********************** ⬇ ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** [29/04 8 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣-5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Doguwar yarinyace fara sol kamar ka taba fatar jikinta jini ya fito take zaune a balcony gidan da take aiki, damuwa fal a fuskarta, ta rasa yadda zatayi da rayuwar nan, kudi dai Allah ya ba ma babanta, "amma tun ragon sunanta da ya siya aka rada suna, bai kara kashe mata ko da kwandala ba har yanxu" tana cikin wannan tunanin taji muryan matar da take ma aiki tana kwala mata kira kamar dodon kunna ta zasu fashe, da gudu ta karaso wurinta tana fadin Hajiya gani, "wai ke Khadijah meyasa kullum kike sani magana ne"idan bazaki iya aikin nan ba ki tattara ki bar gidan nan yanxu, tunda babu dole, uwar ki ta kawo ki aiki a nan, kuna kuka kuna roko da hada mu da Allah a taimaka maku rabonku da cin abinci kwana 2 kenan shiyasa maigida na ya baki aikin nan, amma ke kenan kullum cikin tunani kina yar yarinya dake, ga kwanoni can a zube baki wanke ba, ka gida nan kacha kacha ba shara, zaki wuce kije ki fara aikin ki, ko sai na wanke maki mari yanxu, da gudu Khadijah ta wuce tana share kwallar dake gangarowa da left cheek inta. Tafe take kanta na kasa, taji taci karo da mutum, before she could say a word taji saukar marin da saida taga kanta a kasa, kafin ta ankara taji yayi ball da ita " are u insane" ko baki da ido ne, wawiya kawai qazama, har kin isa ki hada jikin nan naki da nawa, ya nuna ta da yatsar sa👉yayi warning inta, wannan ta zamo na farko da kuma karshe da zaki kara hada hanya dani, I mean kina ganina ina tahowa kiyi maza ki canxa hanya......wat nonsense, a cewar shi AYMAN kenan Khadijah ko taci kuka har ta gode ma Allah, da ta tuno kwanonin dake jiranta da sharan gidan kuwa aza hannu a kanta tayi tana rusa wani irin kuka zad tausayi tana "WAYYO DUNIYA🙆" ina zani inji dadi, me zanyi inji dadi, ina zan saka kaina inji dadi ni khadijah ?wayyo duniya ya Allah narokeka ka kawomin sauki cikin gaggawa kafiddani cikin wannan yanayi Dana tsinci kaina aciki,,,,,,,,, Kubiyo HADIZA TAYI danjin labarin Khadijah.... [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 6⃣-🔟 💤💤💤💤💤💤💤💤 ASALIN LABARI Alhaji Ismail mubi shine asalin sunan mahaifin khadijah, Fulani ne gaba da baya na garin mubi dake jihar yola, Alh Ismail ya kasance hamshakin mai kudi ne tun kafin yayi aure, kasancewar babansa wato Alhaji Musa mubi ya rasu ya bar masa tarin dukiya da kuma shanaya, inda mahaifiyar sa wato Innayo take nan da rai, Allah ya bata yara uku ne a duniya Alhaji Ismail ne babba, sai Aisha da kuma Rabi auta. Bayan rasuwar babansa yayi aure, da amincewar mamarsa wato Innayo,inda ya auri wata mata mai suna Mariya itama fulanin ce ta mubi,sunyi auran soyayya ne naggani nabbari idan aka ci aka sha kasancewar dan mai kudin garin wato marigayi Alhaji Musa yana aure, daga karshe dai aka kai amarya gidan mijinta. Bayan wata biyu Mariya ta fara yar zazzabi, hankalin Alh Ismail a tashe aka kaita dan clinic dake garin, gwajin farko ya nuna tana dauke da juna biyu, murna wurin Alh Ismail ba'a magana. A haka dai suka ci gaba da rainon dan cikin har yakai wata 9, wata rana Alh Ismail ya fita kasuwa inda yake sana'ar siyar da atamfofi a kasuwar mubi, hankalinsa dai ya kasa nutsuwa, so kawai yake yaga kansa a gida, ai kuwa ba bata lokaci ya kira dan shagon sa wato Bala yace masa ya kula da shagon zashi dubo Mariya a gida, isarsa keda wuya yaga Mariya a cikin wani irin hali, ai a take hankalinsa ya tashi, dayake basu da nisa da gidan mamarsa Innayo da gudu ya shiga ya kira ta, bata jima ba sai gidan Alh Ismail, Innayo na shiga, Mariya na santalo katon danta wanda ta dade tana nakuda ita daya. A haka aka ci gaba da kula da yaron har ranar suna ta zagayo inda suka yanka rago biyu yaro kuma yaci sunar kakansa wato Musa, amma ana kiransa da Abba. Haka rayuwa ta kasance ma Alh Ismail da Mariya cikin jin dadi hade da soyayya mai karfi a tsakaninsu, duk da Mariya ta kasance mata mai mugun kishin mijinta, ko da wasa bata barin yayi mu'amala da ko wata mace a garin koda kuwa ta bangaren business ne, a haka kasuwancinsa ya komar da shi garin kaduna, Innayo tayi kuka har ta gaji rabuwa da danta farin cikinta, domin kuwa fuskar sa take gani ta tuna da mijinta abin kaunarta wato late Alhaji Musa mubi. Sun samu gida flat a anguwar sarki na haya mai dauke da dakuna 3, palour,kitchen, toilets da kuma dakin mai gadi. A central market dake kaduna Alh Ismail ya samu shago babba ba'a magana kaya aka zuba sosai na gani na fada, inda azirkin sa sai kara budewa yake, da alama shago yayi armashi, shekaransu biyu a kaduna Mariya ta kara haihuwa wannan karon ma najimi a asibitin sojoji dake Gwamna road wato 44 hospital, an dawo anyi suna yaro yaci sunan baban Mariya wato Muhammad amma ana ce masa Baffa, a haka dai rayuwar su ta cigaba da tafiya. Akwai wata yar agwai mai kawo ma mai gadin su nono da fura na siyarwa, inda kullum sai ta kawo ma Mallam shehu, wata rana yasha,wata rana kuma yayi sadaka dashi, a haka har suka saba da mutanan gidan, amma dare da rana daya Mariya bata taba son aminatu ba, ko meye dalili oho? Duk ranar da Alh Ismail ke gida sai ya siya nonon dayawa ya aika akai islamiyyan kusa dasu ayi sadaka da shi, a haka har su zauna suyita hira da aminatu da mallam shehu gateman, abunko na masifar bata ma Mariya rai, saboda tsanan da tayima aminatu. Ana cikin haka har Alh Ismail ya fara son aminatu ba tare da sanin Mariya ba, har aminatu tayi masa kwatanccen ruggar su, a haka Alh Ismail yaje har ruggar ya sanar da mahaifan aminatu, sunyi murna sosai, kasancewar shima bufulatani ne, soyayya mai karfi ta qullu tsakanin su, har aka fara maganar aure, ba'a sanar da Mariya ba har biki ya rage sati biyu. A ranar da Alh Ismail ya sanar da iyayansa na mubi ko sunyi murna, dama sun gaji da halin irin na Mariya, yayi ma kansa alkawarin sanar da mariya amma zuciyar sa bata daina bugawa ba har ya kai gida, saboda ya san halin abarsa, aiko tun daga kan shi Alh Ismail har mai gadi da neighours sunga tashin hankalin mariya wagga rana, domin ko karamar yaqi ta tasar kamar yar bori a anguwa, Alh Ismail yayi daya sanin fada mata, cos ranta yayi mugun baci......a haka ta dau sati tana gaba da Alh Ismail har Allah yayi ta sauko da kyar, amma na ciki na ciki, aiko ana cikin haka aka kai akwatuna ruggar su aminatu set daya, amma yaji kaya, magana ta zagaya ruggar sai farin ciki akeyi, aminatu zata auri mai kudi, a haka har ranar aure ya zagayo aka daura auran "Alhaji Ismail mubi da Aminatu liman sule" HADIZA TAYI 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣6⃣-2⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Saida ta idar da sallar magrib tayi addu'ointa na kariya daga miyagu, sannan ta fito, ta kudurta a ranta bazata sha ko wani drink da Mariya zata bata ba, amma zataci abincin tunda ba cikin abincin zata zuba ba, kamar yadda taji su suna fadi,tana isa kan dinning taja kujerar dake nisa da mariyar, ta zauna kusa da Alh mijinsu, aiko ran Mariya yayi mugun baci, wani kishin Alh ya taso mata, amma da yake yar duniya ce, ta dake tana yar dariyar yake, ta dubi fuskar aminatu, taga fuskar a sake tana ta faman murmushi, hade da addu'oi a zuciyar ta, tana zuba mata abincin tace bisimillah ga abinci, aminatu dai murmushi tayi, tayi shiru kawai, a yayinda ta zuba ma Alh nasa, Itama ta zuba ma kanta......sunci abincin dukkansu har sun koshi, kuma abincin yayi dadi, Mariya ta miqe ta dauko masu kunnun ayan,ta zuba ma Alh nasa, yanata santi, sai ta ce bari na dauko cups, da zata tashi sai ta dauki jug in kunnun tayi kitchen da shi, sai ta wuce dauko cups, tunda daya kawai ta kawo, kuma da gangan tayi haka, sbd ta samu zuba garin maganin. Komawa kitchen tayi ta dauko cups biyu ta zuba garin a cup da zata ba ma aminatu, " watsa garin tayi a cikin cup in tana yar leke leke har ta zuba kunnun ayan a ciki sai ta zuba nata" ta dauka sai dinning. Da murmushinta ta karaso tana miqa ma aminatu nata, Alh kam ya shanye nasa ma, yayi shirin tashi ya wuce masalaci sallar Isha'i, Mariya dai sai kallon aminatu take, amma sam aminatu taqi sha..." "Aminatu ya naga kamar baki shan kunnun ne, ko dai baki da lafiya ne" aminatu na jin haka ta tashi ta ruga da gudu, tana kwararo aman karya a cikin sink na kitchen in. Alh da yakai bakin kofa ya juyo da gudu sai cikin kitchen wurin aminatu, Mariya ko haushi kamar zata mutu, a haka aman gaske yazo mata, har ta gama dai, mariya na daga bakin kofar kicin in tana cewa, kodai ciki ne Alh, a kai asibiti kawai... Duk na munafurci, Alh ya rakata har side inta ya ce bari yaje masallaci ya dawo suje hospital, yana dawowa suka je, akayi test aka tabbatar masu da cikin dake jinkinta 3 months. 🔅🔅🔅🔅🔅🔅🔅🔅🔅 A kwana a tashi babu wuya, yau watar cikin aminatu yakai 8, su na nan da yanayin zamansu itada mariya, babu inda Mariya da siyama basu shigaba dan ganin lalacewar cikin nan amma ina, abu ya ci tura, a wata litinin ne Hajiya siyama ta ziyarci gidan siyama, Mariya ke bata labarin irin qaunar da Alh keyi ma cikin nan, aiko siyama ta zuga ta, tace " ai tashi zakiyi muyi gidan wani bokan yanxu nan, a tusa masa tsanar shegiyar nan a rai" abun kam yayi ma Mariya sugar, a take ta dauko gyale sai hanyar jere, wanna karan sun canxa gidan boka, sun danyi tafiya kadan sannan suka isa, layin Matan dake gidan yaba ma Mariya mamaki, itako siyama ta saba, ko a jikinta......sun dan jira for like 20-30 minutes kafin yakai kansu, suna shiga sukayi ma bokan bayanin komai, ya basu manniyin sa yace zasu hada dana mariya sai a saka cikin tea ko kunu da zai sha, Alh yana sha shikenan har abada sai abinda tace, sai yadda tayi da Alh Ismail,,,,,,,,,,Wa'iyazu billah. ( yan uwa mata, ina kira gareku, akan irin son duniyar da kuma kishi da muke gudurta ma ranmu dashi, bazai kai mu ko ina ba, sai hallaka, mun mayar da gidan bokaye gidan suna ko biki, da akai akai muke zuwa, bamu daukeshi a bakin komai ba, mun manta da hukuncin macen da taka kafarta zuwa gidan boka ne? Ko mun manta da cewa sallar wacce ta taka kafarta gidan boka Allahu subhanahu wata'ala bazai amsa sallar ta na kauna 40 ba? Meyasa muke da son bin zuciyar mune.....ina kira gareku mata, damu gyara halinmu tun bamu koma ga mahallicin mu ba.....Allahu ta'ala a'alam, Allah yasa mu gane). A haka suka bar kauyen jere sai garin Gwamna inda farin cikin Mariya yaqi boyuwa, suna isa gida siyama ta kwashe sauran kayanta tayi gida, Mariya ko tayi murnan rashin dawowar Alh da wuri, da ya hauta da fada. Alhaji yana dawowa ya shiga side in aminatu ya gaishe ta, sannan yayi bangaran Mariya, ta tarbe sa hannu biyu sannan ta kawo masa abinci yaci ya kwanta, yayi bacci. Washe gari ta hada maniyyin ta dana boka, ta hada ma Alh tea mai kaurin gaske, da farko yace baya son shan tea, saboda cikinsa dake dan murdawa, amma magiya irinta Mariya ya saka shi shan tea din.... Aiko tsallan da Mariya tayi sai da yaba Alh mamaki, yace baki da hankali ne, ko meye haka kamar yan biyu na wasa, kashe masa ido tayi ta wuce ciki tana murnan shan tea da Alh yayi Samun nasara kam Mariya ta samu, saboda sai yadda tayi da Alh, abindai bai wani ba aminatu mamaki ba, kasancewar tasan halin kishiyarta, daga farko baya qin zuwa dakin aminatu, amma sai da Mariya tasan hanyar da tabi, ya daina zuwa....... Yaran gidan dama duk makaranta daya suke, amma sai da Mariya tasa Alh cire yan biyun aminatu a makarantar kudi, wai kar kudin sa ya qare, amma su abba da Baffa na skul in kudi, da kyar aminatu ta roqe Alh akan ya kaisu koda na gov't ne, haka ko akayi....,,,idan kaga aminatu a gidan sai ka zubar mata da hawaye, sbd yadda ta koma, kamar almajira, ga ciki ya kai wata 9, ta gode ma Allah ta dan samu ta siya kaya kafin Mariya ta mallake Alh, amma bata manta Allahn ta ba, tana cikin addua kullum na samun mafita daga wanna musiba data same su.....................,.,.,.:......... Da safe aminatu ta tashi da wani irin ciwon baya, sai faman addu'a take amma da kyar ta samu yayi sauki, zuwa kamar 20 minutes ciwon mara mai azaba yazo mata tayita salati tana kiran sunan Allah, gashi su Abdul suna wasa a waje, da kyar ta samu taja wayarta ta kira Alh, amma sam ba'a dauka ba, dama yana chan shiyar Mariya, sai famar rubuta mata check na kudi yake, yanajin wayar ta sake ringing yakai hannu zai dauka sai yace, oh asha ma aminatu, ya kai hannu zai danna wurin amsawa kawai Mariya ta hana, tace masa qila kudi ma zata tambayeka, sai ya koma ya zauna, Mariya ta samu ta fito ta leqa shiyar aminatu, tana jiyo nishin ta, ta shiga da sauri, wani banzan kallo ta watsa mata, tace yau wallahi ko mutuwa zakiyi bazan taba taimaka maki ba, shegiya gaki mai iya daukar ciki ko? Toh ki haihu da kanki, tunda lokacin da ake maki cikin baki nemi taimakona ba, taja tsuki....mtwssssss ta fita, harda rufe kofa, aminatu da ko magana bata iyawa saboda azaba sai faman kuka takeyi kamar ranta zai fita, amma ina ba mai jinta, a haka tasha wahalar ta ita daya har ta santalo yar ta fara tas wanda taci sunan KHADIJAH........Khadijah na fitowa duniya, yan biyu suka shigo da gudu, sun gaji da wasan, da sauri ta rufe jikinta kafin su ganta, kallon jaririyar suke suna cewa " mama waya baki baby" bata ce masu komai ba tace ma Abdulrahman yayi sauri ya miqo mata razor a gaban dressing mirror, da gudu ya kawo yana cewa mama kalla jini, bata kulasa ba, tace maza ku fita waje ciwo naji, da gudu suka fita waje suna cewa "" lah munga baby a dakin mama" Mariya naji hankalinta ya tashi, amma ta dake,,,,,, sallamar da kannen aminatu sukayi ne ya bata mamaki sbd sun jima basu biyo gidanta ba, da kwaryar Nono a kansu, a nan ta gane daga talla suke Yana yin da suka ganta yasa sukayi saurin taimaka mata da daukar babyn, duk da yara ne basu san meye haihuwa ba, amma sun tausaya mata, da sauri tayi masu magana da fulanci, tace su dauko tsumma da ruwa a wanke wurin, thank God ma tiles ne, ba carpet a kusa, da sai an cire an wanke, haka kuwa sukayi, within some minutes suka gyara palour in,,,,, da kyar dai aminatu ta dawo hayyacinta, cikin hikimar Allah, Ji tayi komai na jikin ta ya daina ciwo, ita tayi ma babyn wanka, ta fito da overalls set mai kyau pink, da baby diaper ta saka mata, yarinya sai rusa ihu take yi tunda ta shigo duniya, taqi shiru har yanxu, da yake tayi wanka kafin tayi ma babyn, tana gama saka mata kayan ta fara bata Nono, tsotsa take a hankali tana sauke ajiyar zuciya..................... 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 2⃣1⃣-2⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Tun karfe 2 na rana aminatu ta haihu, amma bataga kafar Alh ba, ballantana Mariya...abun ya matukar bata mata rai, rashin ganin Alh da batayi ba, dama bata wani damu da zuwan Mariya ba, sanin halinta..... Gashi yamma yayi, kannenta na son komawa gida,,,, kiran daya daga cikin kannenta tayi mai suna furera, tayi magana da fulanci "wai taje ta fada ma Mariya da Alh wai ta haihu......,.da sauri furera ta isa shiyar Mariya da sallama, ta amsa dakyar tana cewa wayene, yarinyar da bata wani ji Hausa ba sosai tace "ina wuni,,, addata wai ta haihu" tsaki taja hade da cewa " to sai me....Iyye nace maki sai me, Alh na zaune wurin amma ba bakin magana....amma har ga Allah yanason zuwa wurin, amma yasan Mariya bazata barshi ba, kuma dama yanajin tsanar aminatu a zuciyarsa.. " bacemin da gani ko na karya ki" da gudu yarinyar tabar wurin tana bata rai".....,,,,... Koda ta isa shiyar addanta, fada mata komai tayi, aminatu batace komai ba, ta zuba ma yarinyar dake hannunta ido kawai,,,,, chan tace masu, su tashi su tafi gida yamma nayi,,, amma idan sun kai, su sanar ma umminta da abbanta haihuwarta, suka sallameta tace su kira mata su Abdul yamma tayi, Asha gidan da su Abdul suka shiga, sunyita wakar mamansu nada baby sabuwa, kasancewar aminatu bata shiga mutane, asalima bata da kawa a unguwar, mata daya take dan mutunci da ita, itadin ma saboda islamiyyan su daya ne, kuma a islamiyyan suke dan magana ma, tun da mijinsu yasa suka shiga gaishe da neighours tun dawowarsu anguwan, har yanxu bata kara leqa gidan ba..,,...,toh gidan matan su Abdul ke yawan zuwa wasa, tana da yara 4, mata biyu, maza biyu, ita daya ce wurin mijinta kuma yana aiki a NNPC ne.....yanada kudi ba laifi,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Su Abdul sun dawo gida, sukaga baby da pink overall inta sai tsotsan hannunta take zan sha'awah, sukayi saurin zuwa wurinta, aminatu da abin duniya yabi ya isheta dai kallon su kawai takeyi bata ce masu komai ba, Abdulmalik yace "mama wai babyn ki ne wannan" nodding kanta tayi kawai,suka hau murna! Da daddare aminatu da kanta taje shiyar Alh dan sake sanar masa da maganar haihuwan amma haka Alh ya zageta, harda mata gorin " mai tallan kindirmo" Mariya da abun yayi mata dadi, sai dariya take kwasa......Alh yace babu ruwansa da yarinyar, kuma baya ma son ganin fuskarta sbd haka kar ta kara kawo masa maganar haihuwan, haka aminatu ta durkusa qasa tana rokon Alh amma inaaa, Alh ko kallon ta ma bayayi, tafi awa daya a tsugune tana kuka, tana rokonsa amma yaqi, haka ta tashi jiki duk a sanye tayi bangaran ta. Washe gari yan uwa aminatu sukazo gidan, amma aminatu bata nuna masu komai ba, sai ya dikkonta ne taso tagane akwai abinda ke damunta, ganin yanda take yau,,, tajata cikin kitchen sbd bedroom inta da mutanan ruggar su, haka palour da dakinsu Abdul, har ta gaji da tambayar ta, aminatu tace nace mata " ni fa babu abinda ke damuna Inna" sai da tayi mata dan nasihohi sannan ta fara bata labari tana kuka,,,,,, sai da hawaye ya zuba daga fuskar yadikkon,,,, ta yi mata dan nasiha, da maganganu masu kwantar da hankali, sannan suka bar kitchen in....... Kafin dare duk yan uwan sun watse sai ya dikkon da wata yar uwar aminatu da aka bari,,,,,, " har yanxu fa Mariya bata shigo ba" haka Alhaji ma! Washe gari da safe neighourn su da su Abdul ke wasa a gidan ta shigo mata barka, har ta fita suna dan hira amma sama sama, take ce ma aminatu " ai su Abdul ke fadamin da suka zo wasa" aminatu dai cewa tayi Allah sarki na gode maman yasir::::;;;;;;;;;:; Kasancewar yau Alh na gida, yasa yadikkon aminatu zuwa banganran Mariya, ta iske su suna hirar su da kawarta siyama, basu ma ji sallamar ba, sai da ta shigo ciki tana cewa " Inata sallama shiru baku amsaba" tashi Mariya tayi tana mata kallon raini,,, "ke meye haka na shigomin nan waya baki izini,,, a mairace Yadikko tace, kiyi hakuri yata nayita sallama ne baku amsa ba, dama Alhaji nakeson magana dashi, wani mugun harara ta kwashe ta dashi, tana ce mata " me zakiyi ma alhajin, kudai shegen son abin duniyar ku sai ya kai ku ga hallaka,, talakawa kawai😏sake baki Yadikko tayi tana kallonta,,,,, "idan kin gama kallona ga shiyar Alh chan, kuma kar na sake ganin kafarki ko na yan garinku anan,, ehee! Suka fashe da dariya harda tafa hannu itada siyama.......,,. Kamar Kwai ya fashe ma Yadikko a jiki, haka takeji, sum sum ta nufi shiyar Alh, ya rufe ido shima ya zuba mata rashin mutunci sannan ya ce " ya rantse da Allah ragon suna kawai zai siya, koshi saboda maganar mutane zai yi, amma ba zai bada kudi koda gwangwanin shinfaka ba...... Ya nuna mata kofa, wai ta fita zai kwanta,,,,, mamakinta kasa boyuwa yayi, sanin Alh mai kyauta, mai ladabi da biyayya, amma haka tabar dakin sai bangaran aninatu,,,,,,, Yanayin da ta shigo yasa aminatu gane abinda aka mata, ta shiga ce mata " Inna sai da nace maki kar ki je" domin nasan wulaqantaki zasu yi amma kika qi😭😭...... Inna tace kar ki damu aminatu, akwai Allah☝!! Haka rayuwa ta kasance ma aminatu da yaranta, amma sai ana gobe suna Mariya da Alh suka shigo, a wulaqance take kallon aminatu da yarinyar, tace "toh mun shigo ganin yarinyane, kafin akaimu gaba, sai ki miko min ita mallama mai haihuwa" amina baiwar Allah da jikinta duk yayi sanyi, ta dauko baby zata mika ma Alh, Mariya ta daka mata tsawa, "keh! Babu abinda Alh zaiyi da yarinyarki, nina rokesa ma ya shigo, sbd haka mika min ita nan kafin ranki ya bace....... Ta mika mata tana share kwallar dake bin kumatunta. Ta kura ma babyn ido, kome take mata OHO? Aminatu dai duk ta tsorata, ta miqa mata yar suka fita,,,,, Alh dai ko uffan bai ce ba "dama tun kamin su shigo, tace ma Alh kar ya sake ya ce qala har su fito" shiyasa yayi shiru😬, da dare yayi aminatu taje dakin Alh tace masa gobe suna,mai za'a saka ma yarinya, "yace idan anga dama kar ayi sunar, shi babu ruwansa, sbd haka ta fita ta basa wuri, amma idan taga dama tasa mata suna, bai damu ma, kar dai ta sake zuwa masa daki, da kuka tabar dakin, ta kwashe yadda sukayi ta fadama Inna, tace mata ta kwantar da hankali akan cewa ba komai, za'a saka ma yarinya suna in shaa Allah, haka dai suka dan tattauna har suka kwanta.. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Ranar suna, haka Alh yaqi fitowa shida mariya, ba wanda yazo sunan ma, har akayi abinci da food stuffs dake store in aminatu, wanda tun Alh na cikin hayyacinsa aka kawo mata... Yarinya dai taci sunan maman aminatu "KHADIJATUL IMAN" sai ka ganta abin tausayi,,,,,,, yanuwan aminatu sun sha mamaki, saboda ba haka akayi a sunan yan biyu ba,,,shiyasa ma wasu suka zo, sbd su ci su sha. Bayan wata daya yadikkon aminatu ta koma ruggar su, itada wacce aka kawo zama da aminatu, aminatu tayi kuka kamar ran ta zai fita, Inna ta bata hakuri, tace zata dawo nan ba da dadewa ba. Kayan abincin su ya fara karewa, aminatu ta same Alh tayi masa magana, bai amsata ba, amma ya sa an kawo masu dai ba laifi, kuma da amincewar Mariya!! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣1⃣-1⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Murna a wurin Alh Ismail ba'a magana, yadda yayi ma amaryarsa akwatuna haka nan yayi ma Mariya, amma tace sam bazata amsa ba, dakyar yan uwanta na mubi suka kwantar mata da hankali ta karba, dayake duk sunxo auran. Dakin da ke kusa da na Alh Ismail shi aka ware ma aminatu, dakin yayi kyau babu laifi...........washe gari Alh Ismail ya sallame duk yan garinsu da na ruggar su aminatu,sunyi godiya sosai kowa ya kama hanyar sa, Amarya taci kuka har ta gaji, kasancewar "dis was her first time staying alone, without her mum and dad" dare yayi Alh Ismail ya kirasu falo yai masu wa'azi mai shiga jiki a kan zamantakewar aure, da kuma yadda zasu hada kawonansu su zauna tare, Mariya ta nuna ai ba komai, tayi alkawari zata dauka aminatu tamkar kanwarta da suka fito ciki daya, Alh yaji dadi sosai,more than everyone could ever think possible, all his thought Mariya tayi tawakalli, ta yarda su zauna lfy ne, a bangaran aminatu ma taji dadi sosai, with Mariya's reaction.... Haka ya sallame su yana kara yima Mariya godiya tace " Alh ka daina min godiya, haka Allah ya yi zai faru, kuma I promise to be good...ta rike hannun sa tana cewa, he should never mind, she promise to be humble, yayi murna yayi hugging inta....ta raka shi har dakin Aminatu taja masu kofa, tayi masu sai da safe....sallah raka'a biyu sukayi daga nan kuma Alh Ismail ya sarrafa amaryarsa san ransa, inda shi ya fara yagata daga leda, tazo da mutuncinta gidan mijinta, yayi murna sosai samun ta a haka, duk da tana yawo cikin gari, da kuma kauyuka siyar da Nono, amma wannan bai sakata zubar da mutuncinta ba......., Da safe ya taimaka mata tayi wanka,ta samu ta koma bacci, Mariya ko kwana tayi a zaune tana kuka, tadau alkawarin raba auran nan... A haka har Alh yayi sati guda a dakin amarya, ya koma bakin aikinsa a kasuwa inda arzikinsa sai kara yawa yake, ya sai fili a Gwamna road ya fara tsara tangamemen gidan sa.... Tun da Alh ya koma aiki fa farin cikin aminatu ya kare, domin yana fita aiki Mariya zata tasota taga bacci, ta sakata aikin gidan, duk da suna da Almajiri amma sai ta hanasa yin komai, aminatu ce aikin gidan kaf, kama daga shara, wankin ta dana yara, abinci, mopping, da sauran su, kullum Aminatu sai ramewa amma idan Alh ya tambayeta sai tace ita babu abinda ke damunta, har hirar ramarta suke da Mariya, amma sai Mariya tace masa kodai tunanin gida ne, yace toh ina gani tunanin gida ne, amma zanyi kokari na kaita ta gaida iyayenta, Mariya ko kamar ta mutu dan kishi da haushi.............A kwana a tashi babu wuya, yau watar aminatu 5 da aure, amma azabar yau daban, na gobe daban har Allah ya bata ciki, cikin baizo mata da wani laulayi ba, shiyasa ma bata san tana da ciki ba, aikin da Mariya ke sakata sai qaruwa yake, kullum aminatu bata da aiki daya wuce kuka.. Wata rana suna kwance a daki ita da Alh, ta fara birgimar ciwon ciki, hankalin Alh a tashe, ya fito ya kwankwasa ma Mariya kofa, da kyar ta bude ta na hamma " wai lafia kuwa Alh cikin daren nan ne" yace wlh aminatu ce ba lfy, gata can a daki tana kuka, tayi sauri cewa muje Alh ai ba maganar zama bane, muyi asibiti kawai,(duk na munafurci) Alh ya shige motarsa sai asibiti dake kusa dasu, Mariya na gaban motar, a yayinda aminatu ke baya, suna isa aka mata test, sakamako ya nuna tana da ciki wata uku, tashin hankali sosai Mariya ta shiga, amma she tried her possible best to control her reactions, Alh ko murna, a haka dai aka sa mata drip har ciwon ya daina. Aka sallame su suka koma gida, Mariya ko tadau alwashin ganin karshen cikin nan amma ina abu sai gaba yake, ta sakata aikin da zai zubar da shi amma sam, ciki na nan, Ahaka har ciki ya kai wata 9, ta haife yaranta maza biyu masu kyaun gaske kamar ta, farare tas😄, aiko ansha suna, mutanan mubi da na rugga sun halarci sunan...........bayan suna kowa ya watse, sai wata kanwar aminatu da aka bari dan taimaka mata kula da yaran da sukaci sunan Abdulrahman da Abdulmalik, Mariya na nan da mugun halinta, da danyen jegon aminatu take sakata fita tayi aiki, har kanwar aminatu ta gane irin zaman hakurin da yar uwarta keyi, amma haka aminatu taja mata kunne akan kar ta sanar da kowa, tace toh taji.,,,,,,,,,, yara dai sai girma suke kamar kazar agric, ga wani kyau da suke qarawa, a yayinda su abba da Baffa yaran Mariya ma sun fara makaranta tun da dadewa, abba na primary 2, Baffa kuma nursery 3, suna son yaran kam sosai, amma uwarsu ta hanasu shiga dakin....... A haka dai rayuwa taci gaba har Alh ya kammala mansion insa dake unguwar daya amsa sunansa, unguwar manyan mutane wato "Gwamna road" sun koma sabon gida kowa da part inta, amma Alhaji yace dole kitchen daya za'suyi amfani dashi, Akwai wata mata dake kusa da gidan, ta shigo suka gaisa, anan suka qulla kawance da Mariya, matar dai halinsu kusan daya ne, sai dai mugun halinta yafi na mariya, tunda Mariya bata zuwa gidan bokaye, amma Hajiya siyama kam kusan duka gidajen bokayan Nigeria ta sani, tun tana nuna ma Mariya akan cewa su je gdan boka a cire son aminatu a zuciyar Alh, Mariya na cewa a'a har ta fara amincewa...... Tun daga haihuwar abba da baffa, Mariya bata kara haihuwa ba, ta nuna damuwarta matuka, amma anan Allah ya tsai mata da haihuwa,"""Allah sarki aminatu baiwar Allah babu ruwanta dabin malaman tsubbu sbd Allah yawadata ta da ilimin addini ,,Allah tarike shiyazamto mata tsani arayuwarta,, Itakuma Mariya,,,,,,, kawacensu sai kara karfi yake itada Hajiya siyama, aminatu kuma na nan tana kara shan wahalar zama a gidan, amma duk wanna abin dake faruwa Alh bai taba sani ba, asalima har labari yake bayarwa a kasuwa wurin sauran business men insu, cewa yayi dacen mata, suna zaune lafia Lau....... Yau sheraka 2 kenan da haihuwar yan biyun aminatu, kanwarta kuma ta koma rugga, a halin yanzu tanada karamin ciki wata 2, Mariya bata sani ba, amma ita aminatu ta gane, tunda tayi experiencing na farko, sai tayi shiru saboda kunya, har sai da kawar Mariya Hajiya siyama ta gane, tace "ke Mariya yarinyar nan ciki ne da ita wlh" dafe kirji Mariya tayi, tace ciki kuma, siyama tace tabbas, hankalin Mariya inyayi dubu ya tashi, tace wlh sai tayi sanadin zubewar cikin nan, aminatu dake cikin kitchen tana jin komai, sai da ta firgita da jin zancen nan, ai kuwa ta kara dagewa da addu'oi, nafilolin dare akai take yinsu, duk da ta sabayi dama,ba wai batayi bane, amma abun ya karu ne.....Alh dama bai taba son kawancen Mariya da siyama ba, amma babu yadda ya iya,,,,,, wata rana siyama ta dauka Mariya a motarta, driver na jan su, sai gidan boka, abin yaso ya tsoratar da Mariya, kasancewar dis was her first time, amma ta dake, tun kafin tayi magana ya fada mata abunda ke tafe dasu, ta tsorata ainun dajin zancen bokan, ya basu garin maganin da za'a saka mata a ruwa ko juice ta sha..... Sunyi murna sosai hjy siyama ta fito da kudi masu yawa ta ajiye masa, suka kama hanya sai gida, dayake garin bokan na gaba da Zaria ne, sun dan jima, kafin suka dawo gida, tana isa gida, ta tarar da motar Alhaji, ran shi a bace dama yana jiranta, tana shiga main palour na gidan tagan sa, ta fara yar kame kame, wai sunje suna ne, a wurin ya wanke ta da fada, amma abin ya bata mamaki, sbd basu taba koda chachar baki ba tun aurarsu, kusan shekaru goma kenan, tana shiga daki ta shiga tunanin yadda zata mallake Alh, da komai ma controlling insa zata rinka yi, tayi wani murmushin yaken da ita kadai tasan nufinsa😅.........washe gari ya kasance girkin Mariya, tayi lafiyayyar tuwon shinkafa da miyar agushi da yasha namar kaza,stock fish, da kuma dry fish, ta hada kunan ayan da yasha dabino da manzarkwaila, da kwakwa, yasha madara sosai na gwangwani, ta shiryasu akan dinning, ta shiga har dakin aminatu tace mata food is ready, amma aminatu ta gane already, farko ma abin mamaki ya bata sbd Mariya bata taba yin abinci da kanta ba indai week days ne,dole sai aminatu ta fito suyi tare, sai dai idan Alh yana gida,,,,,,, "toh Adda Mariya ina zuwa" a cewar aminatu baiwar Allah. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 2⃣6⃣-3⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 A kwana a tashi babu wuya ga mai rai, gashi yau khadijatul iman ta cika 6 months kenan a duniya......Alh da Mariya saidai suji kukanta, amma basu kara sakata a ido ba har yau, abin duniya duk yabi ya ishe aminatu, domin kuwa Alh ko ta kanta bayayi, siya ma yara littatafai ma ya daina, ya dauke hannunsa daga dawainiyar su, amma bangaran abinci ba laifi, duk da dai ba kamar da ba, wata nayi za'a shigo mata da kayan abincin, abinda kadai Alh ke mata kenan! Ko tayi karfin halin zuwa bangaran sa, haka take fitowa da kuka, sbd rufe ido yake ya balbale ta da masifa, tun tana shiga har ta daina.... Makaranta kuma yan biyu na zuwa abinsu, sun fara ganin canji wurin babansu, abinka da yaro, hakan bai hanasu komawa kullum, yaran mariya ko suna jin dadinsu, sai abinda suka ga damar yi..!! A haka rayuwa ta kasance ma aminatu har khadijatul iman takai shekaru uku a duniya, yarinya gatanan son kowa, ga gashi ba'a magana, tun tana qaramar ta aka gane zatai tsawo, saboda tsayinta tun a yanxu, dan kudin da Aminatu ke amfani dasu tun iman na jaririya, na siyan pampers da su friso cream ya kare tas yanxu, kashe kudi na shekaru uku ba wasa ba, dama kudin da Alh ke basu ne every month tun a dah, yanzu kam kallo ma bata ishesa ba, ta rasa yadda zatai da rayuwar ta, ga iman ta kai shiga skul amma ba kudi, ita kuma primary skul kadai tayi a duniya, da ta fita nemar ko da teaching a private ne, ta yanke ma kanta shawarar zuwa dakin Alh koda zai wulakanta ta,,,, isar ta keda wuya, taga Mariya kwance jikin Alh a falonsa, yana tsefe mata kitso, wani kishi ne ya taso mata, amma ta daure,,, taso ta koma ganin Mariya da tayi a wurin, amma sai ta dake, ta isa falon da sallama, ba wanda ya amsa mata, ta dauke kanta ta ce " baban yan biyu nazo gunka ne" nan ma shiru, taja ta tsaya wuri daya, ta kai kimamin minti 20 sannan yace mana ina jinki....... Ta fara masa bayanin komai, bata kai ga karasawa ba, ya daka mata wata uwar tsawa da saida ta tsorata, yace mata "daga yau kar ki kara tambayata komai, if not, a bakin auran ki wallahi, Mariya ko sai dariya take kwasa.... Bude baki tayi tace "ina ga saboda ta samu kana basu abinci ne, toh daga yau dole a tsaida basu abinci, muga yadda zasuyi" Alh yace hakan nan yayi masoyiyata😘, tayi murmushi kawai ta tashi daga jikin Alh tayi shiyar ta,,,,,, tashin hankali aminatu ta shiga ranar, tayi kuka har ta gaji, Daren ranar dai, kusan kwana tayi idonta biyu,,,, tana cewa " WAYYO DUNIYA" me na miki Mariya? Da na tantaci wannan hukuncin?😭😭😭 Haka khadijah ke zaune a gida ba zuwa skul har takai kusan shekaru hudu, ko sun fita wasa iyakar Alh da Mariya su hangota a waje,amma basu ce mata qala, a haka har aminatu ta samu tayi aike ruggar su wurin yadikkonta, sbd batason mamanta tasan halin da take ciki, amma batasan ba'a boye ma babba abu ba, tuni ta gano komai, tun wani zuwa da tayi gidan ganin iman tana karama, kasancewar bata zo suna ba, ta fahimce komai, kuma da taji yan ruggar na cewa ba'a wani ci abinci sosai ba'a sunar Khadijah...,,,,,....... Yadikkonta tayo mata aike, har dubu biyar,, aminatu tayi murna sosai, amma tasan ko kwana 3 kudin bazai kaisu ba, sbd cin su abdul.... A cikin kudin ta aika aka siyo mata yadin uniform, books, sandal, da socks na Khadijah, govt skul da su Abdul suke ta kaita, free education ne, amma ana biyan kudin PTA 1000, ta kashe dai almost 2500 duka, sauran ta rike a hannu,,,,,, kayan abincin su na nan bai kare ba, amma ta shiga fargabar idan ya kare ya zasuyi,,,,,,,,,,,,,, Khadijah an shiga skul, murna wurinta ba'a magana, ga yarinyar sai shegen ilimi, da ga shiga amma ta rike abubuwa dayawa a kanta,,,,,,,,,wata rana aminatu na zaune, tana tunanin yadda xatasaka kanta da yara, domin kuwa abinci ya kare, ga su Abdul sunyita kuka har suka fita waje wasa, sbd aminatu ko kallon su batayi ba har suka gama, kasancewar Itama kukan take, suka fita gidan su yasir, Maman yasir ta tambayesu menene " suka ce mata yunwa sukeji, kuma mamansu bata basu abinci ba, Itama tana kuka, maganar ya bata mamaki sosai, sannin kudin Alh,amma sai taja bakinta tayi shiru, ta shiga wasu yan tunani,,,,,,Khadijah ma na nata rigimar, amma haka tayi shiru, chan ta miko mata yar sauran tuwon da ta girka da kuka fari tas, sannan tayi shiru...... ✨✨✨✨✨🌟🌟🌟🌟 Washe gari, aminatu da kanta ta fita taje ruggar su, ta same yadikkonta da zancen karewar abinci, ran Inna yayi matukar bacewa, ta ce wlh yau sai ta sanar da Maman amina, da kuma mijinsu,, haka ko akayi, ta fada masu, Ransu ya bace sosai, amma baban yafi nunawa, mamar tayi ta maza ne kawai, amma har ga Allah abun ya ta mata da hankali sosai,,,, baban ya fito da kudi masu yawa ya bata, yace zai zo da kansa ya ga Alhaji Ismail,,, haka aminatu ta koma gida da kudin a hannu, sai da ta biya kasuwa, ta sayo masu kayan abinci tukuna tayi gida, wurin shigowa ta hadu da Mariya a waje, ta raka kawarta, kallon aminatu sukayi suka tafa hannu suna dariyar mugunta, itada uffan bata ce masu ba, ta shiga gida da kayan jiki a mace😟! Wata asabar aminatu na zaune tana yima Khadijah kitso, sai ganin maza tayi har su uku, da sallama suka shigo mata falo, da mamaki tace masu daga ina samari, daya daga cikinsu yace " ance ne muzo mu kwashe kujeruka, gadaje, frigde, da kayan kallo, batasan lokacin da ta fashe da kuka ba, tana cewa " wlh baku isa ba, bazaku taba komai anan ba, duk basu san tanayi ba, haka suka kwance gado, su na kwasan kaya har suka gama, tana kuka, yaranta na kukan suma😭😭😭😭 "duk Mariya ce ta aiko su" a ranar dai sunga tashin hankali. Yau kanwar Alh mai suna Rabi tazo gidan, bata fada ma kowa zata zo ba, tunda dama su kan jima sosai basu zo ba wurinsu ba, sun san da haihuwar Khadijah, tunda zuwan da tayi last tun tana jaririya amma, bata fuskanci halin da suke ciki ba,,,,,,,,ko da tazo, a shiyar aminatu ta sauka, amma taji mamaki sosai ganin ko ina wayam ba kaya, da yar akwantin ta, a hannu tayi sallama, aminatu na zaune samar sallaya, ta idar da sallah ne take lazimi, da murna ta tashi tana, sannu da zuwa Adda Rabi, da mamaki Rabi ke kallonta tana, aminatu lafia kuwa, ina kayan dakin ne? Batace mata komai ba " Anya lafiya kuwa" nan ma shiru, dake nake magana fa aminatu... Kuka ta sake mata, har ta gama, batace mata komai ba, sai da ta bari tayi shiru, sannan ta fara tambayarta, ba musu ta larabta mata komai, tun daga haihuwar Khadijah, har ila yau. Baki sake ta dau waya zata kira mutanan mubi, amma aminatu ta ringa rikonta, harda kuka, amma sam, idon Rabi ya rufe ko, saida ta kira su Innayo ta basu labarin komai, sannan ta kashe wayar, ta juya tana kallon abincin dake gabanta, tace bari na shiga wurin hamma, tunda basu san na zo ba, aminatu tace toh shikenan, amma dan Allah kar kice masu komai, murmushi kawai tayi ta fita.................................... 