*MASHAHURI!* *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** _BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM_ *ARASHI* Wannan littafin 'kirkiraran ne banyi don wani ko wata ba Wanda yaga yayi dai-dai da yanayin rayuwar shi to a rashin sani ne *GARGADI* Ban yarda wani ko wata ya yi amfani da wani 'bangare na jikin littafin nan nawa ba tare da izini ba a kiyaye! *LITTAFIN NAN NA KUDI NE DUK ME BU'KATAR KARANTAWA SAI YA BIYA KUDIN KARATU #300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT D'IN 0542382124 BINTA UMAR Gt bank.......KO KUMA KA NEMI NI TA WANNAN NUMBARS 08089965176_07084653262 INSHA ALLAH ZAN FAD'A MAKA YANDA ZAKA BIYA KUDIN KARATU, A KO DA YAUSHE INA MARABA DAKU MASOYA NA MASU SON RUBUTU NA NI CE DAI BINTA UMAR ABBALE😊* *FREE PEGE* *1* Nutsastiyar yarinya ce take tafiya gefan titi tana sanye da kayan makaranta Wanda kana ganin su kasan na isilamiya ne yadin toyobo blue black Riga doguwa da dogon hijab har 'kasa kafarta cikin safa fara da takalmi plate baka ganin komai a jikinta sai 'kwayar idonta cikin nutsuwa take bin gefan titi domin isa gidan su dake cikin unguwar Shagari Qutears tafiya take a tsarge! Domin tasan kallon da jama'ar gari suke wa masu irin shigar su mussaman matasan unguwar su in suka zo shigewa har ihu! Suke musu suna fad'in"Allah a baki fir'auna a zuci! Sam basa tanka musu sanin da suka yi cewar yin hakan zubewar mutumci ne, to shiyasa take tafiya tana hard'ewa kasancewar a bokiyar tafiyar ta bata zo ba, anyi musu mutuwa a cikin gari sun tafi gaisuwa ita da 'yan gidan su. Aikuwa tana shigowa cikin layin su matansa da suke zaman kashe wando suka fara yi mata d'an kira! "Hi ke 'yar gidan Arrama Sarkin 'kauli Allah yace Annabi yace hahahahaha."! Suka 'karashe maganar tasu suna dariya cike da sha'kiyan ci. Hanifa taji zuciyar ta na yi mata wani irin suya ta rasa me mahaifinta yayi wa jama'ar unguwar su suka d'auki karan tsana suka d'ora masa yaran su da manyan su, ko Dan ya kasance mutum mai tsoron Allah mai hana aikata 'barna kullum yana tunasar dasu abunda Allah da Annabi suka umarci bawa yayi, shine dalilin da yasa suka tsane shi, ita kad'ai take wannan zancan cikin zuciyar ta har ta isa gida. Tun daga soron gidan nasu take jin saurin muryar mahaifin nata yana karatun al'kurani mai girma cikin 'kira'a mai da d'in saurare. Cikin nutsuwa ta tu'be takalman ta a gefe guda ta zare safunan 'kafarta a hankali ta shige shi, cikin rumfar su ta shiga inda ta tadda mahaifiyar ta wacce suke kira da Ammi tana zaune kan kafet din dake shimfede a rumfar da farantin wake a cinyar ta tana gyarawa, cikin nutsuwa tace" Ammi sannu da gida." A nutse mahaifiyar ta ta tace"Yawwa Hanifa kin dawo." Tana 'kokarin cire ni'kaf din fuskarta tace"Eh Ammi yau ni kad'ai naje makaranta na dawo gida ni kad'ai.! Cikin shagwab'a ta fad'i maganar. A hankali Ammi tace"Mu bari Abbu ya kammala karatun alk'urani sai muyi maganar." Hanifa ta d'an zumb'ura 'karamin bakinta cikin shagwa'ba ta mi'ke d'akin dake cikin rumfar ta shige domin cire uniporm d'in jikin ta. *MASHAHURI!!* [12/13, 6:15 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *FREE PEGE* *2* Abbu sai da ya had'a izifi biyar sannan ya rufe al'kurani kana yayi addu'a kamar yanda ya saba ya mik'e a nutse yaje ya d'auki buta dake cike da ruwa a tsaya jikin window yana duba a suwakin sa. Alwala yake so ya d'aura ganin lokacin sallahr magriba ya gabato saura bai fi minti goma ba a yi kiran sallah. Jin motsinsa jikin window d'in yasa Ammi mi'kewa da sauri ta futo tsagar gidan hannunta ri'ke da da a suwakin nasa tasan shi yake lalube jikin window din tace" Abbu ga asuwakin naka na d'auke maka d'azu Dana ga 'kwarika suna yawo a gurin." "Masha Allah Halimatu Allah yayi miki albarka ina mutukar alfahari da kasancewar ki mata a gare ni ha'kika kina d'aya daga cikin matayen da manzon Allah (Slw) ya fad'a saboda duk suffofin ki sun nuna ke d'in mace ta gari ce." Abbu ya fad'i maganar bayan ta 'karbi a suwakin hannunta fuskar sa cike da annuri. A ko da yaushe kalmomin yabo da godiya ne suke futowa daga bakin mijinta zuwa gare ta. Baka ta ta'ba zama da Abbu na minti biyar bai fad'a maka Allah da annbi sunyi hani da aikata fajirci ba, tunda suka yi aure dashi basu ta'ba samun sa'bani ba a tsakanin su a ko da yaushe suna zaman lafiya da juna har Allah yasa suka haifi yara biyu kacal namiji d'aya mace d'aya Nasir shine babba sai Hanifa tsakaninsu akwai tazara sosai shekaru goma sha biyu ne a tsakinsu A halin yanzu Hafiz yana da shekaru ashirin da bakwai a duniya ita Hanifa Yanzu shekarun ta goma sha bakwai a duniya kuma har yanzu Ammi bata 'kara haihuwa ba ko b'atan wata bata 'kara yi ba tun bayan haihuwar Hanifa haka suke yin rayuwar su cikin ilimin addini da sanin ya kamata. Kamar yanda ya saba bayan idar da sallahr isha'i yana zama 'kofar gidan shi yaja carbi kuma yana kallon yanayin yanda matasan unguwar suke yin rayuwar su, mutukar yaga abunda bai yi masa ba ko yaga ana 'kokarin a sa'bi Allah to babu shakka sai yayi magana akai, ta inda su kuma zasu fara yi masa dariya kamar yanda suka saba suna nuna shi da hannu cikin sha'kiyan ci. To yauma hakace ta kasance yana zaune kam daddumar shi wasu matasa uku suka 'karaso gurin da yake ko wanne da littafi na addini a hannunsa, kamar gaske suka mik'a masa hannu shima ya mi'ka masa nashi suka yi musabaha kamar yanda addini ya tada na, Abbu ya nuna musu gurin zama da hannunshi yana fadin "Masha Allah bisimillah Ku zauna mana." Zama suka yi kamar yanda ya umarce su, suna sinne kai domin sun San da sha'kiyan cin da suka zo gurin sa. Shi kuwa Abbu tufafin jikinsu yake kallo gami da yanda suka tara uban gashi a tsakiyar Kansu yayi wani irin tozo biyu daga cikin su ma har da d'an kunne a kunne su abun ya bashi mamaki sosai Cikin nazarin su Abbu yace." Alhamdullahi ala kulli halin! Samari me yake tafe daku? Da alama kun zo d'aukar darasi ne."? D'aya daga cikin su yace." 'Kwarai kuwa Arrama munzo mu samu ilimin jima'i a gurun ka Wanda a hausance kuke kira da saduwa turawa kuma suke kiran abun da sexcual." Abbu yaji wani irin nauyi da kunyar maganar ta rufe shi ko da wasa bai tsammaci wannan maganar ba daga gare su. Sunkuyar da kansa yayi yana nazari. Wanda yayi maganar yace." Arrama! Munzo a shirye gamu da littafan mu muna 'bukatar d'aukar darussa kan harkar." Abbu ya d'ago kansa a nutse Yana so yaga fuskar yaron da yake masa wannan maganar me tsauri. Kasancewar gurin babu wadattacan haske yasa bai ga fuskarsa sosai ba, sai ya d'auki wayar shi dake aje gefe ya kunna torchlight d'in Yana haska su. Take ya gane yaron.... Bazai tab'a mance abunda ya faru tsakanin sa da yaron ba shekaru hud'u da suka wuce fuskar yaron baza ta ta'ba 'bace masa ba. Gyaran murya yayi yace." Masha Allah na ainihin wato idan na fahimci abunda kuke nufi kuna so ki samu ilimi da zaku zauna da iyalan Ku lafiya shine abunda kuke nufi ko."? Shi d'in ne dai ya 'kara magana a karo na uku yace." 'Kwarai kuwa Arrama muna so ka fed'e mana biri har bindinsa domin mun samu labari a gurin jama'ar gari cewa kana bada darasi iri-iri." Abbu maganar tayi masa tsauri! Mutu'ka wato sharrin mutanan gari har ta kai sun fara yawo dashi a gari yana koyar da ilimin jima'i babu shi a tunanin sa suna so su 'bata masa suna ne tunda har ta kai tsagerun yara sun fara zuwa gabanshi suna yi masa maganar banza. Daurewa zuciyar sa yayi yace." Cikin ku waye zaiyi aure da har kuke so Ku San ilimin jima'i." Shi d'in ne dai ya 'kara magana kamar d'azu a tsaye yace." Sanin waye zai yi aure a cikin mu bai dame ka ba Arrama mu dai kawai munzo nan domin ka warware mana komai akan harkar mu biya kud'in ka Ya shaik."! Ya k'arashe maganar sa cike da sha'kiyan ci Abbu ya d'ago kansa a nutse yana kallonsa, shi d'in ma kallonsa yake da tsayyayun idanunsa na mashahuran 'yan duniya tsayayyun 'yayan gata Wanda suka samu d'aurin gindi a gurin iyayen su. *MASHAHURI!* [12/14, 9:40 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *FREE PEGE* *3* A nutse Abbu yace." Duk wanda yace muku ina koyar da ilimin jima'i to babu shakka yayi min 'karya alal ha'kika shi jima'i wani abu ne da Allah ya halasta shi a tsakanin mace da namiji anan gurin ina so in fahimtar dake cewar ina nufin miji da mata wanda aka d'aura musu aure da juna a gaban shaidu sannan shi namijin ya biya sadaki kamar yanda addini ya tana da, to babu shakka wannan mata ta zama mallakin sa ta bar hannun iyayen ta ta dawo nasa shike da iko da ita kuma a ko ina ne zai biyawa kansa 'bukata ta aure kamar yanda musulunci ya nuna mana, bayan wannan 'kofa da aka halasta mana ba a yadda mu bi wata kafar dake jikin matayen mu mu biya kan mu bu'kata ba, mutukar muka sa'bi Allah muka bi son zuciyar mu to babu shakka zamu shiga fushin ubangijin mu damu da zuri'ar mu, Wannan shine kawai abunda zan fad'a muku game da maganar da kuka zo min da ita." Abbu ya 'karashe maganar tashi cikin nutsuwa da kamala. Khalid ya zakud'a kafad'ar sa yana Sosa kansa cikin sha'kiyan ci yace." Ya sheik wannan tambihin naka bai samu guri ba domin kayi mana k'wange a cikinsa ka'ki ga fayyace mana karatu yanda ya kamata ta'be bakinsa yayi cikin izgili ya zura hannu cikin wandon jins din da yake jikin shi ya zaro kud'i dami ya zube gaban Abbu ya mi'ke tare da fad'in "Guys ku tashi muje ko." Abbu ya bisu da kallo cikin mamaki! Ya mai da ganinsa kan kud'in da suke gaban shi, kamar Wanda Khalid din yayi masa d'aurin baki sam ya kasa yi musu magana suzo su d'auki kud'in su, babu abunda zaiyi da kud'in da suke bashi domin kwata-kwata bai yarda da tarbiyar yaran ba mussaman shi mai maganar cikin su. Ya san shi farin sani yaron da yayi masa abunda bazai ta'ba mantawa dashi ba. Yana zaune a gurin yana tunanin yanda rayuwa ta duniya ta lalace da yanda 'yayan da aka haife su cikin musulunci gaba da baya amma suna kokarin mai da Kansu kafurai shi a ganinsa duk mutumin da ya bujerewa fad'ar Allah da manzon sa ta ya kafurta Kuma yazo duniya a banza zai koma a hofi shiyasa yake tsaye akan iyalinsa da su bi sinnar Annabi Muhammad (slw) yasan dai shiriya ta Allah ce duk tsantsenin sa da takatsantsan d'insa shima bai wuce Allah ya jarrabe shi ba, ala kullu halin dai yana addu'ar Allah ya tsallakar dashi da iyalinsa ga fad'awa ga halaka Sai bayan ya gama sauraran tambihi daga malam Umar Sani fagge a tashar express redio sannan ya nad'e daddumar shi ya shiga gida, a lokacin suka matasan layin suka saki kid'a na wa'kokin Hausa iri-iri sai ihu! Suke yi kamar ba dare ba. Abbu ya gyada kansa yana musu addu'a shiriya cikin zuciyar sa 'kofar gidan ya kulle yayi addu'a kana ya shiga cikin gidan yana haska torchlight din hannun sa. Shiru Ammi da Hanifa sun yi bacci ya bude dakin shi ya shiga cikin nutsuwa yake yin komai Abbu kenan kamilin mutum mai ri'ko da addini da bin sinnar Annabi muhammadu (Slw) ***** 'Karfe bakwai na Safiya Hanifa ta gama shirin ta tana makaranta boko dake tana ajin 'karshe na kammala secondary school a nutse ta zauna kusa da mahaifiyar ta tana turo baki kamar yanda ta saba cikin shagwaba tace"Ammi ina kwana." Ammi dake had'a mata abun karyawa tace"Lafiya lau Hanifa kin tashi lafiya."? Tace"Lafiya lau na tashi Ammi sai dai ke wayar Yayana." Ammi tayi murmushi tace"Yau zaki ganshi ya dawo ai yau juma'a." Cike da farin ciki Hanifa tace" Aikuwa wallahi na manta Allah ya dawo dashi lafiya." Ammi tace"Amin. Bayan ta gama karyawa ta mi'ke da niyyar tafiya tana gyara ni'kaf din fuskarta tace"Ammi Abbu kuwa ya kammala azakar din da yake bamu gaisa ba kuma idan na tsaya zan makara." Ammi tace"Ai kuwa sai dai ki shige ki tafi domin Abbu bazai futo ba sai kusan sha biyu na rana lokacin zai shirya domin zuwa masallaci." Hanifa tayi wa Ammi sallama ta futa tana gyara jakarta da take rataye a kafad'ar ta. Gidan su Asalamiyya na gaba dasu kad'an Hanifa bata ta'ba tafiya ita kad'ai ba tare da ta biya mata ba Asalamiyya 'kawar Hanifa ce tun ta 'kuruciya halinsu yazo d'aya haka ma d'abiun su yazo d'aya bayan nan kuma Abbu ya yarda da tarbiyyar ta sannan mahaifin Asalamiyyar Abokin sa ne d'abi'un su sun zo d'aya shine yasa har ya aminta da 'kanwancen su Abbu yana sanya ido kan irin 'kawayen Hanifa sosai shiyasa itama take taka tsan_tsan bata fiye sakewa da jama'a ba Tun daga nesa ta hango cincirin don matasan samarin da suke ji da kansu a unguwar sun ke waye shi kamar ko da yaushe shi kuma yana tsakiyar su hannunsa ri'ke da 'katuwar some times tana ganin shi a unguwar amma bata san sunan shi ba ita dai haka kurrum yake burgeta duk ganin da zata yi masa da ni'kaf a fuskarta hakan baya hanata ta 'kare masa kallo sosai guy yake burgeta da irin dressing d'inshi kuma ta lura duk masu yi masa fadanci suna kwaikwayar sa ne da irin dressing din shi, gabanta ya cigaba da fad'uwa har ta iso kusa dasu, kanta a 'kasa tazo shiga cikin gidan su Asalamiyya taji Muryar d'aya daga cikinsu yana fad'in"Wannan munafukar yarinyar watarana sai mun yage ta Wallahi kullum jiki a rufe shegiya ko don tasan tana da kyau ne yasa take rufe jikinta oho."! Dariya suka saka d'ayan yace." Kai 'yar gidan Shaik ce fa."! A slow ya d'ago kanshi yana kallonta lokacin da ke 'kokarin shiga cikin gidan suka ci karo da Ya Abbakar yayan Asalamiyya ne ya futo yana wata irin tafiya irin ta manyan 'kwari yana ganinta ya gane ta ita kuma ta ja da baya da sauri cikin ladabi ta tsuguna har 'kasa ta gaishe shi." Abbakar ya shafa fuskarsa cike da jin dad'i ya amsa mata shi kam ladabin yarinyar yana burge shi babban abunda yake bashi haushi da ita yanda take rufe jikinta sai kace matar Liman. Yace." Hanifa yau ma sai dai ki tafi ke kad'ai don basu dawo ba amma dai mybe yau su dawo." Jiki a sanyaye Hanifa ta juya tana fad'in to Ya Abbakar." Juyawar da zata yi suka had'a ido dashi, tayi saurin yin 'kasa da kanta a salu'be ta bar gurun. Shi kuma Abbakar ya 'karasa dabar tasu kamar yanda suka saba gaisuwar su yau ma haka suka yi suna dariyar sha'kiyan ci Salis yace." Kai d'an iska naga waccan me ni'kaf din ta gaishe ka har da tsuguna maka kai kuma sai was he baki kake hahahahaha." Ya k'arashe maganar yana dariyar shakiyanci. Abbakar ya sosa kansa yana kallon hanyar da Hanifa ta wuce yace." Hanny kenan kasan nifa kamar 'kanwata take a gurina tunda 'kawar Asalamiyya ce shiyasa take bani girma." A hankali ya d'ago kanshi yana kallon Abbakar din cikin yanayin maganar shi kamar ta mata yace." Kome baka girman da take sai mun tu'be ta mun ga abunda yake rufe kusan sau biyar kenan ina ganinta cikin wannan bakin abun sai na yaye ta Wallahi tun da yanzu na gano 'yar babban ma'kiyina ne." _BintuUm@rAbb@le_ *MASHAHURI!* [12/15, 10:04 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *4* Abbakar ya kalleshi da jin abunda yake fad'a yasan halin Khalid bashi da kyau a ko wane fanni kuma baya yafiya komai girman mutum idan yayi masa abu sai ya rama gashi yaro ne duk a cikin su amma mugun tsoron sa suke ji Saboda yana da wani irin nasibi da kwarjini na jama'a duk inda ya ratsa sai ya tara mutane ko a makaranta ne haka zasu kewaye shi tun waya na waya ba kowa ne yake da ita ba shi ya mallaketa zai tara su suyi ta kalle kallen wa'kokin Hausa da turanci gami da kallan pictures din turawa masu bayyana tsaraici kai har da ma pictures din hausawa 'yayan musulci duk Khalid na dasu cikin wayar shi na irin 'yan matan da suke sonshi suke turo masa 'bangare-'bangare na jikinsu, shi kuma ya Tara abokan shi yayi ta nuna musu suna dariya in suka ga mai 'kananun nonowa su shek'e da dariya haka ma idan suka ga mai manya manyan nonowa da hifs nan ma kaji su suna dariya had'e da sakin ajiyar zuciya masu rauni kuwa a cikinsu sai kaji suna cewa"Wallahi saura kad'an na kawo haka dai zasu yi ta iskancin su na samarin masu tashan balaga. Abbakar yace." Kar muyi haka dakai *Mashahuri* sau tari sunan da suke kiran sa dashi kenan ya cigaba da cewa "Jiya na samu labarin abunda kuka je kuka yiwa Shaik don Allah ku k'yale mutumin nan haka kuma babu ruwan Ku da 'yar sa don Allah." Wani kallo ya watsawa Abbakar d'in cikin yanayin maganar sa a hankali yace." Kana wani tunani daban ina nawa tunanin, ni babu abunda zan yi mata tunda ba ita tayi min ba amma dai duk sanda na kara ganinta da jiki a rufe sai na tu'be naga abunda take 'boye wa ai bata fi sauran 'yan matan unguwa ba." Su Salis suka sa dariya suna fad'in"Wallahi da kayi mana dai-dai Allah yasa ranar da zaka tu'be ta munanan mu sha kallo shegiya tasan tana da kayan aiki ne shiyasa take yawo cikin hijab, hahahahaha shima Shaik d'in abunda yake dubawa kenan shiyasa ya sa mata ido ai bai isa yayi wa Allah wayo ba." Suka 'karashe maganar tasu suna dariya had'e da tafawa Abbakar dai shiru yayi musu domin yasan sun fi 'karfinsa shima zai so yaga ranar da za'a tu'be Yarinyar yasan a ranar zai sha kallo. Tunda taje makaranta ta kasa sakewa a aji da ta tuno kamanninsa sai gabanta ya yanke ya fad'i! Ya ilahi kanta ta sunkuyar kan daks tana addu'a cikin zuciyar ta ta rasa me yake damun zuciyar ta da guy, da batasan shi batasan daga inda yake zuwa gurin su Abbakar ba ta tabbata dai abokinsu ne kuma daga ni duk yafi su wadata ko ga yanayin sutturan da yake sawa da irin manya-manyan wayoyin da suke hannunsa tasan yaron d'an masu kudi ne, haka dai tayi ta addu'a kan Allah ya cire mata tunanin shi cikin zuciyarta har lokacin tashi yayi Hanifa bata fahimci komai ba ga kad'acin Asalamiyya ya dame ta suku-suku ta futo daga aji ta d'auki hanyar gidansu tana tafiya a tsarge kamar yanda ta saba. Jama'a nata futowa daga gidajan su cikin shirin zuwa massalaci domin su sallahr juma'a ya wancin su da sabbin kaya da dadduma wasu da yaran su wasu na tafiya a 'kasa wasu kuwa kan abun hawan su, masu shaguna na rufewa suna tafiya massalaci duk domin samun lada gurin Allah. A dai-dai wannan Lokacin ne su kuma suka saki kid'a ko cikin shagon Mabson kid'an da ya karad'e unguwar gabaki d'aya tun daga bakin titi mutan yakan iya jin 'kidan Muryar shi ce take tashi cikin sabuwar wa'kar shi mai taken *'Kwalelen ki!* sosai wa'kar tayi Dan banzan dad'i fiye da wa'kar shi ta farko da ya fara, ita wannan jiya ya shiga studio ya sake ta shine fa ya Tara abokan shi suna ji, kafin kace kwabo yaran da suke kokarin tafiya massalaci sun fara taruwa a 'kofar shagon suna le'kawa manyan ma daga cikinsu sun shagala da jin wa'kar azakar d'in da suke yi ma suka daina kawai suna tafiya suna sauraran wak'ar mai taken *Kwalelen ki!* Muryar Khalid akwai dad'i sosai wa'kar taja hankalin 'yan matan da suke cikin gidansu suna le'kowa waje wasu ma babu mayafai a jikinsu.... A dai-dai wannan lokaci ne Abbu ya futo daga gida yana sanye da fararan kaya kar dasu wandon shi ya d'angale sosai kana ya taje gemun shi hannunsa guda rike da dadduma d'aya hannun kuma yana rike da asuwakinsa. Cikin nutsuwa ya fara dube-dube daga inda yake jin tashin kid'an, can kan hanya ne a nutse ya fara tafiya yana tur da dab'iar matasan wato ko wane musulmi ya niyyata ga zuwa massalaci domin ya samu rabo a duniya da lahira amma su sun kunna kida sun cika unguwa babu maganar suje massalaci su bi jam'i babban abunda ya 'bata masa rai kuwa shine ganin da yayi yara mata da iyayen su duk sun le'ko waje suna kallo don rashin hankali wasu ma babu mayafai a jikinsu. Sai da tazo daf da shagon Mubson ya fahimci a ciki kid'an yake tashi ji yayi kamar ya to she kunnen sa saboda yanda kid'an yake masa k'irjinsa har amsawa yake yi, kallon kofar shagon yayi yaga yara 'kananu masu shirin zuwa massalaci da Wanda ma basu shirya ba sunyi cincurindo a kofar shagon. Takaici ya kamashi ya rasa wane shaid'anin yaro ne a cikinsu ya tsiro da wannan shirme Dole yayi wani Abu akan al'amarin wucewa yayi da sauri domin tsayuwar shi a gurin yanzu bata da amfani dole idan an sakko ya tsaya ya tsawatar musu ko da zasu jefe shi ne. Yana 'kokarin tsallaka titi ita ma tana 'kokarim tsallakowa a take ta shiga hankalinta ta dai-dai ta nutsuwar ta, ta tsallaka a nutse tace"Abbu na dawo." Fuskarshi babu alamun wasa yace." Masha Allah kiyi maza ki wuce gida kinji ko kada ki kuskura ki tsaya gurin kid'an can idan kika tsaya sai na 'bata miki rai." Kanta a 'kasa tace"To Abbu sai ka dawo." Gaba tayi tana waiwayen shi har ya tsallaka titi taga yana 'kokarin shigewa massalaci sannan ta wuce zuciyarta cike da so da kaunar mahaifin nata. Sai da ta shigo layin nasu sosai ta fara jin sautin kid'an na shiga jikinta muryar shi na 'kara tashi cikin *Wa'kar shi ta Kwalelen Ku* Hanifa ta dinga jin wani iri a jikinta tsigar jikinta ta fara mi'kewa sosai take jin dad'i wak'ar da yanayin muryar mawa'kin mai dadin sauraro. Inda tafa wasu mata sun tsatstsaya suna hirar mawa'kin itama nan taje ta tsaya tana sauraran su gefe guda kuma tana jin shigar wak'ar jikinta Ita nan wai so take ta 'kare sai ta tafi gida, amma da ta kare sai taji wata ta 'kara shigowa Sam takasa barin gurin ta ma manta da maganar da Abbu yayi mata. *MASHAHURI!* _BintuUm@rAbb@le_ *15/12/2019* [12/16, 9:51 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *5* *DEDICATED TO:* *Husaini 80k* Hanifa ta shagala a gurin sam ta manta da gargad'in da Abbu yayi mata hankalinta da nutsuwar ta duk basa tare da ita suna can sauraron muryar Khalid cikin wa'kar shi mai taken *'Kwalelen Ku* tanan tsaye har aka sauko daga massalaci jama'a suka fara dawowa gidajan su masu shaguna suna bude wa domin cigaba da Sana'oin su, Abbu ta hango daga can nesa gabanta ya yanke ya fad'i! da sauri! Ta shige soron gidan da take tsaye tana zare ido addu'a take yi cikin zuciyarta Allah yasa Abbu bai ganta ba, Abbu kuwa tun daga nesa ya gane Hanifa da Lokacin da ta shiga cikin gidan da sauri duk a kan idonsa, sosai abun ya bashi mamaki! Tunda yake da Hanifa bai ta'ba yi mata magana ta sa'ba ba sai yau saboda irin tarbiyar da ya bata sosai 'yayan shi suke ganin girman shi da bin umarnin sa, yana wanannan tunanin ya 'karaso gurin.... Abbakar ne ya futo daga shagon yana 'kokarin shiga gidan su Abbu ya dakatar dashi. Abbakar ya sunkuyar da kansa domin yasan yanzu Abbu din zai cika shi da 'kauli da ba'adi Allah yace." Annabi yace tsaki kawai yake ja cikin zuciyarsa yana fad'in"Mutumin nan d'an sa'ido ne wallahi. Abbu ya kalli Abbakar a nutse yace." Malam Abubakar yanzu ya dace wannan abunda kuka yi ? Lokacin sallah kowa ya niyyata domin zuwa gaishe da mahallicin sa Ku kuma a lokacin kuka kunna kad'e-kad'e domin kuja ra'ayin al'umma zuwa gare Ku, Wa'iya zubbulah ha'kika shad'ain ya ribace Ku gami da 'kawata muku duniyar ta inda har kuka shagala cikin duniya kuka mance cewa kud'in bayi ne ma'kaskanta gurin ubangiji ku, subahanallahi wa'iya zubullahi! Abbakar yana da kyau Ku gane mecece duniya Ku daina biyewa son zuciyar ku sannan Ku daina biye wa lalatattun abokan da zasu kai Ku su baro ku su hanaku samun rahamar ubangi........."Sai dai idan kaine zaka hana mu mu samu rahama daga ubangijin mu."! Abbu da Abbakar da jamar gurin suka juyo da sauri suna kallon inda suka ji maganar ta futo. Wani 'karamin romot dake ri'ke a hannunsa ya danna gurin yayi tsit! Sautin 'kidan ya daina tashi. Yana wata irin tafiya ya 'karaso gurin dasu Abbu suke tsaye ya soka hannunshi guda cikin aljihun wandon dake jikinsa Wanda ya zamana shi ba gajere ba shi ba dogo ba 3Quarter a turance ido cikin ido yake kallon Abbu Wanda shima ya zuba masa nasa idon cike da d'umbun mamakin sa! Khalid d'in yace." Ina ruwan ka? Me ya dame ka damu da rayuwar mu kai kenan kullum cikin wa'azi da fad'ar Allah yayi hani da abu kaza da abu kaza, kuma irin ku kun fi aikata sa'bon Allah amma sai ku fakaice da Allah don ha'inci." Guri yayi tsit! Jama'ar da suke gurin suka zubawa Abbu ido Wanda yake jin ina ma 'kasa ta tsage ya shiga ciki ya huta da wannan ba'kin ciki, gefe guda kuma jama'ar gurin mamaki suke yi da ganin ba'kuwar fuskar matashin yaron da yayi tsaye 'kerere a gaban Abbu kamar zai mare shi. Hanifa dake cikin soro a 'boye ta futo da sauri jin irin 'kus-kus din da jama'ar gurin suke yi ta'ki ta 'kare. Khalid ya cigaba da cewa''Ya shaik yana da kyau ka kama mutumcin ka tun kafin ya gudu ya barka babu yadda za'ayi ka zuba mana ido ko kuma kace dole ga irin rayuwar da zamu yi, baka ciyar damu sa'anan baka suturtamu don haka baka da hurumin da ka isa kayi wata magana akan mu da rayuwar mu, naji kana wata magana cewar Abbakar ya daina biyewa lalatattun yara kar su lalata shi, ina fatan cewa ba ka manta da abunda ya faru tsakanina da kai a shekarun baya ba,wannan karon na kyaleka amma ka kuskura ka sake min shishshigi cikin al'amura na nayi al'kawarin sai na lalata maka dukanin wani farin ciki da jin dad'i dake dashi a duniyar nan."