ba a magana komai designers Khadija sai kallonsa takeyi,Wani kwali me shegen kyau ya Mika Mata,karba tayi sannan yace Gashi ki shirya cikin kayan Nan ki tabbatar kinyi kyau Driver zai kaiki Mountain Hotel za ayi Meeting bance kice komai ba kawai kece Kika wakilceni sannan duk abinda aka fada a taron ki tsaya kiji sosai idan Na dawo kizo ki fada min komai,Idan Zaki manta wani abun ki ruba a jotter,Tsoro ya Kama Khadija cikin manya zata je,Amma baza ta iya Masa musu ba tace Alright Ina zakaje Kai? Zance zanje zanga Amaryata wacce Zan aura nan da 3mnths Murmushi Khadija tayi tace she's lucky girl to have u as her Husband so Nice, Congrats zamuyi rawa wooo ranar Sai na cire Hips Dina a bikinka can't wait. Harara ya watsa Mata Yana daura agogonsa me tsada Diamond. Sallama tayi Masa ta wuce domin shiri,dagewa tayi sosai ta shirya cikin rantsatsiyar black and Golden color daya Bata a kwali harda Takalmi da jaka me Masifar kyau da tsada Golden da siririn mayafi,dake ta waye bata wani Sha wahalar shiri ba,Kwalliyace kawai batayi ba,Powder ta shafa sai lipgloss light pink duk da Haka ba karamin kyau tayi ba abinka da farar fata idan Kaga Khadija ka rantse Yar Gomna ce,ko da ta fito wajen driver ba Wanda yayi zaton itace har ta shiga mota Driver ya fita da ita tunanin kowa bakuwa ce. Har Katafaren Hotel din ya kaita Inda aka samu matsala kawai Bata da waya,Duk da Bata da tsoro taji a wannan lokacin,gabanta na faduwa ta shiga Hole din zagaye yake da masu kudi har da turawa fararen fata, sai da kowa ya taru sannan aka fara gabatar da Kai,Ana Zuwa Kan Khadija tace itace Wakiliyar Abdallah ya danyi tafiya ne,Mutanen wajen ne Suka tambaya ko Matarsa ce?Yes kawai Khadija tace tare da Basu amsa Fiance dinsa ce ita, Taro aka Fara Akan harkar ci gaban Kasuwancinsu da hadin gwiwar da zasu da turawan America,Jotter an ajiye kowa a table nasa Khadija ta dauka tana ta rubuta Abubuwa masu maana Dan kar ta manta,Haka duk abinda akace tana ji kamar zata Ari kunnen wasu,Bayan kowa yayi Magana Khadija ce ta karshe Dan kar ta bawa Abdallah kunya ace ta kasa ko tari,Haka ta daure gabanta na dukan Uku uku ta mike tare da dakewa cikin English Zallar Grammar ta Fara jawabinta itama,Yan Jarida da masu Hotuna suna tayi kamar me,Khadija Bayanai ta kawo masu Amfani sosai Wanda sai da turawan Suka jinjina Mata,ba wani bayani me tsayi tayi ba ta zauna abinta,bayan an Gama aka ci aka Sha sannan taro ya tashi,Driver na mota Yana jiranta ta fito tana Jin Dadi sannan tana jan ajiyar zuciya Bata ji kunya ba,Tana komawa Gida ta cire kayan da taje dasu ta wanke ta shanyasu. Abdallah tunda ya sauka a airport din Kano yake Jin Masifar kunci,Drivern su Humaira da zai aura shi ya daukeshi a Airport zuwa katafaren gidansu dake GRA,gidane na Alfarma Amma Abdallah yasan nasu gidan ya linka nasu Humaira sau dubu,Babban Palo aka kaishi yaji kayan Alatu na more rayuwa,kafin kace me an cika Masa gabansa da kayan ciye ciye,Yana zaune Yana Izza da mulki Maman Humaira ta shigo Palon tana Isa da takama ka rantse matar shugaban kasa ce,Zama tayi tana basarwa Abdallah ya duka har kasa ya gaidata,ta amsa da sakin fuska sannan ta Kira Maminsa tace ga Abdallah ya iso lfy,Mami sai Dadi take ji,Maman Humaira na Fita Abbinsu ya shigo shima Abdallah ya kwashi gaisuwa,Dama Humaira ita kadai Suka Haifa a duniya,suna ji da ita matuka sai abinda take so shi yasa Bata ji kamar Yar Allah bani Haka take sai dai suna da kyau sosai. Karar takalminta yaji kwas kwas ta fito a tsuke cikin Riga da wando sun dameta tsam kamar a jikinta aka haliccesu,Tana zuba kamshi Gashin nan nata me tsayi yasha gyara na azaba ka rantse sa Mata akayi,kyau kam tayi Amma a gidan miji ya Dace tayi shigar. Gefen Abdallah ta zauna kafadarsu tana gugan juna,matsawa yayi kadan,Ido ta kashe Masa sannan tace ya kk? Lfy kawai yace itama shike Nan gaisuwar tana tauna Chewgum tayi wani kas kas a kunnensa sannan tace ga abinci. Kallon ikon Allah Abdallah yake kawai,kiranta akayi a waya ta daga tare da cewa Hlo...Zakk what's up yau zamuje Club din ne? Ok to ka tabbatar kun kawo min shisha ta Kasan dai kalar nawa daban ne Dana siyo a Qatar masu tsada ne,yanzu guda Daya ce a wajena Mama ta siyo min Flavour masu dadi zanzo dasu. Tana ajiye wayar Kira ya sake shigowa ta daga Hajiya Ruky? Dariya tayi sannan tace a wanne Hotel kike? Ok George ya shigo kasar Nan kenan,Oh Sorry Ruky zanzo anjima Ina da bako na fada Miki zanyi aure kwana Nan,ya zanyi su Mama sun dameni,Musamman Abbi Wai nayi aure,Auren nan wahalace fa kawai,daga kaje sai ciki sai Haihuwa mene ciki,11pm zanzo karki damu. Tana kashe waya ta sake daga wani kiran tace da masifa uban me ka kirani ka min Dan iska shege just common dubu dari Uku baza ka bani ba to wlh kwalliyata ka daina gani,bazan Kara maka kwalliya ba,ai ba Kai kake siya min Kayan kwalliyar ba tsaki taja tare da kashe wayar Baki daya sannan ta kalli Abdallah Wanda ya nuna Sam Bai San ma da iskar data kawota ba,Kawai wayarsa yake latsawa Yana Izza,Duk wankan Jan hankalin data yi ko kallo bata isheshi ba,A ranta tace Lallai guy din Nan baida mutunci,Dan Yana da kyau da kudi yake wulakantani haka zanyi maganinsa Bari na aureshi dan uwarsa. Agogon Hannunsa ya kalla gab da Magrib ya mike ko kallonta baiyi ba ya fice abinsa Yana fita Driver ya taso da sauri ya bude Masa mota tare da kaishi airport Bai Bata lokaci ba sai Kd,Sharp sharp ya Isa gida Yana Allah yasa Khadija tayi abinda ya sata a taron Nan,Amma yasan anjima kadan za a haska a gidan tv da Radio zai gani da idonsa,Wanka da Sallah yayi sai ga Mami tana murna tace har ka dawo ashe? Abdallah yace ae Mami,to ya ka ganta tayi ko? Kai kawai Abdallah ya daga Dan baya son ma ko labarin Humaira ya sake ji,Mami tana murna tace ai nasan Dole tayi maka,sabo da kalarka ce,ko Mai me kyau kake so kamar yanda kake,gata big girl ga kudi ba jinin talauci ba Kar tazo ta lalata Mana Zuriya da warin talauci. Mamakin Mami Abdallah yake kawai Amma Bai ce komai ba Dan kar tace yaki zabinta,Mami tana washe Baki tace Bari Afrah ta kawo maka abincinka Allah ya maka Albarka Abdallah,Ameen ya Furta ransa a bace domin Mami Bata taba sawa yaranta albarka sai dai zage zage Amma yau Dan kawai tana son ya auri Yar me kudi shine harda sa Masa Albarka Allah ya shiryi Mami cewar Abdallah. Tv ya kunna Yana kallon News sai ko ga taronsu da Khadija ta halatta Ana nunawa,Khadija tayi shegen kyau ya furta a ransa,Yana Kare Mata kallo kamar wata Balarabiya Haka ta fito,a ransa yace Ashe ta iya gyara kanta yarinyar Nan,ganin an nuna jawabinta a matsayin matar da Abdallah zai aura ta mike Kuma ta kawo shawarwari Bai San sanda ya Kama yake hakora ba Yana Murmushi tana gamawa har da tafa Mata kamar Wanda a gabansu take, tana ta rubutu a Dan paper yasan Shi zata bawa,a fili ya furta Dole nayi Miki kyauta. Kyale tv yayi sannan ya kunna gidan radio ma ya fara saurarar nasu labaran sai gashi kuwa anyi da Jinjinawa Khadija da akayi a matsayinta na Yar yarinya ta kawo shawarwari masu kyau. Abinda Abdallah Bai sani ba Mami dasu Afrah suna Kallon News Suma sai gashi sunga Khadija ta bayyana kanta a matsayin matar da Abdallah zai aura,kafin kace me Yan gidan ma duk sun samu labari,sannan sun gani har frnds na Abdallah da abokan Business nasu,Daddy da sauran masu ruwa da tsaki. Ran Mami ya baci matuka,Hafsatu matar Baba sabo da faccalanci sai gata ta suro katuwar jarkar Man gyda Wanda ya Kare a kitchen ta fito tsakar gida fili kamar zararriya da ludayi guda biyu na juya Miya ta Fara kida dam...daram... dam...Dam...dam..kaf...kaf...dum...Dum...ita Kuma kishiyar Mami Amaryar ta fito tana guda Ayyiriri mijin tubabbiya, anan aka Kare,Ina me kudin yau? Yaran kishiyoyi Dana Hafsatu Matan Suka fito suna habaici har da masu dakko farantai manya na silver da cokula suna kida ba ji ba gani,Mami tayi tagumi a daki,Afrah Suka yi mukus a daki,Abdallah ta samansa window ya leko yaga duk abinda sukeyi,yasan Mami yanzu zata zo sai ya sakko yabi ta baya ya figi mota tare da barin gidan Baki daya. Khadija Koda ta gane me suke nufi suna kida ita kanta jikinta rawa ya fara tana tsoron Mami,ga Daddy baya gari,ba Mama da Baba da sauran Yan uwanta,Khadija ta sama ta hango Mami ta fito a fusace tare da fadawa part din Abdallah,ganin baya ciki tasan ya Gudu sai ta nufi part din su Khadija tare da Securies guda biyu tace ku samu kuci uban yarinyar Nan,kuyi Mata mugun duka,Khadija taga Mami ta Mika musu keys da yawa tace idan kofa Bata bude ba ku balla min kofofin Baki daya. Kowa a gidan tsoron Mami Yake ji don Haka masu kida nayi yaran gidan Sunyi mukus,Khadija da Gudu ta sakko tare da fita itama ta kofar baya data bi ta kitchen,a hankali ta lallaba dare ma yayi Amma Haka Daga ita sai short Wando pink da T-shirt Fara bako dankwali ta fito a hankali har ta bi ta dayan gate din na karshe Wanda baza a ganta ba,me gadi na bangaren suna ganinta Basu san me ya faru ba Suka bude Mata kofa ta fice da Gudu tana dariya ko tsayawa batayi ba Titin layin tabi tana tafiya a hankali har tayi nisa da gidan,Hadaddiyar motace ta tsaya a gabanta kadan Baya ya dawo me motar tare da sauke Glass na saitin Khadija,Tana kallo sai taga Ashe Abdallah ne,da sauri ta balle murfin motar ta shige gaba,ya figi motar Suka bar unguwar Baki daya. Mami kuwa suna murda Handle Suka ji kofofi a bude,ta shiga Palo tana zunduma ashar iri iri Amma Suka ji shuru,ko Ina Suka duba shuru ranta ya Kara baci Dole ta hakura ta koma part dinta tana saka irin yanda zata ci uban Khadija da Abdallah kawai. Kida ya saki a motar Khadija harda ihu yessoooo tana Daga hannu sama tana rawa a motar a zaune,Dariya ma take bawa Abdallah ba dama taji kida sai rawa,wani mall tsaya tare da shiga ya siyo Mata katon Hijab har kasa me Hannu Arsh color tare dasu Ice cream da kayan ciye ciye masu Dadi na Yan gayu,Hijab din ta karba tare da cewa tnx,Bai ko kalleta ba ya daura Mata ledar kayan tande tande a cinyarta,Hijab din tasa ya Mata Masifar kyau,ba jira ta bude Ice cream dinta ta shiga shatare da kilishi me Dadin gaske,Da kyar take magana sabo da Dadi,Yago kilishin Naman tayi tare da bashi a Baki gashi tunda Driving kakeyi,ba musu ya bude bakin ta saka Masa Yana ci,Ice cream din ma a Haka take bashi Yana tuki ko Ina zai kaisu oho,Hannunta ne ya goce icecream din ya Bata Masa gefen lips kadan,Yatsanta me laushi tasa a saman lips dinsa masu matukar kyau da laushi,Wani shock Suka ji Baki dayansu. Goge Masa tayi tana tambaya Ina zamuje ne haka? Bai kulata ba sai da Suka je wani Hadadden waje da ake zuwa hutawa da dare cinema ce iri iri,a Nan yayi parking Suka fito ya biya musu Cinema wani Comedy American Film Suka shiga tana rike da ledarsu ta kayan ci, Popcorn ya sake siya musu cikin katon bowl me kyau. Zama sukayi an fara haska film din. A zahiri tunani yake yanda zai bullowa Mami da matsalarta,Khadija kuwa tama manta da wata Mami Kallonta takeyi hankali kwance tana ciye ciyenta kallonta yayi lokacin itama ta juyo Ido suka hada da sauri ta janye idonta a kansa domin kwar jini yake Mata ga kamshinsa me rikita ta tare da kashe Mata duk wata laka ta jikinta. Hannu yasa da niyyar eban poprcorn din itama tasa zata eba hannunsu ya Hadu,wani zirrrr shock Suka ji gaba dayansu sanadin daya jawo Khadija ta rude tare da janye hannunta da sauri ko a jikinsa Abdallah ya ci abinsa suna Haka har Film ya Kare ya duba agogonsa 11pm dare yayi,Muje gida na gaji Abdallah ya furta Yana duba agogonsa dake daure a tsintsiyar hannunsa me kyau da tsada. Khadija tsoro ya kamata Mami tana jiranta kamar zatayi Kuka idonta cike da kwalla take kallonsa,Kallonta yayi taso bashi dariya Amma Bai ce komai ba ya shiga mota tare da jansu suka Fara tafiya,Hawaye ke diga saman Hijab din Khadija dis dis sai sheshekarta yaji kawai,Ba tare da ya kalleta ba yace ya kike so na Miki? Ina Zan kaiki? Khadija tana kuka tace Ni..Ni...dai..zata..duka Ni...ga Mama Basu nan..ok Dan na taimakeki shine Zaki ajiye min kuka Ina laifi ma Dana daukeki,da nasan Haka Zaki min bazan daukeki a mota ta ba,nasan Yanzu Mami tayi bacci ki bi ta daya gate din ki shiga part naku kina sani magana kaina ciwo yakeyi ga zazzabi nake ji Amma kin dameni da kukan banza. Khadija Hawayenta ta goge tayi Shuru tana ajiyar zuciya har suka Karasa gida ta daya gate do Suka Shiga,Mami tuni tayi bacci, lafiya Kowannensu ya shiga part dinsa. Tunda Abdallah ya koma Zazzabi me zafi ya rufeshi sosai Haka ya kwana nannade a bargo Yana rawar sanyi,jikinsa zafi zau,Mami kuwa ko da safe Bata saurari part dinsa ba tana fushi dashi,Haka Bata koma part din Khadija ba tace laifin Abdallah ne daya kulata har ya turata wurin manyan mutane Haka mutane masu daraja ai zaizo ya sameta. Sunday ne ba aiki Yana ta zazzabi har karfinsa ya kare Babu me taimaka Masa,ga ba abinci,Khadija Kuma tana son zuwa ta gyara Masa part dinsa tana tsoron Mami Don Kar tayi laifi sai ta wuce wurin Mami zuciyarta cike da tsoro. Tana Shiga Mami ta gasa Mata Harara har kasa ta durkusa tare da gaishe da Mami sannan ta Bata hakuri akan abinda tayi. Mikewa Mami tayi tace Dan Uwarki Ni saarkice da zanje har part dinku ki kasa bude min,Mami.....kafin tace komai Mami tal kwasheta da Mari tare da rufeta da duka,Afrah ta Miko waya doguwa Mami ta Zane Khadija da ita iya karfinta har yatsa ta fasa Mata jini na zuba,Karshe tace wlh wlh kinji na rantse Dana yafi karfinki aiki na saki Dan matsayinki kenan a gidan nan shegiya Arniya idan Kika Kara shiga safgar Dana saina kashe ki. Key da ta jefo Mata a fuska tashi kije ki gyara Masa part dinsa Kuma kina gamawa ki dawo Nan ki gyara min nawa Dan Ubanki. Tana kuka ta dauki Key din ta fito ta wuce part din Abdallah tana gyare gyarenta har ta Gama ko Ina saura dakinsa ta shiga,tunaninta bacci yakeyi ta wuce Toilet tana ta uban Kuka yasan Maminsa ce ma tayi mata wani abin Kuma ta sata aiki,Sai da ta Gama da toilet sannan ta fito taji Yana ta uban Nishi Yana rawar sanyi Kar..Kar..Kar, da Sauri ta koma ta sawa kofar key Wai Don Kar Mami ta shigo ta kamata tana kula Mata danta. Bed din ta koma tare da yaye blanket din Baki daya da sauri ta rumtse idonta domin daga shi Sai Short wondo surarsa me Jan hankali ta bayyana,Jikinsa ta taba zafi kamar wuta,E-wooooo ta furta da karfi,ur Body is too Hot Yaron Daddy,baki da Magani a Baki ki Sha? Wayarsa ya nuna Mata ta jawo da sauri,,da kyar yace Kira Doctor Hussa ain,Yasa tomprint nasa Haka ta jawo yatsansa tasa a wayar sannan ta bude ta lalubo Dr Hussain. Yana dagawa yace Shegen gari ya akayi? Khadija cikin gwarancinta tace lafiya Babu Abdallah ayi sauri a zo a dubashi shi mutuwa ta kusa zuwa Masa sosai ya kusa mutuwa Doctor ta Karasa tana fashewa da kuka,tace Doctor har kudin break yake bani kudin da yawa dubu dubu wooo idan ya mutu wa zai bani. Dariya ta Kama Hussain dama babban abokin Abdallah ne,Hussain yace ok gani nan zuwa ya datse Kiran tare da kwaso kayan aiki ya taho da sauri,Minti kadan ya Parker motarsa tare da wucewa part din Abdallah,Khadija ya iske ta zuba tagumi tana Hawaye me Bata kudin Break zai rasu. Hussain Yana dubashi yasan bazai wuce jinin Abdallah da yake Hawa ba ko ya ransa ya baci ko hayaniya sai jininsa ya hau kadan,Magani ya zube yace Jininsa ne ya hau kadan,dama Yana yin Haka Bai son bacin Rai ko Hayaniya,Khadija ta kwalla Kara Hawan jini Doctor Innalillahi lahhhhh na shiga Uku na Gama lalashewa Khadija ta Furta tana tafa hannu,Dr Hussain ya dinga dariya dama yasan Khadija tun bikin Baba,karki Damu Khadija Yana Shan magani zai warke Dan iskan yaron Nan baya Jin magana da kike ganin sa ki daina tausayinsa. Khadija tace lala ban Dan yiska bane baya yiskanci ko hannun mace Bata rikewa fa Doctor,to ebo min ruwa ba me sanyi can ba a Bowl na goge Masa jikinsa,Khadija ta ebo a toilet tare towel Karami,Duk abinda Sukeyi Abdallah na jinsu,Jeki kitchen dinsa ki dafa Masa abinci Bari na tasheshi yayi wanka ok. Da sauri Khadija ta shiga kitchen ta Masa lafiyayyen faten Irish potato yasha Kifi ta hada Masa fruit salad tana shigowa da tire ta iske Abdallah har yayi wanka da Sallah Yana zaune gefen bed sanye da farar jallabiya suna Hira da Doctor,Ashe Dr Khadija na fita ya Masa allurar da yake Masa nan take jinin ke sauka Zazzabin ya gudu,Bai son Khadija taga tsaraicin Abokinsa sabo da shi ya taimaka Masa yayi wanka. Tana shigowa Dr Hussain yace na tafi wurin Aiki Ni,Khadija farin ciki ya cika Mata zuciya da sauri ta ajiye tire a gabansa tare da Dora hannunta a saman goshinsa taji ba zafi tace Alhmdllhi mungodewa wooo ya Baki lfy Allah ya karo lfy da yawa da yawa fa. Abincin ta bude kamshin Dadi ya daki hancinsa plate din ta dauka tasa spoon tace ka huta Sir Bari na baka,Kallo kawai yake binta dashi har ta ebo ta Kai Bakinsa a hankali ya bude ta Sa masa ya cinye,sai bashi takeyi da sauri Yana cinyewa tana cewa idan ta zuba Masa a baki ehem,oya Cinye...idan ya cinye tayi Murmushi yace yawwa....sannu...Oya...ehem...kawai ta maidashi wani Dan yaro Karami sai kawai yaji dadin hakan ji yake kamar ya fashe Mata da kukan Shagwaba yanda take ta ji dashi Haka ya koma kamar Dan yaye,tas ya cinye Abinci yasha hadin fruits dinsa tasa tissue tare da goge Masa Baki ta bashi ruwa ya Sha sannan ta Mika Masa Magunguna yasha ya koma kasan carpet ta gyara bed din sannan ya kwanta samansa,ta gyara Masa room din neat sannan tace Allah ya baka lfy Bro ta juya zata tafi ta tsinci muryarsa yace Thanks alot ki kawo min Abinci da dare pls,Da sauri tace to Zan kawo ta fita abinta tana murna ta manta ma da raunin da Mami ta ji Mata,sai da taje ta gyara part din Mami sannan ta koma sashensu. Godiya masu Sharhi kunfi kowa birgeni. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 11-15 Official By AsmaBaffa ga page naku Yan albarka! MAMAN FATIMA YOBE,LITTLE ANGEL,HAJJORA MUHAMMAD,SAFNA,MAMAN FAROUQ,MAMAN MUHAMMAD. Wanka Khadija tayi tare da gasa jikinta da ruwan zafi sannan ta dauki wayar da Baba ya siya Mata me kyau Infinix Haka Merry ma da Mami ya siya musu masu tsada kowannensu,Mama ta Kira taji ko sun taho,Mama tace sai Gobe zasu dawo gaba daya dangin Baba masu mutunci da karamci sun hanasu tahowa yau,hakan baiwa Khadija Dadi ba ta Matsu su dawo gidan ya isheta ita daya. Bayan ta dawo Daga Islamiyya kitchen ta shiga tana nazarin me zata dafa Masa pounded yam da egusi soup ta hada Masa Tasha naman kaji sai lemo da farfesun beef meat ta Masa Hadi da carrot da sauransu abin Sha'awa. Wanka ta shirya cikin Riga da da Zani Amma bata iya daurin Zanin ba Sam ta dageshi sosai Kuma ta daura saman rigar ta yafa mayafi a kanta abinka da Fara tare da kyau sai tayi kyau sosai a hakan. Tana tsoro da sanda ta shiga part din ba tare da kowa ya ganta ba,tana shiga tasa key Dan kar Mami ta kamata, Yana main Palo ta sameshi saman 3seater Yana kwance da Alama bai warke sosai ba yanayinsa,Sallama tayi Masa tare da ajiye abincin a gabansa tana Sannu ya jiki? Da sauki ya Furta,kasha magani ta furta tana dafa saman goshinsa da hannunta har yanzu jikinka da zafi. Kallo yake binta dashi yanda take damuwa da damuwarsa. Abincin ta zuba Masa a plate ta koma gefe ta zauna,da kansa yaci sosai sannan ta dakko Masa Magungunansa a bedroom ta ballo tana bashi da ruwa Yana Sha ya Gama ta kwashe Kwanukan tare da Masa sai da safe ta tafi abinta. Mami kwana biyu Bata ga danta Abdallah tun tana fushi dashi har ta hakura ta tafi part dinsa domin gano lafiyarsa,ai kuwa taga ya rame Bai samu ya warke ba sosai,a gigice ta Karasa gabansa tana tambayarsa lfy? Yace bani da lfy Mami ki yafe min na Bata Miki...kafin ya rufe Baki tace na yafe maka Abdallah na,Allah baka lfy ai ban sani ba,a part dinsa ta yini tana kula da danta sai data ga ya warware sannan ta dawo bangarenta. Shi kuwa Abdallah murna ta kamashi Maminsa Bata fushi dashi. Washe gari da Yamma lis Khadija ta dawo Daga Islamiyya kenan motar su Mama tayi parking a gidan sun dawo lfy,Abdallah Yana jikin motarsa Yana kokarin shiga zai fita Yaji ihun Khadija Wanda Saida ta tsorata har masu Gadi,Jakar makarantar ta jefar ta dinga tsalle da ihu tare da fadawa jikin Mama da Merry,Baba Yana kallonsu cike da Jin Dadi,Khadija har kasa ta duka tare da Gaida Baba tana musu sannu da zuwa,tsaki Abdallah yaja sannan ya karaso gaban Baba da Mama ya gaidasu a mutunce tare da musu sannu da zuwa suka amsa suna Masa Godiya tare da tambayarsa kowa lfy. Ido suka hada da Khadija Abdallah ya harareta yanda take wani murna duk ta cikawa mutane kunne da surutu,ciki suka rankaya shi Kuma Abdallah ya shiga motarsa ya bar gidan. Bayan sati Uku Daddy ya dawo tare da Matarsa sai sintiri akeyi zuwa gaidashi,Daddy ba abinda yake damunsa irin Rashin hadin Kai na iyalansa,Ga almubazzaranci ganin suna da wadata sai ayi ta barna da abinci ba tattali wata sai tasa a dafa Mata Abinci sai tace ta fasa ci,baza su bawa almajirai ko wasu ba sai su juye a shara,kayan Abinci duk yawansa kwana kadan kowacce zata ce Babu a part dinsu har Hafsatu matar Baba,Haka magani da zuwa asibiti ko Ciwon Kai Suka ji sai Doctor ya dubasu an Tarawa Daddy bills a Hospital kudi me yawan gaske ko tunanin rayuwa basa Yi,idan ba ransa ya zasuyi kenan,gashi duk cikinsu Babu me Jin Maganar wani,Kaninsa Ma Baba Basu daukeshi komai ba,gani sukeyi bashi da wani Amfani a garesu sabo da shi ba wani bane. Sai yanzu yake ganin illar aure auren da yayi Yana saki,wasu Matan ma da ya aura duk sun tafi da yaransu yanzu Kuma Yana mutuwa zasu zo dasu za a raba gado rigima ya Bari ba karama ba,Bai yi Saar auren Mata na gari ba,Basu San rayuwa ba ko kadan kawai Jin Dadi da Hutu Suka sani shi yasa Basu da hankali gaba daya,Abdallah ne daban duk da shima Bai San ta duniya ba Amma yafi su hankali. Daddy yaji Dadin auren da Abdallah zaiyi Amma da yayi bincike abin ba kyau,Humaira ba matar aure bace musamman Abdallah,ga Mami ta dage akan kwadayin dukiyar wasu sabo da Rashin wadatar zuci duk kudin mijinsu da yaransu na wasu take hange,Daddy yasan Hana auren Matsala zai haifar ga Abdallah domin Mami zata iya tsine Masa,Babu irin Nasiha da fadan da Daddy baiwa Mami ba akan a hakura da auren Abdallah a nemi wata,Mami har da kuka za a rabata da danta za a Hana danta ya Mata biyayya,Daddy yace Allah ya Sanya Alkhairi Zan Masa auren Amma ko bana Raye sai kinyi kuka da idonki ta Dalilin wannan auren. Matansa kaf da maza Da Mata yaransa ya Tara wuri daya har da Baba da iyalansa Daddy ya musu Nasiha sosai akan rayuwa da Kuma irin abubuwan da suke Tafkawa Marasa kyau,Ya kallesu yace kun ganni Kuna rainani Kuna ganin kamar bani da amfani a gareku wlh babban katanga ce duk ranar Dana Fadi na Mutu kuka rasani Babu Ni zaku Sha mamaki,rayuwa ba tabbas,Allah ya gani nayi kokarin sauke hakkokina a kanku Amma bakwa ganewa,yanda kuke wulakanta Abinci da sauransu,gaku kune gulma da munafunci ku sai abinda iyayenku Mata suka ce to gaku gasu Nan,duk ranar Dana mutu zakuyi nadamar halayenku, Ina Baku Shawara ku kaunaci junanku,ku hada kanku,Sannan ku dinga aiki da hankali da tunani,ga Dan Uwana Uwa daya uba daya Kuna ganin bashi da amfani na tabbata sai yayi muku ranar da Babu Wanda zai muku ita sai shi. Ku daina ganin ko na mutu ba wani Abu sabo da na Tara muku dukiya to ko nawa Mutum ya Bari kuka gada zasu Kare cikin kankanin lokacin matukar bakuyi amfani dasu ta hanyar data Dace ba,maza da matanku ku yarana nayi nayi ku fito da Wanda zaku aura kunki gaku da yawa kun Isa aure Amma kun Gaza,bazan muku Dole ba iyayenku Mata zasu aurar daku tunda su kuke so ni ubanku ban Isa ba. Sosai Daddy yake ta fada da Nasiha sannan yace sauran yarana da suke kasar Nan iyayensu daban ku shirya duk zasu dawo Gidana da Zama Suma, karshe ya rufe taro da Addua,Baba Yana zaune sai kuka yakeyi sosai Sabo da kalaman Yousuf Dan uwansa Sun rudashi tare da bashi tsoro,Shima Abdallah tsoro ya kamashi Daddy na Zancen mutuwa Hawaye yakeyi,Su Khadija suna gefe da Mama Sunyi Shuru,sauran Yaran kuwa Danna waya suke kawai wasu ma Headphone Suka saka,bayan ya sallami taro daga shi sai Baba Dan Uwansa,Wasu takardu ya Mika Masa yace karbi takardun gidajene guda biyu daya Kaduna daya a Kano idan gidan nan ya dameka sun koreka ka koma gidajenka ne na Mallaka maka kyauta halak malak,Sannan ka kula da Business naka sosai Dana doraka a Kai,shi yasa ban hadaka a dukiya ta ba,na baka kasonka daban babu Wanda ya Isa yace kudin magada ne. Baba ya sake fashewa da kuka yace Yaya nifa ban gane maka ba wannan zuwan,Meke faruwa da Kai Haka? Murmushi Daddy yayi yace ka daina damuwa abinda ya Dace nayi ne kawai tun tuni banyi ba shi yasa nakeyinsa yanzu. Da kyar ya kwantarwa Baba Hankali,Check na millayan talatin ya mikawa Baba yace naka ne. Wasu takardu na gidaje guda biyu ya mikawa Baba yace wannan a Abuja wannan a Kaduna Nan gaba ka bawa Abdallah nasa ne halak malak,ba yanzu zaka bashi ba sai Nan gaba,Sai kudi shima ka ajiyewa Abdallah a accnt naka Nan gaba ka bashi,wannan sirri daga Ni sai Kai sai Allah,karka fadawa kowa. Ban bawa Abdallah wannan Dan nafi sonsa ko don wani abuba na bashine Dan biyayyar da yake min yake maka Dan Uwana,sannan sabo da kyawawan halayensa,na kudurce a Raina duk Wanda yayi Haka Zan Masa wannan kyauta sai gashi Abdallah kadai ya min biyayya. Baba dai Kuka yake kawai kamar mace har ya karbi takardun da Kuma wasiyyar Daddy a rubuce Dan kar ma ace karya ne watarana shi yasa Daddy yayi rubutu da komai ya bayar, Abdallah da Baba sun rasa sukuni gaba daya gani sukeyi Daddy mutuwa zaiyi kawai,kullum Basu da walwala har aka saka ranar bikin Abdallah da Humaira,biki ya rage saura wata daya Amma Ango ramewa yakeyi kawai sabo da Maganar Daddy shi gani yake Daddy mutuwa zaiyi shi yasa yayi azumin kaffara na rantsuwar da yayi kan bazai auri Humaira ba yanzu ya hakura zai aureta Daddy ya daura Masa aure da kansa Kar ya mutu,Yana so Daddy yaga aurensa. Khadija kuwa sai kunci takeyi tana zabgewa Kan Abdallah zai auri wacce Baya so tana Taya frnd dinta bakin cikin auren Dole da za ayi Masa,kullum sai tayi masifa tanawa Mama mita Har Baba ta fada Masa karfa ayiwa Abdallah auren Dole,Baba yace taje ta fadawa Daddy da kanta. Yau da Sassafe Khadija tayi Shirin zuwa wurin Daddy ta fada Masa Kar ayiwa Abbdallanta auren Dole gashi Nan Yana ramewa,Tunda ta shiga sanye da Hijab take sabo da Baba yayi musu fada da nasihar saka Kaya masu bayyana tsaraici ga mazan da ba muharramansu ba Kuma sun dauka duk da watarana suna Dan kin sawa Amma suna gwadawa,Sallama take kwalawa Amma Shuru har sama dakin Daddy Babu kowa,cikin toilet taji kakarin Amai Daddy nayi,baya ta koma Daddy ya fito da waya a kunnensa Yana kiran Doctor a wahalce yace Doctor yanzu fa Ina tunanin zuciyata ta gama lalacewa domin Ko kaki nayi jini ke fita,Baki Khadija ta dafe sabo da a boye take bayan labile tana Jin Daddy na magana saura kadan kwanakinsa a duniya,Doctor Yana kwantar Masa da Hankali Bayan sun gama waya yasha maganinsa sannan ya kwanta saman Bed,a hankali Khadija ta fito yanda bazai kula ba zaiyi tunanin Yanzu ta shigo dakin nasa,Sallama tayi ya amsa Mata da Fara'a yarinyar ta kwantawa Daddy sosai,a gabansa ta zauna a kasa shi Kuma ya zauna saman Bed ta gaidashi,yace Khadija lafiya dai na ganki Haka da Sassafe? Khadija ta dukar da Kai kasa sannan tace Daddy Dan Allah karka yiwa Abdallah auren Dole,baka gani duk ya rame,baida nutsuwa,ko Abinci Bai fiye ci ba,idan aka Masa Haka zai cutu Daddy,Daddy yayi Murmushi yace Khadija ko dai kina son Abdallan nawa ne? Da sauri ta hangame Baki tace Daddy a'a Frnd Dina ne kawai Yana min kirki shi yasa Kuma har kudin break yake bani,yasa a kaimu schl kamar kowa a gidan Nan,to kaga duk me maka Haka ai Dole ka damu da damuwarsa That's why ma nace Kar ayi Masa,yanzu Daddy ko Murmushi ya daina Yi min,idan na Kai Masa abinci baya ci,part dinmu ma ya daina zuwa,Kuma before Daddy idan kana ganin dariyarsa kullum da yawa da Murmushi,harda Icecream yake siya min,da kaza katoto,yanzu idan Ya Tafi wurin Matarsa shike Nan Kuma baya sonta fa. Daddy yayi Dariya kawai ta manya yace to zanyi tunani Khadija jeki,Tun daga wannan rana kullum da safe ko dare sai taje wurin Daddy taji ko yayi tunanin sai yace baiyi ba,har aka kwashe wata guda biki saura sati Biyu,Yau Khadija tana shiga part din Abdallah sai ta Iske Yana kuka saman Sallaya tunaninta auren Dole yakewa kuka sai itama ta zauna a gefensa ta fashe da kuka,Suka ruguntsume suna ta kuka,Dan shi dayaji Khadija tana kuka sai ta Kara Masa karfin gwaiwar yin nasa sabo da shi gani yake Daddy mutuwa zaiyi shine damuwarsa bana auren ba,Ita Kuma Khadija tsoronta za a Masa auren Dole ta manta ma taji Daddy nada Ciwon zuciya ta auren dolen Abdallah takeyi. Tana kukanta tace kayi hakuri kaji idan ka aureta ka saki shegiya saki uku zaka Mata,ranar da aka kawota gidan nan da Sassafe zanje na Mata shegen duka dashi zatayi breakfast,duk kuncin da Abdallah yake ji Saida Khadija ta bashi dariya,a ranta tace Kinga Yana dariya Ashe Lallai Yana so na Duke ta ya tsaneta sosai,a fili tace ka daina kuka sai na ci Ubanta wlh kaji na rantse sai tasan ta aureka tunda munafuka ce tsinanniyar yarinya,Ni Malam liman ma ubansa naci a kauye. Abdallah sai gashi ya daina hawayen Yana dariya,Mikewa yayi tare da wanko fuskarsa ya wuce wurin Mami,tana ganinsa ta tabe Baki Abdallah ko kashe kanka zakayi Dole sai anyi auren nan kaji na rantse,Murmushi kawai yayi ya gaidata ya fice Bata San meke damunsa ba,Wurin Daddy yaje suka Sha Hira sai ga Khadija tazo tambayar tunanin Daddy Ina ya tsaya,tana gaida Daddy ta zauna kusa da Abdallah tare da furta Daddy kayi tunanin? Daddy zaiyi magana tace Sirrinmu ne fa Daddy karka fada Abdallah yaji,Daddy yace gaskiya ne nayi tunani na yanke hukunci Khadija me kyau kije kiyi Addua kawai. Khadija tayi dariya tace tnx Dad ta kalli Abdallah tace na ceceka yaron Daddy ka Fara murna kawai ta fice da gudu, Ana ta shirye shiryen biki,Khadija kuwa ta mike kafa sai fada takeyi ku Gama gyaran banzarku baza ayi wannan aurenba. Tana part din Mami duk sun baje Kaya sun sata aiki,ta kalli Afrah dake ta iyayi Khadija tace ku Gama wannan aure bazai yuwu ba,baza ayi shi ba,kune Baku sani ba,Mami taji a kunnenta tana Fitowa ta rufe Khadija da duka Dan ubanki mugun fata kike Mana shegiya matsafiyar banza Da kyar Khadija ta kwaci kanta tare da guduwa part dinsu. Duk wani anko da komai Baba yayiwa Su Khadija Suma,Khadija ranta fes nufinta baza ayi biki ba kawai ta dinga gyare gyare ita da Merry kamar Amare Baba ya Basu kudi Suma na gyaran da akeyi,sun Gama shiri Daddy yace baza ayi shagali ko guda ba,za a daura aure kawai suyi Dj a gida a Kai Amarya ba biki,Hakan yayiwa Abdallah Dadi,Amma Mami kamar zatayi ihu sun Gama shirya karyar da zasuyi a bikin Daddy ya rusa sai haushi suke ji bikin farko a gidan an hanasu,kishiyoyin kuwa sai Murna Yan bakin ciki,Hafsatu Sai da ta rangada guda an Hana biki tana murna. Ana gobe Biki Baba da Mama sun Dade a wurin Daddy suna magana,Su Khadija kuwa an tafi saloon da Lalle,Gida ya cika da Yan uwa da abokan arziki tare da kawayen Yan Matan gidan,abokan Ango Dr Hussain ma suna part din Ango an gayyaci frnds da yawa,Khadija ma ta gayyaci Yan schl frnds nasu mutum hudu duk da cewar Bata tunanin za a daura Auren Nan,Abu Kawarta ta kauye da Madam Ngozi sunzo bikin,Khadija tana lalle Bata san Abu tazo ba. Sai wurin 6pm Suka dawo Abdallah ya gaji da nemanta ta samo Masa abinci sai yayi ta aikowa ace Basu dawo ba,Kyan da Khadija tayi ya baci lalle ne na kece raini kamar itace Amaryar,gashi yaci gyara,Ganin Abu yasa suka buga tsallen murna,Abu tace kin ganki kuwa Wallah kamar Yar Shugaban kasa, Kin daina wasan kasa ke ko? Khadija tace ai nan birni ne basa Yi Ina so muyi basa Yi,Abu tace ai nazo zanyi sati guda sai muyi wasanmu ko? Khadija tace har katuwar Teddy gareni da ita zamuyi abinmu. Madam Ngozi tace kunfa girma Amma Kuna wani Wasa yanzu wa yake Haka,Khadija tace wanne girma Ni dai zamuyi Ina so. Abinci sukaci Khadija taja Abu Garden Suka Fara wasansu Khadija tace Ayyiri yiri Anyi aurena,wasansu suke Basu San Su Sagir kannen Abdallah da abokansa sunzo wurin bama suna Hutawa,Suma su Abdallan da frnds nasa duk sun dawo Nan Ana ta Hira,sai lokacin Suka kula dasu Khadija Jin gudar da Khadija ta rangada kamar an kawo Amaryar gaske,hakan shi yaja hankalinsu suke saurarar wasan yaran. Khadija tace to anyi min Aure kece Mama ta sai ta fashe da kukan karya Wai an kaita gidan miji tana kuka,Abu tace to kizo ganin gida wurin Mamanki kina da ciki Kato,Khadija ta cire dankwali tayi ciki dashi ta taho wurin Abu tare da cewa Ina kwana Mum,Abu tace oh Baki gaji ba Khadija wannan katon ciki Haka dashi kike yawo da zauna me za a dafa miki? Khadija ta dafe cikinta ta zauna da kyar tace wash a shagwabe Agwalima nake so kawai,Abu tace kash Ina ma da yaro sai ga Ahmad kanin Khadija sukace zo muyi Wasa Ahmad,Shima yazo wurin Suka Fara wasan tare Abu tace karbi Tanimu ga kudi maza siyowa yayarka agwalima,Ahmad ya karbi ganyen bishiya matsayin kudi sannan yaje bayan bishiya ya tsinto wasu Yayan bishiya kana na ya kawo,Khadija tayi zaman masu ciki tana cin karya,bayan wani lokaci Wai sai ta Kama Nakuda ta haifo Teddy dinta,Abu tace gaskiya Yar Nan da kyau take santali Khadija tace Mama ki kawo a Bata Nono Tasha,sai sata a kirjinta tace yawwa ta koshi, Haka suke ta wasansu Abu shegen wayo gareta kamar Yar tsofaffi,samarin suna jinsu ta baya can suna ta dariya musamman Khadija komai sai ta gwada. Da suka gaji Suka ce Wasa ya watse kowa ya tashi Merry ta fito tace ke Khadija Mama tace tun dazu Yaya Abdallah ke nemanki Zaki Masa aiki. Khadija ta dafe kirji tace wlh na manta Yana Ina? Gashi can a bayanku shi da mutane,Kunya ta rufe Khadija tasan Dole sunji wasansu da sukayi na Haihuwa,Merry Hannun Abu taja da Ahmad suka yi ciki,Dankwalinta ta yafa saman doguwar rigar Tata,Lalle Kam gashi Nan yayi Masifar kyau da gashin Nan daya sakko ta baya,frnds na Abdallah sai yabawa sukeyi kowa Yana so Khadija ta Zama mallakinsa. Hausarta ke Basu dariya da Bata iya ba,nesa kadan dasu ta gaishesu tare da cewa Bro Abdallah Mama tace kana nemana? Sai yanzu Kika ga damar zuwa? Na manta ne I'm sorry lalle naje fa kalla nayi kyau ta durkusa a gabansa tare da nuna Masa hannayenta da kafa,Kallo daya yayi Masa tun dazu suna Wasa ya Gama gani dama, Harara ya zuba Mata tayi Shuru tace na tafi? Jeki yace kawai zata sheka da gudu kenan ya Mata mugun kallon da ba shiri ta nutsu ta fasa gudun ta tafi a hankali,tana tafiya frnds Suka Fara Koda kyawunta wasu ma sunce suna kamu,shi dai Abdallah Bai kulasu ba. Sai da Khadija ta Shiga cikin Yan biki taji Ana cewa lefe akwati ashirin da biyar Mami tasa Abdallah hada,takaici ya Kama Khadija tace Allah yasa wuta ta Kama kayan Amaryar sai da Mami ta duketa. Washe gari kowa yayi Shirin tafiya Kano a jirgi abinka da manya maza an dau wanka da wasu Matan Dangin Ango za aje a sheda,Wai Wai Ango yau kamar yau aka kyankyasheshi yazo duniya sabo da kyan da yayi abin alajabi ne ma,Khadija da wuri taci kwalliya cikin Shadda dakakkiya da Daddy yayi musu dama tunda taga an kawo kalar da Ango zaisa farar shadda itama tace Baba farar shadda zai siya Mata,Su Kuma su Merry nasu daban,Khadija ita kadai tayi anko da Ango ba karamin kyau tayi ba itama gidan kwalliya taje aka Mata har dauri ka rantse itace Amaryar ganin da gaske fa Daddy sai yayiwa Abdallanta Auren Dole shi yasa ta hakura kawai tayi kwalliya yanda baza a barta a baya ba. Kuma dama ta rantse Abdallah ne zai Fara ganin kwalliyarta sai da ta Bari sun fito da Frnds nasa zasu tafi Airport Mami su Afrah da sauran Matan gida duk suna compound Ana kallon Ango Ana Masa pics sai ga Khadija Dan tsokana bul ta fito kusa da Ango ta karaso,Da kyar Abdallah ya ganeta sabo da tsananin kyan datayi ga Daurin dankwalin ya Hadu ka rantse Amaryace sukayi anko da Angon ,Dariya tayi Masa tace munyi anko da Ango,Murmushi ya saki ba shiri,Dr Hussain ya shiga kyastasu a pics, Khadija ganin kowa na kallonta da mamaki ta dafa Ango aka daukesu,ta rike hannunsa shock na taratsatsi a jikinsu Dr Hussain kuwa sai dauka yake Yana Basu style, Daddy da Baba Suka fito Khadija ta jawo su ta hadasu da Ango Dr Yana ta daukansu ba ji ba gani sai Da Baba ya koresu,Khadija tace Ango saura daya gobe fa zaka bar Mana gidan,Hannayenta ya riko biyu suna facing juna Dr ya dauka kyas kyas,Sai ga Mami ta Fado tare da make Khadija Saida ta Fadi a kasa,sannan ta bita da ashariya,ganin Haka yasa angwaye Suka tafi mota Drivers suka jasu,Daddy Yana kallon abinda Mami tayiwa Khadija ta cikin mota,kwafa yaja kawai suka tafi. Su Afrah duk anbi jirgi an tafi sheda Daurin auren Yayansu,Khadija kuwa part dinsu ta koma Dakinta inda Abu ke zaune tana kwalliya sai ji tayi Khadija ta rushe da uban kuka,Abu ta saki powder ta tarwatse tace nashigesu ke Kuma lfy? Khadija tace Daddy zai Masa auren Dole shike Nan ya daina dariya,Tsaki Abu taja tace banza sai kiyi ai har kullum baza ki hankali ba Khadija,Kinaga yanda yake washe Miki Baki Ana muku hoto kice baya sonta munafuki Yana son Abarsa kina Nan Zaki ji ya dirka Mata ciki ta haihu, gwara ma ki daina batawa kanki lokaci muyi wasanmu Ina ruwanmu mu Dan anyi Masa auren Dole. Khadija tace anjima rawa za a Sha a gidan Nan,wlh zamu cashe a gidan nan ai Ni ko Dan rawar Nan ma na daina fushi gwara da aka Masa aurensa,Abu tace ahaf aikin banza kin Sa na fasa Hodata Yar dari uku da Hamsim wlh sai na dauki Taki kin biyani,Khadija tace taf sai dai na karbo Miki kudi wurin Abdallah ki siya wata. Kano can masallaci Yan Daurin aure suka Sheda An daura Auren Abdallah Yousuf da Humaira A.A.Sani Kan Sadaki Naira dubu dari biyu,Ba a Gama murna ba Suka ji an sake bada Sanarwa An daura auren Abdallah Yousuf da Khadija Adam akan Sadaki dubu dari biyu,ko Shi Abdallah daga sama kawai yaji abin Kamar a mafarki,bakin ciki ya kamashi shi ya tsani Mata biyu a duniya tun daga kan abinda ya gani akan Daddy dinsu ya kudurce a ransa ko baya son mace ko wanne Hali gareta matukar ya aureta to ita kadai zai zauna da ita ba kishiya sabo da yaransa,Kar a samu matsala,Shi Kuma Khadija za a bashi yarinya karama me ta iya idan Banda wasan Yara,ko girkin ma kawai dai Dan ta Dan iya ne da Tsafta,Abokansa suka yanyamesa Ana Ashe da biyu dazu suka dinga pics suna soyewa Ashe munafunci ne abin Amma ba a buga Iv da Khadija ba, tuni masu kaunarsa sai Murna ake tayashi Mata biyu lokaci guda,Haka su Daddy ma dasu Baba Ana ta murna tare da Baban Humaira baiji komai ba sai Murna yake ya aurar da Humaira ya Huta da halayenta na banza duk da Yana sonta sune silar lalata Mata tarbiya Amma yaji dadi ya aurar da ita,Humaira da Mamanta tare da dangi tunda Suka ji su biyu aka aura sai suka Fara balai an yaudaresu wlh da hakane baza su bada yarsu ba,an tona musu asiri,An Basu kunya kamar Humaira za a hada da kishiya,Nan fa aka dauka Ana ta cacar Baki su Humaira harda Ihun kuka da zazzabi,Uwarta ma Haka sai kuka tana Mami ta cucemu. Afrah ta fashe da kuka data tabbatar Khadija agola ake nufi sai ta makowa Mami waya Wanda Basu San ma me akeyi ba,Mami tace Hello Afrah an daura tana murna,Kukan Afrah taji tana Bata labari a Nan take Mami ta sume aka kwasheta sai asibiti,Maman Khadija kuwa dama ta sani da ita akayi Shawara Da Daddy da Baba tare Suka yi Shawara. Gida tuni ya dauka kafin kace me zance yaje ko ina,Khadija Bata San me akeyi ba suna ta uban Wasa da Abu a bed room,ganin masifa ta barke a gidan Madam Ngozi sai zaga Palo take tana ewooo....Yarinya Karami Khadija aka yiwa aure heeeeeey Hausa people woooo ahhhh...Mama Abinci ta kaiwa su Khadija tace zata kulle su da key Kar su yarda ko motsi suyi fada akeyi a gidan,Khadija Bata San me ba taga har ruwa duk an kawo musu mama tasa Key an kullesu a daki su kadai,duk Basu San me akeyi ba,Yan Daurin aure na dawowa bala'i ya balle a gidan Mata garin habaici Suka Fara kokawa da dukan juna wannan Mata da danginta waccan ma Haka aka fara da fashe fashe har da masu dauko ludayin Miya,wasu an fasa musu Kai,wasu fuska da hanci etc,Afra ta makure Nana firdausi Yar Hafsatu budurwa suna ta kokawa,maza Sunyi Sunyi a raba fadan yaki,sai da Daddy ya Kira Yan Sanda yace duk su kwashe Masa su sannan aka samu lfy akayi solving case kowa na Jin haushin kowa Daddy yace duk wacce ta Kara magana akan auren Khadija da Abdallah Bai yafe ba,Haka aka ci gaba da biki. Sai ga Mami ta tashi an dawo da ita daga asibiti tana shugowa ta Fadi a tsakar gidan ta Fara gunjin kuka tana tsinene,Allah ya tsine maka Alhaji Karami Kai ka auro Mana su,shege tsinanne,an aurawa Dana Talauci,za a shafa Mana talauci,wayyo..wayy....yoiiiii ta daura hannu a kanta ihu take Wanda har makwafta suka zo,bacin Rai kamar zai kashe Daddy,Abdallah,Baba,mami ta Gama tona musu asiri an cika gidansu,Mami Bata hakura ba Ta samu Kayan Dj ta farfasasu kamar ta haukace,Daddy yace Kar Wanda ya kulata,har gaji Dan kanta ta Gama,tace In kin Isa Mama ke da yarki ku fito wlh sai na kashe ku,in yaso na Mutu a prison. Abdallah wurin Daddy ya koma yace Daddy saki Mami Dan Allah,Daddy yace Sam Sam abinda ta shuka a sannu zata girbi abinta Abdallah Nan Ya Masa Nasiha akan rike matansa da adalci. Securities ne Suka Kori Yan kallo da kowa gida ya koma tsitttt kamar anyi mutuwa,abin arziki ya Zama tsiya,Mami wani tunani Tayi danginta Suka zazzageta akan abinda tayi tare da Bata shawarar banza,Wata da suke ce Mata yashuwa tace ke banza ce ai yanzu ba Haka akeyi ba ai an waye,kawo kunnenki kiji....sai suka kwashe da dariya sannan Mama tayi wanka ta cakare ta biya masu DJ Kayansu ta dakko wasu masu DJ din gida Kuma ganin komai ya lafa aka ci gaba da shagali musamman da kida ya fara tashi a gidan,Daddy da Abdallah kawai Murmushi sukayi Baba yasha tsinuwa wurin Dangin Mami,Amma yaga zasuyi kida yace kai da wata a kasa. Khadija tana bacci duk Bata San me akeyi ba ita da Abu,kidane ya tashesu sukayi wanka Khadija ta sake shiri cikin lace light blue. Mama ta budesu tace kuzo kuje ku cashe Kuma,ke Khadija Zaki ji Ana cewa kema matar Abdallah ce karya sukeyi karki kulasu kuyi bikinku kawai. Khadija tace to dama Ni Ina ruwana iyakaci idan an kawo Amarya naje na mata dukan tsiya Abdallah Zan ramawa. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 16-20 Official By AsmaBaffa Wannan page naku ne masu Sharhi. MAMAN KHALIFA,MAMAN AFFAN,OUM AMATULLAH,HAUWERH ZD,MMN BASMA, HAUWA IBRAHIM YARO,MAMAN SADEEQ,JEEDDAH LUV,MAMAN FATEEMA,SILENT QUEEN,WACY BABY ,MRS A and KHADIJA ALAD. Lace din light blue ba karamin kyau yayi Mata ba fitted Gown ta fitar da surarta kasa ta baje,Madam Ngozi ta Mata Gogoro me shegen kyau,Abu ma cikin Atamfa Riga da skert sun Mata kyau kamar ba daga kauye ba,Merry da Ihsan sun canja Material me kyau Suma,Khadija sauri take taje wurin kida Bata San bala'in da akayi dazu a kanta ba,Abdallah yasha sabon wanka ya fito da Frnds nasa da yawansu,Khadija duk inda tayi sai taga Ana kallonta Ana nuna ta Ana gulmarta,Ango na zuwa wurin da Mami ta kirasu Wai Yazo suyi musu liki yanzu za a kawo Amarya Humaira gidan, gobe sabon shagali za ayi sannan a Kai Amarya Humaira,Khadija dama tuntuni tasan duk kalar kayan Ango da zaisa shi yasa duk kalar tasa Baba ya dinka Mata,sai dai Bata san yanzu zai sa kalar kayan taba sai suka sake yin anko ita lace shi wani arnen Yardi light blue,kowa daya gansu sai da yayi zargin dama can suna sani sukayi hakan har Mami,Data kalli Khadija sai data ji kamar ta hadiyi zuciya ta mutu,dannewa tayi kawai da kyar sabo da shawarar danginta. Abu ganin su Mami na filin rawa tace bamu da kudin liki ki tambayi Mana Abdallah naki Mana,Abdallah Kuma tuna Maganar Daddynsa da Khadija da tace yayi tunani wannan sirrinsu ne sai ya bashi tabbacin Khadijan ce tasa Daddya ya aura Masa ita,sai yaji haushinta yaji tsanarta zata jawo Masa auren Mata biyu,Khadija Allah sarki Bata San komai ba Merry Ce kadai ta sani Amma Mama tace karta fadawa Khadijan. Khadija ta kutsa ta cikin abokan Ango Suka Bata waje sanin Amaryace da kanta,Kusa da Abdallah ta tsaya da karfi tace pls Bro kudin liki Dan Allah ka bamu muyiwa Mami,Hararar da Bai taba Mata ba ya watsa Mata ba shiri ta ja baya,Dr Hassan Yana kallo sai ya mikawa Khadija Yan 1k bundle guda,tace Sunyi yawa fa Dr niba Amarya ba zanyi liki Haka a banza ka Bari sai bikina Nima yazo,Karaf kunnen Abdallah,Dr ma yayi mamaki da Bata sani ba,sai ya bigi cikinta yace kina Ina duk auren da aka daura Miki yau,Dariya tayi tace nifa Mama a daki ta kulleni da key bacci Nasha da kawata ban San Ma anyi komi ba sai kida naji shine muka fito rawa. Dr yace Allah sarki to ki bawa kawar Taki Mana gata itama Kyakyawa Haka,Abu harda Jin kunya an yabeta, Abdallah ya tabbatar Khadija Bata sani ba Kam gaskiya tunda har yaga ta iya rabar kusa dasu Mami tana musu yayyafin kudi,Sai harararta sukeyi,Afrah kuwa da kawayenta da Suka shiga Nan ma Khadija ta Fara musu liki sai Afrah ta take Mata kafa da takalmi me tsini sai da tayi Hawaye ba shiri ta fita daga filin,ta Dade a tsugune sannan Dan maita irin ta Khadija ta koma filin Nan tace a samusu Kida ita da Merry da Abu yau farin ciki zasu nunawa Abdallah,Merry kawai kallon Khadija take da tausayawa. Aka saki Sauti Khadija ta fara rawar bajinta Wanda gaba daya aka koma kallonta domin ta birge kowa ka rantse sai da tayi training,Ana ta ganinta a Amarya marar kunya ita Kuma Bata San komai ba,Duk Wanda zai Mata liki sai Mami ta Hana matasa naso har wasu Matan Amma Mami ta Hana,Abu ta shige ta dinga zuba Yan dubun da Dr Hussain ya sake Bata,Abdallah ya mikawa Merry kudin a boye taje itama wasu Matan da mazan suka rufeta da liki,Ana Haka sai ko akace Ga Amarya Uwar gida Humaira ta iso,zo kuga Murna wurin Mami tare da Danginta,Kowa yasan Amarya ta hadu ga kyau Amma da ka kalli Khadija kasan ta zarta a komai. Kawayen Amarya da Yan uwanta sai yatsine yatsine suke an tsaya da kida Ana ta nuna musu Khadija ta fito zasu fita daga gidan ita da Abu Wai yawo zasu je ita Bata San tana da aure ba,tuni Humaira da Danginta jikinsu yayi sanyi ganin Khadija ta zarta su nesa ba kusa ba,Khadija Kam a wajen gate suka wuce angwaye suna taku dai dai su a dole Yan Mata suka Shiga Napep Abdallah kamar zai saki ihu sabo da bakin ciki Ana kalle Masa Yar Amaryarsa Tasha kyau, gashi ma ta hau Napep wa yasan duniyar da zasu je Suma su kalli rabonsu,Merry Ce ta fito da sauri tana Ya Abdallah Ina Khadija yace ta shiga Napep tare da balbale Merry da masifa kun San Bata sani ba ai Gashi Nan ta tafi yawo gashinta a waje kaya sun matseta wannan Yar iskar kwalliyar da akayi Mata ai ba dai dai bane,Angwaye Suka kece da dariya Dr Hussain yace munafuki ai kana kallonta ta tafi Kai girman Kai baza ka hanata ba Muna gani muma muka kyale maka Albarka yanzu ka rufe yarinya da masifa Ina ruwan Merry. Merry ta koma gida ta fadawa Mama,an Kira a waya Amma ta bar wayar a gida,har dare karfe Tara da rabi suna can yawo da Abu Wai suna ganin gari,Abdallah Yana part dinsa shi da Frnds nasa na kusa Dana nesa Amma sam ya kasa nutsuwa sai duba waje yakeyi ko zaiga Khadija ta dawo Shuru,Yana ta tsaki Yana duba agogo,Sai dariya abokai ke Masa Ana tsokanarsa. Mami ta kirasu suzo gaida Dangin Amarya Kawai ya Hango Khadija wani Dan saurayi matashi ya rakosu har gida,English teacher dinsu ne da Merry tace saurayin Khadija ne,ita Kuma Khadija yawonsu kawai sukaje Suka hadu dashi a Hanya kusa da gida,Shine ya Dan tako musu ya rakosu ya juya gida. Angwaye Suna shiga Suka gaisa Abdallah ya mike yace ya manta wayarsa Bari ya dawo,Part din su Khadija ya shiga,Mama ya tambaya Ina Khadija? Tace tana daki yanzu nayi Mata fada Kuka takeyi ma,Dakin ya shiga Abu tana dakin Merry, Khadija ita daya ce a dakinta ta kwanta saman bed tana Kuka,Kamshinsa yasa ta mike Zaune zubur tasan Abdallah ne yau Kuma har dakinta, gidan Ubanwa Kika je? A rude Khadija tace bafa...bafa....uhnm...wani waje bane..kawai yawo na Kai Abu,To wanne Dan Iskan ne ya rakoku? English teacher dinmu ne a Hanya muka gansa yace zai rako mu,yanzu Mama ta mareni ta dukani akan na fita,ai Ni ba yaro ne ba nasan Hanya bazani bace ba,Abdallah da masifa ya furta Ok gobe ki Kara fita mu gani pls ya juya a fusace tare da bugo Mata kofa,Khadija Bata gane ba tayi Murmushi tace yace gobe na fita again har da rokona,Aiko tunda Abdallah yace na fita Ba ruwana da fadanki Mama gobe zamu fice da Abu na kaita wani yawon, hh Khadija Bata gane gatse Abdallah ya Mata ba. Washe gari karfe biyu suna yin Sallah Khadija da Abu suka ci kwalliya Suka saci jiki suka sake ficewa yawo,anzo Kai Amare neman duniya aka nemi Amarya Khadija aka rasa,Daddy zai Mata nasiha Amma ba Khadija ba Abu sun tafi yawo,Abdallah yaji labari tuni an Kai Humaira Sabon katafaren gidansa dake katafariyar GRA,gidane na Alfarma,Khadija Shuru har 9-10pm Mami tace tana can karuwancinta. Daddy yace kuruciya ce Amma komai dare a fadawa Khadija yau ita matar Abdallah ce matar aure ce kawai,suna dawowa Abdallah yaci wanka za a rakashi gidansa tare da Frnds su Khadija suka shugo tare da Abu suna dariya suna Hira, ganin Ango cikin shiri yayi Masifar daga Mata Hankali zai tafi yanzu shike Nan ta daina ganinsa ta daina gyara Masa dakinsa,Hawaye ya zubowa Khadija,Abu tace Ni sai kin shigo na tafi bacci kiyi ta kukan banzarki,Da sauri Khadija ta Karasa kusa dashi suna magana da wani Dole ganin tana kuka yayi sauri ya matsa gefe,ta karaso inda yake. Tana kuka tace Tafiya zakiyi wajen Amaryar taka? Dama Abu tace kana son abarka,Kallonta kawai yakeyi yace ko Zaki bini mu zauna a gidana? Khadija ba shiri tace wannan matar taka Mayya ce zata barni kawai naje ta balla Ni Haka kawai ba ruwana Ni kusha zamanku lfy Ina wajen Mamata, Murmushi Abdallah ya saki tare da cewa ke da Zan kaiki ki Zane min ita gobe? tab Bata da mutunci wannan tafi karfina na fasa dukanta,katotowa da ita kamar Rakumi, dariya kawai yayi ya wuce abinsa wurin frnds. Jin Khadija ta dawo yasa Daddy kiran Khadija da Ango sai Mama da Baba tare da Mami,Nasiha yayi musu sosai akan zaman aure hakkin mace Kan mijinta da hakkin Miji Kan Matarsa,Khadija ba ganewa takeyi ba sai da taji Daddy yace Khadija yau an daura Miki aure da Abdallah kema Matarsa ce kamar Humaira tare aka daura aurenku ku biyu,sabo da Haka ki sani ba yawo sai da izinin mijinki,Nasan baza ki bani kunya ba Ni na zaba miki miji Abdallah,Humaira Zabin Mami ce,Khadija kirjinta ya buga Ashe da gaske ne batayi kukan komai ba tace Allah ya bamu zaman lfy Daddy. Ba karamin farin ciki sukayi ba Dan Basu Zaci Haka ba,Mami ce tace Ina da magana Abdallah bazai hada Tubabbiya gida daya da Humaira ba,ga part dinsa can a gyara Mata ta zauna a Nan kawai ehe idan ba Haka ba wlh na tsine maka Abdallah,Daddy yace Bata Kai ga Haka ba Indai Dan hakane Khadija ta zauna a part din Abdallah wannan gidan,yazo Nan yayi kwana biyu ya koma can biyu Nan ma,magana ta Kare Kai Abdallah jibi za a maida Khadija part dinka,Babu Damuwa Daddy Sai da safe,ya mike ya tafi gidansa wurin Amarya Humaira,Khadija kuwa Bata bakin ciki sai Murna Abdallah baza ta daina ganinsa ba,tana komawa sashensu ta bawa su Abu labari yanzu ta Zama matar aure. Dr Hussain suna rakashi ya shiga Suma suka tafi gida Suna Masa tsiya,Humaira tana Saman Bed dinta ko lullubi Babu a kanta sanye take da atamfa Super Riga da skert,tayi Masifar kyau gidane ya Hadu yasha furniture masu tsadar gaske na nunawa a news. Gefen Bed din ya zauna Sam ya tsani Humaira Bata birgeshi ko kadan sai ma Haushinta da yake ji,bakin ciki ya mamaye Masa zuciya Amma ba yanda ya Iya,Alwala yace tayi. Ta mike tana kunkuni Yana jinta ta fito tace nayi,dama shi Yana da Alwala ya jasu Jam'i yayi Addua sannan ya Mika Mata ledar kaji da sauransu,Bata jira ba ko kunya ta bude Ledar taci ta koshi ko kulashi Bata yi ba,tana gamawa ta goge hannunta da tissue a gabansa ta tube zindir ta saka kayan bacci,Shi wlh haushin ganin surarta yaji domin Gaba daya Bata da shape,kugunta kamar na tururuwa sai nono sharaf ya zube gasu manya sun kwanto har wurin cikinta daga gani sun Sha fama a duniya Ana kwaramniyya dasu. Kayansa ya canja zuwa na bacci bayan yayi wanka da brush,gefen Bed din ya kwanta can karshen bed,Humaira tana mamaki ko zumudi Baya Yi akanta har surarta ya gani Amma ko a jikinsa, Kwanciya tayi saman Bed din gefensa tace Kai Wai Malam Haka akeyin aure baka iya komai na more rayuwa ba. Yana jinta yace ban iya ba,a Haka gaka kamar gwarzo Amma baka iya komai ba kasan dai yau ba bacci akeyi ba,kasan Haka ne me yasa kace a daura Auren ka biya sadakina, Ba tare da ya kalleta ba yace bana son Hayaniya pls Zaki sa Jini na ya hau,Baki Bude Humaira tace a'a ruwanka ne zai hau,kina son a Baki hakkinki? Tana harararsa tace ae a bani,Juyowa yayi ya kalleta domin shi harga Allah Baya son hada jikinsa da ita duk da cewa Anyi musu test kafin aure lfy take,Sai dai Bai sani ba dama Humaira sabo da bin mazanta tana da tsohon infection domin Baya ya warkewa ta Dadi har gajiya tayi da Magani,a kwance yake domin ba kuraje bare kaikayi,Ita Kuma bata son Haihuwa Allah da yayota,ta tsani Yara Haka kawai badan komai ba ita yarane Bata kauna,Ko barka ko suna Bata zuwa ko taje baza ta taba jaririn ba. Jakarta ta zuge ta dakko Condom ta Mika Masa tare da cewa gashi kasa Ni bana son Haihuwa na tsani yara a duniya Haka nake,ban son daukan ciki Ni Kuma ban son Allura ko magani kawai Ina da Condom da yawa Zan na baka, Abdallah yace Amma kin rainawa kanki hankali Ashe kuwa Zaki Kare rayuwarki a Haka a gidan nan,Mikewa yayi ya bar Mata dakinta ya koma nasa Yana Murna Dan dama Hanya yake nema,Amma Kuma ya tuna hakkinta ne tunda Haka take so shi zaiyi Mata Haka in taga dama karta haihu ai ba ita kadai ya aura ba. Kukan takaici takeyi an aura Mata shegen miji ita ta Saba da maza Dan ma Allah ya taimaketa ba a hadasu gida daya da kishiyarta Khadija ba,Shigowa yayi dakin ya Mika hannu tare da daukan Condom din ya Shiga Toilet yasa abinsa,Humaira sai Murna takeyi Bata San taimakon Abdallah tayi ba bashi ba daukan Infection dinta,ita gani take ta Isa Kuma ta birge, ya Haura saman bed din ya kashe light tuni Humaira Murna ta kamata,Kafin ya taba ta ta Fara Wasa da kanta tana shafa Dukiyar fulaninta da kanta tana wani cije lips ita kadai,Abdallah ya kalleta a fali yace Ashe kin iya ma da kanki to gwara ki daina domin Allah ya tsinewa me biyawa kanta bukata da kanta Haka Namiji ma,Ko kulashi Humaira batayi ba abubuwanta take murzawa,ba irin waazin da Bai Mata ba Taki ji, kawai ya kyaleta yace kin rage min aiki Ni Kam Amma kafin me ta fada jikinsa tare da Rungumeshi tana ta shashafashi Amma Abdallah kamar dutse take shafawa domin idan baka son mutum ko shaawarshi baka Yi,Haka ya daure ya nemowa kansa ya Dan motsa ya Dan kawo wuta ya daure ya Dan Murzata sannan ya shigeta ba laifi ya danji sweet Amma ba Wanda zai gigitashi ba,Ana Yi tana ihu sabo da Bata taba Jin Namiji irin Abdallah ba,Duk da cewa da Condom ne Amma ji tayi yafi kowa,Cewa take ka kula Kar Condom ya fashe fa,Yana fashewa na kasar Nan basa yin me kyau,Sai da yayi iya yinsa Amma Humaira Bata gamsu ba,tace me akayi da maza Ai Ni jaruma ce yanzu aka fara, Abdallah Bai Saba ba Bai taba yi ba,sai Dole take sashi Dan ya biya Mata bukatarta Amma taki gamsuwa,Duk Masifar juriyarsa sai da ya gajiya,Ya kwanta gefe,Humaira ta fashe da kuka ita Tasha Magunguna Dole ya tashi wlh ya biya ta hakkinta ko Allah ya konashi,sai da ya huta ya sake Wani gumurzun sai da ya Gama jigata tafi karfinsa gaba daya Bata gajiya,sai da kyar ya samu ta gamsu,Jikinsa ya zame ya kwanta wanwar,sai zazzabi ya rufeshi kamar zai mutu,da kyar ya samu ya tsarkake jikinsa ya gudu bedroom dinsa Dan karma ta motsa Mata ta dawo neman Kari,Ai a Daren Abdallah asibiti ya kwana,Ana Kara Masa Ruwa da Allurai,Dr Hussain yayiwa waya yazo ya daukeshi Humaira tana can tana baccinta hankali kwance,Dr sai dariya yakewa Abdallah Yana tsokanarsa,Kwana guda da yini a hospital sannan ya samu lfy karfin jikinsa ya dawo bai tsaya ko Ina ba sai ya gudu gidansu. Part dinsa ya shiga Daddy ya zuba masu gyara suna canjawa Khadija komai na part din,wanka yayi ya shirya fes ya fito Yana walwali ya Shiga kowanne part suka gaisa,sannan ya wuce part din Maminsa ya Dade yaki tafiya,Mami tace Abdallah ka tashi ka tafi gidanka Mana kabar karamar yarinya a kwance a gida ita kadai ai tsoro zata ji,Haka Ango sukeyi? Sai yace Mami zan tafi ne Wasa Wasa har akayi Azahar yaje Sallah ya dawo a Nan yaci abincin Rana sannan yayiwa Mami Sallama ya shige part din su Khadija,Mama ya iske a Palo ita kadai Suka gaisa tace duk sun tafi schl har Khadija Daddy yace taje schl dinta yanzu zasu dawo ka Dan jira su,Dama Haka yakeso Kar ya tafi gidansa Humaira tace ya Mata wani Abu,Humaira kuwa tunda Bata ganshi ba ko nemansa Bata yi ba harkar gabanta takeyi tana chat da waye wayenta masu aiki suna Mata abinda take so. Mama ta kawo Masa kayan ci da Sha suna Hira sama sama sai ga Merry ta shigo da Ihsan sai Ahmad,Abdallah Suka gaisar Abu kuwa tana dakin Khadija tana baccinta ita da Madam Ngozi,Khadija ce ta shigo daga karshe Hijab a hannu da takalmanta tare da safa duk a Hannu ta shigo da Sallama tana Kwalawa Mama Kira,Kamshin Abdallah ne ya bigeta tasan Yana Nan,Nutsuwa tayi ta Karasa tare da Durkusawa ta gaidashi ya amsa Yana Kare Mata kallo yaushe aka canja musu Uniform na musulunci Riga da wando da Hijab,yaji dadin hakan,Ko Uniform Bata cire ba sai Hijab ta cire kawai Hannu ta wanko ta wuce Dining ta cika timbinta sannan ta mike ta shiga Toilet tayi wanka da Brush ta shirya cikin kayan Islamiyya dama suna Sallar Azahar tun a schl Fitowa tayi tana kamshi ta zauna kusa da Abdallah domin ba kowa sai shi kadai Mama ta Basu waje. Khadija ta leka fuskarsa tace Ango Ina Amarya? Banza ya mata kawai,zata Yi magana ya mike ya fice abinsa ya shiga mota ya koma Gidan Humaira,Taci kwalliya cikin kana Nan Kaya ta tsuke za a birge miji,Yana shiga ya ganta ta kwadawa wata dattijuwa Mari wacce ke aiki itama a gidan,Yana zuwa shima ya kwashe Humaira da Mari lafiyayye yace mahaukaciyar Ina ce ke? Kamar wannan dattijuwa Zaki Mara mahaifiyarki ma ta girmeta Amma Kika iya marinta,Kunci Humaira ta dafe tace Kai har ka Isa ka mareni akan wannan kazamar wlh sai kasan Ni ka Mara. Tana kuka ta dauki waya ta Kira Maminsa tace Abdallah ya Mata dukan tsiya,Ko minti goma ba ayi ba sai ga Mami tazo gidan da kanta ta ci mutuncin Abdallah tare da korar Dattijuwar tace munafukar tsohuwa hada kayanki ki tafi kwanan Kauye ai ba shi ya daukoki ba nice to kije na koreki,Tsohuwar tana bada hakuri Abdallah ya Bata kudade da yawa yasa Driver ya maidata gidansu. Haka zaman nasu ya kasance Babu Wanda ke shiga safgar kowa,Humaira sai in tana Sha'awa zata bashi Condom shima ya daina matsawa kansa abinda yaga zai iya yake mata yayi tafiyarsa,Haka har aka maida Khadija part dinsa cikin family House,Mami sai aiki take sata iri iri sannan ta Hana Abdallah zuwa gidan gaida kowa Wai Dan kar ya kula Khadija,Hankali kwance Khadija ke gyara part dinta tayi aikinta da girkinta,sannan gata ga Yan uwanta,Madan Ngozi da Abu sun koma kauye da Sha Tara ta arziki. Daddy ne da kansa ya takawa Mami birki cewar matukar ta Hana Abdallah zuwa wurin Khadija to wlh Khadija zai maidata gidan da Humaira take su zauna tare,hakan yasa ta kyale Abdallah yazo. Amma aiki kullum sai Khadija tayi musu karshe ba godiya zata rankwasheta ko ta mammareta ta koreta,Duk ta Hana Yan Uwan Khadija shiga part din da Khadija take,ta Hana Khadija zuwa part din Mama Haka ta hakura sabo da Kar matsala ta barke. Daddy Yana barin kasar ta Hana Khadija zuwa schl Gashi waec da Neco zasu zana,ganin Haka yasa Baba ya biya kudi masu yawa Za'a zanawa Khadija. Abdallah Bai sani ba sabo da yayi tafiya zuwa Cairo ganin Mami ta takura Masa. Humaira tana zaune Kawarta tazo suna Hira tace ke banza ce me yasa kika yarda aka raba muku Gida da yarinyar Nan,ai ki Bari a kawota kuyi kishi ki hura Mata wuta da kanta zata ce a saketa,ai Haka akeyi Amma kina Nan me kika San sunayi da mijinki,Gwara komai ayi a idonki Kar a cuceki,sannan da wuri zai saketa idan Kika hada Mata wani tuggun. Humaira tace Kuma fa Haka ne Zuly Bari na kira uwarsa ki gani,Kin san fa Abdallah mugun Dan rainin hankali ne,wlh wahala yake bani Aljana ce ta aureshi bashi da lfy sabo da Sam Mata Basu dameshi ba ko tsirara zakiyi Ni wlh Banga wani amfanin aure ba,Gwara Ina waje inci Karena ba babbaka,kawai Dan kudinsa da kyansa nake zaune dashi ko banza duniya tasan na auri miji hadadden me kudi,Zuly tace ai Baki cika ba sai kin Kori kishiyarki ke kadai kike shanawa Babu wata. Nan take tace wannan Mamin tasa algungumar mata ce Bari dai na kirata suka kwashe da dariya,Humaira ta Kira bugu daya Mami ta dauka jiki na rawa tace Humaira ya akayi da fatan ba matsala bace? Humaira taja tsaki tana yatsina tace Mami Abinda nake so a dawo da wannan yarinyar Gidana mu zauna tare so nake na koreta da wuri ya saketa,Amma tana nesa ai za a Sha wahala wurin korarta Nan Humaira ta shiryawa Mami dabarunta,Mami tace Nima Saida nayi tunanin Haka,Kinga Kuma Haka ne, shegiya Tubabbun banza a satin Nan za a dawo da shegiya kici Ubanta da aiki da sauran su,ko rashin kunya ta Miki ki Mata shegen duka. Abdallah jibi zai dawo kafin ya dawo an dawo da ita Dan uwarta cewar Humaira. Washe gari part din Khadija daban a gidan Abdallah dama,Rana tsaka Mami tasa Khadija ta hada kayanta komai,Ita dai Mama Nasiha tayi Mata,Daddy ma sai labari yaji wurin Baba yayi dariya yace Alhmdllh dama abinda nake so kenan yanzu Abdallah zai samu kwanciyar hankali ita Kuma Humaira sharrinsu kansu zai koma,a waya Daddy yayiwa Khadija Nasiha,Mama da Baba ma Haka,Khadija tana kuka aka maidata gidan Humaira,Tunda taga gidan da part dinta ta daina kuka sabo da gidane na masifa wurin kyau da tsaruwa,tace Ahhh Alhmdllhi wooo yanzu Naga wurin Zama,Humaira kishiya ce ba uwar Miji ba ubanka zanci a gidan Nan. Ranar Khadija Part dinta sai da ta sake gyara shi Yana kyalli da sheki lungu da sako,ko Ina kamshinsa daban ne. Ranar Kuma da dare Abdallah ya dawo sabo da Daddy ya sanar Masa komai, part dinsa ya wuce Yan aiki ya iske a ciki Humaira tasa su Gyara Masa ai ko ya koresu yace karsu Kara zuwa part dinsa. Humaira Jin ya dawo Tasha wanka da kwadayinta ta shigo ba sannu da zuwa ba komai ta Fara Complain yanzu zaka dawo ban Isa ka fada min ba,ai jiya kace ba yau ba,Dan Ni ka tsaneni,tsaki yaja kawai ya shige toilet ya barta a nan tana mita,Yana Fitowa yaga tayi Shirin bacci yace Hajiya yau ba kwananki bane,Mikewa tayi da masifa Ni yaushe ka biya min bukatata da zakace kwana na ya Kare? Kwana nawa na Baki kinci yakai 1mnth ban taba bawa Khadija kwananta ba,ko ita ba mace bace? Au to Ni nace karkaje wajen nata taja tsaki tare da jefar da robar ruwan dake hannunta tayi waje fuuuu. Sake sake takeyi yanda zata ci uban Khadija. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 21-25 Official By AsmaBaffa RASHIDA ALIYU,FATIMA,HINDAT22222222,KHADEEJAT AHMAD AND SALEEMARH SAEED. page naku ne Yan albarka. Koda yayi Shirin Baccinsa itama Khadijan Haushinta yake ji ta jawo anyi Masa Mata har biyu zai mutu,Kwanciyarsa yayi bacci me Dadi ya kwashe shi,da Asuba ya tashi kamar yanda ya Saba yaje ya tashi Humaira tace ita ba yanzu take sallah ba,dama yasan halinta sai taga dama takeyi,Part din Khadija ya wuce ya Yana bude Palon kamshin daban ne,komai daban nutsuwa ta sakko Masa,Bai Gama Shan kamshi da kallon Tsafta ba sai da ya shiga Bedroom dinta,saman Sallaya ya isketa tana raka'atanil fijr, ji yayi ta birgeshi kofar yaja ya wuce masallaci. Bayan Khadija tayi azkhar bacci ta koma 10am ta tashi ta Shiga kitchen tana hada breakfast tana Kuma gyara part din har ta Gama komai ta fada wanka,cikin Riga doguwa Yar kanti irin roba din nan har kasa take gefe da gefenta tsagace ta kai Rabin cinya,Hannun Vest ne da ita me Dan Fadi,Ta fito da surarta tayi Masifar kyau,Yar kwalliya tayi sama sama ta shafa turaruka,tana Fitowa Palo sai da ta firgita ganin Humaira kerere a tsaye sanye da Riga da wando sun dameta tam Haka ta fito tun daga part dinta zuwa na Khadija Yan aiki suna gani. Khadija Ta bude Baki tace sannu Sis Ina kwana? Lokacin Abdallah ya shigo ya dau wanka cikin kana Nan Kaya,kyau Kam iya kyau Yana kamshi,Humaira ce tayi tsaki sannan ta nuna Khadija da yatsa tace ki shiga hankalinki wlh karki sake ki gaisheni Dan Uwarki,nafi karfin nayi kishi dake kucaka,dubeki shekararki nawa da har Zaki aurar min miji banza Yar Arna,Khadija da karfi cikin Hausarta da Bata fita tace what? Me? dan Arna ko? Is a lie baka sani ba ask your Husband I'm real Muslim so Ka daina fada min Arna,Oho kice sabon Musulunta ne tubabbu ko?cewar Humaira,Khadija tace noooo....watch ur tongue Ni ba tubabba ba Musuluma ni,Ka daina min masifa fada fada Haka cacaca Nima fa na iya fadan Nan,mijinka Mijina ne,the same muke kiyi biyayyar aure Nima nayi tawa,kina gani na Karami aka to Let me tell you nasan Mene aure da komi wooo,Abdallah gashi ka fada Mata ta daina zuwa part Dina tunda bashi da kunya Yana zagi na,idan ba aka ba gaskiya Zan Rama zamuyi fada,Tsaki Humaira taja tace bagwariyar banza,Uwaka banza cewar Khadija itama ta rama,taci gaba kullum miji Yana wajenka baya zuwa wajena so today girkina miji nawa har 1wk na budurwa sai ki Bari idan Nima yayi 1wk zai dawo waje naki Mayya Ni nace ya aureni? Ban sani ba aka daura Mana aure. Abdallah ne ya gaji da cecekucensu yace kwanan ko wacce biyu biyu ku kiyaye bana son tashin hankali,Humaira kija girmanki ke Kuma Khadija ban son tsiwa,sannan ba Zan Miki 1wk ba domin an Dade da kaiki gidan miji so wannan ya wuce yanzu 2-2days ne. Gwalo Humaira tayiwa Khadija ta fita abinta,Khadija yarinya ga kuruciya sai ta fashe da Kuka Humaira tayi Mata gwalo wlh sai ta Rama ta tafi da gudu zata fita ta bita Abdallah ya Fisgo Hannunta ta dawo kusa dashi saura kadan ta Fadi ya riketa da karfi,sai kokawa suke tana zillewa tana kwacewa ita da Dole sai ta Rama tana kuka. Tsawa ya Mata Zan mareki fa baza ki Bari ba tsayawa tayi cak tana Hawaye me akayi Miki da Zaki damu mutum da kuka?cike da shagwaba Khadija tace baka gani gwalo tayi min ai baka kula ba tayi min gwalo Allah sai na rama ta Karasa tana shesheka,Kallonta yayi yace to Rama a kaina, wullu....wullu...Khadija tace tana zaro Masa harshe Wai ta Rama shike Nan ta Kama dariyar da take Mata masifar kyau Wanda ya jawo Abdallah ya kafeta da Ido,Kusa dashi ta zauna a kasa kusa da kafafunsa tace Yaya Ga Breakfast ko kaci wurin matarka? Yanzu fa kike fada akan mijinki kince Kuma naci abincin wajenta bayan kwananki ne? Wasa fa nakeyi Mama tace Kai Yaya nane Hira zamuyi da Wasa sai na dinga baka Abinci kawai Haka ma Daddy yace min fa. Abdallah yace hakane,Mikewa tayi ta wuce Dining hakan ya bashi damar karewa surarta kallo Wanda ta gaji da kyau komai ta hada, Dining din ya Karasa tayi serving Nasa,ya Dade Bai ci Abinci me Dadi ba Tunda yayi aure sai yau,yarinya Yar 17 Amma tafi Yar 26yrs komai. Khadija Yana ci ta kafeshi da Ido yace lfy? Murmushi tayi tace Yaya Kaine kyawunka yayi yawa me kyau ne Kai,ka dinga godewa Allah,Murmushin Jin Dadi yayi data yabeshi,suna Breakfast sun Gama kenan Baba ya bugo waya hankali tashe,Abdallah waya na kunnesa Baba Yace Abdallah kayi sauri Kai da matanka ku taho gida yanzu,Tunda Abdallah yaji Haka yasan Wani ya mutu,Bai kawo kowa ba Sai Daddy,Kuka kawai ya fara,Ganin Haka Khadija ma ta fashe da kuka tana tambayar lfy? Kawai dakinta ya shiga ya dakko Mata Hijab Kato har kasa tasa yaja hannunta tare da kashe komai na wuta Suka fito,Part din Humaira Ya shiga yayi yayi ta taso su tafi tace ita a motarta zata taho zatayi Driving Haka kawai baza a takura Mata ba. Mota yasaka Khadija gaba ya shiga Bai jira Driver ba suka wuce Family House dinsu,Yana zuwa yaga gida a damfare da mutane,manyan masu kudi da Dangin Daddy,ga talakawa makil,Yana Fitowa yaga Gawar Daddy har za a sallace shi,masu taaziyya aka Fara Masa Allah ya jikan Alhaji Yousuf,Baba Yana gefe Yana kuka Haka sauran Yara da Dangi,Ya manta Khadija na rike a hannunsa ma,ta tsage da kuka tana Ihu tace Yaya wlh na manta ban fada maka ba Daddy Yana Ciwon zuciya rannan naji Yana waya sannan Har Aman jini yayi,Baba yace Likitan ma yace shi ya kasheshi farar daya,Basu fadawa kowa ya rasu ba tun jiya da dare sai da aka kawo Gawar Nigeria Nan Baba ya sake fashewa da Kuka,Abdallah wanwar ya Fadi kasa a sume,Anyi anyi ya farfado Ina sai asibiti Khadija Ihu take a wajen Nan maza na kokarin maidata gida tayi tsalle tayi tsalle ta Fadi Tim tana Mijina ne Ni atafi Dani asibitin Dole aka jefata a mota itama aka tafi asibiti,wasu suka tafi asibiti wurin Abdallah wasu Kuma aka sallaci Gawar Daddy tare da kaishi gidan gaskiya. Dangin Humaira duk sunzo Amma ita Bata zo ba Kuma taji mutuwar Saida Ummanta ta kirata a waya ta dura Mata ashariya sannan tazo gidan zaman makokin,Da taji Abdallah na asibiti ko damuwa Bata yi ba,Mami da kowa sai yanzu suke kukan banza marar Amfani, Hafsatu matar Baba tace Halinka na gari ya bika Oh anyi Rashi wayyyoooo mutuwa baza ta barmu ba wayyoo mutuwa Bata San Wanda zata dauka ba,Rahmatu Uwar gida tace Wai Wai wayyyoooo mutuwa gwara ki dauki Abdallah ko Sagir,Haule Amarya tace ai data dauke Daddy gwara ta dauki Abdallah,Sagir,Afrah da fiddausi Baki daya,Kai gwara a rasa mutane milliyan a Nigeria,Katanga ta rushe,munga ta kanmu,bawan Allah komai ya daukewa kowa,Mami tace ta Allah ba taku ba Mutuwa sai dai ta fadawa yaranku,,Bilkisu itama iskokinta Suka tashi ta Fadi yarab tana Aljanu,yaran gida Mata daga me Aljanu sai me kuka da ihu ansa katon Hijab da carbi,Mazan kuwa daga me Suma sai masu zaucewa,sai masu kukan zuci sai masu na fili,Afrah ce ta shigo ta dawo daga Abuja biki anyi Mata waya,da ihu ta shigo mun shiga uku Mami wayyo Daddy,Wayyo na shiga Uku na lalace. Mutane suna Bata hakuri Addua akeyi ba Kuka ba,Addua yake bukata kuyi Hakuri Allah sarki ai dukkan me Rai mamacine muma ita muke jira kowa Bai tsallake ba,Afrah tace ku barni nayi ku barni nayi tayi zaman Yan bori tana burburwa sai Aljanu suka tashi faffafa,Merry ta shugo da gudu tana Mami Abdallah woooo ya mutu shima ewooooo miji na Khadija rayi nasa A hannun Allah an tafi asibiti a gani ya mutu ko da ransa,ai Mami itama sai ta sume aka shiga Kwara Mata ruwa likitoci kawai aka kawo gidan suna aikin soke mataye da mazaje da Allurai da karin ruwa,sabo da ga masu Aljanu ga masu Suma ga masu zazzabi kowa Babu lafiyayye a gidan Dr Hussain Yana kan Abdallah a asibiti. Mami ma an Mata Allurar bacci,Yan zaman makoki Kuma har Humaira fadan halin Daddy suke na gari yayi musu kaza kaza etc Khadijan ma da tabi Abdallah sai Allurai akayimata na bacci aka shimfideta gefe domin ta Hana kowa sakewa Kar mijinta ya mutu. Abdallah ko ya farfado idan ya tuna sai ya sake Suma Haka aka kwana daya biyu sannan ya Fara samun lfy da taimakon frnds da Khadija da suke ta Masa Nasiha har akayi sadakar uku Dr Hussain ya Hana Abdallah sallama sabo da yasan Yana zuwa gidan zai sake dawowa gidan Jiya,Khadija ke sintiri taje gida tayi girki taje gidan makoki ta dawo asibiti ta kula da Abdallah ita da Dr Hussain. Yau kwana Uku Yau Humaira tazo dubiyar mijinta, Khadija lokacin taje gida sai da ta Fara zuwa wurin taaziya sannan ta wuce gida tare da gyara part din Abdallah da Kuma part dinta sannan ta shirya lafiyayyun abincinta iri iri na Yan gayu,Wanka tayi ta shirya Cikin Lace Brown and Golden batayi kwalliya ba sabo da kukan Rashin Daddy da sukayi Babu nutsuwa,Mayafi ta yafa sai tayi Masifar kyau ta fito a wata Hajiya malam,Da Sauri ta shiga Room din da Abdallah yake dauke da Sallama a bakinta,Humaira tana gefensa sai Danna waya take tana murmushi, Khadija tana shiga suka hada Ido da Abdallah ganin Yana hawaye yasa Khadija ta Karasa da sauri kusa dashi tasan Daddy ya tuna, Hannunsa ta rike tare da tsugunawa a gabansa Sabo da Humaira ta tare inda zata zauna,Kayi Hakuri Lokacinsa ne Addua ita zamuna Yi Masa Ok? Kai ya gyada mata kawai Amma ya kasa hakuri,sai da Khadija tasa yayi Sallar Laasar da Addua sosai sannan ya samu Yar nutsuwa ya koma saman bed ya kwanta,Abincin ta zuba a plate sai kamshi ke tashi,Sai gani sukayi Humaira ta mike tana tsaki ta fice abinta. Khadija tace Alhmdllh dama duk kin tare wuri Ni gaba ta kaini ta zauna a gefen Abdallah tare da cewa to Dan zauna kaci abincin,Kai ya girgiza Mata shi ya koshi,Fuska ta Bata haba ranka ya Dade naje gida Nasha wahala kace baka ci pls ka Dan ci Dan Allah haba me kyau,Daddy Inshallah Yana Aljanna firdausi Yana can Yana Jin dadinsa Kai kana Masa bakin ciki kana kuka,Fadin hakan data yi sai Yaji kamar Daddy Yana Aljanna Yana Nan Yana kuka sai ko yaji sanyi,Khadija taci gaba da Masa kalamai masu Dadi da Wasa sai ya Ware ya zauna saman bed din,Khadija ta ebo abincin tana murna ta Kai Bakinsa ya karba Yana ci,sai da ya koshi dam ta kyaleshi tace saura wanka ko na maka,kallonta yayi da sauri sai tayi Murmushi tare da boye Fuskarta ta Furta Wasa nake maka,dariya ma ta bashi Amma baiyi ba ya shiga wanka ya fito ta dakko Masa lotion dinsa ya shafa ta Mika Masa kayansa Wanda ta dakko Marasa nauyi ya shirya kamar bame jinya ba,Har Bayan sunyi Sallar Isha sai ga Mami da Yan uwanta. Tunda suka zo suke hararar Khadija suna fadar bakaken kalamai tana jinsu ita dai har suka Gama duba shi suka tafi gida,gefensa ta koma ta zauna har ta fara gyangyadi,gefensa ya matsa Mata yace kwanta,Hijab mayafinta zata cire yace idan wani ya shigo fa? Da kansa ya gyara Mata Mayafin ta kwanta a gefensa,Wani shock suke ji kawai duk tunanin Abdallah na mutuwar Daddy sanda yaji jikin Khadija na gogan nasa wata nutsuwa ce ta shigeshi da farin ciki,tunaninsa ya tsaya cak ya nutsu Sunyi Shuru zuciyoyinsu ke bugawa kawai,Juyowa Khadija tayi suna facing juna, da sauri ya dauke kansa,a hankali tace sleep sleep tana shafa Kirjinsa,gaba daya ta hargitsa Masa tunani Baya son ya Mata wani Abu sai ta Kara girma Amma ji yake Anya zai iya kuwa? tunawa yayi ai ba soyayya suke ba,ba Kuma sonta yake ba sai ya canja tunani,Yana ji tayi bacci abinta a nutse,Dr Hussain ne ya shigo yace Kace shegen a gadon asibitin ma Amarci kakeyi,Gobe Zan sallameku ku huta,Murmushi kawai Abdallah yayi,Dr yazo Wai zai sa Masa Drip ya juya tare da Rungume Khadijan sa a jikinsa Wai baza a sa Masa ba,Dariya Dr yayi kawai ya fita abinsa a Haka suka Sha baccinsu harda makara yau. Washe gari da wuri aka sallamesu suka wuce Family House Ana ta makoki,Abdallah mutuwa ta dawo Masa sabuwa kuka ya dinga yi Haka duk ya bawa Yan gidan kuka Suma again,Baba ne me lallabashi Yana Masa Nasiha,Yana part din Mami duk yaji kewar Khadija ya Saba kullum suna tare,duk sai yaji ya damu gashi Mami baza ta Bari tazo wajensa ba. Khadija kuwa tana part din Mama tana baccinta,Abincinta yake son ci gashi baida number dinta,Merry Ce ta shigo tare da kawowa Mami kayanta data sata wanki,Mami na kusa ba dama yace a turo Masa Khadija,Mikewa yayi yace Ina zuwa Mami,a compound ya tsaya Merry tana Fitowa yace Ina Sis naki? Tana dakinta ba kowa ma a part dinmu kaje kawai Mama sun tafi Dubiya makwafta,Part din nasu ya shiga ya gaji da Tsafta kamshi na daban ne,Nutsuwa ce ta shigeshi Har Bedroom dinta ya shiga ta fito a wanka daure take da guntun farin towel ta daure gashinta da wani farin Towel din,Cinyoyin Nan gasu Nan santala santala farare tas dasu hips kamar me. Kasa dauke idonsa yayi akanta sai data karaso gabansa tace Sannu da zuwa Bro ya jikin? Zauna ga bed Harara ya zuba Mata sannan yace kinzo kina ta bacci banci komai ba fa? Da Shagwaba ya furta sai yayi kyau ya birgeta,Tana shafa lotion ta duka tana shafawa a kafafu tana cewa ai dazu nayi Abinci naka Yana Nan,Shi kuwa hankalinsa Yana kasan mazaunanta data duka Suka fito ta Baya kadan,Sabo da yafi gani da kyau sai ya kwanta a bed din,Yana lekawa Baya gani sosai,tana gamawa ta mike tsaye tana gyara towel din,tace bacci zakayi Kuma? A'a kawai ya iya cewa hankalinsa ya tashi. Hijab tasa zata sa bra da pant yace oh har wani Hijab Zaki sa Ni ga Dan iska ko? Baki bude tace kayi hakuri badan Kai nasa ba,to cire ki shirya a Haka Dan munafunci,Hijab din ta cire sannan ta dakko Bra dinta da pant ya gansu manya a ransa Yana ayyana girmansu yace Wai ke bakya period ne? Khadija kunya ta kamata tace ae ban taba yi ba wlh har 17yrs ko asibiti za'a kaini? Sai wasan Haihuwa Kika iya keda wannan Abun take ko wa cewar Abdallah,haba ai Mama tace mun girma ba Wasa yanzu na daina Yi dama Abu ke sani Dole na girma yanzu Matar aure ce ni ta furta tana murmushi,Baki ya tabe tasa hijab ta kawo Masa abinci me Dadi,a hankali ya furta kin San ban warke ba Taya zanci Abinci da kaina? Dama Ita ta Saba ko bawa kannenta a Baki ma, kusa dashi ta matsa Yana zaune gefen bed, ke cire hijab dinnan Yana takura min,Kai da ba ajiki naka yake ba ta Ina zai dameka?Shuru yayi Mata tasan Bai son musu sai ta cire sai Dan guntun Towel dinta a ransa yace wannan Hurul ein din duniya ce Dan dai kawai tayi karama da yawa ne inyi soyayya da wannan ko na batawa kaina lokaci tare da zubar da girma na,kawai ta dinga bauta min shike nan. Humaira tana can gida tana fushi tare da jiran Abdallah ya dawo,kawai sun barta a gida ko bukatarta baifi sau uku ya taba biya Mata ba,tana huci ta Kira Kawarta Zuly ta fashe Mata da kuka,Zuly tace lfy? Humaira tace Allah ya Isa kun cuceni kun zugani nayi aure gashi ku Kuna ta shanawa Ni kuwa Ina kunshe a gida bana Jin Dadi da Mijina ko kadan Ina bukatar Namiji wlh idan na gaji wurin samarina Zan koma. Zuly ta sheke da dariya tace Albishirinki dama tazo na samo Mana shegun malamai sai abinda kika ce da Abdallah shi zaiyi wannan Khadija sai ya saketa,gobe zanzo gidan da wuri Hajiya ta,Humaira tace Allah kawata na gode sai kinzo. Hafsatu zaune take cikin danginta suna zugata,Yayarta tace Kika sake Haka za a raba gado Baku samu komai ba Tunda kin tsaya Wasa tun Daddy Yana da Rai Baki yago Mana komai ba to wlh ki mike tsaye sai fa kin tashi tsaye kin fisgi rabonki idan ba Haka ba gidan Nan kina gani zai Fi karfinku, Hafsatu tace ai nayi Shiri Yar uwa,wannan Dan Iskan Abdallah shine matsalata sai Naga bayansa shine kawai zamu samu lfy,Kwarai kuwa ki tabbata kin dauki mataki cewar Kanwar Hafsatu,Dariya da shewa sukayi Baki dayansu. Humaira Washe gari Zuly tazo tace Gobe za ayi sadakar Bakwai Mijin naki da Yar Iskar suna can gidan ko? Baki Humaira ta tabe sannan tace suna can maybe sai jibi zasu dawo,wlh Zuly Naga kamar Yana son yarinyar Nan,Zuly ta Ciro wani magani a jaka tace gashi Inji Malam Rai banza,Au sunansa Rai Banza? Kwarai kuwa cewar Zuly ki sawa Khadija a kasan pillow dinta Dan kadan Zaki Barbada data kwanta akai to da kafarta zata bar gidan Nan,Kuma ba family House zata je ba sannan ko Yan uwanta baza ta tuna ba kawai baza ma tasan ita wace bace Haka zata dinga garari a duniya ita ba mahaukaciya ba lfy Ras ba, galantoyi ta farashi yanzu har karshen rayuwarta. Sannan ko wasu sun riketa baza ta taba Zama ba sannan baza ta Bari ayi Mata magani ba. Farin ciki ya cika Humaira tace saura na Ogan ya kamata na mallakeshi fa,Zuly tace shi din banza ki fara korar kishiyar nasa me sauki ne,sai Uwarsa Yar iska har ita Zan Kora ta koma danginta can yanda baza ta dameni ba. Tafawa sukayi suna dariya sai yamma Zuly ta shige motarta ta wuce. Mami zaune take tare da Afrah,Mami tace Kai Na Matsu ayi Bakwai a raba gadon nan muga kasonmu sai yanzu nake Dana sanin haifar Yara kadan,da nasan hakane ai Haihuwa zanyi da yawa shike Nan da gado me yawa zamu samu mu da talauci har abada,Afrah tace wlh kuwa ai Ni na Matsu a raba na sake siyo dankareriyar mota,Haka suke ta hirarsu ta gado ko Bakwai ba ayi ba. Rahmatu, Haule da Bilkisu sun hade kansu su Matan su uku da yaransu Suma suna so zasu hada Kai da lauyoyi sabo da kaso me tsoka ya Fado kan yaransu,Haka yaran ma sauran Wanda Daddy ya Haifa dake wasu garin da iyayensu Duk sun zo sai an raba gado zasu tafi,kullum cikin fada da rikici suke,da gulmace gulmace,Abdallah Yana sane da duk abinda ke faruwa shi da Baba basa ko cewa kala,Haka samarin ma kowa ya Dora burinsa akan gadon da zasu samu,Wanda ya mutu shi ya mutu. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 26-30 Official By AsmaBaffa KHADIJA MUKTHAR, HAFSAH,HAFSY and HAJIYA ABOU. Page nakune. Washe gari anyi sadakar Bakwai yayin da kowa ya watse sai iya Yan gidan,Abdallah,Usman,Sagir tare da Baba sune ke hada Kan dukiyar marayu kaf Ana tattara komai sabo da tarin dukiyar Daddy sai dai Alkali da kansa ya raba tafi karfin rabon Yan fake fake,ga Yara jimgim a kanta, Hafsatu matar Baba ta fada wajen malamanta ganinta Abdallah ne akan komai na dukiyar Bata San Shirme take ba,sabo da gulmar da Yan gidan keyi akan gado yasa Baba yace a fitarwa kowa hakkinsa da wuri a huta tunda Allah yasa Daddy ba a binsa bashi,su Rahmatu da Suka hade kansu sunga abin ya wuce tunaninsu baza su Samu damar cutar ba,sai sukayi fada ko wacce tace daga ita sai yaranta,Mama dasu Khadija sai kallon ikon Allah suke suna mamaki gaba daya ba wadatar zuci,son duniya ya rufewa iyalan Daddy ido. Humaira taga Shuru har yanzu su Khadija Basu dawo ba suna family house har an kwashe 2wks Abdallah Bai ce ta koma ba itama Khadija Bata nemi ta koma ba sabo da ko ganinsa Bata yi kullum suna fita Kan harkar Gado. Yau da safe Khadija ta shiga bangaren Mami zata gaida ta,Ko amsawa Mami Bata yi ba sai ma cewa tayi ke Dan Uwarki tashi ki barmin part bana son gaisuwar ko Dole ne shegu Tubabbun banza agololi wlh sai kun barmana gida tunda bana ubanku bane,Ai za a raba gado wlh sai dai Uwarki su San iinda zasu koma gida na magada ne Wanda ya Baku damar Zama a gidan ya mutu sai muga inda zaku zauna,Afrah ta amshe da shegu matsafa munfi karfinku wlh abinda kuka yiwa Abdallah yake kulaki mu Baku Isa ba. Khadija ta zaro Ido tare da furta Allah baka hakuri ta mike ta bar musu part din kamar zatayi kuka,a Hanya taci Karo da Abdallah ranta a bace ta wuce Bata ko kalleshi ba,da sauri ya riko Hannunta tare da jawota gabansa,Kanta a kasa Taki ko kallonsa yatsansa yasa tare da dago habarta ta kalleshi idonta cike taf da hawaye lfy? Ya furta dama kadan take jira sai ta fashe da kuka tare da fadawa jikinsa,Tsigar jikinsa ce ta tashi yarrrrrr da kyar yace me akayi Miki? Mami ce? Kai ta daga Masa tana shesheka tace zagina Yana Yi Wai na miki asiri kana so na,yaushe kace kana Sona Dan Allah? Abdallah ya danyi Murmushi kadan yace bance ba Kam,Khadija tace to ka fada Mata pls baka Sona,Harara ya Mata kadan ya goge Mata hawayen sannan yace jeki shirya Driver ya maidaki gida Kinga kin huta da Mami ko? Murmushi tayi tace to yaushe Kai zaka dawo? Anjima da dare,Ok tace da murna ta wuce da gudu. Khadija tana shiryawa tayiwa su Mama sallama sai gida,Humaira tana ganinta tace Alhmdllh,Saida ta Bari Khadija ta Gama gyara part dinta neat ta Shiga wanka sannan ta lallaba tare da Barbada maganinta kasan pilonta ta fito tana murna. Khadija ta shirya abinci taci ta koshi tana jiran taga dawowar Abdallah Amma Shuru,a Palo bacci ya kwasheta har gari ya waye ko bedroom Bata shiga ba,Hakan baiwa Humaira Dadi ba Amma Haka ta Kuma lallabawa bayan Khadija ta gyara bed ta barbada Mata again lokacin tana kitchen. Hafsatu ta karbo itama nata Maganin Na Bokanta,Suma sauran matayen sun zage wurin neman Mafita,Mami muguntarta kawai take hadawa akan Baba Dole ya kwashe iyalansa ya bar musu gidansu na gado. Yau da safe aka Tara kowa Alkali ya raba gado Babu zalunci,yanda yayi rabo kowa ya gamsu tare da shedu Yan uwan Daddy da lauyoyi tare da Yan Uwan matayensu,an fitar da komai duk hadamar mutum Dole ya hakura da yanda aka raba sabo da ba zalunci,Mami ce kadai take Jan tsaki ita Wai an cuceta tana habaici,Baba dama ya Gama shirinsa zai bar musu gidansu ya koma nasa Wanda Daddy ya bashi na Kaduna kusa da Family House nasu Unguwa Daya suke,Mami da sauran Mata suka dinga bakin ciki cewar ai Baba zalunci yayi a cikin gadonsu ya sata,Mama taji dadin barin gidan zasu huta da Jarabar gidan,Hafsatu kuwa tafi so a zauna ayi ta kwasar bala'i,,Abdallah kuka yayi sosai da wasu samarin ganin Mutuwa me tonon silili Baba ya bar gidansu da iyalansa,Baba motocinsa biyu masu kyau Abdallah ya Kara Masa guda dalleliyar gaske ba tare da kowa ya sani ba. Kowa Dukiyarsa an damka Masa Yara da Mata Kuma an bawa yayyensu manya wasu Kuma iyayensu sun karba,Mami kaf ta tattara na Abdallah Dana sauran yaranta ta karba Wai ita zata ajiye musu,Kowa yayi mamaki duk girman Abdallah Wanda ko dukiyar Daddy ma shike juyata kaf Amma Wai zata ajiye Masa,Wanda Daddy ya bawa Baba a bawa Abdallah kawai Baba boyesu yayi Bai bawa Abdallah ba Yana tunanin sai Nan gaba idan sun samu nutsuwa. Bayan komai ya lafa Yara duk wasu sun Fara baragaza da kudadensu,Hafsatu takanas ta tafi gidan Abdallah Wai ziyara tajewa Humaira,Humaira tayi Mata wulakanci ta shige daki,dama Hafsatu abinda take so kenan ta samu ta lallaba sama part din Abdallah ta saci rigarsa jallabiya da takalminsa ta fito ta gudu gida, Ranar Kuma Abdallah ya dawo gidan shima,Khadija har an kwashe kwana biyar da dawowarta tuni ta kwanta Kan maganin da Humaira ta barbada Mata,Ganin Bata bar gidan ba Humaira ta Fara takaici tana zagin malamin ita kadai,Abdallah Yana wanka a part dinsa Allah Allah yake ya Gama yazo yaci abincin khadijansa me Dadi bai sani ba Khadija yau tun Sassafe data yi wanka ta shirya cikin Arabian Gown tayi kyau ta hada kayanta a katuwar Akwati tana Jin kamar Ana hura Mata wuta a gidan a gigice ta salale da akwatinta ta bar gidan gaba daya,Kuma Bata iya tuna kowa nata in Banda Abdallah sunansa kadai take iya tunawa kawai ta manta kowa da komai,ta manta wacece ita har sunanta Bata sani ba. Bayan Abdallah ya Gama wanka kamar sabon Ango ya fito Yana Murna ya nufi part din Khadija duban duniya Bata Nan,ba inda Bai dubaba na gidan Bata Nan,a gigice ya duba part dinsa ya fada dakin Humaira ta juyo a tsorace yace Ina Khadija,Humaira tace Ina ruwana Zan boye ta ne ko Ni na Aurota,tsaki yaja ya fita wurin masu Gadi Suka ce ai Hajiya karama ta Dade da barin gida tun safe,Mota ya shiga kawai Yana kallon hanya ya tafi Family house,gidan Baba,har gidan frnds ko Ina ya duba ba Khadija ba labarinta,Mami ma cewa tayi ta tafi karuwancinta,gida ya dawo idonsa jajir Yana hawaye ya wuce dakin Humaira dake waya da Zuly suna sheka dariyar murna harda Ihu,Yana shiga shi Yana zargin Humaira domin Khadijansa Bata nisa da gida ba tare da ya sani ba,Wuyan Humaira ya shaka Yana Ina Khadija,Wlh duk inda take ki fito min da ita kafin na kasheki,Humaira tana Kakarin mutuwa tace wlh ban San inda take ba,ban sani ba,Waya ya Fisgo ya fara Tafkawa Humaira Yana tsula Mata,kuka da ihu takeyi Amma taki fadan gaskiya,Mari Saida ya Mata yafi goma,Fuskarta tuni ta kumbura sumtum, Amma Humaira Taki fadan gaskiya dukanta yakeyi yasan wlh da Sa hannunta har sai da ya farfasa Mata ko Ina na jikinta masu gadi da Yan aiki suka shugo agaji yace wlh duk Wanda ya tako dakin Nan na koreshi daga aiki ba shiri suka juya Suka tafiyarsu dama Humaira ta Addabesu Bata da mutunci,Ganin baza ta fada Masa ba kawai sai ya dakko takarda da biro yace me kika yiwa Khadija ya furta da kakkausar murya,Humaira tace ban sani ba ya rubuta Mata na Sakeki saki daya ya cilla Mata takarda yace kafin 5mnt ki tattara ki barmin gidana,fuuu ya fita a mota ya fara neman Khadija lungu da sako,Mama da Baba ma sun bazama,Haka su Dr Hussain Amma ba a ganta ba,tuni Har an bada Sanarwa gidan radio da tv da gaggawa Amma ba labarin Khadija. Humaira kuwa Mami ta Kira a waya tana zunduma kuka ,sai ga Mami da Afrah a gidan taga harda takardar saki,ran Mami ya baci tace Alhmdllh tunda saki daya ya Miki Baki saku ba wlh,zaizo ya sameni tashi muje asibiti ki koma gabana da Zama wlh Dole sai ya zauna dake muje,Humaira tana murna ta lallaba Suka tafi asibiti akayi treating nata Suka dawo Family House Ana gulma labari ya watsu tuni a ko ina. Hafsatu sai Murna take taga Mama dasu Merry na kuka sun rasa inda zasu saka kansu,Su Madam Ngozi duk an tambayesu Basu ga Khadija ba,Abu kamar Wasa har an kwashe 3days Abdallah Yayi kukan fili Dana zuci,kamar zai mutu da bakin ciki,Addua yake ba dare ba Rana,Haka su Mama da Baba ma basa bacci. Mami ta nemeshi Amma yasan akan Humaira ne sai yaki zuwa,Hafsatu tana dawowa daga kauyensu ta samu da dare ta wuce can Bayan gari gidan Tururuwa ta Haka wani Rami ta binne layoyi sannan ta saki wata farar kaza akan gidan tururuwar tayi fuffuka ta fada daji da gudu sai da ta Gama ta dawo gida tace daga gidan Kawarta take. Kwana Uku tsakani Abdallah ma ya fito kenan zai tafi Office tare da neman Khadija sai yaji kansa ya Sara tunaninsa ya kauce kawai sai ya ajiye key din motar a kasa ya taka zuwa bedroom ya Hado kayansa a akwati shima ya fice a kafa ya fita daga gidan,me gadi sunyi tunanin lfy wani Abu zai dubo domin baiyi zaton Abdallah ba lfy yake ba ganin kullum a firgice yake tun bacewar Matarsa. Tunda Abdallah ya fita baibi hanyar titi ba sai dai yayi ta bin lungu da sako Yana garari har ya tsinki kansa a Tasha masu saka mutum a mota suka Fara murna passenger ya samu Suka karbi akwatinsa suna Alhaji Maiduguri zaka je? Drop kake so? Abdallah Yayi Shuru sukace Maiduguri zakaje ko Lagos? Abdallah yace Maiduguri ai kuwa suka ce Drop kake so kawai yace a'a, sai suka sashi a wata katuwar Bus a gidan gaba,Can anjima kafin mota ta tashi sai ga Khadija da Gudu ta shigo tashar da akwatinta futu futu da ita tana zuwa suka tambayeta Maiduguri Hajiya? Tace ae itama aka sa Kayansu a Boot suka sata a gidan gaba ita da Abdallanta,Babu Wanda ya gane Dan Uwansa kamar Baki,Khadija ta muskuta sosai tare da ture Abdallah da mazaunanta tace Malam ka matsa ka tare wuri tana hararsa,Abdallah tsaki yaja ya matsa kadan duk ya faffake wajen ya Saba da harkar manya,kallonsa Khadija tayi tace Kai Bawan Allah kana Kama da wani,Bai kalleta ba yace wa? Khadija tace Wanine na manta sunansa Ni dai,kaima Maiduguri zaka je? Abdallah yace Haka sukace masu motar,Khadija tayi dariya tace Allah irin nawa sunce Wai Maiduguri Zani Ni kuwa nace ae to Wai mece Maiduguri ne? Abdallah irin shegen Nan yace Bank ne fa wajen cire kudi,Khadija tace Kai baka sani bama Ashe wajen Saida lemo ne,muje musha lemonmu a can,Wanda suke motar Ana Jin hirarsu kowa Yana mamaki to su basuyi Kama da Mahaukata ba Kuma,suna ji akace a kawo kudin mota,Sai Abdallah ya zaro dubu goma ya Basu sai sukayi tunanin su biyu ya biyawa har Khadija dama Bata da sisi,Suka dauki kudin mutum biyu suka bashi ragowar kudinsa. Karba yayi tare da maidawa Aljihunsa, mota ta tashi suka Fara tafiya,ko minti biyar Ba ayi ba Abdallah yaja tsaki yace kai me mota Wai ba a zo bane har yanzu? Kowa ya bude baki a motar,Khadija tace aikin banza tun dazu sai tafiya akeyi ko kwana aka ce muku zamuyi a Hanya? Shuru akayi Ana mamakin Anya kuwa masu hankali ne conductor yace yaa ke Hajiya ko ba