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 3⃣1⃣-3⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Da sallama ta shiga falon Mariya, ta iske Alh zaune a nan shima, da kyar ta amsa mata, Alh kam hankalinsa na tv, yana kallon news,,,, fuskar ta daure ta karaso ciki, ta gaida mariyan "ina wuni, wannan irin amsa sallama kuma fa" sai da Alh yaji muryar ta ya juyo da fara'arsa,,, ah ah sannun da zuwa mutanan mubi, ya su Innayo? A dakile tace "lafiya" mariya ko da ta cika fam, sai hura hanci take,,, ko a jikin Rabi, ta nemi kujera ta zauna abinta,,, baki fada mana zakizo ba, sai kawai muka ganki, "a cewar Alh kenan, eh wlh nazo biki ne ma a Zaria, nace bari dai na biyo maku, tunda ka share mu kwana dayawa, Innayo kullum cikin cewa ka daina kiranta take.....,jikinsa yayi sanyi yace "kuyi hakuri danAllah, abubuwa ne sukai min yawa, dama inason zuwa wani watan mai zuwa....,.rabi dai jin sa kawai take, "kawo mata ruwa mana Mariya" idan tanada kafa ta tashi ta shiga kitchen ta dauka! Kamar a mafarki Rabi ke jiyo muryar Mariya😳 Kallon mariyan suke daga ita har Alh da mamaki, Alh ya ce " baki da kunya ne Mariya, yar uwa ta kike ma magana haka" ta sake maimata abinda ta fada, ta hau Alh da masifa, a take jikinsa ya fara bari yana bata hakuri, "tashi ki dauko ruwan da kanki Rabi" mamaki da ya riga ya cika Rabi, ta bude baki zatayi magana, ya daka mata tsawa.." Nace ki tashi ki dauko da kanki ko, ko baki jin magana ne" kin zo kin isheni kawai a gidana, haba mana, wannan rashin hankalin har ina.... Rabi kam tayi sumar zaune ta na kallonsu,,, chan dai ta dawo hayyacinta, tana masa maganar kayan dakin aminatu da aka kwashe, ko a jikin sa, yace toh sai me, Mariya ta kwashe, an kai ma iyayenta chan mubi, kuma da amincewa ta hakan ta faru, ko akwai abinda zakiyi ne..,,,.... Tasan ruwa bata tsami banza, Mariya ta gama masu da danuwa , amma wata rana asirinta zai tonu, Mariya tace "idan kuma akwai abinda zaku iya akai ne toh bisimillah, ga fili ga doki..." Ta nuna mata kofa, tana cewa idan kin gama gulmar, da kwato ma aminatu yancin ta, tunda aiko ki tayi, ga hanya👋, tashi Mariya tayi kamar wanda kwai ya fashe ma a jiki, da mamakin rashin furta komai da hamman ta yayi, ta bar masu falo. Komawa dakin aminatu tayi, tana cewa " ke aminatu meyasa tun faruwar wannan abin, baki nemo mu ba, ai Mariya ta gama da hamma ko, "yau babu rashin mutuncin da yarinyar nan bata yi min ba, a gabansa, amma haka ya tsaya yana kallonta, Hadda tayata zagina, ta karasa maganar da kuka, tana cewa " wallahi badan yamma tayi ba, da ko kwana a gidan nan bazan yi ba" aminatu sai bata hakuri take, saboda kadan daga cikin abinda aka mata a gdan ta fada mata ma, da ta kwashe komai ta fada mata, da qila duka mutanan mubi za'a kwaso su gidan... Washe gari da safe, ta shirya zata wuce, haka Mariya ta hana Alh bata ko sisi, abinda ya kara tayar mata da hankali ma kenan..da abubuwa dayawa a zuciyar ta tabar gidan,,,, yau juma'a ce yara na makaranta, makociyar aminatu Maman yasir, ta shigo wurin aminatu gaishe ta, kasancewar ta kwana biyu bata zo ba, duk da sun dan fara shiri yanxu, amma amina bata taba fada mata yanayin zamansu ba " da yake Maman yasir ba yarinya bane, ta fahimce komai ko, amma ta ja bakinta tayi shiru"" Da sallama ta shiga, amma ganin falon aminatu ba komai ya kara mata mamaki, da damuwa a fuskarta ta qaraso, ina wuni maman yan biyu, "Lfy lau aminatu ta amsa da fara'a a fuskarta, ta shimfuda mata tabarma ta zauna, suna yar hirar su, aminatu ta tashi ta debo mata ruwa a cofi, kallon ruwan dai tayi kawai da mamaki....chan tace wai aminatu mai ke faruwa ne, na dauke ki amatsayin yar uwa ta, amma meyasa kike boyemin damuwarki ne " tun ba yau ba, na fahimce abubuwa da dama a tare dake, amma gudun magana kawai yasa nayi shiru, ina kallon ki" waye baisan abubuwan dake faruwa a gidan nan ba, duk unguwar nan an sani, mamaki abun ya bani, jin ana labarin ki a gidan dake karshen layin mu, da muka je suna last week" a kan yaranki, irin makarantar da suke zuwa, da irin kayan da suke sakawa, na nasani sarai, tunda gidanmu suke wasa kullum, amma na baki dan lokaci ne, ko zaki fadamin, ganin yadda muke da ke, amma shiru har yau. Yanxu haka ma yan biyu na chan gidana suna kuka, dana tambayesu suka ce idan suka fada min mamansu zata dake su, shiyasa na shigo da kaina, wai menene ke faruwa aminatu????? Kan aminatu a qasa sai kuka take, tun da mamar yasir ta fara magana, ta dago ta kalleta, tace "naga abubuwa da dama a rayuwana, tun ina yar yarinya dani nayi aure, amma ma fuskanci halin rayuwa sosai maman yasir, munyi auran soyayya da mijina,,,, ta karasa maganar da kuka mai ban tausayi,, anan ta kwashe komai ta fada ma Maman yasir, Maman yasir bata wani sha mamaki ba, saboda abinda uwarta ta fuskanta kenan a gidan mahaifin ta,,, ta jawo aminatu jiki, ta na lallashin ta, har ta samu tayi shiru, tayi mata nasiha mai shiga jiki, sannan tace mata kar ta ringa wasa da sallar dare, azkar, da neman taimakon Ubangijinta, tace zata ba yan biyu wani addua mai karya sihiri, su kawo mata anjima,,, kuma idan basu da abinci Dan Allah ta ringa turo yara su karbo masu, aminatu dai tasan bazata Iya ba, amma tayi mata godiya sosai, ta rakata har gate sannan ta wuce......,.... Tana shiga gida tasa yan aikinsa aza babbar tukunya awuta, lafiyayyar sakwara suka daka, da miyar agushi da yasha naman kaji a ciki, ta hada da hannunta, sannan tasa a babbar cooler, ta aika ma aminatu,, bakin aminatu yaqi rufuwa dan murna, haka suka ringa ci kamar almajirai, tunda rabonsu da kaza tun babansu na sonsu. Yau baban aminatu yazo wurin Alh a kasuwa, tunda yasan ko yazo gida bazai samesa ba, Alh na ganinsa ya hade rai kamar hadari, a haka dai baban ya daure ya mika masa hannu suka gaisa, nan ya shiga tambarsa ko lafia, ko dai aminatu tana masa wani abin ne, ya ce " babu abinda take masa amma yadai tsaneta ne kawai, kuma bazai kara daukar nauyinta ba, da na yaranta, ran baban aminatu yayi matukar bacewa " kunsan fulanin dagi da zuciya" a nan ya hau Alhaji da fada, ran Alhaji yayi matukar bacewa,,,, haka dai suka bar juna da kunnan rai....... Alhaji ya matsu kawai yaje gida, ya same aminatu, yana isa ya sanar da Mariya, Mariya ta sheka wata uwar ashar, tana cewa lallai ma, "talakawa da samun wuri haka" ai kayi maganinta kawai, a take ya mike ya yi shiyar aminatu, ya iske ta zaune da hannu a kumatu, ta shiyar duniyar tunani da ta saba kullum. Sai da gabanta ya fadi, ganin Alh da tayi, yaushe rabon dasu hada ido👀....., " ke munafuka, wato har kin samu damar hadani da ubanki ko, toh kisani ubanki bazai zo yacimin mutunci na zuba maki ido ina kallo ba, saboda haka ki tattara kayan ki na sake ki saki daya☝,,,,, 😳😳😳😳😳aminatu batasan lokacin da ta fashe da wani irin kuka ba, har saida Mariya ta ji kukan, da sauri ta karaso shiyar, "meya faru ne Alh, kukanta na neman fasamin dodon kunni😏😏...... Sakinta nayi, da murna a fuskarta tace saki nawa Alh😃, yace 1, tadan bata rai "daka mata uku ai gabadaya, mai zakayi da ita kuma" ya dan kalleta yace bari dai a barta haka, da kyar Mariya ta yarda da saki dayan, a cewarta sai yayi mata uku, kuma yace, ya bata minti 30, ta kwashe kayanta tabar gidan....Suka juya sai shiyar su! Aminatu dai banda kuka, babu abinda takeyi, duk ta zama abun tausayi, ga yaranta ma sai kuka sukeyi, barin ma Khadijah da takai shekaru 8 yanzu, yan biyu na 11, haka suka ci kuka har suka gaji, ta tattara kayan ta dana Khadijah, tabar nasu Abdul a dakinsu daga sama taji muryar Abdulrahman yana cewa " mama ya naga kin bar kayanmu? Kallonsa tayi da idanuwarta da sukayi jaa, saman suka kumbura sosai, tace "babu inda zani daku, zan barku da mahaifinku ne" haba, wani irin ihun da suka sake gabadayansu ya kara hargitse dakin, aminatu sai kuka, yaran ma haka, ga dare yayi, saboda isha'i ta kusa ma, ta kwashe kayan, amma ta rasa inda zataje, wata zuciyar tace ta shiga gidan maman yasir, bata san ma ta fadi maganar a fili ba, "muryar Khadijah taji, tana cewa eh muje nan mu kwana mama, gobe sai mu wuce ruggar su Innayo, haka kuwa akayi, suka buga gate in gidan, Mai gadi ya bude masu suka shiga, da sallama suka shiga main palourn su maman yasir, su yasir suka gani suna kallon film a channel in Nickelodeon, suka gaishe da aminatu, da tambayar su Abdul, tace masu "mamanku fa, kanin yasir mai suna amir yace tana kitchen, bari na kirata" da sauri maman yasir ta iso falon, da cokalin miya a hannunta, lafia kuwa maman yanbiu da akwatuna haka, ga kuma dare yayi??? Shiru aminatu tayi hawaye na zuba daga idonta, da sauri tace ku karaso dan Allah...... Guest room ta bude masu, haddaden gaske da yasha komai pure white, sai kamshin air freshener da sanyin AC te tashi, tace su zauna, Alwala suka fara yi, suka biya sallar magrib da basuyi ba, sannan sukayi isha'i, suna idarwa, masu aiki na kawo masu abinci, haka dai suka dan ci, amma hankalin aminatu na wurin su Abdul, kamar tace akai masu gida suci, amma tayi shiru......... Maman yasir ta shigo da sallama, ta zauna sannan ta tambaya aminatu abun da ke faruwa, a gabar Khadijah ta zayyana mata komai, " maman yasir taji tausayin ta ainun" ta kwantar mata da hankali sosai, sannan tace tadau alkawari kullum zata ringa saka masu Abdul abinci, kar aminatu ta damu, kuma zatayi ma baban yasir magana akan aminatu ta zauna anan har komai ya daidaita...... Amma fir aminatu taqi yarda, tace hakan bazai yiwuba, tunda tana da iyaye, zata koma gidansu kawai, ta tashi taje kitchen ta sako abinci, ta ba ma yasir yakai masu Abdul gida, ko da yasir yakai, karba sukayi suna kuka, haka sukaci, har Bacci ya kwashe su! Washe gari aminatu suka tashi, sun gama shirin tafiya, Maman yasir ta shigo da kudi masu yawan gaske, tace baban yasir ya basu, kuma yace Dan Allah idan akwai abinda suke so kar tayi shakkar fada masu, kuma zai dauka nauyin makarantar su Abdul, amma zasuyi ta zama a gidan babansu, kukan murna aminatu ta shiga yi, ta je har falon baban yasir tayi masa godiya sannan suka kama hanya, sai rugga!! Tafiyan 30 minutes sukayi, suka Isa ruggar, iyayen aminatu sun sha mamaki, amma baban yace kar ta damu, komai zai wuce in shaa Allah! MUBI🏠 Ranar da Rabi kanwar Alh ta koma mubi, tashin hankali sosai, mamar Alh ta shiga, ta ce kuma nan ba dadewa ba, zasuje dukkansu, tasa an kira masa shi, amma yaqi daukar wayar, kasancewar Mariya tace masa kar ya sake daukar wayar yan garinsu........ Haka rayuwar aminatu da Khadijah ta koma a rugga, tallan Nono aka koma daura ma Khadijah, amma har yau tana zuwa makaranta, kudin da baban yasir ya basu, shi suke Dan maneji dashi, har ya kusan karewa, tunda yanxu anyi shekara 2 kenan, Khadijah an zama yanmata, tana da shekara 10, amma kirjinta sun dan fara cika, ga hips ba kaifi,,,,,,, samarin rugga sai damunta suke, tunda su chan, tun yara suna kanana ake masu aure! Su Abdul ko sai suyi sati basu saka mahaifinsu a ido ba, aminatu takan zo ta duba su, akai akai, amma gidan Maman yasir take sauka, yanxu suna js 3, ba laifi suna samun abinci wurin Maman yasir, amma babu ranar da Mariya bata kulla masu sharri! Haka Alh ke hadasu yayita duka, suyita kuka har su gaji suji shiru😁 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 3⃣6⃣-4⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 A yau ne tsohuwa Innayo mamar alhaji Ismail tasa ma yaranta rigima, sai an kawo ta wurin danta, wanda kullum take magiyar son zuwa, amma sai su kawo mata wani uzurin, ta tasar masu da hankali gaskia, a dole sai an kaita yau, da kyar kannen Alh Aisha da Rabi, suka samu kwantar mata da hankali akan rana tayi koh, amma sun dau alkawari, za'suyi wa mazajensu magana, sai su taso washegari. A haka dai suka bar uwarsu da damuwa, sun kira yayan nasu ma, Ya qi dauka.......... Washe gari da asubayin Allah suka tafi tasha, sai hanyar kaduna, sun sha tafiya sosai, da sai dare suka isa, Rabi kadai ta iya gane gidan cikinsu, itadin ma da kyar, Aisha kam rabonta da kaduna tun suna anguwar sarki. Da sallama suka shiga palourn mariya, kasancewar shiyarta ce farko, ta ansa masu da mamaki, ganin uwar mijinta, ta so ta tsorata amma ta dake, ta wani sha murr, tana mata "sannu da zuwa Innayo" ko kallon inda take Innayo batayi ba, tace mata ina da na? A taikace Mariya tace bansan inda yake ba, abun ba innayo kadai ya bata ma rai ba, harda su Rabi abin ya taba,,,,, Innayo ta saki baki tana kallon ta, chan ta juya tana kallon Rabi tace " da gaskiyar abunda kika fada mana asha" Mariya ta ja tsuki, tayi shigewarta, anan ta barsu da mamakinta😳, Rabi tace " Innayo ku zo mu wuce shiyar Aminatu ni kam, mu je chan mu sauke kaya, in yaso, sai mu karasa shiyar hamma" suna isa dakin suga kofa a rufe, amma da alamar da mutane a ciki, Aisha tace "ko dai har sun kwanta ne, naji shiru" Rabi ce dama a gaba, ta tura kofar, hango su Abdul tayi a falon, da alamar an masu duka, saboda ba riga jikinsu, sai wando, ga layin bulala ta ko ina, tashin su tayi, " a firgice Abdulmalik ya tashi yana, "baba dan Allah kayi hakuri, wlh ba mu muka sata kudin ba" mamaki dai yaqi qarewa a fuskar su Innayo, da sauri ta kamo hannunsa tace "me ke faruwa ne Abdul, ina mamanku? Ya dago yana kallonta, yace ina wuninku, suka amsa dukkansu, Abdulrahman yace "bata nan ai" da mamaki suka ce ina taje da daran nan...a nan dai suka fada masu abinda ya faru kaf, da irin sharrin da Mariya ke kulla masu, da kuma irin dukkan da abbansu ke masu! Kuka Innayo ta saka, tace " a kaita wurin alhaji, ita dai a kaita, sai kuka take zubawa a gaban yara" Dakin Alhaji sukayi kai tsaye, amma baya ciki, da alama yana shiyar Mariya, sbd suna jiyo dariyarsa a chan, sai hira suke da mariya, amma taqi sanar masa da zuwan mamarsa,, Ba sallama Innayo ta tura kofa ta shigo..." Da sauri Alh ya daga kai, yana kokarin cewa, wani mahauk....bai karasa ba suka yi ido hudu da uwarsa😳, da mamaki a fuskar sa yace, saukan yaushe Innayo? " Innayo da kuka baya mata wuya, ta fashe da kuka, tana cewa "yanxu dan nan, abinda zakamin kenan a rayuwa, me aminatu tayi maka da zaka sake ta? Wallahi idan baka dawo da aminatu ba, sai na saba maka, a marairace yace " gaskia kiyi hakuri Innayo, amma banyi niyyar dawo da aminatu ba yanxu, ni Mariya ma ta isheni" Mariya ko murna kamar an bata gidan aljannah, sai washe baki take.... Ran Innayo yayi matukar bacewa, tace sam bata yarda ba, dole sai an dawo da aminatu, amma fir Alh yaqi, kamar an danna masa remote " Ya fara ma Innayo rashin kunyan dayaba su Rabi mamaki, basu san duk aikin Mariya bane, rufe ido yayi ba mutunci, ya ci ma kannensa da mahaifiyar sa mutunci.... Duk da yake "wani abun bai san yanayi ba, Allah sarki Alhaji ismail" a haka dai suka kwana da maganar banzan da Alh ya masu a zuciya, abincin da Mariya tayi masu ma, da kyar sukaci dan yunwa, washe gari suka kwashe kayansu sai mubi,,,, Innayo dai saida ciwon zuciyar ta ya kusan tashi, da kyar suka kwantar mata da hankali, a kan cewa, ta dage masa da addu'a, tunda wani abin baisan yanayi ba, amma Allah zai tauna ma Mariya asiri wata rana............ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Wani mugun tashin hankalin da bai taba faruwa a ruggar su aminatu ba, shi ya faru yau, domin kuwa, yan kabilan garin da ke kusa dasu a nan ruggar suka shigo da adda, bindigogi, da wukake, sai kwashe masu shanaye sukeyi, "kunsan halin Fulani da shanu, sai Allah" hankalin su yayi mugun tashin, ganin yadda ake kwashe masu shanaye, abin rufin asirinsu! Sunyi kuka har sun gaji, wadanda ke da karfin hali, a garin ma, basu iya ma fita ba, sbd yadda kabilar sukayo tururuwa, a na cikin haka, mahaifin aminatu da ke da garken shanaye, yace ma matansa shifa sai ya fita, da yayi asarar wannan uban shanaye masu yawa, gashi duk garin yafi kowa yawan shanaye...suna kuka suna roqarsa kar ya fita amma ina! Sai da ya fita, wani daki yaje da yake, yana ajiyar bindiga a gida, dauko bindigar yayi, ya saka kansa ta window, yana leqar mutanan da suka tasa shanaye a gaba suna kokarin guduwa dasu, sun danyi nisa da gidansu ma. Saida bindigar yayi daidai kan wani cikin mutanen, a take ya saki bullet, "direct kan mutumin ya samu" faduwa mutumin yayi da ya tsoratar da sauran mutanan, da sauri suka yo kansa, yana nemar mutuwa, su kuma suna kokarin guduwa da shanaye,,,,, baban aminatu ya kara sake wani bullet, wannan karon ma ya same wani,,,, su aminatu, Yadikko, mamar, Khadijah, da sauran yara sai kuka suke, suna cewa ya bari, amma inaa! Yayi nisa, sai samun mutanan yake, har ya kai ga kashe babbar su,,, rai a bace, suka bar shanayen hannun sauran, suka jiyo sai ruggar, anan fa suka fara kashe mutane, baban aminatu bai bar harbin ba, har mutanen sukayi tracing gidansa! Shigowa sukayi, suka fara kashe yan gidan, wasu Na guduwa, har suka samu kamo baban, Ba tsoro a jikinsa, ya yita kokuwa da mutanan, yana cewa "Allah ya isa tsakaninmu da ku" me mukayi maku, da zaku sace mana shanaye, da mukayi ciwo tun suna kanana,,,,,, bai kai ga karasawa ba, wani daga cikinsu ya harbe masa bingiga a kai, sai jini shaaaaaa ke zuba kawai, ya dikko ta fito da gudu, itada mamar aminatu suka kuka, suna girgiza mutanan, daya daga cikinsu yace ku waye a wurin mutumin nan " ya Dikko tace matansa muke" amma meyasa zaku kashe mana miji😭😭😭😭, har sun juya zasu fita da gudu, da dayan ya tuno da baban aminatu ne ya kashe masu ogansu, ya juya ya yanka Yadikko da Maman aminatu! INNALILLAHI wa'inna ilaihi raji'un...... A nan suka ruga sai gudu, sun kam samu nasarar guduwa da shanayen. Aminatu bata taba ganin tashin hankali, irin wannan ba a rayuwar ta, tayi kuka har ta gaji, khadijah ma haka, da sauran kannen ta, da ake shirin masu aura, wani sati. Haka washe gari, aka suturta su, da sauran yan kauyen da aka kashe, sai gidan gaskiyar su,,, Allah yaji kan wadanda suka riga mu gidan gaskia (Allahumma Amin👏). Masu nuna ma aminatu gata, sun rasu, mijinta mai taimaka mata, ya saketa, me zatayi a rayuwarta taji dadi..... Aza hannu a kai tayi tana cewa "WAYYO DUNIYA"🙆🙆🙆 Ina zani, wa na sani a duniya, da ya wuce iyayena, haka suka ringa kuka ita da khadijah😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭. Satin da ya shigo, aka daura ma sauran kannen aminatu aure, tunda mazajensu sunce, gara a daura, tunda ba dawowa iyayensu zasuyi ba, a haka suka bar aminatu da khadijah a gidan, sunyi kukan rabuwa da juna sosai ............... Bayan wata uku, aminatu zaune da Khadijah a daki, sai tunanin yadda rayuwar su ta kasance suke, "ga shanaye da ake tatsan Nono daga jikinsu an sace, iyayenta sun rasu, Dan kudin da suka bari, an raba a gado, kason ta ya kare saboda ciyar da kanta da Khadijah" yanxu haka tun safe ba kudi a hannunta, a haka dai wata yayar Babanta ta zo ta masu magana akan su dawo gidanta da zama,, tayi godiya sosai, suka kwashe dan kayan su sai gidan yayar baban mai suna "Inna kulu" Inna kulu dai akwai masifa, ga san nuna banbacin, yaranta mata duka sunyi aure, mazan ma haka, sai jikokinta ne ke zama a gidan, gashi ta tsane khadijah sosai, kullum korafi take, a kan saidai a mayar da Khadijah gidan ubanta tunda tanada uba, wai bataga amfanin zamanta da aminatu ba, tun aminatu na roqa, har ta gaji dai, ta dau alkawarin daukar ta daga gidan, a haka aminatu tayi ma yaran Inna kulu magana, akan danAllah su roqan mata mamansu, ta bar khadijah a gidan, har Allah ya fito mata da miji, tunda yanxu tanada shekara 13, kuma ta isa aure a garin, tayi masu bayanin tsoran da takeji idan khadijah ta koma wurin mahaifin ta, kuma tunda tana karatunta a nan yafi mata.......da kyar suka shawo kan Inna kulu, ta yarda, amma akan idan bata samu miji ba, dole ne ta koma chan birni, ko zata samu! Bayan shekara 3, khadijah an zama mace, kirjinta ya kara cika, wane an hura baloon, ga hips masha Allah, ga wani haske irin Na mamanta data dauko, sai tsawo data dauko na babanta.......samari sai damunta suke, ballantana sunga tayi karatu, duk da da kyar ake samun kudin takardu, da PTA, aminatu bata yi mata wasa da makaranta ba, tana wani govt skul da ke gaba da ruggar, tana ss 1 a halin yanxu, yayinda yan biyu dake can kaduna sun gama ko, yaran Mariya na kasar waje ( United Kingdom) wani makaranta mai shegen tsada da siyama ta nemo masu. Khadijah bata da lokacin kula samari, a cewarta tsoran aure takeyi, saboda halin rayuwa da mamarta ta fuskanta a gidan babansu,,,,, amma Inna kulu, ta kai karshe wurin hakura, ta takura mata matuka, akan saidai ta fito da miji, ko ta bar mata gida. Su Abdul an zama samari, bazasu taba mantawa da Maman yasir ba a rayuwa, domin babu ranar da matarnan bata kawo masu abinci, na safe, rana, da dare, iyakar su ido da babansu, amma baya masu komai, gashi sunyi jamb cikin ikon Allah sun samu, Maman yasir ta roke mijin akan ya taimaka, ya kaisu ABU, bai nuna damuwarsa ba, ya samo masu a chan, inda Abdulrahman ya samu medicine, Abdulmalik kuma law, sunyi murna sosai, ko da suka fada ma babansu da Mariya, cewa yayi ya kusan korarsu, su koma gidan mamar yasir,,,, haka sukayi ta rokarsa, har ya tashi ya bar falon, suna dan shigowa ruggar su aminatu ba laifi, kuma aminatun ma takan dan kai masu ziyara, amma iyakar ta gidan maman yasir, koda taji sun samu admission, tayi murna sosai, har kuka saida tayi, tace bazata taba mantawa da abunda tayi masu a rayuwa kuma, kuma Allah yasaka mata da mijinta da Aljannatul Firdaus......... 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 4⃣1⃣-4⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 "Gidan su maman yasir ya hargitse da surutu, mutane sai kai da kawowa suke, kasancewar yau ake saukar qur'anin su yasir, kannensa masu suna (amir, suhailat da nu'aimat), da kuma su Abdulrahman da Abdulmalik" komai baban yasir yayi, babu ko kwandalar Alh ismail.....an ci an sha sosai, souveneir's ba'a magana! Aminatu mamar su Abdul tayi farin ciki a wannan rana, tun safe suka zo, itada khadijah, da wasu jikokin Inna kulu da suke gida daya........,,,,Inna kulu dai bata zo, a cewar ta wannan satin dai Khadijah zata bar mata gida, saboda tsaranta duk sun haihu ko. Zaune aminatu da wasu mata suke a dakin maman yasir, yayin da maman yasir ke ta kai da kawowa, abubuwa sunyi mata a yawa kai, khadijah kuma tana chan wurinsu suhailat, kannen yasir, dayake dama kawayene, tun suna yara, sai hirar su suke, duk sun dame khadijah wai sai kara kyau take, kamar wacce take zama a London😄...bata ce masu komai ba, sai murmushi da takeyi, da sun san irin halin da take ciki yanxu, da sai sun tausaya mata, sbd Inna kulu ta daina bata abinci ma yanxu, sai dai tasa wa mamanta kawai, mamar ce ke bata suci tare, a cewar ta, dole tayi aure, ko ta bar mata gida! Aminatu kuma na chan dakin maman yasir, cikin wasu kawayan Maman yasir in, dayake duk manyan mata ne, kusan duk matan abokanan baban yasir ne, na wurin aiki....... Daya daga cikinsu ke cewa ita neman mai aiki take ido rufe, sbd yar aikinsu tayi aure last week, ga yaranta duk suna skul, kuma a Dubai ne, ba nan ba, dama wata kanwarta ce da auran ta mutu take dan tayata zama, toh Itama wai zata je bikin wata kawarta, ido rufe take nemar yar yarinyar da bazata wuce 15 yrs ba, "wata daga cikinsu mai suna hjy Asma'u tace, ai masu aiki sunyi wuya yanxu, koni haka da kyar na samu daya".......,...... Aminatu dai shiru tayi, amma har ga Allah, masifar Inna kulu a kan Khadijah yana matukar tayar mata da hankali, gaskia zata same matar har gida tayi mata maganar khadijah, sbd tasan idan tayima maman yasir magana, bazata taba amincewa akan Khadijah tayi aiki ba. Saboda maman yasir tayi mata kokari a rayuwar nan, "tana iya cewa, ta bari khadijah ta dawo gidan da zama, ita kuma ganinta, wani nauyin zata kara aza mata" ga nasu Abdul da suke fama har ila yau.......maganar maman yasir da taji daga sama ne, ya katsar mata da tunanin da takeyi. "Muje ki tayani kwaso kaya a dakin baban yasir danAllah, maman yanbiu" a cewar maman yasir, Aminatu ta tashi da fara'a a fuskarta suka fita tare. Ko da aminatu ta dawo dakin, Matan na nan yadda ta barsu da zancen yar aikin, ga aminatu nason tayi masu maganar yar ta, amma tanajin tsoro, kuma bazata taba barin maman yasir ta sani ba, saboda tasan hanata zatayi! Gashi ta rasa yadda zatayi ta tambayi address in matan, tayi shiru dai tana tunane-tunane, chan sai wata daga cikinsu tace, ana kwaso yan aiki daga wani kauye, sai dai bata san ko zata samu ba yanxu, amma idan akwai hope, zata mata waya, ko kuma tazo gidanta. "Sai matar dake son yar aikin tace, ai mun tashi hjy fati, kiyi hakuri danAllah da ban fada maki ba,, cikin wasa hjy fati tace "nayi fushi, amma har ku tashi daga barnawa, baki taba fadamin ba hjy? Sai hakuri dai matar ke ba hjy fati, tace wallahi last 2 weeks muka tashi, ko su maman yasir ma, basu zo gidan ba tukuna......, sai hjy fati tace, "toh zanxu dai zamu zo chan inda kuka koma da Alhaji, tunda yasan inda mijinki ke gini tun da, sai matan mai neman yar aiki tace, bari dai na baki address kawai, kar laifin ya qaro, tana murmushi ta ce, "Kinkinau muke, cikin wani babbar estate da aka gama ginawa kwanan nan" bayan masalaci mai fenti fari tas, zakiga wani babbar gidan sama mai tiles a jiki gaba daya" toh nan ne, ko bada Alhaji ba, kina iya zuwa ke kadai pls, sbd kinsan yanayin aikin su ba kullum suke zama ba"................... Aminatu dai kamar da ita ake yima kwantace, yadda ta rike address in, ta dau alkawarin gobe da safe zasu je itada khadijah, kafin a riga su.......sai da kowa suka watse, sannan su Aminatu suka koma ruggar su, suna isa suka iske Inna kulu a gaban bukkar ta, Da fara'a suka gaishe ta amma taqi amsawa, Khadijah dai cikin dan bukkar su ta shiga, sbd tasan ita ce silar rashin amsawar gaisuwar Inna kulu, jikinta yayi sanyi, sai hawaye ke bin kuncin ta, aminatu tayi ma Inna kulu bayanin zata mai da Khadijah birni kwanan nan, Inna kulu tace "dama ni jiranku nake ku dawo, sbd satin nan nake shirin fitar da ita, na gaji da hakurin da kuke bani" ga samarin ruggar nan, kullum nuna son yar ki suke, amma taqi, kuma da daurin gidinki.... Daga safe taje boko, sai yamma ta wuce islamiyya, abinda takeyi kenan, bata fita talla, bata komai sai karatu, a dafa abinci, a sa mata taci shikenan! Toh kisani wallahi tallahi "wannan satin nan zata bar min gida, sbd na gaji da maganar yan rugga, tsohuwar banza zasu daukeni" tunda suna ganin babbar budurwa a gabana....tayi shigewarta ciki, ta bar Aminatu dai sai hakuri take bata. Khadijah dai na daga daki, ta jiyo duk abinda Inna kulu ke fadi, sai kuka takeyi mara sauti, ko da Aminatu ta shigo dakin, jawo yar ta tayi jikinta, ta na lallashin ta.. anan ta kwashe komai ta fada ma Khadijah maganar aikin, gaban Khadijah ne yayi wani mugun faduwa, dafe kirginta tayi, tace "mama aiki kuma, maganar makaranta na fa, da kuma islamiyyan? Inna tace kar ta damu, zata roke mutanan a kan su barta ta cigaba, tunda saura mata aji daya, ta shiga ss2 ko, amma first term ne, tunda kwanan nan ta shiga dama...........Khadijah taji hankalinta yadan kwanta, tadau alkawarin zatayi aikin, kodan ta rabu da masifar Inna kulu! Mariya da Alhaji suna nan yadda suke, komawa wurin boka suke akai akai, wai kar asirin Ya karye, amma bokan ce masu yake "ai asirin bazai taba karye wa ba, har abada, ta kwantar da hankalin ta kawai, sai kara shanye Alh take, yaranta kuma suna chan suna duniyancin su a UK da sunan karatu, sai shaye shaye suke, da bin matan banza........ Yan biyu bayin Allah kuma sun fara jami'a, komai baban yasir yayi masu, amma kullum sukayi sallah, sai sun roke Allah, da ganar da babansu, ya kuma tona ma Mariya asiri! Yan mubi ma sun dage da Addua basu zauna ba, Innayo dai sai kara tsufa take, kuma kullum tana rokar Allah ya dawo mata da hankalin yaron ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Aminatu da Khadijah suka kama hanya washe gari da safe, sai kinkinau 'basu sha wahala ba, suka gane gidan, gidan ya masifar hadu.. OMG! Duk kyaun gidan Alh Ismail da baban yasir baiyi rabin gidan ba, tsayawa sukayi daga waje suna kallo, basu ma shiga ciki ba suke wannan kauyanci😂, da kyar masu gadin dake sanye da kayan sojoji suka amsa su, Khadijah ko duk ta tsorata, ganin bindiga a hannun su, "daya daga cikin sojojin yace me suke nema" Aminatu tace matar gidan, suka ce batasan sunan matar gidan bane tazo nemanta, shiru dai tayi,har suka gama hira Jiya a gidan maman yasir, bataji an kira sunar matan ba""" sojan ya daka mata tsawa, "am talking to u madam" a firgice tace "dama yar aiki take nema, jiya mun hadu a gidan walima, shine mukazo ko zata karba yata" ya ja wani tsuki...mtswwwww, ance maki anyhow ake shigowa gidan nan, toh ku kama hanya ku wuce gidanku, sbd bata san da zuwan ku ba, kuka Aminatu ta saka masu, da kyar suka masta masu daga kofar gate in, suka shiga cikin gidan,,,,,suka kira telecom dake cikin dakin hjy "da kyar ta dauka, da alamar daga bacci ta tashi, "meya faru da safe haka? duk a muryar bacci, a nan sojan yayi mata bayani, da mamaki ta tashi zaune, ko dai hjy fati ce? No, da hjy fati ce, zata kirata ai, taba kanta ansa, chan dai tace masu kace su shigo, su jirani a palourn kasa,, toh hjy an gama, ta ajiye telephone in! Sojan ya juya yace masu su biyo sa abaya, kafin su kai palourn, sun dan yi tafiya kadan, masu aiki sai kai da kawowa suke da uniform, "abun yaba Aminatu mamaki, amma matar nan tace yar aiko take nema ido rufe, ya akayi ta gan masu aiki dayawa haka? Ta fara dai tsorata, mai zatayi da yarinya yar 15yrs toh? Maganar sojan ya katse mata tunanin da takeyi...."oya ku zauna a nan ku jira ta, sun kai 2 hours a takure, ba hjy ba alamar ta, har suna shirin fita su kama hanyar rugga, sai ga wata doguwar mace, yar chocolate colour mai kyau da ita, ga shape figure 8, tazo wucewa da alamar waya ma takeyi, ta gansu a zaune, duk sun takura jikinsu wuri daya, sai suka bata tausayi, kasancewar mace mai son mutane, ga tausayin danAdam, tana saukowa daga stairs tace "lemme call u back dear" ta kashe wayar, ta isa wurin su! Sannuku bayin Allah da fara'a a fuskar ta, suka amsa suna gaisheta, "kuma neman hjy ne ko Alh" Aminatu tace hjy muje nema wlh, munfi awa 2 anan, da mamaki tace "ooh so sorry" bari na mata magana, ta fada tana kallon kyaun irin nasu, da sauri ta shiga dakin hjy, ta iske ta tana waya, tace " haba anty Abida" kin bar baqi a palour tun daxu suna jiranki, it's not fair o, "matar da aka kira da anty Abida, ta kashe wayar tana, sbd ina da baqi kar nayi waya da Yarona ko mai? taja tsukii mtwsss, muje kar ki cinye ni, tare suka fito daga dakin, suna hirar su ta ya da kanwa, har suka kai palourn, Hajiya na ganinsu ta hade rai" lafia, daga ina? Aminatu da duk ta tsorata tace "ina kwana hjy, jiya mun hadu gidan walima dake, naji kina maganar yar aiki, shine na kawo.... Bata gama ba, ta daka mata tsawa, "Dan mun hadu gidan walima, shine zaki zo min gida, without informing me? Meya hana kimin magana jiyan, ko ki sami maman yasir kuzo tare, toh ku tashi ku fita, munyi magana da hjy fati tun jiyan, zata nemomin wata, kuma ba wai bani da masu aiki bane, ina dasu ba iyaka, amma bana son suna shigomin nan ne, kuma ba kowani irin mai aiki, yake tabamin kwanoni ba, shiyasa nake nemar yar yarinya! Kanwar Hajiya Abida mai suna Hafsat tace "haba sister, tunda har sunxo, ki karbi yarinyar mana, "I see nothing bad in accepting her, and anyways she's neat, and cute, kamar ba wacce tazo neman aiki ba" Hajiya Abida ta daka mata tsawa, "wil u keep ur mouth shout, wat nonsense? Ko dake na ke magana, ta juya tana kallon Aminatu, tace ku tashi ku fita dan Allah, zan yi break fast ne, nan Aminatu ta fashe da kuka, tana rokon hjy "dan Allah hjy ki taimaka mana, bamu fa wani mafita daya wuce wannan, batasan lokacin da ta fara ce mata "Kwanan mu biyu bamu ci abinci ba, badan Allah daya taimakemu muka samu na gidan walima ba jiya, Khadijah ma kukan takeyi amma a hankali...........Jikin hjy yadan yi sanyi, amma ta dake zata juya ta hau sama, Hafsat ta sha gabanta tana roka, da kyar hjy tace toh shikenan...... Na karbe ta, amma yau zata fara aiki, kunzo mata da kayanta? Da sauri, Aminatu tace a'a, amma zan koma ruggar mu yanxu,bamu da nisa, na kwaso....hjy dai bata ce komai ba ta haura sama abinta! Hafsat ce ta kai Aminatu da Khadijah dakin da Khadijah zata zauna, Mai kyau dashi, komai peach, "hmmm dakin masu aiki ma kenan", a cewar Khadijah... Duk ganinta a zuciya ta fada, batasan Ya fito ba, Hafsat tayi murmushi, tace mata "kar ki damu wata rana zaki samu wanda yafi wannan ma" murmushi aminatu da Khadijah sukayi, basu ce komai ba............. AN DAWO LABARI Yadda Khadijah ta fara aiki kenan a gidan Hajiya Abida, amma duk da haka, bada sanin Maman yasir ba, yanxu haka satin ta daya, bata dade da farawa ba, Hajiya Abida dai akwai nuna isa, da kuma nuna mijinta yanada kudi, ga masifa, amma tanada tausayi, yaranta 5 da Alhaji Umar misau, mutumin bauchi ne, under misau local govt, sunyi auran soyayya da Hajia Abida shekaru 32 da suka wuce, Dan su na farko mai suna AYMAN ya gama karatun sa a Germany, a wani makaranta mai shegen tsada "HUMBOLDT UNIVESITY OF BERLIN" a nan birnin Berlin dake kasar germany, sai kannesa hudu, yanbiu mata, sune immediate insa, simrah da samrah suna "Universiry of SHARJAH" dake UAE Dubai, sai Khalid dake London, kwanan nan ya wuce, yana Oxford university, sai yar auta Meenal, dake NTIC dake abuja, yanxu haka sune ss2, sai kuma anty Hafsat dake zama dasu, kasancewar sun rabu da mijinta, amma da alama sun dan fara shiryawa, tunda da shi suke waya dazu....,,,...... 