! Guri yayi tsit! Kowa yana mamakin rashin kunyar yaron gashi ba d'an unguwa ba d'ai-d'ai kune daga cikin jama'ar gurin suka gane ko d'an gidan wanene suma da sauri suka bar gurin saboda suna jin tsoron kada sunan su ya futo. Cikin tsananin ba'kin ciki da takaici Hanifa ta 'karaso gurin ta rike hannun Abbu tana kuka tace"Muje gida Abbu." Abbu da jikinsa yayi sanyi a gurin Saboda ganin yanda jama'a suke nuna shi suna zind'an sa ya 'kara kashe masa jiki domin ya lura sam jama'ar da suke gurin basa ganin laifin yaron sai nashi Saboda kawai yayi hani da aikata 'barna shine suke zind'an sa kamar Wanda ya aikata zina. Hannun Hanifa ya rike sosai ya kalli Khalid din dake tsaye a Kansu mhar Yanzu hannunsa guda na cikin aljuhu yana yiwa Hanifa wani irin banza kallo, yanzu ya 'kara tabbatar da cewa yarinyar 'yar shi yayi al'kwarin duk sanda mutumin ya 'kara shiga sabgar shi sai ya huce fushinsa akan 'yar tashi domin ya 'kunsa masa ba'kin ciki. Abbu yace." Yaro kayi a hankali da duniya wallahi zakace na fad'a maka duk abunda kayi sai anyi maka irin shi Allah ya gani ni na futa." Abbu na gama fad'ar maganar shi yaja hannun Hanifa suka bar gurin zucuyoyinsu cike da bakin ciki. Khalid kuwa bayansu ya bi da 'kaskantacan kallo yaja tsaki kana ya koma ciki shagon Mobson babu abunda ya dame shi Abbu da Hanifa tafiya kurrum suke yi zuciyoyin su babu dad'i ko kad'an ga wani irin kallo da mutanan unguwar suke musu kamar wasu 'barayi Hanifa ta kar'bi daddumar hannun Abbu ta rike suka shiga cikin gidan. Ammi na zaune a tsakar gida tana yanka alayyahu taga sun shigo gidan dukanin su fuskar su babu walwala cikin zuciyarta tace babu shakka akwai abunda ya faru. Mi'kewa tayi a nutse ta bi bayan Abbu da ya shiga d'akin sa, Hanifa kuma ta zauna gurin da Ammi din ta tashi ta cigaba da yanka alayyahun Zuciyar ta na tariyo mata wala'kanci da 'kaskancin da Khalid yayi wa Abbu, zafafan hawaye ne suka fara kwaranyowa daga idanunta, wula'kancin da Abbu yake fuskanta a cikin unguwar nan yayi yawa idan da Abbu zai yarda da shawarar ta da ya amunce sun bar unguwar domin watarana zuciyar ta tana iya bugawa Sam basu da sakewa a unguwa kullum cikin fargaba da rashin sukuni 'bako ma yafi su daraja cikin unguwa yafi so sakewa wai wane irin Abu suka yi wa matane ne? Tana yankan Alayyahu tana kuka haka Ya Nasir da Hafiz suka yi sallama suka shigo cikin gidan. Ganinta tana kuka ya d'aga hankalin Nasir da sauri ya 'karaso gurin yana fad'in"Autar Ammi menene uhumm? Daina zubar da hawayen nan yana sani fargaba da tashin hankali. " Ammi ce ta futo daga d'akin Abbu babu yabo babu fallasa tace"Sannu Ku da zuwa yau kun shigo da wuri." Hafiz yace." Wallahi kuwa Ammi da wuri muka taso don a babban masalacin juma'a na gidan sarki muka yi sallahar juma'a." Ammi tace"Shiyasa mana to Ku shiga ciki Ku huta a kawo muku abunci." Nasiru ya mi'ke tsaye yanayin fuskarsa duk ta sauya ya kalli Ammi d'in a tsanake yace." Ammi me aka yiwa autar ki ne take kuka. "? Cikin danne ba'kin cikin da take taso mata a zuciya tace" Yanayin rayuwa ne Nasiru yanzu suma suka shigo ita da Abbu cikin b'acin rai abunda da dai kasani yana faruwa a unguwar shine ya 'kara faruwa, Ammi ta kwashe duk abunda ya faru ta fad'a musu. Nasiru Uban 'yan zuciya yace." Ammi idan ina numfashi a duniyar nan wallahi babu Wanda ya isa ya ci mutumcin Abbu in kyaleshi ba tare da na d'auki mataki a kansa ba, wannan din da ake magana a kanshi komai kud'in ubansa da mukamin sa bai dame ni ba sai na 'bata masa rai a gaban mutane kamar yanda yake kokarin tozarta Abbu a bainar Jama'a shima sai mun had'ashi da hukuma domin duk gagaran sa bai fi 'k'arfin hukuma ba." Yana gama maganganun ya nufi kofar futa a fusace! Gyaran muryar Abbu yaji daga cikin d'akin da yake cikin nutsuwa da kamala Abbu yace." Nasiru zo nan.............. *Shin Wanene Khalid kuma wanene mahaifin sa?* *Wanene Abbu Kuma menene Ala'karshi da Nasiru?* *Wane Abu ne ya faru tsakanin Abbu da Khalid?* *MASHAHURI!* Yanzu aka fara larabarin *16/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/17, 12:00 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *DEDICATED TO:* *HAUWA S ZARI'A* _Mmn Uswan_ *RAHAMA UMMU FARISA* _Ladingo 'yar Ilu_ *BILKISU ABDULRAHAMAN* _Mrs Habib_ *6* Asalin Abbu d'an jahar gombe ne bafulatani ne usul gaba da baya suna da yawa sosai cikin dangi amma kuma ba a guri daya suke ba duk sun rabo garuruwa wasu aiki ya kaisu wasu naiman kudi ya kaisu amma dai duk da haka suna zumunci a junan su. Abbu da Dan uwanshi Amadu su biyu mahaifiyar su ta Haifa a gurin Baban su kuwa su Tara ne maza hudu mata biyar matan duk sunyi aure suna gidan mazajan su suna rayuwa mai kyau da kwanciyar hankali Saboda irin tarbiyar da suka samu. Abbu tunda ya taso yake da tsantsane gami da kula kan addini komai cikin nutsuwa yake yin sa yana ganin ba dai-dai ba zaiyi magana ko da kuwa Wanda ya girme shi ne, aikuwa wannan d'abiar tasa yasa mutanan garin nasu suka sanya masa suna da d'an izala Abbu tun bayason sunan haka ya hak'ura ya rabu dasu suna kiran shi da sunan Dan Izalah sunan Abbu kwata-kwata sai ya 'boya a gari Idan ba kace Munzali d'an Izalah ba to ba a gane wa, Asalin sunan Abbu na Gaskiya shine Munzali a, Yana da shekara ashirin da biyar mahaifin sa ya rasu wata bakwai tsakani mahaifiyar sa ta rasu itama to bayan komai ya lafa ne yayi sallama da sauran 'yan uwanshi ya nufo kano makaranta, ko da ya iso kano babu inda ya dira sai unguwar d'orayi nan ya siyi gida maidaidaci ya zauna shi kadai ya cigaba da rayuwar sa kullum da daddare idan ya dawo daga gurin sa'anar shi zai shiga makaranta Malam Jafar Mahmud Adam ya dauki karatu, bayan an tashi ya koma gida Lokacin akwai waya a gari ya siyi karama Nokia kusan kullum sai ya kira 'yan uwa sun gaisa. Ko da Abbu ya shiga kasuwa Jama'a sai Ku fara yi masa wani kallo na daban ganin sai ana hira dashi k'arfe sha biyu da rabi nayi ko k'arfe daya zai mike da sauri yaje ya dauro alwala kadan daga cikin mutanan ne masu bin shi jam'i a hankali Abbu ya dinga Jan ra'ayin wasu zuwa gare shi, wasu na ganin mutumcin sa wasu kuwa kullum cikin zaginsa suke suna fadin"D'an Izalah mugun bawa."! Abbu bai ta'ba tanka musu ba idan ya shigo kasuwar dukanin su sai ya bi kowa bakin shagon sa ya gaisa dashi. Sana'ar Abbu itace sai da takalam soso a cikin kasuwar wambai dake jahar kano Alhmdullahi Allah ya sanya masa Albarka sosai yana siyarwa Kuma ya bada sari, take Abbu ya suyi fili maidaidaci a unguwar shagari Quartes cikin hikima da sanin meye rayuwa ya fara ginin shi mai sauki duk da ya fuskanci cewar unguwar akwai masu hannu da shuni wannan bai dame shi ba. 'Kokarin shi yaya za'ayi a sirin shi ya rufo kullum cikin yiwa 'yan uwanshi aike yake alkairi iri-iri babu Wanda baya yi musu katsam! Ya samu labarin rasuwar babbar yarsu da suka mayar a matsayin uwa. Cikin tashin hankali Abbu ya nufi garin nasu na Gombe cike da alhinin rasuwar Addah Halima sosai suke girmama ta saboda karamcin ta a gurinsu Bayan sadakar bakwai ne Abbu yayi nufin komawa gida wani Kawun su da yayi musu shaura ya tsayar dashi da maganar aure dole abbu yabi umarnin Kawun shi, shi kuma ya fada masa cewar yayi masa mata 'yar gidan Iiman ce Yarinyar sunan ta Halimatu. Jin cewa yar gidan Liman ce yarinyar kuma sunan su d'aya da Addah Halima sai ya amunce kawai..... Nan Kawu yace." Amma dole zaka yi hakuri domin ba budurwa bace tayi aure wata uku kenan da futowar ta mijinta yayi mata sakin wulakanci shine nake so ka aure ta." Abbu yace." Na amince Kawu idan tani ne gobe a d'aura aure idan na auri bazawara nayi juhadi kuma na aikata sinna domin manzo Allah (Slw) shima da bazawara ya fara Kawu ina so gobe a d'aura mun aure da ita. Aikuwa kamar yanda Abbu din ya fad'a haka akayi dake juma'a ce ana saukowa daga massalaci aka d'aura auran Abbu da Halima cikin aminci da yarda juna. Abbu yace." Baya bukatar komai domin duk abun buk'ata ya zuba a cikin gidan shi kawai zai tafi da matar sa ne kano, haka akayi da zasu tafi Abbu ya umarci Nasiru Dan Addah Halima mai rasuwa cewa ya shirya ya bishi domin ya fara nuna masa harkoki Kuma yana so ya sanya shi makaranta. Ko da Nasiru ya Sanar da mahaifin sa take ya amunce yayi Abbu fatan alkairi tare da addu'ar Allah ya taya shi rikon Nasiru. Haka suka nufo garin kano cike da kewar 'yan uwansu, mussaman Halima da take tunani irin zaman da zata yi a garin da bana su ba, ita kanta tasan zata sha kadaici **** Abbu da matar shi Halima suna zama na gaskiya gami da bin dokokin aure kamar yanda Ubangiji ya umarci ma'aurata da suyi sosai Halima take jin dadin zama da Nasiru yaron yana yi mata biyayya sosai a lokacin yana da shekaru tara a duniya Halima ta haifi d'a namiji Abbu ya sanya masa suna da Hafizu komai Abbu yayi ya tsaya tsayin daka akan iyalinsa cikin ikon Allah ya kammala gingin shi, da kanshi ya shiga Sabon gidan nasu yayi saukar al'kurani mai girma kana suka tare a gidan daran juma'a babbar rana. Farko zaman lafiya ne ya wanzu tsakanin Abbu da ma'kotan sa tsawon shekaru goma kenan Lokacin an haifi Hanifa tana shekaru tara Al'amarin Abbu ya 'kara tsananta akan su babu sakewa a cikin unguwa ita kanta Halima idan wani Abu ya faru cikin ugunwar sai dai taje cikin dare kullum tana cikin k'aton hijab da safa hakama Hanifa kullum ciki hijab kuma duk makarantun da suke zuwa na Ahalil sunnah ne kullum Abbu ya dawo daga kasuwa zai zauna da yamma kofar gidan shi yayi ta karatun LITTAFIN addini Lokacin ne kuma yaran unguwa zasuyi ta nuna shi suna dariya ko Kuma kaji suna tsokanar sa da 'Dan izaha wawa ne jakin banza la'ananne."! Abbu yana jin su bazai ce musu komai ba. A hankali wasu daga cikin matasan layi suka fara zuwa daukar karatu gurin shi shi kuma yana sake wa dasu ya koyar dasu yanda zasu inganta rayuwar su da addinin su. Haka Abbu yayi ta hakuri da jama'ar unguwa Lokacin su Nasir da Hafiz suna can Sudan karatu can Abbu ya tura su domin samun ingantaccan ilimin addini don haka basu San abunda yake faruwa ba, sai Hanifa a lokacin babu wayo daga baya kuma da ta fara wayo sosai ta fara jin ciwon abunda akewa mahaifinta to da yake yarinya ce Mara kwarafniya da son hayaniya sai dai kurrum tayi kuka ko kuma ta zauna kusa da mahaifin NATA tana bashi hakuri sai dai yayi murmushi kawai yayi ta nusashe da ita yanayin rayuwa ne. Wata ranar juma'a da Abbu bazai ta'ba mancewa da ita ba a shafin rayuwar sa shine ya shirya tsaf domin zuwa massalaci juma'a na cikin gari domin yau yana son ya zauna sosai yayi azkar kafin fad'uwar rana shiyasa yake so ya tafi da wuri, Yana sanye da sabon yadinsa toyobo fari tas! Dashi hannusa rike da dadduma ya futo yana gyara hular sa mai raga-raga kamar ta larabawan k'asar saudia hular fara ce kamar yadin jikinsa. Ammi ta futo daga d'akinta hannunta rike da kwalabar turare mai saukin kudi tazo ta fesa masa a jikinsa da daddumar hannunsa kana tayi masa fatan dawowa lafiya. Abbu yayi mata sallama ya futa daga gidan yanajin 'kaunarta cikin ransa, a nutse yake tafiya har ya 'karasa bakin titi yana jiran abun hawa, Allah bai kawo ba gashi yana gudun lokaci ya kure kar ya rasa sallah sai ya fara tafiya da k'afarsa yana tafiya yana tasbihi cikin zuciyarsa.... Wata motar fara tas! Ta fafaro da gudu daga wani layi dake gaba dasu sosai motar tayo kan Abbu da yake kokarin kauce wa motar gashi gefe da gefan shi ruwa ne a kwance a gurin kasancewar lokacin ne na damuna bai an karaba motar ta tawo da gudu tabi ta cikin kwantaccan ruwan dake gaban shi duk ya 'bata masa jikinsa gabaki d'aya!! Abu yabi jikinsa da Kallo cike da takaici da kyama domin ga warin kwata nan tabbatae cewar ba ruwan sama bane hade yake da ruwan sama, Motar yabi da kallo yana jinjina rashin rad'a da rashin tarbiyar Wanda yake cikin motar! Gani yayi motar ta dawo da baya har zuwa inda yake tsaye, Mintuna biyu tsakani Wanda yake cikin motar ya futo Abbu yabi yaron da kallo cikin mamaki! Ganin da yayi wa yaron take ya 'kiyasta a ransa cewar bai fi sa'an Hafiz ba, A hankali yake tafiya har ya 'karaso kusa da Abbu ya fara watsa masa wani irin kallo na rainin hankali................... *17/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/17, 10:31 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *DEDICATED TO:* *MY MOMYS* *Momy FATIMA MUSU* _Nijar_ *Momy INDO AMADU* _Katsina_ *Ha'kika kun cika iyayen 'kwarai kuna da mutukar girma a gurina wallahi ina alfahari da sanin da nayi muku a rayuwa ta Ubangiji Allah ya saka muku da alkairin sa Allah ya 'kara lafiya da nisan kwana kwanciyar hankali da zaman lafiya, Allah ya albarkaci zuri'arku baki d'aya👏🏻 d'iyar ku tana alfahari daku.* _______________________ *7* Abbu ya kalleshi cikin kyakyawan lafazi yace." Haba samari irin wannan tu'kin akwai had'ari a cikinsa, mussaman idan akan titi ne don Allah ka kiyaye ko don gab....."Kaga dakata malam."! Khalid ya katse shi cikin izgili da nuna waye Kai. Abbu ya bishi da kallo cike da mamaki! Khalid ya cigaba da cewa"Babu babban shashasha irin ka! Ya za'ayi kana ganin mota tundaga nesa baza ka kauce ba sai ka tsaya kalle-kalle don tsabar kidahumanci da 'kauyanci irin naku kawai ka tsaya kan hanya sai kace hanyar ka kai kad'ai."! Abbu yayi shiru yana mamakin halin da d'abiar 'yayan wasu masu kud'in Sam basu da tarbiyya tabbas ba sai an fad'a ga alamu nan sun nuna yaron D'an gata ne ko ga yanayin suttuarar jikinsa da ita kanta motar da yake ciki. Tsaki! Khalid yaja ya juya zai tafi Abbu yace." Yaro wannan abunda kayi min a yanzu ya nuna min cewar baka San darajar iyayen ka ba kuma tabbas tarbiyya bata isheka ba, ko ban haife ka ina da kamar ka ya cancanci kayi min haka? Duba fa kaga yanda ka 'bata min jiki da gur'bataccan ruwa." Khalid ya juyo da sauri yana watsa masa kallon raini yace." Ka haife ni ne."!? Abbu yaji maganar wata iri shiru yayi yana binshi da kallo, Khalid din ya cigaba da cewa"Idan kana jin ciwo da takaicin abunda nayi maka kazo ka rama idan kuma baka rama ba ni zan rama." Abbu bai fahimci inda maganar tashi ta dosa ba shidai kawai yana 'kokarin nusar dashi cewar abunda yayi bai dace ba. Khalid mota ya shige cikin zafin zuciya yayi ribas ya dawo da baya da gudu ya shiga cikin kwantaccan ruwan nan Yayi wani irin fallatsi a jikin Abbu wannan karon hadda fuskarshi da daddumar dake hannun shi duk sun b'aci da ruwan dauda Wanda ya fara sanja launi, babu inda bai 'baci ba a jikin Abbu. Khalid ya zuge glass din motar shi cikin isa da ginshera yace." Tunda nace kazo ka rama ka'ki to na kara wani duk sanda kayi niyyar rama abunda nayi maka ina jiran ka, ya kalato miyau a bakinsa ya tofar a 'kasa cikin izgili yaja motar sa ya tafi. Abbu yayi tsaye da dadduma a hannu yana tu'ajibun wannan al'amari dai-dai da agogon da yake daure a hannunsa ya jike da ruwa ko da zai duba lokaci sai da ya goge sannan ya duba Lokacin da sauri ya juya da niyyar komawa gida yana me cire hular kansa ya goge ruwan fuskar sa, da sauri yake tafiya domin isa gida ganin lokacin sallahr ya kusa domin har an fara kiran farko. Yaran cikin unguwar suka fara binshi da kallo suna dariya suna nuna shi wani mai kaud'in tsiya a cikinsu ya fara ihu yana buga jarkar dake hannunsa wacce aka aike shi ya siyo kalanzir ihu yake yana fad'in Ya Shaik ya kamo kifi! Ya kamo kifi ni da sid'in kwano!!! Ya Shaik ni da sid'in kwano yeeeee!! Kafin kace kwabo ya sun taru a gurin suna ihu! Had'e da fad'in "Ya Shaik ya kamo kifi ko taro shi ni da sid'in kwano."!! Abbu ya dinga tafiya da sauri shi Sam wannan ihun da yara suke masa bai dame shi ba burun shi kawai ya isa gida yayi wanka ya sauya kaya kar ya rasa sallah. Yuya guda yara suka yi har kofar gidan sai da suka ga ya shiga gida sannan suka juya da gudu suna dariya cike da nishadi, Babban abunda zai baka mamaki gami da d'aure Kai shine wasu daga cikin manya unguwa da iyayen yaran suna ganin abunda yake faruwa amma babu Wanda yayi yun'kurin hana yaran abunda suke yi wasu ma dariya suke yi domin suna mutukar adawa da zaman Abbu a unguwar a cewar su zaman shi cikin unguwar ne yasa albarka da rahama bata shigowa saboda ya kasance d'an Izalah. Ko da Ammi taga Abbu cikin wannan yanayi jikinta yayi sanyi sosai sai suka had'u da ita da Hanifa suka fara kuka domin sun san 'yayan unguwa ne suka yi masa wannan shegantakar Ammi tayi saurin shiga kicin ta juyo ruwan zafi da sauri ta hada ta kai masa cikin band'aki ya shiga cikin sauri, sai da ya shirya tsaf kana ya futo daga d'akin sa wannan Karon ma Ammi dadduma wankakkiya ta mik'o masa ta fesa masa turare Abbu yana sa mata albarka ya futa daga gidan a gurguje. *Wannan shine abunda ya faru tsakanin Abbu da Khalid shekara hudu da suka wuce* *17/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/17, 10:12 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *8* Hanifa ce ta wanke 'batattun kayan da Abbu ya cire tas ta shanye su kan igiya tanayi tana sharar hawayen tausayin mahaifin ta, tasan yaran unguwa ne suka yi masa wannan abun sosai take jin takaicin abun Dan dai kawai bata da hayaniya ne yasa take yin shiru ko kuma idan ba'kin ciki da damuwa sun ishe ta tasa kuka sai tayi me isarar ta sannan take yin shiru. Hanifa kyakyawar yarinya son kowa kin Wanda ya rasa fara ce tas duguwa tana da fad'in 'kugu da yalwar gashin kai Hanifa tana macace mai manyan ga'bai inda Allah ya albarkace ta da manya manyan nonowa Wanda sune suka fara futowa ma kafin ta fara jinin al'ada, lokacin hankalin Abbu ya tashi nan ya mike tsaye a kanta ko da wasa baya bari ta futa da mayafi dole sai hijab mai kauri baya ta'ba bari ta sanya hijab mai roba-roba saboda yanda Allah ya tsara mata hallitan jikinta, tana da wasu irin idanu nasu mutukar daukar hankalin mai kallonta idanunta basu fiye girma ba sosai dai-dai misali ni sun yi wani irin sarf ga gashin ido gazar-gazar hade da gashin girarta fuskarta tana da fad'i amma ba sosai ba hakanan hancin ta yana da tsayi dai-dai misali, babban abunda yake kara mata kyau a fuskarta shine 'karamin bakinta mai dauke da sirarar le'buna masu taushi Duk inda ake neman cikkakiyar mace mai kyau Hanifa ta kai domin ita kanta tasan tana da kyau shiyasa itama take kokarin 'boye wa cikin hijab da ni'kabi Hanifa kenan yarinya mai ladabi da hankali Hanifa saukakkiyar al'kurani ce a halin yanzu suna yin hadda ne shiyasa suke zuwa makaranta kullum da k'arfe hudu na yamma. Hanifa yanzu tana cikin shekara ta goma sha bakwai da haihuwa, Abbu jira yake kawai ta kammala karatun ta na secondary school sai yayi mata aure da mijin da ya za'ba mata. *Wanene Khalid?* Alhaji Tijjani Adam shine mahaifin Khalid MASHAHURI, Alhaji Tijjani hamshakin mai kudi ne mai fada aji cikin unguwa Alhaji Tijjani yana harkar canji kudi na ko wace 'kasa yana da mata d'aya da yaya uku biyu mata guda namiji shine Khalid Wanda ya dauki son duniya ya d'ora a kanshi Khalid baya ta'ba yin laifi gurin shi gashi dai shine 'karami cikin yayan shi amma kamar shine babbansu saboda yanda yake basu doka da oda komai suka yi ba su iyaba tun yana yaro yake iko dasu Idan sunyi magana Dadyn nasu yace." Ai shi namiji ne a cikinsu dole ya zama wakilinsu wataran kuma duk 'kankatar namiji a ko'ina ne to sai yayi jagoran ci, haka zasu hak'ura su kyaleshi yayi tai musu masifa da iko ko kudi suke so gurin mahaifinsh to sai sun bi ta kan Khalid sannan zasu samu, da suka gane haka sai suke lalla'bashi tun da sun lura shi mai son girma da son a dinga kwantar masa da kai. Khalid yana da mutukar izzah da ta'kama idan ba'a fada maka ba sai kace ya had'a dangataka da jinin sarauta ko kad'an basu da ala'ka da sarauta kawai abun a jinin sa yake, duk da wannan halin nasa na jin kai baya da wulakanci kuma bashi da rowa komai nashi na abokai ne haka suke cika d'akin shi sosai suci su sha su tafi dana tafiya, Khalid tunda ya taso yake da ra'ayin ya zama mawa'ki sosai yake da su a rubuce kusan guda bakwai a halin yanzu ya futar da guda biyu Wanda sukayi mugun dad'i da ma'ana gashi sun karbo a gurun jama'ar gari mussaman wak'ar shi ta biyu mai taken *Kwalelen Ku* sosai wa'kar tayi matasa da 'yan mata suna jin dadinta saboda yanda yake zuba kalaman soyayya cikin wa'kar ko wace budurwa sai taji kamar da ita yake. Duk Abunda Khalid ya nuna yana so iyayan shi da 'yan uwanshi suna so suna Goya masa baya shiyasa yake alfahari dasu a duk inda ya shiga. Mahaifiyar sa dama ba macace mai zafi ba ita dai tsakanin ta dashi nasiha ce kullum da Jan kunne ya kula da duniya Khalid Diploma kawai yayi ya watsar da karatun hankalinsa ya dauke kan harkar wa'ke-wa'ken sa Lokacin Alhaji Tijjani yaji babu dad'i domin yana da burin yaga Khalid din yayi karatu sosai to gudun ya 'bata masa rai ya 'kyaleshi kawai yake sakar masa kudi don kasuwa ma sai yaga dama yake zuwa idan yaje ma banda kallon 'yan mata babu abunda yake yi cikin wayar shi hotonan yan mata ne kala-kala gasunan Wanda Allah yayi masa baiwar su kwailaye da cikkakun mata zawarawa da matan aure kowa Khalid mussaman da ya fara wa'ke-wa'ke zamana har so ake a ganshi. Khalid dogone amma ba sosai ba yana da fad'in k'irji had'e da murdadan jiki gab'obinsa duk a bude suke bashi da haske sosai amma yanayin Hutu da kwanciyar hankalin da yake ciki yasa ya zama fari hade kuma da had'addun Maya Mayan da yake shafawa a jikinshi Khalid yana da kyau da shiga zuciyar mutum yanayin yanda yake magana sanyi-sanyi zai yi mutukar burge ka Ammafa Khalid mugun futinanne ne a 'bangaran mata yana da muguwar sha'awa sosai gashi Mayan nono manya ne a kirjin mace ya tsani yaga mace mai 'kananon nono ko cikin'yan matan shi yafi kula cikkayar mace duk kwailayen nan baya sauraran su sai da yaga pictures dinsu ya wuce su yana dariya tare da fad'in"Kayan takaici."! Khalid kenan d'a d'aya tamkar da dubu gurin Alhaji Tijjani d'an canji, yanzu Khalid yana da shekaru ashirin da bakwai a duniya ya kai munzakin yayi aure amma Sam bashi ne a gaban shi duk da yanayin hallitar da Allah yayi masa ta tsananin sha'awa, kusan kullum ya kwanta sai yayi mafarkin mace haka yake tashi da gabanshi a mike dai da yan dabaru sannan yake samun sauki, duk da wannan halin da yake ciki bai matsantawa kansa lallai sai yayi aure ba, harkokinsa ne a gabanshi duk randa sha'awar shi ta dame shi kawai dai bude wayar sa Yayi ta kalle-kallen pictures d'in 'yan mata iri_iri.....To tanan yake samun sau'ki sha'awar da ta ta taso masa. Yanzu Khalid shi kad'ai gaban iyayen sa. Yayunsa mata anyi musu aure Hafiza ta haifi 'yaya biyu Kalisat ce me haihuwa d'aya. Gidan Alhaji Tijjani d'an canji yana gab da futa Babban titin da zai sadaka da cikin gari 'katon gidane na gaske Wanda yake dauke da masu gadi har guda hud'u saboda yanayin tsaro da kuma yanda Alhaji yake shige da fuce da kudi cikin gidan...... Motocin da suke harabar gidan sun fi biyar duk masu tsada ne Alhaji Tijjani yana da amintaccan dravar sa shine Kuma yake masa bunkice a cikin ugunwar duk wani abu da ya faru shine zai zo ya fada masa. Hamza dravar shine ya kawo wa Alhaji gulmar Abunda ya faru tsakanin Khalid din da Abbu. Lokacin Alhaji Tijjani fad'a ya dinga yi sosai yake cewa Abbu bai isa yayi wa d'an sa baki ba lalacewa sai da ya gani cikin zuri'ar shi amma badai tashi zuri'ar ba, Hamza dravar yace." Wallahi kuwa Alhaji kasan mutumin mugun d'an Izalah ne irin masu mugun bakin ciki da kyashi game KUDI Kai kanka da zai samu fuska a gurin ka sai yazo ya kawo maka 'kauli da ba'adi Allah yace Annabi yace." ALHAJI Tijjani yace." Haba shiyasa mana ya sanyawa yaro na ido har yana kokarin yi masa baki to Allah yasa yace zai zo min gida wallahi sai na sanya anyi masa tsirara dama irin su basu da amfani cikin Al'umma. Hamza dravar ya dinga dariya cike da nishadi yace." Alhaji ai ba sai ka sanya ba mu da kanmu zamuyi masa tsirara mu sa yara su raka shi da dutse." To tun daga wannan abunda ya faru Alhaji Tijjani ya kara bawa Khalid Lasisi gami da d'aurin gidi cewar duk wanda ya ta'bashi cikin unguwa kar ya saurara masa A wannan lokacin ne kuma su Khalid din suka je gurin Abbu da nufin ya koya musu ilimin jima'a don tsabar tantiranci kuma duk Khalid din ya shirya plan din domin ya 'batawa Abbu rai. *Wannan shine abunda ya faru, Yanzu za mu koma ainihin labari* *18/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/18, 9:22 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *9* Rai a'bace Nasir ya shiga dakin da Abbu yake ya same shi a zaune kan dadduma hannunsa rike da wani k'aramin littafi irin na addini. Abbu ya aje littafin hannunsa ya kalli Nasir din a nutse yace." Haba Nasir kayi aiki da hankali mana ka dinga sassauta wa zuciyarka kan abunda bai kai ya kawo ba, idan kace zaka biye masa to kai ma kazama Mara d'a'a da tarbiyya kenan? Kar ka kuskura ka tanka musu ka kyalesu idan duniya ce duk zata koya musu hankali ni dai duk cikinsu babu Wanda zan yiwa baki a cikinsu amma fad'ar Annabi Muhammad (Slw) gaskiya ne cewar duk abunda ka shuka shi zaka girba idan sharri ne ka girbi sharri idan alkairi ne ka girbi alkairi, ni dai nasan tarbiyya da na baku saboda haka duk wani Abu na cin mutumci da jama'ar ugunwa suke min cikin Ku babu wanda na amunce yace zai dauki fansa." Nasiru jikinsa yayi sanyi jin nasihar Abbu kullum hakace take kasance wa a tsakaninsu dashi Sam baya bari ayi rigima dasu a cikin unguwa tun suna yara idan suna fada da yara suka cuce su Abbu baya bari su rama, Nasiru yana bala'in tausayin Abbu ta inda yake addu'a gurin Allah da ya huwace masa yayi arzikin da zai dauke Abbu daga cikin unguwar ya huta da ganin wannan 'kaskanci. ****** Hanifa ne da Asalamiyya can tsallaken titi suna so su tsallaka titi su isa gida hadari ya had'o sosai gashi ana wata irin iska mai 'k'arfi mai tada 'kura ledoji sai yawo suke a sama. Hanifa duk jin ta take a takure dalili iskar da akeyi duk tabi tasa hijab din jikinta ya manne a jikinta shatin jikinta duk sun bayyana shi kanshin ni'kab din sama yake yi yana kwancewa tana sake d'aure wa, titi ta kalla manya motoci da 'kananu mashina da a dai-dai sahu suna ta wuce wa a lokacin kowa ko 'kari yake ya isa gida kar ruwa ya jinbgeshi. Jin an fara yayyafi ne yasa Hanifa kallon Asalamiyya tace" Kinga ni ko an fara yayyafi dama nace miki mu bari tukkuna ruwan ya dauke sai mu futo wallahi ina jin tsoron dukan ruwa a jikina domin yana sani zazzab'i kawai kizo mu koma cikin makaranta." Asalamiyya tace"Ai tunda muka futo wallahi sai mun isa gida humm wai mu koma makaranta to kika San sanda ruwan zai dauke idan muka Kom....... Kafin Asalamiyya ta rufe bakinta ruwa ya kece da k'arfin gaske! Hanifa ta waiwaye ko ina babu gurin mafaka sai shagunan mutane Wanda a lokacin duk maza sun shiga sun fake gudun dukan ruwa! Ita kanta Asalamiyya ta tsorata da yanda ruwan yake zuba da k'arfi tuni Hanifa ta fara matsar hawaye ta tsani dukan ruwan sama gashi saboda rashin imani masu ababen hawa sunki su bari su wuce Wata lafiyayyar mota ce tazo ta gifta su da gudu. Abbakar yayi saurin Kallon Khalid da yake driving yace" ,Khalid please koma da baya don Allah 'kanwata Asalamiyya gasu can tsaye ruwa na dukan su. Ya mutsa fuskar sa yayi a hankali yace." Kace ruwa na dukan su ita da waye ne ni fa kasan ba kowa ne tarkace na dauka a cikin mota na ba." Abbakar yace." Ita da 'kawarta ne please Handsome muje don Allah taimako zaka yi kasan tana da Asma Kuma idan ta tashi muna shan wahala wallahi." Khalid ya fara dawowa da baya-baya har ya isa inda suke tsaye, Abbakar ya zuge glass din motar Wanda ya kasance me duhu sosai, Asalamiyya na ganin yayanta ta saki a ajiyar zuciya hannun Hanifa ta rike tace Ya Abbak bude mana don Allah mu shiga ruwa sanyi nake ji."