Borno state zaku bane,Khadija tace Muna shiga uku Muna lalashewa anshe maki Maiduguri kace ae to mu wlh ba Borno state zamuje ba Maiduguri zamuje wurin Shan Lemo,dariya aka kwashe da ita,Abdallah yace Kai...,sai Conductor yace yawwa me hankali fada Mana Kai ai Maiduguri kukace zakuje ko? Abdallah yace yes Bank ba zamu cire kudi,Salati aka saki a motar Driver yace Dalla ku kyalesu Yan rainin hankali suna Bata Mana lokaci gasu lafiya dasu Amma sai wani Raina mana hankali sukeyi, Khadija tace hey Ina zamu ga hankali naka har mu Raina maka shi,aikin banza kanayi, Kuma ka daina zagi namu. Tafiya akaci gaba da Yi har Khadija tayi bacci Abdallah Yayi bacci shima,Basu sani ba suna farkawa ba gida gaba ba gida baya Dajin Allah Amma Abdallah yace shi Dole anan za a sauke shi,Anyi anyi ya hakura yace wlh shi sauka zaiyi Bai San inda za a kaishi ba,Khadija ta farka tana goge baki tace Nima ai wlh anan zan sauka Binka zanyi bazai yuwu a saceni ba,to ae a saukemu a Nan cewar Abdallah,Driver yace Kai ba Azo bafa an kusa Ina zakuje a daji idan ba so kuke ku hadu da yan taada ba?Mene Yan ta'adda? Khadija ta tambaya Abdallah ya Bata amsa criminals,Dole Driver shi zatonsa Raina Masa hankali sukeyi mutane Shar Shar dasu kalar kudi Yan masu kudi kawai ya tsaya a Dajin gefen titi yace ku sauka to,Khadija ta Fara Fita Abdallah ya fita,sun manta ma da Kayansu sai Conductor ne ya tuna ya dauko musu Suka ja motarsu sukayi gaba,Kayansu Suka dauka tare da shigewa cikin Dajin gaba daya sukayi ciki abinsu. Yunwa kishurwa ta damesu ba abinci Allah yasa suka samu wata bishiyar mangoro ta nuna jajir dasu Khadija ta dauki dutse tana jifa ta kasa Abdallah ne ya dinga jifa sai da ya Fado da guda wajen goma,Suka zauna kasan bishiyar Suka shanye mangoron,sannan anan bacci ya sacesu,ko Sallah Basu tunawa da ita,Abdallah cikin Bacci ya Koma jikin Khadija ya manne ba tare da ya sani ba,suna bacci har wurin 10pm dare yayi sosai suna ta bacci a daji,wani sanyi akeyi sosai Wanda yasa suka dunkule wuri daya tare da manne juna,Abdallah kamshi kawai yakeyi ta ko ina sabo da shi Bai Dade Yana galantoyi ba irin Khadija. Sai 11pm Khadija ta Fara farkawa gaba daya Abdallah ya danneta rabinsa a jikinta yake,sanyi taji me tsanani ga duhun daji ko Ina duhu tsoro ne ya kamata ta Kare makalewa a jikin Abdallah sanadin hakan ya farka shima,Zaune ya mike Khadija da sauri ta tashi itama tare da Rike Masa riga Kar ya Gudu ya barta. Sai lokacin ya tuna tare suke da wata,Ba abinda yafi damunsu irin kishurwa,Mikewa Sukayi a Daren suna duba inda zasu samu ruwa ga duhu suna ratsa Dajin Abdallah Baya Jin tsoro Khadija ce ke Jin tsoro kawai hannunta cikin nasa suna tafiya wasu mutane suka Iske a Dajin sun balka wuta suna Jin dumi suna shaye shaye,Kafin su karaso Mutanen Suka mike da sandunansu tare da Adda da ganinsu kasan fulanin daji ne,Wurinsu Suka karasa,su kansu Sunyi mamakin ganin DanAdam da dare Haka a daji. Tsawa Yan fulanin Dajin Suka daka musu kai daga Ina kuke mutane ne ku? Abdallah yace ruwa Muke nema kawai abinda yace kenan ,Torchlight yasa tare da dallewa Khadija idonta yace Kai Kai aradu Ja'e wannan tayi irin Tamu ce, Wanda aka Kira da Ja'e ya mike Yana washe Baki Haka sauran ma suke mike gaba daya suna dariyar mugunta, Daya a ciki shi ya fisgo hannun Khadija kafin ya dauke hannunsa Abdallah ya warwareshi da Mari Wanda sai daya durku she a wajen, Mazan ne sun Kai su goma Suka taso kansu da niyyar dukansu tunda guda Daya yazo Abdallah ya shaki wuyansa ya Fadi sumamme sai ragowar Suka firgita da karfi irin na Abdallah ko Aljani ne sai suka kwashe da Gudu gaba dayansu,Wanda ya sume kadai aka Bari,sai da ya farfado Abdallah yace ruwa Muke bukata ba Shiri Dan fulanin yace rugar mu tana gaba da Dan nisa kuzo na rakaku zaku samu ruwa a can. Khadija na hannun Abdallah ya riketa suna tafiya a hankali har Allah ya Kaisu katuwar rugar Fulani dake Dajin, ruga ce me kyan gaske Tasha korayen gayye da Kuma yayan itatuwa,sai koramu gasu Nan kyau ba a magana hade da Niima. Basu ce gidan wani suke nema ba wata rijiya kawai suka gani Yan Mata suna Jan ruwa da guga a ciki,Direct wurin Suka nufa,Yan Matan ganin kyau da cikar halitta irin na Abdallah tunaninsu aljanu ne ma kawai sai suka jefar da gugan suka kwashe da Gudu zuwa gidajensu,Wanda ya rako su Abdallah ma tuni yayi tafiyarsa gida,Khadija tasan Rijiya suna Jan ruwa da, Abdallah kuwa Bai taba Jan ruwa ba,Gugan tasa ta jawo ruwa cikinsa sai da ta Fara Mika Masa ya tsaya Yana kallo kafin Daga bisani ya karba ya Sha da yawan gaske Itama Tasha suka koshi sannan suka koma can bayan rugar jikin wata bukka Suka Zauna a wurin. Khadija ta kalli Abdallah tace ya sunanka? Abdallah ya tafi tunani sannan yace ban sani ba Nima,Khadija tayi dariya tace tab Kai wanne irin Mutum ne Ni kuwa sunana Abdallah,Yayi Murmushi yace Nice name,Khadija tace ka samu suna ka sawa kanka koma wanne iri ne,Abdallah ya fada tunanin ba Sunan daya zo Bakinsa sai Khadija yace Sunana Khadija sai ko Suka kwashe da dariya Khadija tace ka iya zaben suna wlh. Akwatunansu Suka bude Babu bargo ba komai da kyar Khadija ta samo zanin atamfa guda biyu daya suka Shimfida a wajen Abdallah ya kwanta a Kai,Baki ta turo tare da cewa Kai Khadija ka matsa gefe Mana Ni Ina Zan kwanta,matsawa yayi kadan ta samu ta kwanta a gefe itama Suka lullube kansu da guda Daya zanin,Haka bacci ya kwashesu har rana ta fito Basu sani ba sai lokacin Suka farka suna manne da juna. Zare Ido suka farayi ganin shanu da mutane a kansu Ana ta kallonsu kamar wani sabon watan Ramadan manya da Yara,Tsaki Abdallah yaja tare da Mikewa Yana Jan akwatinsa ya nufi wurin wani katon kogi me kyau ruwansa garai garai Yana wucewa,kamar nutsatse ya dakko brush da toothpaste yayi brush sosai Harda dakko sabulu ya wanke kansa fuskarsa da hannu da kafa ya shafa Mai sai da ya Gama duk abinda zaiyi,sai kallonsa akeyi Ana cewa turawa ne Suka zo,Khadija ma can ta nufa da Bata kayan itama tayi har brush,Fitsari zatayi ta rasa yanda zatayi ga mutane maza da Mata Yara da Manya,Abdallah ne ya tsaya a bayanta yace na kareki kiyi fitsarin,Tana tsugunawa ta saki faya shaaaaaa take tsula fitsari a gefen gogi,Abdallah ya saki dariya yace kiyi a hankali mana,banza tayi dashi kawai sai da ta Gama tayi tsarki komai Sunyi har Alwala Suka koma gefe tare da tayar da Sallah. Basuyi ta jiya ba,Khadija raka'a daya tayi tal tayi sallama,Abdallah kuwa rakaa uku yayi abinsa ya idar, fulanin dake yankin ba musulmi bane Sam,ko Hausa ba wani ji Sukeyi ba sai kadan kadan,jahilai be a yankin gaba daya. Wani saurayi Kyakyawa dashi shi yaga Khadija ta birgeshi yaji Yana sonta,da Gudu ya koma wurin shanunsa tare da tatso Mata madara cikin katon Koko ya kawo Mata,Ai kuwa ta Fara washe Baki Abdallah ya kalleta sai yaji haushi tana yiwa wani dariya duk da Bai santa ba sai yaji kishinta Wanda shi Baya iya gane Mene,Kokon madarar ya kwace tare da jifa dashi gaba Daya har Madarar Suka tarwatse. Khadija tace zanfa Sha Ina so yunwa nake ji,Fuska Ba Rahma Abdallah yace baza a Sha ba ya fisgi hannunta Suka tafi cikin rugar,Mutanen suna binsu a Baya har cikin rugar,Shugaban yankin ne ya tare su a Hanya yace Kai Ina zakuje? Ku su waye ya sunanku? Zaku shugo Mana gari? Abdallah cikin mutanen Nan yace Sunana Khadija,Khadija Kuma tace Ni Kuma suna na Abdallah,Ba Shiri Sarkin garin ya bude Baki tare da cewa kai yaro Khadija Sunan mace ne na musulmi karfa ku Raina mana hankali,Gaku Yan gayu kalar kudi sannan Yan birni Amma zaku Raina mana hankali ko cirani kuka zo? Khadija tace na rantse sunana Abdallah shi Kuma Khadija,mu ba ruwanku damu mu a daji zamu zauna bamuce kowa ya rike mu ba. Dariya mutanen Suka kece da ita,wani yace ai yanzu ba a yarda da bako ko mahaukacine sabo da rayuwa bare ku gaku masu kudi ku zauna a daji Muka sani ko wani mummunan Abu ya kawoku Nan,harda wani cewa Wai sunanka Khadija sabo da rainin hankali. Khadija dake tsaye tace to karku yarda din ance neman taimakonku mukeyi a daji zamu zauna ai Daji na Allah ne,Sarkin yace Ke Daga ji ma yaren kudu ce ke,sabon Musulunta ce ke ko? Tubabbiya ce ke? Tsaki Khadija taja Suka yi tafiyarsu tare da barin mutanen a Nan tsaye kikam. Mami suna murnar bacewar Khadija tare da Humaira dasu Afrah harma da Dangin Mami,duk tunanin Mami Abdallah fushi yakeyi da Humaira shine yaki zuwa family House ya gaida Mami,Suna zaune a Palo Mami tace zaizo ya sameni ki kwantar da hankalinki Humaira Abdallah Dole sai kin koma gidansa a matsayin Mata,Ana zaune ganin Abdallah gidansa daban babu Wanda yayi zaton bacewa yayi,wayoyinsa duk suna gida a cikin motarsa,Ana Haka har aka kwashe sati daya daga Nan Baba ya Fara zargin akwai Matsala Don Abdallah Baya kwana biyu Bai zo gida ya gaisa da dangi Yan uwa ba,ko a waya sai ya nemi Baba,Amma gashi yanzu Baba yau kwana Uku Yana kiransa tana shiga ba a dagawa,Har charge ya Kare wayoyin suka kashe kansu a mota. Har Gidan Abdallah Baba yazo bincike,Masu Gadi Suka bashi labarin tun fitar Abdallah exactly irin yanda Khadija tayi. Baba Bai sanarwa kowa ba sai da ya Gama iya bincikensa ko Ina daya kamata Babu labarin Abdallah sannan ya wuce ya sanarwa Mami da frnds na Abdallah sabo da a tsananta bincike, Report sukayi wurin Yan sanda da komai Ana bincike Mami sai da tayi jinyar kwana Uku sannan ta farfado ta je wurin Yan sanda ta turo a Kama Baba Wai shine ya kashe Mata yaro ko ya sace Mata yaro,Baba harda kuka,Mama da su Merry ma Haka suna ji suna gani aka tasa keyar Baba za a kulleshi sannan aci gaba da bincike. Humaira dasu Afrah harda kuka ita Kam Humaira ganin irin dukiyar Mami yasa ta gyara wurin Zama a wajen Mami tana so ta San ya zatayi ta yashe dukiyar ta Zama mallakinta. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 31-35 Official By AsmaBaffa TUBABBIYA AND ASMABAFFA FANS CLUB PAGE DINKUNE. Abdallah da Khadija zaune suke jikin bishiya Sunyi Shuru kowa Babu tunanin da Sukeyi sabo da Basu San ma su waye ba bare su tuna wani Abu,Khadija ce ta kalli Abdallah tace Khadija yunwa nake ji Ni dai Allah,an bani Madara ka zubar da ita yanzu me zamu ci? Cikina har ciwo yakeyi,kudi Abdallah ya fito dasu a aljihunsa kamar dubu Biyar ya jawo Hannun Khadija ya Mika Mata yace gashi ba sai a siya ba a wajen mutanen Ina da kudi,Murmushi Khadija tayi sannan ta nufi inda taga mutanen yankin na siye da siyarwa,Wani Namiji ne matashi ya tare Khadija yace me zaku siya,Ai ko zumbur Abdallah ya mike ya fisgi hannun Khadija tare da janta Yana masifa wannan mutumin Zaki kula? Keda Zaki siyi Abinci ba kince yunwa kike ji ba? Ae to ai shine yace na tsaya? Hannunta yaja Suka tafi wurin mutanen Koko da kosai suke siyarwa,sai Awara da Bread,Awarar a wajen suke soyata sai ta birge Abdallah ya Mika kudi yace a bamu wannan abin,Me Awara Yar Fulani ta washe Baki tare da cewa ta nawa,Murmushi Abdallah Yayi Wanda sai da ya tafi da imanin kowa Harda Khadija,Me Awara ta Kara washe Bakin daya tunzura Khadija sabo da Kishin Abdallah, Nan take Khadija ta Zubawa me Awara rankwashi tace an fasa siyan Awarar Taki baza a ci ba. Baki Khadija ta turo masa cike da Shagwaba tace Bazan ci ba na fasa siya, Abdallah yace haba dai kefa Kika ce yunwa,To me yasa kayi Mata dariya?dazu Ni ai hanani kayi nayi wa wannan mutumin dariya,Ok to na daina Bari a siya,da kyar Khadija ta hakura suka ce a Basu ta dubu Biyar, Me Awara ta bude baki sai tayi dabara ta Basu ta Dar biyu harda Bread ta Mika musu canji ba tare da tace komai ba,karba sukayi tare da komawa wurin zamansu sannan Suka bude da zafinta ta Fara cin abinta hankali kwance Yana ta kallonta kamar zai hadiyeta,Juyowa tayi Suka hada Ido ta sakar Masa Murmushi lafiyayye sannan ta dauko Awarar da hannunta tasa Masa a Baki,ya bude bakin yaci,a Haka take bashi da hannunta tana ci itama har suka cinye har Bread din,ruwan Tuka tuka Suka Sha sukayi tatil sannan Abdallah yace wanka nake so nayi,Khadija tace Nima Haka Wai mu bamu da iyaye ne da Yan uwa? Baki Abdallah ya tabe Baya iya tuna kowa nasa,itama Khadija Shuru tayi iya tunaninta Bata gano dangi ko daya nata ba,Yar wanne state ce Oho. Me Awarar Suka tambaya a Ina zasu samu suyi wanka?me Awara tace sai dai ku jirani na Gama soya Awara sai muje gidan mu wurin kakata na tabbata zata Bari kuyi wanka a bayinta sai ku shirya ba damuwa,Khadija tace ok sai da ta siyar da Awarar sannan ta jasu gidansu Daga ita sai Kakarta a gidan. Kakar me Awara wacce ake kira da Iya tace Bingel wannan bakin fa Daga Amurka suke? Me Awara wacce aka Kira da Bingel tace Wai Iya wanka suke so suyi Baki ne Basu da ko wajen Zama Dan Allah ki Basu dakin can da babu kowa su zauna tare damu kafin su tafi tunda Suma musulmi ne irinmu, ,Iya ta kalli su Abdallah tace bayin Allah duk garin Nan gida biyu ne na musulmi Daga Nan gidan sai gidan Yar Uwata Kuma muma Hausa Fulani ne,zan Baku dakin kwana da abinci kullum a matsayinkun na musulmai Yan uwanmu. Mun gode Abdallah yace kawai,Iya tace Mata da miji ne ku? Abdallah Bai sani ba yace ae,Farin ciki ya Kama iya tace to shikenan daki guda za a baku,aiki kuka zo Yi garin ko Gomnati ce ta turoku? Nan ma Basu sani ba Khadija tace ae. Iya akwai Tsafta sosai ruwan zafi ta daura musu tare da Hadawa Abdallah ruwan wanka a bayi,Haka ya lallaba ya shiga a tsorace yayi wanka ya fito Yana yatsina fuska shi Bai San bayi irin wannan ba,Khadija ma shiga tayi tayi wanka da sabulun Abdallah daya saka a kayansa ta fito itama. Dakin da aka Basu Suka shiga da kayansu, Khadija doguwar rigar atamfa tasa Amma ba kwalliya ba ko shafa Mai,shima Abdallah Haka ya shirya cikin kananan kayansa farar Riga da Jean Baki,kyau kuwa ba a magana,Bingel ce ta shigo dakin nasu da kowannensu ya rufe jikinsa Yana shiryawa,Bingel ta tattara Kayan da Suka cire har zanen da Suka lullube jiya ta wanke musu karkar tare da shanyasu. Kunu da Nonon shanu Iya ta kawo musu ai kuwa sunsha da yawa sannan Abdallah ya hau Dan gadon Karan ya kwanta bacci ya kwashe shi,Khadija kuwa nata tsafin bana Zama a gidan wasu bane,guduwa tayi Daga gidan aka nemeta aka rasa tana can ta shige gonakin mutanen Kauyen. Baba Yana kulle inda Allah ya taimakeshi Yan sandan Basu taba lafiyarsa ba sabo da girmansa da suke gani,sannan basa zarginsa Sam. Hafsatu da kanta tazo gidan su Mami sabo da suyi tashin hankali an kulle Mata miji,Hafsatu ta kalli inda Mami ke zaune ta furta anji kunya wlh bakiyi ba,ban taba sanin jahila bace ke sai yau,Ke idan ba dabba ba Wai Dan Iskan danki ya bace shine Zaki sa a Kama kanin mijinki uwa daya uba daya,ai ko baici darajar komai ba yaci darajar Mijinki dake kabari a kwance,Sabo da shi bashi da abinda zai muku bashi da amfani,wa ya sani ma ko Dan naki halin tsiyarki da jarabarki ce tasa ya Gudu wlh a sannu sai kinyi Dana sanin rayuwarki,shegiya asararriyar uwa marar tunani, Kai Mami ta jinjina sannan tace kome Zaki ce kice Dana kuma sai mijinki tsohon munafuki ya fito min dashi. Mijin naki azzalumi ya cinye Mana dukiya gidan da kuke ciki na tabbata bashi da kudin siyen wannan gidan harda wani komawa ciki ya sace Mana dukiyar magada,Idan kin Isa ki kwace cewar Hafsatu,Sauran Matan ne Suka shigo Suma Part din Mami Jin fadan yaki karewa,Rahmatu Uwar gida tace a gaskiya Bai Dace a Kama Baba ba,ai gwara ki Kama Hafsatu a rufeta,Bilkisu tace Sam yaro kamar Abdallah Kato Ubanwa zai saceshi kawai dai ya gaji da bakin halin uwarsa ya Gudu,Haule Amarya tace yo Ni a ganina gaskiya Mami ce ta boye danta Dan taga bayan Baba shine za a bullo da munafuncin banza,Afrah dake kwance kusa da Mami ta mike tace a gaskiya ya isheku Kuma wlh Zan dura muku ashariya akan uwata. Iyye...? Sai ki fadawa Wanda Bai Haifa ba wlh kina zaginmu sai na tsinka Miki Mari cewar Rahmatu,Afrah taja tsaki sannan tace aikin banza ai kuwa Hafsatu ta fisgota Suka rufe Afrah da duka ta ko ina Tim tim sai ko Mami ma ta shiga suna ta dukan juna,sarkin yawa yafi sarkin karfi sai ga Mami da Afrah an musu jina jina,Usman da Sagir ne Suka raba fadan da kyar sannan Mami tace sai Naga bayanku wlh a kasar nan. Hafsatu gida ta koma,Mama kuwa tana can gida part dinta Babu abinda takeyi ita da yaranta Daga kuka sai Addua ba Yarta Khadija an daure musu miji,kullum tana police station Allah yasa Usman yaje Suka karbi bailing Baba akan za a ci gaba da bincike, Mama tafi kowa Murna,Hafsatu ma taji Dadi da yaransu. Humaira ba abinda ya dameta sai dai taci ta koshi tayi wanka tasa kayan da takeso ta tafi yawo gari,iyayenta duk Basu San an saketa ba,Mami ta Hana a fada musu,itama Humaira sabo da Mami tana Mata abinda take so Bata so ma a fadawa iyayenta an saketa bare suce ta koma gida,Mami ce tace Abdallah ya bace Humaira zata zauna tare dasu,Afrah sun Zama kawaye da Humaira yawonsu kawai Sukeyi na shakatawa kullum,Mami ce kullum cikin kuka da damuwar rashin danta Yana mace ko Yana Raye Amma taki gane gaskiya ta saduda. Bayan Khadija ta fita ta bar Abdallah Yana baccinsa har yamma likis sannan ya farka Alwala yayi tare da Sallar Azahar da laasar sai yayi rakaa goma yayi Sallama,Ya duba baiga Khadija ba,Fitowa yayi Daga dakin ya tambayi iya Ina Abdallah take? Iya tace wa? Yace Abdallah wacce muke tare? Iya dai mamakin Sunan ya rufeta,tace Kai Kuma ya sunanka? Yace Khadija,ba shiri Iya ta saki dariya Bata ce komai ba tace ai tunda ta fita Bata dawo ba,da sauri ya fita ya dinga zaga gari Bai ga Khadija ba, sai daya shiga daji sosai sannan ya hangota gindin bishiya tana kwance tana bacci a kasa. Yana Murna ya Karasa wurinta Abdallah ya Kira sunanta a hankali ta bude Idonta tare da mikewa zaune tana Sosa Ido,Hannu ya Mika Mata Wai ta mike ya taimaka Mata,Sai da ta kalleshi suka hada Ido sai ta Kama hannunsa tana murmushi ya mikar da ita tsaye tasa takalmanta Suka nufi Gidan Iya,Lokacin Iya har ta Kai musu fura da Nono Tasha sugar,gaskiya sunji dadin furar sai da Suka shanye tas sannan Khadija ta mike zata sake komawa daji,da sauri Abdallah ya mike tare da riketa yace Ina zakije Kuma? Khadija ta kalleshi kawai tace Ni bana son Zama a gida wlh kamar zuciyata zata fashe bazan iya ba,Riketa yayi Kam Wai Dole sai ta zauna,Kokawa suka farayi da ita ta fashe da kuka tana yakushin sa shi Kuma ya riketa Kam,Ganin irin ihun da takeyi yasa ya saketa ta fice da gudu ta koma can Daji ta zauna a jikin bishiya tana sheshekar Kuka. Abdallah ya fito yabi bayan Khadija ya isketa shima ya zauna kusa da ita tana ta kuka saman Kirjinsa ya kwantar da kanta yace to kiyi Shuru mana tunda bakya son gidan ai shike Nan,Amma Zaki dinga zuwa kiyi wanka ko? Murmushi ta saki Wanda ke Kara Mata kyau tace ae da abinci zanzo Iya ta bamu muci, Murmushi yayi tare da zame Dankwalinta gashinta ya bayyana me kyau da tsayi,Ya shafa shi yace Ke Yar India ce? Khadija tace a'a Yar America ce Ni,Hmm Ni kuwa Dan Agadas ne cewar Abdallah sai hirar Shirme sukeyi,Khadija ta Kura Masa Ido kamar ta ganoshi ta shafa gemunsa tace Kai Ina son wannan Sumar taka,tunda ta furta haka take ta shafawa Abdallah fuska da gemunsa tana kwance a Kirjinsa,Shi kuwa gogan tuni abinda yake ji yasa shi ya lumshe Ido tare da tallefe Khadija a jikinsa,Mutanen kauyen Suka taru a kansu Yara suna kallo, wasu cewa suke Yan iska kuzo ku gani,wasu Kuma Suka ce ai Mata da miji ne Yan birni shi yasa Basu da kunya,Khadija ganin Mutane yasa ta cire kanta a Kirjinsa ta kwanta gefe Amma Mayen Abdallah yace Ina ruwanki da wannan Aljanun ya Kara jawota jikinsa,sukayi Shuru suna kwanciyarsu mutane suna kallo har suka gaji Suka bar wurin. Sunji Ana cewa Mata da miji ne shike Nan duk Wanda ya tambayesu sai suce su Mata da miji ne da aurensu,sai dare Abdallah yace shi tafiya zaiyi gidan Iya yaci abinci sannan yayi bacci abinsa,Khadija tace itama zataje taci abincin Amma baza ta zauna a gidan ba,Tare suka ci Abinci tuwon Iya ko Dadi Babu da kyar suka iya cin kadan,Khadija ta fice can cikin gonaki a Nan ta kwanta ta kwana sai da Safe Abdallah ya nemota tayi wanka da brush Suka karya sannan Suka fice tare abinsu suna yawo fes dasu ka rantse da hankalinsu,sai kallonsu akeyi sai kishin tsiya,Khadija mace Bata Isa ta kalli Abdallah ba sai an kwashi masifa,shima Abdallah Babu Wanda zai kula Masa Khadijansa, Haka suke kullum a garin har suka kwashe sati Uku,duk an Saba dasu a garin daga bacci sai su cinyewa Iya Abinci sai Kuma su shiga gari yawo da gonaki da Daji. Humaira ta Gama shigewa Jikin Mami ita da kawarta Zuly,a hankali take sace takardun Mami masu muhimmanci na kadarorinsu na gado,sai su sace Original su sawa Mami na bogi,Suna sacewa zasu je su siyar da gida ko fili ko gidan Mai su tattara kudin kaf su Kai kasar waje Ajiya,abinda suke tayi kenan Mami Bata sani ba,Sai dai taga Humaira na famtamawa da kudade tana Hawa kantama kantaman motoci duk tunanin Mami kudin iyayen Humaira ne suke Bata,ganin Irin kudi na Humaira sai Mami ta Kara Jin son Humaira,sai lallabata takeyi tana ji da ita,tana Kara bude Mata sirrinta. Sauran Yaran Kuwa kaf dinsu Babu me Hankalin da yayi tunani tattala kadararsa ya juyata ta Zama wata kadara wacce tafi wannan tunaninsu baza ta Kare ba kafin ta Kare sun samu Mafita,sai kawai Suka bude jin Dadi suna wadaka da dukiyarsu,sabo da kudi ya ratsa su ko a junansu ba Wanda yake kula Dan uwansa bare har suyi Hira,kowa takama yake da kansa shi wani ne, Babu abinda wani ke Masa to me zai saurareshi ya Masa,me yake nema a wajen wani shi yasa Daga manyan har yaran kowa abinda yaga dama yakeyi,waccan tana wannan kasa gobe wannan ya tafi kasa kaza,sai gasar siyen motoci da phone sukeyi yau idan wannan ta dankaro sabuwa sai wancan ya siyo wacce tafi ta wance,Haka sutura ma kusan yanzu basa maimaita Kaya dinkasu kawai akeyi na masifa masu tsada. Usman da Omar ma wani sabon Machine byke Suka siyo masu tsadar gaske sunfi wasu motocin tsada,Sagir kuwa Keke ya siyo na million uku guda Daya tal zai dinga motsa jiki,ta Haka suke ta Karar da kudaden nasu,Wasu mazan ma sun koma shaye shaye da bariki sabo da kudi,Baba abin yafi karfinsa Babu Wanda ya Isa yayiwa fada,Yana kallo suna ta abinda suka ga dama,sai zaginsu akeyi a gari sabo da wulakanta alumma da sukeyi. Lokaci Kankani kudade Suka Fara ja baya sai Kuma suka Fara Saida Kadarori wannan ya siyar da gida wannan Fili,waccan gidan Mai a hada Kadarori ma suka Fara karewa,Sabo da kudi ko nawa ka Tara matukar basa Karuwa sai dai ka Zara to watarana za a shafa aji Babu komai. Gashi da takardunsu na Degree Amma duk sunce sunfi karfin aikin Gomnati Karami,Wanda ma Daddy ya nemowa wasu sun daina zuwa kudin yayi musu kadan. Mami kuwa zuwa wannan tsawon lokacin Humaira ta yashe Mata Rabin dukiya ciki harda gadon Abdallah Dana Afrah,Daga Nan Humaira tace zata tafi Germany Hutawa zata dawo Nan gaba,ta cika rigarta da iska ta gudu ita da kawarta. Saida ta Dade da tafiya sannan Mami taga Babu Rabin dukiya aka Fara bincike duk ta siyar da manyan kadarorin ta gudu,gashi Iyaye su Basu San ma an saki Humaira ba,lokacin da zata je Germany kawai dai tayi musu sallama tace Mami ce tace taje ta huta,Ashe Humaira tana Spain ba Germany suka tafi ba. Mami tayi Kuka tana tsinewa Humaira Amma Babu damar ganin Humaira,ba a San a Ina suke ba,Ganin Haka yasa Mami tace aure zatayi ita wani me kudin zata samu ta aura Kar talauci ya risketa,gwara idan ta auri Hamshakin me kudi ragowar dukiyarsu zasu tsira kafin su Samu business da zasu yi ko Kuma kafin lokacin Abdallanta ya dawo. Mami gata Kyakyawa da Yar kuruciyarta shuwa Arab Dan danan zawara suke Fitowa manyan masu kudi, katsam ta samu Alhaji Shehu Hamshakin Dan kasuwa ya Tara kudi ta aure abinta sai ji akayi an daurawa Mami aure a can garinsu, ya dauketa zuwa Abuja ita dasu Afrah suna can cikin daula. Mami gani takeyi kamar ita ke tsarawa kanta rayuwa,Abdallan ma ba wani damuwa tayi dashi ba yanzu ta fiye son Kai,kanta kawai take so,Alhaji Shehu matansa biyu suna Kano da yaransa goma,Mami itace Amarya yar gaban goshi balarabiya Tana Abuja da yaranta,Alhaji Shehu katon me kiba ne Baki sai Muni Amma akwai Naira. Su Rahmatu da sauran Mata dukiya ta Fara karewa an fara rage barna da kudi an fara tattali Don Kar ta Kare yanzu suke neman ya zasuyi su kafa kansu. Kwanci tashi su Abdallah sun kwashe lokaci me Dan tsawo a kauyen Nan,Sunyi Masifar Shakuwa da Khadija Wanda Sam basa rabuwa sai in Khadija zata tafi wurin kwananta wato daji Bata iya kwana a cikin gidan wasu, kamar Kullum da safe yake zuwa ya nemota tazo tayi wanka,brush sannan suci abinci su fice yawonsu,tayi wankanta daure da Daura kirjinta tana dakinsu tana kokarin zata sa Riga Abdallah ya shigo dakin sabo da dama idan zata shirya waje yake fita ya Bata wuri,Ya gaji da jira Taki Gama shiryawa ya shigo ya isketa daure da zaninta a kugunta Kirjinta ba komai tana kokarin sa rigar, Kirjinta ya kalla da sauri sai yaji sun birgeshi,gasu wasu jajaye manya dasu a tsaye abin ya birgeshi Kam duk da be san Mene ba,Khadija Bata ma San ya shigo ba sai data juyo ta ganshi Yana Kare Mata kallo,da sauri ta tsuguna kasa tare da jawo zaninta ta daura a saman kirji sannan tasa rigarta t-shirt Fara ba ko bra,Skert tasa dan kanti me kyau cikin kayanta,Abdallah Yana gefe sai faman kallonta yakeyi Yana so ace yasan Mene ne a kirjin Khadija Haka,har ta Gama Suka karya duk motsin da tayi idonsa na kanta,Ficewa sukayi daga gidan suna yawo har cikin Daji wurin Zaman Khadija,Abdallah har dare yayi yau Bai tafi gida ba Yana tare da Khadija a Dajin Nan kusa da Yan shaye shaye. Tsinkene a hannun Khadija tana Wasa dashi ya kalleta suka hada Ido ya basar tare da Sosa gemunsa da sajensa daya taru da yawan gaske,Zo muje saman katon dutsen cen mu gani Mene a kansa? Khadija ta mike tana murna zasu hau katon dutse,Sai da Suka hau har karshensa sannan Suka gangara ta baya ba motsin ko tsuntsu ga duhu. Abdallah ya rike kafadun Khadija Yana me kafeta da idanunsa masu matukar kyau Wanda suke rudata,Abdallah yace na tambayeki? Khadija ta daga Kai Wai ae yace wannan mene a kirjinki Ni bani dasu,Khadija tace Nima ban sani ba Haka na ganshi Nima ko na baka daya kana so? Ae yace Nima ki manna minshi a kirjina,Hawaye ne suka Fara sintiri a fuskar Khadija, Abdallah ya rude Yana tambayarta lfy? Khadija tace Wai Ni wacece ne? Ya akayi bani da iyaye? Bamu da gida? Abdallah yace Nima ban sani ba,Jin kukanta yaki karewa sai ya rungumeta a jikinsa,Yaji Dukiyar fulaninta a jikinsa wani laushi Wanda hakan yasa Tsigar jikinsa ta tashi,jikinsa ya fara rawa,itama Khadija Haka sai taji ita Bata son barin jikinsa ta Kara kankameshi. Juyawa tayi tare da daura bayanta a Kirjinsa ya zagayo da Hannayensa saman Albarkatun Kirjinta,Wata ajiyar zuciya ta saki shima Kuma Haka,Yana so ya taba Yana Jin tsoro sai yayi kamar gyara hannayensa yakeyi ta yanda zasu Dan gogosu sai ya zame,Khadija tana ji ita kadai tasan me takeji na Dadi a jikinta,Bama taso ya zame hannun nasa tafi so ya dinga gogar Mata su. a hankali tace ai idan naje wanka taba su nakeyi Laushine dasu,Abdallah take so tayiwa wayo, shi kuma tsoro yakeji sai yace uhmm ba ruwana,Khadija ta kalleshi tace basa yin komai fa ka daina tsoro,Abdallah yaki yarda shi sai yace ba ruwana,Khadija ganin abinda yakeyi yasa ta Fisgo Hannunsa ba shiri ta daura saman Albarkatun kirjinta,Abdallah ya kwala ihu ya matsa gefe,Khadija ta biyoshi Yana matsawa ta rikoshi Kam Wai sai ya taba,shi Kuma yaki tsoro suke bashi,Kokawa suka farayi tukuru har suka Fadi kasa,Yan shaye shaye Jin ihun Abdallah tunaninsu Wani abinne ya samesu sai suka hauro saman dutsen da gudu suka Iske irin Kokawar da sukeyi kamar yan Dambe,suna ta dariya Khadija ita Dole sai ya taba,Tsaki Yan shaye shayen suka ja,Daya ciki yace wlh ban yarda da Yan birnin Nan ba,wannan yarinyar maybe satota yayi gashi sai iskanci sukeyi a garin Nan,Ogansu yace to Ina ruwanka Dalla mu Ware,Har Suka tafi su Abdallah Basu sani ba,Har Khadija ta samu Nasara yace zai taba sannan ta kyaleshi. Ta tsaya tare da turo masa kirjinta tace to Gashi,Abdallah ya kalleta sai ya fashe da kuka shi bazai taba ba,Hawaye sai tsiyayo Masa sukeyi,Khadija tace to na daina kulaka Kuma sai na bar garin Nan,Tunda yaji tace ta daina kulashi sai ya rumtse idonsa Kam ya Kai hannu ya cafki daya da karfin masifa Ba Shiri Khadija ta kwalla Kara iya karfinta, shi Kuma yaki saki yace sai ya Ciro daya ya manna a Kirjinsa shima ya huta ganin nata shima Ya samu nasa,Sai da ta saki kuka sannan ya kyaleta. Ta mike Wai tayi fushi garin zata Bari ta mike cikin Dajin shima ya bita a dinga tafiya har suka bar yankin suka Shiga wani yankin daban Kuma,ko gajiya basayi cikin uban duhun Nan suke ta faman tafiya har suka samu suka huta sannan Khadija ta tuna da kayansu Amma batayi hankalin su koma su dakko ba,Abdallah Bai tuna ba shima,can kasan bishiya suka kwanta tare,Khadija ta kwanta a jikinsa Bai manta da Dukiyar fulaninta ba Yana Jin tayi bacci ya lallaba a hankali tare da tura hannunsa a rigarta a hankali Wai Kar ta kamashi, sai da hannunsa ya Kai kansu ya shafo yaji wani shegen laushi sai ya lallaba ya zare hannunsa a fili ya furta ba ruwana Allah ya Baku hakuri,Khadija ta farka Jin Yana magana da sauri ya rufe idonsa Kam tare da yin baccin karya kunyarta yake ji,Khadija tayi tunanin bacci yakeyi sai ta dauki hannunsa ta Dora a saman dukiyar Fulaninta a Haka suka tsaya shi Wai kunya yakeji yayi mukus a Haka idonsa a kulle Wai bacci yakeyi. Jikinsa ne ya tona Masa asiri da ya fara rawa Kar Kar Kar kamar mazari, sai kace Khadija ta samu wani Table ko bench Haka ta dafe shi da Hannayenta Wai jikinsa ya daina rawa tunaninta kamar kujera ko wani Abu marar Rai ne Ana girgizashi,Yana ta rawa karrrrrr ita Kuma ta dafeshi iya karfinta Wai ya tsaya ya daina rawa. Sai tayi sauri ta cire hannunsa dake kirjinta sai ko ya tsaya cak jikin ya daina rawa,sai ta sake Dora hannun nasa Aiko jikinsa yaci gaba da karkarwa shike Nan ta samu abin Wasa sai ta Dora hannunsa a kirjinta sai ya fara karkarwa karrr sai ta cire sai ya tsaya cak sai dariya takeyi tana Haka shi Kuma kamar wani engine ba hutu,har sai data gaji sannan ta daina ya samu lfy ,ya wani matse idonsa tare da baccin Dole,itama tayi baccinta sai da Rana ta fito kwal sannan Suka farka tare da tsintar kansu cikin wani sabon dajin ba gida gaba ba gida baya. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 36-40 Official By AsmaBaffa Yakasai,Mom Haneef,Serky Baby,Mrs Muktar Lambata,Zainab Dinawa,Ummihauwa,Raliya Nura lawal,Ummu Hamdana,Fauzat, Maryam Adnan and Maman Sauban. Page nakune Fans Allah saka da Alkhairi. MAMAN MASHKUR Ina godiya da Jinjina. Khadija ta kalli gabas ta kalli yamma ta kalli gabas sannan ta kalli Abdallah,marartace ta Fara murda Mata,Abdallah yace a Ina zamu samu ruwa to? Sam bai kula da yatsina fuska da takeyi ba na ciwon Mara, Shuru tayi Masa sai yace sauri mu Kara gaba,Suna tafiya Khadija ta dafe mararta tare da durkushewa a kasa,da sauri shima ya tsuguna a gabanta Yana tambayarta me ya faru,Mararta take nuna Masa tana Hawaye,Hannunsa yasa a marar Tata Yana shafawa a hankali,Har ta danyi sauki sannan ya rike Hannunta suka ci gaba da tayi,Abu taji kamar ruwa Yana bin cinyoyinta,tana dubawa taga jini ne, tunani ta Lula ta kasa gane jinin Mene,sai ta fashe da uban kuka harda ihu,tsoro ne shima ya kamashi ganin jini na bin kafafunta sai Kuma can yayi Murmushi yace period kike Yi? Khadija tace Dama kasan sunansa? Abdallah yace yanzu na tuna shi,Zama yayi tare da Yi Mata bayanin jinin Haila da hukuncinsa harda wanka du,Khadija ta sani Amma yanzu Bata tuna ba sabo da Abdallah ya fita tunani a yanzu halin da suke ciki. Jin ba matsala bace sai ta daina kukan,suna tafiya suka hango katon Kogi da ruwa garai garai ba kowa a yankin,Khadija tace muje can ga ruwa na wanke jikina,bishiya Abdallah ya samu tare da ballo musu itacen aswaki Suka Fara goge bakinsu dashi suna tafiya suna Yi har suka Isa wajen ruwan, Kallon Khadija yayi tare da cewa juya bayanki zanyi wanka,Ba musu ta juya Masa baya ya tube kayansa duka ya shiga gefe kadan tare da yin wankansa ba sabulu,Yana gamawa ya saka dogon wandonsa da Singlet sannan yace na Gama juyo,Alwala yayi sannan yace sai kiyi kema,tace to Dame zan shirya kaina na toshe jinin? Abdallah yace ga rigata t-shirt tunda Bata da girma sai ki Sa Haka,pant fa? Yace sai dai tight Dina tunda Dan karamine zai shigeki, Murmushi Khadija ta saki sannan shima ya juya Mata baya ta Dan shiga gefe kadan ta cire kayanta dama skert da rigace a jikinta ta English wear ,Saida ta Fara wanke kayanta da pant din tas a ruwan sannan ta matsa wani wajen baya kadan ta wanke jikinta fes ta dauki tight din Abdallah Dan mitsili tare da linka Yar rigarta tasa ta shirya tsaf tayi kunzugunta dake tana da Hips sai ta cika Wandon daf,Rigarsa tasa sabo da tafi Tata tsayi har Rabin cinya ta kawo Mata,Fitowa tayi ta shanya kayan data wanke jikin wata bishiya,Abdallah ya kalleta ba karamin kyau tayi Masa ba,sai ta birgeshi rigar tasa ta amshi jikinta. Suna zaune kowa yayi Shuru suka hango bishiyar Guava tayi manya manya da cashew gasu Nan sun nuna,Zuwa sukayi Suka tsinko da yawa sai da Suka cika cikinsu dam sannan kayanta sun bushe sai kawai tasa skert din pant din Kuma da rigarta ta rikesu a hannu sannan Suka bar wajen. Mami zaune take saman Makekiyar Kujera ta nutse tana kada kafa duniya na Kai Mata,Alhj Shehu ne ya shigo tare da Zama kusa da Mami ya kalleta sannan yace Hajiyata ya akayi ne? Murmushi Mami ta saki domin ta yarda da Alhj Shehunta yanda yake nuna Mata kauna ba a cewa komai,Su Afra sai Abinda suke so shi yake musu sosai yake rikesu. Baba har yanzu Bai hakura ba,Kuma baiyyi fushi ba neman Abdallah da Khadija yake ko Ina a fadin Nigeria,Ita Kuma Mami tana can duniya ta samu ta daina neman Dan nata ma gaba daya,Mama ma Addua sukeyi sosai akan Allah ya Bayyana Abdallah da Khadija,Hafsatu Kam ba ruwanta ganin Baba Yana Business Kuma Allah ya dafa Masa yanzu Yana samun kudi suna Jin dadi sai take ganin kamar abinda tayiwa Abdallah shine ya jawo Baba yake samun kudi,tunaninta da Abdallah Yana Nan da Baba bazai samu kudi ba,Bata yi tunanin duk abinda Allah ya tsaga zaka samu duk duniya Babu me hanawa,Haka idan baza ka samu ba idan duk duniya naso ka samu baza ka samu ba wannan a rubuce yake. Ciwon marar Khadija ne ya dawo sosai,Kasa tafiya tayi,Abdallah ya tsuguna a kasa tare da cewa hau na goyaki,Da Sauri ta Dane bayansa har murna takeyi,tana bayansa ya mike tsaye yaci gaba da tafiya da ita Basu San ma Ina Suka nufa ba, suna tafiya har dare ya farayi ba gida gaba ba gida baya,Wasu gungun Yan Daba ne Suka yanko kwana kicif Suka ci Karo dasu Khadija tana bayan Abdallah tana baccinta, Yan daban ne Suka kece da dariya tare da furta aiki ya Kare basai mun wahala ba yau,ranka ya Dade a sanarwa Oga Shehu ga dai dai shi an samu,Abdallah kallonsu yakeyi kawai har suka ce Kai sauke wannan yarinyar a bayanka,Bacci takeyi Dan Allah karku tasheta baiwar Allah cewar Abdallah,Surutu ne ya farkar da Khadija ta tsorata da ganin mugayen mutane Haka dauke da muggan makamai ba shiri ta sakko kasa daga saman bayan Abdallah,Ogan su ne yace Kai muje Mana, Abdallah zaiyi musu Khadija ta girgiza Masa Kai Suka bisu,Yan daban Suka tasa su a gaba tare da tafiya dasu salin alin. Khadija tana rike da Hannun Abdallah Gam ta kalleshi suka hada Ido tare da sakarwa Juna Murmushi Mai kayatarwa domin yamma tayi lis yanayin garin yayi Dadi sosai suna Jin dadi,Yan Daban Nan suna satar Kallonsu yanda suke wani nishadi kamar ba kamasu akayi ba,ba ruwansu Basu San me duniya ke ciki ba, sai da sukayi tafiya me tsananin nisa Amma ko a jikin su Abdallah basa gajiya,sai can Suka hangi wani Dan karamin gida me kyau a cikin Dajin,gidan suka Karasa su Yan Daban sun gaji sosai da kyar suka iya karasawa sannan Suka kwaso lemuka da Ruwa suka Sha abinsu,Khadija tace muma a bamu musha,Ogansu ya gasa Mata Harara sannan yace Kai ya sunanku? Abdallah yace Sunana Khadija,Ni Kuma Abdallah cewar Khadija, Sigari Ogan ya kunna Yana bulbula hayaki yace Kai Baba wannan Yan rainin hankali ne Amma zanyi maganinsu Tiger dakko engine Nan kowa ka zana Masa Tatoo na sunansa daya fada Dan ubansu. Wanda aka kira da Tiger ya dakko Machine din Tattoo Nan take ya Kama Hannanu Abdallah Damtsensa ba Imani ya kafa engine ya Zanawa Abdallah Sunan Khadija a Damtsensa,Haka ya samu itama Khadija a Damtsensa ya Mata round da suna Abdallah da Capital letter ko wannensu,Abdallah baiyi ko gezau ba,Khadija ce ma tayi Kuka sabo da zafi,suna zaune gaban Yan Daban Nan Suka ji Karar Mota,Wata dariya sukayi tare da furta gafa Oga nan yazo zamu Sha Kudi,Oga Shehu ne yazo tare da escort dinsa suna take Masa baya,Yana shigowa ya kalli Abdallah da Khadija farin ciki ya kamashi irin Wanda yake bukata,Kudade masu yawa ya bawa yaran nasa suna ihu suna Masa kirari,Khadija ce ta matsa kusa da Abdallah tare da rada Masa ya kamata na canja kunzugu na Kar ya Bata Ni, ok Ki Bari a samu wuri cewar Abdallah ya furta Yana Murmushi. Kai ta jinjina gaba Daya Oga Shehu sai kallonsu yakeyi kamar maye ganin Basu damu ba harkar su sukeyi,da wasu ne da tuni sun Fara kuka Amma su ba ruwansu. Yaransa yasa Suka shakawa Su Khadija Wata Powder tuni suka zube kamar gawa suna bacci Nan take suka zuba su a mota sannan Suka ja motar suka Kara gaba,Tafiya sukeyi dasu Basu tsaya ba sai da Suka shiga cikin garin Maiduguri sannan suka nufi wani katafaren gida na Alfarma Katon gate aka wangale musu motar ta danna ciki tafiya akeyi a cikin gidan kamar zasu je wata uwa duniya sai da akayi tafiya me nisa sannan motar ta tsaya,wasu yaran Oga Shehu ne Suka zo tare da fitar da Abdallah da Khadija daga motar Suka shigar dasu ciki,takalman mutane ne iri iri gasu Nan da kayan sawar Yara,Manya,Yanmata da tsofaffi gasu Nan Harda na Almajirai da talakawa,wasu takalmin ma da Leda aka daure,Ba kowa cikin wani katon Palo sai Dattijo a rakube jikin bango,ciki aka shigar da Khadija tare da Abdallah dake kwasar bacci. Ruwa da Abinci yaran Oga Shehu suka kawo suka yi tafiyarsu,sai Dare misalin 11pm Suka farka daga baccin da Sukeyi,Mamaki ya kamasu ganinsu cikin gida me kyau Haka,Dattijon Nan dake karatun Qurani Suka gani Yana zaune gefe daya,Abdallah yace Dan Allah inane Toilet? Dattijon ya kallesu sannan ya nuna musu,Abdallah ya shiga Toilet yasha gyara sai kyalli yakeyi ta Bature,Harda yin wanka da sabulu me kamshi ga sababbin brush Nan da Toothpaste ya dauki sabo yayi ya shirya tsab yayi fresh sannan ya fito,Khadija ma ta shiga Haka tayi wanka da brush sannan ta shiga kwalawa Abdallah Kira tana Toilet,Dattijon Mamaki ya lubbeshi Jin Ana kiran Namiji da Khadija,Jikin Toilet din ya tsaya yace Mene? Tace ka bani daya rigar nayi amfani da ita,Yar karamar rigar ya Bata ta linka tayi kunzugunta da ita,Wanda ta cire tasa a bakar Leda Sannan tasa a dustbin ta shirya ta fito,Abinci Suka ci suka koshi sai Lokacin Dattijon ya musu magana. Sannuku Yara,Abdallah yace yawwa,Dan Allah Tsoho me akeyi a wannan gidan? Dattijon ya kallesu Hawaye ya zubo Masa sannan yace Nasan Baku sani ba,Wanda yasa aka kawoku Nan Mashirki ne, kudin tsafi yakeyi,Akwai bokayensa da Suke sashi duk sati sai yayi Luwadi da Zina sannan ya samu biyan bukata,Duk takalman da kuke gani na mutanen da ya kawo ne Mata da maza idan yayi amfani dasu sai ya Sa a kaisu wani state din a watsar dasu,Abdallah Da Khadija Suka ce Sam su Basu gane me tsohon yake nufi ba,Dattijon yayi kokarin Fahimtar dasu Amma Basu gane ba,karshe yace idan an shigar daku wurin Oga to karku ci kome zai Baku kawai iya abinda Zan iya Gargadinku dashi kenan,Daga Ina kuke? Abdallah yace mu dai bamu sani ba,bamu sam mu su waye ba,Duk tambayar da Dattijon yayi musu Basu sani ba,anan ya gano ba kalau suke ba kansu akwai motsi. Khadija tace Daga zuwa Shan Lemo shike Nan aka kawo mu Daji,Yanzu Tsoho Wai Mene Zina? Dattijo ya jinjina Kai yace Tunda Baku gane ba shike Nan abar Zancen kawai muyi Addua Allah ya fitar damu daga gidan Nan lfy,Kai Namiji Ga surori da Zan baka mu dinga karantawa Muna Addua,kema Haka mu dage mu fita lfy,Khadija ita tafi son rayuwa a daji cikin kunci take a gidan Nan sai tace ai Dole mu dage mu bar gidan Nan ba Dadi gwara Muna daji. Allah sarki Yar bishiyar Madaci na,har na tuno da Dan Micijin Nan green Yana saman bishiya kullum Ni kuwa Ina kasa muyi baccinmu ba ruwanmu,Khadija ka tuna Wannan abin da muke ci wannan bishiyar me Zaki? Abdallah yace oh Kanya ko? da sauri tace ae har na tuno Dan katon dutsenmu da muke baccinmu Allah ya tsinewa mutumin Nan da ya kawo mu wannan Dan Iskan gidan muna rayuwar mu me dadin gaske,Dattijo Baki bude yake kallonsu irin alatun dake wannan gida Amma ace gwara Daji dashi gaskiya ba kalau suke ba gasu a Haka kamar masu Hankali. Abincinsu Suka jawo Suka cinye tas tare da wanko hannunsu sannan Abdallah ya dinga jera Sallah tun Ana sa ran aidarwa har aka gaji yaki idarwa kawai zirarata yake tayi ba ko zaman Tahiya,Dattijon Yana ta kallo abin ya daure Masa Kai. Dattijon yayi yayi Khadija ta karbi Addua na karatun Qurani Taki,Sai Abdallah ne ya karba ya Kama Yi ba ji ba gani yaki dainawa, kwana daya ba a waiwayi su Abdallah ba sai da Suka kwashe kwana Uku a gidan Nan sai dai a kawo musu Abinci sannan Oga Shehu ya turo yaransa Kan a Kai Masa Dattijon,Abdallah da Khadija. Ba duka ba zagi Suka tafi dasu zuwa wani katafaren part dinsa Suka samu Oga Shehu ya daura kafa daya Kan a saman lumtsumemiyar kujerarsa Yana karanta Jarida,Tunda ya kalli Khadija Yaji hankalinsa ya tashi ba abinda yake bukata sai ita,Abdallah dai adduar da Dattijon ya Basu yake ta karantawa a zuciyarsa,Oga Shehu ne ya mike ya Kalli Abdallah yace Ku kawo min na Fara gamawa da wannan,Abdallah Bai San me ba yabi bayansa tare da yaransa,bedroom suka shige yaran Suka ja kofa Suka koma,daga Oga Shehu sai Abdallah,Oga Shehu yayi wani surkullensa sannan ya shafi Hannun Abdallah yanda zai kasa magana sai abinda yace shi Abdallah zaiyi,Oga Shehu tunaninsa tsafinsa yaci yace Kai cire kayanka gaba daya komai,Tsirara zakayi,Abdallah yaki,yayi yayi Abdallah yaki ko motsi,a fusace Oga Shehu ya taso da niyyar cirewa Abdallah kayansa Baki daya,Nan Abdallah ya Kai Masa wani mugun duka abinka da Me Aljanu sai ga Oga Shehu ya tashi sama ya Fado kasa Damm....ji kake karas ya karye gida biyu a kafarsa,Oga Shehu ya saki Kara me firgitarwa Wanda gaba Daya yaransa sai da Suka taho da gudu,Abdallah ya fito da sauri Yana zuwa inda su Khadija suke kansa ya Sara ya Fadi a wajen,Dattijon ya shiga tofa Masa adduoi su Kuma Yaran Oga sun ruga dakinsa,Oga kawai ihu yakeyi Yana rokonsu akan su fitar Masa dasu Abdallah Baki daya,Da Gudu mutum biyu suka fito lokacin Abdallah hankalinsa ya dawo jikinsa Yana tashi Family dinsu ya tuna,Danginsa,iyayensa,rasuwar Daddy,Da Kuma farko abinda ya sameshi zai fita office tun daga Nan kamar me makuwa Haka ya dinga tuna rayuwar da sukayi da Khadija tun Hawansu mota har zuwa Kauyen Maiduguri da komai da sukayi cikin rashin hankali sai da ya tuna kaf,to me ya sameshi da har ya kasa gane waye shi da abinda sukeyi da Khadija a daji duk Bai gane ba sai yanzu. Bai Gama tunanin ba Mutanen Shehu suka zo tare da yin waje dasu Abdallah Suka jefa su a mota suka jasu can bayan gari gefen titi suka watsar dasu sannan Suka figi mota suka yi gaba,Oga Shehu Kuma sun kaishi asibiti tuni. Dattijon Nan sai kallon Abdallah yakeyi kamar wani Abu na damun Abdallah Amma Bai ce komai ba yace to Alhmdllh Allah ya fitar damu yanzu Ina zaku je? Abdallah yace Kaduna na tuna family da komai,Dattijon yace Alhmdllh to Ni a garin Kafancan nake suna na Malam Saleh muje Tasha sai ku shiga mota Nima na shiga tawa,Abdallah Ya kalli jikinsa mamaki ya kamashi kamar Mahaukaci ga uwar Suma,ga gemu Haka,Khadijansa ya kalla ya tuna itafa Bata samu lfy ba,tana Nan a rashin kwakwalwarta, Aljihunsa ya duba sai yaga Yana da 5k a ciki da Atm card dinsa guda Daya,Kudin ya cire ya tare Taxi Suka shiga yace a kaishi Bank,Sai da aka Fara Kaishi ya cire kudade masu Dan kauri sannan ya bawa Dattijon dubu Ashirin yayi Masa Godiya yasa me taxi ya Kai Dattijon Tasha inda zai Hau mota,Dattijon ya dinga Godiya da murna,Abdallah yace ba komai Allah ne yasa na warke Kaine sila ta sanadin adduoin daka bani na gode,Khadija ta washe Baki tare da cewa Khadija baka da lfy dama? Shuru Abdallah ya Mata sai da Dattijon Suka tafi sannan ya kalleta yace Sunana fa Abdallah,Baki Bude Khadija tace suna nanefa, Hannunta yaja tare da sake tare musu mota suka Shiga yace Hotel nake so me kyau,Driver yace an gama. Prince palace Hotel ya kaisu sannan ya sallameshi ya tafi shi Kuma yaja Khadija Suka shiga ya Kama musu daki Suka shiga,Khadija sai kalle kalle takeyi ita daji take so Bata son nan. Ki zauna a Nan karki fita zanje na siyo Mana Kaya,Tunda yasan halin da take ciki kawai key yasa ya kulleta a cikin room din ya fita tare da shiga taxi,Aski ya fara zuwa aka tsantsara Masa me shegen kyau,aka wanke Masa kafa tare da yanke Masa farata duk da cewa dama ba kazanta Basu da dirty bayan an Gama,Mall ya shiga ya musu Shopping sosai har Khadija wayoyi masu tsada ya siyo da simcard, hattana pad sai da ya siyo Mata trolley guda ya ciko musu da kayan bukata ya dawo masaukinsu. Khadija sai kallonsa takeyi kamar mayya yanda taga yayi tsananin kyau,askin ya Masa kyau,sai da ya fito daga wanka tana zaune gefe daya ta rakube a jikin bango kamar almajira ta ganshi ta Dago Ido suka hada Ido da sauri ta janye idonta,tana tunanin ita ya ta ganta kamar Almajira shi gashi ya canja,Kuma taji yace ya tuna family dinsa kenan shima zai tafi gidansu ya barta ita kadai kamar yanda Dattijon Nan ya tafi shima. Kuka kawai yaji ta rushe da shi,Gabanta yaje ya tsuguna cikin muryarsa me shegen Dadi yace lfy Khad? Khadija tana goge hawayenta cike da Shesheka tace kaima tafiya zakayi ka barni? Abdallah ya kalleta sosai yace kefa matatace Khadija Kawai Dan brain dinki Bata dawo normal bane,family dinmu Daya dake,gida daya muke,Nima Baki ga yau na Samu lfy ba ko kin manta? Kafata kafarki tare zamu tafi koma inane,sunana Abdallah daga yau kece Khadija. Murmushi ne ya kwace Mata ba tare data shirya ba,shima Murmushin ya saki yace Bari na shirya kema nazo na yanke Miki farce na gyara Miki gashinki ko kin fiso mu dinga Zama a daji? Da Sauri ta daga kai sama Wai ae tafison Daji sannan tace Amma duk inda zaka iya Zama Zan bika ko bana son wajen,Good ya Furta Yana shafa Lotion me kamshi,Cikin kana Nan Kaya ya shirya masu azabar kyau ya gyara sumarsa da Tasha style irin kyan da yayi ba a cewa komai,Khadija sai binsa takeyi da kallo Yana ta uban feshe feshen turarensa,sai da ya Gama sannan ya Mika Mata ledar Abinci take away yace taci,Kallonsa tayi ta kalli abincin kawai sai tace Ni kazama ce ko baza kaci Dani ba yau? Ba Shiri ya zauna gefenta ya fara cin abincin sannan itama ta Fara ci,har suka Gama sannan ya dauko Kayan yanke farce daya siyo,Yana gefen bed a zaune tana jikin kafafunsa a kasa ya kamo Hannayenta tare da daurasu saman cinyarsa, ya yanke Mata faratanta gaba Daya hannu da kafa,Ya kaita Toilet ya fara wanke Mata gashi itama ba wani dirty tunda suna tsaftarsu, Yana wanke Mata taga kumfa sai dariya takeyi,Mene abin dariya a nan? Abdallah ya tambaya Yana dirza Mata gashinta,tace Allah...Allah....wayyo cikina ta Kara kyalkyalewa da dariya harda kwalla tana rike ciki Wannan kumfar ce take bani dariya jiba yanda ta cika min Kai na,sai fadowa takeyi a kasa Kuma aikin banza idan ruwa ya zubo Mata sai ta wargatse ta Zama ruwa ai wahalar banza takeyi ta Kara kwashewa da Dariya da taga wata katuwar kumfa ta Fado ruwa na zuba ta koma ruwa,Kai...Kai...Amma anyi girman Banza kalla wata Katuwa da ita yanzu babu. Shi kanshi Abdallah tausayi take bashi da dariya,sai da ya Gama wanke Mata gashin tas sannan yace to saura kayan jikinki ki cire ki bani su a zuba a dustbin,To ka juya bayanka Mana,baya ya juya Mata sannan ta cire zir sannan ya karba ba tare da ya juyo ba ya zuba a Leda ya daure tare da nasa Wanda ya cire ya fitar dasu ya watsar ko a Hotel din Bai son ganinsu, Khadija sai da tayi wanka sosai yau cikin Jin Dadi sannan Kuma ta Fara tunanin kunzugunta me zata sa,Yana shigowa yajiyo Muryar ta a Toilet tana kwala Masa uban kira ta rike sunansa Abdallah, Jikin kofar ya tsaya me kike bukata? Cike da Shagwaba kamar zatayi kuka tace Ni me Zan saka a Down Dina? Har ga Allah ya manta yace me fa? Wai Kai to ka manta jini fa,Oh sorry na manta,Pad ya dakko Mata guda da sabon pant ya Dan Bude kofar ya Mika hannunsa ta karba,ta Kara shagwabewa Ni ban San wannan ba Allah ban San ya Zan Saba,Hannu ya Mika ya karba Yana dariya ya Sa Mata a pant din ya gwada Mata yanda ake sawa,Amma tace Sam ita Bata sani ba. Gajiya yayi ya bude Toilet din Baki daya Allah ya taimaka ta daura Towel,ba Haka yaso ba yaso ya isketa ba Kaya,a kasa ya tsuguna yace Oya dafani kina gani jinin Yana Fara digowa kasa Dafashi tayi ta daga kafa ya sa Mata ya shirya ta neat sannan ta gyara Towel dinta ta fito shi Kuma sai da ya Kara wanke Toilet din sannan ya fito. Ta shafa lotion dinsa yanda taga yayi,Wata Yar yaloluwar rigar ya Bata tasa doguwa Amma ba can ba,ta Mata masifar kyau ta fitar da surarta sosai,tana kallonsa yayi sallar Isha a nutse da adduoi,lokacin gashinta ya Karasa bushewa ya taje Mata tare da shafa Mata mayuka masu kamshi ya hada ya Mata parking,shegen kyau tayi ta koma jikin katon mudubin ta tsaya tana ta faman kallon kanta,tana Juyawa,kusan raba dare tayi jikin Mudubi,ko yace ta kwanta baza ta kwanta ba sai ta mike ta koma jikin Mudubi,idan ya kashe light sai taje ta kunna ta koma jikin Mudubinta. Har yayi bacci ya farka tana jikin Mirror,zamuyi fada to indai baza kizo ki kwanta ba,Gobe tafiya zanyi abina na barki ke daya cewar Abdallah,da Gudu Khadija ta Karasa jikin Bed din tace na daina,ok kashe light din ki kwanta,Bayan ta kashe gefe can karshen bed din ta kwanta tare da rakubewa. Muryarsa taji yace ki gyara kwanciyarki idan ba so kike Gobe na barki a Nan ba,da sauri ta mike kafafunta ta gyara,ta Dade Taki yin bacci sai kusur kusur takeyi kamar bera. Hannu yasa tare da dakkota cancak ya maidota gabansa kiyi bacci yanzu Nan kin hanani bacci. Kwana biyu banyi muku posting ba ayi Hakuri biki mukayi shi yasa ban samu time ba. Nasan Fans sun gaji da jira na kuyi hakuri.