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:00 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 4⃣6⃣-5⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Sorry peeps for d little mistake i made, if u really read dis novel from d beginning, page(1-5), u guys wil surely see where hajiya Abida was telling Khadijah, "ba dan mijina yace a barki ba, da ban dauke ki ba" so just assume it was Hafsat( hjy's sis) as written in d lst page i typed. I just went through it, n realized d mstk😔. Thnxx n luv u oll "Wayar da hjy keyi daxu da Hafsat ta shigo fadamata su Aminatu na jiranta, da yaron ta ayman takeyi, inda yake fada mata "zasu dawo gida gobe " kasancewar a abuja yace aiki da baban sa, a NNPC towers! Briefly....... Alhaji Umar misau, shike rike da post in GMD na NNPC gaba daya, kuma shekara daya kenan yake kai. Dan sa ayman yana gama makaranta, ya samo masa aiki, kuma a nan GMD's office ya ajiye sa, kusan komai na babban, ayman keyi a office, tunda yayi dacen samun aiki da course da ya karanta (chemical engineering). Alhaji Umar shine babban da a wurin mahaifinsa, kuma a bauchi aka haifesu, sai kannensa biyu, Aliyu da safiya, Aliyu yayi aure da yaransa 3 a Jiddah dake qasar saudiyya, sai kuma Safiya dake auran wani dan Azare a kano suke da zama! Uban sa na da arziki sosai, domin matsayin babar a wurin shugaban qasa, yasa aka basa wannan post in GMD! Hjy Abida kuma, su biyu ne wurin iyayensu, suma yan misau ne, amma a kaduna aka haifesu, kuma a nan iyayensu suke har yau, daga ita sai kanwarta Hafsat da taba sheraku kusan 10, akwai gap a tsakaninsu sosai, suna matukar son junansu. Hafsat last 3 yrs tayi aure, tana aure a Abuja ne itama, amma maqiya sun shiga tsakaninsu, da har yakai ga saki, yanxu kuma mijin mai suna jabir yana rokonta akan tayi hakuri, sharrin shedan ne, da kyar dai ya samu ta sauko, tunda tana son sa sosai! Mahaifin hjy Abida ma na da arzikinsa, sbd tare sukayi aiki da mahaifin Alh Umar, anan mahaifin Alh Umar, yayi sha'awar hada zumunci, har Allah yasa aka masu aure, kuma suna masifar son junan su har ila yau.......,....... Wannan kenan! Khadijah dai ba laifi, ta ji dadin zaman gidan, d first day da ta fara aiki, sbd yadda small mama ke masifar son ta (Hafsat kenan, haka yaran hjy Abida ke kiranta). Tana ganin Khadijah cikin damuwa, zata nema ta dauke mata, sun dan sha hira, amma sama sama, cike da kunyar small mama Khadijah ke amsata, hjy dai bata wani shiga harkar khadijah "itadai tayi mata aiki, ta gyara wuri tsaf, sbd hjy mace ce mai tsaftar sosai, bata kaunar ganin wuri da datti, kuma wannan hali na tsaftar ta, ke kara mata fada a zuciyar Alhaji Umar..... Ranar dai khadijah kwana tayi tana kukan rashin mamarta kusa da ita, a bangaran Aminatu ma hakan ne, da kyar bacci ya sace su!! Washegari da wuri hjy da Hafsat suka tashi, kasancewar yau su ayman da baban zasu dawo, ba ma weekend bane, amma Alhaji ya dau leave na 2 weeks, sai ayman ya rokesa akan zai dan bisa yayi koda kwana 3 ne, da kyar dai Alh Umar ya yarda, sbd bayason kananun maganganun yan wurin aikin, ballantana ma wuri irin NNPC da ke da jama'a, ana iya cewa "yaron sa baya zuwa aiki, sbd matsayin ubansa" Tun da Khadijah ta tashi take aiki, wannan ne first time a rayuwarta, data fara tashi da wuri ta hau aiki, tana aiki a gidansu, amma bada sassafe ba, ko da suka zauna gidan Inna kulu, bata aiki sosai, sbd Inna kulu ma bata son Khadijah tana saka mata hannu a aikin ta......ga Khadijah wata irin mutum ce, dat she's too sluggish, Komai ahankali takeyi, kuma batason abinda zai taba jikinta, tana aiki amma kamar bazatayi ba, sanyin jikin ta, ya shafe yanayin komai nata! Da kyar ta samu ta gama wanke kwanoni, tayi shara, ta hau mopping, da goge duk wani wuri da zaiyi qura,"duk hafsat ce ta koya mata yadda zatayi hakan" ita kanta hafsat ta lura da yadda Khadijah ke aikin, a hankali kamar wata Ajebo, harda yadda take riqe broom, "amma sbd tana son Khadijah, bata ce mata tayi sauri ba, ko ta gyara hannun ta" murmushi ma kawai tayi, ta wuce kitchen wurin sistan ta! Saida suka gama hada lafiyayyar Arabian rice da tasha hanta, da fried egg a ciki, sanan suka hada lafiyayyar miyar stew da taji manyan manyan kaza agric, da farar miyar danyan kubewa, sannan suka aza doya a wuta, na sakwara( best food in Alh Umar kenan), suka hada lafiyayyar kunnun aya da tasha dabino, madarar ruwa, manzarkwaila,farar shinfakar tuwo da kwakwa, sai dan citta da kanumfari, da borkono kadan, ya hadu iya haduwa, da kuma zobo da yasha bawar abarba, da cocumber, sannan suka gasa kaza a oven, na fried rice in...... Khadijah dai sai kallon su take, sbd bata san yadda ake dafawa ba, iyakar ta taci, kuma shima a gidan su "Maman yasir" banda tuwo da miyar kuka, sai na dawa da dama kunu, babu abinda ta iya, tunda irin abincin da taga ana mata taci kenan! Ta kura ma hafsat ido, yadda take zu basu cikin warmers da aka fitar dasu, "juyowa hafsat tayi, tana ce mata, yadai deejah, kina jin yunwa ne, mu nan bamu saba brk fast da wuri ba fa"........ Hjy ta juyo ta watsa ma hafsat harara, tana cewa toh sannu "bello bayani" idan bazata iya aikin ba, basai ta kama hanyar ruggar su ba, bana son shashanci da iyayi,,,,,hafsat dai shiru tayi, yayin da tuni hawaye ya taru a idon Khadijah😭, sai tuno da mamar ta take, haka hafsat ta kwasa abincin, ta shirya su a dinning, Khadijah na tayata, har suka gama, suka daka sakwaran,, Hajiya da hafsat duka daka, uwarsu bata masu wasa ba wurin girki, duk da gatan da ake nuna masu, dalilin da yasa suka iya abinci sosai kenan, "different different varieties sun iya shi" Hjy ta haura sama don yin wanka, hafsat kuma ta deba ma Khadijah abincin ta, tace mata idan bata iya brk fst da rice ba, toh sai ta soya mata kwai, akwai bread ta sha tea,,,hmmm su Khadijah, batasan lokacin da ta nema bakin cikin maganar da hjy tayi mata, ta rasa ba, "ina jiran ki deejah, zani nayi wanka ne" da sauri khadija tace tafi son tea, hafsat ta debo eggs a fridge, ta fasa guda 5 ta soya mata, khadija tace "wannan kwan yayi min yawa" hafsat tace kar ki damu, idan baki cinye ba, akwai masu aiki a waje, zan basu...... Ta hada mata tea mai kauri, ta mika mata, sanna ta haura dakinta, Khadijah kuma tayi dakinta don ci! Cikin minti 30 su Alh suka iso, hjy ta fito cikin atamfar Sheraton da akayi masa dikin gown Mai kyau, yasha stones masu tsada! murna wurin hjy Abida ba'a magana, da sauri ta isa har wurin motar, tayi hugging Alh, sannan ayman yace "haba mum, kina kallo na kika tsalakani sai wurin dad, da murmushi a fuskarta tace "toh ayi hakuri, mu shiga ciki" ta karba wayoyin mijinta suka jera tare suna hira, ayman kuma yayi ciki, yana kwala ma hafsat kira "small mama🔊, where are you, we r back""" a hankali take saukowa daga stairs, da doguwar abaya fari da stones purple, daya dan kamata, ya fito mata da shape inta mai kyau, ta yafe dan gyalen abayar a kanta, tayi kyau sosai, ta sauko... Tadan yi hugging insa, sannan suka zauna! Alhaji sun karaso ciki da Hajiya suka zauna suma, hafsat ta durkusa har qasa ta gaida sa, ya amsa da fara'a a fuskarsa, yana cewa "wai daman baki wuce bikin ba" maman meenal duk ta dame ni, wai na dawo zakiyi tafiya, shiyasa ma na dau leave a office" tayi murmushi tace "eh gobe zanbi flight da safe in shaa Allah" yace ok toh Allah ya kaimu, suka amsa da amin dukkansu! Anan Hajiya tace "mu karasa dinning muyi brk fst, ku muke jira tun dazu" suka hau dinning sai santi suke zabuwa, barin ma ayman da yaga best food insa "Arabian rice" ga kuma kunnun aya, Alh kuma yaci favorite insa "pounded yam" hjy taci choice in mijinta, hafsat kuma taci rice, choice in bestin ta ayman, sbd 5&6 suke, sun shaku sosai da ayman, fiya da yadda kuke tsammani. Sun gamaci kenan, suna dan hira, hjy tace ma hafsat ta kira yar aiki Alh ya ganta," ayman yace, kai mum kedai bazaki bar kwaso yaran aikin nan ba haka, Allah ni kyama suke bani, "Alh ya daka masa tsawa, yace, idan bata nemo yar aikin ba, kaine zaka zauna kayi nata aikin gidan...... Ka fiya fadin rai wlh, nonsense, hjy tace "fada masa dai Baban Meenal( sunan da suke kiran junan su kenan, shi Alh yace mata Maman Meenal, ita kuma baban meenal). Hafsat ta shiga dakin Khadijah, taga tulin kwan da ta soya, da dread kamar ba'a taba ba, ga tea nan a cike, duk khadijah bata sha ba, tace mata "wai deejah bana ce maki zamu bata ba idan baki cire tunanin gida a ranki ba? Khadijah tace "Allah naci, na koshi ne, kiyi hakuri, bana cin abinci sosai, amma har ga Allah na koshi wlh", "hafsat dai murmushi tayi, tace maza tashi gasu Alh sun iso, yace kije ku gaisa, "sai da gabanta ya fadi, ta kuma rasa dalili" ta dauko wani kodaddiyar gyalenta da aka daina yaye tin 2010 ta yafa, hafsat na gaba, tana binta a baya! Falon ya tsaru iya tsaruwa, suna isa falon, ta durkusa har qasa, ta gaida Alh Umar, ya amsa da fara'ar sa, yana mata wasa da fullancin, sai dariya takeyi"ganin ana mata yaran su, suna hada ido da hjy ta watsa mata wata uwar hararar, da batasan dalilin sa ba, "ayman da tunda khadijah ta shigo, ko kallon inda take baiyi ba, wayane a hannunsa yana chatting da abokin sa da suka gama skul tare" har ta tashi zata wuce, ya kalle ta da fuskar nan tasa wulakance.......... Anan suka hada ido da ita, a take yaji gaban sa ya fadi, "wannan kuma wani irin haske take da shi" a zuciyar sa ya fada.....kai mum akwai kwashe kwashe ya fada a hankali, daidai nan khadijah ta gaishe sa, da kyarrrr ya amsa, badan mum da dad, dake palourn ba, da bai amsa ba, sbd yadda yake kyamar yan aiki kamar me, a hankali taja kafarta, tana tafiya a hankali, dama haka take tafiya, ta wuce dakinta! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 5⃣1⃣-5⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Washegari da sassafe small mama ta tashi, sbd flight inta 7:30am ne, da sauri ta kimtsa kayanta, tana gamawa ta kira hjy Abida a waya, coz dakin Alh ta kwana, tunda yana gari, da muryar bacci tace mata "badai har kin gama ba" tace eh wlh anty nikam sauri nakeyi, sbd banason missing flight ne, akwai program da za'a yi yau" hjy ta tashi, ta isa dakin tana cewa, toh driver zai kaiki kenan ko dai mutumin ki ayman..... Small mama tace gara dai driver sbd nasan bai tashi ba yanxu, hjy ta dauki wayarta ta kira driver, "yace toh bari ya dan goge motar da sauri" small mama ta shiga dakin khadijah, bata ganta ba, dan haka tayi tunanin ko tana aikin gidan nan, ta duba kitchen ko tana wanke wanke bata ganta ba, chan ta duba side in hjy ko tana shara, nan ma bata nan, ta fito tana "ina yarinyar nan ta shiga da safe haka ne" sai ta hangota a balcony ta zabga uban tagumi...... Da sauri ta isa wurin tana "wai Lafianki kuwa deejah da tagumi da safe haka" khadijah ta juyo a firgice tadan gaisheta, tace mata "toh nayi tafiya nikam, zani maiduguri bikin very close frnd ina da muka gama skul tare" Khadijah bataji dadi ba sam, ta dai daure tace mata"Allah ya kaiku Lfy,ya kuma tsare" amma zaki sha hanya, small mama tace " da Jirgi zani ma, bai kai 1 hour ba" khadijah a zuciyar ta tace, hmm jirgi ma zata bi, ni da ban taba ganin kalarsa ba ko a mafarki, small mama ta katse mata tunanin tace toh bye, "take care" ta juya da sauri tana kiran Anty Abida da ta shiga sanar ma mijinta tafiyar, ya fito da kudi masu yawa ya bata wai na manni. Khadijah dai zaune take a nan balcony tana tunanin barin zuwa makaranta da tayi, da kuma kewar mamanta, son ganin brothers inta, da dai tunanin duniyar nan, irin halin ko in kula da babansu ke masu, batasan lokaci ya wuce sosai ba, ga wanke wanke chan na jiranta, ga shara, ga mopping da sauran aiyukka! Daga sama taji hjy abida na kwala mata kira kamar zata fasa mata dodon kunne, da gudu ta isa wurinta, nan hajiya tayi mata fada sosai, tana faman mata masifar tabar mata wuri kacha kacha, khadijah tana dan kuka, ta kama hanya zata wuce kitchen, kanta na qasa, taci karo fa ayman, yayi mata rashin mutunci, da warning inta kar ta sake tada hanya da shi (kamar dai yadda kuka karanta a page in farko). Tun ranar dai Khadijah tana ganinsa take canxa hanya, bata bari ko da wasa su hadu, sbd nemar ma kanta sauki. Tun da small mama ta wuce, Khadijah ta shiga wani irin hali, sam nasu batazo daya da Hajiya Abida ba, "masifar yau daban, na gobe daban" abinda ke sa hjy masifa shine sanyin jiki irin na khadijah, da kuma rashin yin abu idan ba'a ce mata ma, "da Khadijah zata zama mai son aiki sosai, da hjy bazata taba mata fada ba, sbd hjy tanada tausayi gaskiya, amma akwai masifa, kuma idan kayi mata abunda take so, toh fa bazata taba maka masifa ba........... Khadijah kuma bata wani saba aiki ba gidansu, shiyasa ko da tazo aiki gidan hjy, ba ko wani irin aiki take iyawa ba, shiyasa ake jinsu da hjy kullum! "Da Khadijah ta lura da irin masifar da hjy ke mata kullum, ta dau alkawarin koyan yi aiki da sauri, ko dan a zauna Lfy, sbd yarinyace da bata son hayaniya" tun daga ranar take iyakar kokarin ta, amma ina! Fadan na nan, sbd bata iya sauran abubuwa ba har yanxu. A haka dai take daure wa da fadan hjy, ikayacin idan hjy ta gama, ta shiga daki tayi kuka har ta gaji, ko ta dauki qur'ani tayita karatu, ko zata samu sauki, Alh kam very friendly, he's very humble, idan sun hadu da Khadijah ma, fullanci yake mata, yayi mata wasa, ba wai yana jin yaren bane sosai, yanadai picking ne, duk da maihafiyar sa fulanin misau ce. Da Khadijah tana aiki da sauri, da hjy bazata rinka mata fada haka ba, sbd masifa kawai hjy take dashi, amma tanada masifar tausayi, domin ko yaranta bata kyalesu wurin masifa ba, "hjy discipline woman ce gaskia" Ita kuma Khadijah haka Allah yayi ta, kuma irin aikin da takeyi a gidan hjy, bata tana irinsa a rayuwarta ba, duk da ta shiga halin rayuwa iri iri, amma gaskia bata cika aikin gida ba, ko da take gdan babanta, wanke wanken su da bashi da yawa, sai sharan palourn su da ba wani girma sosai ya keda ba, wanki dama baya mata wuya, tunda kayan nata kwaya nawa ne? Haka na mamanta ma, su Abdul suke wankin su, chan rugga da ta zauna kuma kowa wankin sa yake... Inna kulu kam bata kaunar Khadijah ta taba mata aiki dama! Gidan Hajiya kuma ga shegen girma, mopping kadai ma ya ishe ta, gashi kullum take share dakin hjy, dakin su simrah, female guest room, da palours gudu 4, kuma duk manya, kasancewar hjy nada palourn ta, sai nasu simrah, ga general palour, sanna guest palour......... Side in Alh hjy ke share wa da kanta, tanada tsananin kishi, bata bari yan aiki su shiga, ita take gyarawa kullum koda baya gari. Hajiya Abida mace ce mai tsaftar gaske, shiyasa khadijah ke jin jiki, domin ko wuri baiyi datti ba, sai Khadijah ta gyara, ita kuma Khadijah gani take mugunta ne, batasan ba haka bane, fannin girki kuma Khadijah bata wani iya abincin zamani ba, "toh bayi a ke a gidansu ba, ballantana ta iya" taya ma suke samun abincin? Shiyasa take yawan samun matsala da hajiya, hjy kuma tafi son masu aiki da suka san kan komai, sbd bata son dogon surutu, masifar ta bana wasa bane, shiyasa ma bata zuwa aiki, sbd yadda yan wurin aikin ke sakata magana. Zaune suke a palourn ta, ita da mijin, sai ayman daya shigo daga baya, suna ta hirar su hankali kwance, chan hjy tace "su simrah sun kira fa dazu, wai sun kusa dawowa hutu" ayman yace kai yaran nan, akwai son gida dai, duk su dawo su ishe mutane da magana, Alh yace "toh ina ruwanka tunda ba kai zasu dama ba, hjy tace atoh, "nikam mum da kince masu su tsaya yin summer, ko dayake naji kewar samrah wlh" hjy tace ai ko ta ce sbd kai ma zata dawo, cos simrah tayi insisting su tsaya yin summer, amma samrah taqi. Ayman yace, "danki ma ya kirani, wai shi kam ba dawowar yanxu ba, hjy tace eh na kira sa dazu, wai sai nan da wata 2" Alh yace kuna ta hirar yara, yanaji baku maganar auta na ne wai, suka yi dariya dukkansu, ayman yace idan tayi hutu ma barinta za'ayi a chan skul, ta zauna da masu gadi, tunda rigima take mana idan ta dawo gida, ya girgiza kansa yana dan murmushi yace, sam Meenal batasan ta wuce shagwaba ba, amma kullum qaruwa abun yake! Baban yace "kaji min ikon Allah, toh ina ruwanka ne wai, kowa da zakamin sa, kaima kayi ka gama, ayman yace amma bai kai na yayinyar nan ba, "hjy dai murmushi tayi, tace ya kyale mata autan ta danAllah, sukayi dariya dukkansu, hjy tace hutunsu kam da saura...... Suna cikin hira, hjy tace bari ta danyi ma baban meenal farfesun naman rago, Alh yaji dadi sosai kuwa, yace nagode sosai maman Meenal, Allah ya bar mun ke! Ayman ya kalla maman yace mum nima zanci, tace "idan kayi zuciya, kayi aure matarka tayi maka" ya dan sosa kansa yace "mum kedai baki gajiya da maganar auran nan, Alh yace toh zama zamuyi muna kallonka kenan, har mu mutu koh? Ayman yaji wani iri, yace in shaa Allah, zan fito da mata, nan bada dadewa ba mum da dad. Sunji dadin maganar sa sosai, barin ma mum insa da ta mastu yayi aure, "ayman dai ya fada hakane, dan ya kwantar masu da hankali, cos baya kaunar bacin ran maihaifansa, amma bashi da ra'ayin aure yanzu gaskia, asalima mata basu gabansa. Hjy ta isa kitchen, taga Khadijah tana goge kan gas, da danji dadi ganin "dis is d first time yarinyar nan tayi aiki, ba tare da tace mata tayi ba" Khadijah ta gaida hjy, ta amsa mata da kyar, sannan tace ta fito da kayan miya daga frigde, ta daka mata, Khadijah ta fito dashi ta fara dakawa ahankali, "yanayin dakan ya mata ma hjy rai, tace mata wai ke yaushe zaki koya yin abu da sauri ne wai" na fara gajiya da halinki wlh, Khadijah dai kanta na kasa, ta cigaba da dakan, a haka har ta gama, Hjy ta hada farfesun, ta deba ma Khadijah nata, sannan ta dauki nasu ta wuce palour. Kamshin farfesun duk ya cika ko ina, Alh ya mastu yaji shi a bakinsa, sai da suka gama ci sannan, hjy tace bari ta kira yar aikin nan ta kwashe kwanoni.....a take yanayin ayman ya canxa, duk sai ya wani bata rai, baya kaunar ganin yan aiki ko kadan, tun ranar da ta bugesa ma bai kara sakata a ido ba, kuma hakan yafi masa, sbd haka kawai ya tsana yarinyar. Alhaji ne yace, ooh wai yar fulanin na nan, ni na manta da ita a gidan nan, sam bata san shiga mutane, "hjy tace sai son sani magana ba, yarinyar akwai sanyin jiki, komai a hankali take kamar chameleon, ni kuma kasan bana son sluggishness ko kadan......ayman yace "mum toh ni ki koreta ma kowa ya huta wlh" Alh ya ce masa, akan me? toh babu inda zataje na fada maka, Yaro kenan baya kaunar masu aiki, haka furera da tayi aure ma, ka addabe yarinyar nan dayawa, shiyasa tayi saurin fito da miji, sbd ta bar gdan nan kawai....mtswwww, Alh taja tsaki, "ayman ya shiga basa hakuri, chan Alh yace dama cewa kayi zakayi kwana 3 kawai, yau kusan sati kenan, toh ka shirya gobe dama ka wuce" ayman bai so ba, yayi regretting maganar yar aikin nan, amma sai yayi maganinta! Ya miqe yana cigaba da ba Alh hakuri, amma ko kallo bai ishi baban ba, da sauri ya wuce side insa, kar ya hadu da yarinyar, tunda yaji mum na kiran ta, yana shiga part insa, Khadijah ta shigo palourn, da fara'ar ta ta gaida Alh, ya amsa yana mata wasa da fulancin nan nasa, hjy ta ce mata ta kwashe plates in maza ta wanke su, kuma kar ta bari ta shigo kitchen in nan ta sameta tana kan plate kwaya daya! Khadijah ta juya ta wuce kitchen, ta wanke su ahankali yadda ta saba. Aminatu dai ana chan rugga, jira take idan wata ya kai karshe, ta samu taje karbo kudin aikin khadijah, daga nan ta gan yarinyarta, da take kewa sosai, su Abdul suna nan suna karatunsu, kuma Alhamdulillah suna ganewa, Ibadah kam suna kai har gobe, Maman yasir batasan da aikin khadijah a gidan Alh Umar ba har yanxu, kasancewar har yau bata ma samu zuwa ganin gidan ba, Mariya tana nan da halinta, bata da niyyar barin sa har yanxu, Alh Ismail ko ya zama abun tausayi, kudinsa sai cinye masa Mariya keyi! Washe gari da rana, ayman ya shirya zai tafi, har ya fito da motarsa ma, sai ya haura sama wurin baban sa, ya sallamesa tare da masa fatar Allah ya kiyaye, sai ya ce ma baban " dad ina mum ne? Bata dakin ta, I thought tana nan ne ma" sai dad yace, taje wai kawo min kunnun ayan da ta hada ne fa, a take ya ce ok, bari na bita kitchen coz sauri nake kar nayi dare, da saurin sa ya sauko yana mum🔊 ina kike ne" jin shiru yasa ya shiga kitchen,,, hango bayar mutum yayi, tana daga tsaye tana slicing albasar da mum zatayi miya da ita......."sanye take da rigar da Maman yasir ta dinkamasu da su suhailat,"atampa ce yar super nouvo, amma tanada kyau matuka, yana daya daga cikin kayan khadijah masu kyaun compare to sauran" riga da skirt ne, ya kama ta, sbd hips da baya da take da shi, rigar ma ta kamata sosai, ta daura dankwalin,kuma dinkin na zamani a kai masu.... Bata san da mutum a wurin ba, ta juya zata dauko abinda zata rufe albasar kafin hjy ta hau ta da fadan barin mata abu a bude, kawai taga mutum a bayanta, a nan ya sake qare mata kallo sosai, ganin yadda boobs inta suke a cike, ga bayanta masha Allah, dai tsayin ta, da fatar jikin ta kamar ba yar aiki ba..... Da sauri khadijah ta juya baya, sbd bata manta da warning inda yayi mata ba, ya bata rai, ya ce "wai ke meye kikeyi a kitchen in nan ne, duk sai kin gama saka hannun kazantar nan naki, a plates inda mutum zai ci abinci.....mtwsss yayi tsaki, mum ma dai da kwashe kwashen ta! Ya ringa surutai, yana kushe khadijah, har ya wuce nemar uwarsa! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 6⃣6⃣-7⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Hankalin khadijah in yayi dubu, toh ya tashi, ganin yadda romon farfesun ya bata ma ayman kayan sa sosai. Ayman da ransa ya gama baci, ya tashi daga kan kujerar, ya daga hannu zai wanke mata mari kenan, Mummy da ke saukowa daga stairs tace "kul, kar ka tabata, idan ka tabata ranka zai bace wlh, kuma sai na hadaka da babanka. Wani irin yanayi ayman ya shiga, kamar ya tashi sama yake ji, ya mummy zata masa haka? Simrah da samrah ko duk sun gama tsorata, sbd sun san halin yayansu sosai. Khadijah ko banda kuka, babu abinda take, a zuciyar ta, cewa take ta shiga uku yau a gidan nan. "Hjy ta kalli Khadijah tace mata, ke kuma kukan meye kikayi? Ki kwashe kayayakin ki bar nan yanxu, tunda bazaki taba abu a hankali ba. A nan fa yan masifar hjy suka fara, tayi fada ranar har ta gaji, har sai da Alh ya fito, yace mata bai ga abin ta da hankali a nan ba, wai ai babu wanda ya wuce kuskure, sbd haka ta kama bakinta tayi shiru, "ita hjy kuma, ba da ma Khadijah kadai take yi ba, Harda danta ayman, sai balbale shi take, a kan yace sai yayi maganin Khadijah" A nan dai daddy ya samu ya kwantar mata da hankali, sannan ya aika a kira masa ayman, "ya ja masa kunne akan ko da wasa ya taba yarinyar mutane, sai ya saba masa. Ayman kam ranar kasa yin komai yayi. Duk yadda ya nemi nutsuwa a jikin sa, ya kasa, shi abinda yafi daga masa hankali shine "me yasa iyayansa zasu goyi bayan yar aiki, yar talaka, wacce ta fito daga rugga, bayan kuma itake da laifi" da kyar ya samu ya yi sallah raka'a biyu ko zai samu saukin yadda zuciyarsa ke masa. Sallamar da yaji anayi a falonsa yasa ya tashi da ga sallayar, ya amsa yana wayene? Samrah tace nice ya ayman, da kyar yace "bakisan hanyar shigowa bane da zaki tsaya kina daka min sallama haka? Tasan har yanxu ransa a bace yake, shiyasa ta shigo bata ce masa komai ba, har cikin dakin ta shiga, ta kwanta abinta a samar gadonsa, ta fara danna wayar ta, ya kalle ta dai baice mata komai ba. Sai da tadan yi game inta har ta gama, sannan ta fara basa hakuri, a kan abinda ya faru, dama ita ce kawar sa a gidan, kuma yana jin maganar sosai, da kuma shawararta, da kyar ya sauke fuskar sa, suka yi ma juna high five👋, sannan suka fara hirar su, ayman kamar ba wanda ran sa ya bace ba dazu. Chan ya tambayeta ya boyfriend inta ne Samir? Da murmushi a fuskarta tace masa he's doing good, kasan kwanan nan ya gama masters insa, so ya tsaya wani research ne a London, amma kwanan nan zai dawo naija, ya gyada kansa, sannan yace "safwan in simrah fa, tace yana nan Lafia shima, kasan shi ya gama masters insa tun last 2 years, so yana abuja yanxu, naji ma tana cewa nxt week zai zo, " ayman yace ok toh Allah ya kaimu, ta amsa da amin. Ta kalla fuskarsa tace, toh yaya ina inlaw inmu ne? Naga har yau dai baka mana maganar kawota gida, indan munyi maka magana, sai kace ure not ready........... Ya kalle fuskar ta da murmushi a fuskokinsu, yace not now, ta dan bata rai, ta fara maganar cikin shagwaba "gaskia mu dai yaya ka kawo ta gida mu ganta, inta mana toh good to go, idan bata mana ba, then she should find her way out of d relationship. Bai ce mata komai ba, sai murmushi kawai yakeyi. Da yake basu boye ma juna abu shi da samrah, sai ya dubeta yace "am actually not interested in any relationship, so i prefer being single" samrah tace nooo yaya, it's never gonna be possible, it just can't be possible😏, tana murguda baki. Yace then it shouldn't be.......it's my life not urs, ta kallesa tace hmmmm, akwai wata frnd inmu da taga pic inka,so she was like...... Bata qarasa ba ya katseta, yace its ok. Abun ya bata haushi, ta tashi zata wuce, ya kamo hannunta, yace har mun gama hirar kenan lil sis, tace inason duba simrah ne, am missing her, ya kwashe da dariya, yace simrah da samrah dai sai Allah, da ce maki nayi kije wurinta, gwale ni zakiyi, dama ba'a shiga tsakanin yan✌, ta bude kofa ta fita abinta. Khadijah taci kuka har ta gaji ranar, ko meye dalili oho? Batasha mari ba take kuka, ta an mare ta qila suma zatayi kenan😂 da kyar simrah ta kwantar mata da hankali, har tayi shiru. Jininsu ya hadu dana simrah sosai, a cikin kwana daya kuma, samrah dama halinsu kusan dayane da ayman, Amma tanijin son Khadijah itama, bata tsaneta ba, amma basu shaku kamar yadda suka shaku da simrah ba. Washe gari da safe Alhaji da ayman suka wuce abuja, daddy yace idan su Khadijah sunyi hutu, duka gidan zasu je hutu a abujan, bayasan yawan zirga zirga. Khadijah sun fara rubuta exams, yadda take aikinta tunda ta fara makaranta, haka take har yanxu, simrah tana dan tayata aikin gidan, Amma sai da rana, sbd basu cika tashi bacci da wuri ba, samrah dama bata cika son aiki ba, danma Mumyn su bata masu da wasa ne, da wata uwar ce, samrah bazata Iya koda dafa indomie ba, sam bata son aiki, Amma mummy bata barinta, dolenta take aikin. Wanke wanke ne kadai basuyi a gidan, Amma sauran ayyuka duk mummy tana sasu. Tunda suka dawo mummy ta daina girki, sai dai inya kama mata, Amma su keyi, kasancewar Hajia Abida ta koya masu girki tun suna js class, gyaran dakin hjy ma Khadijah ta daina, tun da suka dawo, mummyn su ta hana Khadijah, a kan cewa ta daina, su simrah zasu ringa yi, every morning, su ke gyara dakin babansu, samrah kuma ta gyara na mutumin ta ayman. Guest room da sauran dakunnan kawai Khadijah ke gyarawa, sai palours, da mopping, shima idan hjy ta na wurin, zata kira simrah ko samrah su karba, tasa Khadijah wani aikin. Su simrah sun kara koya ma Khadijah girki iri iri, snacks, da drinks, tayi murna sosai, yadda taga duk ta iya yanxu, har tana neman ta fisu, abin har mamaki yake basu, ganin yadda brain inta yake very sharp, har samrah ke ce mata, za'a ga kina da kokari kenan Khadijah a skul, Khadijah dai bata cewa komai, sai dai tayi murmushi. Suna cikin hira kawai sukaji muryar Anty Hafsat(small mama) ta ce my twins🔊. Da gudu suka rugo palourn, suka fada jikinta suna "we've really missed u small mama" shine kika gudu kikabar mummy ita kadai a gida, tayi murmushi tace, bazan kara barin mummy ba i promise, sai dai idan nayi aure.......... Da murna suka ce mata "lah! mun manta mu tambayeki uncle cherish" (sunan da small mama take kiran mijinta kenan, "cherish" shiyasa su kuma suke ce masa uncle cherish). Tace he's very much fine, shi ya kawo ni kaduna ma, Amma gidan mummyn mu na sauka, suka gaisa, da yamma ya koma abuja sbd aiki, yaso zuwa gaida Anty abida, amma yana sauri sbd hanya kar dare yayi masa. Samrah tace "ooh small mama, tun jiya ma kika dawo kd kenan, shine kikaqi zuwa tun jiya, da ya ayman ne, da nan zaki sauka ai, small mama tace mata "common dear, it's ok, ayi min hakuri haka" sukayi dariya dukkansu suka haura wurin big mummy hjy Abida. Da murna sukayi hugging juna, mummy tace bakin gujeni ba Hafsat, hafsat ta shiga bata hakuri, har hjy ta sauko. Sun sha hira sosai sannan small mama tace "my twins kenan, kun ga yadda kuka kara girma, sai wani kyau kuke karawa, wats d secret? Simrah ta kalleta tace lah small mama, ai duk kyaun da mukayi bamu kaiki ba wlh, kinga jikinki kuwa, sai kara zama young lady kike, sukayi dariya dukkansu, sanna hjy tace, suje palourn qasa ayi lunch. Sai a lokacin, small mama ta tuno da Khadijah yar aiki, tace Anty Abida nikam ina Khadijah ne, mummy tace Khadijah students, tana dakinta ina gani, small mama tace "ta fara skul ne, mummy tace kwanan nan ma zasu gama exams, tana ss2, class mate in meenal. Small mama taji dadi gaskia , tace ai yafi mata, yanxu kowa ilimi yake nema, ya kamata ma a sakata a islamiyya gaskia, hjy ta hau masifa, tace zamu sakata a boko bamu sakata a islamiyya bane? Ai tun kamin ta fara bokon, malamin su simrah ke zuwa yayi mata karatu da sauran ma'aikatan gidan nan. Sukayi dariya dukkansu, sannan small mama tace, "simrah kiramin ita pls" mummy tace kin dawo kenan da yarinyar nan ko? Sukayi dariya dukkansu dai, small mama tace "Allah na dade banga yarinyar data shiga min rai ba irin ta" da inada yaro babba, dana basa ya aura" samrah tayi dariya tace, gaki da yaro small mama, ya ayman............daga hjy, small mama, har samran, suka kwashe da wani irin dariya😂😂😂😂small mama tace "wai badai wannan yaron nawaba" anan mummy ta kwashe abinda ya faru tsakaninsa da Khadijah a dinning ta fada mata, small mama tace, da ya taba ko, da sai mu bata dashi, mummy tace Atoh, kiji min yaro da karfin hali fa, yarinyar da take ji kamar sanda, ya bigeta, ya barmu da wahala kenan, "a cewar mummy" Suna cikin dariya Khadijah suka shigo da simrah a jere, small mama dai sake baki tayi tana kallon Khadijah, yadda ta kara girma kamar yar shekara 20, ko ina a cike yake, ga khadijah dai siririya, amma akwai baya mashaAllah, ga gaba ma. Khadijah ta katse mata kallon da take mata, tana gaishe ta da fara'a a fuskar ta, small mama tace "kai Khadijah kece haka, kinga wani girma da kika kara kuwa, Anty Abida me kike bata ne haka? Sukayi dariya dukkansu, duk kunya ya cika Khadijah, dama sarauniyar kunya kenan, sai da suka gama dan hirar su sannan Khadijah tace ma hjy me za'ayi da dare? Mummy ta fada mata, Amma tace "ta bari su simrah zasuzo suyi, itadai ta yi blending kayan miya kawai" sannan ta juya ta bar wurin. Su Meenal autan gidan an gama exams, kuma yau za'aje daukota, daddy yace duk gidan su shirya kawai, daganan su tsaya a abuja hutu, bayasan dawowa weekend in nan. Su simrah, small mama, mummy da Khadijah duk sun gama shiri. Drivern mummy ya kaisu, a NTIC suka fara sauka, wurin dauko meenal, da gudu ta ruga, ta fada jikin mummynta, sannan ta zo tayi hugging small mama da su simrah, Khadijah dai an barta a motan da driver, sai kallon Khadijah yake ta glass kamar zai cinye ta, abun ya bata haushi, ta dukar da kanta qasa. Suna isowa suka shiga motar, Khadijah har yanxu kanta a duqe yake, tana chan baya, motar dama dama Sienna Xle new modern ne, with tinted glasses, daya fito last month, ya hadu sosai. Suna shiga small mama, ta dubi Khadijah, tace mata lafia ta dukar da kanta, ko batajin dadi ne, Khadijah ta dago da murmushi ta ce mata ba komai, anan Meenal taga Khadijah, tace "mummy waye wannan" she's beautiful, simrah ta amsa mata da "toh sarkin surutu, shiga nidai ki bani wuri, anan fa Meenal tasa masu rigima, itadai sai kusa da mumyn ta zata zauna, da kyar simrah ta barta, sai da mummyn tasa baki. Basu wani dade ba suka isa gidan, wai! kuzo kuga kauyanci wurin Khadijah, bata taba ganin irin gidan nan ba a rayuwarta, tana kallon film, Amma bata ga wanda ya kamo wannan a kyau ba, gidan su simrah na kaduna ya hadu, Amma baiyi rabin wannan ba. Duk sun lura da yadda ta rude, sai dariya suke mata boye, mummy dai tayi tsaki ta shiga ciki abinta. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 7⃣6⃣-8⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Sun yi almost 3-4 weeks a abuja, sannan suka fara shirin komawa kaduna, daddy dai yace, idan khadijah ta gama makaranta zasu dawo abujan dukkansu, idan yaso hutu sai su koma yinshi a kadunan. Mummy da daddy dai sun gaji da shirun da ayman yayi maganar yarinyar da yace zai kawo, abin yana matukar damun mummy, amma dai shiru tayi ta zuba masa ido kawai. "Ansa date in small mama, nan da wata biyu" zata koma gidan mijinta. Su simrah kuma hutu ya kusan karewa, nxt week zasu koma skul, sune final year students yanxu, simrah tana karanta, "international technology studies" sannan samrah kuma "international business management". Meenal auta on sunday za'a kaita skul, anata shirye shirye dai. Khadijah ta kara kyau, yanxu tanajin dadin gidan hjy, kuma bata cika tunani kamar da ba. Matsalar ta daya a gidan, kuma shine "Ayman" ta rasa wani irin tsana ne yake mata? Nasu baizo daya ba ko kadan, idan ta gaishesa ma baya amsawa, kuma kullum cikin wulaqanta ta yake, me tayi kasa ne haka da ya tsaneta? "Tayi kuka ranan har ta gaji" ta tashi tayi alwala tayi nafilar ta, sannan ta kwanta tayi bacci. Alhaji Ismail mahaifin su Khadijah dai yana nan ba Lafia a halin yanxu, hawan jini da ciwon zuciya ke damunsa, kuma duk saboda yaransa ne, an dawo dasu daga kasar da sukaje karatu, kasancewar shaye shaye da siyar da illegal drugs da suke a boye,shiyasa aka koresu daga chan kasar, dama ba karatu sukeyi ba, harkar gabansu kawai suke. Koda suka dawo gida, banda shigo da matar banza, shaye shaye, da satar kudin iyayensu, babu abinda sukeyi."a gaban babansu da mamansu suke shigo da mata, su sha giya kuma a cikin gidan, ba tsoro, ba shakka. Hankalin Mariya duk a tashe yake yanxu, ga rashin lafiar mijinta, ga kuma halin da yaranta sukeyi. Amma duk da haka, bata daina zuwa wurin boka ba, kawarta hjy siyama qara zugata take kullum, a kan taje tayima bokan bayanin halin da yaranta suke ciki, wai yayi mata maganin su daina. Iyayen Alhaji Ismail suna chan mubi, mamarsa ta kara tsufa sosai, kullum dai addu'ar fita daga hannun miyagu take yima yaronta, saboda bai kara zuwa mubi ba, ganin da tayi masa last shine na zuwan da tayi kaduna, ya wulaqantasu. Aminatu mamar Khadijah dai tana nan, ta zama abun tausayi a rugga, sbd ba kullum Inna kulu take samun abinci kamar daba, dama yaranta ne ke kawo mata kayan abinci da dan kudin da zata rike a hannu, toh zanxu duk suna cikin wani hali suma, gwamnati ba kudi, sai ayi waya biyar ba'a biya su salary ba, abin DUNIYA duk ya ishesu. Dan kudin aikin Khadijah shi ke taimaka mata, toh idan ta karba, Inna kulu take miqama kudin, ayi dan cefanar gidan,kafin ka sani, kudin ya kare...................gashi kunyar su maman yasir take sosai, akan irin taimaka masu da suke a rayuwar nan, bata da bakin masu godiya, sun gama mata komai. Su Abdul suna nan lafia, sun sa ido sosai a karatunsu, yanxu haka suna second yr insu, ana maganar exams insu ma. Su yasir ma sunyi nisa a karatunsu, su suhailat kannensa suna ss3. Bayan sati daya, su Khadijah sun koma kaduna da su hjy Abida, su simrah sun koma skul, Meenal ma ta koma, an bar ayman da daddy a abuja. Cikin satin da suka dawo, aminatu mamar Khadijah tazo ganin yar ta, sunyi murnan ganin juna sosai, sai wurin yamma ta tashi zata wuce, hjy Abida ta bata kudin aikin Khadijah, tayi godiya sosai sannan ta wuce ruggar su. Khadijah dai sai kara girman jiki take, idan ka ganta, zakace university take, small mama tayi ma mummy magana akan a barta tayi waec a ss2 sbd girman jikinta, hjy Abida ta amince, ta kira daddy ta fada masa, ya ce toh babu komai ayi mata registration kawai. A kwana a tashi ba wuya, har su Khadijah sun fara zana exams insu, da practicals suka fara, small mama kuma yau saura 2 weeks bikinta, su simrah da suka koma skul tun last month, sukace gaskia zasu dawo bikin small mama su kam. Mummy ta hana, tace low key wedding za'ayi, tunda ba first bikinta bane, Meenal dama ta dawo mid term brk, sai shiryen shiryen biki su mummy keyi. An gyara small mama sosai Sbd wata mata aka dauko mata daga maiduguri. Tayi masifar kyau sosai, dama gata kyakyawa, a haka ranar bikin ya zagayo, a gidan iyayen ta za'ayi bikin, Amma hjy Abida ta gayyace kawayan ta walimar da ta hada ma amarya, wanda kuma a gidan su hjy Abidan za'ayi. Har gidan su Maman yasir taje da kanta ranar da suka wuce ta anguwar, ta yi ma drivan ta magana akan ya tsada ta shiga ta dan gaida Maman yasir, ba musu ya shiga da motar har cikin gidan. Ta shiga har palourn maman yasir suka gaisa, Maman yasir taji dadin zuwa ta sosai, sannan tayi mata maganar bikin kanwar ta Hafsat, ta miqe ta ce mata sauri take, Baban Meenal yana gari, Maman yasir ta rakata har bakin motarta, sannan tace mata zatazo in shaa Allah. Ranar Friday akayi walimar small mama, hjy Abida ta dauko wata malama mai suna Sadiya, tayi mata wa'azi mai shiga jiki sosai, da duk rashin imanin mutum, idan yaji wa'azin nan sai ya canxa hali, kawayan hjy Abida sun zo sosai, Maman yasir tun da safe ta iso, Allah bai bata ikon ganin Khadijah ba, an gama walimar lafia lau, an ci an sha, Amarya tasha kyau, sai murmushi take yi. Hjy Abida da kawayan ta suna zaune a palourn ta, Meenal kuma tana cikin dakin mamanta da small mama, sai wasu kawayan small mama dake dakin, hjy Abida ta kira Meenal, tace mata ta je ta kira mata Khadijah, ta ansa da toh, sannan ta sauka qasa dakin Khadijah, ta iske ta tana cire kayan da ta saka ma walimar, tana shirin shiga wanka ne ma, tace mata mummy na kiranta, "gabanta ya fadi sosai, sbd tun da safe take ta boyewa kar su hadu da maman yasir" ta kalli Meenal tace mata, tana zuwa, sannan Meenal ta juya ta koma wurin small mama. Khadijah dai cikin tsoro ta isa palourn, hijab ne a jikinta, sbd bata mayar da kayan da ta cire ba, zani ta daura kawai ta fito wurin kiran da hjy ke mata. Tana isa ta hango maman yasir zaune tana danna wayarta, gabanta yayi mugun faduwa, tasan yau dai maman yasir ta gama ganinta ko................da tsoro a fuskar ta, ta isa cikin palourn, ta matsa kusa da hjy, daga idon da mamar yasir zatayi kawai suka hada ido da Maman yasir, "Maman yasir batasan lokacin da ta buga wata salati ba" Khadijah dama gidan nan kike aiki? Khadijah kam tuni ta fara hawaye, hjy Abida dai tsayawa tayi tana kallon ikon Allah, ina Maman yasir tasan Khadijah kuma, tunda dai tasan ba shiga cikin rugga take ba, iyayen ta hausawan kano ne, basu da dangi a rugga, haka mijinta ma Baban yasir, "duk hjy Abida ke jera ma kanta wannan tambayar" Kuyi hakuri typing danayi yanxu yayi kadan, ina wani aiki ne tun jiya, shiyasa kuka jini shiru, Amma zan cigaba maku anjima.......luv u❤❤ 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 8⃣1⃣-8⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Banda kuka, babu abinda Khadijah keyi, maman yasir ta masifar tausaya mata, hjy Abida ko har yanxu bata gane me maman yasir ke nufi ba, ganin yadda Khadijah ke ta kuka, yasa ta ce mata ta wuce daki, mutanan dake zaune wurin sai kallon su suke." Hajiya Abida ta tambayi maman yasir, ina tasan Khadijah ne? Maman yasir tace dogon labari ne, Amma zan baki labarin idan mutane sun fara raguwa, hjy Abida tanada masifar tausayi, ta tausaya ma Khadijah, haka kawai ta matsu mutane su ragu taji labarin................... Sai wurin yamma mutane suka ragu sosai, duk an watse, daga Maman yasir, sai yan gidan da wasu kawayen small mama da sukazo daga wani gari. Tunda Khadijah ta koma daki take kuka, hjy Abida ta sa small mama dubata ko ta daina kukan, batason ganin mutum na kuka ko kadan, small mama ta sauka har dakin Khadijah, ta iske ta hada kai da guiwa sai faman kuka takeyi "ita Khadijah ba wai ganin manan yasir kadai yake sakata kuka ba, abubuwa da dama take tunawa tana kuka, specifically halin da mahaifin su ke nuna masu, da yadda ta tashi a gidan su, irin abinda mariya tayi ma mamanta, shi ke kara mata kuka. Small mama ta shigo ta lalashe ta, ta tambayeta me ke damun ta? Khadijah kasa cewa komai tayi, har small mama ta gaji, ta ce mata ta tashi suje dakinta, nan ma Khadijah taqi zuwa, sai da tayi mata nasiha mai shiga jikin, sannan Khadijah ta tashi ta bita. Hajiya Abida ta ja Maman yasir dakinta, ta tambaye komai a kan Khadijah......."Maman yasir bata boye mata komai ba, anan ta kwashe komai ta fada mata, jikin hjy Abida yayi sanyi sosai, ta shiga nadamar abinda tayi ma Khadijah farkon zuwanta gidan, da kallon rainin da take yi ma mamanta idan tazo duba yarta. Maman yasir ta miqe, jikinta duk yayi sanyi tace zata koma gida, kar baban yasir yaji shiru..........hjy Abida ta dan bata labarin problems da kanwarta Hafsat tayi facing a farkon auransu, sai da suka dage da addu'oi sosai, da yadda suka saka ana masu saukar alqur'ani har Allah ya sa wacce ke behind sakin, ta fito tayi confessing da bakin ta. "Asha wata yar uwarsa ce, dama taso mijin small mama sosai kafin ya auri small mama, sai da tayi shige shige ita da uwarta suka raba auran, cikin ikon Allah suka dage da neman taimako ta saukar alqur'ani a wurare daban daban, da kuma Yawan nemar addu'oi a islamiyoyi, basu je wurin wani malami su tambaya wake tsakanin abin ba, saboda babbar shirka ne, haka dai har Allah yasa wacce tayi abin ta roki gafarar su, "Maman yasir dai duk ta gama tsorata da mugun halin mutanan duniyar nan. Har wurin motarta hjy Abida ta rakata, akan zata zo har gidan maman yasir, ta sa a kira mata aminatun maman khadijan, su dage sosai da addu'oi...................... Da kyar aka samu Khadijah tayi shiru, hjy Abida wani irin tausayin Khadijah ke shiga mata jiki, sai taji tana son yarinyar sosai, ta dau alkawarin tsayawa sosai da neman masu mafita, sbd labarin ya girgiza ta, "ace ubanta na nan da ransa, da kuma kudinsa........ Da dare ta kira small mama ta fada mata, sai da small mama tayi kuka sosai, ta dau alkawarin daukan Khadijah kamar yadda ta dauka su simrah. A daren ranar hjy Abida ta sanar wa mijinta, ya tausaya ma Khadijah sosai, har yace zai dauko ma Mariya lawyers, a miqa maganar kotu kawai, hjy Abida tace a'a ya bari dai a dage da rokon Allah, mariyar da kanta zatayi confessing wata rana, tunda gashi ta fara gani tun a duniya kenan wurin yaranta. Duk abinda ake a gidan, Ayman bai sani ba, babu wanda ya fadi masa. Washe gari aka daura auran small mama da cherish inta, tayi kuka sosai, sannan aka kaita tsohon gidanta dake maitama a Abuja. Daga nan aka komar da Meenal skul, tayi kuka itama sosai da taga small mama nayi, tace itadai zata bita gidanta ne, bazata je skul ba, da kyar daddy ya lallasheta akan idan sunyi hutu gidan small mama za'a kaita. Khadijah ta kusa gama exams inta, ta samu tayi jamb inta, ta samu natsuwa yanxu, tana samun kulawa sosai wurin hjy. Alh mijin hjy Abida yace yana son ganin yayun Khadijah Abdulrahman da Abdulmalik, sunxo har gidan da sukayi hutu, ya basu kudi masu yawa, sannan yace su dage da addua, Allah ya dawo masu da hankalin babansu in shaa Allah, sunyi masa godiya sosai, sannan suka kira mamansu suka fada mata, dama Maman yasir ta kirata ta fada mata komai ko, tayi murna sannan tace zataje har gidan tayi masa godiya. Ana nan a dage da saukar qur'ani, sadaka da sauran hanyoyin nemar mafita, duk hjy Abida da Maman yasir ke daukar nauyin komai, aminatu mamar Khadijah dai bata da bakin masu godiya, banda kuka babu abinda take idan sun hadu. Khadijah dai har ta gama exams inta, saura neco, jamb inta ya fito, kuma Alhamdulillah ta samu 220. Tayi murna sosai, hjy da mijinta ma haka.............. Yanxu result kawai ake jira ya fito, Alhaji Umar baban su simrah, yadau alkawarin daukar nauyin ta har university. Khadijah dai yanxu ta zama yar gata a gidan hjy Abida, sam hjy bata son taga Khadijah a cikin damuwa, ta dauke ta a matsayin yarta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bayan wata 4, addu'a sai gaba yakeyi wurin nema ma Alhaji Ismail sauki, shi kuma jikinsa na nan yadda yake na rashin lafiar daya sakasa a gaba. Result in su Khadijah Kwanan nan ya fito waec kenan, Alhamdulilah ta samu 9 credit inta. Tayi murna sosai ranar, ta roke hjy akan ta ara mata wayarta ta kira mamanta da su Abdul ta fada masu, hjy ta dauko wata wayar da ta daina anfani da ita, ta mika mata akan za'a siyo mata SIM card, tasa a ciki, tunda ta girma yanxu, rashin waya bazai mata dadi ba, tayi murna sosai, tayi ma hjy godiya...............yan uwanta sunji dadi sosai, sannan suka mata fatar samun skul mai kyau, da kuma albarka. Har yau ayman bai san wacece Khadijah ba, shidai yana ganinta a matsayin yar aikin gidansu, ya raina ta sosai, bai san matsayin ubanta a central market ba, da irin kudin da yake dashi. Kallon banzan da yake mata, qaruwa yake kullum. Iyayensa ko basu fada ma kowa ba, small mama ce kadai ta sani. Ayman yaga yadda ake nan nan da ita ba kamar da ba, Amma bai kawo komai a ransa ba, haushi dai abin yake kara masa kullum. Daddyn ayman yana yawan jin sunan wani makaranta mai kyaun gaske a Nigerian nan, wani private university daya amsa sunansa, idan komai kazo dashi an fika, ga koyarwa kamar me, kuma ba'a wasa da addini a makarantar, yadda yaji ma saka hijab(himar) dolene a skul in, ga sauri sam basu bata lokaci, ya dade yana son yakai autarsa Meenal makarantan, sbd bayason tayi nisa da gida, da ya kaita kasar waje...,,,,,,,toh makarantar za'a kai Khadijah wato "Alhikma university Ilorin" mummy ma ta dade tana jin sunan makarantar da yadda yake da kyau, sbd akwai yaran frnds inta a chan. Taso akai su simrah skul in, Amma daddy yace yafi son chan waje, bai san cewa saurin makarantar waje da skul in duk daya bane, makarantar ma yafi wasu skul a waje sauri da koyarwa.....,,,,.,,,, "ranar da hjy Abida ta fada ma Khadijah an samo mata Admisson a skul in, kasa bacci tayi don murna" sbd bata taba tsammanin akwai wanda zai kaita university a duniyar nan ba, ballantana universityn ma private, kai Allah abin godiya, tayi kukan murna sosai ranar, ta kira yan uwanta ta sanar dasu, sunyi murna fiya da yadda ta tsammani, aminatu tace gobe da safe, zata nema kudin mota, tazo yima Alh godiya. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 6⃣1⃣-6⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Khadijah ta dan fara jin dadin gidan, kasancewar hjy ta daina mata fada kwata kwata, tunda tana aiki da sauri yanxu, dama abinda hjy keso kenan. Hutun da Alh ya dauka ya kare, yau yake shirya shiryan komawa, yace ma hjy "ko dai zaku bini abujan nan, hjy tace, eh toh naso hakan, amma kasan makarantar yarinyar nan, babu yadda za'ayi na tafi na barta, bazata iya kwana Ita daya a bangaran nan ba, ga Hafsat har yau shiru, kadai wuce kawai, Allah ya kiyaye hanya, ya amsa da amin, sannan ya dan yi pecking inta a goshi,ya fito daga dakin, don zuwa wurin da ake ajiye motoci. Bayan sati biyu🔸🔸🔸🔸 Maman yasir tayi ma baban yasir magana, akan zuwa gidansu Hajiya Abida, tunda basuje sunga gida ba har yanxu, "tace masa tunda yau ya dawo aiki da wuri, su je su gaishe su, yace toh ba damuwa, mun hadu ma a meeting da shi da naje chan headquarter inmu a abuja, na kara basa hakuri, Amma ke kadai zaki tunda shi yana abuja bai dawo kaduna ko ba, tace masa gashi ban san gidan ba, sai dai kayi min kwatance, yace toh shikenan, yayi mata kwatanccen. Ta dau motarta sai kinkinau, ta dan sha tafiya kadan, saida takai wurin babbar masalacin da baban yasir yayi mata kwatance, sannan ta kira hjy Abida. Hjy Abida ta bar wayarta a falon dake kusa da kitchen, Khadijah dake cikin kitchen in tana aiki ne, taji karar wayan, da sauri da dau wayar, "ganin Maman yasir a screen in yadan sa gabanta faduwa, ta dai karasa dakin hjy da sauri, tayi sallama sannan ta mika mata wayar, ko kafin ta dauka, ya tsinke, da fara'a a fuskarta ta kira maman yasir in, ta dauka tace mata gata an anguwarsu, wani side gidanta yake , hjy Abida tayi mata kwatance, bata wani sha wahala ba, ta gane gidan, da kyar aka barta ta shiga, sai da suka kira hjy, sannan tace su barta ta shigo. Khadijah dai tunda ta kaima hjy wayar, hankalinta ya kasa kwantawa, sai addu'a take kar mamar yasir ta ganta, sbd tasan dole itace zata kawo mata lemu da ruwa. Hjy da kanta ta sauko har qasa tarban maman yasir, da fara'a a fuskoki junan su, suka danyi hugging juna, sannan hjy ta jata suka haura chan falon hjy dake same, duk Khadijah tana rabe tanajin maganarsu. Suna haurawa suka zauna a palourn hjy Abida da ya tsaru iya tsaruwa, maman yasir dai ta yaba kyaun gidan take, hjy tace mata, bari ta sa yar aikin ta, ta kawo mata abinci, Maman yasir tace wlh a koshi na, na taho hjy abida, kinsan ni ba bakuwa bace, da zanci har kitchen ma zani na debo, hjy Abida tace kwarai nasan da haka, amma dai banji dadi ba gaskia, maman yasir ta bata hakuri, sannan ta bude frigde da kanta, ta kawo mata drink da ruwa. Suna ta hirar su har Maman yasir tace zata tafi gida kar mijinta yaga ta dade. Hajiya Abida ta fito da turaruka masu tsadan gaske ta bata, da kyar Maman yasir ta karba, tana "ke dai baki gajiya da kyauta hjy Abida" a nan dai ta shiga sauran dakunnan tana yaba kyansu, har ta wuce Allah bai bata ikon haduwa da Khadijah ba, Khadi taji dadin hakan sosai. Alhaji ya dawo gida weekend shida ayman, a kwanan kuma su simrah da samrah zasu dawo daga UAE, kowa a gidan murna yakeyi, barin ma hjy da taji kewar yaranta sosai,mai dan debe mata kewar itace Hafsat, kuma tana maiduguri ta qi dawowa, hjy ta kirata har ta gaji, Amma Abida sai dai tace nxt wk, nxt wk inda yaqi karewa kenan har yau. Ayman tun da ya dawo gidan, bai hadu da Khadijah ba, amma ita ta sha hango sa idan yana buga volley ball dake field in gidan. Har yau bata manta da marin da yayi mata ba, tun da take a rayuwar ta, babu wanda ya taba marin ta a kumatu sai shi, ana dukanta a skul, idan ana general beating, amma bai wuce a hannu ko baya ba, duk ranar da hakan ta faru, tayita kuka kenan kamar duka teachers in suka daketa, sam Khadijan bata son abinda zai taba jikinta, shiyasa a skul ma ake kiranta da Ajebo, jikinta kamar ba yar aiki ba. Zaune suke a dinning suna dinner, hjy ta tashi ta kira telecom da ke dakin Khadijah akan ta zo ta dauko masu kunnun ayan take frigde a kitchen, Khadijah tayi shirin Bacci ko, da wani night gown insu simrah da hjy ta bata, wando silk har qasa, sai dan shimin rigar, yana matukar mata kyau idan tasa. "Ta dauko hijab inta da ya tsaya mata a knee ta saka, sannan ta shiga kitchen ta dauko kunnun" da sallama ta isa wurin su, sannan ta gaida Alh, da fara'a a fuskar ta ya amsa mata da fullanci, tayi dariya dimple inta ya fito, daidai lokacin ayman ya dago ya kalleta da fuskar sa a hade kamar hadari, ganin yadda dimple inta ya fito yasa ya ji wani iri a jikinsa, "yana masifar son mace mai dimple, he just don't know y, daya tuno da yar aikin gidansu ce, da sauri ya watsa mata wata uwar harara, daga kanta tayi, zata gaishe shi, taga yana hararar ta, da sauri ta dauke kanta, anan ta tuno da warning daya mata, a take ta juya sai dakinta" Yau su simrah zasu dawo, gashi kuma yau ta kama sunday, ranar dasu Alh zasu koma abuja, Alh yace ma ayman su bari monday da safe su wuce, sai su sauka a office direct. "Ayman yaji dadin hakan, sbd yanason sudanyi hira da sisters insa, most especially samrah kawarsa" drivern alh yaje har airport ya dauko su, kasancewar sai dare suka iso, around 2:00am, ayman dama yaso zuwa daukosu, amma da yaji time na flight insu, yace bazai iya ba, daddyn su yayi yayi dasu, akan su kwana a chan gidansu na abujan, amma samrah tace ita sam, wurin mummy zata kwana yau. Akan dole ya kyalesu. Wurin 4:40 am suka iso kaduna, sbd dan delaying da suka samu wurin daukar boxes insu, da dai wasu excuses, suna isa gida, duk sukaji ko ina shiru, kasancewar duk ana bacci. Haka dai simrah taja box inta, samrah ko tace bazata iyaba, sai dai idan gari ya waye, masu aiki su shigo mata dashi, suka shiga dakinsu suka cire kayan jikinsu, suka yi wanka, sannan suka saka nighties insu, suka jira aka kira sallah, sai da sukayi sallar su, sannan suka koma bacci. Wuraren 6:00am Khadijah ta hau aikin gidan, Bayan tayi sallah kenan, dama tun jiya da dare hjy ta fada mata abubuwan da zatayi kafin su tashi, da irin abinda za'a hada nasu simrah. ( Khadijah ta iya abinci sosai yanxu, duk hjy ta koya mata, har snacks da drinks). Hjy ta leqa dakin su simrah tun da ta idar sallah, amma suna bacci, kamar ta cinye su don murna, fatarsu ta kara kyau, sai wani shinning yake, dama su ba farare ba, duk yaran hjy chocolate ne in colour, Meenal ce kadai fara, ita kadai ta dauko hasken Baban ta, Hajiya ma chocolate ce kalarta, amma irin mai shegen kyaun nan, tana da kyau sosai, haka yaranta, Meenal da take fara ma, duk sun fita kyau. Hajiya taje kitchen ta same Khadijah ta kusan gama aikin ma, taji dadi sosai gaskia, batasan lokacin da tace mata "sannu da aiki deejah ba" Khadijah ta amsa tana murmushi, tare da tambayarta ko su simrah sun iso lfy? Hjy tace mata basu ma hadu ba, sbd suna bacci har yanxu, Khadijah ta ce ok, tana murmushi "ta matsu ta gan yaran itama" haka dai suka gama hada komai, wuraren 8:00am. Alhaji kam da ayman sun daga tafiyar su zuwa tuesday da safe. Sai around 10:00am su simrah suka tashi, brushing bakinsu sukayi sai dakin mummyn su, da gudu suka hau jikinta suna murna, ta ce "ku dai baku girma wlh, dis year zakuyi 20 amma kamar yan 2 years, sukayi murmushi dai, suka fara bata labarai, tace masu suje chan main palourn suyi brk fast, Ba musu suka tashi, dama sunyi missing girkin Mumyn su. Suna isa, suna tarar da daddy da ya ayman, da sauri suka fada jikin daddy suna murna, shima daddyn haka sannan suka yo kan ya ayman, ya dan turesu, yana "wai ku baku girma ne, meye haka ne wai" daddy ya watso masa harara yana cewa, kai dai ka fiya masifa wlh, daga dawowar yara, zaka tashi ka wuce abuja yanxu Allah.......da sauri ya fara rokon sa, sbd baya son zuwa abujan nan. Simrah da samrah suka hau dariya, daga nan dai suka sha hira sosai dukkansu, sannan suka fara cin brk fast. Sai da suka gama mummy tace ma simrah ta kira house help in tazo ta kwashe kwanonin, ta kai kitchen ta wanke su yanxu, sbd batason ana tara mata kwanoni, sannan simrah tace "mummy furera na nan dama, Ba kince zatayi aure ba? Mummy tace, wata ce wannan ai, furera ai ta tsufa a gidan miji ma, samrah tace oh, Allah yasa dai wannan bata saki magana kamar furare, mummy tace toh ba laifi dai. Simrah ta tashi ta je kiran Khadijah, a balcony ta sameta tana dan wanke wasu kayanta, Daga bayanta ta hango khadijan, ta karaso tace mata, keh ana kiranki..."juyowa Khadijah tayi da sauri, ta gaishe ta, da mata sannu da zuwa, da fara'a a fuskar simrah ta juyo sai dinning. Tana isa tace, "kai mummy ina kika samo yarinya mai kyau hakane kamar balarabiya" mummy tayi murmushi, tace toh sannu sarkin surutu, nidai zauna ki bani wuri, ayman ya hada rai, yace dadina dake akwai wauta, babu abinda kika sani sai shirme, yanxu yar aikin ne ke kama da balarabiya? Mtwsss yaja tsaki kawai, daddy dai hankalinsa ma na kan abincin da yake ci, baya sauraronsu, da sai yayi magana. Samrah tace, aiko bari na tashi naje naga balarabiyar dai, suka kwashe da dariya, ita da mutumin ta ayman. Anan daddy ya juyo, "yace meye haka kuma, bakusan abinci kuke ci bane, Mumy dama ta tashi ta haura samu tun dazu. Zuwan Khadijah wurin ne, yasa samrah ta koma ta zauna, dama zuwa zatayi ta ganta wai, daddy tashi yayi shima ya haura sama, da fara'a a fuskar Khadijah ta kara gaida simrah, a ganinta samrah ce, simrah tayi dariya tace "ai mun gaida dazu, ga dai wacce baku gaisa ba, tana nuna samrah, Khadijah tayi murmushi ta gaida samrah, samrah ko sakin baki tayi, tana kallon Khadijah, ta dade bataga mutum fari mai kyau ba, sai a kan Khadijah, kwata kwata farin mutum baya mata, amma ta sara ma hasken Khadijah gaskia, ga kyau, ga tsayi, ga hanci, ga shape, kai yarinyar ta hadu. Khadijah ta kara gaishe ta jin tayi shiru, da fara'ar ta ta amsa, ayman ko wani harara yake ma samrah, ganin yadda take kallon Khadijah tana murmushi. Khadijah tazo kwashe plates dake gabansa, bata sani ba plates dake hannunta ya fadi masa a jiki, kasancewar da tsoro take kwashe plates in,sbd ayman da ke zaune a wurin. A take sauran romon farfesun kayan cikin da ya rage ya zube masa a jiki😳😳😳😳 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 5⃣6⃣-6⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 A falon da ke kusa da kitchen in ya iske ta tana son shiga kitchen, yace ina kika shiga ne mum, inata neman ki tun daxu, "mum tace tana guest room tana canxa bedsheet na gadon dake dakin, duk yayi kura, " ayman yace da irin aikin nan kike saka yarinyar nan, akan aikin kitchen, bana so tana taba plates da sauran kitchen utensils gaskia" mum tace kai dai ka fiya iyayi, ai yarinyar tana da tsafta, matsalar ta dai sanyin jikin nan nata, sam bata abu da sauri" ya bata rai, yace toh nikam na wuce mum, sai na shigo kuma in shaa Allah, tayi masa Allah ya tsare, sannan ta shiga kitchen. Small mama kanwar hjy Abida dai sun gama biki, ta tsaya gidan sistan mum insu anan maiduguri, sun shirya sosai da mijinta, har ya fara maganar maida ita gidansa. Yau Khadijah ta cika wata 1 da sati daya a gidan, ta saba da yanayin aikin gidan already, tana iya kokarin ta, taga tana yin komai da sauri sbd masifar hjy, akwai wasu masu aiki a gidan kuma mata, amma ko a fuska sun girma Khadijah sosai, su dai aikinsu "dafa ma sojoji abinci, sai kuma kula da share harabar gidan, da kuma sauran ayyuka na other parts in gidan, basu zuwa bangaran su hjy, sbd hjy bataso, shiyasa suka kiyaye."Khadijah kadai ke da ikon shiga side in, tunda a chan take aiki" Khadijah na zaune a dakin ta, da qur'ani a hannunta tana tilawa, taji hjy na kwala mata kira, da sauri ta ajiye qur'anin a tunanin ta wani laifin tayi, isarta keda wuya ta iske mamanta zaune a kujera, da wata kodaddiyar atamfar ta red and black da wani flower a jiki, "da gudu ta fada jikin maman, hjy dai sai harare harare take, ganin maman da irin wannan shigar, "a zuciyar ta tace kauyawa kawai" a fili kuma tace ma Khadijah, sai ki shiga ki kawo nata lemu da abinci ko, kin wani qaqameta kamar wacce ta shekara goma bataga ganta ta ba " asha kin iya abu da sauri, da abu aka ce ki dauko, da ahankali zaki ringa tafiya, amma da kika ga mamanki, ai kin ruga kamar wacce ke race a field" Aminatu dai dariya tayi, a zuciayar ta tace "kai wagga mata akwai masifa gaskia" hjy tace nidai na haura sama, bari na fada ma alhaji kinzo, aminatu tace toh nagode kwarai" Khadijah kuwa da ta rasa inda zatasa kanta don murna, da sauri ta dauko low sugar chivita, da table water "nestle" ta ajiye ma maman, sannan ta debo mata fried rice da hjy ta girka, da roasted chicken, tayi warming abincin a microwave (hjy duk ta koya mata yadda ake using in kayan kitchen in) da ya gama warning, ta fitar tasa a wani tray mai shegen kyau, sannan ta kawo ma maman. Aminatu dai sai kallon abincin take, taji dadi gaskia, yadda Khadijah ta kara wani fresh, taji dadin haka sosai, sannan taci abincin, sai da ta gama, sannan ta dube Khadijah tace mata "ina fatan baki samun matsala da mutanan gidan nan, Khadijah bata boye mata komai ba, tace hjy bata da wani matsala gaskia, sai dai masifar tsiya! Aminatu tayi mata fada akan rashin saurin aikinta, tace mata idan tanaso taji dadin gidan nan toh fa dole ta koma yin abu da sauri, Khadijah tace in shaa Allah zata canxa, sannan ta fara yima maman maganar karatunta akan son cigabawa, "aminatu tace anya zai yiwu kuwa, yadda naga fuskar matarnan? Amma dai bari ta fito, sai naji duk abinda zatace. Sun sha hira sosai, aminatu ke bata labarin zuwan ta gidan maman yasir da tayi last, ta tambayi ina Khadijan, sai ta fada mata gaskiyar magana, akan tana aiki a wani gida, amma bata fada mata nan bane, ta kuma fada mata yadda ran maman yasir ya bace sosai, har tace dole sai kin bar aikin nan, ki dawo ki zauna a gidan ta, tunda su suhaila na nan, da kyar dai aminatun tayi ma maman yasir bayani sannan ta hakura, amma badan taso ba. Khadijah tace Allah sarki maman yasir, Allah yasaka mata da Aljannatul Firdaus, aminatu tace amin. Hjy suka hango tana saukowa da Alh a bayanta, aminatu ta duqa har qasa ta gaishe sa, sannan ta koma ta zauna. Alh nata jan Aminatu da hira, tana amsa masa, hjy ma bata damu da hirar ba, tana waya nema da maman ta, sai da aminatu ta jira har ta gama sannan, ta ce dama tanason magana da hjy ne akan Khadijan, ko zasu dan shiga daga cikin, "hjy tace ba damuwa ta fada a nan kawai, Khadijah dai na kusa da mamanta, bata ce komai ba, tana zaune a kasa tana wasa da yatsun kafarta, "aminatu tace dama akan maganar karatun Khadijah ne, ta fara har tayi nisa, kuma tana sha'awar cigabawa, shine nace bari dai nazo da kaina in fada maku, idan kin yarda ko cikin kudinta sai a rinka bata kudin makarantar" hjy dai shiru tayi, taso tayi masifar nan nata, amma ganin idon Alh yasa tayi shiru, sai da ta nisa, sannan tace "gaskia bazai yiwu tana aiki, tana makaranta ba, sai dai ku zabe daya ina gani" Alh ya katse mata maganar, yace ya zaki fadi haka maman Meenal? Tunda yarinyar tana sha'awar komawa makaranta, ai it's nothing, kuma dis is a very good idea i think, so a barta ta cigaba da karatunta kawai, hjy bata son baccin ran mijin ta ko kadan, sannan kuma she actually can't argue with him, shiyasa tace toh shikenan ba komai baban meenal, ya kalleta yayi murmushi, Itama tayi masa, chan hjy tace "amma dai kinsan dole zaki rinka tashi da sassafe ko? Sbd kamkamta wuri kafin ki tafi skul, aminatu tace ai dolenta, sai ta gyara ko ina kafin ta tafi makarantar. Hjy tadan ji dadi, sannan Alh yace akwai wani private skul anan bayan gidan nan, sai a sa Mallam Isa (Mai kula da sauran ma'aikatan gidan) ya tambayo kudin registration in gobe idan Allah yakai mu, daga nan sai a siya mata bag, books, sandals da sauran kayan skul. Aminatu tace "Alh ai kudin aikin nata bazai ishe mu kaita makarantar kudi ba, gara dai na gwamnatin zai fi, tunda a chan ta fara ma, yace kar ki damu malama, duk zan biya kudin, kuma baza'a taba cire ko kwandala ba cikin aikinta.....Ji kawai sukayi aminatu ta fashe da kukan murna, Khadijah ma haka, suka jita gode ma Alh har ya tashi ya haura dakinsa. Hjy dai ko a jikinta, sbd kashe kudin da Alh keyi ma mutane bai tana damunta ba, tunda indai kudi ne, tana dashi, kuma gidan kudi ta tashi, ballantana kudi ya tsole mata ido, kuma every month Alh tana bata almost a million, "wai tunda ta ajiye aikin ta, zai ringa biyanta every month" shiyasa dan ya kashe ma wani ba komai bane wurinta, ballantana ma cikin kudi ta tashi, so it's none of her business" itadai ayi mata aiki, dats all. Aminatu tayi ma Khadijah fada sosai mai shiga jiki, a kan ta rage sanyin jiki, ta dage tayi ma hjy aiki, tunda abinda ya kawo ta gidan kenan, Khadijah ta dau alkawarin faranta mata. A haka Mallam Isa ya tambayo registration fee in, Alh ya biya komai, sannan aka siya mata komai na bukatar makarantar, "normal private skul, Ba wai irin masu tsadan nan bane, amma ana koyarwa sosai, kuma it's one of d best. Tun ranar da Maman aminatu ta bar gidan, Khadijah ta canxa yanayin aikin ta, ta dan fara aikinta cikin sauri ba laifi, hjy kanta taga chances a wurin Khadijah, kuma taji dadin hakan, amma bata nuna ma Khadijan ba! Ranar da Khadijah zata fara zuwa skul, da asubayin fari ta tashi don murna, ta gama aikinta da wuri, sannan tayi wanka, ta saka uniform, tayi kyau sosai cikin uniform in "riga long sleeve ne da skirt da ya dan wuce guiwa, sai karamin hijab da Muslims ke sakawa, Christians kuma biret. Da kafa take zuwa tunda ba nisa da gida, 1:30pm ake tashi masu, masu lesson kuma sai 3:30pm, Khadijah kam bata lesson, ana tashi take tafiya gida, ta hau aikin gidan. Ta mai da hankalinta sosai wurin aikin gidan gaskia, haka na makarantar ma, har mamaki abun ke bama teachers in, ta shigo SS2 second term, amma kokarin ta kamar wacce ta fara tun first term. Tunda Khadijah ta maida hankali wurin aikin gidan, suka dan fara shiri da hjy, rabon da aji masifar hjy a gidan, andan jima. Sanye yake da wando blue jeans, sai riga data kamashi colour blue, anyi rubuta mai red colour a top in, ya sa flat slippers insa irin na maza, baki mai kyaun gaske ga tsada, hannunsa kuma rike da iphone 7+, ya bar block A, zashi gaida frnd insa dake block C a nan cikin NNPC towers, (ayman chocolate colour ne, irin wadanda su ba bakake ba, su kuma ba farare bane, yanada tsawo, amma madaidaici.) ya hau elevator(lift) sai 1st floor, wurin very close frnd insa mai suna "Faisal" da fara'a a fuskar faisal ya amsa masa gaisuwar sa, suka dan taba hira, sannan suka hau labarin yanmata. Ayman yace shi mata basu gabansa a halin yanxu, sbd wani irin rayuwa da yan matan skul in da ya gama sukeyi, wai dalilin sa kenan. Faisal yace, ayman ai all fingers are not equal, kuma dat is not a reason gaskia, yan matan skul in da kayin ma nasan ba dukansu keda irin halin ba" dariya ayman yayi yace shi kam dukkansu ne, anan dai suka hau musu, chan sukaji wayar Faisal na ringing, kamar bazai dauka ba, sai ya duba yaga ansa wannan smiley in '💖💖💖' guda uku haka, yasan babynsa ce, da murmushi a fuskar sa yayi rejection call in, ayman yace masa, "ah ah yadai kayi rejecting, hope dai ba sbd presence ina bane kayi" murmushi Faisal yayi, yace masa babyna ne wlh, I know she's missing my voice, shiyasa ta kira, tunda mukayi waya da safe, ban kara kiranta ba sbd aiki, kuma ko ta kirani bana picking, kar na cinye mata kudi, duk da nasan bata rasa airtime ba, Amma ba girmana bane" Dariya sosai😂😂 ayman yayi, yace kanada aiki sosai a gabanka faisal, yadau wayarsa yace masa bari yabar sa ya kira babyn da kyau su sha shirme, tunda sunan da yake kiran love kenan, wai shirme ne soyayya............ Faisal dai kallonsa ya tsaya yi, yace "Yaro ure missing a lot wallahi, amma I don't blame u dude, irinku ne love yake rufe ma ido, ranar da zaka fara, zamu gani ai, ba muna tare ba, ayman yayi dariya yace Allah ya kiyaye, badai ni Ayman Umar Misau ba, ya bude kofar yayi tafiyarsa. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 7⃣1⃣-7⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Ba kauyanci Khadijah keyi ba ashe, sai da ta shigo ciki ta kara rudewa, da kyar dai ta samu ta daidaita kanta, su simrah ne suka kai ta wani daki mai kyaun gaske, wanda mummy ce tace su kaita, a chan zata sauka, su kuma suka wuce dakinsu, small mama kuma ta sauka a dakin ta da ta saba sauka idan tazo masu hutu, dama wurinta meenal ke kwana, sbd mummyn su dakin daddyn take kwana, idan kuma meenal taje dakinsu simrah kwana, kuka suke sakata, suyita mata tsiya, shiyasa take zuwa wurin small mama idan har tana gidan, saboda small mama ta iya shagwabe yaro, itace ma take kara ma meenal wani shagwaban, sbd da tace tana son abu take bata, kuma bataso taga ana dukanta, shiyasa mummy takece mata idan ta haihu dai yaranta wurin ta zasu zauna, sbd tasan halinta, bazata ringa kwaban yaraba, batasu da shagwaba zatayi. Mummy ta kira daddy akan ya biya wani eatery idan suna dawowa daga aiki, ya siyo masu abinci sbd sunyi yamma, gashi ba kayan miya a gidan. Daddy yace toh shikenan, mummy dai dan dole ta fada masa, ganin yanma yayi bata da choice, if not batason abincin eateries ko kadan, she prefer cooking it herself. Sai wurin magrib daddy da ayman suka iso, da gudu meenal taje tayi hugging dadinta, dama gata da karamin jiki, she's 14 yrs, sbd ta fara skul da wuri, amma idan kaga jikinta zakace 12 yrs take, ita kadai ce fara a yaran hjy abida, amma kuma duk sun fita kyau, Itama tanada kyau sosai, she's cute. Ayman ya tsaya yana kallonta, yace "toh fa rigima an dawo gida kenan" ta tura bakin ta, taje tayi hugging insa sannan ta karba ledan dake hannunsa. Suna isa ciki mummy ta taso tayi welcoming mijinta, sannan suka haura sama su biyu, ayman kuma ya zauna a palourn shi da meenal, sai surutu take zuba masa, wai yaushe zai kaita gidan frnds inta, shoprite, silverbird da wasu parks dai, ya kalleta yace duk ke kadai meenal, "ko kiyimin ya aiki" sai maganar outing ko? Ta tura bakinta, tana magana cikin shagwaba "wai toh ya aiki" yayi dariya dai, yace ta dauko masu plate suci abinci, wai suci abinci kafin ya fita masallaci, ta tashi ta dauko, ta zaba masu a plate suka faraci tare. Mummy ce ke saukowa itada daddy, zaci masallaci, ya kalla ayman yace "har ka fara cin abincin ne, ga shi yanxu za'a tada sallah" ayman yace yanxu zai gama yunwa yakeji. Daddy ya kallesa yace ayman kenan, kanada gulma wlh, ba kai kace mun bazaka ci abincin ba, sbd kyama abincin waje yaje baka ba? Sukayi dariya dukansu sannan daddy ya fita abinsa. Mummy ta kalli meenal tace mata tayi ta gama ci ta tashi tayi alwala, taje su simrah su kwance mata kitsonta, gobe a kai ta saloon a wanke mata, daganan ayi mata kitson a chan. "Tuni meenal ta ajiye spoon ta fara kukan shagwaba, bata kaunar kitso ko kadan, bataqi a barta har abadan ba kitso ba, mummy tace ko kukan jini zakiyi yau sai an kwance maki, ayman dai dariya yayi, ya mike ya fita zuwa mosque, yana idar da alwala aka tada iqama, da sauri ya isa suka fara sallar dashi. Khadijah ta idar da sallah kenan, ta dube wardrobe dake dakin, ta dauko broom ta share ciki, sannan ta goge dust dake ciki, sannan ta jera kayayakin dasu simrah suka bata, sbd duk sun hanata saka nata da tazo dashi, a cewar su kara muni suke sakata. Tunda small mama ta ajiye kayanta a dakin da take sauka, ta yi wanka tasaka night gown inta, sannan ta wuce dakin mummy ta samu hau gadon mummy kwanta, bata wani jin dadin jikinta kasancewar tana period inta. Su simrah suma sunyi wanka suka saka pygamas trousers da tops insu, iri daya dama gasu identical twins, da kyar ake ganesu. Khadijah ko har yau bata wani gane su sosai, suka shigo dakin mummy, simrah ta zauna kusa da small mama, tana tambayar ta Lafia ta kwanta tun yanxu....."mummy ce tace masu ai batajin dadin jikinta ne, sukayi mata sannu sannan, small mama tace ya ma daina ai, tun da nayi aure ma abun ya rage,da kamar da ne ai da muna hanyar hospital, su simrah da sun riga sun sani ko, tunda gidansu ta zauna, sukace mata, haka fa small mama, Allah ya kara Sauki. Suna isa palour suka iske meenal kusa da daddyn sai wasan su suke a apple iPad in meenal, game suke bugawa. Samrah tace toh kawar daddy ta dawo fa, kizo ki zauna na kwance maki kitson nan maza....."meenal ta sa kukan shagwaba, wai ita batason samrah ta kwance mata, sai dai small mama, mummy ta daka mata tsawa tace "maza ta taso ta zauna a kwance mata, tana wani zaban wanda zai kwance mata" daddy yace a kyaleta taje wurin Hafsat kawai, tunda ita takeso. Mummy da su simrah dai murmushi sukayi, sannnan mummy tace ai batamajin dadin jikinta, Amma dai da sauki, daddy yayi mata addu'ar Allah ya bata lafia sannan yace taje ta sameta a dakinta, da kyar meenal ta tashi taje, a dole wai su simrah su rakata tanajin tsoro, dariya abun ya ma dadyy, mummy ta kallesa, tace duk kai ka jawo ai, da kuma ita hafsat in, su simrah ko hararar ta sukayi, sukace babu inda zasu wallahi. An kai ma Khadijah abincinta har dakinta, taci sannan ta kwanta abinta, Amma sam baccin yaqi daukarta, tunanin mamanta ke ranta, ita kawai takeson gani, gashi sunxo hutu abuja, tasan itada ganinta sai hutu ya kare, a zuciyar ta tace, gobe zata roqa samrah wayarta, ta ji muryar mamanta. Su mummy kuma suna chan palour suna hira dukkansu, ayman ma yana palourn da su. Small mama tana kwance ma meenal kitso, da earpiece a kunnen ta tana waya da mijinta abun kaunarta😍. Washe gari da safe Khadijah ta tashi, ta fara shara, da sauran aikinta sannan ta nemi wuri ta zauna shiru, Mutum taji a bayanta yana gyara murya, da sauri ta dago ta kallesa, tana ganinsa ta yi saurin mikewa, sbd bata manta warning da yayi mata ba, ta gaishesa kanta na qasa, ya basar hadda jan tsuki.......sannan ya haura sama gaishe da iyayensa, dama haka yake ko wani safe, idan ya dawo daga masallaci, sai ya biya dakinsu ya gaishesu sannan ya koma yayi shirin aiki, idan weekends ne kuma ya tafi wurin gym. Bai cika komawa bacci Ba da safe. Mummy ta basa kudi akan yaba house care taker insu, ya siyo masu bread, da creates in kwai, da dai sauran kayan bukata, tace anjuma Khadeejerh zata bisa kasuwa su siyo mana kayan miyan, cos nasan basu fito ba yanxu....."ya bata rai jin a kira sunan Khadijah, mummy dai ta gane, Amma tayi shiru abinta. Sai wurin 9 su simrah suka tashi, lokacin Khadijah da mummy sun gama hada breakfast ma. Suka hau gyara dakin mummy dana daddyn su, sannan suka gyara nasu. Sai da sukayi brkfast sannan sukayi wanka. Mummy tace su shirya su kai mata meenal saloon, daganan su gyara kansu suma, "samrah tace ai sun gyara last week, mummy tace su qara dai" small mama ma tace tanason shiga exclusive store, amma da motar mummy zataje, sbd batason bata lokacin su simrah, su simrah sukace zasu bita danAllah, kuma zasu shirya da sauri, dayake small mama akwai saukin kai, kuma tana son yaran sistan ta sosai, tace masu toh suyi mata sauri dai. Mummy ta dube meenal, tace ta kira mata Khadijah, da gudu meenal taje dakinta ta kira ta. Tana isowa, mummy tace mata "ta shirya suje saloon dasu simrah, tunda bazata iya zuwa ta fada mata tanason gyaran gashin taba" mummy dai ta fara yar masifar ta, akan rashin maganar Khadijah" Cikin wani jalabiyya da su simrah suka bata ta dauka ta saka, ya masifar mata kyau, sannan ta dauko wani kodaddiyar pashmina na Burberry da aka gama yaye ta saka, tana fitowa ta hadu dasu samrah cikin wasu haddadiyar gowns masu shegen kyau, sun daura wani scarf mai kyau, ya zauna a kansu kamar hula suka saka. Suna ganinta suka hau dariya, samrah tace meye haka kuma, my problem with u Khadijah akwai kauyanci, gaki dai da kyau amma sai kauyanci. Simrah ta kalle samrah tace "and is dis how to correct someone, fish kawai" zo ki karba gyale ki saka kinji deejah, suka shiga dakinsu simrah dukkansu, sannan simrah tace ma samrah ta fito mata da silk gyalensu colour red su bata, tunda takalmin kafarta red ne. Ta karba tayi godiya sosai, sannan suka fito, suna isowa, small mama ta kalli Khadijah tayi murmushi kawai, mummy ta miqa ma su kudi mai yawa, suka karba sannan suka wuce wurin da parking motocin gidan, small mama ta bude ta shiga, sanan samrah ta bude gaba zata shiga, meenal tasa masu kukan shagwaba, wai ita bazata zauna a baya ba, sai kusa da small mama. Samrah ko da ta riga ta zauna, tace bazata tashi ba, simrah ko ta bude baya, tace ma Khadijah ta shigo, da kyar small mama ta lallaba samrah ta koma baya, meenal kuma ta shiga gaban. Suna isa saloon in Khadijah ta sake baki, tunda take bata taba zuwa irin wannan saloon in ba, iyakar ta na wata mata dake gaba da ruggar su, dama bata kitso, saboda yawan gashin ta, suna shiga mutanan sukayi welcoming insu da fara'arsu suna tambayan su mamansu, sannan small mama ta tambayesu ina Zahra (matar dake da saloon in) kawar small mamace, lokacin da take gidan mijinta cherish, nan take zuwa, "sukace mata batanan taje Florida itada mijinta da yara. Meenal aka fara wanke ma kanta, gata da gashin Itama sannan suka fara mata kitso, da kyar ta yarda, ganin small mama a wurin ya kara mata wani iskacin, sbd su simrah basu barinta, wasu ma'aikatan kuma suka wanke ma su simrah kai, basu kitson suma, sbd gashin su da tsawo sosai. Sai da aka gama masu sannan small mama ta wanke kanta, itadin ma bata kitso, duk dai sunada gashin, ana gama yima meenal kitso aka ce ma Khadijah ta cire gyalen dake kanta taje a wanke kanta. Tayi kamar bataji ba, simrah ta sake fada mata, sannan ta tashi, matar da ta kwance gashin Khadijah daga ribbon in da ke kanta taso guduwa ganin gashin dake kanta, da sauri ta ce "Jesus na human hair b dis" maganar da tayi ne ya jawo hankalin su simrah, sake baki sukayi suka taso har wurin gashin suna tabawa suna kuma yabawa, small mama ko bata tashi ba, tana daga zaune tana mamaki........."sunsan Khadijah zatayi gashi, sbd da ganin yanayin fuskarta zaka gane, cos tanada cikar gira, da kuma gashi a jikinta, da side in fuskarta, Amma basu taba kawo ma kansu haka yakeda tsawon gaske ba. Khadijah kam kunya kamar ta gudu, haka dai aka wanke aka gama, sannan small mama tace cherish inta zaizo ya dauketa, zasu dan fita ne, so simrah ta ja motar su koma gida, sukace zasubi wani cosmetic shop suyi siyayya, tace masu toh "suna cikin maganar cherish ya iso, meenal taje tayi hugging insa tana cewa "ina wuni uncle cherish" yayi murmushi ya amsa, sannan su samrah suka gaishesa. Small mama ta iso suka gaisha, batasan lokacin da yayi hugging inta ba, yana pecking goshinta, da sauri ta turesa tana "Haba cherish a gaban yarana kuma" su simrah dai dariya sukayi, dama sun saba gani lokacin da take gidansa, Khadijah dai tsayuwa tayi tana kallonsu zar sha'awa, sannan simrah tace suzo su wuce, meenal ta rike hannun small mama, tace zata bisu, small mama tace toh su wuce inda zasu, da meenal zasuje. Sai wurin 2:00pm suka iso gida, suna isowa, sukaga ya ayman zaune a wurin shakatawar gidan da cup a hannunsa yana shan drink, tsayawa yayi yana kallon wacce tasa black abaya da red veil karami, irin kyau da abayar yayi mata, ga shi anyi shaping insa sosai, yadan kamata, duk a ganinsa kawar su simrah ce, baisan yar aikin su bace, tashi yayi da cup a hannunsa, ya isa wurin da suke, juyowa Khadijah tayi zata wuce ciki da leda a hannunta sukayi ido hudu dashi👀👀, bai gane taba daga farko, sai da yaji simrah nacewa Khadijah da ledan pizza ne a hannunki? Sannan ya yarda itace, wani uban harara ya watsa mata, sannan ya dube su simrah, suka gaishesa, sannan yace masu, ina kuka shiga tun daxu muka dawo bakunan, suka fada masa inda sukaje, sannan suka shiga ciki tare! Mummy tace masu meya faru ne suka dade haka? Tana ta jiran Khadijah suje kasuwa shiru, dole tasa matar gate man insu zuwa kasuwan. Suka bata hakuri, sannan suka shiga ciki. Sai wurin 4 small mama ta dawo, gidanta cherish ya kaisu, ya kara gyara mata komai na gidan, duk ya canxa furnitures da kayan gidan, wai tunda ta kusan dawowa. Murmushi tayi ta kallesa tace "baka gajiya my cherish" love you so much, ya ce mata love u too, sannan tace ya mayar dasu gida, dakyar ya kaisu, wai bayaso ta wuce. Ayman yana shiga dakinsa, ya kwanta a saman gadon sa, he cant believe what he saw, yayi tsaki ya mike yace God for bid, wats wrong with him ne? Baisan meye yake saka shi ganin hoton yar aikin gidansu ba a fuskarsa, ya bige kirjinsa yace NEVER"bazai taba ganin kyaun yarinyar nan ba, kuma he has nothing to do with her. Baiga kyaun big girls inda suke nuna suna sonsa ba, sai wannan qazamiyar?? 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 8⃣6⃣-9⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Washe gari da safe aminatu ta kamo hanya sai gidan Alhaji Umar, hannu biyu hjy Abida ta karbe ta, sannan ta kira Khadijah tazo wurin maman, da sauri Khadijah ta rungume maman, hawaye kawai suke dukkansu, ganin haka yasa hjy Abida zuwa kitchen dauko mata lemu da ruwa, ko da ta dawo haka ta tarar dasu, jikinta duk yayi sanyi, da kyar ta samu tayi masu magana "akan su gode ma Allah da irin halin da suka tsinci kansu, ta kalli aminatu tace mata, "da mijinta ya saketa, ya kuma daina kula yaransa, me ya samu yaran? Basu samu masu taimaka masu ba? Ba su cin abincin? Basu Ibadah? Basufi wasu da ke tare da iyayansa ba? Toh kisan cewa Allahu (SWA) yana jarabtar bawan sa da abubuwa a rayuwa, Amma kuma yace mana mudau ko wacce irin jarabtar data same mu, sannan kuma ya ce mu shiga daki, mu tambayesa akan yafiya,sannan mu bincika kanmu da irin abinda muke daya saba ma addinin islama, qila wani laifin muka masa, ya saka mana da laifin ta wannan jarabtar, sbd haka kinada imanin ki, kina da ilimin ki aminatu" ki dauki abinda da ya sameku a duniyar nan jarabta ce ta Allah, ki koma ki roke sa, ba safe, ba rana, ba kuma dare, ki nemi yafiyar sa.........toh in shaa Allah komai zai zo maku cikin sauki, ba wai ku zauna kuyita kuka ba, Allah yana son ku da ya daura maku wannan jarabtar, Allah yasa mu dace, suka amsa da amin dukkansu. Jikinsu duk yayi sanyi,da wa'azin da hjy Abida tayi masu, Ashe haka take dama? Aminatu ke tambayar kanta a zuci.........haka dai tayima hjy godiya sosai, sannan hjy ta shiga ta sanar da mijinta zuwan aminatu, ya sauko suka gaisa, sannan yayi mata wa'azi shima, ya bata kudi da zata wuce, ya koma ce mata ta dage da addu'oi, ya wuce komai a duniyar nan. Tayi masa godiya sosai sannan tayi ma Khadijah nasiha mai shiga jiki, akan ta kama kanta idan ta shiga university, kar ta ce zatabi halin kawaye, tunda take a rayuwarta, bata taba zuwa party ba, sbd haka kar taje makaranta ta soma abinda batayi a gida, tayi hakuri da zama da mutane, kar ta zamanto mai bin bazan kawaye, taga dai irin yanayin da ta taso tun tana karama, toh fa kar tayi amfani da wannan taje tana sake baki tana bama kawaye tarihin rayuwar ta, ta guje banzayen kawaye, ta kama kanta a yar musulma da ta taso, sannan karshe ta dage tayi karatu, abinda ya kaita kenan, ta rike Allahn ta, ta kama kanta, garin yarbawa zataje ba garin hausawa ba, kar taga yadda suke dressing tace Itama irinsa zatayi, duk da yawancin yaran hausawan ma halin da sukeyi kenan, da sunga sun fita a arewa sunje wani jihar karatu, sai su canxa dressing, su koma kamar yaran arnaye....Allah ya baki sa'a, ya sa kuma kinje a sa'a ne.....,,......Khadijah tayi kuka sosai da nasihar mamanta, a haka aminatu ta tashi tana share hawaye itama, tayi masu Alh da hjy godiya sosai sannan ta koma rugga. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Yau dai jikin baban su Khadijah yayi tsanani, dan haka jikin Mariya ya hau bari, ta rasa meke mata dadi, ga yaronta Abba, yayi sata a wani babbar shago, anyi masa duka kamar za'a kashesa, duk jikinsa jini ne, sannan aka kulle sa a police station, shi kuma Amir yayi ma wata yar aikin neighours insu ciki, yan gidan sunce bazasu zarda ba, ko ya aureta ko a miqa magana kotu. Tayi kuka har ta gaji, da kyar ta samu ta kira kawarta Hajiya siyama akan tazo suje su fadama boka, ko zai iya masu maganin wannan musiba, babu bata lokaci suka kama hanya sai kauyen jere, a gida kuma tabar mijinta da yake neman barin duniya."suna isa suka same wurin a cike, boka na nan yana neman gangarawa lahira, duk jikinsa tsutsa, wani irin ruwa mai warin gaske yake fita daga jikinsa, sai neman yafiya yakeyi, ga wani katon maciji da ya zagaye masa ciki, ya qi rabuwa da shi.........da sauri suka qaraso, suna toshe hanci, boka yana ganinsu ya hau masu magana ahankali, da kyar maganar take fita, yace masu yana barin duniya asirin da ya masu zai karye, anan fa jikinsu yahau rawa, sai kawai Mariya ta fashe da kuka, siyama dai batayi kuka ba, sai murmushi ma da takeyi, abin ya daure ma Mariya kai, ta kalleta tace mata lafia taga hankalinta a kwance? Anan fa siyama ta ce mata ai tuni ta nema gafarar mijinta da kishiyarta, dama bata taba mijinta ba, kishiyar ce kawai tasa mijin ya daina kusantar ta, kar ta samu ciki ta haihu, kuma ta dade da tona ma kanta asiri, har daki ta shiga ta nemi gafarta ta, yanxu haka ma ta yafe mata, kuma dama layace boka ya bata, ta saka mata a filo, sun dade da cirewa, komai ya dawo normal, yanxu shiri suke kamar yan uwan da suka fito ciki daya..,,,,,...,,,,ai mariya najin haka ta fada a kasa tana rusa kuka, tana fadin bazata taba yafewa siyama ba har ta mutu, da sauri ta tashi zatayi ma boka magana, akan ya bata maganin karya asirin kafin ya mutu, ai lokaci ya qure ko, sbd boka ya cika ko, (Allah ya shirye sa da duk wani mai halin bin bokaye, abinda dai zan iya fadi kenan). Da ihu ta tashi ta dau motarta ta kama hanyar gida, kawarta siyama ko ta wuce abinta, tana mata dariyar mugunta (jama'a mu kula da irin kawayen da mukeyi a duniyar nan, wasu banda hallaka babu inda suke kai mutum, Allah ya rabamu da kawayen banza, masu batar da mutane hanyar Allah, da addini, Allah yasa mu dace Amin). Koda ta isa gida, Alh Ismail ya miqe garau yana tafiya, wani irin azabar da yakeji a jikinsa duk ya nema sa rasa, a take ya kalle kansa, ya cewa "ina aminatu, ina yan biyuna, ina cikin da take dauke da shi? A hankali komai ya dawo masa, ya ce kodai mafarki yake ne? Bai rufe bakinsa ba yaga Mariya a gaban sa, duk tsanar da yake ma aminatu ya dawo kan Mariya, ya dade yana kallonta sannan yace mata daga ina take.............anan ta kwashe komai ta fada masa, yadda ta mallake sa, da yadda ta raba sa da matarsa,yaransa, da yan uwansa, "hannu yasa akai ya fadi qasa yana kuka kamar wani qaramin yaro, bai ce mata komai ba, ya shiga daki, ya shiga bathroom yayo alwala wanda rabonsa da sallah duk ya manta, bai san Iya adadin sallolin da yayi a ranar ba, yayi kuka sosai, har gari ya waye idonsa biyu. Washe gari Mariya ta tashi da wasu irin quraje irin na jinkin boka, Amma nata basu tsutsa, a take tayi paralyzing, bata Iya ko motsi, banda kuka da kiran aminatu babu abinda takeyi. Washe gari Alh Ismail ya kama hanyar ruggar su aminatu, yana zuwa bukkarsu yaga ba kowa, yayi tunanin ko ya kara aure ne, har zai kama hanya ya koma gida, ya ga wani tsoho zaune a wani dan bukkar dake gaba da gidan, anan Alh Ismail ya karaso wurin, ya tambaya tsohon masu gidan, nan ya sanar masa abinda ya same su a rugga shekaru da suka wuce, da kashe iyayen aminatu da akayi, yanxu haka tana gidan kanwar babanta ne mai suna Inna kulu" yayi kuka sosai, haka tsohon ya tsaya yana kallonsa, da kyar ya samu ya yi shiru, sannan ya tambayi gidan Inna kulun, tsohon ya kira jikarsa da ke shirin fita da shaneye, yace masa ya kai sa bukkar su inna kulu, Alh Ismail yaji dadi sosai, ya fito da kudi ya mika ma tsohon, da kyar ya karba yayi masa godiya. Suna isa gidan yaron ya shiga, ya same Inna kulu tana daka fura, ya fada mata ana sallama da aminatu a waje, Inna kulu tace masa wayene? Yaron yace bai san shi ba, Amma da wata babbar mota mai kyau yazo, da sauri Inna kulu ta tashi, ta shiga dakin aminatu, ta tarar da ita akan sallaya tana sallar DUHA, ta zauna a dan tabarmar dake dakin ta jira har ta idar, tana idarwa ta sanar mata, tana da bako a waje,,,,,,,,,,,,gaban aminatu ya fadi, ta jero ma kanta tambayoyi, Waye zai zo nemanta, wa ta sani a birni da ya wuce su maman yasir? Inna kulu dai kallonta tayi tace, duk kiba kanki wannan amsar, kiyi sauri dai yana waje kar yajiki shiru. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 9⃣6⃣-1⃣0⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Duk abinda yake faruwa su Abdulmalik basu sani ba, kasancewar baban yace kar a fada masu, yana so yayi surprising insu ne, "su kuma yau suka dawo weekend, baso san da komai ba, suna isa kaduna suka shiga gidan maman yasir, kamar yadda suka saba" suna bude gate, mai gadi ya ansa da fa'rarasa, suka tambaya ko maman yasir tana ciki? Yace masu eh tana ciki, sai washe bakin sa yake shi mai gadin, su kuma basu gane dalilin fara'ar tasa ba" da sallama suka karasa palour, Maman yasir ta fito tana amsa sallamar, tana ganin su Abdul ne, taji wani dadi har cikin ranta, tace su karaso ciki mana, suka shigo da murmushi a fuskokin su. Tayi masu ya hanya da makaranta, suka amsa da Lfy lau, sannan tace "irin wannan dawowar bako kira" sukayi murmushi dukkansu, sannan ta shiga kitchen kamar yadda ta saba idan sun dawo daga skul, ta kawo masu drinks da ruwa, sannan tace abinci na wuta amma yanxu zaiyi, suka amsa da bakomai, sannan suka yi shiru dai dukkansu. Abdulrahman yace mata ko taji labarin jikin babansu, tunda sun dan jima basu dawo gida ba, kuma dama Mariya ma bata bari su shiga wurin babban, basu san halin da yake ciki ba yanxu, shiyasa suka dawo dubashi. Fuskar maman yasir dauke da murmushi, ta kalle su tace "ai babanku yaji sauki, saukin ma sosai, sbd yana fita, har tafiya ma yayi few weeks back" suka ajiye cups dake hannunsu, suna kallonta da mamaki, ya akayi tasan yayi tafiya? Suna dai ta saka abubuwa dayawa a zuciyar su, har ta katse masu tunani, tace ai daga hannu ya kamata kuyi, ku gode ma Allah daya dawo maku da hankalin mahaifinku Abdulrahman da Abdulmalik" so dayawa nasha fada maku akan, Allah baya gyangyadi ballantana bacci, duk halin da mutum ya same kansa, kar yayi loosing hope, sbd wata rana everthing wil be alright, kuma nasha fada maku akan kar kuga kunyi shekara da shekaru, kuna nemar ma baban ku mafita a halin da ya same kansa, kuce kun gaji da addua tunda har yau shiru bai canxa ba, No! It's absolutely wrong, Allah yasan halin da kuke ciki, kuma shi ke kawo sauki ma kowani hali da mutum ya tsinta kansa, idan kuna neman abu wurinsu, cigaba da addu'oi zakuyi, ko bajima, kobadade watarana addu'ar ku zata amsu. Saboda haka nasan kusan shekaru 17 da suka wuce kenan kuke kan nemar adduar abu daya, nasan har kun cire rai, kun sadaukar, kun dau hakuri, Amma yau fa? Komai bai wuce ba? Addu'ar ku bata karbu ba? Saboda haka nake jan hakulanku da kuma maku nasiha akan, "duk locakin da kuke neman abu wurin Allah, ku yawaita addu'a, kar kuce zaku bari saboda kunji shiru, ku cigaba da rokonsa ko wani lokaci, har izuwa ranar da addu'ar ku zata karbu, Allah yana sane da duk wani da bawan sa yake ciki.........mata nawa ne sukayi aure basu samo haihuwa da wuri ba? Akwai wadanda har shekara 20 sunyi, wasu har 30, wasu 10, wasu 5, amma basu samu ba daga baya? Ai Allah yanajin kukansu, da rokon da suke masa kullum, Amma bai tashi basu ba, har sai da suka cire rai, kuma bawai baya sansu bane.............saboda haka duk halin da kuka tsinci kanku ku kasance masu wayaita addua, kuma kar ku cire rai akan samun biyan bukata, saboda haka idan kunci abinci yanxu, ku shiga site insu yasir, kuyi alwala, kuyi nafilar gode ma Allah, sannan ku shiga gidanku ku gaida babanku, ku yimasa wa'azi, Allah bai haramta yi ma iyaye wa'azi akan abinda basu sani ba, sannan ku nema gafarar sa, idan kun taba bata masa rai, duk da nasan kunada ladabi da biyayya, kuma bawai kuna masa laifi bane, Amma duk da haka ku roke sa gafara..............sunyi farin ciki sosai da wa'azin da maman yasir tayi masu, sannan ta kawo masu abinci suka ci, suka yi nafilar su a dakin yasir, suka daga hannu sama, suna yima Allah godiya, sannan suka shiga cikin gidansu. Da addu'ar shiga cikin gida suka shiga gidan, sannan suka shiga site in Mariya, kasancewar shine na farko, halin da suka ganta a ciki yasa suka tsorata sosai, domin condition inta sai kara gaba yakeyi, idanuwanta a rufe ta daina gani, ga rashes da suka fito mata sai fashewa suke suna wani irin wari kamar mushe, gashi tayi paralyzing, bata iya motsi sosai, ga yaranta basu kula da ita, rabon ta da abinci har ta manta. Tanajin sallamar su, amma ta kasa amsawa, tunda all her thoughts amir ne, ya saba shigo mata daki, ya kwashe kudi san ransa, yayi gaba abinsa, kota nema taimakon sa baya kulata. Abdulrahman ya fashe da kuka, yace mama meya sameki haka? Abdulmalik kam durkusawa yayi yana kukan shima, basu damu da warin dake fita a jikinta ba..........da kyar ta bude baki tace su waye ne? Suka ce mata sune, sannan ta fashe da kuka, ta fara magana a hankali "na zalunceku, na raba ku da mahaifinku, na raba aminatu da Alh, na hana ku jindadin ubanku, Amma yau wa duniyar ta juyawa, ta rushe da wani irin kuka, tana rokon su yafe mata, su nemo mata mamansu, da yar da ta haifa, kafin tabar gidan. Tayi kuka sosai ranar tana rusa ihu, tana "WAYYO DUNIYA" naja ma kaina, ya Allah ka yafemin, na tuba bazan kara ba, idan namutu ban nema kafarar yawanda na cuta ba, nasan bazan taba samun rahamar ubangiji ba😭😭😭😭😭 Abdulrahman yayi karfin halin mata magana, yace "mama ki daina fadin haka, mun yafe maki duniya da lahira, kuma in shaa Allah zamu kawo maki mamanmu, sannan duk halin da su ya Abba, da ya Amir suka shiga, zamu taimaka masu, kiyi shiru, Allah ya yafe maki, ya kuma baki lafia, da kyar ta Iya cewa amin, sannan suka fita waje suka siyo mata maltina da madara, sbd sunsan ba abinci zata iya ci ba! Da sallama suka shiga dakin babansu, suka hango sa chan cikin bedroom insa saman sallaya yana azkar, bai gansu ba, shiyasa ya cigaba da abunda yakeyi, su kuma basu hanasa ba, har sai da ya idar, sannan ya fito palour, ganin su yasa ya fashe da kuka, da sauri suka tashi suka rungumesa suna kuka dukkansu, dakyar suka daidata kansu, sannnan suka koma saman kujera suka zauna. Sunfi minti 10 babu wanda yayi magana, sannan Abdulrahman yayi karfin halin farawa, yayi ma baban wa'azi mai shiga jiki, sannan suka durkusa shi da Abdulmalik, suka nema gafarar sa, ya tashi ya miqar da su, sannan ya shiga sa masu albarka, yace shiya kamata ya rokesu ba su ba, anan dai suka daidaita komai, sannan baban ya basu labarin zuwansa gidan da Khadijah ke aiki, da abin alkhairin da suka mata, sunji dadi sosai, sannan sukace badan gobe zasu koma ba, da sunje rakata makarantar suma. Suka masa wa'azi akan ya yafe ma Mariya, yace yaji amma, ya riga ya saketa ko, bedai bata takarda bane, basuji dadi ba, amma babu yadda suka iya. Ranar da Khadijah zata koma skul, tayi kuka sosai da mamanta suka zo sallamar ta da Inna kulu, babanta shima ya zo, ya karba numbarta, hjy Abida ta canxa mata waya, an siyo mata yar iphone 6+ inta, provisions ba'a magana, anyi mata kaya sosai, sabbin dinkuna hjy Abida tasa aka mata, sannan aka siyo mata dubai perfumes masu kamshin gaske, kayan kwalliya, da dai duk wani abu da Mai zuwa makaranta yake bukata, Khadijah taga gata sosai, tayi kukan murna har ta gaji, Alhaji Umar da drivansa suka zo daukar su a babbar high lander insa, da ya fito last month. Nan suka shiga dukkansu, su Abdul, maman yasir, da baban yasir duk sunxo sallama suma, Khadijah tayi mutane, da kuka Khadijah ta rabu da mamanta, su Abdul ma sunja mata kunne sosai, sbd sunsan halin yanmatan jami'a, baban su ya fito da kudi masu yawan gaske, ya mika masu Abdul, sunsha mamaki sosai, sbd kudin yayi masu yawa, sannan ya fito da automated teller machine card (ATM) insa ya miqa masu, akan idan kudin hannunsu ya qare su cire wani kudin, Alh Umar ma ya qara masu da kudi masu yawa, sannan ya mika na Inna kulu da aminatu, driver yaja mota sai Nnamdi Azikiwe international airport Abj. Cikin 2hours suka isa, Khadijah tasha kyau, farin fatar ta sai walqiya yake kamar baturiya, wata red and sky blue atamfar holland da hjy Abida ta dinka mata ta saka, riga da skirt ne, dinkin ya fito da ita sosai, sai ta rayata wani karamin sky blue gyale a kanta, bata daura dankwalin ba, tunda take a rayuwar ta, yau ta fara zuwa airport, gabanta sai faduwa yake sbd ta fara jin tsoron shiga jirgi tun yanxu, suna isa mummy ta kira small mama, ta dauki wayar tace ai sun gama shiri tun dazu, su suke jira dama, bari su kamo hanya da sauri, tunda akwai tafiya kadan from maitama to airport................................. Sunje sun karbi boarding pass insu, sannan suka wuce arrival hall jiran su small mama kafin time in departure insu yayi. In less than one hour su small mama suka iso, suka iso arrival hall suka samesu, tunda anan suka zauna jiranta, Khadijah tana ganin small mama, ta taso ta rungumeta, da murna small mama ta shiga mata congratulations, sannan Khadijah ta juya ta gaida uncle cherish, sai murmushi yake shima, yayi mata congratulations, small mama ta durkusa har qasa ta gaida baban Khadijah da mijin anty Hafsat sannan cherish inta shima ya gaida su. Small mama tayi mata nasiha sosai, akan ta kama kanta, sannan suka sha yar hira. Suna cikin hira suka ji an fara announcing boarding insu, sannan sukayi sallama da su small mama, mijin small mama yaba Khadijah kudi, ta qi karba, small mama ta harareta cikin wasa tace ta karba ko ta hanata zuwa skul yau, tayi dariya ta karba tana masu godiya, sannan suka koma gidansu,su hjy Abida kuma suka wuce departure hall. Khadijah da kyar ta shiga cikin Jirgi sbd tsoro, hjy dai sai dariya take mata, thank God ma a business class suke, if not da Khadijah ta fadi a kasa kamin ta kai seat inta, hjy taja hannunta suka zauna, sannan tasa mata seat belt, su daddy kuma tare suka zauna da baban Khadijah, Khadijah duk a rude take, ga kyau, ta hadu amma sai tsoro, Allah ya so ma mutane basu lura da ita ba, sbd sun shiga jirgin late, duk mutanan ciki sun rigasu shiga, kuma ba wani hangota sukayi ba, kasancewar a gaba gaba suke. A haka dai har jirgi ya daga, Khadijah taji tsoro ainun, haka ta kama hjy Abida, taqi sakinta ta wala, hjy dai banda murmushi babu abinda take. Within 45 minutes suka isa, sannnan wani abokin daddy ya turo drivern sa zuwa kwashe su. Makarantar suka fara isa, kasancewar yana kusa da airport. Dama an biya kudin registration da komai a bank, suna zuwa akayi changing transcript inta zuwa receipt, aka bata admission letter, sannan suka bata course da tayi applying (microbiology, shi take burin karantawa, tana masifar son course in). Yarinyar abokin daddy skul in take, ita din ma microbiology take, amma 200lvl, sai mummy tace a kama masu daki daya kawai da Khadijah, batason ta zauna a off k, hakan akayi sannan suka koma gidan abokin daddyn da Khadijah, akan gobe sai su shigo skul da yarinyar gabadaya. Washe gari su hjy da matar abokin daddy, da shi kansa abokin suka shigo makarantar tare, aka kaisu har hostel, Khadijah ta rungume hjy Abida tana kuka, sai da hjy Abida ta zubar da hawaye, akayi masu nasiha da yarinyar abokin daddyn sannan suka sallamesu, su hjy Abida kuma suka kama hanyar airport dan komawa abuja. 45 minutes sukayi, suka isa, driver yazo ya dauke su, suna isa gida suka tarar da ayman, dama fushi baban yake dashi, shiyasa ba bai fama masa zasuyi tafiya ba, mummy ba bata fada masa ba, asalima duk abunda yake faruwa game da Khadijah bai sani ba. Fushin da daddy yakeyi dashi akan yaqi fito da mata ne, shi daddy ya fara gajiya da karyar da yake masu kullum, ya yanke shawara a gaban ayman, "yace idan bai fito da mata ba, shi da kansa zai basa, saboda ya gaji da ganin sa a gida haka, ga abokin sa Faisal yayi aure tun last 4 months. Mummy ma ta gaji, amma batason fada masa ne, daddy ya riga ya yanke wacce zai hada da ayman, amma bai fada masa ba tukuna, yanaso ne ya same hjy Abida da maganar, idan ta nuna amincewarta shikenan. Amma idan ayman ya fito da wata kafin nan, yayi alkawarin masa aure da wacce ya fitar. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:01 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 9⃣1⃣-9⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Da sauri aminatu ta nade sallayar, suka fito tare da Inna kulu, Amma inna kulu komawa tayi taci gaba da dakan ta, aminatu dai gabanta bai daina faduwa ba har yanxu, tana fita waje ta samesa jingine a motarsa, Amma kuma ya juya bayansa, so batasan ko waye bane...........kamar yaji takunta, ya juyo da sauri, ai aminatu batasan lokacin da ta fadi summamiya ba, Alh Ismail kam duk hankalinsa a tashe yake, da sauri yayi sallama cikin gidan, a hargitse yake, duk ya fita hayyacinsa, "Inna kulu tana ganinsa, ta ganesa, tace masa me yakeyi a ruggar su, yazo ya karasa kashe mata yar yayanta da take kallo tana tuna sa ne ko? Anan ya ce duk wannan bai taso ba Inna,, ga aminatu chan a sume, da sauri Inna kulu ta fito da ruwa a buta, aka yayyafa ma aminatu a jiki, ta bude ido, ai ko suka sauka kan Alh Ismail, yazo zai dagata, Inna kulu ta daka masa wata uwar tsaya, nan da nan ya shiga taitayinsa...............,.,,.. Inna kulu ta taimaka ma aminatu suka shiga cikin gida, sai kuka aminatu keyi, abubuwan da ya faru lokacin da take gidan Alh Ismail ya fara dawo mata, ta kara rushewa da kuka, sai da Inna kulu ta tausaya mata, Alh Ismail yana waje shima yana kuka a cikin motar sa, da kyar ya fito ya shiga gidan, har kasa ya durkusa yana kuka yana rokon aminatu akan ta yafe masa, ba yin kansa bane, asalima ma shi wlh bazai iya tuna abinda ya faru ba, Inna kulu ta tausaya masa, aminatu taji wani sabon son mijinta na shigar ta, da sauri ta taso, ta riqe masa hannu, ta dagasa, kuka suka ringa yi, ni kaina hadeeza tayi sai da na zubar masu hawaye😭😭😭😭😭😭! Inna kulu ma tayi kuka sosai, mutuwar iyayan aminatu suka dawo masu sabo ranar, sunyi kuka har sun gaji. Da kyar sukayi shiru, sannan Alhaji Ismail ya basu labarin abunda Mariya tayi masa, ya karasa maganar yana kuka, Inna kulu tace wallahi sai ta kusan hallaka Mariya idan ta bari suka hadu, aminatu ta shiga bata hakuri, Ahaka dai Alh Ismail ya shiga tambayar yaransa, su Abdul da Khadijah da bai san ta ba, aminatu ta basa labarin komai, yayi farin ciki sosai, yace gobe zaije chan mubi ganin iyayensa, Amma idan ya dawo, zai zo ruggar ya dauketa suje gidan da Khadijah ke aiki, dole ne kuma ta bar aikin, ya za'ayi ace yarsa na aiki, aminatu dai kallonsa tayi batace masa komai ba, da zai wuce ya fito da kudi masu yawa, ya mika ma aminatu taqi karba, yayi ta rokon ta amma sam taqi, da yaga bata da niyyar amsa, ya fito waje ya ajiye ma Inna kulu kudin dakyar ta karba itama, sannan yayi masu sallama ya wuce akan zai dawo. Washe gari ya je har Mubi,kasancewar flight yabi yasa ya isa da wuri, har cikin gidansu ya shiga yana ta faman kuka kamar yaro karami, a hankali ya isa har cikin dakin mahaifiyar sa, wanda rabon da yazo kusan shekaru 20 kenan, yana isa dakin mamansa ya fashe da kuka, Innayo dai tana kwance ciwon zuciya na neman kasheta, da sauri Alh Ismail ya karaso saman gadon, ya rungume ta yana kuka, soyayyar uwa da da sai Allah, a take uwar ta miqe dakyar, ta rungumesa tana kuka, ya roka gafarar uwar, ta yafe masa tace baiyi mata komai ba, amma akwai sakayya tsakaninsa da Mariya, anan ya bata labarin komai da Mariya tayi masa, ta kwantar masa da hankali sannan ta kira yarinyar dake zama da ita, tace mata ta ruga gidansu yarta Aisha ta ce mata ga hamman su yazo............... Yarinya tana isa gidan Aisha, ta sameta suna hira da mijinta a tsakar gida, ta fadi sakon da aka aikota, ai da sauri Aisha da mijin suka fita ko hijab babu a jikin Aishan, sai da mijin yace mata ta koma tasa hijab, suna isa suka tarar da shi zaune a dakin Innayo, sunyi murna sosai dukkansu, sannan yace masu Rabi fa? Sukace ai aikin mijinta ya koma jigawa, suna chan da yaransu. Anan dai suka sha hirar Mariya da mugun hali irin nata, sannan daga karshe dai suka mata addu'ar Allah ya shirya ta, da duk mai hali irin nata. Innayo ta tambayesa aminatu da yaranta, yace ai suna lafia, yanaso ma wani watan ya mayar da auran su idan ta amince, sannan zai dauki Innayo su koma chan birni idan aminatu ta dawo gidansa, Innayo taji dadin maganar dawowar aminatu, sannan tayi masa nasiha mai shiga jiki, akan duk yanayin daya samu kansa, kar ya manta da Allahn sa, ya zamanto mai yawan ibadah, anan dai Aisha tace bari ta je gida ta shirya masu abinci. Kwana uku yayi a gidan, sannan ya dawo kaduna, ko kallon dakin Mariya baiyi ba, tana nan yadda take, abin duniya duk ya isheta, azaba ke cinta tun a duniya, tayi nadamar abinda tayi abaya, Amma lokaci ya qure............. Washe gari Alh Ismail yayi sallama gidan su maman yasir, Mai gadinsu yayi sallama chan main site na gidan, Maman yasir ta fito, kasancewar duk yaranta suna skul, su suhailat sun samu admission a Nile university sun fara ma har sunyi nisa, su yasir dama suna England, ita kadai ce a gidan sai masu aiki, Mai gadin ya fada mata Baban su Abdul ke sallama, da mamaki a fuskarta ta ce masa tana zuwa, ta koma ciki ta sanar da mijinta zuwan Baban su Abdul mijin aminatu, da mamaki a fuskarsa ya fito shima. Anan suka miqa ma juna hannu, Baban yasir yace masa su shigo ciki, ya iso cikin palourn jikinsa duk yayi sanyi, anan ya shiga masa godiya da irin taimako da yayi ma yaransa, sannan ya fada masa abinda Mariya tayi masa, anan dai baban yasir ya gane, yace masa babu komai, Allah ya shirye ta! Alh Ismail yasa a kira masa maman yasir yayi mata godiya, dama tana kitchen duk maganar da sukeyi tanaji, tayi kuka sosai ita kadai a kitchen in, ta fito suka gaisa da baban su Abdul sannan yayi mata godiya. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Alhaji Ismail ya kama hanya washe garin ranar sai ruggar su aminatu, da fara'a Inna kulu ta tarbe sa, sannan ta fito masa ta sabuwar tabarmar da yaronta ya kawo mata daga hajj ta shimfida masa, ta kawo masa ruwa a kwarya, sannan ta shiga daki ta kira masa aminatu, hijab ta saka sannan ta fito, sun danyi hira, ya bata labarin zuwan sa mubi da gidan su Maman yasir, sannan yayi mata magana akan su je gidan da yarsa take aiki, ba musu aminatu ta tashi, ta fada ma Inna kulu, Inna kulu tace ai zata bisu, ta roke Khadijah duk abinda tayi mata, sannan suka tashi dukkansu sai cikin garin kaduna "kinkinau" Sun danyi tafiya kadan sannan suka isa har kofar gidan, baki Alhaji Ismail ya sake yana kallon tsarin gidan, yanada kudi sosai Amma sai da ya yaba gidan, Inna kulu kusan suma tayi dan kauyanci. Saboda aminatu aka barsu suka shiga gidan, sbd ta saba da sojoji masu gadin gidan, ba dan tare suka zo ba, baza'a bari su shiga ba. Da sallama suka isa palourn, Khadijah da ke kitchen tana soya naman kazan da hjy Abida ta bata wadda zata kai skul, tajiyo sallama "da sauri ta je ta bude kofa, ganin mamanta yasa ta rungumeta tana murna, batasan da mutane a wurin ba, sai da maman ta juya tace masu su shigo ciki, Khadijah ta leqa taga Inna kulu da wani a baya, da sauri ta sake maman taje ta rungume Inna kulu tana murna, tausayin Khadijah ya kama Inna kulu, ta fara kuka, Khadijah dai hawaye kawai ta fara, ta daga ido ta kalla mutumin dake waje, fuskarsa ya mata kamar tasan sa, Amma ta manta inda ta sansa" Da sauri tace masu bari ta duba abunda take soyawa a kitchen, ta je ta kashe gas cooker sannan ta kawo masu ruwa da lemu, zata haura ta kira mummy hjy Abida, aminatu tace mata zo nan Khadijah, ga babanki nan baku gaisa ba ina zaki? Khadijah ta sake baki tana kallonsa, batasan lokacin da fashe da wani irin kuka mai ban tausayi ba, Alh Ismail ma kukan yake, haka aminatu da Inna kulu, durkusawa Khadijah tayi a nan palourn ta hada kanta da guiwanta sai wani sabon kuka take rusawa......."Hajiya Abida dai taji kamar hayaniya, Amma duk ganinta Khadijah ce ke waya da yan uwanta, sai tace bari ta sauko taga ko ta gama, tanason ta shirya a kaita saloon tunda jibi zata wuce skul, tana kai wurin stairs taga mutane cikin palourn, duk kuka sukeyi kaman yara, da saurinta ta karaso, suka hada ido da aminatu, Hajiya Abida ta ce lafia dai aminatu me ke faruwa ne? Anan dai aminatu ta fada mata komai ta kuma nuna mata baban Khadijah, hjy taji dadi sosai, tace masu ai ba kuka zasuji ba, daga hannu sama zasuyi, su gode ma Allahu subhanahu wata'ala da ya dawo masu da hankalin shi baban! Dakyar dai suka samu sukayi shiru, sannan ta shiga masu nasiha, tace Khadijah taje ta durkusa a gaban baban ta gaishe sa, haka Khadijah tayi, sannan baban ya nemi gafarar Khadijah, cikin kuka tace "baka yimin komai ba baba, Allah ya yafe mana gabadaya" hjy ta shiga ciki ta kira mijinta, yana sauri ne ma zai koma abuja, akan zai dawo ranar da Khadijah zata wuce skul. Yana isowa suka hada ido da Alhaji Ismail, da sauri suka rungume junansu suna murna, Alhaji Umar ya dube sa yace ikon Allah, Ashe zamu hadu da kai Alhaji Ismail, kai Allah abin godiya, tun bayan zama a hotel daya da mukayi a hajj shekara 19 da suka wuce, ikon Allah kenan, sauran mutanan palourn dai sake baki sukayi, suna kallonsu da mamaki.................. Anan hjy Abida ta fada masa ai shine mahaifin Khadijah, mamakin Alhaji Umar yaqi karewa, ya bude baki zaiyi magana amma maganar taqi fitowa, chan dai yace "ikon Allah, ashe yarinyar ka ke aiki a gida na bansani ba, da arzikinka Alhaji umar, anan Alhaji umar ya tuna labarin abinda ya same baban Khadijah, yadda baban yasir ya fadamasa, sannan yayi shiru, sai da sukayi kusan minti 10 babu mai magana, sannan suka koma hirar duniyar nan. Alhaji Ismail da kansa ya basu labarin abunda ya faru, yadda Mariya ta tona ma kanta asirin abin da tayi, da yadda dai yaje har mubi neman gafarar iyayansa, sun tausaya masa ainun, sannan suka yima Mariya addu'ar Allah ya shiryeta. Sun sha hira sosai na Bayan rabuwa tsakanin Alh Umar da Alh Ismail, (asha sun taba zama a hotel daya a saudiyya, har tare suke zuwa masalaci ma, amma basu kara ganin juna ba tunda suka dawo Nigeria). A nan aminatu ke fada ma Alh Ismail ai su suka dauki nauyin karatun Khadijah, gashi har jibi zata wuce makaranta. Yayi murna sosai, sannan yace bayaso su daura masu nauyi, shi zai biya kudin makarantar, kuma Khadijah zata dawo gida wurin sa, Amma don Allah suyi hakuri, kar suji haushi, son Khadijah ne yayi masa yawa a zuciya, baya ganin zai iya jin dadi idan bai zauna kusa da ita ba. Alhaji Umar da hjy Abida suka marairace murya akan don Allah yayi hakuri, tunda sukaji asalin labarin Khadijah suka dauketa a matsayin yarsu, sun daina daukanta a matsayin yar aiki, suka hau rokonsa akan yabar masu Khadijah......... Ya san sunyi kokari sosai, da suka daukar masa ya kamar nasu, kuma babu abinda zai saka masu dashi illa ya bar masu Khadijah, ya kallesu yayi murmushi, sannan yace yabar masu Khadijah har abada, sunyi murna sosai ranar, aminatu ma taji dadi, haka Inna kulu ma, Inna kulu ta shiga zuba masu albarka, Alhaji Umar yace Inna kulu ta bar rugga, zai mallaka mata wani gidansa dake bayan layin su, ta dawo ta zauna a wurin, tunda yasan kwanan nan aminatu zata koma gidan mijinta,,,,, dariya sukayi dukkansu ganin yadda Inna kulu ta fadi a kasa tana kukan murna. A haka dai suka sha hirar su, har su aminatu suka tashi suka wuce, Khadijah tayi kuka sosai, babanta ya jawota jikinsa ya rungumeta, yace zai zo ranar da zata wuce skul, dashi za'a kaita har makarantar, tunda da Jirgi zasu ma ai da sauki. Small mama tana nan tana shan amarci, komai yayi daidai itada mijinta, suna zaune a palourn ta suna hira, tayi pillow da cinyar cherish inta, sai hirar su suke gwanin sha'awah, duk ta cika shi da shagwaba akan yakaita kaduna wurin Anty Abida, shi kuma yace gaskiya bazai iyaba, saboda bazai Iya yini bai sakata a ido ba, tana cikin mashi kukan shagwaba ne taji wayar ta na ringing, cherish ya dauka ya sa mata a kunne, tana kwance ta amsa wayar da fara'a tana gaida sistan ta hjy Abida, anan hjy Abida ta bata labarin komai, da yadda baban Khadijah sukazo har gida, kuma ya bar masu Khadijah a hannunsu, small mama ta sake ihun murna, tace "Anty Abida danAllah ki kira cherish ki rokesa ya kawoni gida, tace ai jibi ma zamu zo abujan, sbd zamu raka Khadijah har makaranta, kasancewar babu flight daga kaduna zuwa garin da makarantar yake Ilorin, zamu biyo ta abuja kenan, idan mun iso, sai ki zo ki samemu a airport, daga nan ku gaisa da Babanta, dashi za'aje. Small mama taji dadi sosai, ta kashe wayar da suka gama, sannan ta fada ma cherish komai da Anty Abida ta fada mata, ya ji dadi shima, sannan yace Allah ya kaimu jibin, ta amsa da amin ta rungumesa. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣2⃣1⃣-1⃣2⃣5⃣ Iyayen Khadijah basu zauna ba suma, sai shirye shirye suke, Baban Khadijah akwatuna set yayi ma ko waccen su, "pink na simrah, lemon green na samrah, sannan Orange na Khadijah" duk sun cika akwatunan da kayayaki masu tsada, kuma komai iri daya yasa aka masu, ya sai masu kayan kitchen ma sosai, masu kyau da tsada. Khadijah taso tayi sati daya, amma mummy sai kira takeyi, wai ta dawo a fara gyara su........akan dole Khadijah ta koma, badan tanaso ba. Shirye shirye kawai akeyi, Matar daxata gyara masu jiki ta iso daga sudan, sai gyara su akeyi, ko bakin gate mummy tace bazasu leqa ba, asha akwai wani asirintacen kyau da suke dashi dukkansu, barin ma Khadijah, "sai da aka fara gyara kyawun su ya fito sosai" mummy ta same daddy tayi masa magana, akan ko za'aje kaduna ayi bikin ne, in yaso sai a kawo amaren gidagen mazajensu, tunda dukkansu a abujan zasu zauna, daddy yace toh babu damuwa, duk abinda tace, tunda dama a kaduna za'a daura na Khadijah, gwara a hada gaba daya a chan kadunan yafi. Su simrah kullum phones insu na maqale a kunnen su, suna waya da mazajensu, haka Khadijah ke kallon su, sbd ko numbar the so called ayman bata dashi, rabon da ta saka sa a ido ma ta manta, su simrah sai mata tsiya suke, wai suna soyayyarsu a boye, amma idan ta gansu sai tayi pretending kamar babu abinda ke hada su. Harararsu kawai takeyi idan suna fadar haka, taja tsaki. Yau saura 1 week biki, mummy ta gama shirya masu komai itada small mama, daura auran kawai aje jira, kayan sun iso daga countries da akayi ordering. Kaya ne masu yawan gaske, harda wayanda zasu hada gadajen akazo, da kuma wadanda zasu shirya kayan a gidagensu. Small mama sunyi 40 days, babyn ta mimi tayi wayo sosai, kamaninta ya kara fitowa sosai da ayman. Dakyar cherish ya barta ta tafi gidan su mummy, sbd gobe dukkansu zasu wuce kaduna a fara hidimar biki. Professional hair stylist mummy ta dauko, sbd tace bazasu fita zuwa ko wani saloon ba, sbd gyara da aka masu, tare suka wuce kaduna da su, saboda su gyara masu gashinsu a rangada masu kananan kitso. Washe gari mummy, small mama, amaren, Khalid, meenal da masu aiki suka kama hanya sai kaduna. Sun isa lfy aka ware ma mai gyaran jiki daki guda, stylist suma daki daya, da wata mai lalle da aka dauko daga maiduguri. Yan uwan mummy dana dadyy duk sun iso, gidan ya cika sosai..............mummy ta kwashe amaran ta kaisu dayan site in daddy, "babban palour ne daya sha kayan alfarma masu kyaun gaske, sai dakuna manya guda uku, ko wanne da toilet a ciki, nan aka kwashe kayayakin amaran aka kai, sbd idan an barsu chan cikin mutane, zasu takura. Chan gidan su Khadijah ma sai hidima akeyi, yan mubi duk sun iso, dangin Aminatu daga ruga ma sun tare a gidan, Inna kulu kam tun biki yana kwana 12 ta kwaso jikokinta suka dawo gidan. Maman yasir ma hidima takeyi sosai, itace abokiyar shawarar aminatu, akwatunan da baban Khadijah yayi ma amaran ma yana gidanta ne, da sauran kayan souveneir's. An gyara gidan sosai, kamar wani sabon gida, abinci iri iri, abin sha kala kala duk Alh Ismail ya tanadar, musamman aka dauko cooks da zasuyi girkin bikin. Aminatu dai kullum kai da kawowa take, bata samun hutu sai dare. Small mama ta kira ayman akan yazo kaduna tanason ganinsa, ba musu ya shirya sai KD, duk ya rame sbd bayason ayi auran, har addu'a yake Allah ya kawo abinda zai sa a fasa auran. Yana isa kaduna yaga ko ina a cike, ya nufi site insa kawai, ya kira small mama yace mata ya iso, amma ko'ina cike da mutane bazai Iya shigowaba, tace masa kar ya damu, zata zo da kanta, yace toh ta fada ma samrah ta kawo masa abinci pls, dariya tayi tace "ai yanxu samrah basu fita, ko palourn qasa basu zuwa, iyakar su daki, sai dai ka kira matar ka ta kawo maka" ya ha tsuki yace Allah ya kiyaye na ci wani abu da zai fito daga hannun yarinyar nan" murmushi small mama tayi, sannan ta kashe wayar kawai. Ta haura sama dakin dasu simrah suke, ta miqa ma Khadijah little mimi, sannan tace bari naje wurin mijinki ayman......kunya sosai Khadijah taji, ta sunkuyar da kanta kasa, su simrah suka hau mata dariya, small mama ta kalleta tayi murmushi sannan ta wuce site din ayman. Tana isa ta iske sa a palour, yana kallon wani program a tv, da fara'arsa ya gaidata, ta amsa itama tana fara'ar, sannan ta zauna, ta kura masa ido, tace tunanin me kakeyi hakane ayman, da ka wani rame? Ko amaryan ka bata rame ba haka! Ya ja wani numfashi, sannan yace ina zata rame dama, tunda tayi sa'a ta same mutum irina a matsayin miji wai, small mama tayi dariyar yake, tace "kai baka gode ka samu mace irin Khadijah ba, sai ita? Ai wlh ayman idan zaka cire wani girman kan nan naka, ka rungumi matar ka ku zauna Lfy toh wlh you wil b d luckiest man on earth" coz having a girl like Khadijah is something rare, u should better thank ur God for dis great gift and blessing he gave you" wasu suna neman mace irin Khadijah amma basu samu ba, u got dis opportunity, yet u don't even show any signs of appreciation. Kallon ta kawai yayi, yace "she's never my class Anty Hafsat! And i don't think......bai karasa ba ta katse shi, "it's okay ayman, ya isa, banason jin komai kuma, amma i want you to bear dis at d back of ur mind, that she's gonna be ur wife nan da kwana 5, and u absolutely don't have any right to stop that, kuma idan ka zalunce ta, kai da Allah, sai Allah ya kama ka wlh.................yanda yaga duk ranta ya baci, yasa ya fara bata hakuri, yace "tayi hakuri pls, he promise he won't cheat on her, kuma in shaa Allah zasu zauna lafia! Small mama taji dadi sosai, tace ko kaifa ayman, sun dan sha hira, sanan yace mata shi fa yunwa yakeji wlh, small mama tace zatasa Khadijah ta kowa masa abinci yanxu........da sauri ya ce nooo! Ta barshi kawai zai sa Meenal ko Khalid su kawo masa. "Tace da alama har yanxu bakaji nasihar dana maka ba kenan? Yace ba haka bane, ba ita tace basu fita ba, sbd ana masu gyara? Tace amma ai mijinta zata kawo ma abinci, u have every right na sakata aiki ai idan ta zama matarka, yayi dariya yace ai bata zama matana ba tukunna, tunda ba'a daura ba! Murmushi kawai small mama tayi, tace masa da gaske nake fa, idan baso kake mu bata ba, ya marairace mata yace toh shikenan ta kawo, small mama tace kuma idan tazo, ka bata kudin makeup, da sauran abubuwan da zata bukata...........small mama tana shiga dakinsu Khadijah, taga Khadijah a kwance sai tunanin yadda zata kasance matar ayman take! Little mimi kuma tayi bacci ko a jikinta. Small mama ta zauna a gefen gadon, tace bacci kikeyi ne Khadijah? Khadijah ta kwantar da mimi, ta dago tace ma a'a tadai kwanta ne. Small mama tace "ayman zaki kaima abinci dakinsa" da sauri ta kalli small mama, tace nikuma small mama? Small mama tace mata eh, gwara ki fara koya tun kamin a daura, Khadijah kamar tasa hannun a kanta ta rusa ihu, ta marairace mata kamar zatayi kuka, tace small mama pls kiyi ma samrah magana takai masa😭😩 samrah tayi saurin cewa "mijina ne dazan kai masa? ki tashi ki fara samun lada tun kamin a daura" da kyar small mama ta lallaba Khadijah, har kuka saida Khadijah tayi. Sbd ladabi da biyyayar da take dashi ne, If not babu abinda zaisa takai ma ayman abinci bai zama mijinta ba! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣2⃣6⃣-1⃣3⃣0⃣ Daddy da kansa yasa ayman a gaba suka je gidan daya mallaka masa a maitama, gidan ya masifar hadu, daddy yace ya fadi duk abinda yake bukata, ayman dai kallon ikon Allah kawai takeyi, sbd gidan yaci uban gidansu kyau, ga abubuwan more rayuwa iri iri, "swimming pool, basket ball pitch, da dai sauran kayan gymnastics. Sai daga ciki kuma babbar duplex ne, dakuna masu yawa da ni kaina ban san iya adadinsu ba, ga kitchen da girman sa ya kai 2 palours, cabinets na kitchen light purple, tsara gidan ma dai bata lokaci ne.......... Daddy ya kaisa dakin sa, ya kuma nuna masa na Khadijah, dukkansu sunada daki a sama, da kuma kasa, ga haddadun guest rooms, palours sun kai 6, jacuzzi dake toilets in gidan kamar mutum ya samo kujera yayita zama a wurin, har site in masu gadi akwai jacuzzi a toilet insu. Shi kansa ayman ya yaba kyaun gidan, duk da baya farincikin auran. Yaso ace matar da yakeso ne zai aura, da zasu more soyayyar su a cikin gidan, amma iyayensa sun masu f*ck up, kuma shi he doesn't even think zai iya soyayya a rayuwarsa! Mtwsss yake tsuki, daddy ya dago ya kallesa, yace lafia ayman, ni kake wa tsuki? Ayman da baisan lokacin da tsukii ya fito ba, ya fara kame kame, ya shiga basa hakuri, wai wani Abu ne ya tuna a office, bada shi yake ba. Daddy yace alright then, nxt mnth kayayakin gidan nan zasu iso from Dubai,china, and Italy coz three countries mukayi ordering kayan, so za'a zo ayi jere idan sun iso.......,......,,and bikinku is coming up in d nxt 2 months in shaa Allah. Ayman baisan lokacin da wani zufa ya feso masa a jiki ba, kansa wani mugun ciwo ya dauka. Daddy dai ko a jikinsa, yace masa "hope dai babu abinda yake bukata a chanza kamin lokaci yayi? Ayman da kyar yace eh babu. Suka kama hanya sai gida. Mummy bata zauna ba itama, shirye shirye kawai takeyi, ta kira yan interior decorations ta zaman booking halls da za'ayi events, shahararriyar make up artist sukayi booking, sannan suka nemo wani babban photographer da yayi nisa wurin iya capturing hoto, mai dinkin kadai da zata masu dikunnan bikin ma abar magana ce, coz bata dinki less than 100k na amare, an kashe kudi dai sosai, dayake suna dashi, kuma idan basuyi ma yaran su ba, wa zasuyi ma???? Khadijah duk tabi ta rame sbd tunani, ganin komai take kamar a mafarki, "wai itace ayman zai aura" hmmm! Ta shiga uku itakam🙆 su simrah ko murna kamar zasuyi hauka, dama sun dade suna son yin aure, daddy ya hana, akan sai sun gama. Wata rana Khadijah da su simrah suna brkfast a dinning, sanye suke da nighty peach colour dukansu, su suka sayo da kansu a dubai, ba dankwalin a kawunan su simrah, amma Khadijah ta saka wata karamar gyale mai tsantsi, daga sama suka jiyo ana rusa ihu, har sun tsorata.........ayman ne ya shigo da sauri yana ihun murna, asha small mama ce haihu, sau daya Khadijah ta kallesa ta cigaba dayin brkfast abinta, sbd wani haushi yake bata yanxu, (asha ya dariya? Ta fada a zuciyar) Su simrah suka miqe da sauri suna tambayarsa lfy? Bakin sa a washe yace "small mama ce ta haihu, ta samu baby girl, mai kama da ni" suka hau ihu suma, Khadijah taji dadi har cikin ranta, amma ganin ayman a wurin yasa taqi nunawa, Samrah cikin murna tace " kai ya ayman kana son babies sosai, Allah yasa Khadijah ta haiho maka babies masu kyau irinta😊............bai san lokacin da murnan sa ya koma ciki ba, Khadijah ko kamar ta kife samrah da duka, ba shiri ta miqe zata wuce dakinsu. Kallon nighty da ke jikin ta yayi, yadda ya fito mata da shape sosai, ga wandon da kadan ya wuce mata knees, "Mtswwww" kawai su simrah suka jiyo daga bakin ayman, yayi tafiyar sa. Khadijah kam ko ajikinta, tafiyar ta ahankali ta cigaba dayi har ta haura sama abinta. Su simrah suka kwashe da dariya, suka tafa suna cewa su ya ayman kenan, zamuga yadda zakuyi ai idan aka daura auran nan😂😂😂 ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Murna a wurin mummy ba'a magana, ji take kamar ita aka haifa ma baby, kullum tana gidan small mama, su Khadijah ma haka, simrah da Khadijah ma sun koma gidan small mama da zaba, Meenal dama ta tare a chan tun kamin ayi haihuwa. Mummy, daddy, ayman da samrah kawai suke gida, Khalid yana London, amma kwanan nan zai dawo biki shima, yaji dadi da aka fada masa ayman ne zai aura Khadijah, sbd masifar burgesa khadijah keyi, kullum cikin yaba halinta yakeyi. Cherish mijin small mama ya rasa inda zai saka kansa dan murna, kullum yana manne da small mama, ta rokesa akan ya daina haka idan suna tare da su simrah, amma yaqi "wai suma ai auran zasuyi, suga yadda ake love😍.....akan dole ta hakura badan tana so ba. Yarinyar small mama taci sunan mummy, ga kamar ta sak ayman, kamar yar sa, shiyasa yake matukar son babyn, yana tasowa daga office, gidan yake nufa direct, ya dauki babyn ya rungumeta yana kissing inta a cheek, sallah kadai yake tayar da shi. Ko ya hadu da Khadijah a gidan baya ko kallon inda take, small mama ta lura da babu abinda yake hadasu, amma ta kama bakinta tayi shiru, tace idan anyi auran zamuga yadda zasuyi. Ranar suna aka rada ma baby suna "Abida" amma da "mimi" ake kiranta, anyi shagali sosai a sunan, sbd har reception aka hada a NAF conference center, an kashe money sosai, nura.m.inuwa yayi ma baby wakar taya murna, da kuma Allah ya rayata. Su simrah sunsha kyau har sun gaji, musaman suka je wurin wata artist tayi masu kwaliyya, Khadijah kam ba'a maganar irin kyau da tayi ranar, kawayen small mama sai tambayar waye Khadijah suke? Da fara'a small mama ke ce masu ai Matar da ayman ina zai aura kenan, suka hau yi ma Khadijah tsiya, wai tayi sa'ar miji handsome, ga fara'a da iya ado. Itadai murmushi kawai takeyi, amma ita kadai tasan abinda takeji. Haka sukayita yima ayman tsiya shima, wai ina ya samu balarabiya haka zai aura, yarinya da kyau kamar ita tayi kanta, murmushin yaqe kawai yayi shima, sbd ko a jikinsa shikam, bayason Khadijah, kuma bazai taba sonta ba, koda itace shugabar kyau a kasar nan.....(hahahha, nidai Hadiza tayi murmushi kawai nayi, da naji ya fadi haka). Sai yamma aka waste daga reception, Maman Khadijah da baban suka ce yau zasu koma kaduna su kam, sbd yau su Abdul suka kira zasu dawo, kar su dawo ba kowa a gidan. Su mummy daddy, small mama, cherish, ayman, Meenal da su simrah duk sunxo wurin su Maman Khadijah, suna sallamar su akan sun gode Allah ya kiyaye hanya. Kukan shagwaba Khadijah ta fara, wai zata bi su, ta fada jikin mamanta, su simrah ko sai dariya, Maman Khadijah Aminatu tace mata meya haka kamar yar shekara daya, zataga yadda zatayi nxt mnth idan za'a kaita gidan miji ai, Khadijah ta fashe da kukan gaske, amma dayake kukan ta dama kamar ta shagwaba yake, shiyasa suka ci gaba da mata dariya, mummy da kanta ta janye Khadijah daga jikin Aminatu, tahau rarrashinta akan kar ta damu, kwanan nan zata saka driver ya kaita, dakyar Khadijah tayi shiru, "ayman ko sake baki yayi yana kallonta, a zuciyar sa yake cewa, meye haka kuma kamar yar kindergarten? Shagwababiya kawai, "ya fada a hankali, Samrah dake kusa da shi taji, ta kalle sa ta kwashe da dariya, ya hade rai kamar hadari, yayi tsuki. Ahaka dai su Aminatu suka koma kaduna a ranar, souveneir kam kamar bikin yar shugaban kasa, an kashe naira a sunan gaskia. Kawar Khadijah "farhana" da sauran frnd's inta na skul sai shirye shiryen bikin Khadijah suke, sbd mummy da kanta ta kira maman farhana ta fada mata. Shine farhana ta sanar da frnd's in Khadijah. Biki ya rage sati 3 mummy tasa driver yakai Khadijah kaduna, amma tace kwana 4 kawai zatayi, saboda za'a dauko mai gyaran jiki daga Sudan, gyara za'a masu na fitar hankali.......Khadijah tayi murna sosai na zuwan ta kaduna, bana dauko mai gyaran jiki bafa😂😂. Ranar da zataje tun da safe ta shirya, tana yima su simrah gwalo😜 suka ce zaki dawo ki ga kanki a gidan yaya ai, ta hau jefa masu throw pillows dake dakin, suka hau dukan wasa, Ahaka har mummy ta aiko yar aiki malka ta kira Khadijah. Sun isa kaduna lafia, wurin karfe 11, tasha mamaki da taga su suhailat yaran maman yasir sun shigo sunata tsokanarta, wai waye wannan luckiest guy in ne wai? Itadai murmushi kawai tayi, tace su daina pls bataso😔 suka hau mata tsiya, wai irinku masu nuna jin kunya, sunfi kowa iya baje love a gidan miji. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family Note: sorry peepx, I made a little mstk from d previous page i typed yesterday's mrng, the page number was supposed to be 131-135, instead of 121-125, don't get urself confused with d page no. Thanks and love you all😍 1⃣3⃣6⃣-1⃣4⃣0⃣ Small mama tace Khadijah ta biyota suje kitchen su shirya masa abinci a warmers, Khadijah dai duk jikinta rawa yake, ta kasa controlling sbd batason abinda zai hadata da ayman. Su simrah sai dariya suke mata, idan sun hada ido da Khadijah ta watso masu harara, a haka dai suka karasa kitchen. Kafin su isa kitchen suka hadu da mummy ta hanyar shiga quest room, tace masu ina zuwa haka? Small mama tayi murmushi, tace zataje kai ma danki abinci ne........murmushi kawai mummy tayi, ta shige dakin. Khadijah ko kamar kasa ta bude ta shige, sbd wani irin kunyan mummyn daya kamata. Sun gama hada komai, dama fried rice ce, da peppered chicken, sai coslow da mummy tahada da kanta, suka hada masa da kunun aya da yasha madara, kwakwa da dabino. Wata haddadiyar basket suka jera abincin a ciki, Khadijah dai sai tunanin yadda zata shiga dakinsa take, tasan yau zata sha wulakanci. Small mama tace "toh an shirya komai, ki dauka ki kai masa, amma ki bi ta balcony sbd akwai mutane sosai ta palour.....Khadijah ta tsaya kamar zatayi kuka, small mama ta shiga mata yar nasiha, wai ta sake jiki dashi, ya kusan zama mijinta. Daukar basket din tayi, tayi nufi site insa. Ta saba ganin site dinsa, amma bata taba shiga ciki ba, iyakar ta da wurin ido, shiyasa ta rasa wani kofa zai kaita palourn sa, sbd a dinning kawai zata ajiye ta fito da sauri, batason su hadu. Da dabarar ta, ta shiga ta first door dake wurin, ta tsaya a bakin kofar gabanta sai faduwa yake, da alama kuma yana ciki, sbd tanajin karar TV, dakyar ta bude baki tayi sallama, yanajin sallamar ta amma yaqi amsawa, tun lokacin da ta tsaya a bakin kofar yasan da mutum a wurin, kuma zuciyarshi ta basa itace, tunda small mama tace ita zata kawo masa abinci. Cigaba tayi da sallamar, shi kuma yana amsawa a hankali, yadda bazataji ba, shirun ya ishe ta, ta bude curtain ta shiga abinta. Sanye take da jean-trouser navy blue, sai hijab da ya sauka mata kasa, amma ana ganin jean din. "Ta shiga ciki tana kara sallama, direction insa kuma take kallo, ya amsa a hankali ba tare da ya kalleta ba, wucewa tayi dinning, ta fito da abincin daga cikin basket da aka saka abincin, sannan ta jera su a dinning table dake wurin. Har yanxu bai dago ya kalleta ba, kamshin turaren jikinta kawai yakeji, saboda duk kamshin ya kama dakin. Tafiya take ahankali zata fita, taji ance "keh" kamar bazata juya ba, amma dayake saukin kai ne da ita sosai, ga girmama na gaba da ita, shiyasa ta juya amma kanta na kasa, taqi dagowa ta kallesa. "Kar kiga kamar na amince ne ma wannan auran hadin da za'ayi min dake" nooo! Ban taba jin sonki koda na kwayar zarra bane a zuciyata, biyyayar iyaye ne kawai nabi, sbd na kwantar masu da hankali. Da girma na, da ajina, da kuma qima ta, I have nothing to do with a househelp, sbd haka ko abincin da kika kawo min yanxu ba cinsa zanyi ba, I would better die with hunger, than eating d food that comes from a dirty girl like you. Sbd haka anjima ki dawo ki dauki abincin nan, kuma ki tabbatar da kin juye ma gate men na gidan nan, sbd if u dare allow small mama, or rather mum knowing i never touched d food, u wil regret knowing me! Duk da nasan ba jin English kikayi ba, buh i hope u tried understanding some? Village girl kawai..........."tashin hankali da ban san yadda zan rubuta ba Khadijah ta shiga, ita namiji ke zagi haka, ko dan tayi ma iyayenta biyayya, "bazan taba kulasa ba, koda kuwa dukana zaiyi" amma zanyi maganinsa, ta fada a zuciyar ta! Sai da ya gama zagin Khadijah, sannan yace ance na baki kudin makeup, bansan a wani fuskar zaki saka makeup in ba, cos wannan mumunan fuskar taki ba kyau makeup zaiyi mata ba, ya fito da kudi masu masifar yawa, ya jefa mata a saman cushion da ke palourn, yace idan taga dama ta dauka! Har ga Allah bata so dauka ba, sbd tun da aka haifeta, ba'a taba mata cin fuska irin wannan ba, da gatan ta, da kuma galihun ta, amma yau gashi ayman ya wulakanta ta. Ta tuno da irin nasihar da mamanta take mata akan ta zamanto mai yawan hakuri a koda yaushe, kar ta ce zata zamo mace mai fi'ili da rashin hakuri. "Saboda da batayi hakuri ba yau a duniyar nan, da bata zamo abinda take ba yanxu" ta durkusa ta dauki kudin kawai ta fita, zuciyar ta kuma sai tafasa take kamar an dauran ruwa a gas an barsa yana tausa. A hankali ta ke tafiya har ta isa dakinsu, mutane sai tsiya suke mata wai matan ayman kamar baturiya. Ita kadai tasan abinda take ji a jikinta. Tana isa dakinsu ta cire hijab, ta ajiye kudin under pillow, sannan ta fado a saman gado abinta. Simrah tace "a'a soyayyar ce haka, an wani shigo an fada saman gado" Khadijah kam batama san da wata simrah ba yanxu, shiyasa ko kallon inda suke ma batayi ba! Sunyi ta tsokanarta har sun gaji suka kyaleta. Tunani Mai zurfi ta shiga, babu abinda yafi tsaya mata a rai, irin yadda yace "duk turanci da yake ma bata ji ba" what does he take her for, an illiterate or what? Dogon ajiyar zuciya tayi, ta kwanta har baccin gaske ya kwashe ta. Small mama ta shigo dakin ta iske Khadijah na bacci, tace Khadijah kuma Bacci take ne? Ga mai gyaran jiki zata shigo yanxu a Shafa maku hadin da tayi yanxu. Samrah tace, tun daxu ma phone dinta ke vibrating, kuma kamar farhana ce ke kiranta. Small mama ta shiga tashin ta a hankali, Khadijah ta bude ido amma bata tashi zaune ba! Small mama tace ga wayarki chan sai ringing yakeyi, kuma frnd inki ne, kar dai sun iso ne? Khadijah ta tashi ta dauki wayar ta kira farhana, "farhana tace mata yanxu zasu shigo anguwar, zasu kirata idan sunkai masalacin dake anguwar, tace mata toh, sannan ta kashe wayar. Mai gyara ta shigo ta fara gyara su, wayar Khadijah yayi ringing, tasan su farhana ne shiyasa ta dauka, if not da bazata ma dauka ba, sbd wani zazzabi mai zafin gaske yake damunta. Ta kira Meenal tace mata danAllah ta fita waje zataga wasu ta shigo dasu dakin nan. Meenal ta amsa da toh, sannan ta fita waje, bata sha wahala ba ta hango su cikin wata prado v8, farhana tana ganin Meenal ta ganeta, sbd ta saba ganin hotunan ta a wayar Khadijah...,...Meenal ta isa inda suke tayi masu barka da zuwa, sannan ta shigo da su cikin gidan, drivern kuma yace shi zai koma abuja, sbd daddyn farhana ya sakasa wani aiki. Suna isa dakin dasu Khadijah suke, Khadijah ta taso da gudu ta rumgumesu, a take zazzabin da maganganun da ayman ya fada mata suka bace mata sbd murna. Ganin wasu course mates inta da frnd's inta ya kara mata farinciki, bata taba tsammanin zasu zo ba. Kawayen sukaje suka gaida mummy, mummy cikin fara'a ta amsa masu, tana masu barka da zuwa, ta tambayi farhana mummyn ta, tace zasu zo da daddyn ta on Friday in shaa Allah. Suna komawa dakin suka tarar an jera masu abinci iri iri da drinks kala kala, sai da sukayi sallah, sukayi wanka sannan suka ci abincin. Da yamma khadyjah takai su dakin dake kusa da wanda suka sauka, anan suka ajiye boxes insu, suka hau gado don huta gajiya. Da wurin magrib Khadijah ta tabbatar da Ayman yana mosque, shiyasa ta wuce site insa da sauri ta kwashe kayan abincin daya kawo masa. Tabi ta bayan dakinsa ta mika ma gate men abincin, sunyi murna sosai, kuma thnk God babu wanda ya ganta, kasancewar duk an shiga sallah, tabi ta balcony ta ajiye warmers din a kitchen. Tana isa dakinsu tayi sallah, bata idar ba taji muryar su suhailat yaran maman yasir sun iso suma da karamin box insu. Tana idarwa ta tashi tayi hugging insu tana murna. Sunsha hira ranar har kusan 1:00am idonsu biyu. Washegari kawayen su simrah suka iso. Sunyi matukar mamaki ganin harda frnds insu turawa da suke Dubai based, da kuma frnds insu na secondary school, da fara'ar su suka kaisu gaida su mummy. Aka ware masu dakin dake kusa da inda kawayen Khadijah suke, dama two beds ne in each room. Sunci sunsha sbd lafiyayyar abinci aka tanadar ma frnds. Ayman kuma yananan duk ya rasa yadda zaiyi, nemar hanyar da za'a fasa auran nan yake, amma ina! abu sai gaba yake, baisan wacce zai aura tafisa tsanar auran ba, ita kanta abinda zaisa a fasa take nema. Washe gari aka fara program, haddadiyar bridal shower aka hada masu, plush tower tazo tun daga abuja tayi masu decorating site dake kusa dana daddy, everything was pink and purple, wurin yayi masifar kyau. Amare kuma suka saka gowns masu shegen kyau, duka kuma iri daya baby pink. Frnds ma sunyi kyau, cakes har guda shida aka masu kuma manya. Anci ansha, anyi rawa sannan aka watse taro. Khadijah duk ta gaji, sbd rawar dole farhana ta sakata, babu yadda ta iya, haka ta taka rawarta abinta. Washegari aka hada masu haddadiyar walima, musamman mummy ta dauko wata babbar malama da Allah yayi mata baiwar ilimi daga kano, a wani hall mai masifar kyau akayi, interior decorators sukayi decorating hall din da white and peach, amare sunsha kyau. Fararen gowns masu kyau da tsadar gaske suka saka, frnds kuma peach gowns da white veils kanana. Anyi masu wa'azi mai shiga jiki akan zamantakewar aure, hakuri da kuma biyayya. Malamar tayi masu bayani sosai akan hakuri, sbd hakuri shi ke wayo zaman lfy a tsakanin ma'aurata. Tayi masu wa'azi sosai kuma akan ladabi, sannan akaci aka sha, ahaka aka watse taro lfy, sannan aka zo aka kai amare gida. Daddy yayi wa malaman alkawarin kujerar makkah, sbd an bata kudi amma fir taqi karba, shiyasa ya sa ka mata da kujeran makkah, tayi murna sosai sannan ta koma kano a ranar. Lafiyayyar kamu na gani na fada aka hada masu, amare sunsha kyau, frnds ma haka. Makeup artist da tayi masu na bridal shower da walimah ta koma gida, sbd mamar ta ba lafia, Wata da ta fita aka dauko daga abuja, kwalliyar da tayi masu yaci uban na sauran events kyau, duk da wacce tayi masu na su walima ma ta iya sosai, tana daga cikin best mkup artist a naija. Sunyi masifar kyau cikin gowns insu, amma not dsame colour. Dakyar small mama ta shawo kan ayman yaje wurin kamu, dama mannin kudi kawai angwaye za'suyi su bar wurin. Angwayen su simrah sunsha kyau, da abokanan su. Ayman yayi matukar mamakin ganin frnds insa, bai san wanda ya fada masu ba, sai ganin su kawai yayi a wurin, asha daddyn faisal ne ya fada ma faisal, shi kuma ya kira sauran frnds insu ya sanar masu. Mc yayi announcing groom's su fito suyi rawa da amaren su. Ayman baiso zuwa ba, amma yasan halin mummy, kuma bayasan jama'a su san bayason auran, shiyasa ya shiga da fara'arsa. Yayita yima Khadijah manni har ya gaji. Wai! an kashe kudi sosai wurin liqi gaskiya, sbd abokanan angwaye har dollar's suka liqa. Kawaye ma sunsha rawa, aka kira iyaye suyi rawa da amare, familyn baban Khadijah duk sunxo daga mubi, na Aminatu kuma daga rugga, Inna kulu tai rawa har ta gaji, har kuka tayi a wurin, sai da tasa Khadijah kuka itama. Yan uwan mummy da daddy ma sunzo sosai, sunyi rawa kuma sunyi farincikin samun mace irin Khadijah, masha Allah! kawai suke fadi. Meenal tayi masifar kyau, abokanan angwaye sai damunta suke, amma fir taqi kulasu. Tana manne da mummy, duk inda mummy take, tana wurin. Angwaye suka shiga motocin su suka koma gida. A ranar aka kai lefen Khadijah gidansu. Abun har tsoro yaba mutane, akwatuna set 3 guda 18 kuma duk an cika shi da kaya masu tsadar gaske, wayyo kuzo kuga cosmetics da aka saka mata, designers masu kyaun gaske. A daren aka kawo nasu simrah ma, suma set uku dukkansu. Kayan kamar su fito suyi magana saboda tsada. Washegari aka daura aure, mai girma shugaban kasa baiso zuwa bikin ba, amma sbd mutuncin da ke tsakanin baban daddy da babansa yasa bai bari kowa yayi representing insa ba, da kansa yaje, convoy dinsa suka taho dashi, governors, senators, commissioners da sarakuna duk sun halarci taron, sbd matsayin daddy na GMD na NNPC. Babbar masallacin juma'ar dake kaduna aka daura. Anan aka karba sadaki naira 100k each, sbd daddy yace bayason kudi masu yawa, albarkan auran kawai sukeso. Jama'a kuzo kuga yadda Ayman yayi kyau, ya hadu iya haduwa, dama ga shi da kyau kamar me. Angwayen su simrah ma duk sunsha kyau. Abokanan angwaye sunyi kyau suma, Ahaka Dai aka gama daura auran. Amare sun canxa kaya yakai sau 10, sunyi masifar kyau, komai iri daya suka saka kamar yan uku, sai da sukayi sallar zuhr, aka kai Khadijah gidan iyayenta, ayi mata nasihar zamantakewar aure. Baban ta yayi mata nasiha sosai, mamanta ma haka, sannan gogonninta suka mata. Tayi kuka kamar ranta zai fita, aminatu mamanta ma tayi kuka sosai, haka baban. Aka shiga da ita gidan maman yasir, suma suka mata nasiha, har kuka saida maman yasir tayi, daga karshe dai aka mayar da ita gidan su mummy, sai da babanta ya zubar da kwalla shima. Daddy yayi masu kyautar mota dukkansu haddadiyar "formatic" new model dukkansu and same colour, pure black with tinted glasses. Sunyi murna sosai dukkansu, anyi masu nasiha sosai sannan yan gidan angwayem ko waccen su suka kawo motocin kwasan mutane. Sunyi kuka dukkansu, mummy da small mama ma sunyi kukan sosai, Meenal kam ba'a magana. Dakyar aka raba simrah da samrah, rike juna sukayi suna rusa ihu. Simrah aka fara kaiwa, gidanta dake Asokoro, sai samrah da gidanta ke lokogoma estate. Khadijah kam tana gidan, sai washe gari za'a kaita. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣4⃣1⃣-1⃣4⃣5⃣ Gidan duk an watse, sbd yawwancin yan buki sun tafi raka su simrah, small mama ma taje amma yau zata dawo, sbd su zaso kai Khadijah gobe. Khadijah tananan da frnds inta, banda kuka babu abinda takeyi, anyita bata hakuri har an gaji amma still yaqi shiru, dan dole aka kyaleta. Ayman yana gidan abinsa, bashi da wata damuna illa auran da aka masa, amma zamar su gida daya da Khadijah bai tasar masa da hankali ba, su faisal sai tsiya suke masa, wai anya zai iya cigaba da zuwa aiki kuwa, sbd yadda ya samu yarinya haka kamar baturiya. Ba'a yarda kowa ya kwana masu simrah ba, wayanda sukace bazasu koma kaduna ba, an kaisu chan gidan su mummy na abuja, aka bar amare a gidajen su. Gidajen simrah da samrah ya hadu iya haduwa, sai dai muce Masha Allah! Komai iri daya aka masu, tun daga kayan dakuna, palours, kitchen and so on, colour na kitchen ne kawai ya banbanta, na simrah Orange, samrah sky blue, sai na Khadijah red. Simrah na zaune ita kadai tana jiran angonta ya dago, sbd gidan yanada girma sosai, ga shi da alamar daga ita sai gate man, and gate man kuma yayi nisa da ita. Tana cikin tunani taji alamar bude gate, da sauri ta kara lullube jikin ta, gabanta ya shiga faduwa, ta kuma rasa dalilin faduwar. Sallamar mijinta tajiyo, ya tura kofar ya shigo, tana nan inda take, bata dago fuskar ta ba, amma ta amsa sallamar ahankali. Ya iso kusa da ita ya zauna, ya shiga cire mata gyalen ta, batace masa komai ba har ya cire, ya kalli fuskarta yaga duk idanuwanta duk sun kumbura sbd kuka, "da sauri yace sugar pie kuka kikayi haka sosai har idanuwanki suka kumbura? Batace masa komai ba, ya shiga mata yar nasiha akan kar ta dame kanta, "he wil always b d best husband every lady wil ever want" kuma zai riketa tsakaninsa da Allah. Taji dadin maganar sa amma bata nuna masa ba, yayi kissing inta a lips dinta da suka sha gyara suma, sannan yace ta tashi suje abokanan sa na palourn site insa. Samrah ma taci kuka har ta gaji har angonta ya shigo ya sameta, yana shigowa ya rungume abarsa, da kyar ta iya turesa, sbd kuka takeyi har yanxu. Frnds insa suka masu nasiha sannan suka wuce suka barsu. Daga simrah har samrah sun sha love ranar, amma sun sha wahala, sbd mazajensu basu masu da wasa ba, sai da suka yaga su daga leather ranar, kuma sunyi farincikin samun su da mutuncin su, shi yasa suka kara makale masu, da kyar suka kyale su, angon simrah da kyar ya lallashi simrah daga kukan da takeyi, ya kaita bathroom yayi mata wanka, haka na simrah ma, sun sha night dai Masha Allah, kuma sun sha zafi da kuka sbd azaba! Washegari da safe aka shirya kai Khadijah gidanta. Small mama da sauran dagin mummy dana daddy, sai yan uwan Khadijah karakaf dinsu da frnds inta, convoy na motoci akayi sosai, banda kuka babu abinda Khadijah keyi, da kyar aka raba ta da mummy, mummy tayi kuka sosai, idan kana wurin sai ka zubda masu hawaye. Cikin hour biyu suka isa mansion inta dake maitama, wai! kuzo kuga gida Ya ALLAHUSSAMAD. Gida kamar mutum bazai mutu ya barsa ba, gaskia daddy yayi ma Ayman babbar kyauta da gata. Har manya masu kudin dangin mummy da daddy, sai da sukayi kauyanci sbd tsaruwar gidan, gashi yasha kaya ba'a magana. Khadijah kam bata wannan take ba, yadda zata zauna ita da Ayman kawai take tunani, sai da akayi Sallah akaci abinci sannan wata tsohuwa tace "toh jama'a ku tashi mu kama hanya fa" bamu ga ta kwana ba, small mama tace dama ba kwana za'ayi ba, wadanda bazasu Iya komawa kaduna yau ba, akwai gidan daddy dake nan abujan, sai suje gidan su kwana, washe gari za'a mayar da kowa kaduna, farhana tace su zasu wuce gidan daddyn ta dake gwarinpa su kwana, zata kira drivern su. Hakan kuwa akayi, Khadijah tanajin haka ta kara rikicewa, ta shiga tsananin tashin hankali. Wuraren 8:00pm aka waste, aka bar daga Khadijah sai small mama da meenal. Small mama dama cherish take jira yazo ya daukesu ita da Meenal, sbd yanxu Meenal tafi zama a gidanta ma. Small mama ta lura da yadda Khadijah keta kuka tunda suka iso, amma bataso tayi mata magana cikin mutane, shiyasa tayi shiru har aka watse, gashi Khadijan taqi cin abinci tun jiya. Ta ce ma meenal ta dauko plate ta debo ma Khadijah abinci, dakyar Khadijah taci abincin, sbd small mama ta nuna mata bada wasa take mata ba, if not da bata ci ba, haka ta ringa tura abincin kamar tanacin magani, har ta tura gefe guda, ta dan sha table water dake wurin. Small mama tayi mata nasiha sosai akan zamantakewar aure, sannan tayi mata nasiha sosai akan ta saki jikin ta, wannan gidan mijinta ne, bawai gidan inlaws inta ba, komai mijinta zaiyi mata tayi hakuri, duk wata ya mace da take gani a gidan aure hakuri takeyi. Tayi mata nasiha sosai, sannan cherish ya kirata yace yana waje, ta fito su wuce, cos dare yayi. Small mama ta dauki wayar ta ta kira Ayman akan yazo da frnds insa, sbd ita zata wuce gida ne. Jinta kawai yayi, amma shi kadai yasan irin zaman da ya kudurta ma ransa suyi. Small mama tayi ma Khadijah sallama, akan gobe da safe zata aiko masu da brk fst, sannan zatazo da rana. Khadijah tayi kuka sosai, tayi hugging small mama kamar bazata sake ta ba, har saida tasa small mama kuka. Meenal ma kukan takeyi, kukan ya tashi little mimi daga bacci, Itama ta fara kukan. Da kyar dai suka rabu, suka fito zuwa inda cherish yayi parking motarsa. Cherish yana ganin su yasan kuka sukayi, bai ce masu komai ba ya shiga cikin motar, amma duk hankalinsa ya tashi ganin idon love insa a kumbure, har suka isa gida baice mata komai ba, sai kallonta kawai yakeyi. Khadijah ta tashi tayi alwala tayi nafilar ta, ta daga hannu sama ta roke Allah akan ya basu zaman Lafia, idan auran nan Alkhairi ne a garesu. Ta idar ta shiga bathroom tayi wanka abinta, ta saka wata pink night gown da mummy ta siya masu designers mai kyaun gaske, ta hau saman gado, sannan ta kashe side lamp dake kusa da gadon, amma fa bacci yaqi daukar ta, haka taci kukarta har baccin ya saceta bata sani ba! Ayman kam ya manta wai an kawo wata amarya gidan. Sai around 12:00am ya shigo gidan, dakinsa ya wuce direct ba tare da ya kalli hanyar dakin Khadijah ba, wata irin tsanar Khadijah kawai yakeji a ransa, buh he will deal with her, ya fadi haka sannan ya shiga dakinsa ya kwanta abinsa. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣1⃣6⃣-1⃣2⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Sun simrah sun koma skul, saura masu semester daya su gama gaba daya. Khalid ma ya koma, sune 200lvl yanxu. Mummy taji kewar su sosai, yanxu ita kadai zata rage a gida, ga Khadijah bata dawoba har yanxu. Khadijah ko ana chan kd, jin dadi takeyi abinta a chan, Babanta kamar ya cinye ta, kullum suna tare. Khadijah bata da kawar data wuce Innayo a gidan, jinin su ya hadu sosai, Khadijah take mata komai. Su Abdul ma suna ta shirin komawa, yanxu sunyi nisa sosai a skul suma...........,Aminatu ta tambayi Khadijah yaushe zata koma abuja ne, sbd hjy Abida ta kirata akan suna kewar ki, Khadijah tayi murmushi tace "nxt wk ma zamu koma skul, amma ni zan kara sati daya, wani satin zan koma kenan! Aminatu tace a'a ta shirya jibi zasu kaita, Khadijah bata so ba, sbd taso tsayawa walimar su suhailat yaran maman yasir, Amma tunda mamanta tace ta shirya, babu yadda zatayi. Ta ce mata toh mama duk yadda kikace, haka za'ayi. Yaran Mariya dai suna nan da halinsu, Amma kasancewar su Abdul kullum cikin wa'azi suke masu, sun dan fara rage wani abin, amma kuma sai sunyi kamar sun bari, da an kwana biyu sai su koma halinsu. Aminatu ma kullum cikin sakasu a addu'a take. Uwarsu mariya tana chan garinsu mubi, condition inta sai kara critical yake, Yan uwanta ma sun fara gajiya da ita, sbd yadda wari ke tashi a jikinta, yanxu haka ta koma kashi da fitsari a kwance. Kullum kiran sunan Alh Ismail, Mariya da yaranta take, wai akaita wurinsu. Khadijah taje har gidan Inna kulu ta gaishe dasu, sunyi murna sosai, suka sha hira, sai wurin yamma akazo aka dauki Khadijah, Inna kulu ta hada mata kullin kuka, dakakken kubewa, da fura ta kaima hjy abida. "Aminatu bata fada ma Khadijah an mata miji ba har yanxu, tafiso sai abun ya matso, tunda tasan Khadijah yarinyace mai biyayya, kuma tasan bazata taba watsa masu kasa a ido ba, alfahari suke da ita ako da yaushe. Yau Aminatu, Baban Khadijah da Khadijah suka shirya zasuje abuja, zasu maida Khadijah gidan hjy abida. Sai da baban ya siyo mata provisions masu masifar yawa, komai na bukatar dan makaranta ya siya mata, har saida Aminatu tayi magana akan kayan sunyi yawa, sai kace wacce zata bude provision store......Khadijah dai godiya ta shiga yi masa, tace zata rage wasu kayan a gida, sbd yayi masu yawa itada farhana, baban yace sam ta tafi dasu, suyi amfani dashi har karshen semester. Sun danyi tafiyar 2 hours sannan suka kai, hjy ta fito ta rungume Khadijah, sannan suka shiga ciki.........har su simrah suka wuce, Allah bai ba Ayman ikon tambayar samrah abinda yakeson sani akan Khadijah ba. Su Alh Ismail sun sha hira sosai, sun ci sun sha sannan daddy yace bara a kira surukinsa su kaisa, suka kwashe da dariya dukkansu, Khadijah ko tana dakinsu lokacin, bata ma san abinda ake ciki ba! Daddy da kansa ya kira Ayman, yace yazo guest palour ya samesu yanxu, ba musu Ayman ya iso palour, yana zuwa yaga mutane a ciki, ido ya qura ma Aminatu, gabansa na faduwa, sbd tsabar kamininta da Khadijah........daddy yace ga iyayen aminatu nan ku gaisa, "mamaki abun ya basa, ganin yadda iyayen suke tsaf da su, daga ganin shigar su kasan manyan masu kudi ba" baiso ba amma dan dole ya durkusa har qasa ya gaida su, "mummy da daddy sunyi farin ciki sosai yadda Ayman ke murmushi, basu zata zaiyi haka ba, basu san dan dole yayi ba, sbd bayajin son Khadijah ko kadan cikin ran sa. Sai wurin yamma iyayen Khadijah suka tashi zasu wuce, "daddy yace kwanan nan zasu kawo kayan nagani inaso" Aminatu tayi murmushi tace da kun bar wannan Alh, ai abin na gida za'ayi. Mummy tace a'a baza a bari ba, duk abinda ake ma mace idan zatayi aure, shi za'ayi ma Khadijah. Suka yi masu godiya, sannan aka fito da provisions in Khadijah, mummy tayi fada sosai, wai da basuyi ba, ai Khadijah yar su ce, kuma komai suna mata, da kyar dai suka bata hakuri ta yi shiru, sannan suka sauke abubuwan da suka siya masu, nan ma sai da Alhaji Umar yadan yi fada, sannan sukayi masu godiya, suka rakasu har wurin motar su, Khadijah ta rungume mamanta tana kuka, dakyar mummy ta yanje ta daga jikin maman, sannan suka wuce. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bayan wata hudu........... Su Khadijah har sun gama exams, tanata murna zasu shiga second year, "Meenal autar mummy kuma ta gama secondary, ta dawo gida, ta zama big girl yanxu, shagwaba yadan ragu, amma har yau tanayi.....su simrah ma sun gama, amna akwai abinda suka tsaya yi sbd za'suyi convo insu tukuna. Ayman dai yana nan, yan mata sai damunsa suke amma baya kulasu, cewa yake ma ya tsani mace da zata bude baki tace tanason namiji, haushin irinsu yake. Akwai waya yarinya mai suna Fariha, yarinyar ta takura masa dawaya, shi ya rasa ma waya bata numbarsa, Itama a chan wuri aikin su take aiki, amma batayi aure ba, har gifts take kawo masa, amma haka yake barinsu a office. Khadijah ta dawo gida abinta, sai wani kyau take karawa, ta zama big girl sosai yanxu, Meenal ce abokiyar hirar ta a gidan, tunda su simrah basu nan. Meenal tayita damunta wai tayi wani saurayi mai kyau, Brothern bestien ta, Khadijah dai dariya kawai takeyi, tace mata har kin san meye soyayya ko Meenal! "Daddy yace duka gida za'aje convo insu simrah, Meenal tace bataje ba, saboda su simrah suna yawan tsokanarta, da kyar daddy ya lallasheta ta amince, Khadijah kam kamar a mafarki, wai itace zataje Dubai, ikon Allah kenan..........,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,Ayman suna haduwa da Khadijah, amma ko ta gaishe sa baya amsawa, iyakar shi da ita ido, sbd kullum mamakin yadda take canzawa yake, amma har yau bayajin sonta a ransa. Harda Ayman za'ayi tafiyar su hudu kenan, small mama ma taso zuwa, amma cikinta ya fito sosai, cherish yace babu inda zataje, ta zauna a gida kar babynsa yasha wahala. Daddy Yasa ayman yayi ma Khadijah international passport, baiso ba amma haka yayi mata, sannan yayi masu booking flight su biyar, daddy yaso aje da malka, sbd bayason abarta a gida, mummy ma taso hakan sbd tayasu ayyuka a chan, Amma hakan bai yiwu ba. Yau suka shirya zasu tafi dukkansu, flight insu 2:40pm, shiyasa suka suka bar gida tun 1:00pm, Khadijah da Meenal kaya iri daya suka saka, mummy ce ta siyo masu a wani haddadiyar botique. Top ce da jeans, amma rigar ya kusan taba guiwa, so duk ya rufe ma Khadijah hips inan nata, kuma rigar bata wani matse ta ba, "she was looking decent" Meenal dama kamar kara take, batada da wani hips, kuma boobs inta ma kanana ne, she's 15yrs yanxu, amma kamar yar 13. Sunyi kyau sosai, colourn kayan ya karbe su, suka rataya wasu kananun gyale akansu, gasu da gashi dama, sukayi parking gashin, yayi kamar sun saka babbar ribbon. Ayman so daya ya kalli Khadijah ya kauda kansa, In da sabo toh ta saba da halinsa, shiyasa ma abun ya daina damunta yanxu. Suna zaune suna ta hira abinsu, ayman ko fuskarnan a daure, yaqi saka bakin sa a hirar, har lokacin departure dinsu yayi. Khadijah ta daina tsoran jirgi yanxu, sbd ta dan saba, amma sai da taji tsoro yau, sbd tasan ba tafiya daya bane da skul insu, sai sun sha tafiya, tama gode emirate suka bi, da Egypt airline ko Ethiopia airline suka bi batasan yadda zatayi ba. Tare da mummy da Meenal suka zauna, daddy da Ayman kuma suka zauna tare. Sun dan sha tafiya kadan sannan suka kai, basu sha wahala ba, drivern dadyy yazo ya dauke su zuwa "JW Marriot Marquis hotels" a nan suke sauka idan sunje ma su simrah visiting. Khadijah ta ga abubuwa ranar, tana gani ta waye asha da sauranta, sai dai yanxu bata kauyanci, dake wa take, tayi kamar bata ma san da abu ba. Sun dan huta sannan suka ci abinci, suka kirasu simrah akan suna hotel....,,,,...Daddy yace kar su zo, sbd wuri da nisa, gobe zasu zo chan skul insu, idan an gama convocation insu, sai su dawo hotel in gaba daya. Washe gari akasha convocation, sunyi kyau sosai, su Khadijah ma ansha kyau, Wata abaya mai masifar kyau mummy ta siya masu itada Meenal, sun sha kyau har sun gaji, sai sukayi kama da larabawan Dubai in, dama gasu farare tas. Su simrah sun jin dadin convo in, duk sun karba prices, sannan suka kama hanya zuwa chan garin da hotel insu yake, sunsha hanya kadan kamin su kai. Mummy da biyu taje Dubai, siyayya sosai tayi ma su simrah da Khadijah, an siya masu kaya nagani na fada, abin har tsoro ya ba su simrah, yadda aketa siyan uban kaya, kuma komai uku-uku ake ta siya. Sai tambayar kansu suke, wa ake siya ma wannan kuma? Duk basu san na Khadijah bane, itadai Khadijah sai kallon ikon Allah take, batasan harda ita ake siya ma kayan ba. Sunyi kwana 3 a Dubai, sannan suka dawo gida Nigeria............ 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili Happy married life my sweedy Ameena💕💖 may Allah bless ur union, may u both live long to withness ur great grandchildren's wedding, jst lyk ur great grandma did😉........dis page is for u love😍 1⃣1⃣1⃣-1⃣1⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Washe gari da asuba, su simrah suka tashe Khadijah daga bacci, sam bata san lokaci ya wuce ba, kasancewar rabonta da samun ishasen bacci tun kafin su fara exams. Tana idarwa ta dauki qur'ani ta fara karantawa har gari ya yawe sosai, su simrah suna ajiye qur'anin da suka karanta suka koma gado bacci, Khadijan dai tashi tayi ta je kitchen, ta same yar aikin gidan malka tana mopping kitchen, ta gaida Khadijah, ta amsa da murmushi a fuskan ta. "Khadijah ta tambayeta ko mummy ta fadi abinda za'ayi da safe, "malka tace eh, amma tace daka kayan miya kawai zanyi" su simrah zasu fito suyi idan sun tashi, tunda sai karfe goma ake break fast" Khadijah tace bari ta gyara palourn qasa dana sama, kamin nan lokaci yadan ja, zata zo ta hada abinda za'ayi, yar aikin tace toh, sannna ta ci gaba da kyara kitchen. Palourn kasa Khadijah ta share tsaf, sannan tayi mopping inda babu carpet, ta shiga wani daki da akayi decorating da haddadun turarukan wuta, sannan ta kunna burner ta wasta different types of turare a ciki, ko ina sai kamshi ke tashi, ta haura palourn sama ta gyara ta saka turare anan ma. Sannan ta shiga palourn mummy shima ta gyara, har cikin bedroom in mummy ta gyara, tunda mummy a dakin daddy take kwana, kuma basu tashi ba tukun, ta kunna burner anan ma, sannan ta sauka zuwa hada abinci a kitchen. Lafiyayyar golden yam da yasha gayan hadi ta soya, sannan tayi masa sauce din hanta da carrot, ta kara yanka green pepper ta zuba a ciki, ko ina kamshin sauce in yake tashi, ga kamshin golden yam data hada duk ya cika gidan. Mummy ta sauko wurin 9:00 taji wani irin kamshin turaren wuta na tashi, tana karasa saukowa down stairs taji kamshin girki kuma..............tace ko dai su simrah har sun tashi sun gyara wuri sun hada brk fast ne, ta karasa cikin kitchen in dan tabbatar wa, taga Khadijah tana goge saman gas cooker da mai ya bata, murmushi mummy tayi har cikin ranta sannan tace "sannu da aiki Khadijah" Khadijah ta juyo da sauri ta gaida mummy, mummy ta amsa da fara'a a fuskar ta. Sannan mummy tace daga dawowarki Khadijah ko ki huta, sai ki kama aiki? Khadijah tayi murmushi tace, mummy ai na huta gajiya tun jiya, bana iya komawa bacci idan na tashi sallar subhi yanxu. Mummy tayi murmushi tace toh sannu da aiki, amma ai da kin tashe simrah ko samrah su tayaki, aikin sai yayi maki yawa, itadai Khadijah bata wani ji wahalar aikin ba, tunda ta saba da aiki yanzu. Mummy ta wuce dakin su simrah ta tashesu tana masu fada, akan sun kwanta bacci sun bar Khadijah ita kadai tana aiki, da sauri suka tashi, sukayi brush sannan suka fito da nighty a jikinsu........,..wani irin kamshi kawai ke tashi a gidan, gana turare daga cikin palours, da suka karasa wurin kitchen kuma na girki ne ke tashi, suka same Khadijah tana jera warmers a dinning, da fara'a suka mata sannu da aiki, simrah ta dan bigeta a shoulder tace "baki jin magana Khadijah, dazu da muka tashi sallah, sai da nace maki ki koma kiyi bacci ki huta gajiyan skul, shine kika bari mukayi bacci, kika fito kina ta faman aiki ko? Khadijah tayi murmushi, tace mata tayi hakuri bazata sake ba, suka fara mata santin abincin ta, samrah ta dube warmer daya ta ga yadda ta yanka doyan, shape in yayi mata kyau sosai, ga kwai duk ya rufe ko ina, ta dauki daya ta ci, taji wani irin dadin da ya taba ta har cikin brain inta, Khadijah dai dariya tayi, sannan suka bude na sauce suka ga yadda ya hadu, da sauri suka dauko plate zasu fara ci. Muryar mummy sukaji, "tace suje su gyara dakin daddy, su wanke masa toilet, sannan su turara ko ina na dakunnan wurin, sai su sauko suci abinci" samrah ta turo baki, tace mummy ki bari muyi brk fast plsss, mummy ta daka mata tsawa, tashi sukayi suka wuce suyi abinda ta sakasu. Sun san halin mummyn su, shiyasa suka wuce abinsu babu musu...........sai da suka gama gyarawa, ko ina yayi tsaf, sannan suka sauko. Already daddy da mummy suna dinning ko, sai santin abincin Khadijah daddy keyi, su simrah suna isowa, mummy tace su kira Khadijah mana, sun zo sun wani zauna jikinsu na rawa, kamar wadanda basu taba ganin abinci ba" har tayi wanka abinta, wani atampa purple mai flower pink ta saka, riga da skirt ne, ya kamata, ya fito mata da shape in jikinta, boobs inta dama a cike yake, sai skirt daya kamata shima, kasancewar tanada hips. Ta daura dankwalin ta, sannan ta dan shafa powder "MAC" wanda suka siya a wani cosmetic shop itada farhana a skul, ta fesa jikinta da designer "SADA" body spray mai kamshin gaske, sannan ta dauki wani designer perfume da mummyn farhana ta kawo masu da ta dawo daga Paris mai suna "BVLGARI" ta fesa a jikinta.......,..... Tun daga corridor da zai kai mutum dakin samrah ta fara jin kamshi na tashi, murmushi kawai tayi, tace Khadijah kenan, ta tura kofa ta shiga, tace "Woww" Khadijah! ure luking good😊 murmushi Khadijah tayi, tace mata a hakan samrah? Samrah ta dan harareta na wasa, tace mata baki kalli kanki a madubi bane? Murmushi kawai Khadijah tayi, sannan tace mata ta fito suyi brk fast. Suna isa ta durkusa har qasa ta gaida daddy, ya amsa da fara'a a fuskar sa....sannan suka hada ido da mummy, murmushi mummy ta sakar mata, tace ta zauna suyi brk fast, ta zauna simrah tayi serving insu, suka fara ci, sallamar Khalid suka jiyo, ya durkusa ya gaida mummy da daddy, sannan ya gaida su simrah da Khadijah. Ya zauna shima suka ci tare. Mummy tace wai Ayman fa? bazaixo yayi brk fast bane, samrah kawar sa tace bari na kira sa mummy, ta tashi ta wuce site insa kiransa, a hanya ta hadu da shi yana tahowa, ta gaishe sa, ya amsa tare da rike mata hannu, sannan suka jero tare cikin palourn. Ya gaida su mummy ko tun da asuba, shiyasa da ya shigo yace masu, "sannunku da karyawa" suka amsa, bai lura da Khadijah a wurin ba, hankalinsa duk yayi nisa, sai da yazo jan kujera zai zauna a kujeran dake kallon nata tukuna ya lura da ita. Gabansa ya buga ya fadi, sbd wani irin kyau da tayi masa, baisan Khadijah bace, yadai san ya taba ganin fuskarnan, amma he actually can't remember! Ko mummy tayi bakuwa ne, kodai kawar su simrah ce? Duk ya kasa ba kansa amsa, Khadijah ko duk ta fita hayyacinta, sbd ta rasa dalilin da gabanta ke faduwa idan ta gansa, da kyar take hadiye ruwan tea dake gabanta. Dakyar ayman yace samrah ta zuba masa abinci, ta zuba masa, ya fara santin abincin, mummy da daddy suka tashi suka haura sama, bai dauke kansa daga kallon Khadijah ba, ta lura da hakan, shiyasa taqi dagowa, kar su hada ido. Sai kallon dogayen yatsun ta yake, sun sha lalle jaa, gata fara tass, yadda take yanka doyan ahankali kamar bazata ci abincin ba, su simrah ko cin abincin su suke suna hirar su, Khadijah ta miqe, sbd idan ta cigaba da zama anan, tana iya collapsing, sbd yadda jikinta duk yake rawa...........bin bayanta yayi da kallo har ta shige ciki. Kitchen ta shiga ta wanke hannu, tunda batayi using fork ba, sannan ta shiga dakinsu ta kwanta tana mai da numfashi, ta kuma rasa dalilin haka. Su simrah suna kallonta ta tashi, amma basu ce mata komai ba! Ayman ya kalli samrah yace mata, amma kamar nasan yarinyar nan, her face looks familiar, buh i actually can't remember where i knew d face. Suka kwashe da dariya dukkansu, samrah tace Khadijan ne baka sani ba yaya, watarana muma zaka mance mu kenan.......... Da sauri yace mata waye Khadijah kuma, tayi murmushi tace masa Khadijan dai dake gidan nan, yar fulani (bataso tace yar aiki, sbd mummy taja masu kunne) ya gane ko wa samrah take nufi, amma he cant believe she's dah one........bai sake cewa komai ba, ya tashi ya nufi site insa, mamaki na neman fadar dashi a qasa. Yana shiga dakinsa ya nemi wuri ya zauna, ya dafe hannun sa akansa, yana cewa wats happening to him ne? "OMG it can't be real.......he must be dreaming, chan ya tashi tsaye, yace toh ya akayi yarinyar ta hau dinning tana cin abinci dasu, dama tana gidan bata koma ruggarsu ba, kodai sbd ita su daddy suka zaban masa yasa ta daina aikin, har tana cin abinci dasu?? Duk ya kasa ba kansa ansa, yace zai kira samrah anjima, amma stil baijin son yarinyar a ransa ko kadan, yaja dogon tsaki yace "bullshit" sannan ya shiga bathroom insa don yin wanka. Yau satin Khadijah 1 da dawowa, bata kara saka Ayman a ido ba, ta same mummy akan tanason zuwa kaduna tayi masu mamanta hutu, hjy bata ji dadi ba, sbd batason Khadijah tayi nisa da ita, amma tayi murmushin karfin hali, tace toh shikenan Khadijah, kije kiyata shiri, zan yi ma daddynku magana. Khadijah ta ce mata toh......tana zuwa daki ta tarar dasu simrah suna shiri, sun sha kyau cikin gown in atampa, ta kalle su tace ina zuwa hakane, suka ce ta shirya itama, boifrnd in samrah ne zaizo, zai kaisu shopping ne, daga nan zasuje gidan small mama, ba musu ta shirya cikin gown in atamfa. Sun sha kyau dukkansu, sannan suka fita. Sun gama shopping suka wuce gidan small mama, tayi murna sosai da ganinsu, suka shiga suka zauna, sai kallon Khadijah tace, yadda ta wani canxa, ta kara kyau. A zuciyar ta tace, lallai Ayman inta yayi mata anan. Ta tashi ta kawo masu abinci, sannan suka fara hira, small mama tace ma khadyjah ya skul, ta amsa da Lafia lau, sannan ta tambayi small mama jikinta. Sun sha hira kafin suka mata sallama, ta roke dayansu ta kwana, simrah tace saidai samrah, samrah tace sai dai Khadijah, Khadijah tace taso kwana, amma mayb gobe akaita kaduna shiyasa. Small mama dai tace, zanyi maganinku ai, suka fara bata hakuri dakyar ta amsa su. Khadijah ta shirya zuwa kaduna, mummy tasa drivernta ya kaita, su simrah ma sunso zuwa, amma nxt wk zasu koma skul. Suna isa kaduna ta bude kofa ta shiga da gudu, sai jikin babanta, sannan ta tashi ta fada jikin maman. Sunyi farin ciki sosai, ta tambayesu su ya Abdul, mama tace mata suna chan site insu, sannan Khadijah tace mata tare suke da driver, maman tace toh taje tace masa ya shigo mana, ta barsa a waje, taje ta shigo da shi, sannan suka gaisa da iyayen Khadijah, yaci abinci sannan ya tashi zai koma, alh Ismail ya basa dubu 10, yayi murna sosai, ya fita ya kama hanya. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili And dis page sincerely goes to her, for of d continued support, zeal, courage and enthusiasm she gave me..... Thnk u so very much *Aisha Wakili* u are truly a sister, much love❤ 1⃣0⃣6⃣-1⃣1⃣0⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 Kwana biyu mummy da daddy suka daina jin motsin ayman, sam bayason shiga site insu kuma, "abin ya fara damun mummy, ta aika samrah ta dubo sa ko yana nan" samrah ta shiga bed room insa da sallama, amma ba'a amsa mata ba, ta cigaba da sallamar amma stil shiru, sai ta fara "ya ayman, are you there? Buh shiru har yanxu? Kai tsaye ta bude kofar ta shiga, tana shiga taji tsoro ganin idonsa biyu amma bai amsa mata sallama ba, har zata koma, amma ta daure ta tsaya. Ta kira sunansa "ya ayman dama kana jina ka share ni? nan ma shiru, ta matso kusa da shi ta taba sa, "a firgice ya tashi zaune" ya kalleta baice mata qala ba, sai ta ce masa "Yaya lafia kuwa, Inata sallama shiru, na kiraka ma shiru, tunanin me kake haka ne? Kamar bazai amsa ba.........chan dai yace mata ya akayi samrah? Ta tsaya shiru, sannnan tace "u are called" yace mata baijin dadin jikinsa, bazai iya ma fitowa ba, "tace masa nace ma mummy bazaka iya fitowa ba kenan? Da sauri yace nooo, "u never said it was mum ai" itadai shiru tayi ta fita tana mamakin yadda ya ayman ya canxa tun dawowarsu, baya ma cika kulata, ko dakin sa taje hira, baya wani kulata. Yana isa ya iske mummy, simrah da Khalid a palour, su simrah suka gaida sa, shi kuma ya durkusa ya gaida mummy, kallo daya tayi masa ta kauda kanta, duk ya wani rame kwana biyu. Ya kalli simrah "yace ta hada masa indomie da roasted chicken, sannan ta hada masa any homemade drink, if available" ta ce masa toh, ta tashi ta shiga kitchen, mummy ta ce su haura dakinta, ba musu ya bita suka haura, daddy baya gida lokacin, ya dan fita. Suna shiga ta zauna a bakin gado, shi kuma ya durkusa very close to kafar ta, ta kira sunan sa "Ayman" meyasa kakeson ganin bacin ran mu ne, wato bamu isa muyi maka zabi ka karba ba ko? Ko so kake mu mutu bamuga jikokinmu ba.......da bamu son ka, zamu maka mata? Ai da tsayawa zamuyi, muyita kallonka har ka tsufa babu ruwanmu da al'amarinka, da ka ajiye iyali, da kar ka ajiye duk bazai damemu ba! Amma saboda son da muke maka yasa muka matsu muga kayi aure, idan baka manta ba, tun da ka gama makaranta ka samu aiki, babanka ke damun ka da maganar aure, Amma kayi masa banza, ka share zancen, da wani uban ne bazai maka na dole tun lokacin ba? Amma ya kyaleka, ya baka lokaci har kusan shekaru 5, wannna kadai bazai sa kayi hakuri ka amince da zabin da aka maka ba? Ko so kake ka saka mana ciwon zuciya ne, idan so kake mu samu ciwon zuciya sbd kai toh shikenan, za'a janye maganar auran, kai ka huta, mu kuma mu mutu da halin ka, tashi ka fita.......da sauri ayman ya rike mata kafa yana rokonta yana hawaye, "yace wallahi shi ya amince, kuma ya yarda ta zamo matar sa DUNIYA da lahira, danAllah kar su sake fushi dashi, bazai sake ba, ya shiga mata magiya, mummy taji dadi sosai amma bata nuna masa ba, tace toh shikenan ayman, amma idan daddyn ka ya dawo, kaje ka same sa da kanka, ka fada masa ka amince, if not zamu bata da kai Allah. Ya tashi ya rungumeta yana cewa danAllah kar su bata, "he genuinely mean his words from d button of his heart" mummy tayi murmushin farinciki, sannan tace masa toh ya isa, ya je yaci abinci kar yayi sanyi, tasan an gama ko! Shidai ayman, cewa kawai yayi ya amince, amma shi kadai yasan abinda yakeji. Daddy yana dawowa, ya bi sa har bedroom, ya iske mummy a ciki suna hira da dadyyn, yayi sallama suka ce ya shigo, mummy tana ganinsa tace "bari na baku wuri nikam" ta fita tana murmushi. Ayman yaje ya durkusa kusa da baban, ya fara basa hakuri, yace kuma ya amince zai aura zabinsu. Daddy yaji dadi sosai, a take ya ce ya mallaka ma ayman babban gidansa dake Asokoro. Ayman dai baiji dadin gidan da aka basa ba, sbd bata gida yake ba yanxu, Amma yayi murmushin karya, ya tashi yayi hugging daddy yana masa godiya, daddy ya shiga sa masa albarka, sannan yayi masu fatar zaman lafia. Ko da ayman ya koma dadinsa, kasa sukuni yayi, yace "to hell with d house he gave me" shikenan zai aura yar aiki kenan, oohhh nooo! Dis can't be possible, daya tuno alkawarin da yayi ma iyayansa, ya kipe kansa a tsakiyar gado yana kuka kamar yaro. Chan ya dago ya fara tambayar kansa, ina ma yarinyar take ne, shifa ya dade bai sakata a ido ba, ko ta koma gidan iyayenta a rugga ne, tunda yaji ranar daddy yace masa, "yar aikin gidan nan a dah" Hmmmm it's none of his business dai, ya fada haka ahankali sannan ya shiga toilet yayo alwala, ya fito ya hau kan sallaya ya fara nafilolin da baisan iyakar wanda yayi ba.............."Yanxu ayman yana shiga site insu mummy sosai, ya sake jikinsa suna hira kamar da, Amma har yanxu su simrah basu san mai ake ciki ba, shi kuma bai taba sanin Khadijah makaranta take ba, su simrah kuma basu ma masa hirar Khadijah, tunda tun farko ya nuna baya kaunar yarinyar. Small mama da Meenal sun zo gidan yau, sbd su Meenal sun kusa resuming, shine Meenal tasa mata rigima akan ta kawo ta gida tayi masu mummy sati daya kafin suyi resuming. Cherish ya kawo su, kasancewar small mama tayi kwana biyu bata jin dadi, sai da ya kaita asibiti, aka fada masa ai cikine da ita, sunyi murna sosai, Amma bata fada ma kowa ba, yau takeson fada ma Anty Abida. Su simrah sunyi murnan ganin small mama, suka fada jikinta sukayi hugging inta, Meenal tace meye haka ya simrah, bakisan bata da lfy bane kikeso ki fadar da ita. Da sauri suka janye suna mata sannu. Murmushi kawai tayi tace masu ina Anty ne? Sukace tana palourn daddy, ta ce ma meenal taje ta fada ma daddy tare suke da cherish, ko ya hauro saman su gaisa ne? Da gudu meenal ta isa palourn da sallama, ta fada jikin mummy, sannan ta sauka yaje ta rungume daddy, yanxu ta dan kara kirma, so bata wani cika zama jikin dadyyn ba, sai dai bata rabuwa da zama a jikin mummy da small mama har yanxu. Suka dan taba hira, sannan tace ma daddy uncle cherish na qasa fa, daddy yace je ki ce masa ya shigo mana, ya zaku barsa a chan kunsan inanan, Meenal tace ai small mama ce tace nazo na fada maka, ta mike tana tura baki cikin shagwaba. Small mama da cherish suka haura suka gaida mu mummy, tunda suka shigo mummy ke kallon small mama, har small mama ta gane, ta ce bari ta je daki, sbd kallon yayi yawa. "Tana fita mummy ta tashi itama ta bita" dakin mummy taje ta kwanta, sbd jikin nata har yanxu yana damunta. Mummy ta shigo ta zauna kusa da inda ta kwanta, ta cigaba da kallon ta dai, small mama tace "kai Anty Abida irin wannan kallon haka fa, mummy tayi murmushi tace mata, ure pregnant hafsat, shine ko ki fada min? Small mama taji kunya sosai, dakyar ta daga ido ta kalleta, sannan ta bata hakuri, mummy ta daga hannu sama tayi hamdala da qaruwar da suka samo. Khadijah ana chan makaranta, karatu suke sosai itada farhana, sai wata sabuwar kawar da Khadijah tayi mai suna humairah, class insu daya, humairah yar gombe ce, amma abuja suke zama, tanada kirki sosai, ga son karatu, shiyasa ma kawance su yayi karfi da Khadijah........... Sun fara exams, har kusan wata sukayi, sannan suka gama. Sai shirye shiryen dawowa gida sukeyi, murna a wurin Khadijah ba'a magana, ta kira hjy Abida ta fada mata, tayi mata murna sosai, sannan ta kira mamanta da babanta, suma sunyi farinciki sosai, washe garin ranar da suka gama exams ta dawo gida. Drivern mummy yaje ya dauko ta a airport, su simrah kamar su cinye ta, sam sunqi bari ma tasha ruwa, wai ta kara kyau kamar wata balarabiya, ana shan wahala a skul, itako sai wani mugun kyau take karawa. Da kyar suka gyaleta ta tashi tayi wanka tayi sallah, komai na Khadijah ya canxa, wani kauyanci da take a da, duk ta daina su yanxu, zaman ta da farhana ta koya abubuwa sosai, sbd farhana karshe ce a gayu. Duk ta koya ma Khadijah. Khadijah ta shiga tayi wanka, tayi sallah sannan ta dauko wani peach nighty ta saka, yayi mata kyau sosai, ta dauki wayanta ta kira su Abdul, tace masu ta dawo, suka ce mata sunji a wurin mama, suma suna gida, yaushe zata zo? Tace bata dai sani ba yanxu, amma zata tambayi mummy idan ta barta zatazo. Tana cikin wayar, simrah ta shigo ta ce mata daddy nakiranta, "sai da simrah ta kara kallon Khadijah yadda night gown da tasa yayi mata kyau,"Ba irin wadanda take sakawa bane da, wanna wani design ne mai kyau" sannan tayi murmushi ta fita. Khadijah ta dauki hijab har kasa tasa, sbd night gown din da kadan ya wuce mata guiwa, tana isa palour ta sake gaida daddy, sannan ya fara mata fullancin nan nasa, tayi dariya dimples inta suka loste, sannna yace ta zauna mana. Ta zauna kusa da mummy, suka dan sha hira, sannan mummy tace ta tashi taje taci abinci, tasan halinta na rashin son cin abinci, ta sauki plate dake ajiye a dinning, ta dan diba abinci kadan sannan ta kama hanya zata wuce dakinsu(yanxu dakinsu daya da su simrah) dakinta nada new house help dinsu take yanxu, akwai masu empty rooms, amma mummy tace ta koma dakinsu simrah, batason ganinta ita kadai a daki. Muryar mummy taji, tace mata ta dawo nan ta zauna taci, bataso tana shiga daki ita kadai, Yanxu sun zama yan uwan juna, sbd haka kar ta kara shiga dakinsu taci abinci, kuma tanaso ta sake jikinta da su, ta ringa zuwa palour suna hira dukkansu. "Khadijah taji dadin maganar sosai, sannan ta dawo ta zauna" simrah tace ki zuba abincin dani Khadijah, banyi dinner ba dama. Ta zuba masu, suka zauna a nan palourn sukaci. Simrah ta lura Khadi bata son cin abinci, amma tayi shiru dai. Mummy da daddy suka tashi zasu haura sama, mummy ta yaigo tace ma samrah yau ko lafia bataga ayman ba, ko abinci baizo ya dauka ba, samrah tace daxu na fito daga site insa, yana nan "wai kansa ne ciwo shiyasa bai shigo ba, amma yace zai shigo ya gaida ku kafin kuyi bacci" mummy tace toh ni kam zanyi bacci ne yanxu, kar yazo ya tasheni, kice masa sai da safe, sannan ki dauka abincin sa ki kai masa, ta juya ta hau sama abinta. Khadijah tanajin an kira sunan "ayman" gabanta ya fadi, ita sam ta manta da wani hallita mai suna ayman, ta share zancen ta tashi ta wanke hannu a kitchen, sannan ta shigo palour ta same simrah, tace mata simrah zanyi bacci ni kam, sai kun shigo, simrah tace mata tun yanxu ke ko? Tace wlh duk na gaji ne, bari nadan kwanta. Tace mata toh, nima Khalid nake jira, yanxu zan shigo. "Khadijah yace lah Khalid ya dawo ne? Simrah tace tun yaushe, yana gidan small mama ne tun dazu mummy ta aike sa yakai mata danwake, shine yayi zamansa. Khadijah tace toh bari na jirasa mu gaisa, suna cikin magana Khalid ya shigo da sallama............"Khadijah ta kallesa taga kamaninsa sak na ayman, sai da gabanta ya fadi, sannan ta kallesa tana murmushi, shima murmushin yake, suka gaida juna, ya amsa mata da "Lfy lau cutie" saukar yaushe, tace dazu, sannan tace masa bari ta kwanta sai da safe.