!! Da sauri ya bude masu gidan baya, Asalamiyya tayi saurin shigewa, Hanifa na kokarin shiga suka ji muryar shi yana fad'in "Wannan yarinyar kar ta sake ta shigar mota da wannan 'bakin abun na fuskarta." Abbakar yasan halin Abokinshi idan ya fad'i magana baya karya ta, da sauri ya kalli Hanifa dake tsaye ruwa na dukanta sai makyarkyata takeyi yace/"Hanny cire wannan abun ki shigo muje gida dama kuma ya ji'ke da ruwa." Girgiza kanta tayi tana jin wani irin fad'uwar gaba ganin mutumin da take ba'in so duk duniya wato Khalid ita dai Allah ya d'ora mata sonshi, a hankali tace"Ya Abbakar kuje kawai Abbu ya hanani cerewa." Cike da mamaki! Ya d'ago kansa yana kallonta dama tunda yaji Abbakar ya ambaci sunan Hanny ya fahimci yarinyar ce, wato za'a taimake ta saboda tsabar taurin kai irin nata ta gwammace ruwan yayi ta dukanta a kan ta bude fuskata. Motar yq bude ya futo ruwa ya fara dukan jikinshi bai damu ba ya zagayo inda take tsaye, tun kafin ya 'karaso ya 'kurawa kirjin ta ido kurr! Ruwa ya jika mata jiki sosai hjib din duk ya manne mata a jikinta shatin nonowan ta duk sun futo hattada da nipple dinta sai da suka mike ga Kansu nan yana gani wata irin ajiyar zuciya ya sauke muguwar futinar shi ta motsa lips dinshi yasa a bakinsa ya 'karasa da sauri ya fuzge ni'kab din yana watsa mata kallon dame kika fi sauran mata. Hanifa ta takure jikinta tana kauda fuskarta tsoro duk ya shigeta kallonta yake daga sama har 'kasa She is beautiful girl!! Zuciyarsa yake ayyana abubuwa da dama a kanta sosai yanayin yarinyar yayi masa babu abunda yafi daukar hankalinsa a jikinta irin Girman nonowan ta gasu masu fad'i da tsini ji yake kamar ya ta'basu Yanzu ya fahimci Abunda yasa Ya Shaik din yake kaffa kaffa da ita Saboda tsarin jikinta. Tsaki yaja ya bar gurin. Mota ya bude ya zauna mazaunin sa, wayarsa ya dauka ya bude camera sosai ya saita inda take tsaye ya dauke ta a hoto kusan guda uku Abbakar din da Asalamiyya da ita kanta Hanifa basu komai ba, a guje yaja motar sa suka bar gurin kamar walkiya......... Hanifa ta bi motar da kallo wasu irin hawaye masu d'umi suna ziraro mata a fuska. *8/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/18, 8:57 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *10* Hawaye ne kawai yake zubo mata saboda tsabar bakin ciki da takaici! Babban abunda ya d'aga mata hankali a yanzu shine ni'kab din ta da yake hannu shi gashi ya tafi dashi, batasan abunda zata ce a gida ba, hawayen fuskarta ta share tana jin shigar wani irin sanyi a jikinta sosai take kyarma ruwa sama na zuba a jikinta. Hijab dinta ta tattare da hannunta guda ta kalli titin taga babu goslow kamar d'azu da sauri ta matsaya kusa wata mota na wuce wa tayi saurin tsallake wa tana hamdala cikin zuciyar ta, kai tsaye layin su ta shiga cikin sauri sauri take tafiya Lokacin ruwan ya fara yin sauki mutane sun fara futowa mussaman masu Sana'a cikin unguwar. Motar d'azu ta gani a fake a 'kofar gidan su Asalamiyya tayi saurin kauda kanta tana jin matsanancin fad'uwar gaba. Khalid ya futo daga shagon Mobson da key a hannunsa ya ga gilmawar ta wani irin mayen kallo yabi bom-bom dinta dashi yanda suke wani irin motsi duk shatin su sun futo dalilin ruwan da ya ji'ka mata hijab, ita kanta tana jin yanda suke motsi don na yanda zatayi ne taci sa'a ma babu mutane sosai a unguwar saboda ruwan da akayi da tasan sai sunyi mata ihu! Mota ya bud'e ya shiga jikinsa duk yayi sanyi masifaffiyar sha'awar yarinyar yake ji a jiki da jininsa. Wayar sa ya bude hannunsa na kyarma ya fara duba pictures din da ya dauketa d'azu, lafiyayyar ajiyar zuciya ya sauke lokacin da idanunsa suka yi masa tozali da had'adadu cikakkau lafiyayyyn Brest dinta. Ya dinga sakin wata irin ajiyar zuciya yana cije lips d'insa gawurtaciyyar sha'awar ta na kara nunkuwa a cikin zuciyar sa. Gefen fuskar ta ya tsurawa ido inda wani lafiyayayan gashi ya kwanta sai yaji yana sha'awar ganin fuskarta domin d'azu Sam bai tsaya ya kalle ta ba, wannan hoton kuma ta juya fuskar ta can ya d'auke ta. Gefan Le'bunanta ya tsurawa ido yana makyarkyata! Da sauri ya d'ora fuskar shi kan scerrn din wayar inda saitin nonowan ta suke ya hau goga fuskarsa yana sakin nishi. Tunda yake kalle-kallen pictures din 'yan mata iri-iri bai ta'ba hauka cewa irin na yau ba Hanifa ta gama rikita shi da tsarin hallitunta a halin yanzu babu wata 'ya mace da yake sha'awa sama da ita, da kam baya sha'awar zina ko kad'an amma yanzu ji yake yi zai iya yin sex da yarinyar mutukar zata bashi had'in kai shi kuma zai sakar mata kudi sosai zai tsaya mata a komai na rayuwa burin shi kawai yaji shi a jikinta hannunsa na lallaya 'kawatattun nonowan ta masu rikita masa lissafi *Ni kam nace wai Khalid ka mance Yarinyar 'yar babban ma'kiyin ka ce kamar yanda ka fad'a Ya Shaik* ***** Cikin siriryar muryar ta tayi sallama cikin gidan Ammi ta amsa da sauri hade da le'ko da kanta ta window tana mamakin Hanifa ta tawo cikin ruwa, nan bakin kofa ta tsuguna tana cire safar da take 'kafarta wacce ta jike jagab da ruwa ta cire hijab dinta da yake d'igar da ruwa kan igiya ta rataye. Ammi tace"Yanzu Hanifa don rashin hankali cikin ruwa kika tawo mai makon ki bari ya tsagaita tukkuna." Turo baki gaba tayi cikin shawaga'ba tace"Ammi to a ina zan fake ko wane guri cike da maza ai tare muka tawo da Asalamiyya ma." Ammi tace"Lallai kun cika sakarkaru masu wasa da lafiyar Ku, idan banda rashin dubara irin taku ai sai Ku koma cikin makarantar ku bari ruwan ya tsagaita sai ku tawo gida. Hanifa shiru tayi tana tutturo bakinta! Ammi tace"Wuce maza ki cire kayan ni nayi mamaki ma da baku had'u da Abbu ba domin yanzu yayi alwala ya futa." Tace"Ammi kin san hanyar ba d'aya bace tunda massalacin yana bayan layi." Ammi tsakar gida ta futa tana ta faman fad'a kan Abunda su Hanifa suka yi na tawowa cikin ruwa . Riga da zani ta sanya a jikinta ta futo da ji'kakkun uniporm din ta zuba su a bokitin da suke yin wanki ta dauki buta ta fara d'aura alwala I dan ta gabatar da sallahr sai ta wanke su domin dasu zata je gobe idan Allah ya kaimu. Cikin Uwar d'aki ta shiga tw shimfid'a dadduma a nutse ta sanya dogon hijab dinta ta tada sallah bayan ta idar tayi azkar kamar yanda ta saba tayi addu'oin da Abbu ya koyar da ita ta shafe fuskarta, abun mamaki sai ta gaza tashi daga gurin ta fad'a tunanin abincin zuciyar ta wato Khalid lumshe idonta tayi tana kara tunano suffarsa da yanayin sa da yanda yake magana sanyi-sanyi wani irin shauki ya kama ta lumshe idonta tayi hade da kifa fuskarta jikin gadon Ammi tana sauke wata irin ajiyar zuciya ta tsantsar kaunar Wanda bai san tana yi ba ikon Allah kenan. Ammi ce take'kwala mata kira tana daga kicin take fad'in"Hanifa kizo ki dauki abunci ko." Inaaa! Hanifa batasan tana yi ba tana can tunanin Khalid *MASHAHURI* Ammi ta kira Hanifa ya kai sau biyar shiru Ammi tace"Kadai yarinyar har tayi bacci? Abunci ta fara d'auka tana shiga dashi cikin. Ta d'aga labulan d'akinta tana fad'in"Hanifa ke Hanifa."! Firgigit! Hanifa tayi tana kallon Ammi dake tsaye bakin 'kofa. Nan Ammi ta fahimci ba bacci take yi ba kuma ga yanayin ta nan duk ya sauya kamar wacce take cikin damuwa. Ammi tace"Tunanin me kike yi Hanifa uhum? Tun d'azu ina ta kwala miki kira shiru ."? Hanifa ta fara magana cikin sangarta kamar yanda ta saba tace"Ammi ni babu komai bacci nake so nayi ga wani irin sanyi yana damuna." Ammi dai ba yarinya bace balle Hanifa ta ninke wa baibai gyada kanta kurrum tayi ta saki labulan ta futa tana tunanin lallai babu shakka akwai abunda yake damun yarinyar dole ta zauna da ita tun kafin Abu yayi nisa." Jiki a salu'be ta futo daga d'akin ta d'auki wani k'aramin kaskon 'kasa Wanda Ammi take yin turarar wuta dashi kicin ta nufa ta fara d'ibar garwashin wuta a ciki. Ammi tace"Me zakiyi dashi."? "Ammi sanyi nake ji wallahi nasan dole yau sai nasha panodol." Ammi tace"Dole ne kuwa so nake Yayunki su dawo su kar'bo a chamis ni kaina ina 'bukatar Robb jikina duk ciwo yake yi. Abbu ne ya shigo gidan bakinsa dauke da sallama. *18/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/19, 9:35 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *11* Hanifa tayi saurin sunkuyar da kanta 'kasa tana amsa sallama Abbu. Jinta take duk a tsarge! Ammi dake kicin tace"Abbu sannu da dawowa." Yana 'kokarin shiga cikin gidan yace." Sannu Halima sannunki da 'kokari." Cikin rumfarsu ya shiga Hanifa taji jikinta duk yayi sanyi simi-simi ta dauki kaskon wuta ta nufi d'akin. Abbu ya kalleta a nutse yace." Hanifa baki da lafiya ne kin rage kuzari a jikin ki." Ammi dake kokarin shigowa dakin tace"Ai dole Abbu duk wannan uban ruwan a kanta ya 'kare." Abbu ya mike zaune sosai yana kallon Hanifa Cikin mamaki yace." Ya'akayi kika tawo cikin ruwa."? Cikin Ladabi Hanifa tace"Wallahi Abbu mun riga mun futo daga cikin makaranta muna tsaye kan titi ruwan ya sakko gashi masu ababen hawa sun hana mu mu tsallaka." Abbu ya girgiza kansa yace." Dad'ina dake rashin wayo da dubara Hanifa da sai Ku koma cikin makaranta Ku bari ruwan ya dauke ." ya fad'i maganar kamar yanda Ammi ta fad'a Kuka ta fara yi domin ba son abunda zai 'bata ran mahaifin ta cikin shashshekar kuka tace"Abbu kayi hakuri don Allah wallahi kowa ya futo daga cikin makarantar shine yasa muma muka futo." Yace." To ko don gaba kar ki 'kara bari ruwa ya doke ki kinji ko." Gyda kanta tayi tana share hawaye. Sallamar su Nasiru ce ta katse Ammi dake magana. Suka shigo cikin d'akin Nan Nasiru ya d'aga hankalinsa ganin Hanifa na matsar fuska ya kalli Ammi yana d'an 'bata fuska yace." Ammi nifa a gidanan an takura min kwana biyu Sai kuka ake samu." Ammi dai murmushi tayi ta futa daga d'akin. Abbu yace." Laifi tayi akayi mata fad'a shine take wa mutane kuka." Nasiru yace. " abbu ayi hakuri don Allah a gafarce ta." Murmushi Abbu yayi yana 'kara 'kaunar yaron lallai babu shakka Nasiru zai ri'ke masa Hanifa da amana saboda ya lura yana sonta na ha'kika a irin wannan Lokacin samun tsayayyun maza sai an tona duk rabi yanzu auran sha'awa ake yi. Ammi ta shigo d'akin dauke da wani tire mai fad'i ta jero kayan abinci ciki Ammi macace mai mutukar tsabata da kula da gida sosai ta iya girki ko wanne Ammi duk inda ake Neman cikkakiyar mace kamila to ta Kai ta fanni komai shiyasa kullum mijinta cikin sa mata albarka yake yi yana fatan 'yarsu guda da suka Haifa Hanifa tayi koyi da irin d'abi'un mahaifiyar ta. A nutse ta zubawa kowa nashi abunci Hanifa ta mi'ka musu sannan ta d'auki NATA ta matsa jikin bango ta jingina bayan ta tafara ya futar abunci Hanifa Sam bata damu fa cin abunci ba shiyasa kullum cikin ta a shafe duk da yake haka hallitar ta take shine dalilin da yasa ma sharp dinta ya futa sosai. Abbu ya janyo 'karamar redion sa dake aje gefe 'kokarin kamo Tasha yake yi Don a dai-dai wannan lokacin tashar redio ta Marhaba suke sanyo Tambihi daga bakin malam Ibarahim daurawa Abun mamaki yana kunnawa d'akin ya karad'e da wa'kar *'Kwalelen ku!* Abbu yayi saurin murd'e redio yana mamakin yau mai ya hanasu sanya tambihi kamar yanda suka saba sanya wa dai-dai wannan Lokacin. Lokacin da Abbu ya murd'e redion Hanifa ji tayi kamar tace ya bar mata wa'kar zata ji domin Lokacin har tsigar jikinta ta fara tashi sai ta kasa cin abunci ma gabaki d'aya ita dai Allah ya sanya mata son wa'kar babban abunda yake 'kara dilmiyar da ita shine muryar mawa'kin yana 'kara burgeta! Abbu ya fara neman tashar express redio nan ma a dai-dai Lokacin suna sanyo tafsiri daga shaik Malam Nasidi Abubukar goran dutse, nan ma wa'kar *Kwalelen ku* ce take tashi, Ammi ya kalla cike da mamaki yace." Kinji fa wani sabon mawa'ki sha'kiyi mara abinyi yana wata wa'ka gashi duk ya hana tashoshi yin abunda ya dace." Ammi tace"Ai Abbu yanzu wa'ke-wa'ke yayi yawa a duniyar nan wallahi sai addu'a." Abbu ya gyada kansa cike da dumbin mamaki shi a ganinsa bai ga amfanin sanya raye-raye da kad'e-kad'e da tashoshij gidan redio suke yi zai fi kyau su dunga sanya karatun al'kurani mai girma wa'azi daga bakin masana malamai magada annabawa sannan su maida hankali gurin wayar da Al'umma kai su mai da hankaki gurin kawo labarain abunda zai amfani al'ummar musulmi da sanin me duniya take ciki ana tunanin yana ganin haka zaifi kyau..... A takaice dai Abbu sai da ya kamo tashoshi uku yana so yaji abunda suka saba yi a lokacin sai yaji tashin wa'kar *Kwalelen Ku* 'k'arshe dai Abbu kashe redion yayi domin shi yafi amfani a gare su baki d'aya, shi saboda tsantsenin sa tv ma bai yarda da ita a gidansa ba sai redio kawai. Hanifa taji wani irin a zuciyarta da Abbu ya kashe redion Allah-Allah take ya gama cin abincin ya futa ta dauki redion ta kunna ko Allah zai sa su 'kara sako wa'kar, Mi'kewa tayi ba tare da taci abincin kirki ba ta futa domin wanko hannunta duk suka bita da kallo Wanke hannunta tayi ta zauna gefan rijiya tana matse fuska hawaye ne yake so ya zobu tana 'kokarin mai dashi...... Nasiru ya 'karaso gurin tsugunawa yayi kusa da ita a hankali yace." Hanifa zaman me kike yi anan gurin."? Kallonshi tayi ta dauke fuskarta yace." Taso mu koma ciki kinji 'yar 'kanwata." Ma'ke kafad'a tayi tana zum'bura baki. Nasuru yaji wani irin yanayi a jikinsa Hak'ika yana yiwa yarinyar wani irin so a cikin jini da jikinsa yana ganin itace mahad'in rayuwar shi. Marairace fuska Yayi yace." Ki taso kinji ko Yanzu Abbu zai futo kar ya ganki a zaune a gurin nan nasan sai yayi miki fad'a ni kuma abunda bana so kenan bana so in ga hawayen ki." Mik'ewa tayi a nutse shima ya mik'e Yana fad'in "Muje kici abunci idan ma bakya so to ki fad'i abunda kike so ni zan siya miki yanzu kici kinji ko." Gyada kanta tayi suka shiga cikin d'akin a tare. Khalid kuwa yana koma wa gida ya shige part dinshi a wahalce ya zube kan bed ko takalmin 'kafarsa bai cire ba rintse idonsa yayi yana 'kara tuno siffar yarinyar Lokaci guda joystick dinshi tana 'kara mi'kewa da sauri ya jawo wayar shi ya bud'e idonsa da suka koma kamar garwashin wuta saboda ja pictures din 'yan mata ya bud'o yana gani gasu nan wasu tsirara haihuwar uwarsu wasu kuwa da sitturan jikinsu gwara babu haka ya dinga kallonsu yana murkususu da sakin ajiyar zuciya, sai da yazo kan pictures din Hanifa ya 'kara jin joystick dinshi na 'kara yin 'karfi tana mi'ke wa da sauri yayi ruf da ciki ya rungume wayar jikinsa yana jin kamar Hanifa din ya rungume ya dinga wani irin nishi duk minti goma yana cikin wannan hali kana ya samu yayi realising duk ya fashe screen din wayar tashi domin 'karfin shi duka ya sake jikin wayar. Luf yayi kan bed d'in yana mamakin kanshi tunda yake kalle-kalle kallon pictures ha'de da kallen kalleni blue films da ba sosai yake yi ba, bai ta'ba samun satsyfiend irin na yau ba lallai yau ya tabbatar da cewar Yarinyar Ya Shaik shaid'aniya ce *19/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/20, 9:23 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *12* A ranar Nasiru shine ya wanke wa Hanifa kayan makarantar ta da suka jike da ruwa tsaf ya shanyan su a igiya, Ammi babu yanda bata yi ba kan ya barshi amma ya 'ki dole haka ta hak'ura ta kyaleshi ita kam Hanifa tana'kule kuryan dakin Ammi takaici duk ya ishe ta saboda kwata-kwata Abbu ya 'ki futa yau tana juyo shi Yana fad'awa Ammi cewar yau bazai futa saboda danshin ruwa, ba'kin ciki har sai da ta zubar da hawaye kafin bacci ya dauke ta. Misalin 'karfe d'aya shaura na dare ta farka shiru gidan duk sunyi bacci a hankali ta sakko daga kan gadon ta kunna Fitilar d'akin lokacin akwai wutar NEPA Ammi take dubawa sai taga bata d'akin, da sauri taje ta dauko redio ta kunna a hankali ta rage murya sautin shuuuuuuu! kawai taji a tashar da ta kamo da sauri ta murd'a tashar marhaba Karatun Alk'urani suke yi alamun zasu rufe tashar su sai kuma gobe. Jiki a sanyaye ta murd'a tashar express nan ma shuuuuuu! Kawai take yi, dangwarar da redion ta yi ta fad'i kasa! da sauri ta dauke ta tana tsoron kar Ammi ta futo daga dakin Abbu redion ta mayar inda take ta koma ta kwanta tana kokarin yin kuka ita duk a tunanin ta a lokacin dare baiyi ba sosai haka tayi wani irin bacci Mara dad'i Wanda yake cike da mafarkin Khalid da kuma tunanin wa'karta ta 'kwalelen ku. Ko da ta tashi da safe sam babu wani kuzari a jikinta kamar yanda ta saba duk Ammi na lure da ita ta zauna suna gaisawa Nasiru ya shigo dakin da kayan makarantar ta a hannunsa ya goge su tsaf! Mika mata Yayi da murmushi a fuskar sa yace." Gimbiya kin tashi lafiya." ? Bubu walwala a fuskarta tace"Ya Nasiru ka goge min unporm din ne."? Ammi tace"Ba ma guga kadai ba har wankin shine yayi miki jiya Tunda kika jikasu cikin bokiti ki kamanta dasu abunda baki taba yi ba, na lura akwai abunda yake damun ki tun jiya." Hanifa taji gabanta ya fad'i a yanzu ne ta tuna da ni'kaf dinta Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Yanzu yaya zata yi wace irin 'karya zata yi tasan yanzu Abbu zai futo kuma har ta tafi makaranta yana zaune dakin Umma. Jiki babu kuzari ta shiga dakin da kayan a hannuta ta shirya tsaf ta futo ta zauna Ammi ta mik'o mata kunun gyda cikin wani jug sai soyayyan dankalin Hausa da yaji a hankali take karb'ar kunun tana addu'a Allah yasa kar Abbu ya futo yanzu, aikuwa Addu'ar ta bata kar'bu ba Abbu ne ya futo daga d'akinsa yana sanye da doguwar jallabiya fara tas da ita da hular sa fara mai raga-raga tsaf ya taje dogon gemunsa kana ganin Abbu kasan cikakken Dan a halin sunnah ne. hannunsa rike da wani littafi na addini daya hannun kuma yana goga asuwaki a bakinshi Nasir yayi saurin fad'in"Barka da asubah Abbu." "Barka kadai malam Nasir ka tashi lafiya".? Abbu ya fada Yana shigowa cikin dakin sosai. Nasir yace." Alhamdullahi Abbu dama yanzu nake so in shiga gurin ka sai gashi kuma ka futo. " Ammi ta gyara masa gurin zama ya zauna hankalinsa kan Nasir din yace." Masha Allah gashi na futo malam Nasiru Allah yayi maka albarka." Nasiru ya sunkuyar da kansa cikin jin dad'i yake amsawa da "ameen." Hanifa ta 'karasa kusa da Abbu din a nutse tace"Abbu Ina kwana."? "Lafiya k'alau Hanifa kin tashi lafiya."? Kanta a 'kasa tace" Lafiya Abbu yace." Zakije makaranta ko."? Daga kanta tayi cike da fargaba yace." To Allah ya bada sa'a maza tashi ki tafi." Mik'ewa tayi ta fara kokarin futa.Ammi tace "Ina ni'kab din naki kuma."!? Take ta sunkuyar da kanta cikin rawar baki tace." Jiya garin sauri ya fad'i a hanya."! Abbu ya kalleta a nutse yace." Ki koma ki zauna sai gobe idan Allah ya kaimu sai kije makarantar insha Allah za'a sayi wani." Ammi dama tasan Abbu bazai ta'ba barinta ta futa babu wannan abun ha, don haka bata damu ba,to itama Hanifar bata wani damu sosai ba ta godewa Allah sosai yanda 'karyar ta ta samu mazaunin gurin Abbu baiyi wani musu ba. Cikin d'aki ta koma tayi kwanciyar ta ba tare da ta tube uniform din ba bacci me nauyi ya dauketa kasamcewar jiya baccin da tayi bashi da wani yawa. A shirye ya futo daga part d'insa kai tsaye part din iyayen sa ya nufa. Alhaji Tijjani yana tsaye bakin kofar futa suna magana da Mami da Allah futa zaiyi shi kuma ya shigo parlor. Dukuninsu suka amsa masa sallamar da duk suka maida hankalin su kansa. Ya kalli mahaifin nasa tare da fad'in"Dady yau din nan fa nake so na wuce legos akwai wani buki da aka gayyace ni." .Alhaji Tijjani yayi murmushi cike da 'kaunar Dan nasa ya dafa kafad'un da tare da fad'in"Yaro na a ko da yaushe ni na kasance mai yi maka fatan alkairi da samun nasara a rayuwar ka INA yi maka fatan dawowa lafiya." Khalid yace." Ameeen my dad nagode dad duk inda nake INA afahari da kai." Rungume juna suka yi cike da farin ciki Mami na tsaye tana kallonsu fuskarta dai futar da annuri take yi. Cike da farin ciki Dady din yayi musu sallama ya futa. Hannunshi Mami ta ri'ke suka shiga cikin had'ad'an parlor su Wanda ya gaji da had'uwa Kai tsaye daining teble suka wuce Khalid sai wata irin sangarta yake yi, ya zauna kan kujera Yana zumb'ura baki kamar wani yaro 'karami. Yace." Wai momy me zaki min ne."? Tana 'kokarin hada masa abunci tace"gata zanyi maka saboda na San halin ka da wasa da ciki, yanzu idan ka futa yawon wa'ke-wa'ken ka kuma sai Allah mybe ma ka zauna da yunwa." Lumshe idonsa yayi ya bude cike da 'kaunar Mamy d'insa yace." Wallahi kuwa mamy kamar kin sani yanzu ina futa studio zan nufa kai tsaye." Mamy tace"Bukin aure ne ko na haihuwa."? Yace." Mamy wani friend dina ne d'an uwan shi zai yi aure shine wai Dole sai nayi musu wa'ka kin San wa'kar da nayi ta biyu ta cika duniya to shine tun jiya yake damuna da kiran waya wallahi Mamy nake fad'a miki tun safe jama'a suka dame ni da kiran waya mutane har ban san iya kacinsu ba ni da kashe wayoyina na huta." Murmushi kawai tayi tace." Myson tunda ka riga ka za'bi wannan harkar dole zaka yi ta fama da jama'a dole kayi hakuri dasu ka dunga sauraron su. Tsaki ya d'an ja hade da Sosa kansa yace." Mamy na sani wallahi kuma ni damunsu bazai sa in fasa ba, domin har kar wa'ka yanzu na fara ta saboda INA da ra'ayin ta ba don kudi ko wani abu ba.'' Tace"To Allah ya shige mana gaba." Ameen yace ya fara cin abunci cike da yanga kamar yanda ya saba ya kammala tsaf ya mike daga gurin part d'insa ya nufa domin shirya shiga studio, kafin ya wuce Lego's din kamar yanda ya fad'a *20/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/20, 10:20 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *13* Kafin sallahr Hanifa ta tashi daga nannauyan baccin da ya d'auke ta, ta tashi da wani irin 'bacin rai mara dalili haka ta futo ta shiga kicin inda Ammi take ta hidimar girka musu abincin rana. Tana zun'bura bakinta tace"Ammi da akwai ruwan zafi."? Ammi ta d'ago kanta tana kallonta nazarin fuskarta take yi daga bisani tace"Da akwai wai ke fushin me kike yi ne tun jiya da kika shigo na fuskanci kina da damuwa." Hanifa ta fara marmar da idonta inda gashin idonta ya fara tsane ruwan hawayen da ya fara zubo mata. Murya na rawa tace"Ammi babu komai ni." Ammi tace"Ban yarda ba Hanifa domin ba haka yanayin ki yake ba, amma dai maza je kiyi wankan ki futo kiyi shirin makaranta domin d'azu Abbu ya kawo miki wani ni'kab din idan kin dawo sai muyi maganar." Hanifa ta wuce ta dauko bokitin da suke wanka ta zo ta siyayi ruwan zafin dake cikin Fula's taje ta had'a band'aki ta shiga tana kwa'be kayanta tana kuka. Tsugunawa tayi ta hade kanta da gwiwa tana kuka wani irin fleengs na taso mata Wanda ta rasa gane ko na meye ita tunda take a rayuwa bata ta'ba shiga irin wannan halin ba sai da zuciyar ta ta fara son shi, fuskarsa kawai take hangowa lokacin da ya cire mata ni'kam ita kam a yanzu bata 'ki ta sake ganinsa ba domin idonta baya gajiya da kallon kyakyawar fuskarsa, wanka tayi ta futo Ammi ta kura mata ido ganin yanda idanunta suka kumbura nan Ammi ta tabbatar kuka tayi a band'aki Ammi ta soma shiga damuwa da lamarin tabbas abunda zai damu Zuciyar Hanifa har ya sata kuka ba 'karami bane da sauri ta had'a mata abincin cikin k'aramin plate ta nufi dakin dashi Shashshekar kukan taji Cikin Uwar daki, tayi saurin aje plate din ta nufi dakin. Hanifa na tsaye da uniporm a hannu ta kasa sawa kuka take yi. Ammi ta rungume ta ta baya suka zauna kan gado bubbuga bayanta take yi tana rarrashinta tayi shiru da kyar ta samu tayi shiru tace"Yi hakuri ki fad'a ko menene kiji Hanifa ni mahaifiyar ki ce insha Allah zan nema miki mafuta. Hannu tasa tana goge fuskarta cikin shagwaba tace"Ammi ni bab....fa babu komai. " girgiza kai Ammi tayi tace"ban sanki da 'karya ba Hanifa ki fad'a min kin jiko."? Shiru tayi tana jin kunyar fad'a mata Ammi tace"ke nake sauraro ."? Da 'kyar tace." Ammi son shi n.....shuru tayi tana jin wata irin fad'uwar gaba. Ammi tace"To kinyi shiru ki karasa mana." Ammi dama shine ummm sonshi ne ke."! Ammi taji wata irin fad'uwar gaba ta rikito mata wato dama soyayya ce ta sauya mata hanifa lokaci guda ikon Allah lallai akwai matsala domin dai ta Dade da sanin alk'awarin da Abbu ya dauka a kanta ita da Nasiru Jiki a sanyaye Ammi tace"Waye shi wanda kike so kika hana kanki walwala da nutsuwa saboda shi.''? Hannu tasa ta rufe fuskarta dashi tace"Ammi nima ban San shi ba kawai dai ina ganin shine a cikin unguwar nan ko kuma in ganshi gurin Ya Abbakar yayansu Asalamiyya. " Ammi tayi jugum! Tana mamakin wannan al'amari ajiyar zuciya ta sauke tace"Hanifa bana son Abu yayi nisa dake da wanda kike so din ina so ki cire sonshi kwata-kwata daga cikin zuciyar ki domin kin San Abbu ya riga da yayi miki miji Dan uwanki Nasiru mai kaunar ki bana son abunda zai d'aga mana hankali dani dake gaba d'aya kiyi gaggawar cire Wanda kike so daga cikin zuciyar ki shine maslaha."