🥰😍💋😘.. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: .🏵TUBABBIYA🏵 41-45 Official By AsmaBaffa Zulaihat,Asy TempleRun,Faridasulaiman130,Rukayyatu,Yaseerat Mustapha,Ummu Hamjaf,Anty,Maryam Kabiru,Muneerat Adam,Aisha Muhammad and Aysha AD. A hankali ya rungumeta a jikinsa,Khadija ta saki wata Ajiyar zuciya shima Abdallah haka musamman Daya daura hannayensa saman Dukiyar fulaninta,dama kadan suke jira a hankali yake shafawa Khadija ta lumshe Ido ya Gama tafiya da Imaninta,a hankali ta Furta ya baka ji tsoro ba yau? Dariya ce ta kamashi ba tare da ya shirya ba tunowa da shirmensa da yayi da kanta ta bashi free Amma yaki yarda harda hawaye. Jikinta ta Zame a hankali tana cewa ya Isa Haka ai kaji yanzu,to rannan da kike so fa har fushi kikayi fa Amma yanzu kin hana why? Khadija tace yo dama nifa rannan Wasa nakeyi maka Kuma kace baka so harda kuka Nima yanzu na fasa, Ni din? Ya furta Yana murmushi,Khadija tace ae Mana da waye ba Kai ba, rungumeta yayi Yana Jin kaunarta har cikin bargonsa Haka bacci ya kwashesu Baki daya. Da Asuba ya farka tare da zare jikinsa a nata Alwala yayi ya fita masallaci kusa da Hotel din har ya dawo Khadija tana baccinta Bai tashe ta ba sabo da yasan ba wata Sallah zatayi ba. Baccin shima ya koma sai 11am ta farka fresh da ita Tasha bacci,sai karewa Abdallah kallo takeyi Yana bacci yayi mugun Mata kyau,a hankali ta Dan shafo sajensa tare da Dan gemunsa masu matukar kyau da kyalli,Ga laushi da santsi,Sumarsa ta shafa ta shinshina hannunta wani numfashi taja tare da lumshe Ido sabo da kamshin Dadi Data ji, tana faman tabe taben jikinsa ya bude idonsa a hankali,Da Sauri ta boye hannunta tare da sadda kanta kasa kunya ta rufeta,Kwanciyarsa ya gyara tana zaune Yana facing nata a kwance ya saki Murmushi me kayartawa sannan yace Morning Khad kin tashi lfy,Ba tare data amsa ba ta dire kasa tare da shigewa Toilet da Gudu Wai kunya takeji,yasan Khadijansa ba Haka take ba,tasa Khadijan Bata kunya sosai akan wannan Khadijan marar lafiya. Ta Dade ciki kafin ta Gama komai har wanka sannan ta shiga Kwala Masa Kira Abdallah....wani sanyi da nishadi yake ji idan tana kiran sunansa kamar karta daina tafi kowa iya kiran sunan duk da cewar Hausar Tata Bata fita sosai,Yana sani yayi Shuru taci gaba da kiransa Yana Jin Dadi sannan ya Isa jikin toilet din Yana Murmushi ya Furta ya akayi ne sai kin Karar min da Sunan nawa? Kamar zata narke Sabo da Shagwaba tace kazo ka Sa min pad din yake ko me? Handle din ya murda tare da shiga dauke da pad a hannunsa,daure take da towel ta wani matse kafafunta,Kallo yake binta dashi gaskiya Khadija ta hadu karshe Mace ce ta gaske hakan yake furtawa a ransa,Kamar jiya haka ya tsuguna kasa ya Sa Mata pant da pad sannan ta fito shi Kuma ya zauna ciki yayi wanka,Kafin ya fito ta Gama komai na shafa lotion da turare,Yana Fitowa daure da Dan towel tare da karami a hannunsa Yana goge gashinsa,Ruwa kadan saman tip tsinin hancinsa Yana digowa dis dis,Khadija ta kafeshi da idanu Bai aune ba Yaji harshenta saman tsinin hancinsa ta lashe ruwan tana murmushi,Dariya ta bashi domin ta tsoratashi da farko baiyi zaton abinda zata Masa kenan ba,gashinta ta Sosa sabo da kunya ta koma gefe tana magana kasa kasa ka fidda min Kayan da zansa. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Komai baza ki koya ba sai anyi Miki jiyafa na nuna Miki komai,Na manta to Ni bazan iya ba sai nayi zamana Haka,Arabian Gown ya zabo mata ta shirya shi Kuma ya shafa Mata Powder da lipgloss tare da yafa Mata Dan gyalen rigar sai Murna takeyi tana kallon kanta a Mudubi,a Haka ya shirya Cikin pitted jallabiya Fara tas ba karamin kyau sukayi ba,Tana gaban Mirror ya tureta kadan Yana duk kin tare wuri,Dariya ta kyalkyale da ita itama ta tureshi da Mazaunanta manyan gaske,Abdallah yaja ajiyar zuciya tare da shidewa Yana lumshe Ido,Khadija ta kalleshi da sauri tare da tambayarsa So Soft? Kai ya Daga Mata Wai ae,Murmushi ta saki tare da kamo Hannunsa tana shafawa a hankali ta furta muje yawo pls kaji kamar zata Yi kuka. Flat shoe Sea blue kalar rigarta ya Bata tasa shima yasa nasa Suka fita tare da bada key a gyara room din kafin su dawo,wata rantsatsiyar mota Suka nufa mamaki ya rufe Khadija Ina ya samu mota? Ko dama a Nan ya ajiyeta? Abdallah...ta Kira sunansa,naam Khad mene Kuma? Oh yanzu Wai sai naji kana ce min Khad Kuma? Shima suna na ne? Yeah wannan Ni kadai zan na fada Miki,Kai ta jinjina tana murmushinta tace Wai dama Kai me kudi ne? a Ina ka Samu Mota me kyau Haka,gata sabuwa me tsada? Kofa ya bude Mata gaba ta shiga shima ya zaga ya shiga sannan ya kalleta bayan ya rufe kofar yace ae me kudi ne ni,Baki Bude tace to ka siya Mana jirgin sama mu shiga abinmu,Jin kalamanta ya kunna motar Suka bar Hotel din idan mota ta Dan jijjigata sai ta fada jikinsa tare da kankameshi ko ta kamo Hannunsa ta rike Gam. Sannu sannu dukiyar yaran su Rahmatu ta Kare kaf suka shigo siyar da motocinsu Daya baya daya suke Saida kadarorinsu Ana so a kafa sana'a Amma taki yuwuwa kowa idan ya fara Business kamar gaske sai kudin su tarwatse, abinci ma yanzu Ba wani na kirki suke Zubawa a gidan ba yayin da Yan aiki wasu tuni duk sun tafi saura Basu Mutum uku ba,Ganin sun Fara Zama Allah sarki Kawu ya fara taimaka musu da abinci duk wata Amma Bakin Hali irin na Hafsatu sai taje wurin Bokanta yayiwa Baba tsafin da bazai taba taimakawa su Rahmatu da yaransu ba,Haka Bata samu Nasara ba asiri yaki cin Baba sai ta sake dabara tayi asirin dasu Rahmatu da yaransu kaf indai taimako ta hannun Baba ya biyo to baza su karba ba,tayi nasara a Nan duk abinda Baba zai Basu ko zasu mutu baza su karba ba,Hakan yana konawa Baba zuciya duk tunaninsa suna sani suke kin karba,Haka Talauci yace salamu alaikum Cikin gidan iyalan Daddy. Ko wacce yanzu ita take ciyar da kanta ita da yaranta,Gashi Basu yiwa yaran tarbiyar kirki ba,tsakaninsu ba tausayi Babu Imani kamar a kansu aka Fara Talauci kamar Mahaukata Haka suke acting Babu tawakali, Mami kuwa da yaranta tunaninsu dabararsu ta tsallakar dasu,tunaninsu Wani plan da wayonsu ne yasa suka tsallake talaucin. Merry Kullum Khadijansu suke missing sai Addua sun dogara ga Allah yayinda soyayya ta kullu tsakanin Merry da Dr Hussain abokin Abdallah,Har yau Baba tare da Dr Hussain neman su Abdallah sukeyi Addua suke Babu fashi kullum. Wani katafaren Shawarma joint Abdallah ya kaisu shine ya fara Fitowa sannan ya zaga tare da budewa Khadija ta fito,sai kallonsu akeyi domin sun ba da show sun hadu sun Kai a kallesu kamar Ido ya Fado,Yana zuwa yace a sallami kowa dake wajen sai ya Gama sannan,sunji kudi nan Suka bawa mutane hakuri akan su jira Oga zaici Abinci sai ya Gama ya rigada ya biya kudin,inda Abdallah ya farantawa mutane yace kowa a bashi yaci zai biya,mutane gaba ta Kaisu suka watse sai shi sai Khadijansa tana gefensa ba wani ganewa takeyi ba,chicken Shawarma da Beef Burger aka kawo musu sai fruits salad ai kuwa manyan Khadija ta dauke ta shiga ci da sauri sabo da yunwa takeji sannan ya Mata Dadi. Shi Kuwa Abdallah a nutse kamar shine macen Haka yake ci Yana satar Kallon Khadija farin ciki Yana ratsashi,ta ciko baki da Shawarma har ta Bata Mata gefen Baki,yatsa yasa tare da goge Mata ya Sa a Bakinsa ya tsotse,Dariya tayi bakinta cike da Shawarma tana ci,Murmushi ya saki tace da Dadi gaskiya wannan abun ya sunansa? Shawarma ya Bata amsa,Hmm ai tunda akace ce Shawarma ya kamata aga Abu me ruwa ruwa Ana sharbarsa yafi dacewa da Suna Shawarma Amma wannan nama ace shawarma,Dariya ta bashi sosai yace to ke Kika sani ba sunansa Haka ba,Sai da ta cinye nata tas Bai ci ko Rabin nasa ba yace kin koshi? Kanta ta sadda kasa Wai kunya a hankali tace Ina so a Dan Kara min kadan fa Dan kadan kasan bani da ci Ni Abinci Bai dameni sosai ba,Duk wannan uban durin da tayi Wai Bata da ci ya furta a ransa,Masu aikin ya umarta a Karo Mata wani guda Daya Daya Nan ma ta cinye tas Tasha ruwa bata Sha lemon da Fruits salat din ba. Kisha Fruits din Mana,Na koshi ni ta furta,ai kuwa Baki Isa ba wannan Fruits din yafi komai amfani a jikinki,so kike Dandanon naki ya ragu Ni ai Zan cutu,Khadija tace Dandano na Kuma Kamar Maggi kaima da abin dariya,Yasan Bata gane me yake nufi ba Sam sai ya share zancen ya koma Lallashinta ta daure ta Sha,Dole ta shanye Fruits din shima,sai da ya Gama sannan ya biya kudi masu yawa suka shiga mota sai magiya take Masa Dan Allah Kar mu koma Hotel muje yawo Daji, yaki yarda har Hawaye take Masa Dole ya kaita bayan gari kadan ta fito a motar shima Haka,Ya kalleta yanda take farin ciki yace Khad kin San kuwa da kin iya rawa sosai? Kai ta girgiza ta furta ban sani ba. Sun Dade a wurin tana nishadi sannan yace ta shiga su tafi,Suna komawa Masauki yasa Simcard dinsa sabo Allah yasa ya Haddace Number Baba,Bugu Daya Baba ya daga,Khadija Lokacin ta fito a wanka ta zauna gefen Abdallah kafadarsu na gugan ta juna. Baba Mamaki ya Kamashi Jin Muryar Abdallah yace Abdallah Ina ka shiga,Me ya sameka? Abdallah yace Baba Ina Maiduguri tare da Khadija Kawai gobe zamu dawo gida rashin lfy mukayi,Abdallah nasan ba lafiya ba nasan Dole akwai abinda ya sameku Amma Karka fadawa kowa kana Nan,sannan Kar ku taho gobe ku zauna anan gobe Zan biyo jirgi da yamma zanzo muyi magana sai mu tsara komai,Ina Mami da sauran Yan uwa? Baba yace kowa lfy ka kwantar da hankalinka,Abdallah yace Baba na Kira wayar Mami Bata shiga,naji Dadi da baka sameta ba Karka nemeta pls ka Bari nazo gobe,ok Abdallah ya furta tare da karawa Khadija wayar a kunnenta yace ki gaida Baba,duk da Bata san waye Baba ba Haka ta gaidashi Yana ta murna,Mama na gefen Baba ta kwace wayar taji Muryar Khadija,Mama tana Khadija nice Mahaifiyanka,kana lfy? Nan ma suka gaisa da Mama lfy Kamar ta sansu Mama harda kukan farin ciki,Haka su Merry ma sai ihun murna sukeyi abinsu. Bayan sun Gama wayar Abdallah ya kashe sannan Khadija tace Jinin ya daina fita tun da safe,wankan tsarki ya koya Mata ta tsarkake jikinta sannan ya sata tayi Sallah duk ta manta Bata iya ba Haka yake koya Mata wani tayi dai dai wani ba dai dai ba. Miski ya dangwala a cotton yace ta goge Gabanta da shi,Khadija ta rumtse Ido sannan tace ba ruwana bazan sa ba Ni ka dameni da abina ka takura masa Ina ruwanka dashi, Ido ya zaro waje yace ok to anan Zan barki gobe na tafi indai har baza ki shafa ba,karba tayi tana turo Masa lips tace ka rufe idonka to,Ki shiga toilet kisa bazan iya wahalar da Ido na ba,sai da ta shafa sannan ta fito tace gashin ya bushe mijina kazo ka taje min,Yaushe Kuma Kika canja min suna? Ba kace sunanka Mijina ba Kai Mijina ne ai Haka Zan na ce maka,Murmushi yayi tare da jawota gabansa ta tsuguna a kasa Yana saman bed kamar zai Mata kitso Haka ya taje Mata gashinta tare da shafeshi da mayuka masu kamshi ya Mata parking jelar tana yawo a gadon bayanta,5pm tasa wani Dan Wandon Abdallah ko Rabin cinya Bai Kai ba ya kamata cinyoyi da Mazaunai gasu Nan mashaallah singlet dinsa ta dakko sabuwa a Leda ta bare ta Sa Yana kallonta ba karamin kyau tayi ba,abin sai Wanda ya gani. Zuwa tayi ta jere dashi ta zauna gefensa tare da dafa kafadarsa da hannunta kamar sa'anta juyowa yayi Suka hada Ido Kamshinta ya cikashi Bai Gama tunaninsa ba Yaji ta Dan dakeshi a bayansa kadan tace Kai bayanka zaiyi dadin duka wlh tas ta Kara Masa Aiko yace sai ya Rama,ta gudu karshen bed,ya jawota tana dariya,sai Wutsil wutsil takeyi ya Haura saman tsakiyar Bed din shima tana bashi hakuri yace sai ya Rama,ok to tunda kince Haka zabi Daya kiss ko ki tube kayan jikinki na kalla Baki Bude take kallonsa tace Mene Kiss? Yace kawo na gwada Miki kiji,to Yi na gani kaji,tashinta zaune yayi tare da tallafe Fuskarta da tafukan hannunsa a hankali yake binta da mayen kallonsa sannan ya hade bakinsu wuri daya ya shiga tsotsar lips dinta tuni ta lumshe Ido ya tafi da Imaninta,Harshenta ya Kama Yana tsotsa kamar ya samu alawa tun Yana yi a hankali har ya shiga Yi da sauri kamar zai cinye Mata Baki gaba Daya,dadin data ke jine yasa tayi Shuru tana karbar sako har Martani take maida Masa,tun anayi a zaune har suka kwanta a hankali saman bed din Yana a samanta,Hannunsa ya Daura a wuyanta Yana shafawa zuwa kirjinta,dukiyar fulaninta ya fara murzawa a hankali cikin salo da bajintar kwarewa Wanda yayi sanadin daukewar numfashin Khadija na wucin gadi. Hannayenta tasa tare da Rungumeshi sosai Wai itama sai tayi Masa yanda yake Mata,Abdallah a ransa yana kakata ta yanke saka,singlet dinsa data Sa ya zare Mata a hankali Aiko Khadija a hankali murya na rawa tace Allah baka Isa ba sai na rama,dariya ta kusa kwacewa Abdallah ya danne yace to Rama idan kin Isa ai kuwa ta Fara kokarin zare Masa t-shirt ta finciketa ta cillar da ita tace na Rama,Gobarar Titi Abdallah ya Furta duk da Bata san me yake nufi ba tace You too kaima Gobara na titi wooo. Hannunsa ya Daura saman Dukiyar Fulaninta sosai yake Murzasu Abu gasu lumi manya kyawawa a tsaye dasu,Dadi ya Kama Khadija jikinta ya dauki rawa,tace Ni sai na Rama,yace rama mana,Kirjinsa ta taba sai ta Fara burbuwa da Shagwaba ai Kai Babu a jikinka Amma Dan jaraba Haka ta dinga yiwa Abdallah Abubuwa a kirji yanda yake mata a Boobs dinta Haka take Masa,gaba daya sai ta zautar dashi,ta rudashi,ta gigitashi,ya haukace Mata gaba daya,sai da ya rabata da komai na jikinta Itama ta cire Masa nasa Wai ta Rama,palace dinta ya fara shafawa Yana Mata salo ta gigice suna wani numfarfashi gaba dayansu,Ba kunya Khadija ta daura Hannunta a sandar Girma,ita data jida wata iri sai ta Bata dariya ta samu abin Wasa ita lafiya Lau,ai ko ta Fara Masa Wasa da ita Abdallah yace Bai San zance ba ya haukace ya fara neman Hanya,Khadija Jin da gaske ita Bata San me zaiyi ba yasa ta Fara kuka ita Bata gane ba,sai da kukan nata yayi karfi yasa ya dawo hayyacinsa ya fasa abinda yayi niyya tunawa da yayi Bata San komai ba yanzu,It's ok na fasa Amma Yi min abinda kika min dazu,Khadija tace me nayi maka dazu? tana shesheka,kin tuna wanda Kika min Haka ya Kama hannunta ya nuna Mata yanda zata jiyar dashi Dadi,Khadija tace Ni na manta Allah,ban San yanda nayi ba,Abdallah kamar yayi ihu yin duniya tace ta manta,cikinta ya kifa ta kwanta ruf da ciki ya danneta da hannayensa ko motsi baza ta iya ba, sandar Girma yasa tsakanin cinyoyinta anan yayi abinsa ya samu nutsuwa ya fitar da abinsa yaji Sanyi da dadi,Tissue yasa ya goge Mata jikinta shima Haka sannan ya shiga toilet cike da nishadi ya tsarkake jikinsa,itama yasa tayi sabo da dazu taji Dadi da yawa. Sai da yaje Sallar Isha ya dawo ya isketa tana Jiransa ya gyara Mata gashinta,Yana taje Mata tace Miji Allah abin dazu Dadi,Me? Wannan abin fa da kayi min dazu,kiss ya daura Mata a lips yace wannan? tace ae tana dariya baka ji ba bakinka kamshin Sweet gashi har wani Zaki ne dashi,Murmushi ya saki me kayatarwa yace sai me Kuma? Ta danyi tunani ta rufe Ido tace sai zamuyi bacci Zan fada ma dayan me dadin,Allah ya kaimu yace. Da dare ma Wani wurin daban ya kaisu Suka ci Abinci da yawo sannan Suka dawo Hotel sukayi wanka tare da Shirin baccinsu,suna Kwanciya ya karo ac suna cikin blanket ta kwanta can gefe sai ko gata kamar an jefota jikinsa tace Na tuna me dadin Nan na dazu da Zan fada maka,yace ae na rufe idona fada min Mene me dadin dazu? karka bude idonka kaji? Ok ya furta Yana dariya kasa kasa,Hannunsa ta jawo a hankali ta daura saman Kirjinta yaji wani lumis laushi da wani uban shock ya ziyarci jikinsa,Da Sauri ta cire tace to shine fa,Wani shauki sonta ne ya fisgeshi Nan take ya juyo da wani yanayi in a sexy way ya jawota jikinsa saman Kirjinsa Yana shafa gashinta zuwa wuyanta a hankali,Wayarsa ya jawo ya kunna musu wani American film me kyau Horror suna kalla,Khadija Bata taba saninsa ba ta Ware Ido tana kallo,Hannunsa taji saman Albarkatun kirjinta Yana shafawa a hankali Yana Wasa dasu,Abinda takeji yasa ta kasa ko motsi tafi so su dawwama a Haka. Bata Fahimtar film dinma shima Haka,Abinda takeji ne ya fisgeta ta koma gaba daya jikinsa wayar ta Zame a hannunsa ta Fadi Bai ko saurari wayarba,Khadija ta daura lips dinta saman nasa tace to kayi Mana,Dariya ta Kwacewa Abdallah yace Ke kiyi min Mana,Aiko Bai rufe Baki ba ya yaji Khadija ta shiga tsotson lips dinsa tana Masa salo Hannayensa na kirjinta Yana Wasa dasu,sai da suka farantawa juna ta hanyar Romance sannan sukayi bacci. Washe gari da Yamma Baba ya dira a jirgi Maiduguri,Abdallah ya dakkoshi sai Murna da farin ciki sukeyi Banda Khadija da Bata San Baba ba yanzu,Sai da Suka nutsu sannan Abdallah ya kwashe labari kaf ya bawa Baba,Baba harda Kuka Yana Addua yace Inshallah itama Khadijan zata warke,shima Baba ya kwashe labari tun Bayan bacewar su Abdallah ya Basu,Abdallah yaji takaici yace yanzu Mami tayi aure? Kuma ko nemana ta dainayi sabo da ta samu duniya,dangina duk ba ruwansu,Baba ne ya Shiga tausar Abdallah sannan yace abinda nake so da Kai Abdallah ka zauna a garin Nan karka dawo Kd, Abdallah yace Baba bana son Nan state din gwara na koma Abuja,ai Mami tana can tana aure kawai kayi hakuri to ka zauna a Kano ko Hotel ko gida na wani lokaci zaka ga amfanin hakan da nace,Ina da manufa akan hakan,Abdallah ya danyi Shuru sannan yace Baba to aiki fa? Business Dina? Yanzu Ni bani da gado kenan Humaira ta sace komai ta tafi Kuma Mami Bata dauki mataki ba,me zanyi yanzu?,kudin Hannuna Basu fi million Talatin ba,Baba yayi Murmushi yace kaje ku huta da matarka Abdallah akwai dukiyarka da Daddy ya bani wasiyya na baka,da gidajenka komai Yana Hannuna Kuma Ina ta juya maka dukiyarka yanzu ta Kara bunkasa duk abinda kake so kayi da kudin hannunka idan kana bukatar wasu ka sanar min,gidanka na Kano ya tsaru kwarai a GRA komai akwai har masu aiki na zuba maka jiya,Motoci akwai Kaya Abinci komai na Gama ku koma can ku zauna da matarka baza kayi aiki yanzu ba akwai dalilina. Shike Nan Baba Amma sai Na sake 1wk a Nan Hotel din sai mu koma Kano din,Baka da Matsala Abdallah,karka manta karka sanarwa kowa kana Nan,sannan Addua ka riketa sosai,matarka ka dinga yi Mata a ruwa kana Bata tana Sha kullum sannan ka tsaya kuyi ta Addua Allah zai amsa Nima muna can Muna Yi,sannan zanje wajen wani Malamin Sunna ya bamu adduoi ayi Mata,Ba damuwa Baba,Maman Khadija fa? Ai da ita Muka shirya komai hankalinta ya kwanta ai taji yarta na Raye tare da Kai Bata da damuwa tasan komai. Murmushi sukayi Baki daya sannan Baba ya tafi ya koma Kaduna a jirgi. Khadija tace Ni dai ban San kowa ba Abdallah yace idan kwakwalwarki ta dawo ai Zaki sani ai,Ok to muje ka wanke mun gashina ya dameni yau ba a wankeshi ba tun jiya. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 46-50 Official By AsmaBaffa MEERAH and AUNTY SUMY page dinku ne. Toilet suka shiga tare da kayansu a jikinsu, ta manta zata kunna tap sai ta kunna shower shaaaaa ruwa ya Shiga shararo musu kamar Ana ruwan sama, wani shauki ne ya cika musu zuciya,Hannu yasa a dokin wuyanta gashinta ya watsu a hankali ya shiga kissing dinta ruwan Nan Yan jika su hannunta tasa tare da Rungumeshi a jikinta kamar su dawwama a Haka sai yayi kamar zai kyale ta sai ya sake hade bakinsu yaci gaba da tsotsa sai da ya gaji sannan ya kyaleta idonsa yayi jajir,ruwan ya Gama jikesu da kyar ya daure ya wanke Mata gashinta sannan ya fito tayi wanka,tana Fitowa shima ya shiga jikinsa duk yayi sanyi mace yake bukata. Koda ya fito ya isketa yau har ta shirya Bata jirashi ba,Iyye yau anyi abin kirki Gashi har gashin kin gyarashi Good girl,Murmushi tayi ba tare da tace komai ba ta koma saman bed sabo da ta gaji yau tunda Baba yazo dazu sun Dade Gashi har dare ma yayi,Sai da kyar Abdallah ya samu tayi Sallar Isha sannan ta kwanta, Laptop sabuwa dal iPhone Daya siya yake amfani da ita Yana dannawa zaune a kasa,Tana a saman bed ta zuro da kanta kasa tace kazo muyi bacci Mana Kai baka gaji ba? Wani aiki zanyi sai na Gama kiyi baccinki kafin nazo ya Bata amsa,Kasa itama ta sakko tare da daura Kanta saman kafadarsa tana zuba Masa Shagwaba N...Ni....Allah....uhmmmm...kafafunsa ya mike Mata yace to kwanta anan idan na Gama na maidaki saman bed,Da Sauri ta kwanta tare da yin matashi da Cinyarsa shi Kuma yaci gaba da danne dannensa. Kunna Mana kallo Abdallah,Ko na kunna Miki ma bacci kike Yi,baza ki bani aiki ba kiyi bacci,Bazan Yi ba na rantse kawai ka kunna min pls,American film ya kunna Mata na love me kyau,Ta bada amanna tana kallo aka Fara kissing a film din ta juyo da sauri kamar Zata ballawa Abdallah cinya tace Laaaaa irin abinmu,Yana sani yace me? Yana kashe Mata Ido daya,irin abin da mukayi jiya Wanda kayi min jiya me dadin nan,ka gani wallahi gashi anan anayin irinsa iyyeeee ta furta tana dariya tana Kallon Abdallah tace Ashe Kai Dan gayu ne irin abin turawa kakeyi gaskiya Kai wayayye ne ka Gama wayewa Iyyeeeee ah Lallai na Sallama maka gaba daya,Harda daga Masa babban yatsa,dariya ta bashi sosai akan Kiss kawai take wani yabonsa Haka. Juyawa tayi tare da ci gaba da kallonta sai taga yarinyar film din ta yiwa actor din kyakyawar runguma Babu Kaya a jikinta,Yana rubutu a wani littafi ta kalleshi Harda leka fuskarsa ta kyalkyale da dariya tana cewa gaskiya ka hadu Miji komai irin na Yan Film din turawa kakeyi jiyama fa kayi min wannan abin, to ai kayi Kama da turawan dama,Kallon ya kashe duf tace Mene Haka ina Kallo na me Dadi,kin dameni gwara na Miki irinsa kiji a jikinki,Wutsil wutsil din Shagwaba ta Fara tana narke Masa ita Bata so,Shi kuwa wani shaukin sonta ne da shaawarta yake kwasarsa Yana fisgarsa. Rahmatu ce taga ta Kare musu ta Kira meeting kowa na gidan Yara da Manya suka hallara a babban palonta,Haule da Bilkisu suna Nan da yaransu,Rahmatu tayi gyaran Murya tace Assalamualaykum Yan uwa,Amsa Mata akayi taci gaba Dalilin dana taraku anan ba komai bane face na yanda zamu hada kanmu mu Zama tsintsiya madaurinki Daya,kunga dai Halin da muka Fara riskar kanmu,ya kamata mu dunkule wuri daya,mu hade kanmu,a yanzu bamu da mataimaki ya kamata muyiwa kanmu fada. Bilkisu tace gaskiya Kika fada Zancen munafunci da Hassada ya Kare a tsakaninmu,Yara ku hade kanku,Usman yace ai bakin alqalami ya bushe tunda ba ayi ba sai yanzu da akaji wuya,Firdausi tace wuyace wlh wuya Wanda yaga zai iya yayi mu Kam bamu taso a Haka ba,Haule Amarya tace wlh kuwa tun da Baku kawo Shawara ba sai da kuka ga ta Fara Kare muku,to Yan ragowar kadararmu Ni da yarana bazan taimaki kowa da ita ba,Omar yace ah yo sai yanzu aka san Yan uwa ne, za a wani fito da Zancen Family meeting to bada mu ba,Sagir yace a'a fa ya kamata a duba Maganar Umma Rahmatu mu samu ko duk wata Muna family meeting sannan a ajiye asusu duk wata kowa ya saka wani kudi wannan kudin duk abinda Ya taso a cikin family ko schl,aure etc sai a eba a ciki ayiwa Mutum dashi Kunga an taimaki juna,Su Meenal ne suka hayayyakowa Sagir wlh mu baza mu shiga ba,kwandala bazan saka ba,kaji zalunci kowa yaci gashin kansa ba ruwanmu kowa ya kula da kansa, Haka aka tashi daga taro baram baram sai ma fada da aka kwashi bala'i,Haibici,Gori da zagin juna. Gidan Baba, Mama Tana Palo Hankalinta ya kwanta Khadijanta tana Nan lfy wurin mijinta,Hafsatu ce ta mako kofa Kamar zata balla kofar ta Fado Palon Mama sai da Mama ta tsorata,Bala'i Hafsatu ta Fara wlh Babu Yar katuwar arniyar data Isa ta haifo Mana masifa a gidan Nan,naji ance kamar ciki ko uban Mene dake to kinyi kadan ki Haifo Mana jaraba a gidan Nan,munafuka algunguma,Baba ya daina Haihuwa Ya tsufa,kema kin tsufa in ba jaraba ba da maita har wani ciki kikayi? Tsaye Mama ta mike tace ya bazanyi ciki ba Miji nawa Gwarzo ne, Nima jaruma ce ai ko mun daina Haihuwa sai jarumtaka tasa mun Haihu,Kaine dai baka Haihuwa again sabo da ka tsufa ba karfi baka iya komai ba Dole kaga baza ka samu ciki ba ka Gama naka Haihuwa Eggs sun Kare naka. Hafsatu Hannu ta daga da niyyar zata Mari Mama,Tsawa taji Baba ya buga Mata dake shigowarsa kenan ya kalli Hafsatu cike da tsana yace wlh kina taba min lafiyarta a bakin aurenki,duk ranar da Kika taba ta da niyyar duka ko bana Nan a bakin aurenki,Baki Bude Hafsatu ta tsaya sororo tana kallon ikon Allah,Tsaki Baba yaja Lokacin Mama ta karbi babbar rigarsa tana Masa sannu da zuwa tana sakar Masa Murmushi tace muje kayi wanka ur food is Ready sai ka Huta,Shima Baba Murmushin yake sakarwa Mama na so da kauna abin gwanin Sha'awa da birgewa. Ba Shiri Hafsatu ta fice tana Huci kamar bakin miciji tana Jan kwafa. Abuja Birnin tarayya Mami Yau kwana Uku kenan Bata ga mijinta ya dawo ba Bata San Ina yake ba,Ta shiga damuwa tunaninta ko Yana Kano wurin Uwar gidansa ita ya daina sonta,kishi takeyi kawai, tana zaune a gefen Royal bed dinta tayi Tagumi Afrah da kawayenta sun tafi Wedding party,Tana zaune Shuru sai Yan aiki dake jirga zirga,wayarta ce tayi kara,da sauri ta duba taga Bakuwar Number sai ta daga,Muryar Mijinta taji ya lankwashe Murya Yana makyarkyarta yace Mamin Yara Mijinki ne,Hatsari nayi a mota a hanyar Maiduguri da nace Miki zanje,Yanzu Haka karayara ta ukku a kafa daya,Amma naji sauki gobe za a dawo Dani Abuja a Nan zanyi Jinya,Hawaye ya zubowa Mami tace nidai ka Bari nazo,Alhaji Shehu yace a'a karki zo My love kiyi zamanki da sauki sosai fa gobe Zan dawo nan,ya Dade Yana lallashin Mami sannan ta hakura tana Jiransa gobe. Tunda Alhaji Shehu ya auri Mami ya daina saurarar Uwar gidansa dake Kano da tarin yaransa samari da Yan Mata,sai yayi Wata Uku Basu sashi a idonsu ba,sannan su da talakawa duk Daya,Haka kudin schl ma Baya biya musu gaba daya Makarantar Gomnati sukeyi sai katon gida na Alfarma,mota kuwa kwaya Daya ce a gidansu itama ba me kyau ba,abincinsu Garau Garau talaka yafisu Jin Dadi,Zaluntar su yakeyi Haka Matarsa uwar gida Hadiza take hakuri dashi duk ya tsofar da ita bakin ciki yasa ta tashi daga aiki,yaransa da yawa sun Isa aure Amma yaki Yi musu wasu sun samu mazajen aure wasu mazan sun samu mataye Amma yace Sam bashi da kudi yanzu su hakura sai Nan gaba,da Sunyi magana zai ce Basu da godiyar Allah,gasu a katon gida Amma basa gani,shi bashi da wani kudi,samun nasa nawa ne gaba daya. Mami tasan da Haka Amma Bata tuna Masa da Allah,murna ma takeyi ita amfi sonta ita miji nata ne ita kadai,sai abinda tace ita da yaranta,tunda ya aureta take Kara zugashi Yana Wulakanta Hadiza da yaranta su da shara Daya,Basu da kima da mutunci a idonsa. Saman Bed Abdallah ya Daura Khadijansa Yana binta da mayen kallo ji yake kamar ya hadiyeta ya huta,sonta ya kamashi kamar me har Bai San ma ya zai fasaltashi ba,Iska ta hura Masa a idonsa tana murmushi tace kallon fa,martanin murmushinta ya maida Mata,Muje yawo Miji pls ka kaini Daji cewar Khadija,Abdallah a ransa yace tab Zan kwanta naji Dadi Zan wani fita,a fili Kuma yace ki Bari sai Gobe dare fa yayi,Daru Khadija ta Fara Masa Wai ita Dole sai an fita,damunsa tayi sai ya tuna da adduoin da Baba ya turo Masa a waya,ya dubasu ya shiga Toilet yayi Alwala sannan tana kwance tana Danna wayarsa ya Fara Mata Addua Yana tofa Mata,tun tana sharewa tace Dan Allah ka Bari jikina zafi kamar Ana zuba min yaji,Bai ko kulata ba yaci gaba da abinda yakeyi,wayar ta jefar idonta yayi jajir Hawaye na tsiyaya a idonta,jikinsa ta dawo ta kankameshi tana ka Bari Dan Allah zafi,Tafin hannunta tasa tare da matsewa Abdallah Baki,dake karfin Aljanune mugun zafi Abdallah yaji sannan ya kasa motsa ko labbansa Bata tsaya a Nan ba sai da ta Fisgo Abdallah tare da jefashi saman bed ta danneshi,Duk karfin namiji Haka ta Hana Abdallah ko motsi sai da ta samu nutsuwa a jikinta sannan ta kyaleshi da danneshi datayi,Shi kanshi dariya ya bawa kansa Kato da shi Namiji Yar Khadija ta Masa Haka,Amma ai karfin Aljanune. Harara ta watsa Masa tace baka so na zaka kasheni Allah tafiyata zanyi na gudu na daina kulaka,Hanya ta Kama zata Bude room din ta gudu,da sauri ya Isa wurin ya Danna key tare da zare key din ya boye, cukwikwiyeshi tayi iya karfinta yanzu Bata da karfi Aljanun sun saketa Wai Dole sai ya bude Mata kofa ta fita,ta dabaibayeshi,shi Kam wani shock na shaawarta ne yake fisgarshi ita kawai yake bukata. Kuka ta saki Masa me ratsa zuciya ita sai ya bude Mata ta tafi,Jin kukan nata yake har bargonsa yasa ya shiga toilet da sauri Yana Dana sanin adduar Nan daya Mata,da yasan Haka abin zai Zama da bazai Mata ba,tausayin Abarsa yake ji,gashi ya jawo ya bata musu mood suna zamansu lfy,a ransa yace bazai sake Mata adduar Nan ba Tunda tace zafi takeji. Toilet din ta bishi tana sheshekar uban kuka ita fa a bude Mata kofa,Yana tsaye saitin shower da kayansa a jikinsa ba abinda yakeyi,gabansa ta Karasa kamar zata shige cikinsa,kamar zata rungumeshi ta rike rigarsa Kam ta gefunan cikinsa,a hankali ta daga Kai sama Suka hada Ido domin ita yake kallo shima,girgizashi tayi kadan ba zato yayi baya kamar zai Fadi domin jikinsa ya Zama so weak,da sauri ta rikoshi da karfi tana kwalla Kara zai fadi jikinsu ya hade kirjinta na gugan nasa, gashinta me tsayi da santsi ya warware,Wani shaawar juna ce ta ziyarsu gaba Daya. Alhmdllh ta furta sorry ka kusa faduwa Miji,Kaine baka ji nace ka Bude min na tafi kaki gashi hakkina ya kamaka,da badan Ni ba da tuni ka Fadi, farin ciki ne ya Kama Abdallah Ashe dai Khadija tana sonsa itama Bata so wani abin ya sameshi, Ido ya kafeta dashi Yana lumshesu kamar me bacci Da Sauri ba zato taji ya hade bakinsu wuri daya Yana tsotsa kamar ya samu sweet,itama ta manta da abinda tazo nema akan a bude Mata kofa Maida Masa martani ta shiga Yi itama ya dagata sama tare da daukanta ta Dane caraf a jikinsa suna facing juna hannunta biyu ta sagalo ta wuyansa still suna kissing Basu fasa ba tana shafa wuyansa a hankali tare da sumarsa. Kuyi Hakuri da wannan ban samu time ba,ga mutane sun damu. Bakwa Sharhi fans kun rage sai tnx da turo dodanni,shi yasa Sam bana Jin dadin typing wlh. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 51-55 Official By AsmaBaffa Ga page naku na hannun dama. HAFSAT KHAIRAN,BALKISU,PINK LADY and AISHA HUMAIRA. Sun Dade suna kissing juna kafin ya fito da ita tana dauke a jikinsa, kunyarsa ce ta kamata tana wanni boye fuska,Saman bed ya daura ta dama Sunyi Shirin bacci shima Kwanciya yayi gefenta tare da kashe light,Shuru tayi ta kankame jikinta wuri daya Wai Dan kar ya tabata, ganin yanayinta yasa ya kyale ta shima Bai nemi ya taba ta ba,Wayarsa ce tayi Kara Baba ya gani ya dauka suna magana a hankali bayan sun gaisa. Baba yace kayi Mata kuwa Adduar? Ae Baba sai dai akwai matsala Nan ya kwashe labarin ya sanarwa Baba,Fada Baba ya shiga yiwa Abdallah Haba Abdallah kamar ba Namiji me addini ba,Addua ce fa zaka ce baza kayi Mata ba,wannan ya nuna adduar tana aiki shedan ke son ya hanaka,Aljanun sune basu so a koresu Saifa ka dage idan har kana son lafiyar matarka ko kafi so zauna a Haka? A'a Baba zanyi Mata Inshallah ba matsala,yawwa Ko Kai fa Daga Nan sukayi sallama ya kashe wayar tare da kwanciya shima. Cikin dare Khadija ta juya tare da komawa jikin Abdallanta ta makale tana tura Fuskarta a Kirjinsa tare da shakar kamshinsa me dadin gaske,da Asuba Yana farkawa ya ganta cikin jikinsa tana baccinta hankali kwance,Murmushi ya saki tare da zare jikinsa a hankali ya fada toilet yayi Alwala sannan ya tasheta da kyar ta mike itama tayi Alwala da Brush ya jasu sallah,har zata kwanta ya hanata ya zaunar da ita ya Fara Mata adduoin da Baba ya bashi,Haukace Masa tayi Ita zafi jikinta,Bai daina ba yaci gaba,Mikewa tayi zata Gudu Amma ya riketa sosai yanda baza ta iya ko motsi ba,ihu ta Fara Masa tana gurnani,Karantawa yake Bai daina ba,Kokawa suka Fara tukuru zata Gudu tana Ihun kuka,Tun tanayi har ta fara lafawa,shi kuwa rero karatun Qur'an yakeyi ayoyin da aka bashi,Jikinta ya saki ta bingire a wajen bacci ya kwasheta, tana baccin Bai daina ba sai da ya Gama yanda aka bashi sannan ya dauketa tare da Maidata saman bed taci gaba da baccinta,shima Kwanciya yayi Yana adduar Allah yasa ta warke idan ta farka,cike da tausayinta ya rungumeta a jikinsa Yana shafa gashinta dake fitar da kamshi Yana sheki,a Haka shima baccin ya kwasheshi. 11am ta farka tana rarraba Ido tunaninta a gida take tare da mijinta Abdallah,sai taga Kuma komai ba irin na gidansu ba Kara ta saki kadan da sauri ta dafe kanta sai ta Fara tariyo baya, tun barin gidansu har rayuwarsu tare da Abdallah a hali na rashin kwakwalwa har zuwa warkewar Abdallah,tunawa tayi yanda Abdallah yake ji da ita,Yana lallabata,yanda yake mata komai da kansa,Yanda har pad yake sa Mata tana period,wanke Gashi etc,Wannan ya nuna Yana sonta kenan,Farin ciki ya kamata tare da godewa Allah data samu lafiya ta warke, Abdallah take kallo Yana bacci sai ta saki Murmushi sai ta sake kallonsa karshe tasa yatsanta na tsakiya a Baki tana tsotsa Kuma Murmushi sai kallonsa takeyi,sai data gaji sannan ta mike a hankali ta shige Toilet ta salla wanka tare da sake Brush tayi Alwala ta fito,Nafeela tayi raka'a biyu tare da Karatun Qur'ani sosai tayi Adduoi tare da godewa Allah daya Basu lfy,Tunda ta farka Abdallah Yana kallonta a boye duk abinda takeyi,dariyarsa ya danne kawai,Yana Murna ta samu lfy ta warke itama. Jikinta ta shafe da lotion me kamshi Kayansu ta duba ta zabo wani guntun Short Trouser Jean blue da kadan ya rufe mazaunanta duk Abdallah ne ya siyo su,Yar t-shirt Fara tasa me rubutun LasVegas a jiki da Blue,fadin kyan datayi Bata Baki ne kamar a sace ta,gashinta ta zauna ta gyarashi kamar me sai sheki yake Yi ga uban tsayi ta sakeshi kamar wata Yar Balarabiya Haka ta fito abinka da Fara ga Kyan sura da fuska komai ta hada. Powder ta shafa sai Maroon Jambaki ta shafa kadan tare da zizara kwalli kadan a idonta,sai tayi kyau ta Kara haskakawa. Abdallah Yana ta kallonta ba tare data sani ba,yasan ta Gama warkewa ji yake kamar ya rungumeta,Bayan ta Gama komai Tv ta kunna tana duba channel sai ko ta kamo ta Nja music suna sawa kala kala masu kida,Abdallah anan ya Kara samun tabbacin Khadijansa ta warke gaba daya tunda yaga ta zabura ta Fara taka rawar birgewa,Bai san sanda ya wangale idonsa ba Yana kallonta ba wani batun boyewa,sai da ya lumshe Ido lokacin daya ga tana sarrafa mazaunanta tana juyasu Kuma tana bin wakar Kamar ita ta rera har bending down takeyi tana juyasu. Wani girgizasu tayi sai da ya kware tari ya kamashi,Cak ta tsaya ta juyo da sauri tana kallonsa tana murmushinta data Saba sai kuma ta Danji kunya kadan Amma dake dama Khadija tun asali idonta a bushe yake ba wani kunyar Mutum take ji Danma dai Abdallah ne shi kadai take Dan Jin Nauyinsa, Mikewa yayi a saman Bed tare da yaye Blanket din ta kalleshi da sauri ta rumtse idonta ganinsa da guntun Short Kuma ya dameshi sosai komai Ana gani,ko a jikinsa ya karaso gabanta,Da Sauri ta matsa baya sai ta tafi luuuu zata Fadi ga kamshinsa ya rikitata gaba Daya,a hankali ya tallafota ta Fado saman Kirjinsa wani shock da Basu taba ji ba shi sukaji a yau na daban ne abinda Suka ji a jininsu,da Hannu ya tallafi Hips dinta tana kallonsa shima ita yake kallo kamar zasu cinye juna,jikinta har rawa yakeyi sabo da irin abinda takeji a jikinta,a kunne ya rada Mata Sannu ya jiki? Itama a kunnen ta rada Masa da sauki Alhmdllh,Dariya ta bashi ya sake rada Mata a hankali daga warkewa Aljanun basuyi nisa ba sai rawa da Jin kida? itama rada Masa tayi cikin salonta tace ai dan kadan Zan cashe an Dade ba a hadu ba,Idan Suka dawo fa? Ya rada Mata again,itama ta rada Masa cike da Shagwaba uhm...Uhm... Inshaallah baza su dawo ba,Mama nake son gani dasu Merry,Kano zamu koma kin tuna me Baba yace? Su Mama zasu zo da kansu,Kai ta daga Masa alamar ta gamsu,Toilet ya shiga Yana Murmushin farin ciki shima wanka yayi da Alwala ya fito yayi Nafeelar Godiya ga Allah Khadija tana zaune ta dauki wayarsa tana ta buga Game Nja Whot,Yana idarwa ya mike tace Zan shafa maka Pls,Mika Mata yayi ta ajiye wayar tana murna ta Fara shafe Masa jikinsa,karfin Hali yakeyi kawai irin abinda yake ji a jikinsa ya wuce tunani,Sha'awa ta Gama cikashi da kyar ya daure ta Gama,har gashinsa itace ta gyara masa,ga shigarta duk ta Gama rikitashi. Shadda ta dakko Masa Light blue dinkin zamani na Yan gayu yasa duk da cewa Bai fiye sa manyan Kaya ba Amma tunda Khadija ce ta zabo Masa to zai sa,yasha kyau na gasken gaske,yunwa nakeji Ya Abdallah,Nayi order yanzu Zan sauka na karbo,Khadija ta Bata fuska kishi ya kamata ita Bata so gaskiya ya fita Yan matan bariki gasu Nan a Hotel sai sintiri sukeyi suna neman masu binsu. Zan bika Ni muje tare mu karbo ya tsinci muryar Khadija,ya Zan barki ki fita a nan Maza ko Ina anan,Dan mitsil din bakinta ta turo tana kunkuni ai ga Mata Nan su a ko Ina kana fita zasu na kallonka,Me kike cewa Don yajita sarai,Sai tace ba komai tana cuno Baki,Murmushi yayi ya nuna baiji me tace ba ya nufi kofa zai fita,Kafin ya fita tace to ka canja Kaya Mana, what? ya juyo ya tambaya sai Kuma taji kunya tace cewa fa nayi a dawo lfy,Murmushi ya saki kadan sannan ya fita ya Dan Dade sannan ya dawo lokacin Khadija sai fushi takeyi ita kadai maybe wata ta kalleshi. Ledojin abincin ya ajiye Yana kallonta yanda ta Bata rai,lfy? Me ya faru? Murmushin yake tayi Kawai tace ba komai sai Lokacin dabara ta Fado Mata tace uhm Wai garin Nan kuwa da Yan Mata? Abdallah ya Bata amsa Yana taje gashinsa again sosai ma kyawawa ma dasu gasu Nan ko Ina,Baki ta tabe kishi ya kamata ita Bata da kyau kenan sai Kuma tace suna zuwa Hotel din garin Nan Kuma? Ko Makkah ai Ana zuwa Hotel mene a ciki mutane ne fa Basu gane maanar Hotel ba,Masauki ne na Baki kafin Mutum ya bar garin ko ya samu wurin Zama Amma mu Hausawa an maidashi wurin Badala sannan kowa aka gani a Hotel to Kawai Iskanci yaje Yi baza ayi Masa zaton Alkhairi ba. Kamar Khadija zatayi kuka tace to wa yace a dinga zuwa Ana Kai Mata ai gaskiya ne Ana iskancin,kallonta Kawai Abdallah Yayi da mamaki yanda ta dage tana fada,Abincin ya bude Mata Fried rice Tasha salat da kaza,sai kayan jika makoshi gasu Nan,Sai Kuma Hadin tea da chips shima gasu Nan,Na koshi ta furta,da sauri ya kalleta yace hmm Baki Isa ba yarinya Kinga Ina Wasa dake? Kince yunwa sannan kice baza kici ba,wlh Kika sa Wasa baza kiga Su Mama da wuri ba,ban son Shirme,Ganin ransa ya baci ta jawo tana kumbura Baki ta Fara ci kamar zatayi kuka,Better ya furta shima ya shiga cin nasa,sai Gashi Khadija duk ta cinye nata saura kadan ta rage taje ta wanke Hannunta da Baki ta dawo tana Shan Fruits,sai da ya gama sannan ya mike ya wanke hannunsa shima ya Kara gyara sumarsa tare da feshe jikinsa da wasu turarukan Yana Gyarawa Yana ce Mata Zan fita ki kula da kanki ba dadewa zanyi ba,Zumbur ta mike tace Wai Kai a Nan garin Ina ka sani? Sai kayi ta fita yawo kana driving Ina zakaje?. Khad banson zargi ya shiga tsakaninmu wasu Document Baba ya turo Zan karba,Ni ba zarginka nakeyi ba Amma ka tafi Dani,Wurin cike yake da maza bazanje dake ba,Komawa tayi ta zauna kamar zata fashe sabo da fushi. Fita yayi abinsa Yana fita ta zurma katon Hijab har kasa da sauri ta lallaba tabi bayansa a hankali tana lallabawa tana sanda kamar Barauniya,idan taga kamar zai juyo ya kamata sai ta rabe a jikin bango ta kame kamar wata Soja na bin Mai laifi zai cafkeshi. Masu aiki a Hotel din da sauran mutane kowa kallon Khadija yakeyi wasu suna dariya ma,can sai ya juyo zaiyi magana da wani maaikaci da sauri ta buya a bayan wata katuwar flower,yaso yaga Kamar Khadijansa Amma sai ya nemeta ya rasa ya zata gizo idonsa yake Masa sai yayi Murmushi yace Kai gaskiya Ina sonta da yawa har gizo take min yanzu. Khadija tana Dan leko da idonta ta tsakiyar Flower kowa ya ganta sai ta daura yatsanta a saman lips dinta Wai yayi Shuru,wani ne yazo ya tsaya a gaban Flower data boye ya Kare Mata Abdallah,da sauri ta dawo bayan Mutumin ta duka tana leko Abdallah har ya fita Compound na Hotel din,Da Gudu ta bi bayansa sai Kuma ta rabe a wani lungu kadan tana lekoshi zai shiga mota kenan sai ga Wata mota karama me shegen kyau tayi parking wata dalleliyar Yar gayu budurwa ta fito da takalmi me tsini tana taku dai dai,da sauri Budurwar ta karasa gaban Abdallah tana zuba Masa Murmushi,Shima Murmushin yayi Mata me tafiya da ruhin Yan Mata da Alama sun San juna. Da Sauri Khadija ta lallaba tana tsallen kwado ta fada bayan flowers tabi tanan tana matsowa lokacin Abdallah ya ganta Kiri Kiri,sai yanzu ya gane Ashe itace tun dazu take binsa yayi tunanin gizo take Masa,Yanda takeyi dariya ta bashi sosai Yana kallon wurin da take boye Yana dariya,Sam Bata wannan Budurwar yakeyi ba hankalinsa Naga Khadija. Budurwar tace Wai yau Abdallah ke dariya Haka,kai da ko a schl duk abin dariyar da za ayi baka Yi meke baka dariya Haka ne? Sai lokacin ya kalli Budurwar yace Haneefah ya kk ya kwana biyu? Me kikeyi a Nan? Wani meeting mukazo Yi wlh a ministry namu aka turo mu,ya bayan rabuwa? Tunda