! Wani irin kuka take yi tana bubbuga 'kafafunta kan gadon tace" Um!um! Ammi ni Wallahi bana son Ya Nasiru shi nake so! Nace ni dai shine Wanda nake so Ammi ni bazan auri Nasiru ba.''! Ammi ta bita da kallo cikin d'umbin mamaki! Tunda take da Hanifa tun tana yarinya kawo wa girman ta bata ta'ba bujere mata ba akan wata magana tata komai ta umarce ta dashi da sauri take bari Hanifa tana da ladabi da gudun 'bacin ransu yanzu akan wani d'an banza take kuka har tanayi mata musu kan maganar ta tabbas akwai babban aiki a gabansu. Ammi ta rirrike ta ganin yanda take turje-turje a kan gadon duk ta ya mutsa shimfudar gadon tace"Kinga Hanifa saurare ni tukkuna kiji abunda zan fad'a miki kiyi shiru kiji magana ta dai na kuka kiji."!!! Hanifa na kuka tace"Ammi nifa tun wuri Ku warware wannan alk'awarin naku daku ka dauka akaina da Yaya Nasir dama ba tun yau ba na lura yana sona ni wallahi ko mutuwa zaiyi bazan aure shi ba." Ammi taji wani irin yammm! A jikinta abunda bata saba ji ba yau shine take ji daga bakin Hanifa tace"Hanifa ni kike fad'awa magana irin wannan."? Zumb'ura baki tayi kamar yanda ta saba ta cigaba da kukan ta. Ammi ta gyda kanta tana tu'ajibun wannan al'amari ita Sam bata ji da ita Abbu take ji idan yaji bada'kalar dake kokarin rufto musu. Tace"To tashi ki shirya zuwa islamiyya tunda kin ki saurara ta kin san dai yanzu Abbu zai shigo ko." Shuru Hanifa tayi mata Ammi ta dinga kallonta cike da mamaki! A rayuwa bata yiwa Hanifa magana biyu magana daya take mata take bin umarnin ta saboda ladabi amma yanzu lokaci guda wani d'an banzan Yaro ya sauya ta lokaci guda Ammi taji tayi masa wata irin tsana! Mara misali A takaice dai sai da Ammi tayi wa Hanifa magana ya kai sau biyar sannan ta mi'ke tana zumb'ura-zumbuarn baki ta fara sanya Uniporm din ta. *20/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/20, 11:01 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *14* Sama-sama taci abunci ta mi'ke ta futa. Ammi ta bita da kallo tana bin plate din abuncin da kallo Hanifa ko Rabin abincin bata ci ba tazo ta dauki jakarta ta dauki ni'kaf din tana d'aurawa. Ammi tace"Kina so ki jawowa kanki matsala da damuwa wato kina nufin wannan abincin da kika ci ya ishe ki kenan? Ina kallon ki fa bai fi loma hudu kika yi ba." 'Kokarin sanya safa take a 'kafafunta tace"Ammi na 'koshi ni sai na dawo zanci." Tana ya mushe fuska ta fad'i maganar . Ammi tayi shuru kawai tana binta da kallo cike da mamaki har ta gama sanya safar ta futa daga gidan ba tare da tace sai ta dawo ba kamar yanda ta saba kullum idan zata tafi makaranta sai tace ammi sai na dawo ita kuma Ammi tayi mata fatan dawowa lafiya. Ammi ta jima a zaune a gurin tana mamakin al'amarin Abbu ya shigo ya same ta, Lokacin kuma tayi kokarin dai-dai ta kanta domin bata son mijinta ya fuskanci akwai matsala. Hanifa kuwa na tafiya hanya tana sa'ke-sa'ke cikin zuciyarta ita fa duk yanda za'ayi baza ta yadda ta auri Ya Nasiru ba domin kwata-kwata bata jin sonsa ko d'aya a cikin zuciyar ta sai dai 'kaunata ta 'yan uwanta ka. Sai da tazo kusa da gidan su Asalamiyya sannan ta d'ago kanta gabanta yayi wata irin fad'uwa! Ganin shi tsaye samarin matasan unguwar sun kewaye shi suna d'aukar shi a hoto da wayoyin su. Yana sanye da 'k'ananun kaya wando jins Dan gasken da wata irin d'amammiyar shart wacce ta futo masa da ainihin zatin sa da sufar jikinsa ta mazanta ka kanshi sanye da fecing cap me tambarin tutar 'kasar amuruca kafarshi sanye da booth me mugun kyau da tsada sosai yayi kyau ba 'karami ba kafad'ar shi rataye da wata irin jaka, da Alama yayi shirin barin garin ne. Ji tayi tana hard'ewa ta diririce matu'ka zuciyar ta na d'as!d'as!d'as! ta 'kura masa fitunannun idanunta da suke sakaye cikin ni'kab. Yana dariya ya d'ago kanshi karaf! Suka had'a ido da ita, take ya gimtse da dariyar da yake ya bita da wani mayen kallo kurrr! Ya ke kallon duk wani motsin ta har ta 'karaso gurin. Wuf! Ta fad'a cikin gidan su Asalamiyya tana sakin wata irin shegiyar ajiyar zuciya. Lumshe idonsa yayi bayan yaga shige warta take ya nemi nutsuwar sa ya rasa sosai Yarinyar Shaik take so ta dagula masa lissafi masifaffaiyar sha'awar shi ta motsa masa mussaman yanzu da ya 'kara tozali da abubuwan da yake mutukar so a jikinta. Hannuwan sa ya d'aga musu yace." Please ku rabu dani haka don Allah in wuce insha Allah kai Mubson idan na isa komai ya dai-dai ta zan turo maka komai ta loptop dinka sai ka sake min a gari." Ihu! Suka saka suna fad'in"Sai kayi mahadi mai dogon ZAMANI! Allah ya Kai ka Lafiya ya dawo mana da Kai lafiya *MASHAHURIN MAWA'KI!* tuni Mobson ya saki wa'kar shi ta *'Kwalelen ku!"* Unguwar ta d'auka! Da ihun su gami da 'karan manya-manyan sifi'kun shagon Mobson. Abbakar ne ya bud'e masa 'kofar mota ya shiga ya mayar da murfin ya rufe suka bi motar suka yanyame ta suna masa banbad'anci shi kam hannu kawai yake d'aga musu Sam! Baya cikin hayyacin sa yaja motar ya bar gurin..... Cikin zuciyar sa yake fad'in Hak'ika Idan daukaka da shahara a duniya tazowa mutum to babu mahalukin da ya isa ya hana ta, a halin yanzu shi kam bai San iya a dadin mutanan da suke so da kaunar shi ba wayoyinsa kullum cikin kira gami da messengers Dan wasu ma baya dubawa yake goge wa kuma ba kowa yake daga wa waya ba, Shafinshi na Instagram kuwa Abun ba'a cewa komai mata da maza kowa kokari yake ya duba sa'konshi shi kam duk Abun ya soma damunshi draving yake yana lumshe idonsa da suka fara sauyawa wani abu sai tsunkulinshi yake a mararsa Yarinyar Ya Shaik ta dagula masa komai ji yayi ba zai iya draving din ba kawai ya kashe motar gefen titi yayi parking ya kifa kanshi kan motar yana sakin nishi da ajiyar zuciya lips d'insa ya sanya a bakinsa ya dan ciza da 'k'arfi! Ya saki wata 'kara! Hade da matse cinyoyinsa jin joystick dinshi tayi wani han'koro kamar zata huda wandon sa, Lokacin ne kuma yaji mararasa na wani irin daurewa. Kyarmar jiki ya fara ya dauki wayarsa da sauri ya bude glary ma'adanan hotuna pictures dinta kawai yake so ya nemo cikin dubbanin hotonan 'yan matan da suke cikin wayarsa. Fuskan shi ya d'ora kan 'kirjinta dake jikin fuskar wayar ya fara wani irin nishi lumsassun idonsa ya bude ya 'kura wa jikinta kallo, kamar mahaukaci ya fara lasar screen din wayar inda saitin nonowan ta suke a kid'ime yake lashewa yana lumshe idonsa tare da sakin ajiyar zuciya mai zafin gaske! Abunda ya dinga yi kenan tsawon minti ashirin kafin ya fara dawowa dai-dai ya bude idanunsa Wanda suka kad'a suka yi jazur..... Kamar zai yi kuka ya kunna motar da gudu ya figeta kai tsaye gida ya koma zuciyarsa sai zagin Hanifa yake a ganinshi duk itace taja masa wannan masifar. Ko da ya isa gida part d'insa kawai ya bude ya shiga a jigace ya had'a ruwa mai zafi yayi wanka sosai ya futo sai sannan ya samu sassauci joystick din ta rage kuzari wasu kayan ya sanja tsaf ya feshe jikinsa da tsaddaan turaran shi ya futo yana ya mutsa fuska. mota ya canza ya futa daga gidan, kai tsaye airport ya nufa. *21/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/21, 9:49 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *15* Hanifa kuwa tsaye tayi soron gidan su Asalamiyya tana sauke ajiyar zuciya hannunta duk biyun ta dafe 'kirjinta dasu sai da ta dai-dai ta kanta tukkuna sannan ta shiga cikin gidan Asalamiyya na zaune tsakar gida gabanta da plate din abunci sauri-sauri take ci saboda tasan Hanifa na kan hanya aikuwa sallamar ta taji Tace"Yanzu fa nake zancan ki cikin zuciyata." Hanifa ta 'karaso kusa da ita ta zauna gefan ta jikinta duk a sanyaye. Asalamiyya tace"Wai ya naga jikin duk babu kuzari ne."? Lumshe idonta tayi a hankali tace"Asalamiyya ina masifar son wa'kar nan wallahi." Dariya Asalamiyya tayi tana sauraron tashin wa'kar 'Kwalelen ku kamar a cikin gidan a kunna. Tace"MASHAHURI kenan Khalid yayi a rayuwa wallahi nima idan ina sauraron wa'kar nan ji nake kamar dani yake." Hanifa ta zame ta kwanta gefan tabamar tana lumshe idonta. Cikin mamaki Asalamiyya tace"Meye haka kuma kika kwanta yau fa ma inajin a makare zamu shiga makaranta domin time ya wuce sosai." Idonta a lumshe tace"Asalamiyya jikina duk a mace yake ni kam yau bazan je ba muyi zaman mu a nan har a tashi dama kuma kinga mun makara." Cike da d'umbin mamaki Asalamiyya take kallonta Hanifa da bata ta'ba fashin makaranta ba yau ita da bakinta take cewa bazata je ba Wanda ko rashin lafiya take bata FASA zuwa makaranta gaskiya abun ya bata mamaki! 'Kura mata ido tayi tace"Ko dai ruwan jiya ne ya saki zazzab'i naga dai ko ni da nake da Asma ban lanjare ba sai ke."! Idonta a lumshe tace"Um!um! Asalamiyya sonshi ne kawai yake nema ya tarwatsa min zuciyata." Asalamiyya ta 'kara shiga cikin mamaki! Yau Hanifa ta fad'a cikin kogin so lallai abun babba ne wannan guy da yayi nasarar sace zuciyarta yayi wuta sosai! Bude lumsassun idonta tayi ta kalli Asalamiyya da ta zuba mata ido. Tace"Wai meye kike kallona ne."!? Asalamiyya tace"Ba dole in kalle ki ba naji wani Abu banbarakwai don Allah tashi ki fad'a min wane guy ne ya sace miki zuciya lokaci guda." Hanifa ta mike zaune kamar wata 'yar maye sai lumshe idonta take yi ni'kab din fuskarta ta cire ta jefar ta cire hijab din shima ta aje, a hankali tace"Umman ku fa." ? Asalamiyya tace"Ta tafi gidan suna." Gyara zama tayi sosai tace"Asalamiyya ke 'kawata ce wacce na amunce da ita zan iya fada miki duk sirrina wallahi ina bala'in sonsa har ina jin zuciyata tana yi min wani irin nauyi idan na tuno shi bansan ya zanyi ba." Asalamiyya tasa dariya hade da tafa hannu yace"Wai waye wannan mutumin ne." A hankali tace"Shine na jiya Wanda yace bazan shigar masa mota ba shine ya cire min ni'kab dina guy nan da nake ganinshi na zuwa gurin Ya Abbakar yanzu ma da zan shigo na gansh....... Asalamiyya ta katse ta ta hanyar d'aga mata hannu bakinta na kyarma tace"Wai kina nufin Khalid MASHAHURI ko me."!? Girgiza kanta tayi cikin rashin sanin abince cewa ita sam bata san sunan sa ba. Asalamiyya ta cigaba da cewa "Lallai Hanifa kin d'aukowa kanki dala ba gammo tabdijam wallahi ina me baki shawarar tun wuri ki aje wannan mafarkin naki a gefe domin ko shakka babu Khalid bazai taba sauraron ki ba ballatana ya aure ki, saboda yayi miki nisa sosai kudi ne da uban shi kamar hauka had'addan 'yan mata ma Wanda suka fiki aji da kudi da waye wa suna kai masa Kansu baya kulasu sai ke! Tabdijam wallahi ki cire shi daga zuciyar ki tun wuri bayan nan kuma ke kanki kinsan Abbu yanda yake da tsantsane kin San ba zai ta'ba yarda ki auri mawa'ki ba." Hanifa ta bude idonta sosai tana kallon Asalamiyya yanzu duk ta fahimci inda magar take tace"Asalamiyya kina nufin kice min shine yayi wannan wa'kar da muke saurare yanzu."? Asalamiyya tace"Au! Ke da baki sani ba shine yayi ta ko sati guda bata yi ba gashinan ta baza duniya."! Zazzafar ajiyar zuciya ta sauke tace"Kinsan Allah Asalamiyya idan ban auri guy nan ba zan iya kashe kaina saboda yanda nake jin sonshi a jinin jikina ji nake yi kamar shine mahadin nuffashina wallahi Abbu yayi ganganci aura min Ya Nasir kashe shi zanyi. "!! Ta 'karasa maganar ta wani irin huci! Asalamiyya tace" Hanifa kin San kuwa abunda kike fad'a."! ? Kamar wata Mara hankali tace "Oh ni dai na fad'i Abunda yake zuciyata ko da Khalid bazai aure ni ba kamar yanda kika fad'a tom ni na gwammaci inyi ta zama babu miji kan in auri wani daban." Gyada kai kurrum Asalamiyya take yi cike da mamakin maganganun Hanifa tabbas so bashi da hankali dubi yanda yake kokarin tubarar da kintsatstsiyar yarinya 'yar gidan malamai ga ba da baya. Tace"Ni kam ina baki shawara da ki bi komai a hankali kar ki tsawwala kan Wanda bai San kina yi ba, kinga nima na fad'a miki abunda na sani ne a game dashi Khalid din kuma zakice na fada miki gwara kawai kiyi wa iyayen ki biyayya." Kwanciya tayi tana ta'be baki Asalamiyya tace"Yanzu 'karfe nawa."? A gogon dake da daure s hannunta ta duba tace"uku shaura." Asalamiyya tace"Kinga akwai sauran lokaci ki tashi mu tafi." Asalamiyya nifa bazan je wallahi sai na daina jin abunda nake ji a jikina domin ko naje makarantar ba iya zama zanyi ba, idan kuma ke zaki je kije ki dawo ni inan ina jiran ki dama banaso in daina jin wa'kar nan." Tsakinta da Allah take fad'in maganar. Asalamiyya tace"Hanifa kiyi wa Allah da mazonsa ki tashi mu tafi." Baya ta juya mata alamun baza ta tashi ba, Asalamiyya ta mike da sauri had'e da daukar Jakarta ta rataya a kafad'a ta zura takalimta tace"Ni na tafi ke kuma Allah ya shirye ki." Murmushi kawai tayi mata ba tare da ta juyo ba tace"Idan Malam Ahamad ya shigo kice bani da lafiya ina zazzab'i." Asalamiyya tana tafiya take fad'in"Wallahi baza ki sakani inyi 'karya ba." Asalamiyya na futa ta lumshe idonta tana cigaba da sauraron wa'kar *'Kwalelen ku!* da take tashi daga waje wani irin tsumuwa jikinta yake yi tana tunano suffofin Khalid din had'e da yanayin muryar shi kai dadin sauraro. ***** Khalid na jirgi yana faman danne-danne a waya duk ya rasa abunda yake damunshi, wata kyakyawar Yarinyar ce ta taso daga inda take a zaune ta dawo kusa dashi tana le'ken wayar hannunsa. Pictures din 'yan mata ta gani had'addu. Cikin zazzakar muryar ta tace"Baby ya kake ya jin dadin ka." D'ago kanshi yayi yana watsa mata wani kallo fuskarsa babu walwala ko kad'an, 'k'irjinta ta k'urawa ido Wanda suka bullotso sosai sakamakon irin rigar da take jikinta ajiyar zuciya ya sauke yace." Lafiya Lou ya kike kema ya jin dadin ki."? Fari tayi da idonta tace"Baby ai kune jin dadin namu Wallahi tun da ka shigo naji wata irin kasala ta lullub'e ni wata irin sha'awar ka ta kamani." Lumshe idonsa yayi ya bude su kan nonowanta sune kawai suka fi daukar hankalin sa a jikinta Ganin Yana kallon k'irjinta yasa ta fara gantse-gantse tana kusanto wa jikinsa. Hannu ya d'aga mata tare da fad'in"Ba sai kin matso ba idan kika tsaya nan gurin ma ya isa."! Taji wata irin kunya ta kamata lallai guy bashi da kyau! Amma da yake a bu'kace take sai tace"Haba dai baby ka bari mana gani da ido bazai gamsar da Kai ba ka ta'ba kaji laushin su." Ta karasa maganar tana marmar da ido cikin sigar Jan hankali. Khalid da yake a mutukar bukace yace." No ki bar abunki ba sai na ta'ba hakan ma is ok."! baki a ta'be yayi maganar. Taji babu dad'i sosai da irin dizgin da yayi mata amma saboda rashin zuciya tace." Ok tom ko zan samu phone d'in ka."? Kafad'a ya d'aga yana ya mutse fuskar sa yace." Is okey." Hannu ya mi'ka mata ita kuma ta mi'ka masa tafkekiyar wayar ta ya fara sa mata numbars dinshi. *21/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/22, 6:49 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *16* Wayar ta ya mik'a mata bayan ya sanya mata numbars dinshi ya kauda kansa da kanta, ido ta tsura masa kamar wata sabuwar mayya ta sauke wata zazzafar ajiyar zuciya yanda take lumshe idonta nan zaka tabbatar da cewar a mutukar bu'kace take yanayin ta duk ya sauya sai wani irin kallo take masa. A hankali ya d'an juyo kanshi saboda jikin shi na bashi tana kallonsa sauri tayi ta dauke kanta, ya kauda kansa a karo na biyu tare da Jan 'karamin tsaki! Duk inda ta kai da ta jawo hankalin shi ta kasa jiki a sanyaye ta bar gurin. Tana zama a gurin zamanta ta fara duba numbar shi a whatsp aikuwa ta ganshi a guda d'aya take ta tuttura masa pictures dinta Wanda tayi tsirara da Wanda tayi su da wasu matsiyatan kaya Wanda dasu gwara babu. Tana ganin mutukar yayi tozali da 'kyataccan jikinta zai nema ta duk inda take ita kam ta Riga ta gama kwadaita dashi ganin idonshi a bude sai tayi tunanin ko d'an hannu ne sosai lamarin shi ya bata mamaki amma tayi alk'awarin zata bibiye shi duk inda yake. ***** Hanifa kam haka ta zauna ita kad'ai cikin gidansu Asalamiyya har babarsu ta dawo ta tadda ita tayi mamaki sosai take Hanifa ta shirya mata 'karyar cewa kanta ne yake ciwo shine Abbu yace dole sai taje makaranta. Ummansu Asalamiyya tace"Ikon Allah banda abun Abbu ya za'ayi ki iya karatu baki da lafiya Allah ya sawake sai ki bari idan rana tayi sanyi sai ki wuce gida." Hanifa dai shiru tayi kawai tana sa'ke-sa'ke cikin zuciyar ta duk wasu zantuka da Asalamiyya tayi mata a d'azu taji sune kawai ta bayan fage, ita fa ko Khalid yak'i auranta to baza ta auri Nasiru ba shine abunda ta kudurce cikin zuciyar ta. Sai k'arfe shida da kwata sannan Asalamiyya ta shigo gidan lokacin ma wani irin bakin hadari ne ya gangamo daga gabas hadarin dab yake da zubar da ruwa Hanifa ta mik'e da sauri hade da rataye Jakarta Ummansu Asalamiyya tana fad'in "Ki Bari tukkuna ruwan ya sauka domin ga tafiyar sa nan kar ki Bari ya jika ki." Hanifa tayi gaba da sauri tana fad'in "Insha Allah Umma har naje gida ruwan bazai doke ni ba." "To Allah ya kiyaye." Abunda Ummansu Asalamiyya ta fada kenan ta cigaba da dauke kayayyakin ta da suke tsakar gidan gudun dukan ruwan sama. Sauri-sauri take tafiya daf da ta isa gida ruwa ya kece mai mugun k'arfi Kafin kace kwabo ta jike jagab kokarin tsallaka kwata take yi ta zame ta fad'i a gurin Wanda yayi dai-dai da isowar su Nasir da Hafiz gurin. A gigice! Nasiru ya 'karaso gurin ya d'agata cak ta kike tsaye ruwa na dukan su don har jikinshi ya b'aci da ruwan kwata gurin d'agata. Cikin gidan ta shige tana zumb'ura bakinta domin wani irin haushin Nasir din take ji cikin zuciyar ta. Jiki a sanyaye Nasir din ya bita da kallo domin ya lura da wani irin kallo da take masa Wanda bai ta'ba ganin irinshi ba a idonta. Cikin gidan suka shiga da sauri suka bude d'akinsa suka shiga ruwa ake yi sosai. Ammi tace"Hanifa kwana biyu wai meke damunki ne? Jiya fa Abbu yayi miki magana kan cewar idan ana ruwa ki daina gangamcin tawowa cikinsa." "Ammi nifa ba acikin ruwa na tawo ba ruwan ma sai da nazo daf da gida sannan ya sauka garin sauri ne fa na fada k'watar kofar gida." Ammi tace"Nayi miki 'karya kenan. "? Gyda kanta take yi tana matse hijab din jikinta Ammi tace" Ba matse hijab zakiyi ba tube kayan zaki yi gaba d'aya ki aje su can a waje dole sai kin wanke saboda ga kwata nan jikin wandon ki." Hanifa ta fara tube kayan jikinta Ammi da sauri ta shiga daki ta dauko mata Riga da zani na atamfa da k'atuwar rigar sanyi ta mik'a mata. *** Ana kiran sallahr magariba ruwan ya tsagaita sannan ne Abbu ya futo daga d'akinsa domin d'aura alwala. Uniporm din Hanifa ya gani zube a bakin kofa hakan ya tabbatar masa da cewar yau ma ta bari ruwan sama ya doke ta, Abbu a rayuwar sa kwata-kwata baya son abunda zai ta'ba lafiyar Hanifa yana mutukar kaunarta da tausayin ta a matsayin ta na 'ya mace. Alwala ya d'aura su Nasir suka futo suma suka d'aura alwala kana suka tafi massalaci duk su ukun. Bayan sun dawo daga masalacin tare duk suka shiga d'akin Ammi dake zaune kan dadduma tana Jan carbi Abbu ya zauna a shimfid'ar shi kamar yanda ya saba, Ammi ta shafa addu'ar ta ta mike a nutse ta shiga kicin domin kawo musu abunci. Hanifa na cikin Uwar daki ta futo jikinta sanye da dogon hijab da alama itama sallahr ta idar tsugunawa tayi gefan hanya tace"Abbu ina wuni."? Dama 'ka ida ne kullum suka idar da sallah sai sun gaisa da juna. A nutse yace." Lafiya lau ya rashin jin ki." Sunkuyar da kanta tayi gabanta na fad'uwa addu'a take yi Allah yasa wani bai kawo musu tsegumin rashin zuwa makarantar ta ba. Ya cigaba da cewa"Jiya kin aikata Abu anyi miki fada amma saboda taurin kanki shine yau ki shigo gida cikin ruwa Ashe bakya kishin lafiyar ki ko."? Kuka ta fara yi tana sunkuyar da kanta kasa da dane da tuni ta fara bashi hakuri amma yanzu in banda kuka babu abunda take yi domin ita yanzu gani take yi kamar ma Abbu din ya takura mata. Yayanta Hafiz yace." Baza ki bashi hakuri ba shine kike yin kuka." Shiru tayi tana shar'be hawayen ta. Nasir ya kalli Abbu cikin tausayin ta yace." Abbu ayi hakuri don Allah baza kara ba." Abbu yace. " Kai dama Nasiru sam baka son laifin ta idan tayi laifi sai kayi ta bada hakuri." Nasir ya sunkuyar da kanshi yana murmushi. Abbu ya cigaba da yi mata fada sosai ita kuma tana kuka Ammi na juyo su a kicin tace ai gwara haka in yaso ta fara shiga hankalinta ammafa sa'i da lokaci idan ta tuno zancan saurayin ta sai taji fad'uwar gaba. Nasir kuwa da yaji bazai iya jurarar ganin ta tana kuka ba sai ya futa kawai ya d'ibi kayan makarantar nata ya zuba cikin bokiti ruwa ya fara ja a rijiya zai wanke. Ammi tace" Haba Nasir ka barshi mana kazo ka ci abunci tukkuna ita da ta 'bata kayan NATA sai ta wanke abunta . Murmushi yayi baice komai ba ya dauki jakar klin dake aje kan window ya zazzaga ciki ya fara wankinsa Ammi gyada kanta kurrum tayi ta fara daukar kayan abincin tana shiga ciki dasu. Abbu na zaune duk yana jin babu dad'i domin shima ba'ason ransa yake mata fada ba, kawai dai shi mutum ne da baya son yayi ta maimata magana kuma yana mutukar tausaya mata shiyasa baya son ruwa ya dake ta amma ya lura idan ba Jan ido yayi mata ba zata cigaba da aikata abunda take yi. Ammi ta hada musu abunci tsaf! Hanifa na gefe guda na shashshekar kuka babu Wanda ya kulata nan ta 'kara yardawa zuciyarta cewar ba'asonta a gidan. Abbu yace." Ina Nasiru ne yazo muci abunci." Hafiz ne ya leka tsakar gida ya ganshi ya zage Yana wanki yace." Wanki yake yi ." Abbu yace." Wanki cikin sanyin ruwa ga iska tana kadawa ya aje kayan sai gobe Idan Allah ya kaimu sai ya wanke mana. Nasir duk yana jin abunda suke cewa a nutse ya shigo dakin ya tsuguna daga bakin kofa yace." Abbu ayi min afuwa yanzu zan dauraye kayan makarantar Hanifa ne nake wanke wa saboda gobe." Abbu ya kalleshi cike da mamaki yace." Ita da ta'bata ita zata wanke abunta maza zo ka zauna kaci abunci ka, ke kuma Hanifa tashi maza kije ki wanke kayan ki." Ya fada yana kallonta Hanifa ta mik'e da sauri ta futa daga dakin sai faman shashshekar kuka take yi. *22/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/22, 8:01 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *17* *Khalid* na isa garin Lego's wasu abokan shi suka tare shi a babban filin jirgin na garin, kana ganinsu zaka san ba cikakkun hausawa bane saboda yanayin girman su da yanayin sutturan dake jikinsu da yanayin askin akansu haka dai wai suna amsa sunan musulmai rungume shi kawai suke yi suna murnar ganinshi tun a filin jirgin suka fara daukar shi a hoto Khalid duk ya rasa yanda zaiyi ganin irin dumbin jama'ar da suka zo tarar sa kawai sai ya fara d'aga musu hannu a haka suka isa inda wata shirgegiyar Mota take yi daya daga cikinsu ya bude masa ya shiga yayi saurin kullewa saboda ganin yanda jama'a suka yanyame motar kamar zasu cinye ta. Nasir na ciki yana mamakin abu sosai yake mamaki yanda jama'a suke sonshi a duniya gashi akwai tsofaffin mawa'ka da suka Dade suna wa'ka basu yi suna a duniya ba sai shi da haifi shekara guda da fara wa ba, gashi duka-duka wa'kokin nasa uku ne amma yayi mamakin jama'ar da sonshi. Allah ya godewa cikin zuciyarsa yana jin wani irin dad'i cikin ranshi. Tajo dake zaune kusa dashi yace." Wallahi banyi tsammanin zaka zo ba sosai nayi mamakin da kace min gaka nan cikin jirgi shine muka sanya ihu! Muka bazamo domin taron ka." Cikin yanayin maganar sa sanyi-sanyi yace." Idan nace zanyi Abu zanyi ne kawai idan nace bazan yi ba bazan yi wato kai har yanzu baka gane halina ba." Tajo yayi murmushi tare da fad'in "Halinka kuwa na gane wani bangane wasu ba." Khalid yasa dariya hade da fashi hannu suka tafa. Wani irin had'addan hotel suka kai Khalid wanda ya zama duk kwanan duniya naira dubu Dari ne haka suka biya na kwana ki uku domin Khalid yace." Iya adadin kwanakin da zaiyi kenan. Babu abunda babu na more rayuwa har da mace idan mutum yana so ta d'ebe masa kewa za'a turo masa Khalid kuwa yace baya buk'ata, domin shi a rayuwar shi ya tsani zina da me aikata shi _Ni kam nace Khalid ka tsani zina da masu aikata ta amma ai kana aikata zina ta ido Wanda itama tana cikin abunda Allah ya haramta laifi tudu ne ka take naka ka hango na wani Allah dai yasa mu dace_ *** Daran ranar aka fara gudanar da shagalin buki Tajo da wasu abokansu biyu suka zo suka dauke shi cikin mota har gurin da ake gudanar da dinnar d'in. Tunda Mc ya bada Sanar cewar ga *Khalid MASHAHURI* nan ya ido gurin ya hautsine sosai da hanayi wasu har sun fara mi'kewa da wayoyinsa mc yace." Kowa ya zauna don Allah akwai gurin da muka tanadar masa Wanda kowa dake gurin nan zai ganshi kuma ya dauke shi a wayar shi kamar yanda kuke buk'ata." To wasu sun koma sun zauna wasu kuwa sun kasa zama maza da mata sai bangazar juna sune Khalid na shiga hall din hasken flash na wayoyin mutane suka fara haske shi hanyar da amarya da ango suka bi ita yake bi a nutse yana d'agawa mutanen dake gefen hannaun shi na dama Dana hagu hannu fuskar shi a sake take sosai, manya baki suka tare shi suna rungume shi har ya isa gurin tsayuwar shi. Amarya da ango suka taso daga gurin zaman su har inda yake tsaye suka isa a hankali suka tattaka steps suka isa gurinshi gaisawa suka yi cikin mutumci kana ango ya fara yi masa 'barin dollos tun kafin yaji ma wace irin wa'ka ya rera musu shi da amarya shi. Kud'i ne kawai suke zubah a gurin Khalid Mc ya 'karaso gurin da sauri ya mi'ka wa Khalid din wani irin Abu Wanda kana ganinshi kasan nasu ne na mawa'ka. Muryar shi mai dad'in sauraro ta fara tashi cikin wa'kar da shiryawa amarya da ango domin murnar shagalin sauransu. *"Tauraruwa Zahra kin cika gimbiya, Zahra Aminiya ta iya kwalliya, Shahid kayi dace da samun abokiya, sai kayi jinjina gurin Aminiya, Zahra sarauniya ta iya kwalliya, aure dace da masoyiya Zahra ga Shahid sun dace da juna""""* Tofaaaaa tuni guri ya hautsine da ihu! Ga sautin 'kida yana tashi sosai wa'kar amarya da ango ta fara shiga cikin jikin mutane domin wa'kar tayi dad'i mutuka Abokan ango da amarya suka fara mi'kewa suna isa gurin ko wanne ya bude bakin jaka da aljuhu suka fara zubawa Khalid kudi a jikinsa Kwata-kwata baka gani 'yan Dari ko Dari biyu a gurin dubu dubu ne kawai suke magana 'yan Dari biyar ma Sam basu da yawa a gurin. wasu na lika masa kudi wasu na yi masa vidio a wayonyinsu kai abundai ba'ace komai. Yarinyar da suka had'u a cikin jirgi itace ta dunga kutsawa cikin jama'a har ta isa inda yake tsaye ta 'karasa kusa dashi ta sanya hankicif din hannunta tana tsane masa fuska dashi, Khalid hakan bai dame shi ba saboda a inda yake tsaye a gurin wasu daga cikin 'yan da suke fakaicewa da yi masa li'ki suna zuwa ne su rungume shi su dauki hoto dashi kafin su yi masa watsin kudi hakan Sam bai dame shi ba saboda yasan a cikin garin da yake su yin hakan a gurinsu ba komai bane. Had'addan 'yan matan da zawarawan da suka amsa sunan su ta fannin komai na rayuwa sai suka fara watsawa Jamsy kallo ganin za'kewar ta tayi yawa a gurin yarinyar da ko sutturar arziki babu a jikinta taje ta mak'ale kusa dashi wai ita gwana, haka dai kowa ma gurin ya fara jin haushin ta. Ganin amarya da ango sun koma gurin zaman su yasa jama'a suka fara matsawa daga gurin suna komawa gurin zaman su hade da sauraran sautin wa'kar da take futa daga bakin *MASHAHURI* Alhmdullahi babu abunda amarya da ango zasu ce wa Khalid domin ya wake su mutuka ya zuba ruwan basira cikin wa'kar shi, lokacin ne kuma manya abokan ango suka fara yi masa kyauta ta ban mamaki! Kafin gurin ya nutsu a fara ciye-ciye Mc tuni ya saita komai sautin wa'kar ya fara tashi kad'an -kad'an ta ciki jibga jibgan sifikon da suke gurin. Khalid kuwa ya zauna gurin da aka tana dar masa Wanda aka jera masa uban kayan ciye-ciye. Madarar holandia kawai ya isha a gurin saboda yanda ido yayi masa yawa yana mamakin al'amarin mutane duk motsinsa idonsu akai mussaman 'yan matan gurin sai daukar sa a hoto suke yi da wayoyinsu Agogon hannunshi ya kalla k'arfe goma sha daya da rabi yaga kamar wasu ma yanzu suke zuwa shi kam ya gaji tafiya zaiyi Abokin shi da yayi sanadin zuwan shi gurin shi yake nema Tajo nacan cikin jama'a tsaki yaja yana kokarin mik'ewa ta 'karaso gurin. Jamsy ce......................... *22/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/23, 9:38 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *18* Jamcy ta gyara kujerar dake fuskantar sa ta zauna hade da dora 'kafarta kan d'aya zama irin na had'addan 'yan mata tayi ta wani tsura masa idonta cikin sigar Jan hankali tace"Ashe ina tare da babban mawa'ki ban sani ba, a gaskiya kayi min sosai kuma muryar ka tayi bala'in tafiya da imanina dama ni kam tunda nagan ka cikin jirgi naji jikina na bani akwai wani babban al'amari a tartare da kai, a gaskiya Allah yayi maka baiwa ba kad'an ba." "Thank u."