Muka Gama University a London sai yau na ganka, I missed u so much,Karaf a kunnen Khadija dake boye bul ta fito ta matso da sauri gaban Abdallah,Lfy Alhmdllh cewar Abdallah,Haneefah tace Abdallah ka gujeni baka da kirki wlh ba irin son da ban maka ba Amma kaki aurena nasan bani da halayen banza. Abdallah a tsorace ya kalli Khadija dake kallonsa kamar zata zabga Masa Mari,Ai ni tuni Ina da aure Haneefah kiyi Hakuri komai ai mukaddarine daga Allah,I'm so Jealous Abdallah wacce me sa'a ce Haka a duniya har naji kishinta ko wace na tsaneta,Ni wlh ba ruwana da matarka ko Mata uku gareka zanje a ta Hudu Sabo da Allah ya Sa min sonka. Ido Abdallah ya zaro Khadija na tsaye yace kiyi Hakuri kawai Haneefah,Kafin tayi Magana Khadija cikin Hausarta da Bata fita sosai tace ance ba a sonka Dole ne Wai kwarto Kana bin Mijin wani,He is My Husband Go and find your Own,He is mine,ah...see me see wahala ko Ana aure dole ehhh? Na by Force? Khadija ta Karasa da karaji,Haneefah tace kaji Yar iskar yarinya Dan ubanki Yar ficika dake Abdallah zai auri yarinya Haka kamarki? Me Zaki iya bashi har Zaki zo kina fada min magana,Abdallah da manyan Mata irinmu masu aji ya Dace....tace Dalla...Dalla....Rufe Mana baki kamar mangalar Donkey, How Dear you talk to me like that, Shi kanshi Abdallah tunda Haneefah ta zagi Khadijansa yaji ya Kara tsanarta, yaji Dadi da Khadija ta Mata Haka ma,Masifa Khadija ta Fara Kaine Marar class ka saya kana fadawa Namiji kana sonsa Yana cewa no kana a'a Kai sai an aure naka,Dole ne ba a sonka Kwarton banza woooo.Haneefah masifa take gani ruwa ruwa wurin Khadija,sai da Khadija ta Gama sannan Haneefah tace sai nayi maganinki tunda baki da kunya,Abdallah kaji kunya yarinya kamar wannan ka aura me zata maka idan ba Shirme ba...kafin ta Karasa Khadija ta damki Hannun Abdallah tare da bude Masa mota ya shiga tace Allah ya tsare min Kai,a dawo lafiya,kayi tuki a hankali,take care of ur self for me. Kai ya Daga Mata kamar wani danta,Haneefah ta tabe baki tace Abdallah Kaji kunya wlh Kyan yarinyar kabi ka aureta Dan tana da kyau shine ya rudeka ai kuwa zaka Sha kwaba,Khadija ta rufe Masa mota tare da daga Masa Hannu tana murmushi shima Haka yaja motarsa,Khadija ta juyo a fusace kan Haneefah tare da tattare Hannun Hijab dinta tace kace dazu me? Tsorata Haneefah tayi Don da Alama Khadija Bata da kunyar uban kowa Kuma taji kamar yare ce ba bahausa ba zata iya komai sai ta kwashe da Gudu da takalminta me tsini tana cankal cankal tayi ciki. Har Khadija ta koma Room dinsu bala'i takeyi tana mita Taki hakura,Har tayi Sallah tana idarwa ta Dora masifarta,toilet tana wanka sai masifa takeyi,Har me gyara room tazo tana Gyarawa dake Abdallah yace mace ce zata dinga gyara musu room ba Namiji ba saboda Matarsa, sai matar tana aiki sai taji Khadija na kunkuni ita kadai,Tunanin Matar itace ta batawa Khadija sai Hakuri take Bata har ta Gama ta fice musu a room. English wear tasa riga da skert tayi matsiyacin kyau,Sai 5pm ya dawo,Yana Knocking taki budewa Wai fushi takeyi ya kula Haneefah dazu sai da ya Dan Dade a tsaye sannan ta bude,Dan bakinta ta cunoshi dama tun farko ya San Nacin Masifar Khadija,Da kyar tace sannu da zuwa,Ya kalleta yana sani yace Dan tayani cire kayana na gaji da yawa,Budar bakin Khadija sai tace mu da muke Yara me zamu iya yiwa manya irinka,Ashe Muna da Rana muma?,Tohhh Abdallah ya furta Yana murmushi yace to ai bani na fada ba ko? Kaine ka sata ta fada min,dama can kana da burin fada min kana neman Hanya sai ga me baki tazo ta fada min,Kaine ka zugata,Baki Bude Abdallah yace au sharri Zaki min kina fa wajen komai ya faru,Baki ta murguda tace waya kayi Mata kuka tsara abinku ai sai ka Fadi abinda manya ke bayarwa Wanda Ni yarinya bazan iya ba,nafa san me nakeyi ai dadin abin ba a girma bane ehe, Dariya Abdallah ya danne yace au Ashe jarumace nake Jin tausayinta Zaki iya Dani Ashe? Khadija ta Masa wani kallo sannan tace nawa kake to,Wai gaba Daya da Shekara nawa ka girmeni? Nawa kake yaro? Mamaki ta bashi Lallai taga makwancinsa da Khadija ko magana da kyar take iyawa a gabansa Amma aure yasa ta rainashi yau shine yaro ma. Ki dai kiyaye Bakinki Dan wlh Zaki sa nayi maganinki gwara ki lallabani naci gaba da daga Miki kafa Kar ki tunzurani ki ballowa kanki ruwa,Murmushi Khadija tayi ta mike tsaye harda rike kugu tace Ruwa? mene idan na balloshi ai sai wanka zanyi a ciki nayi wanki ma sannan na Sha yo wani abin ne a ciki in Banda asha ayi wanka? Khadija Bata gane Hausar Abdallah ba hh. Waccen Yarinyar me Baki kamar Mangala ka fada Mata ta kiyayi Khadija wooo Zan iya cire Mata Kunne, hannunta Abdallah ya jawo tare da daurata saman Cinyarsa,Aiko taji Hajiya Babba ta tsikareka zumbur ta mike tana kame kame da Sosa kunne tsoro ya shigeta,ya Kara zaunar da ita tayi Shuru sai karkarwa da takeyi tun tana boye tsoronta har ya ganota. Ki nutsu kin fiye Fada ki ta abu Daya Me Sunanki da Hakuri aka santa fa,Ki daina zargina sannan wannan kishin naki bazai Hana na rangado Miki kishiya ba idan naga dama,Da Sauri Khadija tace ai kuwa da sama da kasa ta hade,Dariya take ba Abdallah Dan shi wannan kishin nasa data keyi wani Masifar Dadi yake ji Yana Murna don sai Ana sonka ake kishinka. Khadija ya furta a nutse da kyar ta amsa yace Kina so na? Khadija tace wani dadinka nake ji da Zan soka kana kula wasu ni Ina ruwana da Kai,kwana nan zan daina kulaka,Murmushi yayi yace ba Kya Jin dadina? Ah Ina Dadi mutumin da yawo ma baza kaje Dani ba kullum Ina daki Kamar mayya,to naji Amma kina kishina? Hararar Wasa ta aika Masa sannan tace Ni lalala Sam bana kishinka kawai dai Ina Jin haushin kana kula wata ko wasu Yan iskan zasu Kalleka,ai shine kishin Khad Baki sani bane cewar Abdallah,Khadija tace Allah ya Kasheni Ni bana kishinka. To naji a bar Zancen kiyi Hakuri, Mene ka bani Hakuri? Dazu Mana abinda ya faru,Ai na hakura Ni bana Jin Haushinka,Amma Kika ce baza ki tayani cire kayan ba? Shike nan to Bari na cire maka Amma Karka dawo anjima bazan jure cire maka kaya ba Kamar wani jariri sai Kuma ta Kama dariya,mene kike dariya? Ya tambaya, tace Fadan Madam Ngozi na tuna lokacin da za a kaini gidanka Wai na dinga Murguda maka tasa tasai na,Mene Tasa tasai Kuma Wai ke a Ina kike koyo Hausar da ba a San da ita ba?,Ido ta rufe tace Wai Duwawu fa ake nufi, Abu kawata ce tace Haka ake cewa,Sannan Wai da kirji Wai sai na janye hankalinka idan ka gani,kaji fa hauka,Kudi ai sune suke janye Hankalin mutum ko? dayan dai bazan fada maka ba yayi kunya da yawa,shi Kuma kirjin ya sunansa a yaren Abu? Hhh Khadija tayi dariya sannan tace Kai Abu shegiyace Wai Mangoron Me gida, Dariya ce ta Kwacewa Abdallah,Khadija tace tsaya kaji Kuma a Mangoron ma Wai akwai me Kan biri,da me Lauje, Abdallah yace da Binta suga,ke wanne ne naki a ciki? Khadija ta rufe fuska tana dariya tace Me Kan tasa Wai Inji Abu, dariya Abdallah yakeyi sosai yace Abu dai Ashe lalata min Mata takeyi da kalaman banza, Amma an godewa Madam Ngozi yaushe Zaki Fara to? Dukansa kadan tayi a Kafada tace kunya nakeji,a ransa yace a sadaka ma zan gani kina rawa,a fili yace Kinga shi yasa Haneefah tace na auri yarinya,Nan take ta Bata fuska da sauri yace Sorry to. A kunne ya rada Mata pls ki nuna Min Mangon tawa na gani yau ta Nuna na tsinke ko da Saura? Kafada ta makale tana rufe fuska. yace to na fasa sai juya min Tasa tasai na gani,Murmushi tayi tace yawwa gwara wannan yafi sauki. To tashi na gani,Sai da dare fa cewar Khadija,Abdallah yace Allah ya kaimu da sauri zamu Gama cin Abinci da komai yau. Ayi hakuri fans brain ce ta toshe Dole sai Ana Hutawa ayi refreshing sabo da Kar a rubuta shirme ayi sauri Kuma yazo Bai kayatar ba Kunga ai anyi ba ayi ba kenan. Kuyi min Afwa Ina ta tsayawa ba Haka na so ba Nima. Sharhi pls. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 56-60 Official By AsmaBaffa Jinjina da gaisuwa gareku: MMN HDY,AISHA MUSA GIDADO,BABY,ASMIELOLO,MOM KHAIRAT, PRECIOUS NAUWAR,ALEEYOU NAJAATU,BABY DARLING, MMN MUHIBBA and ITZ REMLERT. Page naku ne. Ameen Khadija ta amsa Masa,System dinsa yake dannawa Yana Shan coffee abinsa,Khadija dake tana kwance saman Bed ta sakko inda yake ta dauki Coffee din nasa itama ta kurba tare da lumshe Ido tace dadine dashi ai,Kai Duk hanyar Jin Dadi ka santa? Hannunta ya riko ya jawota kusa dashi ta zauna kafadarsu na gugan ta juna,Yana aikinsa tana kallo har Lokacin Sallah yayi ya tafi masallaci ita kuma tayi sallarta a gida Bai dawo ba sai da akayi sallar Isha sannan ya dawo Hannunsa dauke da Ledojin takeaway, Yana knocking ta bude tana Murmushi tace sannu Da zuwa tare da karbar ledojin dake hannunsa,Alama taji da Icecream a ciki da sauri ta dauko tana Murna tace Kai An gode Allah ya Kara budawa ubangiji Allah ya Kara Buda maka na Dade ban Sha ba. Yaji dadin murnarta da Addua ba Miji ya siyo Abu ba Amma ko godiya bare a yaba Masa har a Masa Addua wata ma kushewa zatayi. Roba daya ta bude musu sauran Kuma ta zuba a fridge ta dakko Shawarma daya siyo musu tana murna ta Fara Sha sannan ta ebo Ice cream a spoon ta Kai Bakinsa oya karba ya bude bakin ta Sa Masa ya karba tace Good ta ebo wani Tasha ta Kara Masa tana bashi Shawarma sai da Suka koshi sannan ta shiga wanka tayi tare da Brush ta fito shima ya shiga kafin ya fito ta shirya cikin wata Rigar bacci Yar ficika da kadan ta wuce Mazaunanta me siririn hannu dark blue tayi azabar kyau kamar a saceta, gashinta ta gyara lungu da sako kamshi takeyi daban,Koda ya fito tana jikin mirror sai da ya kalleta ya Kara kallonta ji yake kamar ya cinyeta ya huta,bayanta ya tsaya shima jikin mirror ya Gama kalailaitarsa sannan yasa boxers Dan guntu dama ya Saba baya kwana da Kaya a jikinsa sai wando short,kamar zaije wani waje Haka yake ta faman gyare gyare,Khadija tace Ni ka Kare min Mudubin bana ganin kaina kayi sauri ka matsa mana ta leka da kanta kasan Hannunsa. Saman lafiyayyen bed dinsu ya zauna ta Gama yace kizo ki bani alkawarina,Ta tuna Amma yanzu kunya taji,Bai manta ba shi,Kunyafa nake ji,Baki Isa ba ai Ina mijinki abinda nake so Zaki min,ok to kunna kidan,Tv ya kunna Ana ta Sa wakokin Nja a Channel din,Khadija kunyarta ta danne ta Fara rawa tana kada Mazaunanta kamar karta daina Haka Abdallah yakeji tana danyi tace ta gaji,yayi yayi taci gaba tace kunyarsa takeji,Harara ya watsa Mata tare da kashe light ta koma saman bed ta kwanta a hankali ya juya tare da rungumeta Dan bazai iya kallonta ba yanda yake ji a jikinsa. Ajiyar zuciya ta sauke Lokacin da ya Fara Wasa da gashinta zuwa wuyanta,Kafarsa Yana gogasu a Cinyoyinta,Kafin kace me Khadija ta Fara Fita a hayyacinta shima haka,. Kirjinta ya nufa Yana shafa gefen Mangonsa,Khadija tayi mukus tana karbar sakon nasa,Komawa yayi ya shiga kissing dinta a dokin wuya zuwa kirjinta daga Nan ya hade bakinsu wuri daya,a hankali Khadija ta juyo sosai tare da Kara kankameshi tana Kara shigewa jikinsa,Harshensa yasa a kunnenta Yana Mata salon data rasa a Ina kanta yake har Bata San sanda ta shiga maida Masa da martani ba ta hanyar nuna Masa nata salon, numfashi suke saukewa tare da kukan Dadi, Yana kokarin zai rabata da Yar rigarta har gyara Masa tayi ya cire Mata cikin sauki,Boobs dinta suka bayyana manya Masu kyau,susucewa yayi,ya rude Nan take yake sarrafasu da salon bajintar kwarewa,Bata shiga wani Hali ba sai da ya fara tsotsarsu da kwarewa har gyara Masa takeyi itama ta Shiga Masa nata salon dake zautar dashi. A Haka suka jiyar da juna Dadi na musamman kowannensu yaji sweet matuka Kuma sun samu nutsuwa kwarai da gaske,a kunne Abdallah ya rada Mata Gashi na kalla Mango dina a sadaka,Fuskarta ta tura a Kirjinsa tana dariya kasa kasa tace ai zaka dawo ne gobe bazan yarda ba,yau dinma nice Naga dama,Oh Haka kikace? Ae Mana nufinka na zauce ne? Gobe kayi duk wani Abu zaka gani yanda Zan hanaka,Dariya yayi yace Allah ya kaimu Zan kamaki ai, nifa sai Naga dama nake Jin Dadi Dan kaga Ina Jin Dadi nice Nan naga dama Dan na taimakeka,taimaka maka nayi Ni Khadija sai Naga dama nake kawo light,Dariya yakeyi yace ba komai zanyi maganinki,ae naji kayi mugani yaro cewar Khadija.har bacci yayi gaba dasu suna Hira me Dadi Khadija tana kuri da cika baki. Alhaji Shehu tun bayan sunyi waya da Mami washe gari aka dawo dashi asibiti dake Abuja,Mami ke jinyarsa komai ita take kula dashi,Iyalansa dake Kano Basu San me ya sameshi ba Suma Basu damu ba Tunda baya Gaya musu rayuwarsa sannan sai ya dade Basu sashi a idonsu ba balle su wani shaku dashi shi yasa ba ruwansu. Yana kwance a gadon asibiti yake waya da wasu manyan masu kudi Yan uwan abokan tsafinsa,Mami tana zaune Bata gane me yake nufi cikin kalamansa ba,Zumbur taga ya mike Zaune yace what? Kai Kai Malam ka bani aiki babba Amma tunda itace ai ba damuwa kamar anyi an Gama,Ka Bari Zan kiraka zamuyi magana. Mami Sam Bata gane nufinsa ba sannan Bata damu da bincike ko tambayarsa harkarsa ba,abinda ya dameta kudi kawai,ya zata gujewa Talauci abinta,Bata taba bincinken ya sana'arsa take ba ko me yakeyi oho ba ruwanta. Hafsatu Zaune take a bedroom dinta tana tunani wanne mataki zata dauka Akan Mama kar ta haihu a gidan,tafiso ace ita kadai ce da gadon Baba,Nazari takeyi iri iri tana Kulla mugunta,Gashi malamanta sunce baza tayi nasara ba idan ta takura ma zata iya rasa ranta,Shi yasa ta yanke shawarar zubawa Mama Maganin zubar da cikin a lemo tasha, sai da ta Bari Mama ta Gama hada lemo a juck tasa Cikin Fridge ta bawa Yarta firdausi taje ta zuba maganin,Firdausi sai taji ba Dadi muguntar uwar tasu tayi yawa shi yasa Kawai data fita sai ta zubar da maganin cikin shara ta dawo tace ta zuba,Hafsatu tana jira taji ciki ya zube Amma shuru..shuru ba labari sai Mama take gani tana Kara samun lfy tayi wani fresh. Firdausi ta Kira tace ke Dan Ubanki kin zuba maganin Dana Baki ko a'a? Firdausi tace haba Umma Baki yarda Dani ba? Ai tuni na zuba Ina part dinsu ma a gaba na Mama ta shanye,maybe Allah ne Bai yarda cikin ya zubeba sai an haifoshi kiyi hakuri Kawai ki kyaleta. Tass kake ji Hafsatu ta makewa Firdausi Keya Dan ubanki ku nakewa gata ku samu gado me yawa,Uhm Umma bakya ganin darasi a gidan Daddy duk yawan dukiyar Daya Tarawa yaransa ta kare? Wani albarka ne dasu,sai fa Wanda Allah ya zaba shike kudi da kudin gado. Ke Dan ubanki tashi ki bani waje ka jimin yarinya ni Zaki yiwa waazi,tun kafin a haifeki nasan da haka munafuka. Ficewa Firdausi tayi ta Bata wuri tasan Hafsatu baza ta gane ba sai dai idan duniyace zata ganar da ita ta fannin wahala etc. Wahala Su Rahmatu sun Fara karbarta ja,abinci ma yanzu da kyar suke samu,sun koma abin tausayi,wasu Kayansu na sawa masu tsada duk sun Dan siyar da wasu tare da cinye kudin a cikinsu,Ashe wahala ma tana sawa asiri yaki tasiri ta wani fannin,Duk abinda Hafsatu tayi musu na Kar su karbi kayan Baba yanzu yunwa tasa mota guda yake Yi musu ta kayan Abinci sai ko Suka karbe Amma sai da Suka zageshi bayan ya tafi,Haka sutura baya Bari su rasa kamar yanda yakewa yaran cikinsa Haka yake musu abinda suke so dai dai karfinsa,motoci Basu fasa Hawa ba duk da sun siyar da nasu Baba ya siya musu wasu,Masu zuwa schl Bai Bari ta gagara ba ya biya komai,a halin yanzu Allah shine gatansu Baba shine gatansu,dashi Suka dogara shi ke musu komai,duk da basa so Amma Haka suke karbewa,Tunda Baba ya rungumesu Basu da kukan komai,hakan yasa wasu sun daina shaye shaye wasu sun rage Abubuwa da sukeyi Marasa kyau da yawa sabo da komai Sai da kudi akeyinsa Kuma Basu da kudin mutum Dole ya hakura,ko badan Allah ka Bari ba Amma ba a rubuta make zunubi. Da yawa wasu suna so suyi Zina,ko Shaye shaye ko yawon banza inda za a kwaso zunubi Amma Allah Bai Basu kudin yin ba Dole mutum ya hakura ta Dole sabo da babu kudin Yi. Hakan yasa Yan Matan suka Fara tunanin neman mazajen aure,Mazan ma a ciki yanzu sun karbi aikin da suke rainawa da,Baba ya samo musu aikinyi wasu a company nasa wasu Ana Abdallah wasu Kuma aikin Gomnati da murna Suka karba,Wanda hakan yayi Masifar konawa Hafsatu rai,Suma yaran su Rahmatu ba so sukeyi su karbi kayan Baba ba sakamakon aikin Hafsatu na asiri Amma ba yanda suka iya idan ba Haka ba ai da tuni sun tozarta Babu mamaki ma da tuni yunwa tasa sun koma roko a makwafta. Suna tashi Yau Abdallah yace su shirya Kano zasu koma,Khadija tace yawwa yafi Haka ma akan zaman Hotel,Sai da Suka shirya tsab kamar wasu Larabawa Haka Suka fito suna Fitowa Driver na jiransu da motar Abdallah da yake tukawa,Baya suka Shiga bayan sun sa kayansu a Booth,Airport driver ya kaisu suka shiga jirgi Abdallah sai wani kakkare Matarsa yake Yana haba haba da ita. Suna Isa Kano ta dabo tumbin giwa wani Driver daban yazo da fyaleliyar mota ya daukesu zuwa katafaren Unguwar da gidan yake,wani Dankareren gida na Alfarma ya kaisu me gadi ya wangale gate,Tun daga waje Khadija take mamakin kyawu da tsaruwar gidan,motocine zuka zuka masu tsadar gaske guda uku a Compound inda ake parking, Fitowa kawai sukayi,zata ja akwatunansu Abdallah yace ki Bari za a kawo,Palo Suka nufa gidan ya tafi da Imaninsu musamman Furniture da suke gidan ya tsaru kwarai komai Fari ne Kal da Golden a gidan. Khadija ta haura Sama Yana binta a baya,Dakinta ta zaba shima Haka sannan ya Kira Baba ya sanar Masa sun koma Kn. Tunda ta shiga Bedroom Bata fito ba Tunda tayi wanka ta tsantsara kwalliya cikin wando pencil creazy Jean fari tas,tasa Riga pink color t-shirt ba karamin kyau tayi ba ta matse Sai mazaunai manya,Shima wanka yayi tare da sa jallabiya fitted brown yasha kyau Yana kamshi,Key ya dauka na mota ya shiga Bedroom dinta tana cikin Toilet tana Shirya kayan wankanta sai yayi tunanin wanka takeyi ya fita abinsa,Sai Karar tashin mota taji,Mamaki Khadija takeyi na Abdallah Wai ko wanne gari ya sani ne? Zata tambayeshi idan ya dawo Amma ko ya sanar da ita ya wani fice ya barta Danma akwai Yan aiki Mata da maza mutum biyar maza uku Mata biyu shi yasa gidan ko Ina yasha gyara kamshi ke tashi kawai. Yunwa takeji sosai ta Dade tana Jiransa har tayi Sallar Laasar har 5pm ta kusa Amma Shuru Bai dawo ba,abinda ya dameta Matan Kano masu shegen Son me kudi da sunga mutum me kudi ko Yar motarsa me kyau sai a nace Masa a aureshi,aure ba Dan Allah ba suma mazan da sunga Yar Fara sai suje,shi yasa Mata suka lalace da shafa Mai,ta Dade tana Jin labarin Matan Kano burinsu su auri me kudi,indai mutum Yana da kudi to fa ba abinda za aci da halayensa me kyau ko marar kyau sai a aureshi,su kasa yiwa miji biyayya sabo da dama bashi akeso ba,shima Kuma akwai abinda yasa ya aura sai a kasa rike mace a saketa, afwan Mata hakance take faruwa,mace a Dankareren gida ba komai ciki na abinci,ga gida ga mota Amma Babu sutura ba abinci,sai ta Fara kasuwanci ko aikin Gomnati kullum tana titi shi yayi gabas ita tayi yamma sabo da ta tsira da mutuncinta. Mata mu rage burin duniya,Dan kar mace tayi biyayyar aure sai tace Dole sai tayi aikin Gomnati Dan ta gagari mijinta,Bai Isa da ita ba sabo da tana da kudinta idan Bai Mata Abu ba zata siya da nata,in ya saketa ma da gidanta zata koma da yaranta tana bin yaran maza tana lalatasu ko ta koma Yar lezbian tana kashewa Yara Mata kudi.Allah ya kyauta Amma ya kamata muyiwa kanmu fada duniyar Nan ba Zama akazo Yi ba,Dan Aron lokaci Allah ya bamu zai iya karba a lokacin daya ga dama,muyi kokari mu nemi lahirarmu tayi kyau Dan itace matabbata. Duniya Kuma yanzu mata ga bin malamai da sukeyi harda yaran Yan Mata Suma Malam, wasu ma suna haduwa da Namiji me kudi sai akai sunansa wurin Malam Dole Wai sai an aureshi,sai Kuma anyi aure asiri ya karye ya fara cin Ubanta tana kuka da tsinewa maza ai maza tsinannu ne kaza kaza,mace data yi aure 1yr ta Fara zagin maza maganarta kenan maza kaza kaza,ba ayi aure ta hanya me kyau ba Taya zamuga dai dai,tun kafin ayi auren Shedanci yasa darajar auren ta ragu, Allah ya kyauta. Hankalin Khadija ya tashi kwarai da Matan Kano bare Kuma ance suna da kyawawa Suma da yawa sai ta kasa zaune ta kasa, tana Jin Karar motar Abdallah ta gyara Fuskarta tare da Kara shafa turare sannan ta Fara sakkowa daga Steps,lokacin ya bude Kofa ka rantse Yar baturiya ce,Gaba daya yaji sonta Yana Kara ratsa jininsa,ji yake kamar ya saceta Murmushin da Bai shirya ba ya sakar Mata,da sauri ta karaso gabansa da sassarfa,Sannu da zuwa,Ina kaje? Nan garin ma kasan ko Ina? Ko Ina akwai Mata ko? Suna da kyau? Ko dai karyar mutane ne? Tunda take tambayar Bata ko huta ba a jere take jero Masa,Shuru ya Mata Yana kallon bakinta dake birgeshi, Hannunsa ta kalla ta ganshi dauke da manyan Ledoji da sauri tace Ah..sannu woo na barka da kaya ta karba ta ajiye a palon ta dawo da sauri tare da Sa hannunta cikin nasa tace muje ta kaishi Saman 2seater ta zaunar dashi sannan ta shiga kitchen ta kawo Masa Drink me sanyi a glass cup,Gaba daya ya kasa magana ta tafi da Imaninsa ta Masa kyau har baya so ya daina kallonta,Shi Kam Allah ya bashi macen gaske,Da kanta ta bashi lemon ta Sha da yawa sannan ta matsa kusa dashi sosai tare da dafa kafadarsa pls ka fada min tambayata. Wannan tambayoyi ta Ina Zan Fara ma? Dan Allah ka fada min,Ok to dama kusan duk State din Nigeria dai dai wacce business Bai kaini ba tun Muna zuwa tare da Daddy har na koma Ni kadai,sannan dazu naje Zan Miki sallama kina wanka,Abinci na siyo Mana sabo da yau ki huta kafin gobe ki Fara girki. Mata Kuma gasu Nan ko Ina,ke nifa Bari kiji na fada Miki idan Banda ke Babu wacce ta Isa magana ta hada Ni da ita me tsayi,ki tambayi Baba kiji,sannan Dan na fita sai akace Miki Mata nake kallo? Wacce macece ban gani ba,karki manta a turai nayi rayuwa Sannan naje kasashe daban daban. Ina da wacce Zan kalla data wuce ki? Ai duk matan da Zan gani nasan kin fisu sau dubu me zanyi dasu Ina da kamarki,sabo da farin ciki Khadija Bata San sanda ta fada jikinsa ba tana murna tare da cewa Allah da gaske? Sosai ma kuwa da gaske,Fadawa jikinsa tayi gaba Daya ta turashi saman kujerar Suka fada gaba Daya kwance,ta danneshi tana murna sai kace Yar yarinya duk tabi ta cukwikwiyeshi,dariya ma ta bashi sai kace me wasan kokawa. Ba zato ta manna Masa kiss a kumatu sannan ta mike tsaye tace baka ce nayi kyau ba? Kema kin San ba sai na Furta ba yanda nake kallonki kin San kinyi,inama Abu zata zo garin Nan taga yanda na Kara kyau Haka ai da ba Haka ba,Abu tazo ta koya Miki maganganun banza ko? Kai ta girgiza tare da cewa Abu ta ba Haka take ba Ni hausa take koya min,Oya ga abincin nasan yunwa kike ji. Plate ta dakko kitchen ta juye chips da gasashen kifi,gefe Kuma wani hadadden Pounded yam ne miyar Egusi,Zama sukayi a kasa ba tare da sunje Dining ba Suka ci sukayi dam,Bayan Isha Abdallah ya hade cikin kana Nan Kaya zai fita,Khadija tace baza ta yarda ba sai ya tafi da ita,20mnt Zan dawo ba dadewa zanyi ba, Khadija ta makale kafada itafa Bata yarda Dole yace ta shirya su tafi,Tana murna ta shirya cikin Arabian Gown Tasha kyau,Jambaki radau,Fuskarta ya tallafa tare da hade bakinsu wuri daya ya shiga tsotsa sai da ya shanye jambakin sannan yace muje,tana sani taga lips dinsa sun koma red kalar jambakinta duk har gefen lips da rigarsa, sai Taki fada Masa sai dai ta kalleshi tayi dariya kawai. Hafsatu wanke kafarta tayi takanas ta tafi wurin malaminta,Malam nifa yarana maza Biyune kacal duk Mata na haifa ya za ayi na samu ciki nima na haifi wani Namijin ko Uku ne na Samu maza? Shi kanshi bokan yaga Hafsatu kasurgumar Jahiilace wa yake iya bada Haihuwa bare har ma Namiji,Amma a fili Malamin yace zamu duba mu gani karki samu damuwa,cikin murna ta bashi makudan kudade ta dawo tana murna zata haifo Danta Namiji ko ta samu Gado me yawan gaske. Wuraren shakatawa Abdallah ya kaisu,Khadija tana kallonsa jambaki duk ya Bata Masa gefen lips kamar akuya taci dusa,wurin haske kamar Rana sai kallon Abdallah akeyi sabo da kyansa da Kuma jambakin Bakinsa kowa yasan daga gani mace yayi wa kiss,Wasu ma tunaninsu Khadija budurwarsa ce sukayi iskancinsu ya fito da jambaki ba tare daya gyara ba,dama mutane kadan ake jira sai a fassara Mutum,Khadija sai dariya takeyi kasa kasa,Shi kanshi yaji a jikinsa akwai matsala,Amma Bai gane komai ba,sai da Suka Gama yawonsu 10pm suka koma gida. Yana shiga room ya kalli kansa a mudubi da mamaki yaga jambaki har farar rigarsa Du Khadija ta shafa Masa Bai sani ba lokacin da yayi Hugging nata,Murmushi yayi kadan tare da shigewa Toilet yayi wanka ya fito tare da Shirin baccinsa kenan sai ga Khadija itama cikin shirinta na bacci,Kayan baccin sun tafi da imaninta tana Masa dariya. Kunnenta yaja kadan ta saki Kara tana dariya yace kinwa kanki yarinya yau Zaki ga Abinda Zan Miki,Daukanta yayi cak tare da daurata saman Bed ya kashe light,ya fara Shafarta,yanayin yanda yake Mata duk ya haukace kamar wani Zaki tofa yau akwai matsala domin da Alama Abdallah bazai daga Mata kafa ba Hakkinsa zai karba,ganin da gaske yakeyi yasa ta saki kuka da karfi,Bai ko kulata ba,sai ta Fara cewa Bamuyi nafeelar sunna ba,Annabi ya koyar da hakan,shike Nan zamu Haifo kwallon Dan Iska,Nafeelar sunna fa ka manta shike Nan Dan Mafiya sannu da zuwa duniya. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 61-65 Official By AsmaBaffa HAFSY,MAMA ZEE,MAMAN YUSUF ,UMMY MANGA,MUM AFNAN,SAHURA UMAR HUSSAIN,MAMAN HAJIYA,MAMAN SAMHA,MOMMYN SULTAN, MAMAN KHALIFA,MAMU GALADIMA, MUMMY,JAMEELAH ABDULLAHI,MINERH AND RABIAH SABO. page dinkune fans kuji dadinku manya manya. Cak Abdallah ya tsaya shima ya tuna ya kamata suyi Nafeela,zame jikinsa yayi da niyyar shiga toilet Yana juya baya Khadija ta mike zata kwashe da Gudu,Yana sane da ita caraf ya damketa,ta saki ihu tana tirje tirje suna kokawa,tana hannunsa ya kulle room din da key ya zare key din. Ganin Haka yasa Khadija Kiri Kiri tace Abdallah? Sai da ya juyo tunaninsa magana ce me muhimmanci, sai yaji tace na daina kulaka Babu Ni ba Kai,Dariya ta bashi Amma yace naji din. Alwala ya daura ya fito sannan yace je kiyi Hajajju,Kafada ta makale baza tayi ba,takowa yayi irin zai kamata ta arce da gudu cikin Toilet din,Tayi niyyar ta Sa key a ciki Amma ya zare key din,ya Dade Yana jiranta Taki Fitowa,kawai tayi Alwalar tayi zamanta a toilet din,Kofar Toilet din ya tsaya tare da furta Karki sake na iske ki ciki baza kiga da kyau ba,Gwara ma ki fito kafin na Irga Uku,Bazan fito ba din cewar Khadija,Irga ya fara 1,2,da sauri ta fito tare da turo lips gaba ta narke gaba daya kuka take son saki,Bai kulata ba tasa hijab ta bishi Sallah sujjadar karshe kin dagowa tayi Wai Dan ta janye lokaci,Bayan sun idar ya musu Addua sosai,kafin ya mike ta mike zumbur tare da cewa Nafeelar tayi kadan raka'a hudu ya Dace muyi Allahu Akbar ta tayar da wata sallar, Yana Murmushi yace Baki Isa ba yarinya ya dauketa daga saman sallayar Amma kamar robbot Taki motsi Wai Sallah takeyi ita sai karatunta takeyi tana mis mis da Baki,Yana ajiyeta saman bed ta arce tare da koma jikin kofar Room din zata Yi kuka. Da yayi taku Daya zata Kara matsawa nesa,da sauri ya tako gabanta kadan, Kara ta saki tare da kwashewa da Gudu ta bi ta saman bed jikinta na rawa,Haushi ta bashi tana gudunsa kamar dodo duk daga Mata kafar da yayi Sam Bata gani ta gode masa ba sai ma gudunsa da takeyi,kyaleta yayi Dan bazai iya kokawa da ita ba ko ya Mata Dole sai ya koma saman bed tare da kashe light ya kwanta abinsa ita Kuma ta rakube jikin bangon daki can nesa da bed dinsa. Hannunta tasa tare da dafe kirjinta tana maida numfashi,Ba bacci yayi ba ya kasa bazai iya ba hankalinsa na Kan Khadija, bukatarta Kawai yakeyi ga Sandar Girma ta mike ya rasa yanda zaiyi,ya rasa ina zai sa kansa yaji sanyi,Mararsa ta kulle,Tun Yana Jin ciwon kadan har yayi karfi da sauri ya Sa hannunsa tare da dafe Mararsa yana Salati da Tasbihi Yana Nishi,Khadija tana jinsa can Jikin bango ta rabe tunaninta wayo zaiyi Mata shiyasa yake cutar karya, sai tace Kama gaji ka warke Ni bazan yarda ba ka kakaba min Jarumarka ba, Yana jinta duk da Yana halin ciwo sai da kalmar ta bashi dariya Wai Jarumarsa yasan Abu ce ta fada mata,ciwon yasa yace Innalillahi wa Innailaihir.... Kafin ya Karasa caraf Khadija ta Karasa masa Raji'un harda cewa Ni dai bazan zo ba ehe. Yana Jin ciwon da kyar yace wlh sai nayi maganinki duk Ranar da Kika zo Hannu na,Dariya Khadija tayi harda tafi tace ayyiriri Nanaye wullu ta Masa gwalo tana cewa yo Haka Kawai me nayi maka Dan muguntarka ta motsa sai kace a kaina zaka sauketa wannan Yar iskar Humaira tsohuwar matarka ta lalataka kasan dadin mace tsinanniyar Mata ta jawo min, sanda kana saurayi ba ruwanka da duniya salihin Ustaz da Kai abin shaawa. Ciwo ke damunsa Bai kulata ba bacci ya daukeshi da kyar sai da ta tabbatar yayi bacci sannan ta Haura saman bed ta kwanta a bayansa har da Rungumeshi, kamar ta jona Masa shocking ya farka jinta a jikinsa,Bai kulata ba ya kyaleta tare da komawa baccinsa. Washe gari da Asuba ta rigashi tashi ta Gudu Room dinta acan tayi Sallah da azkhar dinta tare da komawa baccinta,sai wurin 9 ta tashi tuni Yan aiki suna ta gyare gyare,Dakinta da Dakin Abdallah Kawai Khadija ta gyara,kitchen ta shiga Babu abinda Babu na Kayan girki,lafiyayyen breakfast ta shirya musu ta Shirya dining sannan ta fada Toilet tayi wanka da sauran gyaran jikinta sannan Taci kwalliya ta shirya cikin Wani Jean Mini skert blue da Yar Riga me shegen kyau pupple tayi kyau harda da Sa Pcap kalar kayanta sai ta Kara wani kyau na daban tana zuba Kamshi,tana Fitowa ta iskeshi ya fito shima yasha wanka cikin kana Nan Kaya na daban 3qtr da Riga armless kamar Bature Haka ya fito gwanin birgewa. Kallo daya ya Mata yasan tayi kyau ta tafi da ruhinsa,shigar Tata ta tayar Masa da Sha'awa Amma Haushinta yakeji sai ya nuna kamar Bai ganta ba,ya shareta tare da nunawa Bai San da zamanta ba Sam. Sai taji ba Dadi taji Kawai batayi kyau ba,Da fara'a ta rusna tare da cewa ka tashi lfy? ko kulata baiyi ba,Kara maimaitawa tayi Amma ko ehem bai ce ba. Tunani Tayi ta gano akan jiya Taki yarda dashi yake fushi da ita,sai hankalinta ya tashi Bata Saba ganinsa Yana fushi ba,baza ta iya jure fushinsa ba Babu dadi,Bedroom ta koma tare da canja sabuwar shiga ta daban ta fito Yana main Palo Yana kallon News ko kallonta baiyi ba,Sake komawa tayi ta canja Nan ma Bai ko San da zamanta ba sai da ta canja shiga ya Kai sau biyar Amma Bai ko saurareta ba. Dawowa tayi kusa dashi ta zauna,matsawa yayi gefe,ta Kara matsowa ya matsa,jikinta yayi sanyi tace ga abincinka can Nan Zan kawo ko a Dining zaka ci? Na koshi ya Furta fuska ba Rahma,nanfa tayi rau rau zata Yi kuka,tashi ki bani waje ya furta a fusace da hantara,dama kadan take jira sai ta rushe da kuka tana cewa Ni baza kayi min Uzuri ba,shike Nan Nifa ban girma ba ,yarinyace Dole ai ka bini hankali, kamata yayi ko me nayi maka ai sai kace yarinya ce Ni marar hankali sai Nan gaba zanyi hankali,Kuma ma ai Ni a kudu na taso bani da hankalin Hausawa,gwara na Mutu na huta ma tunda abin naka Haka ne,Ido kawai ya Kura Mata tare da danne Dariyarsa Wai shi zata yiwa wayo Lallai ma. A fili ya furta cike da Hasala kece Yarinyar Khadija? Har yanzu a yarinya kike 18 to 19yrs Yan 13yrs ma baza suyi abinda kikeyi ba,Hawayenta ta goge tare da turo lips dinta gaba tare da furta to aini banyi hankali ba,Hankalina bana wuri bane sai an Dade zanyi hankalin kula da Mijina, Nan da 22-25yrs,Yan 13yra su Allah ya Basu da wuri, nifa Saurin girma nayi Bari kaji Abdallah kana ji na ko? Kaga lokacin da Ina yarinya Mama duren custard take min,custard ake bani shi yasa kaga na girma da wuri,wannan Nonon da kaga nayi da wuri bafa balaga nayi ba,Har Oat Mama take dura min,da Rana Dole take bani Kunun gyada me kauri,Haka ga Heavy food,girman Doya ce Ni kasan abincin Yan kudu har kwadi Ana Yi Mana farfesunsa dasu tsutsa me mai,Fara kuwa cikina gaba Daya itace shi yasa kaga Ina ta girma,ka kwantar da hankalinka Yan biyu Zan Haifa maka Nan da Shekara biyar Inshallah sabo da doya ta ratsa jinina.Abdallah yace Haba? Tace ae Allah girman custard ce Ni shi yasa kaganni haka Amma a zahiri ban Isa daukan Namiji kamarka ba,to me na sani ma? ban San komai ba. Dan Allah Mijina kaci gaba da rainona kana koya min tarbiya sai na baka abinda kake so a jikina Nan gaba, Murmushin da Bai shirya ba ya saki sabo da ta Raina Masa hankali da yawa Wai ma ya raineta duk rainon da yayi wani zai Kara Bata ga kokarinsa ba, tayi tunanin ya yarda da wayonta sai taji tsawarsa yace Bace min da gani kafin na ballaki cewar Abdallah,ganin ba Wasa ta mike da sauri ta bar wajen tana cewa Dan Allah ka taimaka kaci abincin wlh Nasha wahala kafin na Gama sabo da kai nayi shi,ki kwashe abinki bazan Ci ba ya dauki key din mota ya bar gidan baki daya. A mota dariyar maganganunta yakeyi Wai shi zata rainawa hankali tayi Masa wayo. Bayan ya fita ta fito taci kadan ranta ba Dadi ta tattara ta bawa masu aiki suka cinye,Bacci tayi sosai, Bayan ta tashi tayi karatun Qurani da adduoi sannan ta tsantsara abincin Rana,ta Kara gyara gidan tayi wanka tare da Sallar Azahar wata shigar ta tsantsara Tasha kyau. Bai dawo gidan ba sai da yaci abincinsa sannan ya dawo gidan ko kallonta baiyi ba,taji Haushi kwarai da gaske harda kuka. Kwana har biyu suka kwashe baya kulata baya cin abincinta ba ruwansa da ita, dakinta take kwana shima Yana nasa. A waya taji Yana cewa Zaiyi tafiya zuwa China,Hankalin Khadija ya tashi matuka,Da dare ta Sha kyau cikin kayan baccinta Wanda dasu gwara babu,Dakin Abdallah ta shiga dauke da Sallama da kyar ya amsa yace me kike nema? Fitar min a room,Khadija tana Hawaye tace Allah anan zan kwana yau sai na kwana anan room din duk abinda zaka Yi sai dai kayi idan Kaga dama ka tsireni da tsinken tsire, sai dai ki kwanta a kasa kuwa ba a bed Dina ba,Yana zaune a gefen bed kafafunsa na kasa ta zauna jikin kafafunsa tace Dan Allah kayi hakuri Darling Abdallah,Allah na tuba bazan Kara ba,duk abinda kake so na hakura,A'a kije da abinki Ni Kinga na Kuma nemanki? Ai na hakura ki zauna a Haka Khadija, ke da kike girman custard Baki girma ba,Kuma Baki Isa daukan Namiji ba, to me yasa kake fushi Dani baka Bari muyi bacci tare,muyi hira, muyi Wasa da dariya,muci Abinci tare duk baka yarda yanzu ba irin da ba,Dan Allah ka daina fushi Dani Allah zan gyara halayena duk abinda kake so zanyi, kallonta yayi sai ta Kara rusinawa tana ka yafe min na tuba, Abdallah a ransa Dadi da farin ciki ya Gama kamashi Amma yayi Shuru ya danne yace Khadija kin rainani sabo da Kinga Ina Wasa dake Ina lallabaki...da sauri tace na daina Inshaallah bazan Kara ba,na Isa na rainaka Ni din banza wace Ni? To shike Nan na hakura Nima Amma idan Kika sake bazan Hakura ba,Bazan ma sake ba cewar Khadija tana murmushinta me tsada,shima Murmushin ya saki Wanda ke Kara Masa kyau. Kitchen taje ta dawo dauke Da Fresh milk ta bashi a glass cup yasha itama ya Bata Tasha,cikin Hijab take shi yasa Bai San wacce Shiga tayi ba,Muryarta yaji tace zaka tafi Dani China? Au dama sabo da Haka Kika bani hakuri? No..no..no da sauri tace ba sabo da Haka bane bana so na daina ganinka ne shi yasa,Ok to bazan je dake ba kina gida kafin na dawo. Kuka zata saki ya lallasheta yace Zan dawo da wuri,Shuru tayi tace to gani,ai na ganki me Kuma zan gani? Abinda kake so rannan,Sai yanzu ya gane me take nufi yace kin shirya ne? Hakoranta ta cije tare da kausasa muryarta ta kumburata irin ta masu ji da karfi tace yesssssss da karfi irin karfi ya zo Mata,dariya yayi sosai yace Lallai kin shirya karbar jaruma,dariya itama tayi ta bude Damtsenta tace kallafa da gani akwai karfi anan doya ta ratsa jinina, a ransa yace Zaki gane kurenki ba a karfi bane abin. A fili yace Uhm gaskiya kin shirya wa yace Miki sunanta Jaruma a hankali ta rada Masa a kunne Abu ce tace Jaruma ake ce Mata,dama yasan sai Abu. Yau Bai ce tayi Alwala ba tace Ina da Alwala,Sai da yayi wanka ya shirya sannan ya Gama kwalisar Daya Saba,Yasa Jallabiya ya jasu sallah sukayi da adduoi,ya Kara Shan madarar itama ya Bata,Sai da ta ganshi daga shi sai Boxers ta firgita ta Fara zare Ido zatayi kuka,jikinta yayi sanyi,ya kalleta tana jikin mirror ta fara kuka,ya kashe light yace dama karya kikeyi tuban naki Allah dai ya tsinewa Wacce mijinta ya kirata shimfidarsa Taki,malauliku yau sai sun kwana suna tsine Miki Kuma bazan yafe Miki ba bare ki samu sauki. Da Sauri ta kawo kanta bed tana shesheka tace Dama na Dade da sanin ba imanine da Kai ba ko tausayina baka ji na daina kulaka, Hannunta ya rike ya shiga Lallashinta Dan ta bashi tausayi da kyar ya lallasheta ta rage tsoro tace tunda Kai ba Imani ai sai kayi Ni ka daina min dadin Baki, Allah gobe bazan gaisheka ba,Kuma bazan dafa maka Abinci ba,wayo ya hada Mata yace Na fasa ma kawai Romance zamuyi sai na dawo daga China zanyi ya furta ba Wasa,Jin Haka kamar serious maganar sai ta yarda,Nan taji hankalinta ya kwanta ta samu nutsuwa tana murna tace Allah ya maka Albarka Allah sa ka Gama da duniya lfy Allah yasa ka Gama da iyayenka lfy ta rungumeshi tare da kankameshi a jikinta,Hijab dinta ta cire tare da jifa dashi kasa,Abdallah farin ciki ya kasheshi harda kunna Light yace Bari naga Shigar da Kika min. Hankalinsa ne ya Kara tashi ganin yanda surarta ta bayyana komai a waje Sabo da rigar sharara,Kunya ta rufe Khadija Amma itama shaawar Mijin nata takeji ta Dan Saba da romance din da sukeyi, light ta kashe musu ta riko hannayensa biyu tare da daura su Saman Dukiyar Fulaninta,Wani nannauyan ajiyar zuciya Suka saki at the same time,Bakinsu ya hade wuri daya ya shiga tsotsa itama tana maida Masa,tasan duk inda take tabawa a jikinsa yaji Dadi ya rude,Shima Haka sannan a junansu kowanne ke fadawa Dan uwansa abinda yake so a taba Masa yaji sweet. Har kullum Haka akeso mace Kar kunya tasa ki kasa fadawa Miji inda zai taba Miki kiji Dadi,idan Bai sani ba ki fada Masa sabo da idan bakyajin komai yanda kike so zakiji kin rage sonsa baya birgeki on bed,shima ki tabbata ya fada Miki sabo da Kar ya tsaneki ko ya fada neman Matan banza,ko kuyi ta fada Ana samun matsala,wasu Matan auren ma sunfi neman maza da aurensu sabo da Mijin ya Gaza,maganin Mata Kuma da maganin sanyi da Basir mace kullum na gyara kanta Amma Banda miji,ya kamata me gidan ma ki kula da lafiyarsa da sauransu. Kukan Dadi sukeyi Abdallah wanka yake yiwa Khadija Da Harshensa sai da ya wanketa tas da Harshensa, sabo da yanda yake lasarta da tsotson ko Ina na jikinta,Tun daga tafin kafa zuwa kanta ba inda Bai Lashe ya tsotse ba da harshensa,Khadija Bata taba Jin Dadi irin na yau ba sabo da kalar na yau na daban ne,Itama tace sai ta Masa wanka da harshe yanda taga yayi Haka ta shiga Yi Masa Yana Jin dadin da Bai San da irinsa a duniya ba,ta jike sosai ta Zama wet shima haka, sai da takai makura shima Haka Yana rada Mata kalamai zafafa masu bayyana zallan so da Kaunar da yake mata,Khadija taga fa ai ya kamata itama ace ta harbo Masa da harsashin kauna da begensa da takeyi, tana can wata duniyar Dadi ya kwasheta ta fara neman Hanyarsa,tace murya na rawa I.....love....kafin ta Kara sai numfashin ta ya dauke na wucin gadi sai Kuma ta kwalle da kuka sabo da radadi da azabar data ji ta wuce tunaninta,da kyar ya samu kofar Daya shigeta a matse take Gam yasha wahala sosai,wani Dadin da Bai San da zamansa a duniya ba yaji,sai da yayi kamar ya sume ma sabo da Dadi,domin a duniya harda suman Dadi ma,Khadija Kuka takeyi kamar Ana cire Mata beli, tana magana cikin Hausarta da Bata fita sosai Abu kawata Jaruma zata kasheni,Dan iska ne Jaruma,wayyo zan mutu,Dan Allah kayi hakuri zafiiiiiii wash...Zafiiii Haka Khadija take ta fada tana ture Abdallah ya Dade har baya so ya kawo,yafi so su dawwama a Haka,sai sambatu yakeyi na dadi kalamai ba Wanda baya furta Mata,Yayi Hausa,yayi turanci harda larabci,Yace Ina sonki..kafin ya Karasa Khadija tace Son banza bana sonka, Allah na daina kulaka,Bai kyaleta ba sai daya samu nutsuwa ya hada zufa sosai,ya zare jikinsa a nata,sai da ya huce gajiya Yana wani irin farin ciki da murna,Nan fa ya shiga sawa Khadija albarka Yana yabonta,tana ta kuka a gefe,Mikewa yayi zai shiga toilet Khadija ta Kira sunansa kamar abin arziki tace Kagani Kai Abdallah...ya juyo da sauri yace naam ya akayi My Queen? Tace na daina kula bani ba kai Kuma bazan Kara kwana tare da Kai ba,an daina auren,an San hakane aka yi min Aure wlh an zalunceni ta Kara sakin kuka tace wlh Kai da Allah abinda kayi min,dariya ta bawa Abdallah ya dinga dariya sai ta Kara Jin haushinsa. Kayi ta dariyarka Ni gida Zan tafi gobe da sassafe,Sorry tawan ba dariya nakeyi ba bani da laifi fa laifin jaruma ce, Aiko Nima sai nayi Mata rashin mutunci tunda ita Bata San na gida ba sai na karyata,ta dinga min shige da fice a Majalisin Miji, Ita Khadija a shirmenta ta yarda Jarumace tayi Ita kadai yanda taga tana shige da Fice a jikinta ai ba ruwan Abdallah. Sai da ya fito daga wanka daure da towel yayi tunanin tayi bacci ma sai yaji Muryarta tace Haka kawai baka taka ba baka zubar ba a cuci mutum,Shi Kam dariya yakeyi ta kalmar Majalisin Miji,gaskiya Bata kyauta ba Majalisin Ango guda anji Mata ciwo ayi Hakuri to,Sai da ya shirya sannan ya kaita toilet wurin gashin ma Kuka tayi tace yanzu Laifin Abdallah ne,bana jaruma ba,da kansa ya Mata komai,har gyara room ya canja Bedsheet ya kwantar da ita,tana mita bacci ya kwasheta bayan ya Bata Magani pain killer Tasha. Sallar Nafeela yayi na godewa Allah da ya bashi mace irin Khadijansa,mace daya tamkar da dubu,adduoi ya Mata na duniya da lahira sannan ya kwanta bacci ya kwasheshi me dadin gaske. Washe gari Basu farka ba sai 8am sun Makara shi yayi baccin Dadi Khadija na gajiya,Sai da yayi Sallah sannan ya tashe ta,zai kaita toilet da kanta ta dinga masifa ita bazai kallar Mata jiki ba jaruma ta Kara dawowa,Da kyar ta lallaba taje ta gasa kanta sosai sannan ta wanke gabanta da sabulun magariya dashi take tsarki dama,ko Sabulun miski,ko na kaninfari da gasaya duk Abdallah ke siyo Mata a Islamic chemist,da aswakin Araq Wanda ke sa Mouth kamshi sosai. Bayan ta fito Sallah tayi tana Azkhar ya shigo dauke da plate na kayan Kari, da kansa ya soya musu Irish da Kaza,sai kwai soyayye da ruwan shayi yayi Mata hadin kauri. Zama yayi sai kallonsa takeyi yanda ya Kara wani kyau Yana sheki,dai dai sandar Girma ta kalla ta harareta tare da cuno Baki gaba,Abdallah Yana kallonta ya danne Dariyarsa,ya fara lallabata taci abincin sosai kuwa da kansa ya Bata har ta koshi shima Haka. Sai da ta shirya kanta baiyi tunanin zata Yi kwalliya ba Amma sai gani yayi ta cakare ta hadu karshe cikin Riga doguwa wacce ta fito Mata da sura Yar kanti, ta baya ya rungumeta a jikin mirror Yana shinshinar Kamshinta yace wow kinyi kyau Babyna,kafa tasa ta baya tare da take Masa kafa da karfi,Kara ya saki kadan ya matsa a jikinta,tace salon ka jawo min masifa Jaruma ta dawo to bada Ni ba,Dariya ya saki tare da daukanta sama ya Dan cillata kadan ya cafe,Dole tayi dariya itama sannan Kuma ta cukule tace ka rainani da yawa, Allah Aunty? Ya furta, Dukan Wasa ta Masa a Kirji Cike da Shagwaba tace ka dameni Allah Zanyi maka kuka sai na fadawa Baba,Allah Ina ma sai maza sun girma sun Kai 30yrs ake Yi musu Kaciya da munji Dadi sai muga halin da Jaruma zata shiga wayyo dadi kasheni,Dariya Abdallah yakeyi har ma ya rasa wacce iri zaiyi yanda Khadija take shiryawa abar su mugunta. Bata yi Shuru ba ta lallaba ta zauna gefensa itama tace ai da hakane ko to Dole naje na koyi karatun Kaciya a schl,idan kazo na Samu kawai na sharbe rabinta kowa ya huta, Zaki dawo kina nemanta da kanki yarinya Nan da 2wks kina ganina Zaki Zama wet kiyi ta neman Jaruma tana guje Miki,kina sonta tace Taki yarda. Kwanciya Tayi sannan tace Allah kiyaye min sonta, zumbur ta mike Zaune tace Kai Jaruma da karfin tsiya take a Haka kamar yagwalgwala Amma Ashe idan tayi fushi ta iya azaba Haka kamar karfen rodi Allah wannan Ni bana kaunarta Dan Allah Ni ka dinga Adana abarka Kai kadai. Abdallah Yana dariya yace ai kece maaji Zaki dinga boyeta a majalisinki,duka ta rufeshi dashi tana Ni a'a zata Yi kukan Shagwaba. Fans Dina kuji dadinku,Ina Miko gaisuwa,kuyi Sharhi ko ku hadu da fushin Jaruma.