! Abunda yace kenan yana me kauda kansa daga kanta domin kwata-kwata baya 'kaunar ya kalli abubuwan da suke 'kokarin sauya masa tunanin a halin yanzu. Jamsy tayi wani fari da ido cikin sigar Jan hankali tace" Idan babu damuwa zan bika masaukin ka domin in d'ebe maka kewa." Wani irin kallo Khalid ya watsa mata yarinyar yanzu ta soma bashi haushi cikin yanayin maganar shi yace." Nagode ki sha zaman ki ni ba irin wad'annan samarin da kike nufi bane." Cikin zuciyar ta tace" guy nan ya fiye girman kan tsiya wallahi wai budurwa kamar ni da maza suke rububi a gari har na kawo kaina gurinsa ya gwale ni...... Tana zancan zuci Tajo ya karaso gurin. Khalid ya mike da sauri suka fara tafiya da niyar barin gurin. Jamsy kamar mayya ta mike da sauri ta tari gabansu Cikin damuwa da 'kosawa Khalid ya dafe kansa! Tajo yace." Jamsy ya aikaine.''? Kuka ta saki tace"Tajo! wallahi tun da muka had'u a jirgi nake masa magana yana wulakantani ka dube ni da kyau ina da kyau da kyawun jiki amma sam yak'i saurara ta." Tajo yasa dariya yana sosa kansa yace." In banda abunki meye abun kuka anan dole kiyi hakuri kamar yanda ko wace budurwa takeyi shi haka Allah yayi shi da farin jini baga mata ba ga maza ba, kiyi hakuri kawai. Khalid ya Dan ya mutse fuskar sa tare da kallon Tajo yace." Ni na rasa me take so inyi mata tun a jirgi ta nemi numbar wayata na bata Kai kanka kasan ba kowa nake bawa numbars dina ba ita ta samu tana wani Abu."! Tajo yace." Lallai Jamsy kinci sa'a kuma yana da kyau ki kiyaye bada numbars ko don gaba don wallahi ba kowa yake bawa numbars shi ke kinci sa'a." Jamsy tana share hawaye tace"Ni duk ba wannan ba don Allah ka ro'kar min shi inaso in zama yarinyar shi ya zamana duk inda zashi muna tare ni bani da matsalar komai." Tajo ya kalli Khalid yaga yana ya mutse fuskar sa yace." Ki bari mu gama wannan hidimar Insha Allah zamu yi maganar kar ki damu." Girgiza kanta tayi kurrum tans kallonsu suka wuce ta ta bi Khalid din kallo cikin tsantsar sonsa Wanda bata San iya adadin yawan shi a cikin zuciyar ta ba. Khalid ya shifa mota yana sauke ajiyar zuciya cike da gajiya ya kalli Tajo tare da fad'in"Wannan yarinyar wai a ina take me mugun nacin tsiya tun muna jirgi ta takura min." Tajo yace." Friend din amarya ce itama tazo buki kuma 'yar garin ku ce." Tab'e bakinsa yayi hade da lumshe idonsa ya mik'a wa Tajo wayarsa tare da fad'in "Duba kaga abunda ta turo mun a wayata." Tajo ya karb'i wayar yana dariya. Pictures din Jamcy ya gani sun kai ashirin wasu tsirara wasu babu kayan arziki Tajo yaji yana neman shiga wani irin yanayi muguwar sha'awa ta rikito masa domin duk inda ake neman cikkiyar kace Jamcy ta Kai ta ko ina. Cikin rawar baki yace." Kai amafa yarinyar nan ta wanku shegiya da gani tana dan ta'ba harkar wallahi da kasani ka yarda ta bika ka rage zafi." Ya k'arashe maganar yana dariyar sha'kiyan ci Khalid ya sa hannu yana kokarin karb'ar wayarsa ganin da yayi Tajo na kokarin yi masa bunkice ciki Sam baya so ya kalli hotonan yarinyar Shaik sunan da yasawa Hanifa kenan, Tajo yace." Bari inyi kallo don Allah naga wayar taka akwai.......a cikinta." Wayar shi ya fuzge yana fad'in "Ita kadai na nuna maka meye dole sai kaga wasu kuma."! Tajo yasa dariya yace." Shege kenan har yanzu kanan dai da halin ka ko."!? Khalid yace." Me za'a fasa kai sai kawai Allah yayi mana me kyau kallon pictures din yana rage min zafi." Tajo yace." Kayi aure mana ka huta da futuna." Girgiza kansa yayi yana ya mutsa fuskarsa yace." Kwata-kwata yanzu bana da ra'ayin aure wallahi domin bana son tension yanzu ina aure sai haihuwa abar da na tsana." Tajo yace." Nima kam bana son yara wallahi shiyasa Madam tun kafin muyi aure na Sanar da ita kuma ra yarda kaga Yanzu dai shekaru hudu da auramu har yanzu bamu shirya haihuwa ba." Khalid ya bashi hannu suka tafa kana yace." Wallahi nake fada maka duk son da kake wa mace daga zarar ta fara haihuwa Shikkenan zata rakyakykya'be jiki duk ta tsufa na tsani inga nono a zube ! Tajo ya sa dariya hade da bashi hannu suka tafa suna kyalkyala dariya cike da nutsadi. Haka har Tajo ya sauke Khalid a masaukinsa suka yi bankwana da juna Tajo ya koma gurin dinnar din don har yanzu ba'a tashi ba. ***** Washe garin ranar Hanifa cikin nukufurci da b'acin rai ta tashi domin da kyar ma ta karya tana yi tana zumb'ura baki Ammi kuwa duk jikinta yayi sanyi ganin ma duk irin fad'an da takewa Hanifar kamar tana 'kara tun zura ta ne sai ta dawo rarrashi nan ma Hanifa ta dinga botsare-botsare taki tanka mata. Ta dauki Jakarta ta fuce daga gidan ba tare da tace mata komai ba, Ammi ta bita da kallon mamaki da al'ajabi Abbu yana zaune a soron gidan dashi da wasu samari hudu Wanda suke daukar darasa gurin shi Hanifa tazo ta wuce ba tare da tace masa komai ba, Wanda inda da Dane sai ta tu'be takalminta ta tsuguna har 'kasa ta gaida mutanan gurun duk yawansu sannan tace"Abbu sai na dawo shi kuma yayi mata fatan alkairi da dawowa lafiya. Abbu ya bi bayanta da kallo yana mamakin sauyawarta kai ya gyada kuruum ya cigaba da abunda yake yi. Tun kafin ta 'karasa gidan su Asalamiyya ta hango dandazon matasan samarin unguwar suna ta manna abu jikin bango ko da ta 'karasa kusa sai da ta kusa zubewa a gurin ganin Postar ta MASHAHURI data cika bangon gidansu Asalamiyya da jikin kofafin gidajan mutane 'kofar shagon Mobson kuwa duk ita ce yana tsaye gurin dinnar hannunsa rik'e da irin abun su na mawa'ka da alama lokacin da yake wake amarya da ango aka yi masa hoton. Har da masu had'a riga da postars din suna sanyawa a jikinsu tsabar kaunar da suke masa. Soron gidan ta tsuguna tana sauke ajiyar zuciya wani irin yarrrrrr! Jikinta yake mata ganinshi yanzu jikin hoto yayi bala'in tayar mata da fleengs ajiyar zuciya kawai take sauke wa tana jin wasu ruwan hawaye na kokarin su zubo mata. Abbakar ne ya futo daga cikin gidan hannunsa rike da da tarin postars din kawai ya ganta tsugune ta hade kai da gwiwa Hanifa ba ba'kuwarsa bace duk inda take dole ya gane ta yace." Hanny meye kika zauna a soro ki shiga ciki mana Asalamiyya na ciki tana jiran ki." Hanifa ta d'ago kanta tana kokarin maida kwallarta tace"Ya Abbakar kaina ne yake ciwo." Yace." Ayya! Amma kika futo makaranta."? Shiru tayi masa tana matsar hawaye da ya rigaya ya fara zubah." Yace." To ki koma gida mana." Gyada kanta tayi tace"Abbu."! Abbakar yaja tsaki tare da fad'in "Ya Shaik akwai takurawa wallahi kina cuta ma bazai bari ki huta ba." Hanifa an Sosa mata inda yake mata 'kyaikyayi sai ta fashe da kuka jikinta na makyarkyata. Abbakar yace." Wuce ciki in kawo miki magani kisha yau komai Abunsa baza kije makaranar ba kiyi zaman ki." Mik'ewa tayi tana kokarin shiga ciki shi kuma yana kokarin futa sai ta juyo da sauri tace." Ya Abbakar."! Juyo wa yayi yana kallonta Tace." Bani guda d'aya." Hannusa ya kalla ganin abunda take nunawa yasa ya zaro guda ciki ya mik'a mata tare da fad'in "Ko guda dubu kike so akwai gashi." Hannu na kyarma ta karba tare da fadin "Nagode Ya Abbakar." Yace." Ki shiga ciki ganin zuwa mu zamuyi miki komai amma ba don halin Shaik ba." Hanifa ta shiga cikin gidan tana jin wani irin dad'i Cikin zuciyarta ko babu komai ta samu hoton shi tana ganin zai dinga d'ebe mata kewarsa, nan nade shi tayi sosai ta cusa cikin jakarta simi-simi ta shiga cikin gidan. Babarsu Asalamiyya na zaune a tsakar gida tana gyara shimkafa tace"A'a Hanifa jiki yayi sauki kenan." Hanifa ta karaso jiki babu kuzari ta zauna kan tabarma dake shimfid'a tace" Umma ina kwana.? "Lafiya Lou Hanifa ya jikin ki."? Da sauki dai" ta fada tana kokarin kwanciya lokacin kuka Asalamiyya ta futo daga daki a shirye dama Zuwan Hanifar take jira su tafi kawai sai taga Hanifa ta kwanta tana lumshe ido tace"Wannan wane irin Abu ne dallah ki tashi mu tafi kar mu makara." *23/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/23, 10:24 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *19* Babbar su tace"Haba Asalamiyya bakya ganin yanda ta kwanta ne tun jiya take cewa kanta na ciwo ke kije makarantar kawai domin ko taje ita babu wani darasi da zata d'auka. " Asalamiyya tace"Wallahi Umma 'karya take yi hakafa jiya tace min kawai dai ita tasan abunda yake damunta." Tace"Banda abunki Asalamiyya haka kurum mutum sai ya jawo wa kanshi cuta don Neman masifa tunda kika ga haka da gaske ne kawai dai nasan tana jin tsoron Abbu ne ko Hanifa."? Hanifa ta gyda kanta tana share hawaye. Asalamiyya ta girgiza kanta tana mamakin yanda Hanifa ta sauya hali lokaci guda ta koyi karya Wanda hakan ba d'abiar ta bace amma so ya rufe mata ido Sam bata hango abunda ake hango mata idan banda sharrin so ma ina Hanifa ina MASHAHURI lallai hanifa tana so ta jefa kanta a masifa don tayi imanin Khalid bazai taba sauraronta ba. Cike da takaici ta kama hanya zata futa suka ci karo da Abbakar ya shigo gidan hannunsa rike da ledar indomee wacce ya sanya me shahin kofar gidan ya dafa masa da sharbebiyar wainar kwai yace." Ke Asalamiyya maza kiyi tafiyar ki Hanifa kam baza taje ba." Asalamiyya tace"Wallahi ya Abbakar karya take yi lafiyar ta lau ni zan fada maka abunda yake damunta." Abbakar yace." Koma meye dai nace baza taje ba ke jeki." Asalamiyya ta futa tana mamakin al'amarin. Abbukaar ya aje ledar a gaban Asalamiyya yace." Tashi kici indomee gashinan ga kuma maganin na karbo miki kisha ki kwanta ki huta." Asalamiyya ta mike zaune tana ya mutsa fuskarta tace"Nagode Ya Abbakar." Ledar ya bude mata k'amshin ya cika gurin . Babarsu ta juyo tana kallon ledar indomee da manya-manyan wainar kwai har guda uku dumbin mamakin Abbakar ya kamata yanzu yanzu tayi masa magana cewar tun da babansu ya futa da wuri kuma bai da kud'in cefane ba to shi ya bada Dari biyar ayi cefane sai cewa yayi bashi da kudi shima amma abun mamaki gashi ya had'owa Hanifa kusan dariyar biyar din lokaci guda yana lallab'ata taci ikon Allah.! "Dauke kanta tayi ta cigaba da abunda take yi gefe guda kuma tana sauraron yanda Abbakar din yake wani kashe murya da lankwasa murya gurin rarrashin Hanifa taci Indomee ita kuma sai shank'amshi takeyi tana tsakurar indomee tana ci, sai da yaga ta ci rabi sannan ya futa bayan ya fada mata yanda zata sha maganin. Shuru gurin yayi Hanifa ba gwanar cin abinci ba tana ganin futar shi ta cire hannunta ta mike taje ta daureye hannunta sannan ta dawo ta balli maganin kamar yanda yace mata ta zuba cikin Jakarta sannan ta dauki ledar pure water guda tasha rabi ta koma ta kwanta. ****** Kamar yanda aka sha shagali jiya to yau ma tun misalin k'arfe biyu na rana suka futa can wani kebantaccan guri wanda aka tanade shi domin shagalin buki mutanan da suka samu damar hallar dinner din yau din sunfi na jiya guri ya tumbutsa sosai da manya manya masu kudi da yan boko Khalid ya shigo gurin cikin wata irin shiga data furgita yan mata da samarin gurin gurin tsayuwarshi ya nufa tare da wasu matasan samari majiya k'arfi suka tsaya a bayan shi. Yau wa'kar da yayiwa amarya da ango dabance ce Amarya da ango sunji dad'i mutuka ta inda suka dunga watsi da kudi kamar banza friends dinsu na taya su. Kyautuka na ban mamaki Khalid ya sha su a gurin kafin taro ya watse kowa ya kama gaban shi. Daran ranar Tajo da wasu abokan shi su uku suka isa hotel din da yake suna janye da uban kudi cikin k'aramin buhu Khalid ya kalleshu da mamaki yake fadin"Meye Wannan cikin buhu kuka aje min a gabana. "! Tajo yace." Kud'in ka kane gasunan yanzu zamu sa yara su lissafa su." Girgiza kansa yayi yace." Bana bukatarsu kawai kuje Ku rabawa mabukata sanin kanka ne ni kasan ba don kudi nake wa'ka ba wa'ka ra'ayina ce." Suka bishi da kallon mamaki! Kudi kusan miliyan biyar yace baya so lallai Khalid MASHAHURI ya ci sunan sa...... *23/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/23, 8:10 PM] .: *FREE PEGE* *20* Asalamiyya na dawo wa gida ta kalli Hanifa dake kwance har yanzu tace"Wallahi malam Ayuba ya shigo aji kuma anyi kiran suna jiya da yau duk baki zo ba sai ki shirya abunda zaka ce masa. Hanifa ta mi'ke zaune da sauri tana zare ido tace"Baki fada masa uzirina ba." Asalamiyya tace"Wane uziri zai fada masa sai dai ke kije ki fada masa cewar kin fara soyayya. " Da sauri ta rufe bakin Asalamiyya da hannunta tana nuna mata dakinsu a hankali tace"Kar Umma taji don Allah kiyi shiru." Asalamiyya ta bar gurin tana fad'in "Ke kika San wannan ni dai na fada miki." Mik'ewa tayi hade da daukar jakarta ta rataya ta saki hijab din ta kana ta bude murya sosai yanda zasuji tace"Umma na tafi gida." Ummansu Asalamiyya na daga cikin Uwar d'akinta tace"To Hanifa ki gaida Ammi da kyau Allah ya sawake." Hanifa ta futa daga gidan tana fad'in "Zata ji insha Allah." Asalamiyya tana kokarin cire unporm din ta tace"Umma kenan wanna cutar fa ta 'karya ce Idan na fada miki abunda yake damunta sai kiyi mamaki"! Tana ninke kayansu tace"To ai sai ki fada min tunda dai dake da ita duk d'aya kuke a gurina amma ni nasan Hanifa baza ta jazawa kanta lalura ba." Asalamiyya tace"Wai MASHAHURI take so shine take kwanciya da kin zuwa makaranta." Bude baki Umma tayi tana kallon d'iyar tata cike da mamaki tace"Lallai yarinyar nan bata da hankali wato kowa yana 'kokarin samun ingantaccan namiji managarci ita kuma wannan fitanann yaron ta hango. "!? Asalamiyya ta ta'be bakinta tare da fad'in" Umma kenan to ai ba ita kadai ba kusan duk 'yan matan unguwar nam sonshi suke." Umma tace"Hanifa dai tana bawa kanta wahala ne nasan babu yanda za'ayi Mahaifin ta ya aura mata yaron ko da shine yace yana sonta abune Wanda bazai taba yiwu ba balle ma ba shine yake sonta ba, kinga ita take cutar kanta, to tunda abun hakane ni da kaina zanje har gidansu in Sanar da Mahaifiyar ta abunda yake faruwa domin wannan shine zaman tare kinga tun Abu baiyi nisa ba sai su San yanda zasu shawo kan matsalar." Asalamiyya tace"To Allah yasa a dace Umma." Tace"Ameen Ameen. Ummansu Asalamiyya ta jima tana mamakin al'amarin. [12/24, 7:12 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *20* Asalamiyya na dawo wa gida ta kalli Hanifa dake kwance har yanzu tace"Wallahi malam Ayuba ya shigo aji kuma anyi kiran suna jiya da yau duk baki zo ba sai ki shirya abunda zaka ce masa. Hanifa ta mi'ke zaune da sauri tana zare ido tace"Baki fada masa uzirina ba." Asalamiyya tace"Wane uziri zai fada masa sai dai ke kije ki fada masa cewar kin fara soyayya. " Da sauri ta rufe bakin Asalamiyya da hannunta tana nuna mata dakinsu a hankali tace"Kar Umma taji don Allah kiyi shiru." Asalamiyya ta bar gurin tana fad'in "Ke kika San wannan ni dai na fada miki." Mik'ewa tayi hade da daukar jakarta ta rataya ta saki hijab din ta kana ta bude murya sosai yanda zasuji tace"Umma na tafi gida." Ummansu Asalamiyya na daga cikin Uwar d'akinta tace"To Hanifa ki gaida Ammi da kyau Allah ya sawake." Hanifa ta futa daga gidan tana fad'in "Zata ji insha Allah." Asalamiyya tana kokarin cire unporm din ta tace"Umma kenan wanna cutar fa ta 'karya ce Idan na fada miki abunda yake damunta sai kiyi mamaki"! Tana ninke kayansu tace"To ai sai ki fada min tunda dai dake da ita duk d'aya kuke a gurina amma ni nasan Hanifa baza ta jazawa kanta lalura ba." Asalamiyya tace"Wai MASHAHURI take so shine take kwanciya da kin zuwa makaranta." Bude baki Umma tayi tana kallon d'iyar tata cike da mamaki tace"Lallai yarinyar nan bata da hankali wato kowa yana 'kokarin samun ingantaccan namiji managarci ita kuma wannan fitanann yaron ta hango. "!? Asalamiyya ta ta'be bakinta tare da fad'in" Umma kenan to ai ba ita kadai ba kusan duk 'yan matan unguwar nam sonshi suke." Umma tace"Hanifa dai tana bawa kanta wahala ne nasan babu yanda za'ayi Mahaifin ta ya aura mata yaron ko da shine yace yana sonta abune Wanda bazai taba yiwu ba balle ma ba shine yake sonta ba, kinga ita take cutar kanta, to tunda abun hakane ni da kaina zanje har gidansu in Sanar da Mahaifiyar ta abunda yake faruwa domin wannan shine zaman tare kinga tun Abu baiyi nisa ba sai su San yanda zasu shawo kan matsalar." Asalamiyya tace"To Allah yasa a dace Umma." Tace"Ameen Ameen. Ummansu Asalamiyya ta jima tana mamakin al'amarin. **** Tunda ta hango Abbu da su Nasir a kofar gida suna alwala sai ta hade fuskarta Tun kafin ta 'karasa ta fara zum'bure-zum'buran baki. Nasir na hango ta ya kura mata idonsa shi dai Allahn da yayi ya zuba masa kaunar Hanifa m, tana ganin irin kallon da yake mata ta dunga zabga tsaki tana watsa masa banzan kallo. Duk ya lura da irin kallon da take watsa masa shi kuma kamar tsohon maye bai sa kallonta ba har ta 'karaso gurinsu ta d'an risina a cunkuse tace"Abbu barka da yamma." Abbu ya dago kansa ya kalleta Cikin kulawa yace."barka dai Hanifa kin dawo." ? Kai ta gyda tana kokarin shiga gidan. Ammi na kicin kamar ko da ya yaushe hanifa tayi sallama Jakarta ta aje gefe kai tsaye buta guda ta d'auka ta nufi band'aki Ammi ta juyo tana kallonta kana ta cigaba da abunda take yi. Alwala ta d'aura bayan ta futo daga band'akin kicin din ta Dan kalla a hankali tace"Ammi sannu da gida." Ammi tace"Sannu Ai na dauka baza kiyi magana ba." Ba tace komai ba ta shige cikin dakin su. Can 'kuryan dakin ta shiga ta cire uniporm din doguwar Riga ta sanya a jikinta kafin ta shimfid'a abun sallah a nutse ta tayar da sallah Magariba. Tana idarwa ko addu'ar arziki babu ta janyo Jakarta pastar Khalid ta cire a hankali ta bude ta tsura masa rikittun idanunta Wanda suke rikice da soyayyar sa! 'Das!d'as!d'as! Gabanta ya dinga fad'uwa da sauri ta lumshe idonta had'e da rungume pastar 'kam a k'irjinta tana sakin wata irin zazzafar ajiyar zuciya! Motsin shigowa taji da sauri ta bude idonta ta cire pastar hade da nannad'e ta mayar cikin jaka. Muryar Abbu taji yana kiranta, amsawa tayi ta mike da sauri ta futo daga dakin.... Kafin ta zauna yace." Maza dauko jakar makarantar ki muyi karatu kafin lokacin sallahr Isha'i." Jiki babu k'wari ta koma dakin, kici-kicin cire pastar take yi ta jawo da sauri aikuwa keeeeeeee! ta yage taji kamar ta kurma ihu! Dai-dai fuskar sa ne ya yage. Tsayuwa tayi tana gyarawa zuciyar ta duk babu dad'i tama manta da Abbu dake jiranta sa sai da taji muryar shi yana fad'in "Tsayuwar me kike yi ne Hanifaaa."! Sannan ta dawo nutsuwar ta tayi saurin cure pastar guri guda ta jefe gefan gado yanda da tq zura hannunta zata iya dauko wa. da sauri ta futa daga dakin Abbu yabi ta da kallo a nutse yace." Tsayuwar me kikayi."? Shiru tayi tana sinne kai gyada kansa yayi tare da fadin"Zauna ki futo mun da littafan." Zama tayi ta futo dasu danginsu Balaga ishmawi Minhajin musulum, Abbu yace." Bude ki fara karanta min." A nutse ta bude littafin balaga ta fara karanta masa yana saurara idan ya samu gurin da tayi ba dai-dai ba ya gyara mata. Haka har lokacin sallahr isha yayi Abbu yaje massalaci ya dawo su ka d'ora da karatun alk'urani sosai abbu yayi tayi mata ganin duk wasu ayoyin na cikin suratun bakara tayi kuskure wanda ada ko zai tuna mata guri kadan ne. Yace." Wato yanzu kin daina tilawa ko ganin bana sanya ki a gabana duk lefin ba na kowa bane na Ammi ki ne a ranar Ammi sai da tasha fada gurin Abbu a cewar sa duk laifin ta, Hanifa in banda kuka babu abunda take yi Ammi kam hakuri take bashi su Nasir suna taya ta da kyar Abbu ya hak'ura sannan suka fara cin abunci Wanda ita Hanifar ji take kamar tana cin magani don dai tana jin tsoron fad'an Abbu ne da tashi zata yi baza taci abincin ba. **** Jirgin safe Khalid ya biyo don haka 11:00 dai-dai yana gida Mamy tayi masa kyakyawar tar'ba sai lallabashi take yi shi kuma yana shagwabe wa dama d'abi'ar shi idan yana gaban iyayen shi yayi ta shagwaba yana sangarta, ya gama da mamy Kai tsaye part d'insa ya nufa cikin gajiya ya shiga toilet wanka kawai yake so yayi kafin ya kwanta ya huta zuwa 2:00 na rana wayoyinshi ma duk ya kashe su saboda jama'ar da suke takura mishi da kira hakanan kafin ya tawo sai da wani abokin ango ya nemi da yayi wa 'k'anwar shi wa'ka ta aure wacce za'ayi bukinta a sabuwar shekara me kamawa. Bayan shi kuma wani alhaji ya nemi da yayiwa 'yar shi 'yar auta wa'ka shima dai a sabuwar shekarar yake so saboda first January take cika shakaru bakwai ranar kuma zasu yi mata birthday, donshi Alhaji ma har ya tura masa ma'kudan kudi cikin accont d'insa Wanda Sam bai so hakan ba yasan Tajo ne zai bada numbar accont dinshi har kullum yana fad'a cewar wa'ka yanayin ta ne ba don kudi ba sai don ra'ayi kawai. *** Yau alhamis babu makaranta Hanifa na kuryar daki akwance kan gadon Ammi ta rungume hoton Khalid a k'irjinta tana tunanin yaya za'ayi ta futa daga gidan domin Abbu ya san babu makaranta kuma bays Bari ta futa. Ammi ta shigo cikin dakin zata dauki Abu dake babu wuta kuma dakin yana da duhu Ammi ta fara Neman fitila zata kunna Hanifa tayi saurin boye hotonta ta mike zaune tana shagwaba fuska tace"Ammi don Allah zanje gidan su Asalamiyya kinji." *24/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/24, 9:14 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *21* Ammi ta d'ago kanta tana kallonta kafin tace"Kin san dai Abbu yana gida ko."? Gyada kai tayi Ammi ta cigaba da cewa "To ki rufa min asiri ki hak'ura da zuwa gidanan domin kina gani jiya akan ki sai da yayi min fada abunda bai ta'ba faruwa ba Hanifa don Allah kiyi 'kokarin kiyi masa biyayya kamar yanda yake so, dukanin abunda ya umarce ki kiyi masa gaba zaki ci riba." K'walla ce ta fara taruwa a idonta tace"Ammi bafa zama zanyi ba zan 'karb'o littafin nahahu ne a gurin Zan duba domin mun kusa fara jarrabawa." Ammi tace"Ke ina naki da sai kin tafi yawon aro." Cikin 'kosawa tace"Nifa Ammi ba aro zanyi ba nawa ne zan 'karbo itama Asalamiyya a gurina take ara, kuma Ammi sai ki dinga cewa nayi biyayya ga abbu ni fa nasan inayin iya iyawa ta Amma Abbu tsaurin sa yayi yawa a kaina." Ammi ta bude baki cike da dumbun mamaki take kallon Hanifa kafin tace"Abbu din kike fadawa wannan maganar Hanifa."? Zumb'ura bakinta tayi tana bubbuga 'kafafu a kasa kamar yanda ta saba ta fashe da kuka Wanda dama kiris take jira." Da sauri Ammi ta futa daga dakin tana mamakin Hanifa da sababbin halayen data tsuro dasu, aiki take tana addu'ar Allahu ubangiji ya shirya mata ita shirin addinin musulunci. Abbu ne ya futo tsaf dashi yana sanye da da wani farin yadi mai sauki kudi anyi masa dinki dai-dai misali kanshi da hular shi wacce ya saba sawa itama fara tas k'amshin turare yake yi dai-dai ya tsaya kofar kicin din tare da fadin "Ammi ni zan wuce cikin gari gurin d'aurin auran 'yar gidan Rufa'i Wanda za'ayi shi massalaci malam jafar dake gadon 'kaya misalin k'arfe biyu na rana." Ammi tace"Af wallahi shaf na manta da Yau ne to Abbu Allah ya kiyaye hanya ace muna yi musu Allah ya sanya alkairi. " Abbu na kokarin futa yace." Insha Allah za'a fada masu, Ammi ta juya ta cigaba da aikinta Hanifa dake daki a zaune taji lokacin da Abbu ya futa don ha sai ta mike da sauri ta zura hijab dinta dama duguwar rigace a jikinta irin cotton din nam don wani sa'in ma da ita take bacci saboda yanda rigar ta matse mata jiki. Ammi na can ns aiki ta fuce daga gidan. Abbu kuwa Tun kafin ya futa babban titi yara suk masa d'an kira suna le'kensa har da masu ma'kale murya suna fad'in "D'an izalah mugun bawa."!! Duk yana jinsu idan da sabo ya saba da wannan d'abi'ar tashi babban abunda ya fi dauke masa hankali shine duk inda ya kalla gabas kudu yamma arewa sai yaga hoton Mara kunyar yaron nan 'yan unguwa sun manna ajikin gidajasu da shagunan su sosai abun ya bashi mamaki girgiza kansa yayi yana yi musu fatan shiri a cewar sa duk Wannan abunda suke bidi'a ce domin aje suffar mutum haramun ne kuma Annabi ba yaso shiyasa gidashi ko tv babu balle wani hoto haka ya futa titi yana zancan zuciya da nemawa yaran unguwarshi shiriya daga gurin ubangiji. *** Kai tsaye gidan su Asalamiyya ta nufa tana tafiya tana zancan zuci ta Riga ta gama yanke shawara akan abunda zuciyarta take bujoro mata dashi tana ganin hakan shine mafuta a rayuwar ta. Tana shiga soron gidansu Asalamiyya ta fara jiyo maganganu na tashi da sunan ta, fasa shiga tayi ta rabe jikin bango tana sauraron su, inda taji Umman su Asalamiyya na cewa"Ai nace ni da kaina zan je har gidan nasu na sanar da mahaifinta abunda yake faruwa, yarinya kin tsatstsiya mai hankali mai son makatanta zata biyewa yaron da ya Riga ya gama watse wa a duniya tace shi take so ai duk iyaye na gari baza su bari 'yar su ta auri wannan yaron ba." Abbakar ya 'bata fuska tare da fadin "Umma kullum ina hanaki shiga abunda babu ruwan ki kina shiga kinayin kane-kane a ciki, wai don Allah me *MASHAHURI* yayi muku kuke aibata shi? Idan hakane kinga nima zaki iya kirana da lalatacce tunda muna abota dash......Da sauri Umman ta katse ta hanyar fad'in" Ni ban haifi lalattace ba ihe! Wallahi ja kara jin ka fad'i wannan maganar sai nayi maka baki, ai nima babu abunda zance da Dan Iskan yaron nan Wanda shine silar lalacewar ka ka daina jin magana ta, jiya jiyan nan nace ka bamu muyi cefene ka hana amma dake baka da mutumcin kaje ka sayowa Hanifa indomee da wainar kwai ni yausha Rabon da naci kwandalar ka."! Dariya Abbakar yasa yace." Umma bani da kudi da gaske tunda ba sana'a nake ba su kud'in da kike magana nayi wa Hanifa siyayyar daga hannun Wanda kike zagi suka futo shine yake bani kudi da kowane lokaci idan kina bukatar cin kudinsa sai in siyo miki nama da kayan miya kiyi miy...... Katse shi tayi da sauri tace"Allah ya kiyaye min cin kud'in Wannan yaron yo meye bamu sani ba uban nasa fa Dan chanji ne kuma duk Wanda yake Wannan sana'ar "barawo ne."! Abbakar ya rufe bakinsa cike da mamakin mahaifinyar tasa gami da kausasan lafuzunta yace." Wallahi Umma ki daina haka kar kije ki jawowa kanki wata masifar ya mutum da sana'ar shi ki dinga ce masa 'barawo Sanar chanji sana'a ce tsabttacciya ni dai babu ruwana, Alhaji Tijjani bashi da hakuri kan komai mussaman kan danshi *Khalid* kar watarana kina gidan buki hira tayi dad'i ki zagesu sai dai kiji ki a daure."!! Asalamiyya tasa dariya Duka Umma ta kai mata tana zaginta Shi kuwa Abbakar hanyar futa ya nufa yana fad'in "Haka kurrum kubi Ku takurawa mutum ni wallahi banga aibun Khalid ba mutumin da abun duniya bai dame shi ba, don ni har yanzu ban ga wani abun asha da yayi a garin nan b......... Tuntube yayi da Hanifa dake tsugune tana kukan bakin ciki sosai taji zafin irin zagin da Ummansu Asalamiyya take wa Khalid ji tayi kamar ita take zagi. Cike da mamaki! Abbakar yace." Hany kece a tsuguna anan kike yin kuka."!? Kasa d'ago kanta tayi ta kalleshi sai ya rike hannunta ya mi'kar da ita tsaye yace" Zo muje muyi magana dake ta fahimta. " babu musu Hanifa tabi bayansa waje. Shagon Mobson ya bude Allah yasa babu jama'a sosai a gurin yace." Shigo ciki." Hanifa sai da taji fad'uwar gaba kafin ta shiga tana tunanin yau itace cikin shagon Mobson matashin saurayin da yake da d'aurin gindi a unguwar kasancewar mahaifinsa shine me unguwar shine yake yin duk abunda yaga dama a cikinta. Kallo ta dinga bin dakin dashi kana kallon dakin kasan na samari ne masu ji da Kansu ga abubuwan kida nan iri-iri. A raku'be ta zauna kan wata kujera gabanta sai fad'uwa yake yi, Abbakar ya zauna kujerar da take fuskantar sa yace." Hany da gaske maganar da naji gurin Umma."!? Hanifa ta sunkuyar da kanta kasa cike da kunyar sa. Yace." Ki fad'amin kar kiji kunyata ni zan taimake ki ne. " Daga kanta tayi. Yace." Baki zaki bude kiyi min magana." Kanta a kasa tace"Eh Hakane Ya Abbakar wallahi zuciyata na sonsa nayi masa wani irin so da ban san iya a dadinsa ba." Abbakar yaji wani iri cikin zuciyarsa Hak'ika yana son Hanifa sosai Cikin zuciyarsa kuma yana mutukar son dabi'unta sosai yake da ra'ayin auranta amma shi yasan menene so a rayuwa babu shakka zai danne nasa son domin ya taimaki yarinyar duk da yasan abune ba mai sauki ba gurin Khalid din amma ya San Hanifa lafiyayyar macece kuma kyaykyawar mace wacce ba ko wane namiji bane zai iya dauke kansa daga kanta ba, zai San yanda yayi ya shawo kan Khalid ya saurari Hanifa da haka shi idan ya gani Qualities dinta da kanshi zai rike ta hannu biyu... Wani tunani yayi a zuciyar sa ya kalli Hanifa a nutse yace." Zan taimaka miki gurin ganin na shigar dake a gurin sa amma duk abunda na umarce ki kiyi min kar ki musa min hakan shine zai sa ki jawo hankalinsa kanki." Gyada kanta tayi tace"Ya Abbakar ni Abbu fa nake jin tsoro. " dariya yayi yace." Ki rabu da Abbu munsan yanda zamuyi masa." Shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya yanzu zuciyarta ta soma sauki tana ganin kamar bukatar ta akan Khalid din zata biya tunda Abbakar zai shige mata gaba A hankali yace." Ki tu'be hijab dinki da d'ankwalin kanki zanyi miki pictures yanzu zan tura masa su ta whatsp." Hanifa taji wani irin fad'uwar gaba idonta ya fara rau-rau k'walla har ta soma zuba tace"Ya Abbakar ban gane ba?" Abbakar yace." Kin gane Hany kwai kina kara tambaya ta ne saboda abun da na fada ya baki mamaki ko." Tace"Sosai kuwa Ya Abbakar ina laifi kayi min hoton a haka Cikin suttura ta sai ka tura masa." Dariya Abbakar yasa yace." Hany baby in banda abunki idan nayi miki pictures haka me zai gani har ya kyasa ki ke dai kawai kiyi abunda nace miki." Hanifa ta girgiza kanta tana kokarin mik'ewa tace"Gaskiya Ya Abbakar bazan iya ba domin yin hakan haramun ne da dai zaka yi min a haka ne to." Yace." Shikkenan Hany tunda kinki yadda ni kam iya kacin taimakon da zanyi miki kenan...... Kofar futa ta nufa zuciyar ta na saka mata ta yarda ko kar ta yarda. Karaf!!! Idanunta suka sark'e da nashi tsayuwa tayi a gurin tana jin wani irin bugun zuciya hoton shi ne manne a jikin kofar futa daga shagon yana tsaye hannuwansa zube cikin aljuhu kwantaccan murmushi ne a kyakyawar fuskar shi Hanifa taji wani irin masifaffan sonshi ya taso mata jikinta yayi sanyi tana jin wani irin yarrrrr! A jikinta juyo wa tayi kamar wata 'yar maye ta dawo ta zauna hade da cire hijab din ta aje ta cire hular kanta yalwataccan gashin bakikirin ya bayyana hade da zubowa kafadunta muryar ta na rawa tace"Ya Abbakar kayi min indai zai so ni kamar yanda nake sonshi." Abbakar dake tsaye yana kallonta ji yayi kamar zai fad'i ganin albarkatun kirjin hanifa da suka gigitashi a zuciyarsa yake fadin ashe haka yarinyar nan take da tsarin jiki me kyau! Chaiiii! Hadiyar yawu kawai yake kafin ya ciro k'atuwar wayar shi mai muguwar camera tsiya ya fara d'aukar ta a hoto sosai yake sata tana canza salo da gantsare-gantsare hade da kwanciya iri-iri sai da yayi mata kusan Hamsin masu zafi sannan yace." Haka ya isa Hany baby." Da sauri ta dauki d'ankwalin ta ta d'aura ta zura hijab ta zauna tana jin fad'uwar gaba." Abbakar da ya gama tsumuwa ya kalleta da idanunsa da suka soma sauyawa yace." Ki wuce gida insha Allah yanzu zan tura masa nasan idan yaga wannan zafafan hotonan naki zai soki." Jiki a sanyaye ta mike ta futa daga shagon Kai tsaye gida tana nufa tana addu'ar Allah yasa yace yana sonta..... *Yanzu aka fara kafcan!!* ~Littafin MASHAHURI akwai cakwakiya mai ban mamaki sannan akwai darrusa a cikin littafin akwai soyayya me zafi duk a cikin littafin daukaka gami da shahara wannan duk na Allah ne Khalid MASHAHURI!!!!!~ _*Kuyi maza ku biya kud'in karatu domin na kusa 'kare free zan tsunduma tsundum cikin labarin kar Ku bari a baku labari.!!?*_ *24/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/24, 8:25 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *22* A sanyaye tayi sallama ta shiga gidan, Ammi dake zaune a tsakar gida ta d'aga ido ta kalleta da kyau! Tace"Hanifa kin kyauta wato da nace miki kar ki futa sai da kikaga hankalina ya dauke ki kasa 'kafa kika futa daga wai me kike so ki zama ne ? Hanifa kina so ki jawo min rashin zaman lafiya da kwanciyar hankali cikin gidana ko."! Sunkuyar da kanta tayi tace"Ammi kiyi hakuri don Allah kinga ban Dade ba ko."!? Ammi tace"Eh baki Dade ba kam Yanzu ina littafin yake."!? Gabanta yayi mummunar fad'uwa sai ta fara inda inda! Ammi tace"Zonan."! Jikinta a sanyaye ta 'karasa gurin zama tayi gefen tabarmar. Ammi tabi ta da kallo cikin nazari tace" Ki fada min gaskiyar inda kika je don ga alamu nan sun nuna min baki da gaskiya." Muryar ta na rawa tace"Wallahi Ammi gidansu Asalamiyya naje."!! Ammi tace"To ina littafin."!? "Ammi ta manta shi a wai! Ta bawa wata 'yar ajinmu a ro."! Ta k'arashe maganar cikin inda inda.! Ammi tace" Hanifa INA fatan kin janye abunda yake Cikin zuciyar ki a game da wannan yaron da kike so."! Hanifa tayi 'kasa da kanta tana zumbiro baki! Ammi tace"Zaki fara zumb'ura baki ko to Wallahi yanzu zakiji na fasa miki shi har sai yayi jini."!! Kuka ta fashe dashi tana fad'in "To Ammi ta yaya zan cire shi daga cikin raina nima fa bani na d'orawa kaina ba kawai wayar gari nayi naji ina sonsa." "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un." Shine abunda Ammi ta fada cikin aljabi da mamakin irin maganar da ta futo daga bakin'yar ta ta." Shiru ns minti biyar Ammi ta kasa cewa komai sai mamaki da al'abi take yi ta bude baki kenan zata yi magana sallamar Ummansu Asalamiyya ta katse ta. Ammi ta amsa mata sallamar a sanyaye! Ta 'karaso ta zauna suna gaisawa da tambayar me jiki." Ammi dai tace"Da sauki don bata fahimci komai ba sai da Ummansu Asalamiyya tace"Hanifa ya jikin naki da sauki dai ko."!? Hanifa da gabanta yake dukan uku-uku tace"Da sauki Umma."! Ita dai Ammi binsu take da kallo cike da mamaki.! Ummansu Asalamiyya tace"Ammi gurin ki nazo." Ammi tace"To Sannu da zuwa bari in fara kawo miki ruwa tukkuna." Mik'ewa tayi ta shiga daki. Hanifa ta fara 'k'ananun hawaye kamar tasan abunda ya kawo Ummansu Asalamiyya gidan gabanta sai fad'uwa yake. **** Sai wajejen uku da rabi na rana ya tashi daga bacci a gurguje ya shiga toilet yayi wanka ya futo daure da alwala ji yake cikinsa kamar anyi masa yasa ya zura wata irin d'amammiyar vest da wando 3Quaetar wayoyinsa ya kunna kafin ya shimfid'a abun sallah ya tada sallah la'asar. Bayan ya idar da sallahr yayi adduoinsa yanda suka sawwa'ka kana ya mike daga kan abun sallahr Kai tsaye inda ya aje wayoyinsa ya nufa ya d'iba futa yayi ya nufi b'angaran iyayen sa, Mamy na zauna a parlor suna hira da wata 'kawarta da ta kawo mata ziyara ya shiga da sallama. Mamy tace"Yawwa kinga dan halak ko dama nace miki mybe ki ganshi ya shigo yanzu." Fuskar sa ya saki kad'an yace." Mamy Kinyi ba'kuwa ne."!? Hajiya Mariya ta bude bakinta cike da mamaki tace"Khalid ni ka manta."!? Sosa kansa yayi yana kokarin waske wa yace." Am sorry Momy wallahi na mance." Hajiya Mariya tace"Babu shakka ka girma ka kai Munzali yanzu har ka mance da Uwar goyon ka ta unguwar tudun Maliki." Cike da kunya ya Sosa kansa yace"Momy sai yanzu na gane ki wallahi ke dince naga kinyi haske ba kamar lokacin da na sanki ba." Hajiya Mariya ta watsa masa hannu tana yi masa da'kuwa tace"Ta ina? Kai dai kawai kace"Kayi girma kuma yanzu al'amarin jama'a yasa ka mance damu da Nasrin dinka." Dariya ya danyi yace." Kiyi hakuri wallahi kuna raina Momy INA Nasrin da wannan 'katon jikin nata amma ta sa'be ko." Hajiya Mariya tasa dariya hade da gyara zamana tace"Nasrin ta dawo siririya dama ko lokacin ai yarinya ta ce tasa tayi Wannan kibar." Murmushi yayi kawai ya nufi daining yana fad'in"Mamy yunwa nake ji pls." Mamy ta mike da sauri ta isa daining din ta soma hada masa abunci tana yi masa fada ya kula da cikinsa. Hajiya Mariya ta sanyo musu Baki tana fad'in "Insha Allah zan turo miki Nasrin ita sai ta dinga kula da cikinsa tunda sai kinyi da gaske." Mamy tace"Aikuwa da kin kyauta min kawata wallahi ina jiran zuwan ta." Khalid baice musu komai bai tun bayan zaman shi gurin cin abincin ya bude what sap Wanda yayi kwana uku bai hau ba messengers ne kawai suke shigowa ya aje wayar kan teble din ya fara cin abincin cikin nutsuwa hankalin shi na kan messages din da suke shigowa. Da sauri ya dauki wayar ganin tarin pictures da Abbakar ya turo masa hannu na kyarma ya bud'e su. 'Kwarewa yayi ya fara tari!! Ammi ta taso da sauri! Tana fadin"My son sannu sannu ayya! ruwa ta mi'ko masa cikin wani cup na tangaran tana fadin "Aje wayar ka kar'bi ruwan kasa my son."! Khalid jinta kurrum yake yi ya mi'ka hannu ya karb'i ruwan hankalin shi duk na kan pictures din hanifa Wanda suka yi mutukar gigita shi! mamy tayi wuf! Ta le'ka fuskar wayar abunda ta gani yayi mutukar gigita ta da bata mamaki! *** Ammi tace" Innalillahi wa'ina ilahi raji'un. "! Bayan ta gama sauraron abunda ya kawo Ummansu Asalamiyya gurin ta. Da sauri ta juya inda Hanifa take zaune wayam! Babu ita gurin. *24/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/25, 9:28 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *23* Cike da damuwa gami da 'bacin rai Ammi tace"Hak'ika Hajiya Abu bani da bakin da zan gode miki kuma duk inda ma'koci yake kin kai wato da mu muna zaune sake da baki mun tura Hanifa makaranta Ashe bamu sani ba bata zuwa lallai duk inda ka kai da dubarar ka d'an yau ya fika."! Cike da mamaki Ammi ta 'karashe maganar. Ummansu Asalamiyya tace"Wallahi kuwa ni babban abunda ya fi daga min hankali da al'amarin shine wannan yaron da ta kwallafa rai ya kamata kuyi kokarin rabata dashi domin Sam ba yaron arziki bane." Ammi tace"Insha Allah zamuyi kokari kuma Allah zai shige mana gaba." Ummansu Asalamiyya ta mike da niyar tafiya Ammi itama ta mike har soro ta rakata kafin ta dawo cikin gidan kai tsaye daki ta shiga tasan Hanifa na cikin Uwar dakin tana shiga ta fara juyo gunjin kukan ta kamar wacce aka zanewa jiki. **** Mamy ta kalleshi da Jan ido tace"Myson me nake gani cikin wayar ka wannan yarinyar d'iyar hausa fulani ce ko kuma d'iyar arna ce."!? "Mamy wace yarinya."!? Ya fad'a yana kokarin bagarar da mamy din. A kufule! Tace" Zaka raina min hankali ne hoton da nagani a wayar ka nake magana akansu ." Shiru yayi mata yana tsakurar abincin so yake ma ya bar gurin domin ji yayi duk abincin ya ginsh eshi. Hannu ta mi'ka masa tare da fadin"Bani wayar mu gani."? Cike da mamaki yake kallonta Mamy zata yi masa bunkice a waya lallai asirin sa zai tuno. Ido ya tsura mata ya shagwabe fuska kamar yanda ya saba, shan kunu tayi tace"Myson ranka zai 'baci nace ka bani wayar na ga wace 'yar iskar yarinya ce wannan." Wayar ya mi'ka mata yana fad'in "Mamy nima bansan ta ba abokiya tace kawai ta online." Mamy ta karb'i wayar tana fadin "Kai ka sani dai." Barin gurin tayi parlor ta nufa inda Hajiya Mariya ke zaman jiran ta. Mamy tace" k'awata duba ni ganin abun mamaki."! Hajiya Mariya ta zuro kanta fuskar wayar Mamy ta shiga ma'adan hotona already pictures din Hanifa sun bude duka sune kuma a farko nan suka fara kallonsu d'aya bayan d'aya. Hajiya Mariya tace"Duniya yanzu ta 'baci duba don Allah yarinyar budurwa d'anya shakaf tana kokarin zubawar wa da kanta mutumcin dubi sassan jikinta kai Innaillahi."! Mamy tayi tsaki tare da fad'in "Hajiya wannan yarinyar wallahi bakya raba d'ayan biyun tasan namiji dubi idonta fa kamar na mashaya ai duk inda take bata futo gidan mutumci ba, kuma irin su ne suke 'kara sawa Myson yana kin aure duba ki gani wannan da rigar jikinta aigwara babu."! Hajiya Mariya tace" Sai hakuri al'amari gaskiya yana da kyau ki tsaya sosai kan Khalid din domin. Yana lokacin sa dole fitinannun 'yan mata suyi ta damun sa." Mamy tace"Duk ba laifi na bane wallahi laifin Dadyn su ne ke kanki kinsan yanda yake yi min kan al'amarin Khalid wani lokacin ma 'yar kallo nake zama amma dole inyi wani abu akai kawai ki turo min Nasrin din zan sata tayi kokarin jawo hankalin sa gare ta in yaso idan yayi aure ma samu sauk'in abun." Hajiya Mariya tace"Ayi haka kuma? Kin san fa yaran Yanzu basa son cushe sai ki ga sune suka zab'i mata amma kuma daga baya matsala sai ta afku." Mamy tace"Insha Allah hakan bazata faru ba." Khalid na zaune a inda yake yana jin yanda Mamy suke ta tsinewa yarinyar ya Shaik shi duk bai dame shi ba mik'ewa yayi ya nufi gurin su. Ganin yana zuwa gurun ne yasa Mamy yin kasa da murya domin bata so yaji maganar da suke yi. Yana 'karasawa gurin yace." Mamy bani wayar ina so in d'an futa ne." Hararasa tayi tace"Zan baka wayar ka yanzu amma sai ka goge pictures din wannan tambad'addiyar yarinyar." Wani iri yaji a ransa jin abunda Mamyn nashi take fad'a kan yarinyar Shaik.'. 'Bata fuska yayi kamar gaske yace. " momy na fada miki ni ban San yarinyar ba kar ki damu kanki bani wayar ki gani in goge a gabanki." Wayar ta mik'a masa ya tsuguna gabanta yana fadin le'ko ki gani."! Ammi da Hajiya Mariya suka zura Kansu dole sai sun gani Khalid kuwa duk pictures din Hanifa yayi marking dinsu ya goge gabakidaya mik'ewa yayi yace." Zan Dan futa cikin gari." Mamy tace"Ka kula da kanka myson don Allah kar ka jawo min abun kunya." 'Yar dariya yayi yace."Mamyna kar ki damu insha Allah zaki same ni yanda kike so." **** Ammi ta tsaya kan Hanifa dake dunkule kan gado ta cusa fuskarta tsakanin k'afafunta tana kuka har da shashsha'ka.! Muryar ta babu sauki tace"Gwanda ki share Wannan hawayen naki da suke zuba ki daina min Wannan kukan domin wallahi idan bakiyi shiru ba zanyi miki abunda na Dade banyi miki ba." Hanifa ta kara sautin kukan! Da sauri Ammi ta d'ago fuskarta a hanguce ta kifa mata mari cikin tsawa tace"Zakiyi min shiru ko kuwa don ubanki me nayi miki kike min kuka."!? Hanifa ta sanya hannunwan ta biyu ta rufe bakinta duk da haka dai sautin kukan yana futa ido ta tsurawa mahaifiyar ta ta dake tsaye a kanta tana huci! "Ki dakatar da zubar da wannan hawayen naki domin. Mutukar kika bijerawa maganar mu a halin yanzu baki fara zubar da hawaye ba Hanifa kiji da kyau! Wallahi tallahi idan nice na haife ki bazan ta bari Ki auri yaron da bashi da d'a'a ba yaron da ya zama bara gurbi cikin unguwa yaron da kowa yayi masa shaidar rashin arziki dangin dujal dangin kafurai shaidanu Wanda yake wulakanta ubanki yake tozartashi a gabanki amma saboda ke din Mara zuciya ce kike hauka a kanshi har da kin zuwa makaranta Wanda duk wannan abunda kike yi akansa kina yi a banza domin bai San kina yi ba."! Ammi ta sauke numfashi kafin ta cigaba da cewa "Idan banda ke wawuya ce wace mace mai daraja da mutumci ce zata za'ke kan namiji har ta dinga kokarin zubar da mutumcin ta ai duk macan da tasan kanta ba zata aikata wannan abunda kika yi ba." _Ni kam nace da Alama Ammi baki ta'ba fad'awa a komar so ba shiyasa kike wannan magana Allah ya jarrabi d'iyar ku da son wanda bai san tana yi ba._ Hanifa kuka take tuk'uru Ammi ta kare mata fad'a! Kafin ta futo daga dakin da alk'awarin sai ta sanar da Abbu abunda yake faruwa. Aikinta ta cigaba da yi zuciyarta duk babu dad'i. Jin cewar Ammi tace zata fad'awa Abbu yasa hankalinta ya tashi tana kuka ta futo ta tsuguna kusa da Ammi din murya na rawa tace"Ammi kiyi hakuri don Allah bazan sake ba ki taya ni da addu'a nima ni daina sonsa."! Tausayi tsakanin uwa da 'ya Ammi ta jawo ta jikinta tana rarrashinta da kalamai masu sanyi tace." Ki kwantar da hankalin ki guri guda insha Allah idan kika bi maganar mu zaki ga dai-dai a rayuwar ki, kyale&-k'yale da rudin duniya ya daina kwasar ki kije ki cutar da kanki Sam yaron da kike so bai dace dake ba ta kowace siga Yaron kirki Nasir shine dai-dai dake domin muma shi muka zab'a miki a ya zama abokin rayuwar ki saboda haka idan kina so na janye magana ta na fadawa Abbu to kema kiyi min alk'awarin cewar kin janye soyayyar ki daga kan wannan Yaro."! Tana share hawaye tace"Ammi nayi miki alk'awari nima kuma ki tayi ni da addu'a. " Rungume ta sosai tayi tana jin wani irin tausayin ta babu shakka so bala'i ne. ***** Khalid kuwa da gaske goge pictures din yarin Shaik yayi saboda hankalin Mamy ya kwanta domin yaji suna wata magana da bazai taba lamuta ba, kwata-kwata a tsarin shi babu maganar aure sai nan da shekaru goma ko sama da haka babu shakka idan Mamy ta matsa masa da dole sai yayi aure zai bar garin ne kawai sai sanda ya ga dama sai ya dawo abunshi Abbakar yake dubawa a what's ap ya ga ya sauka tun lokacin da turo masa pictures din, tsaki yaja ya fara kiran wayar tashi is switch up, ji yayi kamar ya jefar da wayar don takaici a halin yanzu babu abunda idanunsa suke da muradin gani sai suffar jikin yarinyar Shaik da mamy tasa ya goge. K'aramar wayar shi ya dauko ya fara kiran daya layin Abbakar din, cikin sa'a ta shiga ajiyar zuciya ya sauke yana wani lumshe idonsa ya kwanta kan bed din Abbakar yace." Kaga sakona ko."!? Lumshe idonsa yayi yace"Na gani amma na goge sake turo min wani." Abbakar yasa dariya yana fad'in "Yaushe zamu had'u ne akwai labarai masu dad'i". Har Yanzu idanunsa na rufe yace ." ai Tunda naga wannan pictures din nasan akwai labarai, nace kasake turo min yanzu."! Abbakar yace." Wayar na gurin chaji wallahi." A kufule! Yace." Kaje ka karbo ta ko tayi ko bata yi katuro min ko kana so na mutu ne."!? Abbakar yace."me yayi zafi! Guy ganin nan zuwa ma yanzu sai muyi maganar." Kashe wayarsa yayi ba tare da ya cewa Abbakar dijn komai ya fara wani irin murkususu kan bed din mararshi na bala'in d'aurewa. *25/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/25, 10:33 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *24* Da yake tsakanin gidan su Abbakar din da gidansu Khalid babu wani nisa sosai yasa Abbakar bai dauki wani dogon lokaci ba ya isa gidan, securities suka tsaya yi masa tambayoyi saboda ka'ida ne ko sun san da zuwan gidan kafin su barka ka shiga sai sun caje ka tsaf sun cika ka da tambayoyi sannan zasu barka ka shiga tun da Abbakar yace musu gurin Khalid yazo suka barshi ya shiga bayan sun tattabar da hakan. Abbakar na shiga kai tsaye part din Khalid din ya nufa dake gidan ba ba'konshi bane yasan ko ina. Har yanzu yana kwance kan bed din duk ya cukurkude shimfidar gado saboda yanda yake mutso-mutso cikin wannan hali Abbakar ya shiga ya same shi. Sallamar Abbakar din tasa ya mike zaune fuskarsa a ya mutse ya zubawa Abbakar ido har ya 'karaso inda yake zaune. Abbakar ya kalleshi yana kunshe dariya ganin yanda duk ya sauya idanunsa sun 'kankance dasu Abbakar ya gane yana cikin tsananin sha'awa yace." Guy yarinyar da Alama t........ Kafin ya 'karasa ya katse shi ta hanyar d'aga masa hannu yace." Ka cuce ni wallahi yanzu ni kadai nasan abunda yake damuna OK kamar yanda ka turo min pictures dinta to haka nake so ka kawo min ita Cikin dakin nan, Bayan haka kuma a ina kuka ke'be da kai da ita har ka samu damar daukar ta pictures irin wannan? Ina so ka fada min idan kunyi wata mu'amula da Kai da ita kafin kayi mata pictures din ka fada min domin in sani."!? Abbakar yace." Handsome kenan yana da kyau ka tsaya ka saurari abunda nake tafe dashi kafin in kayi min wannan tambayonin ko."!? Khalid yace." Dallah malam anki a saurare ka din wace magana zaka fada min yanzu kawai ka fada min abunda na tambaye ka, domin abun yayi mutukar bani mamaki yarinyar da take kullum a rufe da hijab ya akayi kuka yaudare ta har kuka yi mata wannan zafafan pictures din. "!? Abbakar ya sauke ajiyar zuciya murmushi yayi yace." Ita da kanta tasa aka yi mata pictures din duk domin kai da irin son da take maka."! Bude idonsa yayi sosai yana kallon Abbakar din babu walwala a fuskar shi yace." Dan uwarta ni zata ce tana so."!? Ya fad'a yana nuna kansa. Abbakar yasa dariya har da kwanciya kan bed din kafin ya mike zaune ya dai-dai ta hankalin sa yace. " Kana wasa kenan ? Kuka wiwi tazo tana yi min wai don Allah in taimake ta akanka yarinyar ta kusa ta susuce domin kullum cikin kuka da damuwa take yi Wallahi nake fada maka Yanzu kusan kullum sai tazo gidanmu makaranta ma ta daina zuwa tana kwance tana tunanin ka, kuma da amincewar ta da yardar ta akayi mata wannan pictures din." Tsaki yaja yana gyda kansa cikin takaici yace." Babu Shakka yarinyar shaik bata fara kuka ba in dai akai na ne! Ni zata ce tana so don bata da hankali lallai zan koya mata hankali wallahi, shiru yayi yana sa'ka wani Abu a ransa Abbakar din ya kalla kafin yace." Yaushe zaka kawo min ita dakina."