😅 AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 66-70 Official By AsmaBaffa Page dinkune; MAMAN HUDAYA,MOM HANEEF, FATEEMER BARAU,MRS MUKHTAR LAMBATA, MADEENA ISAH ANDARAI,MARYAM BADAMASI, HAPSY, HAFSAT ABUBAKAR, ANTY NURSE ZARIA,RAAYS, MAMAN HASSANA, AMEENAAH MAARUF, HAMIDA ABBAS, MARIYA HABU GUMEL, MARYAM, UMMU ANWAR, UMMIN HUSNARH, MAMAN MUHAD, AND FAHEEMAH. Gaisuwa me tarin yawa JAMEELA HUSSAIN USMAN Kin girmi page sai jinjina. I'm sorry sarkin Shagwaba kwanta ki huta,Kwanciya Tayi ya gyara Mata kwanciya sannan ya mike da niyyar fita Yaji ta riko Hannunsa tana kwance,juyowa yayi tare da tambayarta ya akayi My Queen? Ina zaka je? Zanje wani Office anjima kadan zan dawo karki damu,Baba ya sani? Ae ya sani shi ya umarceni naje,ok Dan Allah karka kalli ko wacce mace kaji? Ta Furta da kalar tausayi, a hankali ya zauna gefenta tare da Manna mata Hot kiss a lips sannan ya shafa gashinta Yana magana karki damu Babu wata Bayan ke, Ina da kamarki wace zata birgeni, Murmushi tayi tace Tnx a dawo lfy Allah ya tsare,kayi tuki a hankali ka kularmin da kanka. Dadi ya cika zuciyar Abdallah ya amsa da Ameen sannan ya Mata sallama ya fita. Alhaji Shehu ya warke sai dai da sanda yake dogarawa,Sai da ya samu sauki Matarsa uwar gidansa Mariya ta kirashi a waya,Yana dagawa ya balbaleta da masifa akan ta dameshi to baida lfy idan Abinci ne gashi Nan za a kawo shinkafa buhu Daya da Taliya kwali biyu shike Nan abinda Zan iya, to Alhaji kasan ba Mai ba kayan Hadi iya shinkafa da Taliya dame zamu dafa abincin? Cewar Mariya,ga Dubu uku Nan Zan bayar a kawo,bakwa yi min uzuri,ba wasu kudi nake samu ba Amma bakwa godewa Allah,kudin nawa nake samu? Kinbi kin dameni komai kawo kawo,duk irin gidan da kuke ciki bakwa gani. Mariya ranta ya baci Bai San shansu da cinsu ba bare sutura Amma sai fada Mata magana yake,tsakaninsu Babu magana Mai dadi,Hawaye ne suka zubo Mata sabo da irin wahalar data ke Sha wajen daukan nauyin yaranta,Ina zata sa kanta kuka tayi sosai sannan ta kaiwa Allah kukanta tace Allah ka saka Mana,Bata taba Masa Adduar Allah ya Isa ba sai yau,duk wahalar da take sha ta jure Amma zalunci iya zalunci yake musu. Mami kuwa sai abinda tace shi yake Mata ita da yaranta. Yau Saturday yau Kuma Mami ta tashi da Bakin ciki Alhaji Shehu ya auri Mace ta uku,wata ce Yar Ghana Bai fadawa matansa ba sai da aka daura sannan ya fadawa Mami,ita kuwa Mariya baya kaunarta Bata sani ba,da kyar ya shawo kan Mami ta daina fushi dashi,karya ya shirya Mata Wai abokinsa ne Soja zai aureta saura sati daya biki sai aka turasu yaki Sambisa forest ya mutu a can,Amma kafin ya mutu ya bar Masa wasiyya idan ya mutu ya auri Sumayya,Sumayya tsohuwar karuwar Alhaji Shehu ce ta matsa Masa sai ya aureta ko ta tona Masa asiri,Haka Dole ya aureta amma sai ya cewa Mami taimakonta yayi baya sonta. Tunda Alhaji Shehu ya Kara aure sai ya koma kula Mami da Amaryarsa ita kuwa Mariya tana Can banza wofi ko leke baya zuwa inda suke ya tare Wajen Amarya Sumayya da Mami yana sauke musu duk wasu hakkinsu Banda Mariya da yaranta wanda kullum cikin bakin ciki take sai kuka sai Addua. Sun kwashe lokaci a Haka Katsam sai Mami ta Fara rashin lfy sama sama, kafarta ce take ciwo sosai guda Daya, Alhaji Shehu da kansa ya kaita Hospital aka rubuta musu test iri iri Mami taje akayi test Lafiya kalau ga Kuma cuta na damunta a kafa,Asibiti sukaje ba Daya ba Amma duk Zancen Daya ne ba ba a ga komai ba kafa sai kumbura takeyi tayi wani jajir daga Nan sai Zazzabi da kuraje suka Fara fito Mata ko Ina a jikinta,ganin Haka ta Kara firgita. Hafsatu tana zaune tana jiran ciki sabo da boka ya fada kamar fadar Allah, Shuru Shuru Bata samu ciki ba ga cikin Mama Yana ta girma lafiya Lau sai ta koma Gidan Malam tace Malam Banga komai ba har yanzu? Dariya malamin bokan ya fashe da ita yace Ai kin samu ciki tuni,saura kadan ya fito kowa ya gani,kije ki kwantar da hankalinki ga wannan maganin Aljanune suka bayar a Baki ki Barbada a abinci kamar yaji ki cinye Zaki ga aiki, Karya malamin bokan yakeyi sabo da kasa ce ya bawa Hafsatu shi kanshi yasan karya ne baza tayi aiki ba Amma sabo da Hafsatu tayi Imani da shi Bata kokonto akan maganinsa,shi a mahaukaciya ya dauketa ya ebo kasa ya Bata,ita Kuma tayi Imani ta karba a matsayin magani,yanda yace tayi Haka tayi da zuciya Daya,sai Allah yasa magani yayi aiki sai ga Hafsatu ta Fara Amai da tashin zuciya,laulayi takeyi kawai,Ana zuwa Asibiti tana da shigar ciki na Wata daya,Baba yayi murna sosai har Mama ta Taya Hafsatu Murna,Hafsatu sai Murna tana godewa boka harda komawa ta bashi kyauta ta musamman,shi kanshi bokan mamaki ya kamashi yanda ya fada Haka abin ya kasance,Tun a lokacin sai tsoron Allah ya kamashi lokaci guda,Nan take ya tuba ga Allah ya daina tsafi da shirka tare da karya,Gida ya koma cike da Nadama Yana Istigifari kafin ya fara neman wasu Wanda ya zalunta su yafe Masa,sabo da Haka Alumma Kar muyi ganganci wurin a sa ma magani kasan na bokanci ne kace Wai bazai Yi ba Bari ka cinye ko Kash ,Allah Yana iya sawa yayi tasiri tunda Wanda ya Sa maka yayi Imani da abinsa. Abdallah ya Dade Bai dawo ba sai 1pm ya dawo gida dauke da Ledoji tare da tarin wasu takardu Wanda Baba yace ya karba,har Lokacin Khadija Sallah kawai ta iya yi tana kwance tana baccinta ya dawo Bai tasheta ba domin yasan tayi Sallah tunda tana kula da addininta sosai,Wanka yayi ya shirya cikin Jallabiya Fara tas ya shiga kitchen,Me Aiki ya iske Budurwa ce gansamemiyar gaske ga tsayi ga kiba duk tayi bleaching ta lalata Fuskarta can baki Nan fari ta Sha powder tayi kwalliya sosai da sosai Kuma tayi kyau ba laifi Dan kawai ta Bata skin dinta ne shi yasa,sanye take cikin Riga da Skert na atamfa damammiyar gaske sun dameta Bata da wani shape me kyau Amma dai tayi kyanta dai dai ita, har turare ta fesa Sabo da tana son Abdallah ya kalleta ta birgeshi ya so ta koma ya aureta,Maimuna kenan. Ganinsa yasa Maimuna ta diririce ta gigice Gashi da kwar jini dama,duk da Haka data shaki kamshinsa sai da ta lumshe Ido sannan ta mike tsaye sosai kamar wata Soja gansansan a gabansa,Kallo daya ya Mata ya dauke Kai tare da bude fridge yace me kike Yi a kitchen? Queen dita taci abinci kuwa? Fari tayi da Ido farrrr sannan ta Fara karairaya tace Bata fito ba gaskiya Kuma tace Kar muyi Mata Abinci ita zatayi da kanta,muje can part dinmu muyi namu Haka tace,na sani My Queen baza taci abincinku ba ai kin dameni da Surutu cacaca matsa min a hanya yaja tsaki Yana kallonta yanda take Masa fari,a ransa yace Inama Khadija zata Kama Maimuna tana Masa fari da karairaya da taci Ubanta a gidan Nan. Yana fita Maimuna tace sai ka Soni Dole In Allah ya yarda,irin wannan miji Haka ga kyau ga sura gashi fari Kar Kai...Allah yayi baiwa a Nan. Yana Palo Yana Shan Lemo Maimuna tana lekensa daga kitchen tana Jin Dadi a ranta,Mikewa yayi ya dawo kitchen din yasha mamaki daya sake ganinta a ciki Bata fita ba Kuma ba abinda takeyi Yana shiga ya Mata wani banzan kallo ba shiri ta fice da gudu a firgice. Baya shiga kitchen Amma yau sai gashi yana girki da kansa, shi ya dafa musu Jullof din Taliya Tasha Kifi sai kamshi takeyi,Bedroom dinsa ya nufa da abincin inda Khadija ke bacci,ajiye abincin yayi sannan ya duka saitin lips dinta ya shiga tsotsa a hankali kamar a mafarki taji,a hankali ta bude Idonta sai lokacin ya janye Bakinsa Yana murmushinsa me tafiya da zuciyar Mai kallo,Khadija Shagwaba ta fara ajiye Masa tare da turo lips dinta gaba,Hannayensa masu laushi da taushi yasa ya mikar da ita zaune,Kara ta saki kadan washshsh...ka fama min ciwo na,Kalar tausayi yayi tare da cewa eyya...I'm sorry my Queen na manta Majalisi yana cuta, Harararsa tayi da taimakonsa ta mike tsaye da kyar,Daukanta yayi ya kaita Toilet Amma taki yarda ya Mata wanka Kyaleta yayi ya koma Room Yana jiranta. Daure ta fito da guntun Towel Amma sai taga Abdallah hankalinsa ya tashi gaba Daya ya zuba Mata Ido Yana binta da Mayen kallo kamar zai cinyeta,Surarta da kyan skin din Khadija ya ruda shi,dama Yaya aka kare bare ya dandana yaji Zuma yaji Abinda yaji, ganin Haka sai Khadija ta tsorata da sauri ta bude sip inda kayan sawarsu yake a shirye, da sauri ta dakko zanen atamfa tayi daura kirji sannan ta zame Dan Towel din,ta Nemo Hijab Kato tasaka, Harara ya watsa Mata Yana kallonsa ta wani kunshe jiki, muryarsa taji yace Mene Haka Kuma? Wannan ai kauyanci ne,Ni ba a Isa a gidana a dinga daura kirji ba Ana sa Hijab sai ki Bari sai Zaki fita ki saka abinki. Karya Khadija ta Shimfida tace sanyi fa nakeji kamar Zazzabi nake ji ma, ok to sannu kinji Bari kisha magani da pain killer sai ki warke da wuri,Khadija Ido ta zaro tare da kararrabewa zatayi kuka tana Allah..Allah..Ni...na gaji da maganin Nan,Magunguna ya dakko a Leda yace kiyi sauri ki shirya muci Abinci kisha wlh kinji na rantse sai kin Sha kawai salon Kiki warkewa da wuri ance kallonki zanyi ai nayi hakuri ma tun jiya fa ban Kara yi ba,Baki Bude take kallonsa tace au nufinka Nan Hakuri kayi? Yeah idan da wani ne da tuni yayi sau uku sau biyar, Bata ma son Zancen Amma ta daure kamar zatayi kuka tace amma da safe kace Laifin Jaruma ne ba naka ba? Yanzu Kuma kace baza ka hakura ba ai Ni Banga Jaruma tana so ba,dariyar da Bai shirya ba ya saki sannan yace Bari a nuna Miki to Kika fushinta ta gaji da jira sai bara take iya ko Dan kanzo, Khadija ta bashi amsa tana dire diren kafafu na rantse sai dai ta mutu idan taga dama ta tsinke daga jijiyarta ta furta kamar zata cinye Abdallah. Juyawa tayi a Hijab ta shafa lotion sannan da dabara ta saka doguwar rigar material tayi kyau sosai,sai Abdallah yaga tafi Masa kyau ma a Haka,duk motsinta idonsa na kanta,Sallar laasar tayi sannan ya maidata saman bed tare da ciyar da ita abincin shima Yana ci,Idan ya Kai spoon bakinta Yana ta kallonta har sai da ta gaji ta Dan dukeshi a kafada kadan tace kafa daina kallona tam. Dariya yayi yace Kinyi kyau ne da yawa My Queen, Queen din wayo ba da can baka ce min Queen sai jiya da kasan kayi min mugunta, baice komai ba ya bata magani da kyar Tasha sai da yayi fushi sannan ta karba,Room din ya gyara da toilet sannan ya dakko Khadija kamar wata baby ya sakko da ita kasa main palonsu,sun zauna ya kunna musu kallo sai ya zame ya kwanta a 3seater din tare da yin matashi da cinyar Khadija,Bata hanashi ba sai ma Gashinsa da take shafawa zuwa Dan sajensa da gemunsa ya wani lumshe Ido,Yana so ya taba mangoron Me gida yasan tsoronsa takeji yanzu sai ta firgita Amma duk da Haka ya tsokaneta ta hanyar Kai Hannunsa saman kirjinta Yana Dora hannunsa ta cire tace babu Imani duk azabar daka Basu jiya baka hakura ba,jiya yanda kayi musu kamar ka samu Kayan wanki kana wankewa to Suma mashashara ta kamasu sai sun warke, dariya yakeyi Wai mashashara. Waya iPhone sabuwa dal me shegen tsada takai dubu dari hudu ya dakko a kwalinta yasa Mata sabon Sim ya Gama saita Mata sannan ya zauna gefenta yace ga wayarki,Khadija Bata taba rike babbar waya ba sai Iya ta Kira kawai shima tunda Suka bace Bata da ita,Murna da farin ciki takeyi sosai Abdallah yasha Addua duk sai ta manta da azabar daya Bata jiya ta daina fushi ta makalkaleshi,Number har tasu Mama da Baba duk ya Sa Mata,ya koyawa Mata yanda ake amfani da ita,Nan take ta tuna number Abu Kawarta,tace Zan iya kiran Mama? Yeah Amma ki Bari sai dare,Ok tace ta Danna Kiran number Abu. Bugu biyu Abu ta daga tace Hello... tace Khadija ce Abu,yeeeee Abu ta saki ihun murna,Abdallah ya kwace wayar ya Danna Loudspeaker yanda zaiji hirar tasu, Khadija Bata shi takeyi ba,Abu tace shegiyar ya gida? Ya Mijin naki? Khadija tace Dan ubanki nayi hankali yanzu,Abu tace Nima haka in fada Miki nayi samari fa iri iri yanga ta nakeyi a garinmu,Khadija tayi dariya tace ki daina Murna Abu idan za a Miki aure,Abu Bata San Abdallah naji ba tace Ke Dan manzon Allah ya labarin jaruma kin ganta da idonki? Khadija ta saci kallon Abdallah tace Abu kin manta ba kyau tona asirin miji Astagafrullah Amma zan Dan fada Don ki kiyaye Abu banji da Dadi ba,Jaruma ba karamar makira bace,Bata da mutunci ko kadan,ba Imani ba tausayi,Abu taja kabbara Allaaaahuuuuu Akbar Kabira kin San na taba ganin ta Liman Yana tsarki a bayan gidanmu na Baki labarinta wata yagwalgwala da ita,Hhh Khadija tayi dariya tace Tamu ba irin ta Liman bace Hadaddiya ce, ke ja can idan Ana maganar kyau har a gayawa Mijina,Abu tace Iyye duk wahalar da kika Sha sonsa kikeyi? Ba laifinsa bane Abu itace Jaruma Bata da hakuri Bata San na gida ba,Abu ta sheke da dariya yo Ke Khadija tana cikin wando Ina zata sanki dama,ke mahaukaciya ce doluwa ki daina ganin Laifin Jaruma mijinki ne me laifi cewar Abu, tunda Majalisi Yana lfy ai an Gama Alhmdllh, wacce Lfy Abu? Majalisi yaji a jikinsa,Abu ta sheke da dariya,Khadija tace Magoro kuwa tuni an tsinketa karamar Alhaki,Dariya sukayi tare Abu tace to Hajajju Gwoggona tana siyar da magungunan Matan aure na gyara Mata zanzo na kawo Miki yanda Zaki Kara lfy, ko kin kawo bazan Sha ba Babu ruwana,Allah sai kin Sha ai zanzo ne kwana Nan wurin Mama sai nazo gidanku,Allah ya kaimu Sun dade suna surutunsu kafin ta kashe wayar. Abdallah ya kalleta yace kinji Dadi Dama abinda kike so kenan ki fadawa Abu Sirrinmu? Allah A'a ai kawai wahalar Dana Sha na fada Mata bance munyi kaza da kaza ba,Ina da Hankali fa Kuma naje Islamiyya Allah ya tsinewa duk macen dake Tina asirinta Dana mijinta,Amma kayi hakuri Kuma ai wahala ka bani Dole na fadawa Abu, ya zanyi dake idan ban hakura ba ki dai kiyaye Harshenki Kuma Maganin da zata kawo ki karbo shi muga irinsu idan ingantattu ne sai Kisha ni ta taimakeni tanan ya furta Yana kashe Mata Ido daya. Duk Abinda sukeyi Maimuna tana labe tana lekensu tana kishin Khadija tana ji inama itace a jikin Abdallah,sai Kallonsu takeyi tare da tsinewa Khadija a ranta,wani plate ta dakko me kyau ta shirya wani snacks data siyo a Oasis zata ce itace tayi musu,Saida taci uban kwalliya tare da fesa turare ta Dame jikinta sosai ta shigo tana murgude murgude Khadija ce ta amsa Sallamar Tata da fara'a,lokaci guda Annurin fuskar Khadija ya dauke sabo da Bata san da Maimuna ba a cikin Yan aikinsu masu shigowa part dinsu, Maimuna aikinta share Compound da sauran abubuwan dake waje,tana zuwa Tana sani ta ajiye plate din a gaban Abdallah tare da kallon Khadija tace gashi Hajiya nayi muku kuci kuji ko zai muku Dadi. Khadija Dan ba Dadi fassara Mutum akan abinda baka sani ba,Kuma an musu kyauta da abin arziki ba Dadi ka gwasale Mutum sai ta danne zuciyarta tayi murmushin yake tare da Furta wow Mun gode Allah ya saka, a sace Maimuna ta gallawa Khadija Harara a fili Kuma tayi Murmushi ta koma part dinsu murna fal a ranta Abdallah zaici abinda ya fito daga hannunta. Abdallah Bai son Zaki ko kallonsa baiyi ba,Khadija ma Me gadi ta juyewa a Leda ta Basu iya mazan suna godiya da murna,Abdallah Yasha mamaki da Khadija ta iya danne zuciyarta tayi hakuri ta Kara birgeshi tasan darajar Dan Adam babu Saurin yanke hukunci a dauki mataki mummuna daga baya Kuma Azo Ana Dana sani. Washe garin kwana daya Abdallah ya dagawa Khadija kafa Bai nemeta ba tare sukayi Bacci abinsu,Washe gari Khadija taji sauki sosai da kanta tayi gyare gyaren data Saba na gida har girki,Abdallah Yana tayata kusan tare sukayi komai,Maimuna sai lekensu takeyi tana labewa Basu san da ita ba,Da yamma ma Haka taci uwar Kwalliya ta Jan hankali ta shigo part din Khadija Bako sallama lokacin Kan Abdallah Yana kwance a kirjin Khadija Yana lumshe ido,sai da ta shigo har tsakiyar Palon Sannan ta samu bakin Sallama,Da Sauri Suka janye jikinsu daga na juna,Khadija ta Bata Rai sosai tare da mikewa tsaye a hasale ke Maimuna ban gane Miki bafa,Wai me kike nufi ne? Ina daga Miki kafa da Alkunya bakya gani Nan part din nace sai na nemeku,me kike nema ne Wai? Dazu ma fa Ina kallonki kina Mana labe, ban Haihu ba bare yarana da Yan uwa na su takura Mana sai ke kawai Dan an daukeki aiki Ana mutuntaku shine Zaki wuce makadi da rawa, Abdallah ya karbe fadan yace jiya ma Haka ta dinga tare min Hanya a kitchen tana min fari,Laaaaaa.... Innalillahi cewar Khadija da gaske? Abdallah ya Kara shigewa Jikin Khadija sannan yace har Karairaya takeyi Dan Baki gani bane abinda takeyi kina bacci,Khadija taja kwafa tare da furta U are fired ko Baki ji ba na sallameki daga Aiki Babu pention Ba gratuity hada kayanki ki koma gidanki,Abdallah yace A'a Queen Bari a sallameta Kar mu zalunceta ya zaro kudade ya mikawa Maimuna dake kukan bakin ciki zata daina kallon Abdallah,ita ba sallama take ji ba rashin ganin abin kaunarta Abdallah. Khadija tunaninta kukan korarta Maimuna keyi sai ta Danji tausayinta tace kiyi hakuri ki tafi kawai mu rabu lafiya yafi,Maimuna taja dogon tsaki tare da yiwa Khadija kallon banza da Harara ta fice tare da mako kofar kamar zata ballata,Khadija ta kalli Abdallah shima ya kalleta dariya sukayi Ni dama na tsaneta cewar Abdallah,kaga Yar iskar Basamudiyar banza harda hararata Ubanta nayi Mata? Dont Mind her ya furta sannan ya shiga kissing dinta Yana cewa Nan da 2wks zamu koma Abuja muga Mami muje Kd ma Baba yace,Murna Khadija takeyi tace ai jiya mun Dade Muna waya dasu Mama,Wai ciki ne da Mama abin kunya yarta zata haihu ita zata haihu cewar Khadija. Murmushi Abdalladh yayi Ina ruwanki to da haihuwarta,Haushi nakeji gaskiya banso zata Kara Haihuwa ba, sai dai ki mutu Amma Inshallah sai Mama ta Haifo Mana Kani ko kanwa. Lallai fans kunji tsoron fushin Jaruma kunyi sharhi da yawa🤣.tnx all. AsmaBaffa fans club meke damunku ne? Kunyi sanya,kunyi Shuru ba sharhi sai masu tnx da tura stickers,ku ya Dace kufi kowa sharhi Amma kun lalata gp din duf kake ji,ko so kuke a rufe Gp dinne? Da ba Haka kukeyi ba. Sauran Gps da Baku magana Kuma zanyi tankade da rairaya Zan fita daga gps da yawa, duk gp din da Suka ga na fita pls Kar a maidani, gp din Babu Dadi basa magana idan ba me gp dince tayi posting novel ba, bazan dinga Baku ba sai ranar da banyi posting ba a Fara nema na. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 71-75 Official By AsmaBaffa Mrs Mubee,Safna,Ummy Zara, Fatee Musa Isyaku,Ayman Mrs,Fulatah Luv, Mum Afnan, Aynah,MK Hussain j, Khadeejat M Zangina, Asmau Abubakar and Mamin Salma. Page dinku ne. Wanda ban bawa page ba Inshaallah Ina sane daku Zan baku masu Sharhi,iya Wanda suke min sharhi amma domin su Zan Karrama. Allah ya sauke Mama lafiya Abdallah yayi Addua Khadija ta amsa da Ameen. Tunda sukayi sallar Isha tare da Shirin bacci Khadija ta tsorata da Abdallah lokaci guda ya rude Mata,Tsoro ya kamata sai ta share kamar Bata gani ba,tace Bari na dakko kayan bacci na a room Dina,Nufinta ta gudu Amma ya rigada ya harbo jirginta tserewa zatayi dakinta ta kulle,Sai yace A'a kisa wasu Mana gasu Nan ki zaba,Baki ta turo tace to ai Ni bana sonsu,Room din ya sawa key, tana ganin Haka ta fashe da kuka Tana Dan Allah kayi Hakuri ka Bari sai Gobe Ban Gama wark ewa ba. To sarkin tsoro Kinga na taba ki? Kizo mu kwanta ba abinda Zan Miki,To ka rantse Mana cewar Khadija, sai na rantse Miki My Khad Zaki yarda Dani, tsakani da Allah kuka takeyi sai ta bashi tausayi ya fasa Abinda yake Shirin Yi Mata zai hakura ko da shi zai cutu, babu abinda zanyi Miki wlh kinji na rantse, sai yanzu ta yarda Jin ya rantse Mata ba Wasa sai ta Haura saman bed din can karshe tayi kwanciyarta,Light ya kashe musu shima ya kwanta suna uban kamshi,juyowa tayi suna facing juna amma Bata matso kusa dashi ba kowa Yana karshen gado, duk da duhu ne hakan Bai hanasu Kallon fuskar juna ba,Wani kaunar juna tana Kara kamasu, a hankali Khadija ta Dan matso kadan shima ya matso kamar mayen karfe Haka suke jin dumin juna,a tare suke matsawa har suka hadu a tsakiyar bed din,a hankali tasa hannunta me laushi Cikin nasa. Damkewa tare da matseshi cikin nasa Ido ta lumshe tare da matsowa jikinsa ta kwantar da kanta saman Kirjinsa me laushi da kamshi,Hannunsa yasa Yana shafa gashinta a hankali,Kamar baza tayi magana ba sai ya tsinci Muryarta me Dan Karan Dadi tace You are my Final Buss stop,aransa Yana dariyar iya zaro Zancen Khadija Wai final Buss stop, a fili yace You are my Final train station dariya sukayi gaba daya tace Tashar jirgin kasa? Yes ai kinsan yafi Buss tsada,Sai ta canja tace to na fasa Kaine madakatar karshe ta jirgin sama, ok to kece gingimarina trailer dariya tayi sosai tace to Kaine zakin Zuciyata You are My lion, kece Damusa ta, micijiyar rayuwata, gaskiya ban yarda ba snake, You are my Sweet Banana,You are My Apple cewar Abdallah shima. Blanket ta jawo ta rufe su gaba Daya sannan ta koma saman Abdallah ta kwanta ta maidashi katifar harda sakin nauyinta sannan tace Ina da nauyi Dan Allah? Murmushi yayi kana ya daura Hannunsa saman Mazaunanta Kina da wannan kayan ai Dole kiyi nauyi, suna hirarsu ta masoya bacci ya kwashe su. Mami tana fama da ciwonta duk ta rame tayi baki hakan yasa Alhaji Shehu ya tsaneta dama kyawunta yabi ya aureta yanzu Kuma Babu Kyau ga kafarta ta Fara tsatsafo da wani ruwa me wari, Afrah ke kula da uwar tasu sai autarsu, Alhaji Shehu ya Hana ko kwandalarsa ta magani,Mami tana kwance zazzabi ya rufeta Afrah ta Bata magani da abinci sannan Mami ta jawo waya tare da Kiran Alhj Shehu,sai da ta Kira yafi sau goma Bai daga ba,Yana dagawa kuwa Ya fara Bala'i kin dameni ko ni na Dora Miki cutar ne? Uban Kuma me Zan Baki? Hawaye ya zubowa Mami tare da Dana sanin auren da tayi,Nan danta Abdallah ya Fado Mata da Yana Nan da baza ta wahala ba Kuma ba kasar da bazai kaita ba Dan ta samu lafiya,ganin Bata da zabi yasa tace Alhaji kamar ba Kai ba,duk son da kake nuna min Yana Ina? Yanzu akan lalura ta sameni ka gujeni. Dama abinda kika kirani ki fada min kenan? Ke wacce iri ce? To Bari kiji kwandala bazan Baki ba ai Nima badan Allah Kika aureni sabo da dukiyata Kika aureni Dani talaka ne ko kulani baza kiyi ba, Nafa San me nakeyi Kar nake kallonki shashashar banza. Wayar Mami ta kashe Hawaye na zubo Mata Babu tsayawa,Afrah tana gefe itama Hawayen takeyi kanwarsu ta shigo itama ta zauna gefe Babu me lallashin wani,Mami tace ku daina kuka muyi amfani da ragowar kudinmu da Suka rage ko Allah zai bani lfy, Sai dai Mami ya kamata mubar gidan Nan mu tafi Kano ko Kaduna neman magani zaifi araha akan Abuja cewar Afrah, Mami tana rawar sanyi tace ko Maiduguri ku kaini idan Ma Dajin Sambisa ta Kama ku tafi Dani can indai Zan samu lfy. Duk da halin da suke ciki Saida Afrah tayi dariya Lallai Uwar tasu taji wuya. Washe gari Mami ta sake kiran Alhaji Shehu Dan ta sanar Masa tafiyarsu Yana dagawa ta kwantar dakai tare da cewa Alhaji zamu tafi Kano ko Maiduguri neman magani ko Allah zai sa mu Dace,Da matukar masifa yace Ina ruwana ko na daureki? Ku tafi Bauchi ma ko Sokoto Ina ruwana ko idan Kinga dama ki Haura kasar ,Ni dai Ina fada Miki matukar Kika tafi to a bakin aurenki,Mami ta fashe da kuka Yanzu Alhaji Shehu Haka zaka Yi min? Ashe abinda kakewa uwar yaranka Nima zaka min? Ka tausaya min da kudin gadon yarana Zan nemi magani bada naka ba,Tsaki yaja sannan yace Na fada Miki matukar Kika fita a bakin aurenki karki dawo Gidana. Mami tana Hawaye ta fadawa Su Afrah,Afrah tace yaci ubansa ki taso mu tafi wlh Mami so yake ki mutu wlh Kika mutu bashi da asara,Kamar Baki da dangi kamar bamu da kowa a duniya,mu dai Dan Kara Bari mu gani tukun cewar Mami. Mami Haka taci gaba da Zama cuta na cinta ta Gama kwanjalewa tayi baki,kuraje ko Ina ga kafa tana ruwa da wari,Babu Wanda zai ganeta a halin yanzu,Su Afrah ma sabo da wahala da bacin Rai duk sun rame zuciya ba dadi, Yau Mami kwana tayi tana Suma kamar baza tayi Rai ba,sai ihu da wayyo wayyo takeyi,Su Afrah sun zagayeta suna kuka,karshe Afrah ta Kira Yan uwan Mami sun Dade suna kiransu Amma sau biyu suka zo dubiya Babu wani ko wata data Kara zuwa duba Mami,Ranar naka sai naka,rayuwa Dole ko ka guji mutane akwai ranar da naka Dole sai naka ranar cuta kenan. Sunce zasu zo Amma Shuru har kwana biyu Afrah ta shirya ta shiga motar haya sai Kaduna gidan Ubansu Wanda rabonsu da zuwa tunda Mami tayi aure Suka samu duniya sai yanzu da wahala ta kawota Basu da mataimaki,Bata Fara shiga Gidansu ba Family House kawai gidan Baba ta wuce Direct,taci sa'a zai fita Office kenan,Tasha mamaki yanda Baba ya Zama Hamshakin me kudi Haka,komai ba yanda Suka sani ba,Baba tunda yaga Afrah ta rame sannan har tasan tazo gidansa gaskiya ba lafiya ba,tunda Suka tafi Basu Kara waiwayar gida ba ko dangi daga na uwar har na uba. Gaban Baba taje harda Durkusawa har kasa Wanda da ko gaida Baba basayi,da fara'a ya amsa ba tare da ya nuna Mata komai ba,Afrah meke tafe dake ne haka da sassafe? Afrah harda hawayenta tana bawa Baba labarin komai,Jinjina Kai Baba yayi yace to Yan uwan Maminfa? Wlh Baba sunki saurararmu Wai tunda ta samu duniya Bata neme su ba Saida lalura tazo mata. Bari a tura driver ya dakko Mamin Taki da Yar Uwarki ammafa idan ta shirya barin auren nata,Afrah tana murna tace ai ta hakura da auren kawai idan mun tafi ne bamu san Ina zamu zauna ba shi yasa,shiga ciki kici abinci ki huta kawai Inshallah zata samu lfy,Ameen Afrah ta amsa ta nufi ciki Baba Kuma ya shiga mota ya fita abinsa. Rasa Ina Afrah zata nufa tayi, part din Hafsatu ko Part din Mama,tunowa tayi da halin Hafsatu na cin mutunci Amma duk da Haka Part din Hafsatu ta shiga,Hafsatu sai da ta mike tsaye sabo da mamakin ganin Afrah tana Mata sallama da fara'a, dama Hafsatu Bata kaunar zuriyar Mami Nan take taja tsaki tare da dakawa Afrah tsawa uban me kika shigo min part zakiyi? Matsafa masu zuwa wurin bokaye wlh nafi karfinku,shegu Dangin kodaddu gashi Nan halinku na banza yasa kullum Babu ci gaba sai kanjalewa kikeyi fitar min a Palo na Dan bansan da tsiyar da Kika zo min ba. Murmushi Afrah tayi a ranta tana Allah sarki duniya Wai Hafsatu ke zaginta Haka Wanda da Dane da tuni ta Mari Hafsatu Amma duniya ta koya musu darasi sai tace Allah Baki hakuri,Wannan kalma ta bawa Hafsatu matukar mamaki Afrah ke Bata hakuri cab,Firdausi ce ta fito da murna tace laaa Afrah kece yau a garin sannu da zuwa,Hafsatu tsawa ta bugawa firdausi koma ciki Dan ubanki ko na karyaki,sum sum firdausi ta koma inda ta fito Afrah tana daga Mata hannu itama da murna. Ficewa Afrah tayi ta nufi part din Mama tana shiga da sallama merry Ce ta amsa wacce dawowarta kenan Daga Exam sabo da ta Fara University tuni,Murna Sosai Merry keyi da ganin Afrah,Husna ta fito itama zata tafi schl sai Murna Suka tarbi Afrah bayan sun gaisa Merry tace yanzu na dawo Mama ta tafi Asibiti tun 8am Amma anjima kadan zata dawo,Afrah mamaki ya cikata Duk irin wulakantasu da sukayi Amma kalli yanda suke Nan Nan da ita kunyarsu sai ta kamata,kayan ciye ciye da shaye shaye Merry ta kawo mata,dama yunwa takeji bata karya ba ta fito,abincin taci ta koshi sannan ta shiga dakin Merry tayi wanka,Merry tace ta zabi kayan data keso cikin nata tasa kasancewar ba tafiyar hayyaci bace Bata fito da komai ba na Kaya. Bayan ta shirya sai ta Kira Mami ta sanar Mata duk abinda ake ciki da irin karramawar su Merry, Karshe tace idan zaku taho Mami a Hado min kayana kaf a kawo min Baba ya turo Driver. Mami tafi kowa Murna Amma tana kunyar Baba da iyalansa musamman Mama. Hafsatu bakin Halinta Bata fasashi ba sai abinda yayi gaba. Rahmatu da yaransu sun Dan farfado sai rufin Asiri kasancewar yaransu da yawa sun samu aikinyi ga Baba Yana tallafa musu sosai sai asirinsu ya rufu sai dai har yanzu Suna da kiyayyar Baba sabo da asirin da Hafsatu tayi musu,duk abinda Baba yake musu basa gani,shi kam yasan Dan Allah yake musu badan komai ba. Washe gari bayan su Khadija Sunyi Sallar Asuba sai suka koma bacci sai 9am Khadija ta farka tare da zare jikinta a hankali yanda Abdallah bazai farka ba,gyaran inda Yan aiki basa zuwa tayi da kanta ko Ina ya dau sheki da kamshi bed din Abdallah ne kawai Bata gyara ba sabo da Yana bacci,Kitchen ta shiga ta Fara baje basirarta ta fannin girke girgirke,gida ya kaure da kamshi har makwafta suna Iya Jin kamshin girkin Khadija,Sai da ta Gama gwalangwasonta a girkin Kamar na turawa ta shirya a dinning sannan ta koma room dinta tayi wanka tare da daukan wata uban kwalliya ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda pupple Abdallah ya dinka Mata a garin Kano da suke yanzu rigace ta wuce gwiwa an zagata gefe da gefe tare da Zani Tasha aiki sosai Fadin irin kyan da tayi Bata Baki ne kamar wata Hajiya Haka ta fito,dauri Kuma irin ture kaga tsiya tayi ta wani cokoshi. Abdallah Kamshin girkin Khadija ne ya tashe shi dama yunwa yakeji,Toilet ya shiga a gurguje ya fesa wanka ya shirya cikin kana Nan Kaya Daya Saba sawa Yana shegen kamshi ya gyara Mata saman bed din kamar mace Haka ya dameshi sosai dama yasan ta gyara ko Ina ya hutar da ita ya gyara yana sakkowa daga sama ya hangota tana shirye shirye a Dining,wani farin ciki ya kamashi ta Masa Masifar Kyau yau tun kafin ya sakko take kallonsa yanda shima ya tsantsara adonsa Murmushi kawai suke sakarwa Juna har ya karaso gabanta,Hannu ya Buda Mata ta fada jikinsa ya rungumeta a jikinsa. Kamshi na tashi ya kalleta Yana zuba Murmushi itama Haka a hankali ya rada Mata kinyi kyau Yar gayu,Dadi taji a ranta ya yaba tace ai kafi Ni kyau ma tana wani Jin kunyarsa,Mene kike rufe fuska? Kunyarka nakeji Allah tun shekaran jiya da kayi min abun Nan da kyar nake iya kallonka sabo da Jarumarka dana gani Kiri kiri wannan Abun ya tsaya min,Khadija kenan ba boye boye ta Fadi gaskiya. Dariya ta bashi yace Ke ko Doluwa watarana to Mene abin kunyar? Komai fa nawa naki ne,komai naki nawa ne,Gefe taja baki Bude tace Kai...a'a komai ba nawa ba naka Banda Jaruma wlh ni ba tawa bace, ke bakya Jin Hausa ya furta Yana dariya bani abinci naci yau Wasa zamuyi dake Kinga Baba yace Kd zamu koma soon, tana murna ta zuba musu komai a plate daya Haka na Sha a cup daya, shi ya Bata a Baki da kansa taci ta koshi shima Haka. Maimuna tunda Suka koreta Bata koma kauye ba gidan Yan uwanta na Kano take zaune a Kano so take Dole itafa Sai Abdallah ya sota,Bata gaji da ganinsa ba,Shi yasa ta Kulla alaka da me gadin su Abdallah ta bashi cin hanci akan zai dinga Bude mata kofa tana shiga gidan tana ganin Abdallah ba tare da kowa ya gane ba. Palo su Abdallah Suka koma suna kallo tana jikinsa suna kallo Yana so yayi murji Amma Kayan data Sa sun hanashi Jin dadin Abinda yake so,lokacin Kuma Maimuna ta shigo gida tana rabe rabe har tazo jikin kofar Palon,ko Ina labile ya rufe da kofa ta rasa ta Ina Zata leka sai safa da marwa takeyi a wajen. Jikin wani window taje tare da budeshi a hankali sai taga Ashe window din kitchen ne,tsaki taja ta dawo wani window shima ta bude sai ta hango dai dai Dinning, komawa tayi wani shima ta zuge kadan a hankali Allah ya taimaketa tana hango Kan Khadija,Tsaki ta sake ja tace bake nake so ba Yar Iska,Hannun Abdallah ta gani Yana shafa jikin Khadija,Bakin ciki ya Kama Maimuna tare da kishi sai tayi sauri ta Fara kukan mage a hankali Dan kawai Kar Abdallah ya taba Khadija. A hankali tace Miyauuuuu...Miyauuuuu..Khadija Bata son mage ta tsorata tace kukan mage nakeji dama gidan Nan da mage? Abdallah yace Nima naji Wlh na tsani mage nima,duk sukayi tsuru tsuru suna dube dube, sai Abdallah yace kunnenmu ne yaji ba wata mage ya hade bakinsu waje daya suka shiga Tsotsa kamar mayu, sai ko Maimuna ta sake cewa Meyyyyyyy kamar kukan akuya Khadija tace Kai gidan Nan Aljanune a ciki,Abdallah baiji ba yace ba komai tare da kwantar da ita saman Kujera Yana samanta Yana Kai Bakinsa da niyyar kissing dinta yaji ance kur kutu kur tu wani kukan tsuntsu,Khadija zumbur ta mike a rude tace Idan ba aljanu bane Namun daji ne a gidan Nan,kafin su rufe Baki Maimuna ta sake makale Murya tana kukan Yan tsakin kaza tsiyauuu.... tsiyauu..., tana ganin Khadija ta rude ta koma kukan Mage Miyauuu Miyauuuuu..sannan ta Gudu baya can ta buya, Abdallah ya fito ya Gama dube dubensa baiga komai ba ya koma. Khadija tuni ta Gudu sama ta boye Abdallah ya isketa cikin blanket ta kudundune dariya ta bashi ma, Blanket din shima ya shiga yace Ni kayan Nan naki sun dameni bana sakewa,Khadija itama tana Dan son romance din Nan Amma sabo da kunya sai ta nuna kamar Bata so tace Ni Ina son kayana,Abdallah Yana kokarin Cire Mata tana gyara Masa a hankali tana wani lumshe Ido ya rabata da kayanta Daga ita sai bra da pant,wanketa ya farayi da Harshensa,Khadija tana Jin dadinta tace akwai wanka kala kala,wankan janaba,Haila,wankan sabulu to wannan wankan Harshe sunansa, Murmushi yayi Yana dariya ma yace ko a daina ba Kya son wankan? Khadija da sauri tace a'a no Dirjeni tas, Dariya yayi yaci gaba itama tana Masa abinda yake so kawai ya gigice ya rude kafin kace me ya haukace mata ya susuce, Khadija ta Lula wata duniyar lokacin da ya Fara sucking Down nata ta Zama so wet dama ga Niima,Bata sani ba sai zafi taji a kasanta,taji Jaruma a jikinta Yana sarrafa ta yanda yake so,Yana Murza mangoronsa Yana tsotsarsu ya Kara kaimi sosai Yana aiki bilhakki da gaskiya zafi yana ratsata har kwakwalwa,ga ciwon dama Bata warke ba anyi famu, tun tana Daurewa ta kasa ta saki kuka tana cewa Da Rana ne fa,tsakar rana Kiri Kiri,Pls ka Bari sai dare Amma Dan rashin kunya Rana na kallonmu, wayyo zafiiiii,tun tana lallabashi ya daina ta daina ta koma masifa tace wayyo kana jajjageni,wlh jajjage kake min marar Imani, Allah baka neman Albarkata bazan shi maka Albarka ba,na daina kulaka,Bazan Kara gaisheka ba,girkin ma an daina Yi maka,Abdallah shi maganganun da takeyi Dadi suke Kara sashi ji musamman idan ta koma kuka Bai San sanda yake kwararo Mata sweet words ba Yana yabonta Yana furta yanda yake matukar sonta,da irin dadin Khadija sai da ya samu nutsuwa ya gamsu sosai Harda hawayen Dadi yake fitarwa,Khadija Kuma tana samu ya kyaleta ta juya Masa baya kawai tana sharbar kuka. Babu lallashin da baiyi ba Taki hakura,tana kukanta kasa kasa yace Haba Babyna I said I'm sorry bazan sake ba kinji my love,my Heart, Daya side din ya koma gabanta suna facing juna yace Yi min Murmushi na gani my love,Khadija tace ai nace baza ka Kara ganin Murmushi na ba,ko hakori na ka daina gani Aljani kawai Saida ka Gama jajjagenka zaka cemin yanyanayan.... Dariya Abdallah Yayi nine Aljani My wife? Ae Black ma na daina kulaka yaro, dariya ma take bashi da kyar yake dannewa. Maimuna dai ta gaji da jiran fitowar Su Khadija Shuru Shuru ta Fita Daga gidan ta koma gida abinta da niyyar sai Gobe zata dawo ta kalli Abdallanta. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 76-80 0fficial By AsmaBaffa Ga page naku masoyana zulfa Us Bayero, Aleeyou Nerja'at,Clean Babe,Ummu Shafa'at Eeshert Zubair Abdul,Bilkisu Rabiu Ado,Fateemer Barau, MMN XAID, R"U"B, Mmn Fharuk, Mrs A and Mrs Sulaiman. Jinjina da Godiya gareki Khadija Dandume Allah ya bar Kauna. Flower Ina gaisuwa. Washe gari da wuri aka dakko Mami tare da kanwar Afrah Meenal,Afrah tana can Family House wurin Yan uba Yan uwa,dake duniya ta bi dasu lafiya lafiya Suka tarbi Afrah Ana ta Hira gwanin Sha'awa su Rahmatu duk kishin Nan da Shirme Babu an daina sunga Allah ba Wasa ba sannan Babu kudin da za ayi,shi yasa da yawa talauci ke sawa mutane na rage tafka danyen Aiki,wani Yana so yayi Zina ba kudi Dole ya hakura ko ba Dan Allah ba Amma hakan ya taimaka ba'a rubuta Masa zunubi da yawa gashi Nan talauci ne ke takawa wasu birki. Jin Mami sun dira gidan Baba sabo da yace Kar akai Mami Family House gwara ta zauna inda za a kula da ita,Hafsatu sai toshe hanci takeyi tana dariyar mugunta,Baba Yana kallonta yace na ruwa baya zagin kada Hafsatu wlh ki kiyayi Allah Baki San karshenki ba lfy da Cuta Allah ke sawa mutum wuce a kaita wancan part din ba kowa a ciki sai su zauna tare dasu Afrah,Mami sai Jin kunyar Baba takeyi tana kasa da kai Kamar ta nutse sabo da irin abinda tayi Masa a rayuwa tafi kowa wulakantashi a gidan sai gashi lokacin da kowa yake gudunta ana kyamarta lokacin ya karbeta hannu bibiyu. Mama ce ta fito da sauri da yaron cikinta tana murna da fara'a ba kyama ba komai tace Haba Baban Yara Bata da lfy ai Bai kamata a barta tare dasu Afrah Yara ba Wanda baza ma su Bata kulawa sosai ba ai yarane a wuce da ita part Dina kawai ga empty rooms Nan sai an zaba harsu Afrah su zauna can wajena Babu matsala,Tsagal Hafsatu tace Munafuka uwar iya kinibabba,Baba yana farin ciki yace Allah ya Miki albarka Maman Yara,Allah ya Baki gidan Aljanna har Mami aka amsa da Ameen, mu ayi Mana addua mu fada wuta ae yawwa mu nace a tsine Mana mu tafi wuta tunda ba a kaunarmu Dani da yarana an tsanemu wlh ka sake Alhaji Karami wuta zaka tafi cewar Hafsatu tana Mika wuya. Babu Wanda ya kulata, Mama,Meenal da Afrah da shigowarta kenan sune Suka kama Mama zuwa part din Mama,su Merry ma sun tallafa aka Bata room sannan Baba ya Kira Dr Hussain saurayin Merry abokin Abdallah don ya duba Mami. Khadija yau yini da kwana tayi tana fushi Bata kula Abdallah Yayi lallashin har ya gaji,Haka Suka kwana tana fushi washe gari da wuri sai ga kiran Baba yace Lallai Abdallah yazo kd ya kyale Khadija acan,gaban Abdallah ya Fadi shi yanzu bazai taba iya nisa ko tafiyar kwana daya ba tare da Khad dinsa ba,Khadija ma tana ji ance a barta ta saki kuka ita baza ta zauna ba,Baba yace to shike Nan ku taho tare dama Mami ce Bata da Lafiya Kuma Dr Hussain ya duba ta yace ba wata matsala bace Babba sannan za a hada da adduar malamai Dan abin Kamar da shirka a ciki. Abdallah yaji hankalinsa ya tashi Kar Maminsa ta mutu ai sai Shirin tafiya sukeyi ba Bata lokaci,Khadija Ana ta murnar ganin Mama,Ana Haka Maimuna tazo gidan ta Fara kukan mage kenan Khadija ta fito zataje wajen masu aikin ta fada musu tafiyarsu da abinda ya kamata katsam sai taga Maimuna a jikin window tana kukan Mage,Dana akuya etc kamar jiya,Kwalarta kawai Khadija taci duk girman Maimuna Khadija sai da ta yarfa Mata Mari ya Kai Uku sannan ta dauki tukunyar Flower katuwa ta rotse Kan Maimuna,Maimuna ta Fara ihu tana neman dauki, ga Kai ta fashe jini na fita,Amma Khadija tayi Mata rikon gaske,Abdallah yaji hayaniya da ihu ya fito ya iske fadan Da kyar ya banbare Khadija a jikin Maimuna,Khadija tana Mijina yafi karfinki Dan Uwarki, Maimuna kawai kukan taimako takeyi,tana ganin An rike Khadija ta kwashe da Gudu ta fita tana Dana sanin shigowa gidan. Da kyar Abdallah ya lallaba Khadija,Bayan su Khadija sun Gama shiri wanka Suka dauka sosai Yasha wani yarda sea blue me laushi shara shara ita Kuma lace ne itama sea blue and Black sunsha kyau kamshi kawai Sukeyi ta ko Ina,Driver ne ya kaisu Airport Suka shiga jirgi sai Kd,suna Isa Driver na jiransu sai gidan Baba,Khadija Dadi da murna takeyi kamar zata Yi hauka, Family House Suka Fara zuwa kowa yayi mamakin ganin Khadija da Abdallah,tunanin kowa sai ya yafi akan Dama ba bacewa sukayi ba turai suka gudu karya ne,sai da suka gaisa da kowa sai suka koma Gidan Baba Hafsatu ta fito kenan tayi Ido Hudu da Abdallah Nan take sai ta Fara surutai ta haukace gaba Daya ta hanyar surutai da sambatu iri iri. Dariya Hafsatu ta kyakyace da ita tace yiiiiiiii nice na yiwa Abdallah asiri ya haukace ya bar gida,nice nayiwa Su Rahmatu asiri da yaranta su tsani Baba su daina son abin Hannunsa Yana Nan a cikin Gidan Daddy na binne jikin bishiyar Guava ,cikin dake jikina na asiri ne Haka Hafsatu ta dinga tonawa kanta asiri da irin tuggun data Kulla,Yaranta sai kuka sukeyi suna riketa Daga Nan ta fice tare da shiga Family House Nan ma ta dinga sambatu tana tonawa kanta asiri karshe sai ta Fara shiga makwafta gida gida tana tonawa kanta asiri sai Kuma ta shige cikin garin ta bazama duniya tana tsince tsince. Kowa ya cika da mamaki Ana sallallami da gulma,Baba kasa motsi yayi Harda Hawayen takaici,Mami kuka tayi,Sai yaran Hafsatu dake kuka cike da kunyar halin Uwarsu, asirin da Hafsatu ta furta ta binne Baba da kansa yaje family House ya tono shi aka lalata abin, Family meeting Baba ya Tara kowa da kowa a Family House su Rahmatu da yaransu Har Mami dake halin jinya,Abdallah da Khadija kowa Yana Nan Baba ya bude taro da Addua,sannan yace Alhmdllh kowa yaga abinda ya faru da Kuma yanda rayuwar family dinnan ta kasance Tun Dan Uwana Yana Raye,Abu me Dadi da marar dadi ya faru,ya kamata mu hadu mu gyara,Kunga abinda Hafsatu ta aikata ga yanda ta Kare,Haka Mami gashi yanda Kika dawo,kin manta da kowa Akan kin shiga daula ke Zaki wa Allah wayo kina gudun talauci,Abdallah da bakwa son rayuwarsu da Khadija sai gashi a halin cutar da suke ciki ta rashin tunani a Haka suka rayu tare har suka warke abinda Allah ya tsara ya rigada ya tsara. Baba sai da ya Basu labari komai Akan Mami da Kuma bacewar Khadija da Abdallah,sannan karshe yace ku Kuma su Rahmatu duk gadon da kuke gadara dashi gashi yau Yana Ina? Ko ba komai kunji a jikinku Kuma rashin bawa yaranku tarbiya ne ya jawo tun suna Yara sun Saba da kudi Basu san babu ba yau waye yaji jiki? kun taba tunanin zasu Kare? Ya kamata mu Kara nutsuwa musan inda rayuwarmu ta nufa mu dage mu nemi lahirarmu tayi kyau. Usman shine Babba yace Alhmdllh Baba mu mun gane gaskiya tuni,sannan Abdallah Muna tayaku murnar samun lafiya,hakika munyi farinciki,Kuma munga rayuwa munga Ishara Dole Baba da muke ganin ba komai bane yanzu bamu da gatan da ya wuceshi gashi duk mun samu aiki har Muna kokarin Nemo matayen aure Matan Kuma suna da mazajen da zasu aura Alhmdllh mu gaba daya da muke family House mun gane gaskiya Allah ya shirya mu,karshe Ina Kara bawa Baba hakuri da Kuma gode Masa akan abubuwan da yayi Mana,munyi Masa abubuwa Marasa Dadi Amma Bai kalli hakan ba ya kula damu Allah saka da gidan Aljanna,Ameen gaba Daya aka amsa. Rahmatu ce ta mike tace Dole mu godewa Allah mu godewa Baba domin munci kwal ubanmu mun karbi tafka iya tafka Amma hakan yayi sanadiyyar gane kuskurenmu Madalla da samun Mutum Dan uwa Managarcin kanin Miji irin Alhaji Qarami Baba Allah ya saka,Ameen aka amsa,Haule ma Amarya ta mike tace tofa bayin Allah Dole mu hada kanmu Baki daya mu Zama tsintsiya madaurinki Daya Yara su Zama na kowa ba gulmace gulmace da munafunci an Zama Daya,Mami Allah ya Baki lafiya dama kinfi kowa iya tsiya, Baba Allah dai ya biya,Murmushi akayi aka amsa da Ameen,Sai Bilkisu itama tace bani da bakin magana sai dai nace Allah ya saka da Alkhairi Allah ya hada kanmu ya bamu Zama lafiya da kaunar juna,Ameen aka amsa. Mami tana Dan ciwonta tace Gaskiyane Haule nafi kowa neman rigima a gidan Nan,Dan Allah kowa ya yafe min musamman Baba,Dana Abdallah da Khadija tare da Mamanta na kuntata muku ku yafe Ni Khadija tace ai tuni an wuce wajen Mami an yafi juna Baki daya Allah ya Baki lafiya kowa yace Ameen. Abdallah yace kowa ya yafewa kowa an daina fada ko wani kyashi da Hassada,Mama tace komi ya wuce Merry sukace Inshallah itama Hafsatu Allah ya Bata lafiya ta dawo gida a rufawa juna asiri yaran Hafsatu suna Hawaye Suka ce Ameen,Baba yace a'a ko ta warke na Riga na saketa saki daya ku shaida bazan Kara rayuwa da ita ba zuciyarta Babu Imani,kowa baiji dadin sakin ba sai Khadija kadai Wai akan ta sawa mijinta cuta sai tace Weldone Baba. An Gama taro Abdallah yace shi Abuja zai zauna da Matarsa Amma sai Nan gaba zasu koma ba yanzu ba sabo da aiki ma na Business dinsa can zai koma,Addua akayi kowa ya watse,Abdallah da Mami suna part din Mama dakin da aka bawa Mami suna Hira ta uwa da danta,Abdallah yace Mami wannan ciwonfa Haka ya kamata ayi Addua ayi na asibiti,Hmm Haka Babanku yace Bari dai mu gani,Ya matar taka? Na dauka Zan ganta da jikana ko ciki? Dariya Abdallah Yayi lokacin Afrah da Meenal sun shigo room din yace Sisters How far? Dariya sukayi suna Murna Yaya Wlh baka gani ba kayi kyau sosai matarka kamar wata Baturiya kunfi da kyau Yaya ku ci gaba kukayi, jikinsa Suka koma Suka makaleshi Meenal tace Mami Kinga Yaya yanda yake dariya ya daina wannan kuncin da fushi kullum,Mami tayi dariya Surukata ta gyara Masa Zama ya Zama Babba,dariya sukayi Baki daya,Afrah tana Yaya Bata da ciki Dan Allah? Rankwashi ya zuba Mata Ni sa'anki ne...Kara ta saki,Mami tace ya zaka Dakar min yarinya Dan ta tambayi gaskiya nima ai baka bani amsa ba,Mami Bata da ciki fa ya Furta a shagwabe,Dr Hussain ne yazo yaga abokinsa Nan fa murnar ganin juna Yana Gama duba Mami Suka koma part din Baba suna ta hira baji ba gani daga Nan ya bashi labarin soyayyarsu da Merry an kusa sa Rana tare za a hada dasu Usman,firdausi etc. Abdallah ya tayasu Murna shima harda bashi labarin yanda yake son Matarsa Khadija da kyawawan Halayenta,Dr sai tsokanarsa yakeyi Wai a dawo da Humaira Abdallah yace soon zan kamata wlh sai tayi prison dariya sukeyi sannan Suka tattauna Kan rashin lafiyar Mami da Kuma Me maganin Musulunci me Addua zai Fara zuwa gobe,sosai Abdallah yaji Dadi, bayan Dr ya bar gidan Baba ya sanar Masa Dukiyarsa tana Nan a hannunsa idan Mami taji sauki zai koma Office zai damka Masa,Abdallah harda Hawaye sabo da tunawa da Mahaifinsa Ashe har tanadi yayi Masa sabo da yana son Abdallah. 