? Abbakar ya mike zaune sosai ya shiga hankalin sa, fuskar sa babu wasa yace." Guy Hanifa bata cancanci irin wannan hukunci daga gurin ka ba ya kamata ka duba al'amarin sosai shi so fa babu abunda baya iya sanya mutum ya aikata pls kar Kayi mata irin wannan hukunci don Allah." Sumar kanshi ya shafa cikin yanayin maganar shi yace." Kaji nace zanyi mata wani abu ne."!? Abbakar ya girgiza kansa. Yace." To kawai kai dai ka kawo min ita d'akina kamar yanda na bukata Inaso in 'kara koya mata yanda zata so ni da kyau."! Abbakar yace." Zanyi kokarin ganin na kawo maka ita Insha Allah amma ina Neman alfarma don Allah kar kayi mata komai." Tsaki Khalid yaja yana hararar sa yace." Wai me ka dauke ni ne!? Kawai ni abunda yafi 'bata min rai da ita shine yanda ta dinga wannan salo-salo da gantsare-gantsare a gaban ku ko kunya bata ji humm wai d'iyar malami ce Wannan. "! Ya karasa maganar cike da takaici. Abbakar yace." Daga ni sai ita babu wasu a kuma shagon Mobson ne duba da kyau." Ya fada ya na mik'a masa wayar. Kar'bar wayar yayi yana kara duba pictures din sosai zuciyarsa sam babu dad'i domin ji yayi yana jin wani irin haushin ta gami da tsanar ta dashi kanshi Abbakar din da ya dauke ya pictures din. Wayar shi ya dauka ya fara tura pictures din ciki sai da ya tura su duka sannan yayi marking din na wayar Abbakar din gabakidayan su ya goge su ya mik'a masa wayar yana ya mutsa fuska. Abbakar ya duba yaga duk ya goge masa nashi pictures din ya kalleshi cike da mamaki! Yace." Ya haka kuma Guy! Ni da Kai fa duk d'aya ne me zai sa ka goge min nawa."!? Hararasa Khalid din yayi yans kokarin mik'ewa yace." Ta ina muka zama d'aya ni da kai don ubanka ka bari ka girma tukkuna domin kayi 'kankanta da kallon su." Me Abbakar zai yi in ba dariya ba yace." Zaka fad'a min komai idan na girma kaji ko.'' ! Shiru yayi masa ya shige toilet hannunsa rike da wayarsa domin baiyi gangancin barinta a gurin ba don kar Abbakar ya dauka ya turo pictures din a wayarsa. *_'K'arfin hali 'barawo da sallama in banda abun Khalid ai ka bari Wanda ya daukar maka pictures din shima a kalli rabonsa Wannan dai son kai ne 😃Lol Malam Khalid na gano ka_* *25/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/26, 10:26 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *25* Misalin k'arfe biyar da rabi na yamma Abba ya dawo gida, tun daga nesa ya hango pastar Mashahuri manne jikin bango gidan shi har da jikin 'kyauran gidan sosai abun ya bashi mamaki! Lokacin dai da zai futa babu komai sai dai idan bayan futar shi suka manna masa. Cikin gidan ya shiga Kai tsaye ba tare da ya tsaya kallon pastar ba tunda yasan wanene a jiki. Ammi da Hanifa suna zaune kan tabarma daya Nasir da Hafiz na gefe guda dawowar su kenan daga kasuwa. Abbu yayi sallama ya shigo. Duk suka amsa masa da sauri Nasir ya karb'i k'aramar bak'ar ledar dake hannunsa ya aje d'akinsa ya nufa da sauri ya dauko masa daddumar sa ya shimfid'a masa sai sannu da zuwa suke masa. Zama yayi yana amsawa fuskarsa babu yabo babu fallasa Ammi ta mike da sauri ta shiga kicin domin kawo masa abinci da ruwa. A nutse Abbu ya kallesu Nasir din yace." Me ye manufar barin wannan hotonan jikin bango da kyauran gida kuje Ku cire shi tunda bukatar ku ta biya sai da na dawo na gani." Nasir da Hafiz suka kalli juna domin su kam ko lokacin da suka shigo babu komai jikin bangon gidan. Basu yi musu ba suka mike da sauri suka futa waje, to suma abun ya basu mamaki ganin pastas din MASHAHURI har kala hudu manne a jikin gidan da sauri suka fara kokarin yagewa yaran da suka lika suka fara yi musu ihu! Suna jifansu da 'k'ananun dutsina cikin su babu Wanda yabi ta Kansu sai da suka tabbatar sun cire tsaf sannan suka zubar a gurin suka shiga gida. Ko zama basu yi ba suka fara jin ihu gami da saukar dutsina cikin gidan jifa suke suna fadin"Gidan d'an izalah!!!! Jifa sukeyi sosai suna fadin bakaken maganganu kan Abbu har da masu cewa sai sun kara li'kawa sai dai duk abunda zasu yi suyi. Nasiru ya mike da sauri zai futa Abbu ya dakatar dashi da hannu komawa yayi ya zauna yana jin bakin ciki da takaicin abunda yaran unguwa suke ma Abbu. Hanifa kuwa sarkin kuka tuni har ta farw share hawaye. Ammi na daga kicin tace"Wai duk akan me suke wannan abun." Hafiz ne ya fada mata komai Hanifa ta kalla tana girgiza kanta jin Ashe akan mawa'kin yaron da take so ne yaran unguwa suke zagin Abbu tabbatar Hanifa k'uruciya na damunta ta inda ta kasa gane meye fari da baki. Kuka take yi sosai Wanda bata San sanda ta mike da sauri tayi waje da gudu Wanda yayi dai-dai da lokacin da wani yaro daga cikin yaran ya kwaso kwata zai ya'ba jikin bangon gida kawai sai ya sauka a jikinta. Take suka sanya ihu suna dariya hade da jifanta da k'ananun dutsina, Hanifa ta futa da niyar ta kori yaran sai ta kasa yin komai babban abunda ya bata mamaki shine yanda taga wasu manyan unguwar suna kallon yaran suna abunda suke so sun kasa hanasu wasu ma dariya suke suna wucewa Abunsu kuka tasa ta tsunguna a gurin dai-dai lokacin da Nasiru ya futo ya kamata ya shiga da ita cikin gidan, tana gane Nasir din ne ta fuzge jikinta da gudu ta shiga cikin kuryan dakin Ammi tana kuka me cin zuciya. Murmushi Abbu yayi ganin yanda Hanifa ta shige daki da gudu tana kuka abun ya ta'ba masa zuciya baya jin b'acin ran Abunda yan unguwa suka yi masa sai takaicin kukan da Hanifa take yi domin idan da akwai abunda ya tsana a duniya bai wuce kukan ta ba. Kasa cin abincin yayi ya mike a nutse ya shiga dakin. Hanifa na kwance tana kuka kamar ranta zai futa Cikin taushin harshe yace." Hanifa daina kukan nan kinji ko." Jin muryar Abbu yasa ta mike zaune hawaye bai fasa zubo mata ba tace"Abbu mu tashi daga unguwar nan don Allah."! A nutse yace." Saboda me zamu tashi."!? Tana kuka tace"Abbu bana so wani mugun ciwon ya kama ka saboda abunda yaran unguwa suke maka ina jin takaici da ciwo a zuciyata Abbu me yasa bakaso muke magana." Zama yayi gefan ta da murmushi a fuskarsa ya rik'o hannunta guda Cikin taushin harshe yace." Babu inda zamu je Hanifa kiyi hakuri kamar yanda nake yi kinji ko, lamarin duniya a Sannu ake binshi abubuwan da jama'ar unguwa suke min na 'batacin Kansu suka yiwa domin nasan ko INA Raye ko bana Raye ubangiji zai nuna musu gaskiya kamar yanda nake kokarin nuna musu cikinsu babu Wanda zanyi wa baki ko in fad'i mummunar kalma a garesu duk Wanda yayi nagari kanshi kuma da na haifa a cikin Ku ban amunce ku ce zaku mayar musu da martani ba duk kuyi hakuri zasu gaji su daina insha Allah kuma Allah zai shirye su." Kuka Hanifa take yi kasa cewa komai yace." Ni wannan kukan da kike yi shine yake 'bata min rai ki daina kinji ko d'iyar arziki Insha Allah rayuwar ki tana tattare da albarka Allah yayi miki suttura da rufin asiri duniya da lahira." Cikin kuka ta rungume shi tana fadin "Abbu ka YAFE min ko da nayi maka wani laifi Wanda na sani da Wanda ban sani ba da kuma Wanda zanyi maka bisa kuskura." Kanta yake shafawa cikin sigar rarrashi ya mikar da ita suka futa tsakar gida zaunar da ita yayi kan dadduma da yake zaune yace." Ki bude ledar nan naki ne na siyo miki sai Wanda kika ga dama zaki bawa." Cikin murna ta bude ledar yalo ne da d'ata Hanifa tana son su mik'ewa tayi da sauri ta dauko Abu ta juye kana ta debo ruwa tana wanke wa. Abbu kuwa kaya ya sanjo domin na jikinsa sun b'aci da k'watar dake jikin Hanifa wacce tsabar bakin Cikin da take ciki yasa ta manta da yara suk bata mata jiki, sai da Ammi tace "Ga ruwa nan kiyi wanka ki cire rigar jikin ki ki sanja wata." A hankali tace to Ammi ta karb'i abunda yake hannunta ita kuma ta dauki ruwan ta juye a abunda suke wanka ta shiga ban daki. Sai bayan da suke daina jin daukar dutsina cikin gidan ne Nasiru ya cika ruwa a bokiti ya zuba klin tsintsiyar kwa-kwa ya dauka ya futa waje ya nannade hannunwan rigar shi ya fara wanke gurin da Abbu yake zama domin duk yara sun bata gurin da ruwan kwata ******** Khalid kuwa bayan tafiyar Abbakar kwanciya yayi kan bed dinshi ya dinga kallon pictures din Hanifa kamar wani zautacce yake surutai shi kadai, duk ya futa daga hayyancin sa sha'war ta ta Riga ta gama yi masa kamun me mugun 'karfi, a daddafe ya futa daga part din nasa ya nufi na iyayen sa. Alhaji Tijjani. Da Mamy na zaune s parlor suna shira ya shigo kamar zai kifa. Da sauri dad din nasa ya mike yaje ya tare shi yana fad'in"Myson lafiya kake tangadi haka."? Mararshi ya nuna masa yana lumshe idonsa Cikin tsananin azaba dad din ya zaunar dashi kan kujera yana lalubar wayarshi domin ya kira dactor. Mamy ta kalleshi cike da tausayi ta shafa kanshi tana fadin "Ina ne yake maka ciwo a cikin naka."? Marar shi ya nuna da hannunsa. Shiru tayi tana sak'e-sak'e cikin zuciyar ta." Alhji Tijjani duk ya tada hankalinsa sai Kai kawo yake yi cikin parlor har lokacin da family dactor dinsu ya shigo da kayan aiki. Alhji Tijjani yace." Maza duba min shi da kyau dactor." Dactor nayi wa Khalid kallon farko ya gane Abunda yake damunsa a nutse ya fara tambayar sa. Khalid kawai mararsa yake nuna masa har yanzu idanunsa a lumshe suke sai cizar lips d'insa yake cike da azaba! Dactor ba yaro bane sai ince ma kusan shekarunsu daya da Alhaji Tijjani yace." Alhji muje muyi magana a waje." Alhaji Tijjani yace." Ko wace irin magana zaka fad'amin ka fade ta yanzu babu inda zan je anan." Dactor yayi shuru na minti biyu yace." Babu abunda yake damun Khalid sai tsantsar sha'awa ta d'iya mace Alhmdullahi yaron lafiyyaye ne kuma ya Dade yana danne abunda yake damunshi Wanda shine dalilin da yasa sparm ya taru a marar shi yake masa ciwo Wanda hakan yake da mutukar matsala a tare dashi abun da zamu lura anan shine Khalid yana da k'arfin sha'awa kuma yana kokarin danne wa hakan ba dai-dai bane a tare dashi dole ya samarwa kanshi mafuta yayi aure ya huta idan ba haka ba zai ta yawan ciwon ciki hade da rama aure ne kawai mafuta a gareshi kuma a irin wannan lokacin ya dace ya nemi matar aure domin samun kwanciyar hankalinsa." Alhaji Tijjani yace."Idan ana auran mata dubu Khalid zai aure su domin ya more kuruciyar shi Insha Allah idan wannan ne matsala ba abune me wahala ba tsakanin yau da gobe da jibi zamu san abinyi." Dactor yayi musu sallama ya tafi. Khalid kuwa duk damuwar da yake ciki yana jin abunda dactor ya fada ya bata fuskar shi,babu wani aure da zaiyi yanzu amma zai San yanda zaiyi ya nemawa kansa mafuta. *26/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/26, 11:32 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *26* Bayan futar dactor Mamy ta kalli Mijin nata tana 'kokarin danne damuwar dake cikin zuciyar ta, tace"Ni nasan abunda ya haddasa masa wannan futinar domin har kullum da kai dashi ina nusashe daku cewar abunda kuke yi bai dace ba kudi fa ba hauk....... Kafin ta karasa ya katse ta, ta hanyar d'aga mata hannu da fad'in"Dakata Mamy."! Shiru tayi tana kallon fuskarshi ya wani sha kunu. Ya cigaba da cewa"Idan kinsan maganar da zaki fad'a zata 'bata mun rai ta 'batawa yaro na rai kar ki kuskura ki fad'e ta."! Mamy ta bude baki tana kallonsa cikin mamaki tace"Alhaji bazan fasa fadin abunda nayi niyar fad'a ba Wallahi sai na fad'a kaji, irin Abunda yaron naka yake aiktawa da idona na gani Khalid na kallon tsaraicin 'yarinyar mutane iri-ire lalatattun yara marasa tarbiyya da suke kokarin 'bata shi ni ba yarinya bace nasan kallon wannan pictures din shaid'aniyar yarinyar sune suka sanya shi shiga cikin wannan masifar Ni da nake a matsayin uwa Allah ya sani ina iya bakin kokarin akansa." Tsaki Alhji Tijjani yaja yace." Yanzu na fahimci inda maganar ki da dosa wato kina so ki hana yaro ya more 'kuriciyar sa ko? Meye ruwan ki idan ya kalla? Shiru Mamy tayi tana binsu da kallo cike da mamaki! Alhaji Tijjani ya dafa kafadar Khalid din yace." Myson ina da kudi da ban San iya adadin su ba a yanzu bana bukatar komai sai farin cikin ka, ina fatan kaji abunda dactor yace kan matsalar ka."? Ya mutsa fuska yayi yace."dad nifa a yanzu babu wani maganar aure a tare dani don bana sha'awar shi sai nan gaba kawai ku kwantar da hankalin Ku ni zan nemawa kaina mafuta Insha Allah. " Cikin damuwa Mamy tace"Wace irin mafuta zaka nema wa kanka myson idan na fahimci maganar ka kana so kace zaka fara Neman mata kom......... Katse ta Alhji Tijjani yayi a hasale yace." Idan Neman matan zaiyi kud'in ki ne."!? Hawayen bakin ciki suka fara zubo mata ta kalleshi da kyau! Tace"Alhaji da kanka kake daure masa gindi ya nemi mata a duniyar nan kana ganin yanda bakin mutane yayi yawa a kanshi wa'ka kawai yakeyi amma kowa da ya tashi budar bakinsa sai ya kira shi dan iska wannan hanyar da kake kokarin tura shi ba me bullewa bace." Jikinsa a Dan sanyaye yace." Ni bance ya nemi mata ba, kece kika kasa fahimta ta to tunda yace akwai mu futar da ya samarwa kansa sai mu kyaleshi ni banaso a dame shi." Shiru tayi tana goge hawayen ta, Khalid din ya Dan bata fuskarsa yace."Mamy wai meye abun kuka ne nifa ba Abunda kike tunani zan aikata ba saboda da ina sha'awar aikata zina da tuni na wuce gurin Allah ya kare ni da kuma tasirin addu'ar ki don Allah ki daina yi min kuka kinji."! Mamy ta mike ta bar musu parlor ranta duk babu dad'i. Shi kuwa Alhaji Tijjani cigaba da kwantar masa da hankali yayi yana fad'in ka rabu da ita zata yi ta gama burina har kullum shine kayi farin ciki a rayuwar ka, kuma duk sanda ka shirya yin auran ka sanar dani mace ko 'yar gidan uban waye zan shiga in futa in tsaya maka sai ka aure ta." Khalid yace." Nagode dad ." tare suka nufi daining suna tattaunar maganar yau Mamy tayi fushi kowa da kanshi ya hada abincin sa. ***** Khalid sha'awar da ya yanke shine kawai zai sanya Abbakr Dole ya kawo masa Hanifa d'akinsa ya kalle ta babu kaya a jikinta a watar sa yana ganin Idan ya samu wannan nasarar sha'awar ta da take sasakar sa zata rabu dashi amma baya jin ko da wasa zai iya kusantar ta ko ya ta'ba jikinta domin yana ganin yarinyar Sam ba tsaransa bace 9:00 na dare ya shiga unguwar kai tsaye shagon Mobson ya nufa guy na ciki yana shirin futa club domin shi yafi ma Khalid din budewar ido tunda yana ta'ba shaye-shaye gami da neme-nemen mata Duk yanayi kawai dai bayayi cikin unguwa ne sai ya futa can wajan gari yake barikinsa. Yana ganin Khalid din ya bashi hannu suka tafa Mobson yace." Yanzu nake shirin futa wallahi." Khalid ya mutsa fuskar sa yake yana bin dakin da kallo kafin ya samu gefen kujera ya zauna yace."Kwananan zan daina shigowa dakin ka tunda baza ka futar da Wannan lalattun kujerun ba kaje ka sanja wasu u kullum kai kud'in ka na bariki ne da yan iskan mata." Mobson yace." Haba Handsome kai nake jira ka sanja min wasu fa." Hararasa yayi yace. " idan nine zan sanja maka to sai dai kayi ta barin dakin naka a haka dube ka gayu an sanku ba'ason makwancin ku ba." Mobson na dariya ya bashi hannu suka tafa kafin yace." Wai meye labari ne."? Lumshe idonsa yayi yace." Naga unguwar nan taku ina da masoya sosai ko wane bango na duba hotona ne nagode sosai nasan duk kokarin Ku ne." Mobson yace." Haba Guy ai duka an zama d'aya wallahi kai din ne Dole a soka saboda yanda Allah yayi maka baiwa sosai babu shakka kana da masoya kuma kana da makiya ko a d'azu sai da akayi fada duk akan ka yaran unguwa sun burge ni da suka wulkanta mutumin Ya shaik ya fara wuce gona da iri." Khalid ya gyara zamansa yana kallon Mobson din yace."Wai meye ya haddasa rigimar to."!? Mobson ya kwashe duk abunda ya faru ya fad'a masa. Siririn sajan shi ya shafa yana sakin wani killer smile yace." Narasa abunda na tsarewa Ya shaik a gari, ko ni kadai ne mawaki a duniya ko kuma wa'ka haramunce kawai don yana ganina Cikin unguwar ne shiyasa ya raina ni amma ko da wasa akace ya shiga hurumin wani abokin aikina zai kwashi kashin sa a hannu wallahi ni ma naji dadin abunda suka yi masa."!! Ya k'arashe maganar yana tab'e bakinsa. Mobson yace." Wallahi nake fada maka yarinyar shi da yake tattali itace ta futo aikuwa yara suka yi mata wanka da ruwan kwata." Hahahahaha ya 'karashe maganar yana dariya hade da dukan k'afafun Khalid din. Murmushi ne a fuskar shi Wanda ya "kara futo masa da gangariyar Kawun shi ya kalli Mobson d'in cikin yanayin maganar shi yace." Ka kyalesu daga shi har yarinyar tashi yanzu a tafin hannuna suke tunda suka sake suka shigo hurimi na idan baiyi wasa ba sai na zubar masa da ragowar mutumcin sa da wasu daga cikin mutanan unguwa suke gani............ *26/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/27, 9:25 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *FREE PEGE* *27* Mobson ya kalleshi cike da mamaki yace." Kana nufin akwai wata ala'kane a tsakanin ka da yarinyar shaik da kake maganarta."!? Gyad'a kansa yayi yana lumshe idonsa yace." Wai sona rake yi." Mobson yayi saurin zama kusa dashi yana kallonsa tare da fad'in "Da gaske kake guy." Khalid ya bude lumsassun idonsa ya zuba su kan Mobson din yace." Ka ta'ba jin nayi maka 'karya ne."!? Mobson yace." No! Ba haka nake nufi abun ne ya bani mamaki but kayi mugun sa'a wallahi yanzu zaka rama abunda ya shaik yake maka a kan yarshi da yake tattali." Khalid ya gyara zaman sa tare da fad'in "Kar kayi tunanin zan aikata abunda ka keyi ko alama kawai dai Ina so in 'kara koya mata yanda zata soni tunda ta rai nani wato duk cika da fadin unguwar nan da kuma samari masu tashe irin Ku ta rasa wa zata ce tana so sai ni don tsabar tsaurin ido! Lallai sai na koya mata hankali." Mobson yayi wata irin kwanciya yana lumshe idonsa yace." Kar ka kwafsa mana guy wallahi nake fad'a maka yarinyar nan mace ce sosai domin ni tun bata kai haka ba nake hango abubuwa da dama akanta gaskiya ina mutukar sha'awar ta wallahi idan nine tace tana so na samu hanyar da zan kashe ishirwata a kanta." Khalid ya sha kunu tare da fad'in "Maganar ta isa haka malam." Mobson ya mike yana gyara d'aurin bandanar da yake kanshi yace." Nifa maganar yarinyar nan da kayi har ka kwadaitamin son kasancewa da mace dama futa zanyi." Khalid yace." Ina Abbakar yake." Mobson yace." Yanzu ya shiga gida." Mik'ewa yayi ya biyo bayan sa suka futo tare. Unguwar duhu dumd'um babu NEPA tsayuwa yayi yana bin hanyar gidansu Hanifa da kallo yana shawarwari da zuciyarsa har Mobson ya yaye maching d'insa kirar zamani yayi masa sallama ya tafi abun shi. Minti biyar yana tsaye a kofar shagon mobson hannunsa zube a cikin aljihun wandon jins din dake jikinsa Abbakar ya 'karaso gurin ya basu hannu suka tafa. Khalid yace." Yanzu nake shirin kiran ka a waya Mobson yace min ka shiga gida." Abbakar yace." Eh na shiga cin abunci ne." Khalid ya shafa siririn sajan sa tare da fad'in "kasan abunda ya kawo ni da daddaran nan."!? Abbakar yace." Sai ka fada amma idan banyi karan bani ba sai ince Hany ce ta jany....... Khalid ya katse shi tare da fadin"Ya za'ayi in ga yarinyar yanzu."!? Abbakar ya duba a gogon wayar shi yana fad'in"Gaskiya dare yayi yanzu domin tara da rabi da minti biyar." Kafad'a ya d'aga alamun babu abunda ya dame shi yace." Kayi wani Abu akai mana idan naka bukatar wasu 'kudi ko nawa ne ka fada zan baka su." Abbakar yasa dariya tare da fad'in"Ni nake bukatar kudi kuwa guy amma wallahi duk tunanin ya kulle domin nasan babu yanda za'ayi kaga yarinyar nan a irin wannan lokacin idan akace maka bakwai tayi baka sake ganin ta a waje sai garin Allah ya waye, shi kuma Ya shaik din a waje yake zama har k'arfe goma na dare kafin ya shiga gida." 'Bata fuska yayi yace." Yanzu ya za'ayi kenan."? Abbakar yace." Bari mu gani." Gidansu ya shiga ya bar Khalid din a tsaye a gurin yana sake-sake. Kai tsaye dakin Ummansu ya nufa lokacin tayi bacci motsi yaji a bandakin cikin dakin nan ya nuna masa Babansu ne a ciki, da sauri ya futo rumfa inda Asalamiyya take kudindine cikin bargo tana bacci. Bargon ya yaye a hankali yace." Dallah tashi shashasha kawai me saurin bacci goma na dare har kinyi bacci. " Asalamiyya ta mike zaune tana mutsike idonta tana kallon Abbakar din tace"Ya Abbakar meye."!? Hannu ya dora a bakinsa alamun tayi shiru. A hankali yace." Tashi kizo d'akinsa yanzu zan aike ki ne."!? Bude baki tayi zata yi magana ya watsa mata harara babu shiri ta mi'ke da sauri ta zari hijab dinta dake rataye jikin kyauran kofar dakin tabi bayansa. Gani tayi ya futa waje sai ta bishi ko cikin duhu idan ta ga MASHAHURI sai ta gane shi mamaki take yi me ya kawo shi kuma." Abbakar ya kalleta tare da fad'in"Yaya za'ayi ki kira mana Asalamiya yanzu." Ido ta zare! Tace"Ya Abbakar dare ne fa yanzu nasan sun kulle kofar su." Yace." Kije dai ki gani don Allah kiyi dubara ku futo tare." Asalimiyya tayi shuru tana tunanin yanda zata yi ta futo da Hanifa daga gidansu a yanzu. Abbakar yace." Kawai kice mata nine nake neman ta Khalid ya bani sako gurinta tazo yanzu zan fad'a mata." Asalamiyya ta saci kallon Khalid din dake tsaye yana ya mutsa fuskarsa. Simi-simi ta wuce su domin wani irin kwarjini Khalid din yayi mata a ido Kai tsaye gidansu Hanifa ta nufa. *27/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/27, 9:26 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *FREE PEGE* *27* Mobson ya kalleshi cike da mamaki yace." Kana nufin akwai wata ala'kane a tsakanin ka da yarinyar shaik da kake maganarta."!? Gyad'a kansa yayi yana lumshe idonsa yace." Wai sona take yi." Mobson yayi saurin zama kusa dashi yana kallonsa tare da fad'in "Da gaske kake guy." Khalid ya bude lumsassun idonsa ya zuba su kan Mobson din yace." Ka ta'ba jin nayi maka 'karya ne."!? Mobson yace." No! Ba haka nake nufi abun ne ya bani mamaki but kayi mugun sa'a wallahi yanzu zaka rama abunda ya shaik yake maka a kan yarshi da yake tattali." Khalid ya gyara zaman sa tare da fad'in "Kar kayi tunanin zan aikata abunda ka keyi ko alama kawai dai Ina so in 'kara koya mata yanda zata soni tunda ta rai nani wato duk cika da fadin unguwar nan da kuma samari masu tashe irin Ku ta rasa wa zata ce tana so sai ni don tsabar tsaurin ido! Lallai sai na koya mata hankali." Mobson yayi wata irin kwanciya yana lumshe idonsa yace." Kar ka kwafsa mana guy wallahi nake fad'a maka yarinyar nan mace ce sosai domin ni tun bata kai haka ba nake hango abubuwa da dama akanta gaskiya ina mutukar sha'awar ta wallahi idan nine tace tana so na samu hanyar da zan kashe ishirwata a kanta." Khalid ya sha kunu tare da fad'in "Maganar ta isa haka malam." Mobson ya mike yana gyara d'aurin bandanar da yake kanshi yace." Nifa maganar yarinyar nan da kayi har ka kwadaitamin son kasancewa da mace dama futa zanyi." Khalid yace." Ina Abbakar yake." Mobson yace." Yanzu ya shiga gida." Mik'ewa yayi ya biyo bayan sa suka futo tare. Unguwar duhu dumd'um babu NEPA tsayuwa yayi yana bin hanyar gidansu Hanifa da kallo yana shawarwari da zuciyarsa har Mobson ya yaye maching d'insa kirar zamani yayi masa sallama ya tafi abun shi. Minti biyar yana tsaye a kofar shagon mobson hannunsa zube a cikin aljihun wandon jins din dake jikinsa Abbakar ya 'karaso gurin ya basu hannu suka tafa. Khalid yace." Yanzu nake shirin kiran ka a waya Mobson yace min ka shiga gida." Abbakar yace." Eh na shiga cin abunci ne." Khalid ya shafa siririn sajan sa tare da fad'in "kasan abunda ya kawo ni da daddaran nan."!? Abbakar yace." Sai ka fada amma idan banyi karan bani ba sai ince Hany ce ta jany....... Khalid ya katse shi tare da fadin"Ya za'ayi in ga yarinyar yanzu."!? Abbakar ya duba a gogon wayar shi yana fad'in"Gaskiya dare yayi yanzu domin tara da rabi da minti biyar." Kafad'a ya d'aga alamun babu abunda ya dame shi yace." Kayi wani Abu akai mana idan naka bukatar wasu 'kudi ko nawa ne ka fada zan baka su." Abbakar yasa dariya tare da fad'in"Ni nake bukatar kudi kuwa guy amma wallahi duk tunanin ya kulle domin nasan babu yanda za'ayi kaga yarinyar nan a irin wannan lokacin idan akace maka bakwai tayi baka sake ganin ta a waje sai garin Allah ya waye, shi kuma Ya shaik din a waje yake zama har k'arfe goma na dare kafin ya shiga gida." 'Bata fuska yayi yace." Yanzu ya za'ayi kenan."? Abbakar yace." Bari mu gani." Gidansu ya shiga ya bar Khalid din a tsaye a gurin yana sake-sake. Kai tsaye dakin Ummansu ya nufa lokacin tayi bacci motsi yaji a bandakin cikin dakin nan ya nuna masa Babansu ne a ciki, da sauri ya futo rumfa inda Asalamiyya take kudindine cikin bargo tana bacci. Bargon ya yaye a hankali yace." Dallah tashi shashasha kawai me saurin bacci goma na dare har kinyi bacci. " Asalamiyya ta mike zaune tana mutsike idonta tana kallon Abbakar din tace"Ya Abbakar meye."!? Hannu ya dora a bakinsa alamun tayi shiru. A hankali yace." Tashi kizo d'akinsa yanzu zan aike ki ne."