5pm kowa ya nutsu Abdallah ya dau wankan sugar cikin wata arniyar shadda Milk color kyan da yayi ba a magana kowa ya kalleshi sai ya Kara,Su Usman dasu Omar duk suna gidan Baba Ana harka Babu banbanci,Abdallah yazo cikinsu yace Usman wace Amaryar taka ne? Dariya yayi yace kaganni dai duk kyan Nan nawa na kasa samun ta aure wlh ko wacce shegiya naje sai tace tana da Mijin aure,wata Kuma ta yaudareni ta lashe min kudade na, Ni Kuma gani Allah ya yoni da kyauta, dariya sukayi Omar yace mu kuwa duk mun samu Banda shi Allah sarki ga kyau matashin tuzuru,Abdallah ya kalleshi Yana dariya shima sabo da Usman ba karya shima akwai kyau ga iya daukan wanka to ai Kaine ka Dade kana yaudarar Mata Dole ta aure ta garareka,to Dan iska Yi min Baki cewar Usman Yana zagin Abdallah,Abdallah yace to yanzu Ni nayi maka Mata in kana so ga Abu zainab kawar Khad Dita ka aureta wlh tana da halin kirki sannan Wife Dina zata ji Dadi Zan sata a farin ciki gata ga Kawarta. Usman ya tafi tunani yace wannan yarinyar me shegen iya magana wata Yar Fara Haka doguwa ko? Abdallah yace ita fa kasan tana da kyau Kuma da a birni suke Suka koma kauye ta waye in kana so Allah I'm seriouse a baka number ta ka nemi soyayyarta kwanan Nan Zata zo ma wurin Khad,Usman yace wannan yarinyar mitsila me Zan ji a jikinta, Allah yasa ma tana da kyau da Yar sura, Kai yaro ka kiyayi yaran Matan Nan wasu sunfi manyan Don na kiyayesu hhhhhh suka kwashe da dariya suna tafawa,Omar yace to fa mutumin Shi yaji me yaji kai Usman ka yarda kawai Allah baka Jin tunda Abdallah ya zauna zancen Khad Dita Khad Dita yake Mana,Abdallah yace Dalla tawa dai Mene wani Khad dinka, Usman yace Iyye na yarda kawai a bani number naji ya zamu Kare. Abu dama tana kiran Abdallah watarana ta gaisheshi ko tace ya hadata da kawarta Yana da number dinta sai ya bawa Usman sannan ya Kira Abu yace ga Dan uwansa Yana sonta su Fara magana zuwa Nan gaba idan Halinsa yayi Mata to shike Nan sai ta aureshi,Abu murna harda rawa a gidansu tana cashewa ta samu miji ai tunda Abdallah ne ya hada ta da mutumin tasan ya Hadu kawai zata aura sai rawa. Khadija kuwa tana can dasu Mama tare da kannenta suna ta zuba Hira sai da su Merry suka shiga kitchen sannan Khadija ta kebe daga ita sai Mama,Khadija tace Mama yanzu Haihuwa zakiyi? Ban gane ba Khadija a'a Kar na haihu? Karki Bata min Rai Khadija ke Har yau naga fa Alama kishin ubanku kike, a'a haba Mama ya zakice Haka? ok Mama I'm sorry,Mama Khadija ta kirata,Mama tace Yes Mene ne? Uhmm...ahm...ah...Mama Down Dina akwai ciwo Mama zafi me zanyi? Mama ta bude Baki tace bana koya Miki ba tun ranar da za a kaiki dakin Miji? Duk dadewar Nan sai yanzu kikayi first Night?Su Mama ba ruwansu su Zaman South yasa basu fiye kunyar juna ba, Khadija da kunya tace ae,ok Zaki warke ai sai a hankali,Mama ta tafasa Mata ruwan magariya ta zuba gishiri tasa Khadija ta zauna a ciki ta Dade Haka tayi sau uku sauki ta samu sosai kusan ma sauran kadan ta warke tayi wanka da brush taci kwalliya cikin Riga da skert na Atamfa itama duk Abdallah ne ya dinka Mata a Kano sun fito da surarta tayi Masifar kyau,Merry Ce tayi mata Daurin me kyan gaske,suna Palo gaba Daya dasu Afrah Ana Hira Khadija ta fito tana zuba Kamshi Afrah tace sai kinyi Amaryar Yaya Allah yaja zamaninki dariya sukayi gaba daya. Khadija ta zauna kusa da Afrah tayi fari da Ido tace ya kikace? Ah na gani wannan fagen sai Yaya yazo zai bada tukwi ci,Khadija ta mike tana cewa Afrah yarinya nifa yanzu Auntynki ce yafi ma ki Fara durkusa mini,Kitchen ta shiga ta hadowa Mami kayan Abinci me ruwa ruwa a katon tire ta shiga dakin ta iske Mami tana Jan carbi,Har kasa ta duka tare da giasheta Mami da fara'a ta amsa kamar me,Khadija sannu da kokari tunda kuka zo kike ta kawo min abinci Haka har na rasa Ina Zan cusa a cikina kofa kwana daya bakuyi ba Baki huta ba,Khadija tana rufe fuska Wai kunya tace Mami ba komai fatanmu Allah ya Baki lafiya,Ameen Mami ta amsa tana Alfahari da samun Suruka irin Khadija,Ashe itace Bata Fahimci Hali irin nasu Khadija me kyau da tarbiya ba,shedan ya rudeta cewar Mami a ranta. Khadija da kanta ta bawa Mami abincin a Baki,Abdallah ya bude kofar zai shigo kenan yagansu a Haka suna Hira tana bawa Mami abincin farin ciki yaa kamashi ya Kara Jin son Khadija sabo dal a ransa a hankali ya koma wurin Mama inda suke tare da Baba suna Hira ya zauna sun Dan Dade sannan ya dawo Palo wajen su Merry,sai ga Su Usman ma sun dawo daga sallar Magrib sun zauna a palon,Merry ta shirya abinci iri iri Ana ci Ana Hira harda su firdausi yaran Hafsatu duk da suna cikin bacin Rai Haka Suka daure. Khadija ce ta fito da tire a hannu ta Gama bawa Mami Su Usman suna ta kallon irin kyau da haduwar data yi a ransu suna Abdallah ya Dace shi kam,a palon ta tsaya suka Fara Hira dasu Omar iyayen surutu Ana nishadi,Abdallah Kuma kishi ya tokare Masa wuya ya hade fuska kamar me su Usman dasu Merry duk sun harbo jirginsa,Khadija ma Tasha jinin jikinta kawai sai ta shige kitchen,Usman ya kalli Abdallah yace Dan iska me zamuyi maka da Mata tashi ka bita jarababbe,Murmushi yayi da sauri Aiko ya mike yabi bayanta. Dawowa yayi yace Merry bani Hijab Kato dariya sukayi gaba daya taje ta dakko wani katon Hijab me Hannu, ya karba tare da iske Khadija a kitchen tana wanke Hannu, tana juyowa ta ganshi ya hade fuska ba Rahma kina ganin maza Zaki fito Haka jiba yanda shigar tayi Miki kyau Kuma ta fito da surarki duk Ana ta kalle min abina, Khadija tace to kayi hakuri saka min Hijab din,Murmushi yayi tare da Sa Mata hijab din sai ta Kara wani kyau,Jambakin yasa Bakinsa ya tsotse shi tas sannan yace to muje,Murmushi kawai tayi suka fito tare sai wurin 10pm sannan su Usman suka tafi gida,Abdallah yace Khadija tazo su tafi an gyara musu part guda a Nan gidan Baba tace baza taje ba ita da Mama zata kwana. Bakin ciki ya Kama Abdallah yace Haka mukayi dake a Kano? Abinda zakiyi min kenan? Mama Kuma ai tana part din Baba,Khadija tace Ni bazan biki ba kunya nakeji,yasan karya take Babu wata kunya da takeji kawai baza ta je bane,ya shirya daukanta ta arce dakin Mami dake kwance tasha magani taji Khadija ta shigo da gudu. Mami ta mike Zaune tace lfy Khadija Haka me ya faru? Khadija tace Mami Wai sai na bisa part dinsa Kuma Ni nace a Nan Zan kwana tare dake shine yace zai daukeni,Mami tace to kyaleshi Ni dama Kinga a katifar kasa nake kwana sabo da bazan Iya sakkowa daga saman bed ba da asuba sai ki kwanta a gadon ai gwara ki huce gajiyar tafiya. Abdallah sai gwada wayar Khadija yakeyi a kashe kawai ya shiga dakin Mami ya hango Khadija har ta shige bargo,Mami tace Kai lafiya ba sallama me kake nema? Shuru yayi Yana Jin kunya kawai ya koma tare da banko kofar kamar zai cireta. Kasa bacci yayi Yana ta juyi ya Dade rabon daya kwana shi kadai,baiji dadin abinda Khad ta Masa ba Amma zaiyi maganinta gobe sai ta kawo kanta da kanta yasan Hukuncin da zai Mata,Itama Khadijan ba wani dadin baccin taji ba ita kadai, kawai Dan tanaso Majalasi ya samu lafiya ne amma da tuni tabi mijinta ko Romance Sunyi. Washe gari tunda tayi Sallar Asuba ta koma bacci sai 10am ta farka lokacin tuni Mama ta tafi da Mami can main Palo wurin Malam me magani,gidan gaba Daya kamshi da sheki yakeyi Yan aiki na aiki ta ko Ina. Khadija wanka tayi taci uwar Kwalliya cikin fitted Gown ready made Black and Golden tayi kyau na fitar asiri tana baza kamshi ta fito Palo ta iske Me magani har ya Gama yiwa Mami Addua a ruwa ya Bata Tasha tare da shafa jikinta ya tafi,tayi mamaki da taga har wanka Mami tayi tasa kaya me kyau duk da jinyar da takeyi,gaishesu tayi gaba Daya har Mama, Khadija tace Mami Ashe har wanka kinyi? Murmushi Mami tayi tace kina bacci da taimakon Mama nakeyin wankan,Jinjina Kai Khadija tayi ta kalli Mama sabo da ta rasa me tayiwa Mama tunda ta gaisheta taga tana ta harararta tana hade Mata fuska. Bin Mama tayi dakinta tace Mama kamar fushi kikeyi Dani me nayi Miki daga zuwana? Khadija baza mu shirya dake ba,ganin kin dawo gida shi yasa Kika banzantar da mijinki ke ga me Uwa ko shine Kika kwana a nan Kika barshi,nufinki Mami zata ji dadi kina gudun danta kin rainashi?,wlh kina gani idan ya gaji kishiya zai Miki ba ruwana Kuma Nima ba ruwana dake indai baza kiwa mijinki biyayya ba,Haka na koya Miki? Ko Haka Kika ga inayi? Duk mata ba da Haka suka Saba ba wanne halacci ne Bai Miki ba har Kika kawo yanzu,da wani wlh da kin gane kurenki. Mama Bari fa nayi na warke Allah Mama ke kina da fushi da wuri ai hakuri akeyi da Yara Khadija ta furta tana dariya,Mama tace kinfa girma Khadija ya kamata kisani,Yo Mama sabo da Allah Ina na girma kalleni fa, Dan Baki ga wata me aikinmu ba Maimuna Rusheshiya Amma har nice na girma? ba laifinku bane da kuka min auren wuri kuma...Kum..pillow Mama ta dakko ta kwadawa Khadija tana murmushi,da gudu Khadija ta mike tana Bude kofa Sukayi Karo da Abdallah zai shiga wurin Mama. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 81-85 Official By AsmaBaffa Ga page dinku mutanena Rokel, Jikar Kuluu, Fatimahig16, Khadija Usman, Ayman Mrs, Aysha Humairah, Hapcer, Halymatu, Gwabnati and Maman Hajiya. Jinjina gareku manya manya Mum Afnan,Maryam Kabiru,Maryam,Fulatah luv, Aisha Adamu Abdullahi,Khadeejat Ahmad,Hadeeza Mukhtar, Mama zee and Bilkisu Rabiu Ado. Annallaha Ma'assabirin Ina so na Baki page baki da suna sai Annallaha Ma'assabirin ya kamata kisa suna sis, Ina godiya da Sharhi. FLOWER, JIDDER ZARIA and ASYCOOL tsohuwar Zuma Ina Miko gaisuwa. Gefe yaja da sauri Yana dafe da goshinsa fuskar Nan murtuk akan ya kwana shi kadai jiya,Khadija tace sannu Ban gani ba Ina kwana Bai ko kalleta ba bare ya amsa ya wuce ciki wurin Mama suka gaisa sai Hira sukeyi akan rashin lafiyar Mami, Khadija hankalinta ya tashi matuka ganin Abdallah Yana fushi da ita,Haka ta lallaba jiki a sanyaye ta koma can Palo ta zauna ita daya tal,ganin shurun yayi yawa sai ta jawo wayarta tare da Kiran Kawarta Abu suka Sha Hira,tana gani Abdallah ya fito Bai kulata ba ya shige wurin Maminsa. Koda ya fito Afrah ya Nemo ta zuba masa Abinci yayi Break,ya mike zai fita Khadija ta tareshi tare da tsayawa a gabansa tace Me....kafin ta Karasa ya raba ta gefenta yayi tafiyarsa abinsa ya barta Nan tsaye, abin yayi matukar Bata mamaki Dan kawai jiya kadai Rana daya tal Lallai Abdallah,shareshi tayi itama Suka shirya kamar wasu Yan Mata tare dasu Afrah zasu tafi Family House asha Hira,Suna Fitowa bakin gate Abdallah ya fito da mota ya sauke Glass din motar tare da cewa Wa Kika tambaya da Zaki fita? Afrah ku tafi ke ki koma gida,Khadija kamar zatayi kuka tace ai Mami tace naje,tsaki yaja yace sai ki tafi idan Mami ke aurenki ya figi motarsa ya bar wajen. Hawaye Khadija ta Fara sai ga Baba yace Khadija lfy? Baba Abdallah ne yace bazan je Family House ba mu gaisa Dan kawai jiya na Masa laifi, Nima Khadija bani da ikon barinki kije sai Baba ya Daga waya ya Kira Abdallah yace akan me zaka Hana Khadija? wannan ai shashanci ne,Baba nifa ba hanata nayi ba kayi hakuri taje kawai. Yace kije Khadija cewar Baba,murna ta Kama Khadija dasu Afrah suka rankaya Suka je Family House sun Hadu da Yan Matan Ana ta Hira ana shewa. Har dare Basu koma gida ba,har 10pm Basu koma ba,Abdallah yaga sun Dade ransa sai baci yakeyi shi yanzu Khadija Bata sonsa ta daina kula dashi,Yana wajen Mami suna Hira su Khadija suka dawo Mami tace yanzu sai dare Haka kuka taho ai da kun kwana can,Mami Yaya Omar ne ya kawo mu a mota,Ok to,Khadija tana satar kallon Abdallah da ya hade rai,wanka tayi ta fito tare da Shirin bacci sai binta yake da kallo kamar zai cinyeta,ganin irin Masifar Kallon Abdallah, Khadija ta fice Daga room din Direct ta wuce part din da Abdallah yace nasu ne, saman Bed din ta samu ta kwanta abinta tare da kashe light,Abdallah Bai San ta shigo ba ya dawo Yana ta Jan tsaki Khadija ta daina sonsa,wanka yayi tare da Shirin bacci sannan ya Haura saman bed sai yaji ya fada saman Mutum,Khadija ta saki Kara tare da matsawa gefe,Masifa ya Fara Mata ya Zaki zo ki kwanta baza ki fada min ba Ni ban San da Mutum ba. Khadija tace Ni na rasa me nayi maka kake fada Dani Kamar ba Kai ba,a mutane sai ka Fara Yi min fada dazu banji Dadi ba gaskiya a gaban kannenka For God sake Haka akeyin rayuwa kwana daya kawai sai ka juya min baya baza ka iya tuna baya ba sai Dan Rana daya, sai lokacin ya tuna abinda yayi Bai kyauta ba ya manta Alheri, Abdallah ya kalleta yace ai laifinki ne na rigada na Saba Ni anyway I'm sorry My Khad kin Bata min Rai jiya,da safe kinki kulani bakya ji Dani bakya kula Dani,ga wanka Kuma kina tsalawa Zaki fita a kalle min ke shi yasa Raina ya baci,jiya da kyar nayi bacci kiyi hakuri pls bazai sake faruwa ba, Murmushi tayi tace to Nima kayi hakuri ka yafe min abinda nayi banyi zaton zaka ji haushi Haka ba,ka yafe min,ai bakya laifi Queen of Beautyna You are my life, rungumeshi Khadija tayi tace I love you,Love You much more Dear ya Bata amsa shima,Do you Miss me? Ya tambaya,Kai ta Daga masa Missed u alot Baby a hankali ya hade Bakinsu wurin daya ta Kara kankameshi Suka shiga sarrafa juna. Mangoes dinsa ya shiga sarrafawa yanda yake so Yana Sha da murzawa tana sarrafashi itama,sai da ya Kai bazai iya hakura ba ta Fara bashi hakuri Bata warke ba,ya hakura sukaci gaba da Romancing, Amma an samu matsala ya rigada ya Saba da majalisi yanzu shi kadai ke iya gamsar dashi, pls My Queen ya shiga rokonta,baza ta iya hanashi ba Dole tace Dan Allah a hankali Banda zafi Banda jajjagen rannan,yace me zanyi yau? Tace gwara kayi lallashe ka lallasa banda jajjage,Dariya yayi ba shiri yace Barjen Dambu zanyi, Khadija zata Yi kuka yace Wasa nakeyi yanda kike so za ayi,ai kuwa yau Haka ya bita yanda take so babu zafi ita ke Controlling Bata Sha wahala ba,zafin da taji kadan ne. Yau ba fushi ba masifa sai da Suka Tsarkake jikinsu sannan tace idan kaji kana so Ka tasheni ko nayi bacci,na yau ba wahala Ashe Jaruma tana da mutunci watarana,Dariya sukayi gaba daya ya rungumeta suka kwanta bacci ya kwashesu hankali kwance. Ko da Asuba da sukayi Sallah Saida ya sake yi sannan suka koma baccinsu. Usman kwance yake yasha Shirin bacci shima iyayine dashi wajen kakale kakale da harkar kamshi,10pm ya jawo wayarsa tare da Kiran Abu,bangaren Abu tana ganin kiran Usman ta Fara yanga sai da ya Kira sau uku ta kusa tsinkewa sannan ta daga tare da makale Murya ta gyarata tayi wani Zaki sannan a nutse tayi Sallama,ta birge Usman ba Hello sai Sallama shima ya amsa mata, gaishe shi tayi da matukar girmamawa ya amsa Yana Jin fa Abu ta birgeshi yarinya sai nutsuwa Haka, Yan Mata ya Jin Dadi? Murmushi Abu tayi cike da kunya tace Jin Dadi Sai ku ai kune Manyan kasar, bakwa kusa ai ba Jin dadi cewar Usman,Abu a dakin ta mike tayi rawar girgiza da kirjinta ba tare da Usman yasan me takeyi ba a waya Kuma a nutse tace a cikin Yan uwanka Ina iya na gane ka,idan ma Baki sanni ba ai Zaki sanni Nan gaba,Abu tace na sanka ma,yau she Zaki zo wurin kawar Taki? Next week Inshaallah zanzo na ganta,Ashe Muna da babbar bakuwa,Hmmm sosai ma,to ya ake ciki nifa da gaske nakeyi ba Wasa nake Miki ba Shi yasa ma tunda Abdallah ne ya zabo min nasan ba zaban tumun dare bace,Abu tayi Shuru,ya Kika ce? Kunyarka nakeji Zan tura ma text, murmushi Usman yayi yace ok ba damuwa Ina jiran amsa. Kwanaki kadan Abu da Usman suka Saba da juna soyayya me zafi ta kullu a tsakaninsu,kullum cikin waya da chat suke,Abu ta iya takunta ta Gama Mallake zuciyar Usman lokaci guda Khadija Bata san me akeyi ba. Hafsatu kuwa tunda ta bar gida take garari tana tsince tsince Ana tausaya mata,tana cikin tafiya motar asibitin Mahaukata tayi parking Suka jefa Hafsatu ciki sai gidan Mahaukata,Dama Gomnati yanzu ta Hana barin Mahaukata suna yawo a gari Ana samun Marasa Imani su cutar dasu,Gata da Katon cikin sihiri kowa yayi zaton cikin gaskiya ne. Alhaji Shehu tunda Mami ta bar gidan ya dinga Murna Yana Jin Dadi ya rabu da Jaraba, Kano yaje wajen uwar yaransa Amma Yana shiga da yamma ya dinga masifa shi komawa zaiyi Abuja gari duk zafi,ga sauro bazai iya kwana ba,Mariya ta kawo Masa Abinci ya tabe Baki bazan Ci wannan abincin naku ba Baku iya komai ba kauyawa daga tuwo sai shinkafa da wake,ai baka ba da cefanen me dadin ba,tsaki yaja tare da mikewa yace Ni na tafi ya Shiga Mota Driver ya jashi zuwa Airport ko yaransa Bai gani ba ya tafi,Mariya takaici ya isheta ta Fara kuka tace Allah ka saka Mana Allah kana gani Allah ka bi min hakki na,Alhaji Shehu ashe da Amaryar sa yazo Kano Yar gaban goshi tana Hotel tare da kawayenta Karuwai Yan uwanta,a waya ya kirata suka hadu a Airport sai Abuja,Driver ya daukosu sunbi ta saman Wata gadar sama Sukayi Hatsari Suka dunguro kasa daga saman gadar, Amaryar nan take ta mutu tuni tayi Daga daga,Driver ma ya sheka kafin a kaisu asibiti,Alhaji Shehu ne Bai mutu ba Amma yayi daga daga shima a asibiti aka yanke Masa kafafu gaba Daya guda biyun, yaga Ishara shi da kansa ya gane Hakkin Matarsa ne Mariya,Mata mu rage yawan addua marar kyau ga mazajenmu,da an Miki abu kice Allah ka saka min idan Yana cutarki Allah zai iya amsar adduarki Nan take wani mummunan Abu ya sameshi, Kinga ya shafeku gaba Daya ga yaranku, ko ba komai Kuma kun shiga wani hali sai kinfi kowa kuka pls mu dinga danne zuciya Muna Allah ya shirya ya ganar da Mutum gaskiya. Alhaji Shehu yaji wahala sai lokacin ya Tara yaransa da Matarsa Mariya dama suna wajensa suke jinyarsa suna kuka da bakin ciki,yanzu ma gaba dayansu kuka sukeyi sakamakon Likita ya shigo yace Daji ya shigi jikinsa iya Cinyoyinsa Dan Haka sai an sake datse kafafun,yanka biyu kenan a kafafu har wurin cinya, kuka sukeyi gaba Daya halin da Suka iskeshi ciki abin tausayi,sai Tuba yakeyi ga Allah Yana cewa yaransa su yafe Masa, Dr yana taba kafar azaba tasa Alhaji ya zabura tare da sakin Kara, yace idan na Mutu kuyi min Addua ku rokar min gafara wurin Allah,na aikata aiki Munana ku yafe min,Mariya tana kuka da yaranta sukace su sun yafe. Ban sani ba ko Allah zai yafe min sabo da ban tuba ba sai da Naga mutuwa daf, nine shirka,Neman maza da Mata,Zalunci na zalunce ku,Mariya tace wlh mun yafe maka gaba dayanmu,Mami Matar Dana aura muka rabu Alhaji Shehu ya goge hawayensa Yana cije lips sabo da wahala Sannan ya Basu Address din Mamin Abdallah yace Dan Allah ko bayan Raina kuje ku nemar min yafiyarta..da sauri Mariya tace Inshallah, Babban Dan Alhaji Shehu Salman wani Kyakyawan gaske chocolate Dan gayun gaske ya rubuta Address din, Alhaji Shehu ya sanar musu inda dukiyar sa take kudi da Kuma Kadarorinsa masu mugun yawan gaske,Babu Wanda yayi zaton Yana da dukiya Haka sai yanzu. Bayan an sake yankewa Alhaji Shehu kafa tsananin wahala Allah ya karbi abinsa ya rasu,Mariya da yaranta sunsha kuka. Bayan wani lokaci komai ya lafa dama iya yaran Mariya ne su 9 aka raba gado suka zama Attajirai,dama Allah yasa Mata da mazan Sunyi Degree sai masu HND su Suka ci gaba da juya dukiya suna aikin Alheri sun Zama manyan Attajirai musamman Salman Yanda ya Kara kyau da haske kamar wani Dan Shugaban kasa. Mami Kwana biyar da Fara maganin adduoi sai gashi ta samu lfy saura kadan,Malamin yace Sihiri ne a jikinta da Allah yasa ta Kara Wata daya a gidan Alhaji Shehu bayan cutar ta kamata da tuni Dodo ya shanye jininta,sai dai tayi ta cuta har ta mutu ba tare da an gane ba,Kuma Dan Allah yasa lokacin daya Kama su Abdallah ya samu matsalar karaya ne lokacin da Abdallah ya bugashi da kasa ya karye yasha jinya,da ace kalau yake da tuni yayi tsafi da Mami,Hauka da bacewar su Abdallah tayi mata amfani da Rana Wanda Basu gano hakan ba sai zuwa gaba sabo da Abdallah Bai San waye wanda Maminsa ta aura ba sai Nan gaba,Haka Mami Bata da labarin mutuwar Alhaji Shehu ta lafiyar jikinta takeyi. Tun ranar da Khadija taje Suka Sha love da Abdallah Bai sake ganinta ba wasan buya sukeyi ita Wai har yau Bata warke ba Kuma ta warke,ga Mama tana tsumata, ga Abdallanta ba hakuri Yana Nan ya Gama shirya Mata duk ranar data zo Hannu zata Gane kurenta. Yau Saturday yau Kuma Abu ta dira a Kd kofar gidan Baba Taxi ta sauketa, lokacin Khadija sun tafi Saloon da Lalle Haka kawai,Abu tazo tuni tana jiranta a wurin Mam,dake Abu Bata da bakunta ba ruwanta har sun Saba da mutane Ana ta Hira,tayi wanka ta cakare taci abinci har Sallah tayi kawai Khadija take jira,Khadija Basu dawo ba ita da Afrah da Firdausi har dare,Abdallah Bai sani ba Mami ce tayi shishigi tace taje. Yana wurin Dr Hussain 9pm Drivernsa yayi parking Bakin gate zai shiga Da motar gida yaga mota daban ta tsaya Khadija ta Fito tana gyara mayafinta zo kuga uban Kyan data tayi kace Amarya ce,Firdausi ta Fito a gaban motar sai Afra itama a baya,Me mota sukayi sallama da Budurwarsa Firdausi ya tafi. Abdallah Bai Bari an shiga dashi gida a mota ba sabo da Jarabar kishi ya fito a fusace yasha kana Nan Kaya ba karamin azabar kyau yayi ba ita kanta Khadija taji kishin fitarsa a Haka Dole tasan wasu Matan su kalleshi,Su Afrah suna ganinsa ba mutunci Yana aika musu Harara Suka yi cikin gida da sauri Dan tun tuni sun san halin abinsu. Khadija kuwa ganinsa a Hasale ta tsorata gashi tasan ita me laifi ce tana kin zuwa tayashi kwana tun Yana naci har ya hakura,gashi ta fita Bai sani ba Mami ce ta barta,sannan ya gansu a motar wani. Skert din lace dinta ta tattare tare da cire takalminta tana ja da baya ta arce da gudu ta fada gidan, Abdallah yanzu Bata fadan yakeyi ba Kar tayi gudu Masu aiki su kalle Masa abubuwa suna kadawa,ai taku biyu yayi ya damko ta, Hakuri ta Fara bashi ganin karyarta ta Kare pls I'm so sorry Husband,haba Dan lelena Kalla fa Lalle naje takanas sabo da Kai nayi shi Dan kaji Dadi, Abdallah shi tuni ma ya manta laifi tayi Masa sabo da ya susuce a kanta sai wani Kyau takeyi,Khadija ce ta kalli ko Ina ba kowa inda suke da Duhu kadan,rungumeshi tayi yanda zata Kara kashe Masa bakin magana,ai ko Abdallah yaji wuta sai ya koma kallon Lalle Yana yabawa tare da kissing Hannayen, a hankali Khadija tace yayi maka kyau? Sosai ma dama garin Nan sun Iya Lalle haka? Sabo da Kano sunfi iyawa Kd watarana sai a hankali sai kurin wayewa da boko🤣 Khadija tace Sun iya sosai Gidan wankan za a gayawa gayu? Ai Kd karshe ne, Abdallah yace bana Bayan masu bacci da glass,Khadija tace aiko yanzu ma Saida Firdausi ta biya ta siyo Littafin Tarihin America zata karanta Wai sai ta dinga bada labari kamar taje can Haka sukeyi a garin kd, a karanta tarihin wasu kasar Mutum ya dinga baka labari kamar yaje,Ga Aron Kaya da mota sai anyi nisa kaga Ashe guy din Bakanike ne, Ni baza ki min wayo ba da surutunki cewar Abdallah kizo mu tafi muyi wanka sai Naga lallan sosai,Suna Shirin tafiya sai ga Abu ta Fito tare da kiran Khadija tace ke Dan Ubanki Nazo fa. Khadija ta saki Kara kadan tace shine Baki fada min ba? Ya Hanya Iyye Abu wannan girman da kikayi kin Kara gogewa gashi farinki ya Kara Fitowa Mene sirrin? Abu tayi dariya tace Masassakin Budurci ne yazo ya Fara kera Ni yarinya,ke baki kalli kanki ba Khad kalleki fa, sai lokacin ta gaida Abdallah a mutunce yace yaushe kika zo? Abu tace tun safe yarinyar Nan ka Bari take yawo Haka Yaya Abdallah so kake Maza suyi ta tare maka ita. Murmushi Abdallah Yayi yace Kema kya fada Zainab Tafi karfi na ta Gama mallakeni,Abu tayi dariya tace nazo zan gyara Mata Zama ka Kwantar da hankalinka Abu Wiring tazo Zan hada ma Wiring, Dariya Abdallah Yayi yace to idan kun Gama ki koro min ita Ina jira Naga aikinki ya Fara daga yau. Bayan Abdallah ya tafi Khadija tace Abu Kinga yanda Kika yi kyau kuwa komai ya karu Kamar ba a kauye kike ba,Abu ta turo dauri gaba tace ance Miki kune kadai kuka san ta duniya? Ki tsaya ki dauki Darasi yarinya,Dariya Khadija tayi tace Ke Abu Nima ba karamar shegiyar kaina bace,Abu itama da kuruciya a kanta tace ke na fiki iya shege Iskancina ya take naki Khadija,ke da Banga komai ba da Kika nannade zuciyar mijinki ai Hajiya Ki Zama Karuwar Me gida,Khadija ta rike Baki tana kallon Abu tace Abu ki rufawa kanki asiri Baki san tsiyar Jaruma ba,Abu tayi shewa tace Yar albarka Ina taga wani tsiya? Ke kawai Da lango raguwar banza,Idan zaki mike ma ki mike,kin ga mazan Nan idan Majalasi baya yiwa Jaruma saukar ban girma to kina gani zasu juya Miki baya tare da Rado miki Kishiya Kuma kin San Matan yanzu a matse suke Majalisi ya Gama bada Balance tun a waje,bare ke da mijinki yake so Hot cab Khadija na hango Miki abokiyar Zama kusa. Khadija taji tsoro tace Abu da gaske kikeyi? To yanzu ma kawar Merry ta bawa Merry labari taga wani Abdallah a gidan tana so ta jaraba sai ta aureshi,Khadija ta zaro Ido tace ke Abu,to ki tambayi Merry kiji idan karya nakeyi,dazu aka Gama Dramar, Khadija Nan take ta Fita a hayyacinta tace da Merry za a cuceni Kanwata ai wlh sai naci Ubanta,Kawar Merry guda fuuuuuuu Khadija tayi ciki Abu na biye da ita tana dariya,Mama ta Iske a Palo tare da Mami suna Hira sai Ga Khadija Kamar zatayi hauka tana cewa Ina Merry? Mama ta kalleta ke Kuma lfy? Halina dake Khadija shashanci tana bedroom,Da Sauri ta banka kofar Bedroom din tare da shakar wuyan Merry tace ke Merry dake za a cuceni har kawarki ta Isa taga Mijina tace tana sonsa? Abu da sauri ta yiwa Merry Signa,Merry tace ah to Mene amfaninki sis kullum tare muke kwana dake bawan Allah yayi ta Miki waya kina wulakanta shi ai gwara ya auri ta biyu tun dazu ma ba Kya Nan ya karbi number wayarta sunsha Kuma hira. Kara Khadija ta saki tare da kyale Merry tace ai zanje wajensa Anjima zanji idan gaskiya ne banza kawai wlh idan gaskene sai na yankaki,Abu tana ta dariya a boye har Khadija taci abinci tayi Sallah sai wanka ta Salla ta hade cikin wata Rigar bacci da ita gwara babu tare da daura katon Hijab a Kai sannan ta fito tana kamshi,Abu tana waya da Darling Usman ta makale Murya tana ranka ya Dade pls karka wahalarmin da skin naka ya lalace Kar kazo da rana kazo da yamma kasan Ina ji da Kai ban son abinda zai taba min lafiyarka. Khadija tana jinta Bata San Abu da wa take waya ba Tunda Bata da masaniyar sun jone da Usman. Babu wanda ta kula Ta wuce part din Abdallah da sauri tana so taji gaskiyar lamari,tana zuwa ta iskeshi a bedroom ya Gama Shirin bacci ya kwanta tare da kashe light. Khadija tayi sallama Bata jira an amsa ba tace ka tashi bacci Bai sameka ba,tashi Babu lafiya,Bawan Allah Bai San me ya faru ba ya tashi zaune,Khadija ta kunna light tace yanzu duk abinda kake so baza ka fada min ba Mene nake dashi a duniya zan hanaka,Hijab din ta cire ta Haura gefensa ta zauna itama tayi Shuru ganin Bai wani rude Yana kallonta ba kamar yanda ya Saba sai ta tabbatar ya samu sabuwar Budurwa kafin kace me sai Kuka ya kwacewa Khadija,Abdallah Bai San meke faruwa ba. Zaune ya mike Yana kallonta da mamaki a fuskarsa yace me ya faru Kuma Khad? Tana kuka tace ba Kaine ba zakayi aure ba kana ta son wata? Ni din? Wa ya fada Miki? Abu ce da Merry wai kana son Kawar Merry,Sai yanzu ya gano Abu ce ta shirya tsiya ta Koro Masa ita a ransa yace gaskiya Abu tayi. A fili Kuma ya Kara tamke fuska yace ah to idan wata ta Kika wata ai sai ta soka Ni na gaji Khadija da lallabaki,har sai yaushe zakiyi hankali? Sai na nemeki Zaki zo wajena,Abinci duk ba ruwanki Kinga tunda baza ki iya ba sai a kawo Mai taimaka Miki,Khadija ta sake sakin sabon kuka tace Bana ce maka Ni girman Custard ce ba,saurin fa girma nayi, Abdallah yace to ai yanzu zan auro girman tuwo, Dan Allah kayi min Rai na tuba zan gyara halayena,bazan sake ba, mamaki yakeyi yanda duk ta firgice tace Ina sonka da yawa,tun kafin ka Fara Sona nake Mugun sonka Dan baka sani bane dama boye maka nakeyi Dan naja aji ne Amma fa har Addua nayi Allah yasa ka Soni,Farin ciki ya Kama Abdallah Khadija tana ta tonawa kanta asiri,da shi kadai yake fada Mata sirrinsa. Ganin ta damu kanta sai ya rungumeta Suka kwanta a hankali ya rada Mata ki daina damuwa indai kin gyara halinki to bake ba kishiya,Khadija tace na gyara wlh, yau Abdallah ya samu Banza yau Jaruma ta dagargaji Majalasi yanda yake so,ita kanta Khadija taji a jikinta Tasha wahala sai daya fanshe kwanakinsa gashi Mama tayi Mata gyaran gaske ya sake Jin canji sai ya susuce, cikin sambatunsa shima ya dinga tonawa kansa asiri irin son da yakewa Khadija, Harda Karyata su Abu,Cikin Sambatu yace su Abu karya sukeyi kawai so suke su hada mu fada basa kaunarmu,Khadija tace duk sai naci Ubansu gobe Allah ya kaimu Ni zasu rainawa Hankali, Abdallah yace Abu ce ta Shimfida Karya Ni na Isa na Miki wata kishiya,duk abinda Nake nema kin hada to me zanyi da wata.Khadija tace Lallai Abu zata Gane kurenta Allah ya kaimu gobe Yar iskar yarinya zata sa zuciyata ta buga,Abdallah Harda lallaba Khadija yace Karya Abu takeyi Ki daina damuwa ba wata sai ke daya. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵TUBABBIYA🏵 86-90 Official By AsmaBaffa PAGE NAKU NE: TUBABBIYA FANS,TASKAR ASMABAFFA, ASMABAFFA FANS CLUB AND ASMABAFFA FANS Ko da Suka Fara bacci kafin safiya tayi Abdallah jarabarsa ta motsa Murza da yanda yake shafe Khadija shi ya tasheta a bacci Bata wani Hana ba sabo da itama lokacin jikinta ya karbi wuta suka shiga sarrafa juna Yanda take bada hadin Kai Abdallah ba karamin Dadi yake ji ba,sai yaji Ashe da farkon Nan wahala yakeyi yanzu yake amarcinsa Yana more rayuwa Yana Jin dadinsa Sabo da Haka sai ya Kara matowa akan Khad dinsa,wani Masifar Kara sonta yake ji Kamar ya cinye ta. Washe Gari sai 10am Suka tashi yace sai Sunyi Wanka tare Khadija tana Jin kunyarsa Haka ta bishi Toilet Amma da Suka shiga Sai ta kasa tube kayan idan ya Miko Hannu zai jawota ya cire Mata sai ta matsa baya tana dariya, Da kyar ya samu ya kamata tana Nokewa ya cire Mata kayan da kyar,Shi Kam sai yau ya taba kallonta da Rana tar, sai yaga Ashe a baya cutar kansa yakeyi da baya kallo ga inda abin kallo yake sai ya tsaya Yana ta faman kallonta,Khadija tace Ni ka daina kallona ai wayo ne wannan Kai jiba da Short a jikinka Amma Ni kamin wayo ai Dole kaima ka cire na kalla, Kafada ya makale da sigar Wasa yace dashi zanyi wanka, Khadija tace ban yarda ba Allah Ni ta Fara dire diren kafafu ko Ina a jikinta Yana rawa tare da karkadawa Abdallah ya dawo kamar wani dolo Yana kallon abokan aiki. Hannu ya Miko ya jawota gabansa ya kunna shower ruwa me zafi zafi kadan ya fara Zubo musu,Khadija tace Allah bazan yarda ba sai ka cire wandonka kaima,Wai tunaninki kunyarki nakeji? Kafin tace komai ya cire sai ta rumtse Ido,yasa hannu Yana kokarin Gwale Mata Ido Wai Dole sai ta gani,dariya sukeyi Baki daya,Dole ta bude Ido Khadija tace An gaisheki Jaruma,Abdallah yace tana amsawa tana gaida babban Dan uwanta Majalisi, sai da Suka Dade suna Wasansu na maaurata sai da Suka kwashe 2hrs a toilet kafin su Gama komai su fito,Sosai Suka shirya. Abdallah yasa Shadda sea blue Khadija Material tasa me tsadar gaske Riga da skert Tasha kyau matuka suna kamshi Yace muyi sauri yunwa nakeji, Ni kuwa bana jin yunwa yau,bayan kin kwashe min Abincin jikina kaf, dariya tayi to Ni nace ka juye min,Hannunta ya kamo Suka fito tare gwanin Sha'awa. Suna Fitowa Khadija ta kwace Hannunta sabo da Kar wani idon kunya ya kamasu,Mene Haka? Cewar Abdallah,Kunya zanji Ni Khadija ta bashi amsa,sai kiyi ta kauyancinki ai Kuma wlh karki ga kin kwana jiya wajena yau najiki Shuru idan Baki zo ba zakiga abinda Zan Miki,Dariya Khadija tayi tace ai zanzo to ka Adana muguntarka. Suna shiga Suka Iske Abu tana yiwa Merry Kitso a Palo,Khadija ta kallesu suna ta Hira Suna dariya Su kadai a palon,sai Muryar Khadija sukaji tace munafukan banza Bari na dawo,dariya sukayi gaba Daya Suka gaida Abdallah ya amsa tare da wucewa Dakin Mama,Bayan sun gaisa ya wuce wurin Mami Khadija ma tana wajen Mami suna Hira,Daga Nan ta wuce Wurin Mama,Mami sai Murna takeyi taga danta yau a nishadi,Khadija kuwa tsuminta ta karba wurin Mama ta Sha,sannan Suka danyi Hira ta fito wurin su Abu lokacin Abdallah ya fito yazo da niyyar yiwa Khadija kiss Khadija Taki yarda sabo da su Merry wai karsu Raina Mata miji, Harararta kadan yayi ya fita abinsa,a waya ta tura Masa zazzafar Message me dauke da kalaman so da kauna shima yayi mata reply. Abu ta kalleta tace Khadija masoyan asali, Abu ai duk naji karyar da kuka shirya ke da Merry Allah sai nayi muku rashin mutunci Zan fadawa Mama,Abu ta kalleta ba Wasa tace Lallai Khadija Baki da wayo yanzu yarda Kika yi da Abdallah? Ya Gama tsaraki kin yarda to Bari kiji Kinga dai Abu Ni bana Wasa Dama jiya boyeki mukayi Sabo da mun San haukarki karki manta Khadija Abdallah ba kece Matar daya aura ba Ke kadai akwai Humaira,wacce Saki Daya yayi Mata ba uku ba ko yaushe zai iya maidata,Kina da labarin yanda ta kwashi kudi ta Gudu kasar waje? To jiya ta dawo tazo ta bawa Mami Hakuri tare da dawo musu da dukiyarsu tana Rokon Mami tasa Danta ya maidata,jiya sauka ta kenan na iske Ana Zancen,Khadija Bata San sanda tayi cilli da wayarta ba Allah yasa ta fada saman Kujera,zumbur ta mike sai dakin Mami. Abu tana ta Dariya domin Har Mami aka hada plan din,Khadija tace Mami jiki ashe ya Gama warwarewa sosai Haka sai yanzu na gani,Kai Masha Allah,Mami da ganin Khadija tasan akwai matsala tace Khadija lfy dai ko na ganki Haka wata sukuku? Zama tayi a kasa Mami na gefen Bed,Khadija ta kalli Mami sai taji kunyar Yi Mata magana sai tayi rau Rau kamar zatayi kuka,tace Mamina Wai Humaira ta zo jiya da safe lokacin mun tafi Lalle? Mami tace ohh ai Bata Dade ba tana zuwa ta tafi wajen Abdallah tazo Bata sameshi ba Bayan ta bamu hakuri, Husna kanwar su Khadija dake ss2 yanzu tace Yau zasu Hadu a gidan Dr Hussain Maybe ma Ya Abdallah can ya tafi. Ga Mami Khadija Ana Jin kunyar Suruka ba damar yin hauka sai tayi Shuru tare da sadda Kai kasa kafin kace me Hawaye Ya wanke Mata fuska,sai da suka ji tausayinta kawai Sunyi ne Dan ta dawo Hayyacinta yanda zata dinga kula da Mijinta sosai sabo da yanda mutane ke dauke Mata hankali daga sun rabu da Abdallah da safe bazai Kara ganinta ba sai taga dama,ga Jarabar son yawo,Mami Kuma baza ta iya hanata ba,ita Khadija har yau zaman Kudu ke taba ta Dole sai ta fita kullum inda take so. Mama ce ta dawo daga asibiti ita da Firdausi Tsaki Kawai Mama taja tace Allah ya kyauta Miki Khadija tashi Ni ki Shiga kitchen abincin Mijikinki ma Baki San ki Kai Masa ba ko ki tambayeshi Mai zai ci ke ba ruwanki kwanan ma badan Allah kike zuwa ba sai sabo da Kar ayi Miki kishiya. Mami kamar ta fada mata gaskiya, sosai Khadija ta Bata Tausayi,yinin yau gaba Daya Kuka ta yini tana Yi ba ci ba Sha,Abdallah Yana can Yana tunanin Babynsa Allah Allah yake ya dawo gida yaga Khad dinsa, Koda ya dawo Bai ganta ba ta tafi part din su Firdausi ta kulle kanta a daki tana bakin ciki tace tayi zuciya ta daina kula kowa a gidan har Baba da Mama ba ruwanta dasu,Dare yayi Shuru ba Wanda ya nemeta ga yunwa na cinta ga bakin cikin kishiya, duniya tayi mata zafi ta rasa me zatayi har 3am tsakar dare Abdallah Yana can ya kasa bacci jaruma ta sashi gaba,tunaninsa Khadija ce tayi Masa abinda ta Saba sai taga dama. Cikin Daren Khadija ta fito tsakar gida tsakiya ta daura Hannu akai ta shiga zunduma ihu tana burbuwa tana wayyo Allah na shiga Uku na Mutu na Gama wayyoooo....hattana tsuntsun gidan Saida ya farka kowa hankali tashe ya fito aguje Abdallah Bai tsaya wani bin Hanya ba Kamar wani Sunnil Shetti Haka ya tsallake flowers masu tsayin gaske, Khadija Bata daina ihu ba,Makwafta duk suka farka a bacci Ana ta buga gida a bude aji ko lafiya me ya faru Mata da maza. Khadija ihunta take tana burbuwa da uban kukan gaske,Ana zuwa Baba yace me ya faru kunama ce ko miciji? Abdallah ya mikar da Abarsa tsaye Yana duduba jikinta ko lafiya? Khadija ta Kara tsandara ihu harda tsalle tana yarfe Hannu,Mama tace Zan mareki wlh idan baza kiyi magana ba duk kin Tara Mana jama'a, Mami ta matso tana Mene ne Yata? Khadija sai lokacin tace Baba Wai Abdallah ne zaiyi aure zai dawo da Humaira Kuma cutar Kanjamauce da ita tana da Hiv yace shi ba ruwansa Haka zai auro ta Ni wlh yaji zanyi. Baba da Abdallah Babu Wanda ya gane nufinta Baba yace Khadija Aljanunki ne Suka tashi yaushe Humairan Ta dawo? Tsaki kowa yaja dake wajen suna Amma kin cucemu Muna baccinmu,Mami tace mune da laifi ke Baki San Wasa ba Khadija tsokanarki fa akayi,Abu ta sheke da dariya tace Yanzu ke daga fadar magana sai ki yarda har da Kara karyarki Wai cutar Hiv to mu bamu ga wata Humaira ba,Sai lokacin Abdallah yace a'a wlh laifinku ne ya zaku dinga hada min wuta nida Khadija Dan Allah,jiba yanda baiwar Allah ta koma Rana daya duk ta rame ta fita a hayyacinta,Ni dai Dan Allah ya Isa Haka wasan Nan ku kyale min abata Haka Ina sonta zatayi hankali,Abu tace Kai muke taimakawa wannan Bata San zuru ba, Abdallah Rai bace yace Ni dai ku kyaleta ki daina Hadani da wata Humaira,Khadija Jin Wasa ne sai taji kunya Amma duk da Haka tace Allah Baba kayi musu fada,Masu Gadi ne suka leka waje tare da Sallamar makwafta nasu ganin kwaf sukace Yar matsalace komai ya Zama normal. Abdallah Kuma ganin kowa ya tafi makwancinsa sai ya tsuguna Khadija ta Dane Bayansa suka wuce bangarensu,har sukaje room tana shesheka, dama yayo musu take away na kaji, tayi Shuru kamar yau aka kawo ta gidan miji, da kansa yayi Mata wanka da ruwa me zafi,ya shiryata sai binsa takeyi da kallo har ya Gama ya bude Mata abincin Nan ma ya Bata a Baki sai da taci ta sannan sukayi brush yace to kwanta sarkin Kishi, mukus tayi Bata ce komai taji kunya da irin ihun data dinga yi, sun kwanta Yana bukatarta Amma Bai nemi hakan ba, da kanta Kuma ta juyo ta Fara kissing dinsa tana shashafa shi Bai kulata ba, tace to muyi Mana,dariya ta bashi ya kanne da kyar tare da cewa me zamu yi? a'a ke da bakya Abu Dan Allah sai dan gudun kishiya, Haka zaka ma? Ai dai sonka ne yasa nake kishinka Kuma Ni badan kishiya nayi ba Amma tunda kace Haka na daina kulaka ma ta matsa gefe,da sauri yace Wasa nakeyi Ya jawota jikinsa ya shiga Tsokanarta suna dariya daga Nan wasan nasu ya canja salo da fasali ya koma na love. Da Alama Abdallah Yana Jin dadin harkar Nan yanda yake wata farfadiya abin sai Wanda ya gani, Khadija yau Dadin shagalin Nan nasu taji domin ba irin Kalar kukan daba tayi ba itama Harda sambatu, sai da komai ya lafa Suka samu nutsuwa Tare da tsarkake jikinsu,Khadija ta zauna gefen bed tayi shuru tana tunani ita kadai tana wani Murmushi tana Jin Dadi ita daya Har Abdallah ya Gama fesa turaruka Yana kallonta ta Mudubi abinda take tayi kamar me aljanu. Saida ya Gama ya zauna gefenta yace my Khad Me kike tunani ne? Ido ta rufe da tafukan Hannunta a hankali tana dariya kasa kasa tace Nidai a bawa Jaruma Hakuri Ashe tana da daraja haka,Dariya Abdallah ya shigayi Dan Khadija Shirmenta yawa ne dashi, Yace Yanzu kin fasa yankata? Keda Kika dinga zaginta,Kara boye fuska tayi tana dariya tace Dama Ana barinta a gida da sai ka dinga tafiyarka Office kana bar min ita a gida Ina ajiye maka ita, Abdallah ya dinga dariya kamar me. Yanzu Khad Beauty idan na bar Miki ita wa zaiyi aikin to? Jikinsa ta fada tare da boye Fuskarta a Kirjinsa tace to ai kawai boye ta Zan na Yi Ina kula da lafiyarta, Ni yaushe zamu tafi gidanmu? Mami ta warke gashi Jibi zata koma part dinta a Family House, Farin ciki ya Kama Abdallah yace da gaske kin yarda? Kai ta daga Masa tana Murmushi,Yace Hmm banyi zaton Zaki Amince yanzu ba,nifa ban son Zama a Nan ki zaba Abuja ko Lagos? Khadija ta wani Kara lafewa ajikinsa Sannan tace duk inda kake so farin cikinka Baby shine nawa. Abuja nafi so,Ok Allah ya kaimu,Ameen Abdallah ya amsa sannan suka kwanta suna Hira har Bacci ya kwashesu. Washe gari da safe Haka Suka sake goge juna Shuru Babu Wanda yaji motsinsu,Khadija Abinci kawai tasa me aiki ta kawo musu kawai love suke Sha kamar zasu cinye juna sabo da suna Jin dadin junansu matuka. Usman yazo wurin Abinsa suna ta zuba hirar soyayya,so yake Abdallah ya fito su tafi inda Baba ya aikesu sun ajiye Alkawari da Abdallah 9am zasu Fita Amma ba Abdallah ba labarinsa,wayarsa ko an Kira ba a dagawa, Abu ta koma Kiran Khadija itama ba a dagawa har 12pm Shuru,sai da Kiran yayi yawa sannan Khadija ta dauki wayar Abdallah tace Hlo Ya Usman Ina kwana, ya aiki? Bacci yakeyi Bai Jin Dadi sosai, dake Usman Dan duniya ne sai yace Kinga Khadija karki min wani karya Dan Allah malama ki bawa mayen yaron Nan waya,Abdallah Wanda Khadija ke Masa tausa ya karbi wayar sai lokacin ya tuna da Aiken Baba,Tsaki yaja yace Kai Usman nifa Ba gwauro bane irinka shike Nan Mutum bazai huta ba? Zagi Usman ya kunduma Masa Mayen mace Harijin banza ka dai tuna Aiken Baba wlh na baka 30mnt ka fito mu wuce. Wayar Abdallah ya kashe ya kalli Khad dinsa da Tsantsan so da kauna Yana wani narke Mata yace Beautyna zamuje Unguwa Baba ya aikemu zamu aika wasu Doc England Dan Allah idan kinje ciki ki dawo da wuri Nan kafin na dawo nafi so Ina dawowa na ganki ok? Kai ta daga Masa tana Murmushi tace Zanyi missing naka Sweetheart, me too Baby zo ki tayani wanka na shirya na fita Kar mayen can ya dameni,Yanzu mukayi wanka fa ko wani zaka sake? Kina min wannan tausa me Dadi ai Dole nayi wanka, dariya sukayi gaba daya tare da tayashi ya shirya sannan ya fito yaci uban wanka kamar wani Ango ta rakashi ya tafi. Itama sai data gyara part din Kal ko Ina Yana sheki sannan ta shirya taje wurin su Mami daga Nan suka Hadu dasu Abu suka dinga Hira Khadija harda Basu Shawara Abu wlh kuyi Addua ayi ayi muku aure Kunga Niimar data ke cikinsa sai Wanda ya gani,Yara Kuna Shan wahala Allah sarki an barku a baya,Abu tace munafuka kawai kice Majalisi ya Kama da wuta,Merry ta sheke da dariya tace Kamar ba ita ke guduwa ba,Husna karama tace hmm daga tayi muku waazi,Khadija tace ke tashi ki bar Nan fitsararriya manya na magana kina saka Baki kina kallon bakinmu, Husna ta girgiza Kai Allah Baku hakuri Amma girman Nan Nima nayi shi ss2 fa na shiga ko Aure akayi min daram Zan zauna, Khadija ta kalli kanwar tasu tace naga Alama to fita ki koma Dakinki ai dama Mama tana kitchen kije ki koyi girki. Husna ficewa tayi tana kwafar haushi. Yinin Yau Khadija da Abdallah text kawai na kalaman luv suke ta aikawa juna,har dare Basu dawo ba, sai 9am yace gasu Nan dawowa, sai data ji saura 1hr ya dawo taci uban wanka tare da Sa kaya na Jan hankali, tana wajen Mami ya dawo ta fada mishi a waya tana Taya Mami shirya Kaya,shi yasa ya wuce tare da yin wanka yayi Shirin bacci sannan ya kirata a waya,dama sanye take da Hijab sai da ta sake gyara jikinta da Fuskarta sannan tayi musu sallama ta tafi,tun kafin ta Karasa ciki ganin Abdallah tsabar Jarabar Khadija taji tayi wet ta cika makil. Yana tsaye Yana kokarin Jona wayarsa a a charge sanye da short Khadija ta Fada jikinsa tare da Masa wata zazzafar rungumar Daya manta ko jona wayar baiyi ba ya dauketa cak kamar jariya suna sakarwa Juna Zazzazfan Murmushi me dauke da aburansan kauna Yana shiga zuciyoyinsu kamar Ana harboshi. Au na manta abincinka Bari na koma na dakko,An hutar dake yauma akwai take away sai kin ture. Love ma sai yau akayishi Ashe jiya ba komai bane akan na yau Sabo da yau Kuma sabon style sukayi a nutse yake binta itama haka, ya gano Khadijan tasa jarabarbiya ce dai dai dashi take ba karamar jaruma bace ta gaske shi yasa baya iya hakura da ita,baya iya salala Mata Kuma bazai taba iyawa ba shi Kam. Washe gari Mami ta koma Family House tare dasu Afrah Su Rahmatu da yaran gida sai Murna sukeyi,Abdallah yaje Mami tace Abdallah kudin gadonka? Mami karki damu na Dade da yafe muku komai ba damuwa,Murmushi Mami tayi tace har yanzu akwai kudade masu Dan yawa mun Gama yanke Shawara da Afrah kawai ka rike ka hada su,Fafur Abdallah yace Mami Ni Ina da kudi ki rike duk abinda kike so kuyi dasu ba matsala,Dole Mami ta hakura ta kyale tana sawa Abdallah Albarka. Bayan sati Abu ta koma kauyensu yayin da aka Kai kudin auren Usman tare da Sa Rana daya dasu Firdausi da su Omar,Khadija sai Murna takeyi Abu zata shigo family itama,Bayan wani lokaci Abdallah ya Gama tsara gidansa na gasken gaske a katafariyar GRA ta manyan masu kudi a Kaduna Sabo da Mami tace Bata yarda ya bar dangi ya koma wata state ba,Dole ya hakura,Mama daf take da Haihuwa itama. Abdallah Haka ya biya musu aikin Hajji shi da Khadija suka je tare da zuwa kasar Russia Hutawa daga Nan suka dawo Nigeria,steal suna gidan Baba Allah ya sauki Mama lafiya ta haifo danta Namiji katon gaske Kyakyawa sai Murna sukeyi,ranar Suna yaro yaci Sunan Daddy Yousuf ana ce Masa Prince lokacin ne Mami taje Dubai ta hadowa Khadija lefe akwati Tara Kaya na alfarma masu tsadar gaske Wai akan ba ayi Mata lefe ba tayi Mata sabo da kyautatawa,Murna su Khadija dasu Mama, Ranar Saturday Abdallah da Khadija suka tare a katafaren sabon gidansu na Alfarma,gidane part uku sama da kasa ya Hadu karshe Babu abinda Babu na more rayuwa,Bayan sun tare da Sati hudu Abdallah ya Sa Khadija a private University me kyan gaske tana zuwa. Ana zaune lfy kowa lfy cikin nishadi ranar Friday sai ga Mariya da Yaranta biyu Salman da Sakina sunzo Family House Neman Mami,Basu samu matsala ba suka Samu ganinta tana palonta Suka gaisa a mutunce Babu Wanda yasan wani ,Mariya tace Sunana Mariya Uwar gidan Alhj Shehu,Mami tace ok Sannu,Mariya taci gaba Alhaji dai Allah yayi Masa rasuwa,sannan ya bar wasiyya akan Azo a nemi gafararki ki yafe Masa,Mami tace Allahu Akbar Allah ya ji kansa na yafe Masa Allah ya yafe Mana Baki daya. Sai yamma lis suka bar gidan bayan sunyi musu sallama,Mami tayi jimamin Mutuwar Alhj Shehu har Abdallah yazo ya isketa a haka. Mami lafiya kike kuwa? Abdallah ya tambaya,Mami tace Alhaji Shehu ne Wanda na aura ya rasu, Abdallah ya tabe baki tare da cewa Allah yaji kansa Wai Mami Baki da pics dinsa? Wayarta ta jawo ta kamo Hoton Alhaji Sheshu ta nunawa Abdallah,lokacin Mamaki ya Kamashi yace Mami ai na sanshi Nan ya kwashe labari lokacin da Oga Shehu yasa aka kamasu da abinda yake Shirin aikatawa garesu,Mami tace wato shine yace Hatsari yayi Allah ya kyauta ya Kara kiyayewa,Ameen Abdallah ya furta daga Nan suka Fara Shirin Bikin su Abu dasu Firdausi. AsmaBaffa. [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 91-95 Official By AsmaBaffa DIYAR KATIBI page dinki ne. Ina gaisuwa fans Wanda suke ta nemana da bibiyar ko lafiya nake, Nayi zazzabi ne Amma na warke Insha'Allah very soon ma zamu Fara sabon Novel. Yau Saturday Abdallah ya fita sai 5pm ya dawo sabo da Shirin biki da suke tayi, yau ba Schl Hajiya me Majalisi Ana gida taci uban Wanka Kamar zata je Dinner Haka tayi mugun kyau tana Kamshi ta fito main Palo ta hakimce tare da kunna tv,Wani Yar kiba da kyau take karawa tayi wani irin haske tana Shining, Zamanta kenan taji Dirin motar Abdallah,Murna da farin ciki ta Fara yi, kafin ma ya shigo har ta mike tsaye Kamar wani sarki ne zai shigo, Yana zumudin ganin sarauniyarsa ya shigo da Sallama dauke a Bakinsa yasan tana Palo Tasha uban kyau tun kafin ya karaso yake Jin kamshinta, a nutse ta Karasa gabansa kamar wata sarauniya ledar Hannunsa ta karba tare da rungumeshi a jikinta suna shakar Kamshin juna a hankali ya Fara kissing dinta suna tsotsar bakin juna Kamar me,Sai da Suka dauki dogon lokaci sannan ya kyaleta,tace Sannu da zuwa My King,Kasha gajiya masu biki sun Hana min miji sakewa,Murmushi yayi tare da furta dauki abinki naki ne, sai lokacin ta bude Ledar tana Murna kamar yanda ya Saba kayan ciye ciye ne iri iri masu tsada da Dadi harda Ice cream manya roba hudu,ya rigada ya Saba shi Baya shigowa gida Haka Babu abin Lashe Lashe Haka yake ya Saba. Tana murna tace wow Thank you so much my Husband,Allah ya Kara budi