!? Bude baki tayi zata yi magana ya watsa mata harara babu shiri ta mi'ke da sauri ta zari hijab dinta dake rataye jikin kyauran kofar dakin tabi bayansa. Gani tayi ya futa waje sai ta bishi ko cikin duhu idan ta ga MASHAHURI sai ta gane shi mamaki take yi me ya kawo shi kuma." Abbakar ya kalleta tare da fad'in"Yaya za'ayi ki kira mana Asalamiya yanzu." Ido ta zare! Tace"Ya Abbakar dare ne fa yanzu nasan sun kulle kofar su." Yace." Kije dai ki gani don Allah kiyi dubara ku futo tare." Asalimiyya tayi shuru tana tunanin yanda zata yi ta futo da Hanifa daga gidansu a yanzu. Abbakar yace." Kawai kice mata nine nake neman ta Khalid ya bani sako gurinta tazo yanzu zan fad'a mata." Asalamiyya ta saci kallon Khalid din dake tsaye yana ya mutsa fuskarsa. Simi-simi ta wuce su domin wani irin kwarjini Khalid din yayi mata a ido Kai tsaye gidansu Hanifa ta nufa. *27/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/27, 10:38 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PAGE* *28* Abbu ta hango tun daga nesa yana kokarin shiga gida. Jikinta ne yayi sanyi tun kafin ta karasa take tunanin idan ya shiga kulle kofar zaiyi sai taga sa'banin haka bai rufe kofar ba ya sakaye ta kad'an ya shiga ciki. Tsayuwa tayi kofar gidan wajan minti goma kafin ta shiga, shiru tsakar gidan sai hasken Fitilar da take hangowa a dakin Abbu da motsi kadan. Kai tsaye d'akin Ammi ta wuce sad'af-d'af! Kuryan dakin ta shiga inda ta tadda Hanifa na bacci kan gado kasancewar da akwai hasken torchlight da Hanifa ta manta bata kashe ba yasa ta ga abunda ke rungume a kirjin Hanifa. Hannu tasa zata janye Hanifa ta bude idonta da sauri domin duk a tunanin ta ko Ammi ce firgigit ta mike zaune tana kokarin b'oye pastor Khalid dake hannunta wace tana tsaka da kallonta bacci ya kwashe ta. Asalamiyya ta zauna kusa da ita a hankali tace"Dallah nice." Jin muryar Asalamiyya yasa Hanifa sauke ajiyar zuciya tana kallonta cike da mamaki! Asalamiyya ta kai bakinta dai-dai kunnen Hanifa tace"Kizo inji Ya Abbakar Yanzu zaki koma wai Khalid ne ya bashi sa'ko yace lallai a baki yanzu." Bude idonta tayi sosai gabanta ya fara dukan uku-uku! A halin yanzu mafarkin sa take Asalamiyya ta tashe ta. Asalamiyya tace"Don Allah ki tashi muje dare nayi kawai kin zuba min ido." Cikin rad'a Hanifar tace"Dare yayi kawai kice masa sai gobe da safe zan zo gidan naku."! 'Bata fuska tayi tace"yana fa tsaye a waje le'kawa kawai zakiyi kiji." Shiru Hanifa tayi tana tunani Asalamiyya tace"Abbu ya shigo yanzu kuma ya bar 'kofar a bud'e." Nan Hanifa ta tuna su Ya Nasur suna cikin gari tun da safe suka tafi d'aurin auran wani abokinsu kenan basu dawo ba shine dalilin da yasa Abbu ya bar 'kofar a bud'e. Mik'ewa tayi a hankali tq dauki hijab dinta ta zura Asalamiyya ta mik'e suka futa daga dakin. Takalman su a hannu suka fuce daga gidan cikin sand'a. Khalid duk ya gaji da tsayuwa sai zabga tsaki yake yi yana mamakin kansa kan me zai takura wa kansa kan wannan kucakar yarinyar d'iyar talakawa. Wata zuciyar tace masa "Kana so ka hukunta ta ne saboda tsaurin idonta, take ya amunce da haka. Lokacin masu provision dake unguwar duk sun fara rufe shagunan su masu Chaji ne kawai suke nan babu mutane sosai a layin shiyasa suke tafiya a tsorace har suka 'karaso gurin da suke tsaye. Hanifa gabanta ya shiga dukan uku-uku ganin Khalid MASHAHURI ya zuba mata idonsa tun kafin su' 'karaso gurin taka tunga ta tsaya hade da rike hannun Asalamiyya murya na rawa tace" Asalamiyya wancan waye kamar MASHAHURI. "! Asalamiyya tace" Shine mana ke dai kizo Ku gaisa tunda kin samu ya zo yana sonki." Girgiza kanta tayi tana fad'in"Tsoro nake ji wallahi." Hararata Asalamiyya tayi ta wuce tana fad'in "Ni kinga tafiya tw bacci nake aka taso ni idan kin ga dama kije idan kin ki zuwa kanki." Tana isa gurin su tace." Ya Abbakar gata can a tsaye taki zuwa ni dai bacci nake ji."" Gida ta shige abunta. Hanifa juyawa tayi da sauri da nufin koma wa gida Abbakar ya tari gabanta da sauri yace." Hany meye haka kike yi sai kace wata 'yar 'kauye kefa kika ce In shigar dake gurin MASHAHURI kuma kin samu yazo da kanshi kina wani Abu." Muryar ta na rawa tace." Abbakar tsoro nake ji wallahi Abbu be son na futo ba kaga kuma Yanzu dare ne." Abbakar yace." E duk da haka dai ai kya bari Ku gaisa ko? Ki zo muje gurin shi kar yayi fushi ya tafi kin san fa yana da 'yan mata buhu-buhu."! Hanifa taji gabanta ya fad'i! Da sauri ta d'an waiwaya inda yake tsaye tayi saurin kauda kanta tace"Abbakar muje gaisawa kurum zamu yi in tafi." Yace." Dama mana ke dai ki saki jikin ki kar ki nuna masa 'k'auyanci kin san wayayyan mutum ne." Shuru tayi suka fara tafiya har suka isa inda yake tsaye. Abbakar yace." Handsome ga Hany baby na kawo maka kamar yanda ka bu'kata!.'' Hannu ya d'agawa Abbakar din, shi kuma ya gane kome yake nufi gurin ya bari da sauri. Hanifa taji gabanta na wani irin bugawa ji tayi gwiwar ta duk ta sage bala'een k'amshin turaransa ya cika mata hanci Wanda tunda take bata ta'ba jin kamshin turaran da yayi mata ba irin nashi. Muryar shi da take bala'in so ita ya kwanatar ta kara taushi da dad'i yace." Hanifaaaaa."! Taji wani yarrrrrrr! A jikinta a hankali tace." Na'am." Cikin mayaudariyar murya yace." Ni kike so wai."!? Taji wani rugugugu!!! a kirjin ta shuru tayi kanta a 'kasa tana jin wani irin shauki na sonshi. A shagwa'be yace." Ki bani amsa mana Hany."!! Shuru babu amsa. Matsowa yayi daf da ita taji tsoro ta matsa da sauri jikinta na wani irin kyarma! Hannunta guda ya ri'ko da sauri! Ya tsira mata idonsa Wanda suka kashe mata jikinta lokaci guda, fuskarsa tayi satar kallo ta ganta a murtuke tayi saurin kauda kanta tana addu'a cikin zuciyar ta yanzu ta fara da tasan in futowa tsoro take ji kar ta koma gida ta Tarar an rufe 'kofa. A hankali yace." Saboda ki nuna min son da kike min ne yasa nazo da 'kafafuna na pictures dinki sun bala'in tun kyau sosai suka sanya ni mutukar sha'awar ki da kasamcewar tare dake amma kuma abunda ya bani mamaki shine yarinyar Malami Wanda kullum yake fad'in"Allah yace Annabi yace itace ta aikata wannan aikin babu shakka Ya Shaik cikkaken Muzuru ne tunda ya kasa baki tarbiya me kyau."! Hanifa taji kamar ya watsa mata barko ne a ido ta bude idonta da sauri tana kallonsa shi kuma yayi saurin kauda kansa daga gare ta domin idanunta suna d'aya daga cikin abunda ya ke daukar hankalinsa a kanta sosai suke burge shi. Cikin d'an d'aga murya tace" Kar ka ci mutumcin mahaifina domin banga abunda yayi muku a cikin unguwar nan ba kuka dame shi. Miyau! Na bakinshi ya tattaro ya tofa mata a fuska yana ya mutsa fuska yace." Idan anci mutumcin sa me zaki yi ? Shi me yasa yake shiga abunda be shafe shi ba............. *27/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/27, 7:32 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PEGE* *29* Hannu tasa ta goge miyau din da ya tofa mata a fuskar ta tana jin zuciyar ta nayi mata wani irin zafi! Ita fa duk son da take masa baza ta bari yaci mutumcin Mahaifin ta ba, taga yana 'kokarin zaginsa. Tace"Shikkenan idan mutum zai fad'i Allah yace Annabi yace kamar yanda ka fad'a yanzu sai a dinga zaginsa saboda gudun gaskiya duk abunda Abbu yake yi a cikin unguwar akan Gaskiya." Sha'ko wuyanta yayi ya tattare hijab din sosai ya matse shi a hannunsa hannunsa yana kan k'irjinta inda yake jin taushin nonowan ta ya sauke ajiyar zuciya yana danne abunda yake taso masa a game da ita, Cikin kasalalliyar murya yace." Ke kin san kuwa ko ni wanene kike nema ki zageni a gabana."! Hanifa ta fara 'kifta ido tana 'kokarin 'boye hawayen da yake 'kokarin zubo mata da gashin idonta. Tace. " Sake ni in tafi gida." Zare mata idonsa yayi Wanda suka fara sauyawa yace." Ai baza ki tafi gida ba yanzu tunda kika shiga gona ta sai na wula'kanta ki." A sha'ke tace"Kawai don nace ina sonka kake 'kokarin cin mutumcin na." 'Kokarin janta yake yi tana turjewa yace." Dan ubanki nayi kama da Wanda zaki ce kina so."!? A fad'i maganar a hassle! Hanifa taji ciwon zagin da yayi mata daurewa kawai take yi tana 'kokarin k'watar kanta daga hannunsa zuciyar ta kuwa tur take yi da d'abiun sa tana Addu'ar Allah ya cire mata sonshi. Shagon Mobson yake 'kokarin shigar da ita ta ri'ke 'kofar dakin GAM!ta marairaice fuskarta tace"Don Allah kayi hakuri ka sake ni kar ka CuCe ni."!!!! Ba tare da ya kalleta ba yace." Ni me yasa kika cuce ni kika ce kina sona har da turo min pictures kika sa na yini ina ciwon mara." Kuka ta fara yi tana kokarin fuzge hijab dinta da ya cikyokwiye a hannunta da wayo da wayo sai ta'ba mata Brest yake yi duk tana jin shi ita dai burinta ya sake ta. Shi kuwa Khalid muguwar sha'awar shi ce ta motsa ta inda yake jin a lokacin zai iya yin komai da yarinyar shiyasa yake kokarin shigar da ita shagon mobson d'in. Ihu! Hanifa ta kurma! Yayi saurin rufe bakinta da hannunshi nan ya samu nasarar shida da ita dakin Mobson din Had'e ta yayi da bango ya matse da kirjinshi Hanifa ta shiga rud'u da tsantsar tashin hankali da nadama gami da da nasani domin kallon 'kwayar idonsa da tayi a lokacin nan ta fahimci bashi da imani zai iya yi mata komai a lokacin a aikuwa kafin ta ankara taji fuskarsa daf da tata lumshe idonta tayi Zara zaran gashin idonta suka tafi da imanin shi, k'irjinsa yasa a nata ya matse sosai! Tallafo fuskarta yayi da sauri ya wawuri le'bunanta ya fara tsotsa kamar wanda yasha tsumin 'yan bori haka jikinshi ya dinga kyarma! Hanifa ta tsorata mutuka abunda 'bata ta'ba sanin yana faruwa ba a duniyar nan shi Khalid yake mata tsotsar bakinta yake yana ya mutsa mata jikinta son ransa, jin yana zura hannunsa cikin hijab din yasa ta ingije shi daga jikinta, abunka da Wanda jikinsa ya saki taga taga yayi zai fad'i kamar wani d'am maye ya tsira mata idonsa, Ranta a 'bace ta tattaro duka miyaunsa da ya zuba mata a baki ta tofa masa a fuskar sa kamar yanda yayi mata d'azu tace"Allah zai saka min abunda kayi min mugu kawai kuma daga yau na daina sonka ban sani ba Ashe kai ma kana d'aya daga cikin mutane fajirai masu aikata sa'bon Allah."!! Takalmi dake 'kafarta tasa ta take masa 'kafa da gudu ta futa daga d'akin! Khalid ya bita da wani irin kallo na tsantsar tsana yana jin masifar haushin kansa da har ya yarda ya had'a bakinsa da ita lallai ya 'kara tabbatar da cewar yarinyar shaik shadainiya ce sam baiyi niyar yin kiss dinta ba itace ta rinjaye shi shi a ganinshi lumshe idonsa yayi yana jawo nuffashi da kyar! Zubewa yayi 'kasan gurin Joystick d'inshi na 'kara mi'kewa tsananin sha'awar da take damunsa a lokacin Allah ne kad'ai yasan ta. Hanifa tafiya take kamar zata kifa hawaye take sharewa na bakin ciki abunda yayi mata har yanzu harshenta zafi yake mata da le'bunanta sai zugi suke ita ko da wasa bata taba ganin yanda za'ace wai mutum ya dinga shan bakin mutum ba Wannan duk aikin 'kazanta ne a ganinta. _Ni kam nace"Hanifa ta INA zaki san wannan al'amarin kin futo daga gidan nagartaccan mutum irin Abbu."!_ Sosai take kuka sai da tazo daf da gidansu gabanta ya tsananta fad'uwa can ta hango su Nasir suna 'kokarin shiga cikin gidan Hafiz ne a gaba sai Nasiru da sauri ta 'karasa gurin don har ta kusa fad'uwa ma hannun Nasir ta rike ya juyo da sauri! Hanifa ya gani cike da mamaki! Yake kallonta! Yace.'' Hanifa daga ina Kik...... Rufe masa baki tayi da hannunta domin tana tsoron kar Hafiz yaji. A hankali tace"Ya Nasir don girman Allah kayi min rai ka rufa min asiri wallahi tsautsayi ne ya futar dani gobe zan fad'a maka komai amma don Allah kar ka fad'awa Abbu da Ammi kaji."! Jin yanda hannunta yake karkarwa ne yasa ya cire daga bakinsa yana kallonta cike da zargi yace." Shikkenan muje ciki Allah ya kaimu gobe zaki fada min komai." Gyada kanta tayi tace"Ka shiga tukkuna sai na shigo ko."! Hannunta ya rik'e suka fara 'kokarin shiga cikin gidan kusan cin su da juna yasa Nasir yaji wani irin lafiyyan 'kamshin turare na tashi a jikinta gabansa ya dunga wata irin fad'uwa yana tunanin dalilin da ya sanya Hanifa futa cikin wannan daran lallai dole ya sanya ido a kanta sosai jikinsa yayi sanyi. Suna shiga gidan sautin karatun al'kurani na tashi inda Abbu yake karanta surutaul ba'kara cikin 'karar shi me dad'i. Ammi na kokarin futowa daga bansaki Hanifa tayi wuf ta fad'a daki ta cire hijab dinta da sauri! Ta kwanta kan gado ta jawo zanin lilibarta gabanta banda fad'uwa babu abunda yake yi. Ammi ta futo daga band'aki bayan ta aje butar hannunta ta kalli Nasir dake kokarin juyawa tace" Nasir yanzu kuka dawo."? Nasir da bai San da Ammi a gurun ba ya juyo ya kallonta da fuskar sa wacce take d'auke da damuwa yace"E Ammi wallahi mun tsaya anyi Walima ne shiyasa kuma mun had'u da tsoffafin abokan mu shiyasa muka yi dare." Ammi na 'kokarin shiga d'akinta tace"Allah dai ya sanya alkairi ya basu zaman lafiya, ga abunci can cikin kicin." Nasir yace."Ammi abincin nan a barshi wallahi bana jin ko Hafiz ma zai ci domin mun ciki cikin mu." Murmushi tayi tace"Allah ya kaimu gobe dama towo ne sai ayi muku d'umame." Cikin danne damuwar da take damuna sa yace." To Ammi Mungode ubangji Allah ya bar mana ke." Shuru Ammi tayi kawai ta shiga d'akinta shi kuma ya nufi soro insa shagon da suke kwana yake. Hanifa najin motsin shigowar Ammi d'akin ta 'kara yin lif! Ta rufe idonta sosai! Ammi ta 'karo hasken torchlight din tana haske Hanifa dama 'Ka'ida ne Kafin ta kwanta sai ta duba Hanifa to yau kuma sai bacci ya dauke ta d'akin Abbu sai yanzu ta farka ajiyar zuciya ta sauke ganin Hanifar na bacci cikin koshin lafiya sai ta rage hasken ta futa daga d'akin. Hanifa najin futar ta ta saki ajiyar zuciya, Allah kawai take godewa da yasa Ammi bata gane komai ba. 'Kamshin turaran da hijab dinta yake ne yasa ta mi'ke zumbur ta cire shi da sauri ta bud'e gurin kayanta ta cusa shi gobe da safe zata wanke shi kar aAmmi ta fuskanci wani abun domin tasan ta da kula kan komai. Yafi Rabin a wa a zube a 'kasan d'akin Mobson yana fama da Joystick dinshi da take ta faman harbawa ji yake kamar ya kurma ihu! Ko yaji sanyi Cikin zuciyarsa shi kansa da yace zai nemawa kansa mafuta ya kasa tunano wace mafuta ce ta dace dashi a halin yanzu, zuciyarsa tace masa kawai kaje ka nemi mace ka biyawa kanka buk'ata tunda kasan inda suke kuma ko wace irin mace zaka nema ba tare da ja'inja ba zata amunce... ''No"!! Ya fad'a da 'k'arfi! Wanda yayi dai-dai da shigowa Abbakar cikin d'akin. Abbakar ya 'karaso cikin dakin sosai yana bin Khalid da kallo ganin yayi wani rashe-rashe a 'kasa yana cizar lips dinshi.... Abbakar yace." Guy wani Abu ya farune ina Han.... Khalid ya d'aga masa hannu kafin ya 'karasa maganar tasa yace."Wai ni yarinyar shaik ta tofawa miyau ta take min 'kafafu da takalminta Ni Khalid wannan 'yar 'Kauyan ta samu dama akaina. " Abbakar yace." Hanifa ce ta aikata haka to meye dalili ."? Cike da masifa da zafin zuciya Khalid yace."Ni kake tambaya dalili."! Ya fad'a yana nuna 'k'irjinsa? Abbakar ya fahimci komai yanzu yace." Colm down Handsome na fahimci komai yan.... Tsaki! Kahldi din yaja yana 'kokarin mi'kewa yaji mararsa ta wani irin daurewa da sauri ya koma ya zauna yana ya mutsa fuskarsa! Abbakar ya matso kusa dashi da sauri yana fad'in"Sorry guy amma yarinyar tayi wutaaa da yawa wallahi. "! Cikin cije baki yace." Ka samo min lemon tsami cikin gidan Ku." Abbakar ya futa da sauri! Kai tsaye kicin dinsu ya nufa ya farayin bunkice yasan Babarsu na barin lemon tsami saboda wanke kifi ko matsawa a shayi. Cikin wata farar Leda yaga guda uku manya-manya gaba daya ledar ya dauka ya fuce daga kicin din da sauri. *28/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/27, 10:44 PM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *FREE PAGE* *30* Tsananin azabar dake damunsa yasa yana kar'bar lemon tsamin daga hannun Abbakar ya tura guda cikin bakin sa ya hau taunawa yana rintse idonsa! Tsami duk ya gauraye masa baki, hakan bai dame shi ba burinshi kawai yaji ya samu sassaucin abunda yake tsunkulinshi a mara. Abbakar yace." Guy ko zamu je chamis ne."!? Hararshi yayi yace."Yarinyar shaik bata isa ta sani naje chamis ba kan sha'awar ta Dole in dauki mataki akanta tunda na kalli pictures dinta nake cikin wannan yanayin Wanda da idan inajin sha'awa bana shiga damuwa kamar haka sai ta dalilin ta lallai Mamy tayi Gaskiya da ta kira ta shaid'aniya." Abbakar ya 'kunshe dariyar sa ganin yanda Khalid din duk yayi wani muzu-muzu dashi yace." Kawai ka futa daga harkar ta kuma gobe idan Allah ya kaimu dole zata fuskanci b'acin raina." Tsaki yaja ya mi'ke zaune inda ya fara samun sassauci yace." Ni kam na futa daga harkar ta wallahi ka gargad'eta kar ta kara cewa tana sona idan ba haka ba sai na dauki mummunan mataki akanta."! Abbakar yac" ai ta kori gaba tunda bata da d'a'a kamar ka ta take maka 'kafafu lallai Hany to wai abun tambaya anan shin me kakeyi har ta aikata maka haka ba kayi 'kuli-'kulin kubura da ita ba." Share shi yayi ya mi'ke tsaye da niyar tafiya Abbakar din ya biyo bayansa bayan ya rufe dakin har gurin da yayi parking din motar sa ya raka shi sannan sukayi sallama Khalid yaja motar kamar zai tashi sama. Yana zuwa gida wanka yayi Wanda har yanzu joystick dinshi ba ta dawo normal ba duk da haka dai shi a gurin shi yaji dad'i ya kuma samu sassauci haka ya sanya pyjamas d'insa ya kwanta kan bed yana rintse ido kamanin yarinyar na tayi masa gizo a idonsa, Zabura yayi tsigar jikinsa ta mi'ke! Lokacin da ya tuno yanayin test din bakinta ya rintse idonsa da k'arfi jikinsa na kyarma. Tunda yake a rayuwa sau biyu kacal ya ta'ba had'a bakinsa da mace, buduwar shi ta farko Hamdiyya wacce suka had'u a BUK Lokacin Hamdiyya ita ta nace masa sosai har ta fara shiga ranshi yarinyar irin masu bud'addan idon nan ce itace ta jara ra'ayin sa yayi kiss dinta sau d'aya bai 'karaba saboda Sam baiyi masa dad'i ba sai gashi kuma yau da yayi kiss din yarinyar shaik yaji wani irin Sugar a bakinta Wanda yake jinsa har yanzu cikin bakinsa. Lumshe idonsa yayi jikinsa na rawar d'ari yana tunanin ko ya dauko wayarsa ya kunna ne ya kalli pictures d'insa ko zai samu sassauci wata zuciyar tace masa"Babu wani sassauci da zaka samu sai ma dai ka 'kara tayarwa da kanka hankali kawai ka goge pictures din sune kwanciyar hankalin ka. Take ya yarda da shawarar da zuciyarsa ta bashi ya bari zuwa gobe da safe zai goge pictures din Hanifa tunda ya lura sune suka sanya ya shiga cikin wannan mawuyacin halin duk tarin pictures din da suke wayar sa idan yana kallonsu baya shiga cikin matsanancin hali irin na yau Sha'awar shi ta yau tafi ta kowa ne lokaci. Haka dai yayi ta addu'a cikin ransa har ya samu bacci yw dauke shi baccin wahala bacci me cike da mafarkin Hanifa wacce ta tsaya masa a 'kahon zuciya. Kamar yanda Khalid ya kwana yana mafarkainta to itama haka ta kwana tana mafarkin sa haka ta tashi suku-suku da ita fargaba duk ta fyad'ar da ita, gashi har yanzu le'bunanta zafi suke mata duk ta rasa ya zata yi. Zama tayi kusa da Ammi a sanyaye ta gaishe ta Ammi ta amsa tana kallonta Cikin nazari tace"Yau duk kin tashi babu kuzari a jikin ki ko baki da lafiya ne."!? Girgiza kanta tayi kawai gabanta na fad'uwa jin muryar Nasir suna gaisawa da Abbu. Tare duk suka shigo rufar suka zauna kan k'atuwar tabarmar da Ammi ta shimfid'a a gurin. A hankali tace"Abbu barka da asubah." Cike da kulawa yace."Barka kadai Hanifa kin tashi lafiya. "? Ammi tace" gata nan dai Yanzu nake tambayar ta naga ta fad'a tsakanin jiya da yau nace ko zazzab'in dare take yi." Cike da kulawa yace." Hanifa ko baki da lafiya ne domin na sanki da tsoron Allah kar ki cuci kanki kinji ko." Ji tayi idonta na nema ya kawo ruwa tausayin iyayen NATA ya kamata Abbu yana sonta yana kula da ita ita kuwa me zatace da su. A hankali tace"Abbu lafiya Lou wallahi kawai yanayin jiki da jini ne." Yace." To Alhmdullahi haka ake so." Ammi ya kalla tare da fad'in "Ki had'a mana abun kalaci." Ammi tace "Yanzu zan hada insha Allah." Shitu gurin yayi Nasir nata satar kallon Hanifar yana so su ke'be da Ita domin ya samu damar jin abunda ya futar da ita Cikin daren jiya. Had'a ido sukayi dashi tayi saurin sunkuyar da kanta cike da rashin Gaskiya Nasir ya share kamar be ga abunda tayi ba yace." Gimbiya babu gaisuwa ko."? Cikin ya'ke tace"Ya Nasir ina kwana."! Yace." Lafiya lau fatan Kin tashi lafiya."? A hankali tace'lafiya lau wallahi." Hafiz ta gaisar ta mike daga gurin daki ta shiga ta kudinduno hijab dinta na jiya ta futa waje dashi bata yi wata-wata ba ta zuba masa ruwa da klin ta koma Cikin rumfar ita duk dubarar ta idan hijab din ya jiko cikin ruwan klin k'amshin turaran Khalid dai baje bata san shi wannan turare na MASHAHURI ko sa za 'a wanke kaya sau Dari k'amshin yana nan tunda ya Riga ya kama jiki. Kurbar kunun take yi. Tana had'awa da soyayyan d'ankwalin Hausa a bakinta ci kurrum take ba don dad'i ba tunanin Khalid duk yafi yawa cikin zuciyata. ***** Khalid kuwa ko da ya tashi da asubah yayi sallah kwanciya yayi kan abun sallahr wani baccin ya 'kara daukar shi misalin takwasa da rabi karar wayar shi ya farkan dashi. Mik'ewa yayi zaune da alamun bacci a donshi ya dauki wayar yana duba me kiran gefe guda kuma yana tunanin Ashe jiya ya manta bai kashe ta ba, numbar ce babu suna kamar kar ya daga saboda wani irin haushi yaji lokacin da ringing din ya tashe shi daga daddad'an baccin da yake a kasalance ya d'aga wayar gami da karata a kunne yace." Helo." Daga d'aya 'bangaran yaji muryar hamshakin mutum mun yana fad'in"Ranka shi dad'e mahadi me dogon zamani."!! Khalid yaji wani banbarakwai domin muryar mutumin ta nuna ta babban mutum ce. Yace." Tare da naka ranka ya Dade."! Alhaji Salisu yayi dariya irin ta manya yace." Aikine ya samu yanzu nake so ka shiga studio ka tsaya ka baje basirar ka da Allah ya baka ina so ka wa'ke min shugaban 'kasar nan wato General *'Dalhatu Zarewa* Idan wa'kar tayi dad'i kuma ta zaga lungu da sa'ko na ko wace nahiya ni zanyi maka kyauta ta ban mamaki.!" Khalid ya d'an bata fuskarsa jin abunda mutumin yake cewa ko wa ya fad'a masa don kudi yake wa'ka oho!!! Yace." Ina so in san kai d'in wanene? Kafin in shiga studio a kanka."! Alhaji Salisu yayi dariya irin ta manya yace. "Nine senotar Alhassan Khamis." Khalid yace."Na gane Yallab'ai Hak'ika kai din ba 'boyayye bane kowa ya sanka saboda yanda kake bawa 'kasarka gudumawa amma ina in Sanar da kai cewar ni Khalid Alhaji Tijjani Canji bana wa'ka don kudi ko wani mulki har kullum ina fad'a cewar wa'ka ra'ayina ce kuma ban mai da ita Sana'a ba." Alhaji Salis yace." Da kyau jarumin namiji haka ake son maza! Ka burge ni da wannan a kidar taka ina sauraron ka insga Allah." Khalid yace."Kar ka damu insha Allah zan wa'ke mai girima shugaban kasa kamar yanda ka bukata kuma bana bukatar ko kwabo." Alhaji Salis yayi godiya sannan suka yi sallama. Khalid kuwa kashe wayar yayi har yayi nufin mik'ewa sai ya koma ya zauna cikin zuciyarsa yana fadin"Bari kawai ya goge pictures din Yarinyar nan tunda ya samu sassaucin abunda yake damunsa Ma'adanar hotonan ya shiga ya dara kokarin gogewa hannunsa ya cire da sauri ya tsurawa jikinta kallo a take jikinsa ya fara kyarma ya dinga duba pictures din yana sakin zazzafar a jiyar zuciya Abunda yayi ta ya'ki dashi jiya shine ya dawo sabo fill kwanciya yayi 'kasan d'akin kamar wani maraya yayi lamo! Yana kallon pictures din Hanifa da siffoffin jikinta suke so su haukatashi."!! *_Yanzu a ka fara!!!!."_* *_Shin wai yaya take ne? Khalid din ne ko kuma Hanifar ce? Waye zaiyi winning din d'an uwansa shine wace irin bada'kala ce zata faru anan gaba? Shin Abbu zai amunce ya bawa Khalid auran yarinyar Hanifa kuwa? Shin Mamy zata amunce da Hanifa a matsayin yarinyar arzikice ko kuwa Nasir zai samu nasarar auran Hanifa ko kuwa shin Hanifa zata cikawa iyayen ta alk'awarin da ta daukar musu ko kuma zata bujere!? Wai!!!!!!! Akwai chakwakiya anan gaba, littafin MASHAHURI yanzu aka fara domin wannan sharar fage Ku maza Ku garzayo Ku biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan accont din 0542382124........ BINTA UMAR GT BANK...... ko kuma Ku same ni ta wannan numbars _08089965176_07084653262 insha Allah zan fad'a muku yanda zaku biya kud'in karatu, taku ce a ko da yaushe BINTA UMAR ABBALE😊_* *28/12/2019* _BintuUm@rAbb@le_ [12/28, 9:11 AM] .: *MASHAHURI!* *Ga masu ba'katar cigaba da karanta wannan book d'in zasu biya kud'in karatu #300 kacal ta wannan account d'in.....0542382124 BINTA UMAR GT bank...... Ko kuma Ku same ni ta wannan numbars 08089965176_07084653262 Insha Allah sai in fad'a muku yanda za'ayi Ku biya* *Mutanan Nijar kuma idan suna bu'kata suma zasu tura katin waya orange ko Airtal ta wannan numbars 90899076_88137740 dala d'ari itace a madadin 'Dari uku na Najeria, MASHAHURI MAWA'KI ko da 'kud'in ka sai da rabon ka.!!!!!* *_Attention⚠_* *_Kada ka/ki biya wani ko wata kud'in wannan novels d'in da sunan zasu tura muku complete daga baya idan aka samu akasi basu tura muku complete din ba kuzo kuyi min wata magana wacce hankali da tunani bazai dauke ta ba, har kullum ina fad'a cewa duk novels dina mallaka ta ne babu Wanda na mallakawa shiyasa sam! bana maraba da wad'anda zasu zo da fuska biyu Idan har ka/ki san da cin amana zaka zo gurina to don Allah kayi hakuri kar kazo duk da haka nagode da 'kauna, akwai mutanan da suke zuwa suna biyan kud'in novels dina a wasu gruops daga baya idan basu samu complete ba sai su dawo gurina suce wai sun tura wani kud'in don Allah inyi hakuri in basu littafin ni sai nake ganin hakan kamar rainin hankali ne to don Allah masu yi min haka kuyi hakuri Ku daina duk wacce take sha'awar karanta novels dina ni ya kamata tazo ta biya hakkina ta biya kud'in karatu ni kuma in turo mata haka shine kwanciyar hankalina daku gabad'aya, don haka duk Wanda yake bukatar cigaba da karantar wad'annan novles d'in..............._* *_1 NANA KHADIJA_* *_2 YARO DA KUDI_* *_3GIMBIYA BALARABA_* *_4 BABBAN YARO_* *_5 TSANTSAR BUTULCI_* *_6 MASHAHURI_* *_08089965176_* *_07084653262_* *_Zaku same ni da wannan numbars nawa insha Allah zaku biya ku karanta Wanda kuke so ba tare da kun ci haramun ba_* *_Gare ku masu sai da min da novels babu abunda zance daku sai dai na barku da fad'uwar rana da hudowar ta na barku da mai sama da 'kasa shine zai saka min_* *_Ka/ki siyar min da novels dina ba tare da sanina ba Allah sai ya saka min!!_* _*Kuyi hakuri readars Ku daina tambaya ta novels din mutane don Allah duk wacce take son wani novels taje ta tambaya a gruops zata samu*_ *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *_BINTA UMAR ABBALE Tana mutukar 'kaunar masoyan ta duk inda suke!💋💋💋💋💋_*