da arziki na halak masu Albarka,gaskiya nayi sa'ar miji sai abinda nake so Allah Kara maka lafiya da Nisan kwana, tare dake My Khad, Godiyan yayi yawa Haka muje ki tayani wanka na gaji yau bacci nake ji, Wani Dukul Khadija taji a ranta ita Sha'awar mijinta takeyi yau,gashi taci abubuwa masu Kara lafiya da sha'awa sai da ta Gama Shiryawa yau amma da Alama ya gaji yau. Sabo da gudun Kar ya Kara tayar Mata da Hankali tace kayi wankan Bari na kawo maka Abinci sama ba sai mun sauka Dining ba Tunda ka gaji,Alright My Khad, sai da ta Bari ya Gama shirinsa cikin Jallabiya Fara,lokacin Magrib har tayi Sallah kawai yayi itama Khadija tayi a dakinta sannan ta shigo dauke da tire, kallo ya bita dashi har ta sake wanka tayi wani uban shiri daban na musamman cikin kana Nan Kaya na daban kusan ace tsirara ma ma take,Bai taba sani dasu ba Dan Babu a lefe,da yawa tana sa Kaya masu Uban kyau da daukan hankali Amma ya rasa Ina take siyosu tunda ko a kasar waje da Suka je yasan iya Wanda ta siya duk yawansu, kallonta yakeyi tayi Masa kyau,yace Khad Wai Ina kike samo wasu kayan ne? Murmushi tayi tace Wasu a Online nake yin order,kudin Kuma fa? Ya tambaya,idan ka bani Mana kace ko Zan siyi Abu dasu nake siya accnt nake sawa nayi order ta abinda nake so,Murmushi yayi tare da Furta 'yar gayu kinyi kyau kin iya zaben Kaya sosai Allah dai ya miki Albarka matata, Ameen ta amsa. Kallonsa tayi Yana cin abincin Yana Santi tana dariya kwantar da kanta zuwa kirjinta tayi a gadon bayansa, a hankali tace My King ya amsa Na'am ya akayi ne Khad Dina duk yau na ganki wani iri me kike so ne? Khadija ta Kara narke Masa cike da Shagwaba tace I need you Amma naji kace yau ka gaji bacci zakayi,farin ciki ya Kama Abdallah da halin Khadijansa ba boye boye da wani gulma shi yasa yake jin dadin rayuwa da ita,shi Kam ya tsani zaman karya da boye boye,komai baza a Fadi gaskiya ba,baza a nunawa miji gaskiya ba,ka rasa gane Kan mace tana ta pretending komai ba gaskiya,sai dai Namiji shi kadai shine marar aji,shine zalamamme,shine marar kunya etc. Kuma Dan na gaji a jikina sai aka ce Miki bazan iya wannan ba,ai gajiya daban wannan harka daban ai sai dai na huce gajiyata ma,tunaninki bazan more ba? Ki daina wannan tunanin kullum banyi da yawa ba nayi sau daya sau biyu,ba a so ne kawai yayi yawa ko yayi kadan normal Normal kawai. I love you My King Khadija ta furta love you too Beb ya Furta Yana Mikewa ya Shiga Toilet ya wanke hannunsa da brush ya fito ya jasu Jam'i sukayi sallar Isha tare da adduoi sannan ya kashe kayan wuta tare da kulle ko Ina ya dawo suka kwanta. Nan fa Khadija ta Raina kanta sai da Abdallah ya biya Mata bukatarta yanda takeso sannan Suka sararawa juna. Bikin su Abu yazo Ana Shan Shagali sosai anyi Dinner sai da aka kawo Abu gidan Usman Hadadden gaske sannan akayi Dinner, su Firdausi da ango Sulaiman, Omar da amaryarsa Hanna, sai Halima da Ango Bashir gaba Daya anyi nasu an Kai amare lfy,Abu ce sai da aka kawota sannan akayi shiri tare da yin tasu ita da Usman Wanda Ana gamawa Abdallah ya dauki Ango da Amarya ya maidasu gida ya wuce gida abinsa. Usman gidane na Alfarma me kyan gaske da motocinsa biyu Dalla Dalla dasu,Abdallah shi yayiwa Abu kayan daki komai da komai ganin iyayenta Basu da karfi ya dauke musu nauyi tare da zubawa Abu Kaya na Alfarma. Khadija Kuma ta dauko Nauyin gyaran Amarya Abu ba karamin kyau tayi ba,shi kanshi Usman Bai San yayi Dace ba sai daya ga Abu daf da biki gaba Daya sai ya sukurkuce. Usman dama shi yasan Mata kafin Allah ya shiryeshi ya tuba,Allah yasa yanzu Kai ya waye kafin aure sai anyi test Kuma Alhmdllh Amarya da Ango lfy suke ba wata matsala. Abu sai kuka takeyi Yan uwanta duk sun watse ba Wanda ta sani sai mijinta, da kyar Usman ya lallasheta,Bayan sunyi Sallah da kyar ta yarda taci Kazar Daya Bata a Baki suka koshi da fresh milk,Shirin bacci sukayi,Rigar baccin da Khadija ta ba Abu tasa yau tayi fitsara da yawa Abu kunya ta kamata zata cire ta canja wata cikin na lefe Usman yace ki bar min ita Ina so kinyi kyau,kin ganki kuwa gaskiya nayi Dace Allah na gode maka. Abu kawai ta fashe da kuka,Usman yace Lfy? Me ya faru pls ki daina kukan nan,kamar bama son juna,Abu tace to ai Kaine kace kayi Da ce,Usman yayi dariya to me kike so nace banyi Dace ba ko me? Abu tace to me ka Dace dashi, Murmushi yayi kawai tare da cewa ba komai sai da Suka Gama komai sannan Suka kwanta,Abu dai tana tsoro tsoro Amma tunda ya Fara Wasa da sassan jikinta Yana Murzata son ransa,taji dadin gaske sai ko tayi luf tana maida Masa martani,sai da Suka ka Kai karshe sannan Usman ya Nemi Majalisi tare da baje hajarsa a ciki,Abu ta bashi mamaki da batayi kuka ko kadan ba,kawai dai yanda takeyi ya nuna tana Shan azaba kwarai,shi kanshi yasha wahalar shigarta sabo da Yarinya ce kuma Real Virgin. Wani sambatu da sauti yake fitarwa iri iri gasu nan Yana yabon Abu,Ya Dade Yana aiki har Abu ta Fara gajiya zata Fara kuka. Sai da yazo gasata sannan tayi Dan kuka kadan,sai da Suka Gama komai sannan Suka kwanta Yana zuba farin ciki da Murmushi ya rungumeta jikinsa tsam bacci ya kwashesu. Dai dai wannan lokacin Khadija tana jikin Abdallah suna kwance ta duba agogo taga karfe 1 na dare tace Uhmm Allah sarki Abu Ana can Ana kuka yanzu,yau Abu zata Gane kurenta wurin Usman, sarkin sa ido Ina ruwanki? Cewar Abdalla, Dariyar mugunta Khadija tayi Abu yau Majalisi yaga ta kansa,kowa ance Miki irinki ne shagwababbe? Cewar Abdallah,Khadija tace hmm Ni ko Gobe idan Zan wuce schl Zan biya ta gidan Abu saboda nasan sai an Kai Mata dauki Ya Usman mayen Mata ne tun tuni, kije kiyi Mata me? Baza kije ba Schl Driver zai ajiyeki,Pls Honey kaga fa magani Zan Kai Mata Wanda zata warke da wuri ba Wai sa Ido zanje ba,Alright na yarda idan maganin warkewa ne kije Amma kawai ki kwashi kafa ki tafi gidansu da Sassafe. Washe Gari 9am Khadija Driver ya tafi Kaita schl tasa ya Fara kaita gidan Abu,Abu tana kitchen ma tana soye soyenta taji Khadija tana sallama,Fitowa tayi tare da bude Mata kofa,Khadija mamaki ya kamata tabi Abu da kallo Tana Abu Wai Dan Allah lfy kike? Babu abinda yayi Miki,jiba irin wankan da Kika dauka da safe Haka, Dariya Abu tayi wlh tunda na ganki nasan sa Ido ya kawoki to Lfy nake ko kuka banyi ba don Ni jarumar mace ce,ba irinki bace daga an tabaku sai kuka,Karya ne Abu ban yarda ba kawai daga Miki kafa yayi jiya,Abu tace wlh yayi sosai ma kawai na daure ne, Sam bazan yarda ba cewar Khadija na wuce schl gobe Zan dawo da safe sai na kureki Abu ki gaida Ya Usman tayi waje abinta. Washe garin da safe Khadija zata je schl Haka ta sake tsayawa gidan Usman ta Iske Ango da Amaryarsa a kitchen suna girki tare,Khadija ta sake ganin Abu ras da ita sai da taji kunyar Usman Amma duk da Haka ita Bata yarda ba sai cewa tayi Maybe sai Abu ta cika 3 days a gidan Zai Fara Shan Amarci. Daga gidan Abu tana schl sun Gama text kenan Dama tana Jin Dan Zazzabi da tashin zuciya sama sama,suna Fitowa tare da frnds ta shiga sheka Amai ba ji ba gani,Allah yasa Driver yazo daukanta,a waya ya Kira Abdallah tare da sanar Masa,Lokacin Abdallah yana Office hankalinsa ya tashi kamar zai tashi sama ya tuka mota ko Driver Bai jira ba,kafin yaje ma tasha Paracetamol ta Danji sauki sai gashi hankali tashe,Aiko yaji ance ai Tasha magani ya dinga masifa akan me zata Sha magani idan ciki ne da ita fa?sai ya zube,Daya cikin kawayen Ramlat tace ai paracetamol kawai Tasha ba wani magani bane,koma Mene Bai kamata ba cewar Abdallah ya furta tare da Sallamar Driver ya koma da motar gida,shi Kuma ya dauki Khadija Kamar wata jaririya tare da sata cikin mota ya tuka abarsa Yana Mata Sannu ,tuni Bacci ya kwashe ta a motar. Koda Suka Isa gida Sai da ta Kara sheka wani Aman Yana kula da Abarsa duk ya tashi hankalinsa Kuma ta Hana aje Hospital Wai ita kalau take,Sai da tayi wanka ta kwanta sannan tace Dan Allah Baby Ina za a samo min Naman ganda shi kawai nake bukata,shi Zan iya ci,ai sai dai naje Wurin Mami itace kadai zata iya Nemo Mana, Abdallah da sauri ya sake tuka mota sai gidan Mami Family House bazai iya musu waya ba, zasu Bata Masa time Khad dinsa ta gaji da cewar sa, Mami suna tare dasu Rahmatu a palo suna hira sai ga Abdallah ya shigo hankali tashe kamar zai Fadi Mutuwa,Suna gaisawa yace Mami akwai Naman Kai a Gidan Nan? Khadija ce Bata da lfy take son ci Baki ganta ba Mami duk ta rame ya furta kamar zaiyi kuka,Mami ta kalleshi sai tayi dariya itama Rahmatu dariyar tayi. Sai Abdallah yaji haushinsu ya za ace mutum Bai da lfy su tsaya dariya,Mami ko har yanzu bakwa kaunar Khadijan tawa ne Wai? Ban gane ba nace Bata da Lafiya Kuna dariya,Kai sarkin me Khadija mu kaf gidan Nan ba Naman Kai,jiya Omar ya kawo da yawa yaran gidan Nan Suka dafe shi Muka ci,Bari na aiki me cefane taje ta siyo yanzu sai nayi Mata cewar Rahmatu, Mami tace ke Kika kulashi ma duk yabi sai fada yake mana. Zama yayi kawai tare da yin shuru Kamar me Nakuda ya rasa inda zai sa kansa sai faman Kiran Khadija yake a waya Yana tambaya ya jikin naki My Khad, hope Baki Kara Amai ba? Yanzu Ina ne yake Miki ciwo? Ita Kuma Gogar tana ta Shagwaba tana Ni Naman Kai kawai nake son ci yanzu bana Jin ciwon komai,Yanzu za a dafa na kawo Miki kiyi hakuri kinji yanzu Mami zata Yi, ok thanks kace Ina gaida Mami dasu Umma cewar Khadija,Zasu ji Inshaallah. Saida ya Gama wayarsa Mami kawai ta zuba Masa Ido tana kallon ikon Allah, Mami Wai Mene sai kallo na kikeyi? Abdallah manya Wai yau Abdallah ne yake Haka akan mace ka manta abinda ka dinga cewa Kai ba macen data Isa ta saka ko ta hanaka? Nace karya ne Amma ka dinga cika Mana Baki kana Mana kurin banza a gidan nan,me Class,me Hankali ba wacce ta Isa to yau gashi,duk ka kasa sukuni kamar Kaine marar lafiyar,An gaishe da Dije ta Ciri tuta, Dariya yayi yace to Mami na canja ra'ayi yanzu na dawo sai abinda Matata tace ai shike Nan ko na janye, Dariya Mami tayi tace to dama ai aikin Gama ya Gama,ka Kaita asibiti bazai wuce ciki ba Mami ta Furta tana Murna Zata Yi jika. Shima Abdallah Dadi yaji yace Mami Allah ciki ne da ita? Kai Ni ka isheni da rashin kunya ka tashi ka bani waje,Mikewa yayi tare da cewa Bari naje Wurin Umma ko ta Gama dafadawa, part din Rahmatu ya koma ya zauna har sai da aka Gama dafa Masa me Dadi ya dauka a flask ya tafi gida. Khadija shi take ta jira dama yana kawowa ta karba ta bude tana Jin Dadi Yana gefenta Yana kallonta ta dinga ci da sauri da sauri tana lumshe Ido sai da taci da matukar yawa sannan ta boye sauran da dare zata cinye abinta, sai gata ta koma Normal har girki tayiwa Abdallah tare da Kara gyara gidan sannan tayi wanka taci kwalliya shima Haka sannan yaci abincinsa Sukayi sallar Azahar Suka kwanta baccin Rana,Abdallah dai ansha bacci sai 4pm suka farka kusan a tare suna kallon juna da sha'awa, Khadija ce Fara Murzashi suna kissing din juna,shima Yana lugwigwitata Basu San sanda Suka raba kansu da kayan jikinsu ba daga Nan Kuma Majalisi ya karbi bakuncin Jaruma tare da Yi Mata kyakyawar sauka ta Alfarma. Bayan sati biyu Khadija kullum cikin cin Naman Kai take,ko Mami ta dafa ko kishiyoyinta ko kuma Mama,sunje asibiti an Basu result cike ne Dan wata biyu, murna kamar Abdallah zai Suma Haka ma Khadija dasu Mami,Abu tuni Usman yace Kar a Kara ce Mata Abu Zainab za Ana kiranta dashi yanzu Abu tuni ta koma Zainab,ta Kara wayewa da gogewa,tayi kiba da kyau,Su Firdausi ma ana can Ana Shan Amarci,Omar ma haka Ana zaune lfy da Jin dadi, Merry da Angonta Dr Hussain Suma. yanzu da Omar da Usman a karkashin Abdallaj suke aiki suna famtamawa,Mami da Kishiyoyinta sai abinda suke so tare da sauran kannai,ga Baba na kula dasu Nan ba wata matsala, Haka rayuwa taci gaba da ja cikin Jin Dadi har cikin Khadija Ya cika wata Bakwai,lokacin Abu dasu Firdausi duk suna da yaron ciki. Khadija Zama da kyar tashi da kyar Amma tana kokarin yin komai da zuwa schl etc,Naman Kai kullum tana ci,Dr Hussain da Amarya Merry Ana can Ana ta Amarci Suma Amma Merry Bata samu ciki ba,Husna ma ta samu miji wani matashi Dan gidan Minister Mahmud kenan, wasu ma a kannen su Abdallah Mata da maza sun fitar da Wanda zasu aura ciki harda Afrah zata auri dan gidan Mariya matar Alhaji Shehu wato Salman, da kyar Mami ta yarda Wai ita baza ta sake hada jini da Shehu ba,sai Baba da Abdallah Suka sa Baki sabo da yaron kirki ne na Gari Kuma. Cikin Khadija ya cika wata tara Mami tace ya kawo Mata Khadija gabanta Kar Haihuwa tazo ba kowa,Abdallah yaki yarda ba yanda ba ayi ba yace shi ya dauki hutun aiki ya daina zuwa Office Sai ta Haihu. Kullum Abdallah Yana gida Yana kula da Khadijansa sai abinda takeso, da kyar take tafiya komai shi yake Mata,Abdallah yau Baba ya aikesu da Sassafe karbar kayan dakin su Afrah da aka turo daga Dubai,da wuri ya lallaba Khadija suka fita shi da Omar. Yana tafiya Bai Dade ba Khadija ta Fara Nakuda,gashi ba uban kowa a gidan,Yan aikin ma duk basa Nan an Basu Hutu sun tafi ganin iyali sati biyu sai sun dawo,Khadija tana ta daurewa ita daya kwal a gida, ta dakko wata katuwar Leda me Kama data Cikin buhun sugar,dama Abdallah ne ya kawota Wai idan zata haihu shine zai karbi Haihuwa,Ai ko ta dakko ta Shimfida abar tayi tumbur ta kwanta a Kai harda tale kafafu Wai ita zata haihu da kanta ta bawa kowa mamaki. Ciwo da yayi yawa sai ta mike daga saman Leda ta Fara zirga zirga,ta yaye ledar ma ta jefar,daga Nan Daya Dan lafa Sai ta dakko ledarta ta sake shimfidawa ta kwanta tare da tale kafafu tana Addua kizo maza Haihuwa cewar Khadija tana ta fada Haihuwa kizo,. Ciwo yana dawowa wannan karon da karfi ya taho sai ta fashe da kuka ta Fara lalubar wayarta zata Kira Abdallah,Waya tana can tsakiyar bed,gashi ta kasa tashi, can Nishi me karfi yazo Mata Wanda Bata shirya ba,sai ga Kan jariri ya Fara yowa waje,Khadija ta barke da kuka zata mutu ita kadai a gida Bata San ya ake Haihuwa ba,ihu takeyi Jin karfinta sabo da azaba ko Makwafta zasu ji a ceceta Ina ba Wanda yaji Allah ya taimaketa ihunta da take dagewa tayi da ya Fado Namiji Kato dama Sunyi scanning tun i, har mabiya ta Fado du lokaci guda Amma ba kowa Bata iya yanke cibi ba,ba karfi a jikinta ko kadan sai da ta Dan huta ta mika hannu da kyar ta iya jawo wayarta tana kwance a kasa wanwar tumbir da ita yaro Yana ta tsala kuka.. Number Abdallah duk Taki shiga ba network,ta Kira Mama ba a dauka ba,Mami ta Kira yafi sau nawa itama ba a dauka ba,Hawaye ya zubowa Khadija ta rasa ma wa zata Kira sai ta Kira Baba tasan maza basa Wasa da wayarsu, Aiko bugu Daya ya dauka yace Khadija ya gida? Baba na Haihu Ni kadai a gida ba kowa jaririn Nan zai mutu jininsa ya tsotse ba a yanke cibi ba kaji shi Yana ta kuka baka ganshi ba Kyakyawa dashi, Baba yace tototo da sauri ya katse wayar ya Kira Rahmatu yace suyi sauri suje Gidan Abdallah Khadija ta haihu ba kowa a gidan. Rahmatu da Bilkisu sune Suka tafi gidan,dama Bilkisu Nurse ce tana aiki a asibiti yanzu,tunda Daddy ya rasu ta karkade result dinta ta koma aiki a asibiti, Mami harda bige kafa garin sakkowa daga bene taji an haihu ba kowa sai fada takeyi Ina Abdallah Yayi ya bar yarinya ita daya zata mutu a gida. Minti kadan su Bilkisu suka karaso abin ya Basu dariya ganin Khadija tumbur a kwance saman Leda,Rahmatu tace kaga Mata masu Haihuwa da jarumta,Nan danan ta nuna musu inda komai na Haihuwa da Suka tanada yake aka yankewa yaro cibi tare da goge Masa jikinsa da Zaitun sannan,Rahmatu tace Allah ya kiyaye Bata wani zub da jini da yawa ba,Bari a Kara rage na marar,Rahmatu ta dinga matse marar Khadija tana jijjigata sai da ta fitar da jinin Nan tas sabo da idan Ana barinsa Yana sa mace ta Dade tana jinin biki da Ciwon ciki,Toilet kawai Suka kaita Suka nade ledar Suka Kai toilet tare da flowshing komai,ba abinda ta Bata ko digo,Rahmatu ta tattara komai tasa a bakar Leda ta daure ta fitar, sai da sukayi duk abin da ya dace,Wurin gashi aka Sha kukan Khadija Kamar za a yankata haka ta dinga kukan zafi, sai da Suka Gama komai duk da dakin Khadija Bai baci ba sai da Suka Kara gyarashi kyal kyal ko Ina ya dau kamshi,Bilkisu ta duba taga Khadija Bata samu Kari ba ko kadan Bata bukatar dinki,Allurai tayi Mata na Karin lafiya da kuzari,sannan ta koma Hospital ta dakko HBv Vaccine tayi Masa, Rahmatu tasa aka kawo lafiyayyen Abinci daga gida Khadija taci ta koshi sai bacci,Jarrin suka yiwa wanka aka gasashi sosai sannan Bilkisu ta Tafi ta bar Rahmatu tana Kula da Khadija,Kafin kace me an cika gidan dam Yan barka har makwafta Ana tururuwa,Khadija tana baccinta Rahmatu ta Hana a tasheta,Mami ma tazo,su Abu kaf dangi da abokan arziki,Abdallah wayarsa Bata Shiga an gaji da nemansa. Rahmatu ce zata zauna tare da Khadija har tayi Arba'in,sai da yamma Khadija ta sake wanka wanka bayan Rahmatu ta gasata sosai tana ta kuka Wai zafi,Har ta shirya tayi kwalliya tasa Riga da skert na Atamfa kamar ba ita ta haihu ba tana zuba Kamshi me dadin gaske, Har Lokacin kuka takeyi,Rahmatu tace kin Dade bakiyi kuka ba khadija so kike ki lalace kenan? Kai ta girgiza tana goge hawaye,lokacin Abdallah ya shigo Yana ta sauri yaga Khadijansa Kar ta haihu baya gida,yasha mamaki da yaga Mata makwafta sun fito daga gidansa,Amma Bai kawo komai ba ya Shiga da sauri Yana kwala Mata Kira,Bedroom ya nufa Aiko ya iske Jariri a hannun Rahmatu, Khad ita tana Nan tana Hawaye,Bai kula jarinrinba yace lfy Sweetyna yaushe kika haihu,Rahmatu tayi dariya tace yo Ina zata kulaka tana kukan gashin ruwan zafi, ganganci tayi ta haihu ita kadai,Nan Umma Rahmatu ta bashi labarin komai,Yana Murna yace Umma lafiya take ko? Da ba lafiya ba ai da tuni munyi asibiti kukan ruwan zafi takeyi,Abdallah ko kunya harda zuwa ya karbe jariri Yana ta Masa Addua Yana kallonsa kamar zai cinyeshi yace umma Dole yayi kyau yaron Nan nama sani,Dani yayi Kama sak,Khadija me kuka ta galla Masa Harara tace ai dai ba idonka yayo ba,Kuma ai ba shape din fuskar ka bane nawa ne,Rahmatu tana jinsu tace toooo Yan zamani Bari naje Kitchen ni tayi waje,tana fita Abdallah ya rungume Khadijansa harda ajiye jariri gefe can,yace Kinga kyaufa Kika Kara da Kika haihu, kin ganki kuwa bakinsu ya hade wuri daya Yana kissing dinta sun kankame juna, Baki kirani a waya ba sai ki haihu ke daya yanzu da wani abun ya faru fa? Khadija tace to Ni nasan haihuwar ne,ba laifinka bane ka Hana na tafi wurin Mami Kuma ka tafi ka barni wayarka baya shiga, I'm so sorry inda nake ba network cewar Abdallah. Me kike so kici yanzu? Nama nake so ko wanne kala ne naci na murmure jinina ya dawo jikina,Kuma Ni bana gida nake so a dafa ko a soya ba kawai Ni ka fita ka min take away,kafin ma ta Karasa yayi waje irin tarkacen Namomin Daya kawo sai da Rahmatu tayi fada sabo da Sunyi yawa sai dai a bawa Baki ma ko su lalace,ga Mami,Mama da Abu duk sun Aiko da wasu kala kala na tande tande. AsmaBaffa [12/31/2019, 3:00 PM] AsmaBaffa: 🏵 TUBABBIYA🏵 96-100 FINAL Official By AsmaBaffa Fans masu Sharhi page dinku ne,Ina godiya Allah ya bar kauna. Yanda Abdallah yayiwa Jariri da Khadija siyayya har ta wuce hankali ma,Kayane masu tsadar gaske,komai na Khadija sai da ya canja Mata latest, Ranar Suna ba ayi taro ba Abdallah Bai son wani bikin suna Amma Mami sai da ta shirya Walima a Family House aka ci aka Sha tare da kafa Dj Suka cashe,Khadija tana can itama Family House wanka kawai take dauka,Sunan Abban Su Khadija aka sawa Jaririn Abubakar Saddiq suna ce Masa King Haka kawai Merry ta Sa Masa tace King za a na ce Masa sabo da tasan Sunan zai Dace dashi Nan gaba. Sai bayan Khadija ta kwashe 2wks a Wurin Mami sannan ta dawo gidan Abdallah sabo da yanda Abdallah ya takura musu shi Matarsa baza tayi wankan gida ba,Yan aikin Khadija duk sun dawo dama Matan duk dattijai ne su suke kula da Khadija,sosai suke gyarata,Khadija wani uban kyau ta Kara tana sheki da walwali Kamar wata sabuwar Amarya,Abdallah kullum naci yakeyi akan ya sani ko ta Fara Sallah,Taki yarda yasan ta Fara Sallah sai da ya kaita Hospital aka daurata Kan Family planning sabo da ba a son kwanika, yafi mutum to yayi a nutse sabanin wasu Matan ayi ta gasa da kishiya,ko Ana tsoro Wai Kar ayi kishiya tazo ta fiki Yara ta kwace gida sai mace tayi ta watso Yara ba ji ba gani,ita a wahale yaran ma Haka, wasu ma sabo da gado suke Haihuwa da yawa musamman idan Mijin me Hali ne Kar ya mutu kishiya tafi kaso me yawa, kullum Babu lafiya daga laulayi sai jego,shi kanshi me gida baya samun kulawa,ga Haihuwar yanzu ba irin ta da bace,lafiya tayi karanci komai ya canja. Yau Abdallah ya kafa ya tsare ko fita baiyi ba,Duk motsin Khadija akan idonsa,King Yana wurinsa,wani irin wanka Khadija ke dauka na kece raini da Jan hankali,Kullum gogan da kyar yake bacci hakan ma sai idan tayi romancing nasa sosai yake samun sauki. Abincin dare ta Gama tana Shirya Dining tana satar kallonsa yanda yake Mata wani mayen kallo, sai da ta Gama komai sannan tazo wajensa tace Honey bani King na bashi yasha sai nayi Masa wanka,Kamar gaske yace zoki daukeshi tana zuwa ya jawota jikinsa itama ya hadesu ya rungume a hankali yace I love You My wife,Murmushi tayi tare da kissing nasa kadan tace me too Mine I missed u Badly,Abdallah ya Kara rudewa yanda take Masa rada a kunne da kyar Khadija tayi dabara ta karbi kanta tare da yaron ta koma Bedroom ta bashi yasha sannan tasa Nanny tayi Masa wanka tare da shiryashi,itama wanka tayi tare da cakarewa cikin Kaya na alfarma Kamar wata amarya. Sallah ma Abdallah a gida yayi yace shi Baya Jin yunwa bazai ci Abinci yanzu ba,Khadija tasan ita kawai yake kwadayi,King Yana wurin me aiki yasa key a kofarsu tare da daukan Khadija sai bisa bed itama tayi missing nasa amma sai da ta tsokaneshi Abinci fa ya kamata kaci yanzu, Harara Abdallah ya watsa Mata kana yace sai na Fara da me abincin first, nanfa Suka ruda kansu Da zafi zafi suke kissing juna kamar zasu cinye kansu, Abdallah ba inda Bai tsotsa ba,itama Haka take Masa har ya samu Majalisi lafiya Lau kamar yau ya bareta a Leda,Tasha gyara ta Kara Dadi da matsewa har tafi da ma,Abdallah Karamar Hauka yayi yau,itama Khadija Haka sabo da tayi missing nasa sosai taji dadi itama sun gamsu da juna Amma Abdallah Abinci yaci sukayi wanka ya kasa hakura sai da ya Kara,ranar kusan kwana sukayi suna Abu daya. Mami tana Bedroom tana bacci taji ance tazo tayi bakuwa,Tana Fitowa ta Iske Humaira zaune a Palo Ras da ita Tasha kwalliya tayi kyau,Da mamaki Mami ke kallonta tace Humaira lfy? Lfy nake Mami Ina yini? Mami tace Kinga me ya kawoki Nan? Humaira ta tsuguna a kasa tace Mami Dan Allah ku yafe min,naci Amanarku Amma gashi banje ko Ina ba,na cuci kaina Tun bayan Dana saci kudinku na tafi Ina can Jordan inda na bude duniyata da tsinke Ina bin mazan banza,Kudin Dana sata naku ban ci ko kwandala ba da kudin Karuwancina nake ci Ina Sha,Dan Allah ku yafe min ga dukkan dukiyarku da takardun filaye da gidaje gasu na dawo dasu ku yafe min,a halin yanzu bani da amfani sakamakon HIV Dana jajibo a jjikin mazan banza, Mami ta kalleta tare da tabe Baki tace uhm kinwa kanki Humaira da yake bamu da hakkinki da kanki Kika eba kin dawo dasu da kafarki kije mun yafe Miki aniyarki ta biki,tashi ki tafi ban son ko ganinki bana kauna Kuma bana son Khadija ta ganki ki tafi kawai Muna zamanmu lafiya Kar tayi zargin ma ko mijinta kike bibiya, ajiye Mana kudinmu ki tashi kije. Ba shiri Humaira ta mike jiki a sabule sum sum ta fice tare da barin kudin da kadarorin data sata. Hafsatu a hankali ta Fara Jin sauki sai in tayi wata Maganar kasan ba hankali ta koma gaban Yan uwanta suna kula da ita haka tare da yaranta suna son uwarsu. Ko da Humaira ta fito Afrah ta dinga roka akan ta kaita Wurin Abdallah ta roki gafararsa,Fafur Afrah Taki yarda tace baza ki hadani fada da Khadijansa ba Muna zaune lfy Mene abin Neman gafara zamu sanar Masa ya yafe Miki Amma baza kije musu gida ba,idan taimako kike nema na kudin magani za a Aiko miki dashi, Murmushi Humaira tayi tace hmm lokaci kenan Amma ba komai laifi nane, muma masu cutar Muna da gata Bari in fada Miki abinda Baki sani ba Ina da aure domin Ana hada mu aure a Hospital da masu cutar irinmu,wlh idan kika ga Hadadden Mijina sai kinsha mamaki sabo da kyau da kudi,Kuma ki kalle Ni tsab Afrah na fiki lafiya a Ido,wa ya Isa yace ba lafiyayya bace ni? Na ruwa Baya zagin kada, kudinku ne na dawo dashi Allah ya shiryeni Amma ke da baki isa ki hanani zuwa wurin Abdallah ba,Kuma Khadija da kike fada da Mene bakuyi Mata ba? kaunarta kukayi Dan Allah? sai da kuka ji wuya, Khadijan banza Nafi karfin kishi da ita. Haka Humaira ta dinga masifa da bakaken maganganu Afrah tana jinta har ta Gama tace haushin Rashi ne Abdallah yafi karfinki da kike cewa mijinki me kyau me kudi wlh nasan Bai isa ya Kama kafar Ya Abdallah ba,Kuma Mene amfaninsu tunda akwai Kanjamau,Ni ki tafi kawai Ko a mafarki Khadija ta wuce ajinki, suna Haka sai ga dalleliyar motar Khadija ta shararo cikin gidan Khadija ke tukawa taci uban wanka tare da Sa wani arnen glass me kyau da tsada kace wata Yar Shugaban kasa ce, ita ce ke tuka motar, Gaban motar aka Bude sai ga Abdallah ya fito a hannunsa dauke da King dinsu Yana bacci a kafadarsa ya Saba shi Jakar Khadija tana hannunsa ya rike itakuma Hakimar wacce sanye take cikin Shadda Yar Senegal Tasha aiki na kece raini pupple color, Abdallah cikin kana Nan Kaya yake na karshe sunsha kyau sai kamshi ke tashi. Hannun Khadija cikin na Abdallah tun daga Nesa Humaira taji Kamar ta hadiyi zuciya sabo da kishi da bacin Rai Amma laifinta ne ta samu dama Bata yi amfani da ita ba lokacin daya Dace,Khadija ma tagane Humaira gabanta Saida ya Fadi kishi ya tokareta sai satar kallon Abdallah takeyi ta gani ko Yana kallon Humaira Amma sai taga kamar Bai San da Mutum ba, Abdallah kuwa Yana kallon reaction din Khadija ya daidaita sahunsa Dan kar Masifarta ta motsa yau da dare ta hanashi Majalisi akan kishin banza,Humaira ganin Haka ta gujewa wulakanci kamar walkiya ta nufi Yar karamar motarta ta fita a tamanin,Afrah ta dinga dariya tace Akuya ma tasan gidan me babbar sanda ke Khadija Wlh ki daina wannan mugun halin naki wannan uban muzurai Haka,sai lokacin Khadija tayi dariya itama,Afrah ta leka fuskar Abdallah da ya cukule dariya tayi tace su Yaya Matsoracine Kai wlh Yar Khadijan Nan kake Jin tsoro,to me zata Yi maka? Rankwashi ya zuba Mata wa yace Yana tsoronta? Kara ta saki ta karbi jaririn tace Kai dai Mijin tace,Kan tace ne ma idan Baki sani ba cewar Khadija ta furta tana fari farrr da idonta farare tas. Suna shiga Mami ta karbi jikanta tana musu sannu da zuwa bayan sun gaisa suna Hira akan Humaira sai dariya sukeyi yanda Afrah take fada musu Masifar Humaira, Mikewa Abdallah Yayi yace Office zanje Key din motar Khadija ta Mika Masa yaki karba yace ai Baki Isa ba,ba Haka mukayi dake ba sai kin kaini Office Kika ce yau Ni bazanyi Driving ba,Idon Mami ta faka sannan ta zuba Masa wani fari me Jan hankali,Ya wani lumshe Ido,Mami tace Kai Dalla ka tafi idan zaka tafi ka fiye takura,Mami ki daina shiga Zancen Nan wannan yarinyar Hutu fa akayi musu a schl tace kullum zata na kaini Office shine yanzu zata ce wani kaza kaza,Ga drivers Nan ko gidanka nawa ne da Kai Dole sai ita zata kaika? Kyaleshi Mami na kaishi daga yau bazan sake kaishi ba,Uhm su Khadija an iya driving sai yanga cewar Afrah, ya ranki? Khadija ta bata amsa suna dariya. Khadija ce ta tukashi har Office yace sai ta shiga tasan nufinsa idan ta shiga to sai ya jagwalgwalata sabo da Haka yake Mata wayo shi yasa taki Shiga tana ajiyeshi ta figi mota tayi gaba sai hannu ta Dago Masa tana Danna Masa uban Horn irin tayi gaba ita,Dariya yayi sannan yace zamu hadu ne ya shiga Office. Yaronta Yana wajen Mami ta goyashi Yana baccinsa, can gidan ta yini sai yamma ta dakko Abdallah daga office Suka wuce gida abinsu Ana Shan love. Bayan watanni kadan Abu ta Fara laulayin ciki,Usman sai ji yake da Zainab dinsa kamar kawai, Firdausi ma ciki gareta tare da Merry ta Dr Hussain,matar Omar ce kawai Bata ciki, lokacin Kuma Saura sati daya bikin su Afrah. Khadija ta Zama Busy kamar itace Amaryar kullum gyaran jiki ba ji ba gani, Abdallah dinma ba ganinta yakeyi sosai ba daga gyaran jiki sai gida wurin Mami ko Mama,Mami kuwa itace take daure Mata gindi,King dinsu ko yaushe Yana wajen Mami tana rainonsa. Khadija ta Kara Hankali sosai ta Kara wani girma da Yar kiba tana sheki da walwali tayi wani irin wayewa da gogewa,Abdallah ma Haka wani freshi da kyau yake karawa ko yaushe Yana wani dawowa yaro ga kudi sai Karuwa sukeyi kana ganinsa kasan Jin dadi,kwanciyar hankali da Hutu ya zauna Masa Yan Mata sai rubibinsa sukeyi Amma Ina duk ganinsu yakeyi maza ne Khadijansa itace mace. Yau Khadija tana Wurin wani wajen wankin kafa Tasha uban kyau ga Kaya masu Uban tsada a jikinta kowa ya kalleta sai ya Kara,Abdallah ne ya kirata a waya sai da tayi Murmushi sannan ta daga,Bai Bari tayi magana ba yace kina Ina yanzu Kuma da Rana? Naje wankin kafa ne an kusa gamawa ka dawo ne? Tsaki yaja kadan yace to Ina King? Yana wajen Mami,da mota Kika fita ko Driver ya kaiki? Driver ne Mana Musa,Alright Bari na biyo wlh ko ba a Gama ba tafiya zamuyi na gaji da wannan gyara Haka ko kece Amaryar ai sai haka,Yanzu yaushe rabona dake? Ni dai bazan iya ba ki dawo kawai I need you Now, to kazo ka daukeni mana Mene abin fada,yanzu Zaki ganni coz bukatarki tasa na baro Office. Tana Gama wayar sai ga wata zukekiyar mace ta shigo kace Bata taba aure ba,itama tana uban kamshi da sheki ga da gani kaga wacce Naira ta ratsa hutu da Jin Dadi,Yar gayu ce ta gaske Amma sai Harare Harare takeyi ita kadai fuska Babu Rahma. Ita Khadija tsoro takeji Kar Abdallah yazo yaga wannan budurwa duk da cewar tasan itama fa baa Isa an nuna Mata komai ba. An gamawa Khadija Amma taki tashi sai kakale kakale takeyi,Wacce ta shugo yanzu tace yarinya ki tashi ki bar Nan an Gama Miki idan Baki da aikin yi Ni Ina dashi,Wayar matar ce tayi Kara ta daga tana uban kashe murya Kamar zata Yi sujjada sabo da yanda take girmama me wayar Amma sai Suka ji tana Common My Alim yanzu zanzo ka jirani a airport din pls,sai Kuma ta koma Shagwaba Haba Mana yanzu ka canja baza mu tafi China ba to Ina zamu je? Canada Kuma ka canja? Alright ganinan zanzo in 30mnt. Baki Khadija ta tabe tare da gallawa matar Harara Karaf Suka Ido,Aiko matar ta mike a fusace tayi Kan Khadija dai dai lokacin Abdallah ya shigo ciki Khadija ta fada jikinsa ta saki kuka,hankalinsa ya tashi yayi zaton wani Abu ne ya sameta,Matar dake tsaye tace kinci sa'a marar kunya Ni Zaki Kawowa Raini kin San kuwa wa kike Harara? AMANA ce Matar ALIM Allah ya taimakeki Dana farke miki ciki, Abdallah dariya ta kamashi mace da masifa Haka,yace ke ko Matar Alim kike ko wa wannan tafi karfinki wlh Kika taba wannan duk Kasar Nan Babu me kwatarki, Bana magana da mazan wasu ki godewa Allah na shiryu da Dane sai nayi Ball da wannan yarinyar me Maganar yare, ke Igbo ce ko? cewar Amana,suna Haka Abdallah sai bala'i yakeyi a ciki wurin yace sai yasa an rufe wajen tunda Suka sa Khad dinsa kuka, maaikatan suna ta faman bada Hakuri ,Khadija ganin Mijinta sai ta sake narkewa tana nuna Amana da yatsa Waccen itace ta dinga min tsawa harda cewa Ni tsinanniya ce bani da gata,Har babana dake Lahira ta ambato tana dura Masa ashariya,tace da Mama,Abdallah ransa ya Kara baci yace wlh sai na dau mataki yau baza ki bar cikin Nan ba sai Kinga kalar gatan matata,Khadija Ta Kara karkacewa tace har fa Ina Bata hakuri Ina ce Mata Ina da aure tace ba mijinki ba Surukarki ma taci kaza kazanta.....tana matse Hawaye tace Bazan iya furta irin zagin fitsarar da tayiwa Mami ba, su kansu masu aikin wurin duk sai da karyar Khadija ta daure musu Kai yanda Kiri Kiri take tsaro karya. Abdallah ya Kara fusata ya kalli Amana yace sai kizo ki farke Mata cikin mu gani Kuma kotu ce zata rabamu kinyi furucin kashe mata ta,Baki Bude Amana take kallonsu Yau ga shugaban Yan sharri Khadija Bata taba ganin uwar sharri irin Khadija ba, duk Masifar ta da Saurin fushinta sai mamaki ya hanata magana. Alim ya gaji da jira Driver ya kawoshi daukan Amanarsa da kansa Yana zuwa ya iske Ana ta bawa Abdallah hakuri sai Masifa yakeyi shi sai ya Kai Amana kotu, Alim ne ya shigo kamshinsa Dana Abdallah Suka gaure waje daya suka rikita wurin da kamshi kowa naji da kyansa da kudi,Alim baya son Hayaniya Abdallah ma Haka Yar Masifar da yayi har kansa ya Fara ciwo ya Dafe wajen, Alim Yana ji yasan Amanarsa ta shiryu baza tayi Haka ba,Haka kawai ma wannan Abdallan yazo Yana kalle Masa Matarsa ,hannun Amana ya jawo taso mu wuce sarkin fada zamuyi missing Flight gyaran Nan ya isheni idan Danni akeyi a barshi oya let's go. Abdallah ya hakura ganin kamar ma yasan Alim sai yaja Khadijansa zasu wuce,Khadija ta faki idon kowa ta wara yatsu tare da antayawa Amana zagi irin na ambola,Amana tace yau sai na koyawa yarinyar Nan Hankali,Jin ta Fadi Haka Alim yace zamu Bata ban son fitina kin sani,sai lokacin ta hakura Amma har Lokacin kwafa take ja tana a dakeka a hanaka kuka,Lallai yarinyar Nan yau taci sa'a Amma Allah ya hada mu watarana. Sai lokacin da Suka fito waje sannan Alim ya gane fuskan Abdallah yace ah Ashe ma Kanina ne Abdallah Wai Kaine kake iya masifa Haka Kai da na sani magana ma wahala ce,Abdallah yace ouch...Ashe Kaine Yaya Alim,gaisawa sukayi yace Ina Usman? Yana na nan lfy ai yayi aure,Shegen gari Amma ba gayyata ma,anyway bani number dinsa Zan nemeshi. Abdallah ya bashi number har Yar Hira sukayi kadan sannan yace Dama matarka ce wannan? Amana tace ae Mana Kanina gaskiya matarka ta iya sharri saura kadan na zaneta Allah ya kawoka,Khadija mazaunin driver ta koma ta dinga Danna Horn Wai Yazo su tafi,Gajiya tayi ta fito tace kazo mu tafi kafin na canja Shawara na wuce wurin Mami. Abdallah yace yau kuwa da kin gane kurenki zo ku gaisa da frnd din Ya Usman tare sukayi schl dashi a UK. Lokacin Khadija ta fito tana Jin kunyar karyar da ta yiwa Amana da zagin ambola Amma Haka ta gaishesu,Amana tace daga yau Ni Aunty ce kinji dai mu abokan yayanku ne, amma Mijin Nan naki Yana sonki, sai yau Naga Soyayya irin Tamu cewar Khadija,dariya sukayi gaba daya kowa ya wuce. Gida su Khadija suka wuce tare da kwasar Amarci, anyi bikin su Afrah lafiya an Gama,lokacin Kuma Abdallah yazo da Maganar tafiya Finland zaiyi wani course na 3yrs sannan yayiwa Khadija komai can zasu tafi tare acan zata Karasa karatunta itama. Sallama sukayi da Yan uwa da abokan arziki sannan Suka Wuce Airport ta Abuja zasu tashi. Suna Airport za ayi musu screening sai ga wasu zuka zukan gaske,Mijin yaro danye cakal Haka matar ma,yarone Karami a kafadar Mijin,wani matsiyacin aski da yayi shima kace mawakin turawa ne,tunda yazo wajen yake ta uban Iyayi yanda yake magana abin kallo ne,sai likewa Yar Matarsa yakeyi kyakyawar gaske ce,bashi da kunya Ana gani yake kissing dinta Yana fada Mata sweet words, matar zata tsaya kusa da Abdallah Khadija ta harareta tace ke matsa malama,Allah Baki hakuri matar ta fada a sanyaye,wata Dattijuwa ce ta karaso tana Ramlat Ina can Ina ta jiranku,Murmushi Ramlat tayi tace Mamee Kinga Wanda yace a barki ki Dan huta,Rankwashi Tsohuwar ta zubawa Dan Iyayi tace Muhammadu ka kiyayeni,Mamee Mohammad nake Ni gaskiya ko Sardauna,wannan yaro ka nace Masa ko kunya baka ji kawoshi DaAllah cewar Mamee,Sardauna yace pls karki Goya min da Ni bana son abin tsofaffin Nan naku komai sai kin kawo yawa,Kuma kin San jirgi dai zamu shiga,Mamee Bata kulashi ba taci gaba da rainon Dan Muhammad dinta da Ramlat. Sardauna kunnen Ramlat ya Kama tare da rada Mata yau akwai shagali Allah ya kaimu lafiya, Ramlat tana dariya kasa kasa tace Yesssoo kasan nayi missing naka alot Sardauna ikon Allah Sardaunan Mamee da Ramlat mu kadai, ki daina kirarin Nan da Hausa Na hanaki Yi min Hausa bana son yarana su Fara sanin Hausa Turanci zasu na Yi Hausar sai su tsince ta a gari,Dariya sukayi Ramlat tace karka sa nace sai kayi min rawa a nan,so what? Ni kin san bana kunya wlh indai kina so Yanzu a bada da show a Airport din Nan,Ramlat ta sake rada Masa no a Bari muje gida sai kayi min a bedroom,Yeah a kanki zanyi rawar ai,Ramlat ta sake rada Masa ai wannan irin rawar itace Yar albarka irinta ake so,har su Soapy dasu Zanku duk kayi,Ga sabuwa Tesumole ita za ayi,duk suruntun iya shegensu Khadija tana ji lokacin Abdallah ya tafi siyo ruwa, da Sa idon Khadija ta kalli Ramlat tace Allah ya Shirya ku,Baki Bude Sardauna yace Hey Mind ur Business,Abdallah dama ruwa ya tafi siyo Mata Yana dawowa sai da ya rungumeta Baki daya sannan ya Bata ruwan ta Sha shima sai rada yake Mata,Ramlat ta nunawa Sardaunanta yace Uhm kaga Yar sa Ido kamar Uztaziya gashi Nan tayi luf,yanzu Kuma su Sardauna Sunyi Shuru sai Abdallah da Khadija ne ke hirarsu kasa kasa. Abdallah yace Jaruma fa Bata Dade a Majalisi ba,sau Daya taje ta dawo Sam ba a kyauta Mata ba, Majalisi yayi missing nata, na matsu mu Isa garin sai ta rada Masa ba sauki Majalisi Yana Neman agajin gaggawa,dariya sukayi,Tabe Baki su Ramlat sukayi Dan Basu San wannan Hausar ba Jaruma da Majalisi sai hirarsu akeyi,tunani Sardauna ma wasu mutane ne,sai yace Kai Mutanen Nan gasu Kamar masu hankali, ga Kudi komai yaji Amma jibi munafunci suke tayi na mutane idan Jaruma da Majalisi din Nan laifi suka musu ai da su dinga gulmarsu Haka gwara kawai su fito fili su fada musu gaskiya wannan ai kwasar zunubi ne a dinga cin Naman mutane. Allah ya kyauta Cewar Ramlat lokacin da taji Muryar Khadija tana cewa Yau sai na ketawa Jaruma mutuncinta matukar suka hadu da Majalisi,Karaf Ramlat tace shi dai lamarin duniya hakuri akeyi Yar uwa ko Mene Jarumar Nan tayi Miki Dan Allah kiyi hakuri ki bita a salama ku samu masalaha. Ba Khadija ba Har Abdallah dariya yakeyi a boye yanda Ramlat ta dage tana musu wa'azi akan Zama lafiya fans baza ku manta ba Ramlat akwai Wa'azi tun da can, ita Bata San hirarsu ba,sai Khadija tace na gode Yar Uwa tunda kinsa baki ya wuce na kyaleta yau. Ramlat ta washe Baki tace Good Haka ake so sis, Abdallah yace Baza ki kyaleta ba ai Baki Isa ba wlh wannan ai wayo ne ban yarda ba a cuce Ni na gane nufinki Dole sai na dauki mataki. Sardauna Yana Danna waya Yana ji yace Dan Allah malam karku hakura ku yankasu ko su waye Kamar ba musulmai ba haba. Abdallah da Khadija dariya kawai Sukeyi. Ana Gama Screening suka wuce jirgi harsu Sardauna sai jirgi ya Lula, a Turkysh Suka yi transit Suka wuce Finland su Sardauna Suka wuce Germany. Khadija Sun sauka lafiya a kasar Finland wani gida Karami me azabar kyau tun kafin Abdallah ya bar Nigeria aka Kama musu shi a Unguwa me shegen kyau da tsada,sune a 4th floor suna Jin dadinsu ga yaronsu Kamar Bature shima. Bayan sati biyu suka Fara abinda ya kaisu kasar cikin kwanciyar hankali da Jin dadin Rayuwa sai waya da Yan Uwa da abokan arziki. Bayan kusan wata hudu Abu ta Haifi yarta mace Kyakyawa a Saudiya kasa me tsarki suna tare da Usman dinta,Khadija taji Dadi, ba a Dade ba Firdausi ta santalo Namiji itama,Merry ta Haifi Yan biyu duk Mata kyawawan gaske,Matar Omar kuwa sai yanzu ma take da yaron ciki,su Afrah Ana gidan Miji Ana ta Shan Amarci tare da laulayin ciki. Abu ba karamin kyau da hankali ta Kara ba,ta nutsu sosai Amma iya shege kullum akwai sabon salo tana kawoshi idan Suka Fara waya da Khadija suna dariya har sai Abdallah ko Usman sun kwace wayar Daya zasu hakura. Soyayya ta barke tsakanin Kanwar su Khadija Wato Husna da Salman Dan gidan Mariya yaron Alhaji Shehu, Yayin da kanin su Khadija Baba ya kaishi Dubai Karatu Yana can Yana karatu level 1. Mami ta Zama Yar kasuwa harkar shigo da Kaya takeyi sosai daga kasashen ketare hakan yasa su Rahmatu Suma suke nasu kalar daban sun Kama kasa sosai sun dawo ragas dasu Ana zaman lafiya. Hafsatu dai tana gidansu yau hankali gobe Kuma akasin hakan,Humaira kuwa ana Hanyar asibiti karbar magani ko yaushe ita da Mijinta in ka ganta zaka ce tafi me lafiyayye lafiya dumi dumi da ita. Yau Saturday Khadija Bata da schl Abdallah ya fita Kafin ya dawo ta Gama gyara gidan ya dau kamshi yana sheki,girki ta shirya musu a Dining sannan tayiwa King Wanka ta shiryashi cikin Kaya masu kauri farare tas sai kamshi yakeyi,yaro bul bul dashi gwanin Sha'awa,wanka tayi itama tasa wata Riga ta sanyi me dogon hannu da hula rigar ta sauka har cinya gata katuwa bame damewa bace gashinta ta gyara sosai taci kwalliya tana kamshi da sheki rigar ta Mata kyau ta sauke hular a bayanta, ga wata doguwar sarka tasa irin ta mawakan turai. Tana jikin Mirror Abdallah ya dawo,ganinta yasa shi farin ciki kamar ya hadiyeta tayi mugun kyau kamar Yar baturiya dagwas da ita, ji tayi kawai ya dagata sama tare da rada Mata sallama a kunne,Amsawa tayi tana me kankameshi a jikinta Kamar yau ta Fara ganinsa,Dan gemunsa ta shafa sannan ta Shiga kissing dinsa shima Haka Suka fada saman bed,Abdallah Bai Bari kwalliyar Nan ta wuce a banza ba sai da ya biya kudinta wurin nunawa Khadija kauna da soyayya a bed,ita kanta yau sai taji aikin na yau na musamman ne,daban yake,shi yasa take Kara kaunar mijinta gogagge ne wajen iya love sai da sukayi wanka da sake sabon shiri sannan ya dauki King a kafada,Cike da Shagwaba Khadija tace Allah ban yarda ba sai ka daukeni Nima,dariya sukayi gaba daya sannan itama ya daurata a kafada Daya King Yana Daya suka Karasa Dining gwanin birgewa,so da kauna ta gaskiya ba soyayyar mu ta Hausawan yanzu ba kamar kumfar Omo,Fuuuu ta taso sai tayi kasa. sabo da dama ba son kirki bane,shi yaga jikinta ya aureta dama kyan sura da kwalliya ke birgeshi,ko Yar masu kudi ce etc,ita Kuma anga me kudi ga mota etc sai a aureshi ba wani son Allah,anayin auren halin kowa ya fito sai fada,kullum Babu Jin Dadi ba kwanciyar hankali kowa Yana cikin Jin haushin Dan uwansa, tun kafin auren dama bana Allah akayi ba,ita kanta baza ta iya Masa wata biyayya ba,Abubuwa da yawa Wanda yanzu suke faruwa a zamantakewar aure,wasu Kuma suna son juna kawai Basu iya zamantakewa ba,ya kamata mu koyi Zamantakewar rayuwa, mu rage burin duniya,zafa mu mutu,duniyar nawa take ta Kare maka,ko ba tsufa akwai mutuwa,ba Wanda Kuma yasan yaushe zai mutu,daga sanda ka mutu kiyamarka ta tsaya,wlh mu tuna Dole a Nan za a bar komai a tafi,masu aure badan Allah ba Kuna zaluntar mazajenku tare da cin Amanarsu ki tuba ki daina,ki auri Wanda kike so Dan Allah,yanzu kawai burin kowa a lallaba a Shiga daga ciki maimakon a zauna lafiya sai Kuma a dinga hauka Ana kula mazan waje,samarin waje Basu San tayi aure ba Haka sai suci gaba da muamula tana zaluntar mijinta sabo da kudi,Dan samarin suci gaba da Bata kudi, shi yasa gashi Nan Ana ta aure wasu ko Shekara basuyi zasu fito auren ya Kare, duk abinda kayi wlh sai anyi maka, kina kula mazan waje kema mijinki na kula Matan banza ya barki Nan,ke kina ganin ba komai bane Allah ya yafe tamm...Yan uwa Ana ta Shirme fa Allah yasa mu gane. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** ALHMDLLH Ina matukar Godiya ga Allah Daya kawo mu na Karasa karshen Novel din Nan lafiya,sannan Ina godewa Fans Dina masu biyayyar novels Dina,masu Sharhi,Kira a waya, tura text da sauransu Na gode Allah ya bar zuminci. Wanda Sunyi Sharhi ban Basu page ba da Wanda banyi replying ba kuyi hakuri ayi min uzuri maybe Banga sharhinba yasa waiting ko na wuce ban kula ba ayi Hakuri. Ina bada hakuri akan rashin karasawa da wuri na danyi cuta ne Amma na warke Alhmdllh. Kwana Nan zan Fara sabon Novels fans, RASHIN SA'A Amma nasan zamuyi fada da fans akan Zan ce na kudi ne next coming Novel,bance duk Novels Dina na kudi ne ba domin wasu Kam kyauta Zan bayar Nan gaba Inshallah. Dan Allah Fans Kar kuyi zagin Nan naku bance Dole kowa ya siya ba,Wanda Bai so yayi Shuru,nasan fans zakuyi adalci anan,duk wacce Kuma ta samu kyauta to ta karanta abinta Babu tsinuwa ba Allah ya Isa Fans ko Ina nawa ne bama fada, bana fata kuma muyi fadan Inshallah. Dukkan GPS da nake ciki nasan adadinsu iya adadin da Suka siya lokacin da Zan Fara posting to Zan na posting masu idan adadin ya kai, Dari biyu ne nasan baiwa Fans tsada ba, Zan bada accnt number masu accnt Wanda Basu dashi su tura MTN Kati na 200,masu son Complete shima akwai kudinsa idan anyi complete baza ki iya jiran posting kullum ba sai a Baki,sannan wannan bazai Hana idan anyi posting za ayi Sharhi Kamar yanda muka Saba, kyautan page kuwa ga masu Sharhi Yana Nan daram ko Baki siya ba indai kina Sharhi za a Baki page😅🥰 Hope wannan bazai Zama rigima da kana Nan maganganu ba Dan nasan fans zaku aikata cece kuce dinku😍🥰 zanga su waye fans din gaskiya Dana karya,dama Ana ta cika min waya da text to yanzu zanga masu zuwa😂 😅🥰. Wannan ba Ni na kawo ra'ayin Nan ba,fans ne masu kaunata da gaske da yawa suke ta zuwa suna bani shawara, Kuma na shawarci wasu fans Dina da yawa sukace wannan yayi musu Dadi suma Suka ci gaba da zugani Tun bana dauka wata zuciyata tace ke dauki Mana 🤣🤣 . Nasan baza kuyi asarar kudinku ba wlh Novel din Nan na daban ne Kuma zai kayatar Inshallah. Ina kaunarku Fans,bama fada Kar naji anzo Ana min Cari a Different gps zaku iya haduwa da Mummunan fushin Jaruma🤣. Ina fata Novel na gaba yafi wannan komai da komai Inshallah. Ina kuke Tsofaffin Zuma tsofaffin fans ga ranar bajintarku 🤣🤣😍💋 ku fito ku siya Ina sane daku tsofaffin Zuma kune farkon Siya na sani. Naso ace na Fara posting maku kuji irinsa Amma sai Naga hakan Bai Dace ba,sai mutum ya Fara Jin dadin Novel ka katse kace na kudi ne hakan Bai Dace ba. RASHIN SA'A coming soon. 👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻 AsmaBaffa Copy by Zainab Butalawa