(Khalid shine age mate in Khadijah a gidan). Khadijah tana shiga daki ta kira mamanta suka gaisa, sun dauki lokaci suna ta waya har su samrah suka shigo, suka sameta tana waya ahankali kamar da boifrnd inta take, simrah ta hau gado ta kwanta, samrah kuma ta hau dayar gadon da ke kusa da wanda su Khadijah suka kwanta. Ta kashe wayar tana ma mamanta sai da safe, simrah ta kalleta tace "munyi inlaw ne ko a fada mana" Khadijah tayi dariya tace, da mama fa nake waya, sukayi dariya dukkansu, samrah dake dayan gadon tace, i wonder yadda zakiyi waya da saurayinki Khadijah" da mama kenan kike waya ma bamu jin abinda kike fada, inaga namiji? Sukayi dariya dukkansu suka kwanta da addu'oin bacci, sannan simrah tayi switching off bedside lamp dake dakin. ********************** ⬇ ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣0⃣1⃣-1⃣0⃣5⃣ 💤💤💤💤💤💤💤💤 "Su Khadijah ana chan makaranta, tayi kuka ranan har ta gaji, da kyar yar abokin daddy ta kwantar mata da hankali" Sunan yar abokin daddy farhana, asalin su yan garin sokoto ne, Amma aiki ya dawo da baban Ilorin, so a chan suke zama, kuma Alh Umar yayi aiki tare da Baban farhana mai suna Alhaji Usman a abuja, kamin ayi masa transfer zuwa kwara state, Matar sa daya ce hjy Maryam, yaransu 4, Adil ne first born, sai farhana, Amal, da auta Zahir. "Farhana kusan age mate din Khadijah ne, Amma ta samu Admisson da wuri, shiyasa ta fita da class daya, tanada tsawo, ga ido, ga kuma kyau sosai, amma Khadijah ta fita haske. "Sun shaku sosai, kasancewar halin su yazo daya na rashin magana, ga hakuri da kirki, duk locakin da Khadijah ta fara tunanin gida, farhana ke kwantar mata da hankali. "Alhamdulillah" aminatu ta yarda zata koma gidan Alh ismail, Alh ismail yayi murna sosai, ya kira yanuwan sa dake mubi ya fada masu, sunyi murna suma. Meenal sun samu hutu, an je an dauko ta, amma gidan small mama ta sauka, mummy ta kai mata kayanta gidan, daddy kuma yace bayason barin hjy Abida ita kadai a kaduna, gara ta dawo abuja da zama gabadaya, batayi masa musu ba, ta amince. Ta samu wata yar aiki daga kauyen nasarrawa, yarinya mai suna "malka" tana aiki sosai, shiyasa ba'a jinsu da hjy" Ayman yananan abin duniya duk ya ishesa, ya daina zama ma a site insu mummy, sbd yasan idan yaje hira, dole a dauko masa maganar aure, "iyakar sa dasu gaisuwar safe da ta zaman masa dole, sai da yamma idan ya dawo daga aiki yake shiga gaida mummyn sa"ko a mota idan zasu aiki, baya wani hira da daddy, gudun kar ya tambayesa ko ya samu yarinya. Bai taba lura Khadijah bata gidan ba, dama ba son ganinta yake ba. Daddy ya samu mummy da maganar zabar ma Ayman mata idan bai fito da wata ba, mummy tace babu komai, ai itama so take ta zaba masa, Amma tasan halinsa, shiyasa bata fara maganar ba, "daddy yace shi da kansa zai zaba masa, idan bai fito da mata ba, ya basa nan da wata 2" anan ya fada ma mummy wacce yakeson hadasu, tayi murna sosai, sbd wacce takeson hada su ne, daddy yayi farin ciki da yaji zabin mummy, yace bari dai muji daga bakinsa, amma nadau alkawarin barinsa da duk wacce ya kawo, bazan hanasa ba, Amma idan yaqi toh fa dole ya karbi zabinmu. Anan dai suka dan sha hira, sannan suka kira su simrah, "sukace sun kusa dawowa gida, daga nan suka kira Khalid, yace daddy yasa ya ayman yayi masa booking flight, sun kusa hutu suma. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bayan wata biyu. An maida auran Alh Ismail da aminatu, maman yasir tayi murna sosai, shiyar Aminatu na da aka gyara, Alh Ismail ya sake siyo mata komai na daki, ya cika mata ko ina da kaya. Dama akwai fili a gidan, ya sa an danyi flat karami nasu abdul, sbd a dakin aminatu suke dama. Mamar Alh Ismail ta dawo gidan da zama, aminatu tana kula da ita sosai, bata kaunar abinda zai taba ta, hakan yana kara faranta ma Alh Ismail rai. "Alhaji Ismail ya miqa ma Mariya sakinta, wanda ya rubuta tun da dadewa, sai da aminatu tayi kwana biyu bata masa magana, akan meyasa zai saketa, bataso hakan ba ko kadan, taso ne ya barta, sbd su kyara mata halinta, da kyar Alh ya samo aminatu ta hakura. Yan uwan Mariya da kyar suka zo suka dauketa, a ranar aminatu ta shiga wurin, Mariya ta nemi gafarar ta, ba musu tace mata ai ta dade da yafe mata, kuma Allah ya bata lafia. "Inna kulu ta bar rugga, ta koma gidan da Alh Umar ya bata, itada jikokinta, Koda yaran Inna kulu sukaga gidan, sunyi murna sosai, sbd gida ne mai kyau da yaji kaya masu tsada. Yaran Mariya dai halin su yananan har yanxu, aminatu ta roke Alh akan suje can inda aka kai rufe Abba, a samu a fitar dashi, da kyar Alh ya yarda, wai da an barshi a chan. Sun je sun biya kudi an fitar da shi, duk ya canxa kammani, suka dawo gida, "anan shiyar da Mariya tasa Alh yayi masu tun tana gidan abba ya sauka". Amir kuma dama yana nan, banda kwaso matan banza da shaye shaye babu abinda yake yi. Farkon dawowar abba gidan ya dan natsu, amma yanxu kam ya koma halinsa na da. "Aminatu dai tana masu addua kullum, akan Allah ya shiryar dasu. Kuma tana iya kokarinta na masu wa'azi, duk tayi abinci sai ta kai masu har daki, wata rana ta iske su da yan mata, wata rana kuma da kwalaben giya, takan shiga tashin hankali sosai, ta hau masu addu'ar shiriya. Alh Umar da hjy Abida sunje har kaduna gidan Alh Ismail baban Khadijah, suka samesu da maganar son hada auran Khadijah da dan su Ayman, sunyi farin ciki sosai sukace babu komai, sunsan Khadijah bazata bijire ma zabin su ba, Alh Umar yayi murna sosai, suka shiga gidansu maman yasir, sannan suka dawo abuja....................Yau ya kasance weekend, daddy da mummy suna zaune a palour suna hirar su, daddy ya dauki wayar sa ya kira Ayman, "Ayman kuma yana dakinsa yana tunanin yadda zai bullo ma daddyn sa maganar yarinyar da bai samu ba har yanxu, yaji wayarsa na ringing" baiso dauka ba, Amma ganin sunan daddyn sa yasa ya dauka da sauri gabansa na faduwa. "Ya amsa wayar da sallama, daddyn sa ya amsa da fara'a, yace yazo palour yana son gainsa" a take Ayman ya rasa yadda zai saka ransa, hankakinsa duk a tashe yake, da kyar yasamu ya fita zuwa palourn. Da sallama ya shiga suka amsa masa, sannan ya nemi wuri kusa da mummyn sa ya zauna, ya gaishesu suka amsa, sannan suka yi shiru dai, chan daddy ya numfasa yace "Ayman kasan dalilin dana kiraka ba sai nayi wani dogon bayani ba" a take gaban Ayman ya fadi, ya kasa controlling kansa, iyayensa sun gane, amma basu nuna masa ba. Daddy ya ce masa, ina fatan ka fito da yarinyar da zaka auta, kasan wata biyu na baka, kuma gashi yau wata biyu harda sati guda. Nasan halinki Ayman, idan na barka da maganar auran nan, sai ka kara shekaru goma bakayi aure ba, shiyasa ma masta maka, tunda ba wannan ne ranar farko da nake maka maganar ba, Amma sai ka batsar, gamu sa'oin wasanka ko? Ayman ya girgiza kansa alamar a'a........... Chan dai daddy yace masa, ka fada mana sunan yarinyar da ka fitar, da kuma sunan iyayenta, zansa ayi bincike, idan masu kirki ne, da hali nagari toh zan aura maka ita, Idan kuma baka da kowa, dole na zaba maka yau! Gaban ayman dai cigaba da faduwa yake. Idanuwansa duk sunyi ja, ya rasa abin fada. Da daddyn yaga shirun yayi yawa, yace ma Ayman "kai muke jira, munada abin yi" Ayman ya dago da jajayyen idonsa yace bani da kowa dad......................daddy yaja dogon numfashi ya kalli mummy da tunda daddy ya fara maganar idanuwanta ke kallon TV, batace qala ba. Ya kira sunanta, Amma taji mamaki sbd yau ba maman Meenal ya kirata ba, Abida ya kirata dashi, abin ya qara tsoratar da ayman, sbd yasan bada wasa suke ba, daddy yace mata "Abida kinji abinda Ayman yace, toh inaso ki zame min shaida, sbd yanxu zan yi ma Ayman mata, tunda yace bashi da kowa, kuma dolensa ya karba ko yaqi ko yaso" hjy Abida tace Allah ya tabbatar mana da alkhairi, sai ka fada baban meenal. An danyi minti 5 sannan daddy yace ba kowa bace ila "yar aikin gidan nan a da, wato KHADIJAH" Ayman baisan lokacin da ya sauko daga saman kujera ba, ya kama kafar daddy yana cewa, " but u can't do dis to me dad, i don't deserve dis punishment" daddy yayi murmushin yaqe, yace "did u just call it a punishment? Its never a punishment Ayman! Bazaka taban sanin alkhairin hadin nan ba, sai nan gaba" Ayman ya dago da fuskar sa ya kalli mum insa, yaga babu alamar damuwa a fuskarta, anan ya kara shiga cikin wani hali, ya sunkuyar da kansa, ya fara kuka kamar yaro. "Hjy Abida taji kukan sa har cikin ranta, amma babu yadda ta iya, sbd gaskia samun suruka irin Khadijah yanada wuya, shiyasa bata damu da hadin ba. Da kyar mummy tace masa, ya tashi ya wuce, yana kuka sai kace wanda aka hada da mace mai yara 4, tace masa ya gode ya samu irin Khadijah a matsayin mata. Ya tashi jiki duk a mace, ya nufi site insa. Yana shiga bedroom insa ya fada a saman gado yace "yar aikin gidanmu" imagine! Toh ne dad yake nufi da "yar aikin gidan su a dah? Bata gidan ne yanxu ko me? Dama wata mai class daddy ya hada da bazai damu ba, Amma a rasa wacce za'a basa sai yar aiki, gaskia bazai yiwu ba, mai frnds insa zasu daukesa? Ya danne pillow a fuskar sa yana maganganu da shi kansa bai san yana yi ba. Khadijah ana makaranta, hankalinta ya kwanta yanxu, bata da wani damuwa, karatu take sosai abinta, kuma Alhamdulillah tana ganewa, sun qara shakuwa sosai da farhana, sukan je gidansu farhana hutu idan basu da lectures. Duk bidirin da ake, Khadijah bata da masani, duk bata sani ba, asalima bata da saurayi har yanxu, duk da yaran makarantar suna damunta suna sonta, amma sam taqi kulasu, tunda ba abunda yakaita makarantar ba kenan. Khalid yaron mummy ya dawo gida, su simrah ma sun dawo, sai murna suke saura masu semester daya su gama, tun suna makarantar aka kawo gaisuwar su, daddy ya amince kuma yayi farin ciki, suna kammalawa za'a saka date din aure. Sai da su simrah suka dawo ne mummy ta basu labarin Khadijah, sun tausaya mata sosai, sannan suka yi mata murna kuma. Simrah tace "dama ni jikin yarinyar nan baiyi kama da na yar aiki ba, nayi noticing haka tun ranar da na fara ganinta. Anan dai suka sha hirar su, Amma mummy bata fada masu maganar hadin auran da daddy yayi ma Ayman da Khadijan ba, sbd tasan halinsu da baki, barin ma samrah. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣5⃣1⃣-1⃣5⃣5⃣ Yau da safe Khadijah ta tashi kamar yadda ta saba, ta gyara ko ina na gidan, sannan ta shiga peeling arish potato, shi takeson hada masu brkfast. Ta debo eggs ta fasa, sai da ta gama soya chips din sannan ta soya kwai, ta fito da wasu warmers masu kyau ta zuba a ciki.......ta ga kamar brkfast din zaiyi masu kadan, sai ta kwaba flour, ta hada duk abinda zata hada tayi masu floppy pan cake. Kafin kace me, kamshi duk ya gauraya ko ina a gidan. Ayman tun daga dakinsa yake jin kamshin, amma dayake mutum ne mai girman kan tsiya, ya yi promising kansa bazai taba cin abincin yarinyar nan ba. Gashi mutum ne mai kyankyanmi amma ya gwammaci ya fita a haka yaci wani abu a waje, though yafi cin na gidan frnd dinsa faisal, faisal ya lura bayason Khadijah, ya yi masa magana akan idan yasan zai cutar fa yarinyar mutane ne toh ya sauwake mata tun wuri, ta aura wanda zai kula da ita, sbd duk namijin da ya sami irin Khadijah as matar sa, should be so lucky, amma ayman sai dai ya jisa kawai, wani lokaci ma har fada abin yake kawo masu. Faisal yace bazai taba daina fada masa gaskia ba ko yanka sa zaiyi. Gashi dai kusan kullum Ayman yana gidan su Faisal, kuma yana ganin yanda faisal da matarsa suke nuna soyayyar su a fili, amma shi dagun kansa bazai barshi ya yi ma matar sa haka ba! Khadijah ta gama komai, ta jera su a dinning table dake palour'n kasa, ta dan debi nata kadan a plate, ta hada tea a wani small mug, sannan ta haura palour'n ta abinta, ko da ayman ya sauko, kallo daya yayi ma dinning din ya fita abinsa, Khadijah kuma tana chan palour'n ta, ta kira mamanta suka gaisa, sannan ta kira mummy ma, mummy tace mata zasuzo da yamma da meenal, daddy sunje wani meeting a Lagos. Khadijah taji dadi sosai, sbd rabonta da mummy tun ranar da za'a kawo ta gidanta. Gashi tana son fada ma ayman zancen komawarta skul, gashi tana masifar tsoron hada ido da shi, rabon da su hadu ma ta manta, iyakar tayi masa girki, ta gyara masa palour kawai. Girkinma yadda tayi, haka take kwasa ta juye ma mai watering flower'n gidan, da gate man insu. Kuma tana jin kunyar kiran simrah, samrah ko meenal tace su tura mata numbarsa, tayi masa text. Sbd tasan "they surely wil think otherwise" kuma batason kowa yasan irin zaman da sukeyi. Ta ci kuka sosai ranar, tace "WAYYO DUNIYA" ni Khadijah, inaganin kamar na fara samun komai a duniyar nan, asha yanxu na soma ganin duniyar, nayi aure, amma kamar banyi ba, mai yafi rashin samun kan mijinka ciwo a duniyar nan, tunda ka bar gidan iyayenka, mijinki shine uwarka, shine ubanka, shine siblings inki, shine abokin wasanka, shine komai inka, tunda a rumfa daya kuke, shi zai zamo mai kwantar maka da hankali, abokin shawarar ka, da komai naka! Amma ita bata samu wannan ba, tayi kuka har ta gaji ranar, idanuwanta suka kumbura, fuskarta yayi jaa sosai, da kyar ta samu ta shiga daki bacci ya saceta. Sai past 12 ta farka, ta tashi tana salati da addu'ar tashi daga bacci, sannan ta miqe daga gado da sauri, tanason ta hada masu mummy abinci kamin su iso, palour'n kasa ta wuce, ta nufi wurin dinning, ta bude brk fast data hada da safe, yadda ta barsa, haka nan ta kwashe su, saida ta kara kuka, ranta ya shiga mata zafi, taso ta daina ajiye masa abinci, amma tana tsoron abinda zai biyo baya, kar wata rana azo aga bata masa abincin, ta tauna ma kanta asiri. Kwashe abincin tayi, ta fita ta kofar palour'n ta shiga kiran Audu mai watering flower, tana tsaye a wurin taji ana horn, ko ba'a fada mataba, tasan ayman ne, toh me ya dawo da shi gida tun 1' o clock bai yi ba? Taso ta koma ciki da sauri, amma bataso su Audu su zarge ta akan wani abu, motar sa na shigowa, Audu yana isowa gabanta da kwanon sa, dana baba mai gadi. Ayman ya hangota sanye da gown na wani material, yayi mata kyau sosai, sai dan gyalen material din data yafa a kanta. Cin fuska tayi tana juye masu abincin, amma kuma gabanta bai bar faduwa ba, fitowa daga motar ayman yayi, ransa a bace ganin yadda ta fito babu hijab a jikinta, kashi Audu yana tsaye daf da ita, yana isowa wurin Audu ya durkusa har kasa yayi masa sannu da zuwa, da kyar ya amsa, Khadijah kuma ta ce "sannu da dawowa, a hankali" ganin Audu a wurin kawai yasa ya ce mata "ya gida" if not, bazai amsa ba. Abin ya bata mamaki, cewar da yayi mata "ya gida" amma ita kanta tasan ganin Audu da yayi ne, tana gama juye masa ta shiga ciki. A palour'n kasa ta samesa zaune yana waya, da alamar da mummy ne, cos taji yana cewa "tana nan Lafia mum" bata kalli inda yake ba, ta karasa dinning, ta kwashe sauran kayan ta haura sama abinta, for d first time da yaji tadan basa tausayi kenan! Yadda taje ta kwashe kayan abincin da ta ajiye masa, amma he won't get his mind changed! He doesn't love her, and he definitely can't love her. Kuma bazai taba cin girkin ta ba, ya ja tsuki, ya haura sama abinsa. Da sauri Khadijah ta hada jollof in spaghetti da yasha hanta, carrot, green pepper da peas. Ta fito da chicken daga frigde tayi roasting a oven, before u know har abincin yayi, naman ma ya gasu, ta zuba cikin warmers ta kai masa nasa dinning, yadda ta zuba haka tazo ta kwashi abinta. Sbd ko bude abincin baiyi ba, ko da yake dawowa daga masallaci, ya hango dinning din da wasu warmers a kai, yasan ta sake ajiye masa wani abincin ne................shiko wacce irin yarinyane haka mara zuciya, "left for her" abinda ya fada kenan ya haura sama abinsa. Haddadiyar dinner Khadijah ta hada masu mummy, ta jera komai a dinning kamin su iso, ta shiga daki domin yin wanka, taji muryar meenal tana kwala mata kira, da sauri ta gama goge jikinta ta fito. Ta saka wani sequence lace mai kyau red and ash, riga da skirt ne, ta daura dankwalin tadan shafa "MAC powder'n ta" sannan ta fito, da sauri taje tayi hugging mummy, tayi missing inta sosai, ayman sai kallon yadda tayi hugging mummy yake, a zuciyarsa yace "tayita abu kamar mai shekara 3" mummy ta kara hugging inta sosai, tana cewa she missed her sosai itama, chan dai suka fara hira abinsu, kunyar mummy Khadijah keji sosai, amma babu yadda ta iya, tunda gidanta ta girma, kuma mummy uwace a gareta. Meenal da ayman suna ta hira suma, Khadijah tace ma mummy suje suyi sallar magrib, suzo suyi dinner, mummy tace harda wani dinner kika hada mana ne, ke dai Khadijah bazaki taba hutawa bako? Khadijah dai murmushi kawai tayi, suka haura sama domin yin sallah. Suna idarwa, mummy tace bara ta sauka kasa, meenal da Khadijah suka ce mata toh, yanxu zasu sauko suma! Khadijah ta ce ma meenal ta ara mata phone Inta, zata saka wani number a ciki, ba musu meenal ta miqa mata, sannan tace zataje ta sami mummy a palour, idan zata sauko ta kawo mata. Khadijah tace mata toh, yanzu zata sauko itama, meenal na fita, ta jawo wayar ta, ta kwashi digits din ayman da sauri tayi saving, ta nade sallayar da tayi Sallah da ita, ta sauko Itama. Tana isa palour suka hada ido da mummy, tunda mummy tazo gidan take kallon Khadijah, shi kansa ayman ya lura da hakan, gabansa ya shiga faduwa, bayason mummy ta gane abunda ke faruwa tsakaninsu. "Khadijah tace mummy ku karasa dinning" mummy tace kunci abincin ne kamin mu iso, naga kina cewa mu karasa? Ayman ya amsa da sauri...."eh muna gama ci kuka shigo mum" mummy tace ok toh bara muci, muzo mu kama hanya, banason driving da dare sosai. Khadijah kam shiru tayi, batace komai ba, sai saka abubuwa take a ranta. Su mummy sun gama cin abincin, sai santi meenal take zubawa, abincin yayi ma mummy dadi matuka, har saida ta kalli Khadijah tace, abincin ki yayi dadi sosai Khadijah! Kunya duk ya rufe Khadijah, batace komai ba, murmushi kawai takeyi kanta na kasa. Ayman ya saci kallon Khadijah, cin karo da dimple inta kawai yayi, da sauri ya dauke kansa, shi kadai yasan abinda yaji. Amma still ya rasa dalilin da mummy da meenal ke fasa mata kai akan jagwalgwalon da ta dafa. Mummy sun gama ci, suka dawo saman kujera dake palour'n suka zauna, sannan mummy tace Ayman ya biyo ta palour'n Khadijah, sannan khadijah ma ta biyosu, meenal ta fara turo baki, "tace mummy nikam duk nazo gidan nan sai an barni ni kadai, haka small mama tace na haura sama, zatayi ma ya ayman da Khadijah magana! Suka kwashe da dariya dukkansu, Khadijah abin dariya ya bata sosai, mummy tace idan kinyi aure kema ai haka za'ace masu Khadijah da su simrah suma, bazasu biyoki ba keda mijinki, idan manya zasu masu magana. Suna haurawa wani kamshi mai dadin gaske ke tashi kawai a palour'n, sai kallon yadda everywhere was looking neat ayman yakeyi, mummy ta zaunar dasu, tayi masu fada sosai, sannan ta kalli Khadijah tace, akwai abinda ayman yakeyi maki da bakiso? Gabansa sai faduwa yake, kar yarinyar nan ta tauna masa asiri fa! Khadijah ta girgiza kanta, tace babu mummy, mummy taji dadin hakan, tayi ma ayman fada sosai, akan shi da Allah idan ya zalunce Khadijah, jikinsa dai yayi sanyi. A haka mummy tayi masu fada sosai har daga karshe tayi masu sallama. Meenal tace ma mummy tabarta anan, ayman yace a'a, ya za'ayi tabar mummy ita daya a gida, ga daddy bayanan..............................bayaso ne meenal ta fahimce irin zaman da sukeyi, if not ai kwanan nan zata wuce skul ma, mummyn kadai za'a bari a gida. "Mummy tace fada mata dai, tashi mu wuce nikam dare yayi, Khadijah ta fito da turaruka masu kamshi da kyau ta saka cikin wata karamar jaka, ta mika ma meenal, tace kar ta bari mummy tagani, tabari sai sunkai gida sannan ta bata, sbd tasan mummy zatayi fada. Washe gari da safe Khadijah ta gama hada komai na brkfast, tayi wanka tasaka wata shifom top red da blue black jean-trouser, ta kama kanta da ribbon ja, tayi kyau sosai. Ta dauko wayarta ta shiga yima ayman message......."Assalam! I jst want to get u informed that i wil be resuming back to skul in 2wks time, thnkx. Abinda ta rubuta kenan, tayi pressing send. Ayman bai ga msg inta ba sai da dare, sbd aiki yayi masa yawa yau, yana bude wayarsa yaga messages sun shigo, har zai kwanta kenan, ya karanta na Khadijah, number kawai ya gani, bai san ko waye bane, amma zuciyarsa ya basa itace! Ya Karanta yafi sau uku, "what does she take him for, who is she by d way, da bazata iya zuwa ta samesa tayi masa magana ba, bata da bakin magana ne? Yaja tsuki yace, how rude of her! Ya juya yai baccin sa, Khadijah kam tayita jiran reply tun safe shiru, tayi tunanin aiki ne, da rana ma shiru, dare haka ma shiru, abin ya bata mata rai, a daren ta kira farhana suka sha hira, farhana tace ai daddyn ta ya sa an kama masu wani gida vry close to skul! Khadijah taji dadi sosai, sannan farhana tace ta gaishe mata da angonta, ta shiga tsokanarta, Khadijah tace mata "ke kika sani da gulmar ki dai" sannan ta kashe wayar, akan zata kira daddyn farhana tayi masa godiya gobe. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:02 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣4⃣6⃣-1⃣5⃣0⃣ Wayar Khadijah ya tayar da ita daga baccin da takeyi yana kiran sallar subhi, ta bude idonta tare da addu'ar tashi daga bacci. Shigewa bathroom tayi tayo alwala sannan ta fito ta fara sallah, ta na idarwa ta koma saman gado ta kwanta amma idonta biyu, gashi dama bata iya baccin asuba ba, once she's awake shikenan. Tana cikin tunani taji wayarta yayi ringing, tana dubawa taga simrah ce, da fara'a ta dauka suka gaisa, sannan simrah ta fara mata tsiya, banda murmushi babu abinda Khadijah keyi, bata tanka ta ba, har suka sha hirar su dai suka gama. Chan zuwa anjuma kuma samrah ta kirata, nan dai suka sha tsokanar juna har sukayi ending call din. Zaune take abinta a saman gadon har yanxu, ta rasa me zatayi, gashi bata iya zama haka kurum batayi komai ba, ga gidan kuma ko ina tsaf, cos an gyara matashi tas jiya da aka kawota, dakyar ta miqe ta sauko hijab da tayi sallah da ita, ta saka sannan ta fita ganin su kitchen da sauran bedrooms dake kusa da ita. Masha Allah! kawai ta fadi, tasan anyi mata gata, Allah ya saka ma su mummy da iyayenta da albarka, ya kuma kara bude masu kofofin arziki mai albarka. Tana shiga store taga kayan garan ta masu masifar yawa, komai an saka mata, babu abinda ba'a saka mata ba na kayan abinci. Taso ta hada brkfast, amma small mama tace zata aiko masu da shi, shiyasa bata ba kanta wahala ba. Ta koma dakinta ta cire nighty dake jikinta, ta daura towel ta shiga wanka, tana fitowa ta shafe jikinta da mai me kamshin gaske, ta fesa spray a armpit inta, sannan ta shafa jinkinta da humrah's masu kamshi. Wata peach and sky blue super sheraton ta saka da aka mata dinkin riga da skirt, ya kamata sosai, kuma dinkin ya fito mata da shape inta, ta daura dankwalinta (umbrella) ya kafu sosai, ta kara fesa jikinta da Arabian perfumes, sannan ta koma ta zauna, ta dauki wayarta ta fara tura ma frnds inta messages na godiyar zuwan bakinta da sukayi. Ta gama kenan tajiyo door bell na kara, bataso tashi ba sbd batason abinda zai hadata da ayman, kar taje budewa su hadu, "sai taji wayarta na ringing, tana dubawa taga Meenal ce, ta tashi da sauri, amma idan kaga tafiyar ta, zakace yanga takeyi sbd haka yanayin tafiyar ta yake, ahankali ta isa kofar ta bude. Meenal ta zuba mata murmushi tana cewa "kai Khadijah kinga yadda kikayi kyau kuya, ya ayman yayi sa'ar mata gaskia, murmushi kawai Khadijah tayi, sannan meenal ta gaishe ta, suka shiga ciki, Khadijah ta karbi babbar "bag"dake hannunta na saka abinci. A palourn Khadijah suka zauna, sai hira sukeyi, Meenal tace wai ina ya ayman ne, ko amarcin ne yaqi fito dashi........Khadijah tace mata ke kika sani dai, Meenal tayi dariya sannan tace mata "small mama zatazo anjima, tana wani aiki ne. Har wurin 9:30 ayman bai sauko ba, tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka, ya saka wani yadi mai kyau ash, yayi masa kyau sannan ya fesa jikinsa da designer perfumes insa, ya fito palourn sa ya kunna TV, gashi ya fara jin yunwa, amma Allah ya kiyaye yaci abincin yarinyar nan. Khadijah kam da meenal sunci haddadiyar brkfast da small mama ta hada abinsu, suka bar masa nasa. Ya gaji da zama, gashi yunwa yakeji sosai, ya shirya fita zuwa wani eatery ya ci abincin sa kawai, meenal dai ta kasa shiru, sai tambayar Khadijah take, "wai ya ayman bazai fito bane, ga lokaci sai tafiya yake, nidai zani palour'n sa na dubosa. Khadijah tace mata "toh" kawai! Meenal ta tashi ta shiga palour'n sa, tana shiga da sallama ya amsa mata, ya sakar mata murmushi yana mata wasa "ah ah, autar mummyn ta, yaushe kika shigo gidana ne? Ta tabe baki tace iyye, su yaya masu gida...... Ai tun da safe nake gidanku, small mama ta bani brkfast inku na kawo maku. Yayi murmushi yace, Allah yabar min small mama, je ki kawomin nawa nan, banason sauka kasa ne. Batayi musu ba, kuma bata kawo komai aranta ba, ta tashi taje ta dauko masa, yaci sosai yana santi har ya koshi dai. Sun sha hira da meenal, yake ce mata wani skul takeson zuwa ne? tace masa makarantar su Khadijah daddy yace zataje, sbd Islamic University ne.............bai ce mata komai ba, sai chan yace naso da an kaiki nan NILE ko BAZE ai, tunda yana kusa da gida. Choice in daddy zanbi, kuma inason chan din ma, tunda gani ga matarka Khadijah, zata kula dani sosai.........baice mata komai ba, yace toh shikenan! (Samrah ta basa labarin skul da Khadijah take, da kuma yadda ta fara aiki a gidansu, amma ba komai dai ta fada masa ba, ta dai fadamasa ai iyayen Khadijah sunada hali, kaddara ce kawai ta kawo ta gidansu aiki) tun kamin ayi auran ta basa labarin, amma still kallon yar aiki yakeyi ma Khadijah, bai tsamanin ma tasan abinda takeyi ba a skul, kallon wawiya yake mata har yau, kuma bayajin sonta a ransa har yanzu. Sai around 12:00pm small mama ta iso masu da lunch, da kanta ta shiga har palour'n ayman suka gaisa, sannan ta shiga masa tsiya, murmushi kawai yayi shima, tace ya sauko suje palour'n kasa mana, da kyar ya yarda, sbd shi bayason ganin fuskar Khadijah. Tuni small mama ta lura babu abinda ya hadasu da dare, tadau alwashin masu nasiha sosai kamin ta koma gida. Tana shiga dakin Khadijah, ta hangota kwace, amma daga ganinta kasan tunani takeyi. Ta kira sunanta a hankali "Khadijah" meya faru ne kika kwanta ke kadai anan, ina meenal? Khadijah ta tashi tana murmushi, tace mata ba komai, meenal tana chan palour'n kasa. Small mama tace, toh taso muje palour'n gaba daya......... Tashi Khadijah tayi ta karba little mimi a hannunta suka wuce palour'n kasa. Ayman ya riga ya isa palour'n ko! suna isowa ya daga idonsa ya kalli Khadijah, da sauri ya dauke kansa, ya wani hade rai, kamar bai taba dariya ba! Khadijah ta zauna a kujerar da small mama ta zauna, tana ta wasa da mimi abinta, ko kallon inda yake batayi ba itama, gara shi ya kalleta ma. Small mama tace ma Meenal ta dauki little Mimi suje chan palour'n Khadijah, ta lallabata har tayi bacci, ba musu ta karbi ta hannun Khadijah suka haura sama. Khadijah dai danna wayarta kawai takeyi, ta shiga Instagram tana ganin post din frnds inta, tana liking. Ayman kuma yana kallon program da akeyi a TV, small mama ta saci kallonsu dukkansu, taya kowa harkarsa kawai yake, ta gyara muryan ta, ta ce inason magana daku, ko zaku bani hankalin ku please? Khadijah tayi saurin ajiye wayarta, ta koma wasa da zoben dake hannunta, Ayman kuma yace "all ears small mama" ta ja dogon ajiyar zuciya, sannan ta fara masu nasiha akan zamantakewar aure. "Tace dolene ayman ya kula da gidansa, da kuma matarsa, tasan tabbas wannan auran hadi ne, shi bayaso, Khadijah ma bata so, amma kuma akwai alkhairin da iyayensu suka gani, shi ya basu sha'awar hadin. Sbd haka idan daya daga cikinsu yaci amanar auren, Allah bazai barsu ba" kai Ayman ya zame maka dole ka ciyar da ita, ka suturta ta, ka kuma bata kulawa na musaman....,..ke kuma Khadijah dolenki kiyi masa biyayya, kiyi masa girki, ki kuma amince ma duk wani abu da yake bukata wurinki, in ba hakaba, Allah zaiyi fushi da ke! Tayi masu nasiha sosai Mai shiga jiki dai, jikinsu yayi sanyi gaskia, barin ma Khadijah da take da tsoro sosai, bata kaunar abinda zatayi ta saba ma ubangijin ta, shiyasa ta dau alkawarin masa duk abinda ya kamata.............shi kuma ayman yaji nasihar sosai, kuma yadau alkawarin mata duk abinda ya dace, amma kam bazai so ta ba gaskia, sbd bayajin sonta har yanxu. Bata cikin irin matan da take son aura, a bangaran Khadijah ma hakan ne, zatayi masa biyayya, da duk wani abu da ya kamata, amma bazata taba kai kanta wurinsa ba! Sbd ba sonsa takeba itama, kuma she won't forget d day he harrased her, da irin wulakanta ta da yayi, she can't jst take that out of her mind! Yadda small mama taga jikinsu duk yayi sanyi, taji dadin haka, sbd duk ganinta sun ji nasihar ne, kuma zasu rumgumi kaddara su fara soyayya, shiyasa ta nuna farin cikin ta a fili. Ayman yace mata ya gode sosai, Khadijah kuma cikin kunya tayi mata godiya ahankali, sannan small mama tace kar Khadijah tayi masu dinner, drivern su zai kawo anjima, Khadijah tayi mata godiya, sannan small mama tace, bara suyi sallah su kama hanya, sbd harda su mummy zatayi abincin, cos ta kirata wai zuwa anjima zasu dawo abuja suma, sbd daddy yanason leqa wurin aiki. Sun sha hirarsu dai, har lokacin tafiyar yayi suka wuce. Khadijah ta shiga daki, ta kira mummy suka gaisa, a kunyace take ta amsa mata, har mummy ta gane Khadijah na kunyar ta, tace suna nan shigowa abuja anjima, amma bazasu zo gidansu ba yanxu, kar Khadijah tasa rai, ta fada tana dariya, Khadijah kasa cewa komai tayi, har mummy tayi mata sallama, sannan ta kiran mamanta ma suka sha hira. Ta jawo pillow ta kwanta sai tunanin yadda zata fara abubuwan da small mama ta fada mata takeyi, a karshe dai tace in shaa Allah zatayi masa duk abinda mace ta gari keyima mijinta................................. Su simrah ana nan ana shan amarci, hakalinsu kwace gidajen mazajensu, soyayya mai karfi ta kara kulluwa a tsakaninsu, ji suke kamar su cinye juna. Nxt mnth Khadijah zasuyi resuming, gashi ta rasa yadda zataje ta same ayman ta fara masa maganar zata koma skul nxt month, sbd babu abinda yake hadasu har yanxu, ko tayi masa abinci ma baya ci, yadda ta jera su a dinning table, haka take kwasa, ko budewa bata ganin alamar anayi, abin yana matukar damunta, amma kasancewar yarinya ce Mai hakuri fiya da yadda kuke tsammani, shiyasa bata gajiya, kullum sai tayi girki da shi, ta kuma share masa palour'n sa, ta turare ko ina na gidan, dakinsa ne kawai bata taba shiga ba,,,,idan sun hadu ta gaishe sa, duk da dakyar yake amsawa, bai hanata daina gaishesa ba! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣6⃣1⃣-1⃣6⃣5⃣ Suna isa gida ayman yayi parking motar sa a garage, yana kashe motar, Khadijah ta bude kofa ta fita ba tare da ta kallesa ba! ko ta kanta baiyi ba shima ya bude kofar ya fito, bin ta yayi a baya yana kallon yadda take tafiya, tsuki ya jaa ya dauke kansa ya cigaba da tafiyar sa. Tana shiga daki ta cire kayan dage jikinta, ta daura towel ta shiga bathroom tayi wanka tayo alwala. Tana idarwa ta fito da wani "small night gown" daya tsaya mata a guiwa, ta kakkabe gado ta hau tayi kwanciyarta. Ayman kuma yana isa daki ya fito da wasu office files dake dauke da takardu a ciki, ya fara aiki, har sai wurin 11:20 ya gama, alwala kawai yayo, yayi nafila ya hau gado yai bacci. Washegari da safe Khadijah ta tashi tayi aikin gidan kamar yadda ta saba, ta hada brkfast, sannan tayi wanka ta saka wata red gown mai kyau, gown din ya kamata sosai, ta dauko wata karamar gyale da ya tsaya mata a wuya ta yafa, ta dauki turaren wuta da burner tayi hanyar dakin ayman. Tana isa ta saka igiyan burner'n a extension box ta zuba turaruka kusan kala 6, kafin ka sani ko ina yadau kamshi, ta dauki broom tahau shara. Cikin bacci ayman ya fara jiyo kamshi mai dadin gaske na tashi, yasan yarinyar nan ne, ya rasa wace irin yarinya ce da Allah yayi mata son turaren tsiya, ko wuce wa tazo yi wani irin kamshi ke tashi daga jikinta, haka gidan yake da wani irin kamshi na daban. Ya miqe tare da salati ya shiga bathroom yayi brush, sannan ya fito palour'n sanye da jallabiya fari tas! Idanuwansa kawai ya sauka a kirjin Khadijah, dayake gown da ta saka yanada budaddiyar wuya, tsugunawar da tayi tana shara yasa duk rabin boobs inta ya fito waje. "da sauri ya dauke idonsa daga wurin, Khadijah kam bata ma san ya fito ba, ta cigaba da sharanta, sai da yazo wuce wurinta ta dago da sauri ganin kamar shadon'n mutum ya wuceta. Sai da gabanta ya fadi, kamar yadda shima gabansa ke faduwa, "ina kwana" tace masa ahankali, ya amsa da "lafia" kawai, sannan ya wuce wurin console din palour'n ya dauki abinda yazo dauka, Khadijah kuma ta gama sharan kenan, ta miqe zuwa dauko parker ta kwashe ta saka a dustbin dake palourn suka hada ido da ayman, ya dauko abinda zai dauka, yana shirun komawa dakinsa. Da sauri ta dauke fuskar ta, sbd wani uwar hararar da ayman ya kwasheta da shi, jikinta duk bari yake, ta dauko parker'n ta kwashe ta zuba a dustbin sannan ta kashe burner'n tabar palour'n. Tana isa daki ta fada saman gado ta hau kuka, ta rasa wace irin tsana ne ayman yayi mata haka, tayi kuka sosai ranar, daga baya ta tashi ta shiga kitchen ta debo golden yam data soya da sauce din hanta, da yasha carrot, sannan ta dauko fresh milk a frigde ta haura dashi daki.....ta ci kadan, dakyar yake wuce mata sbd zuciyar ta zafi sosai take mata. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Alh Ismail baban Khadijah ya biya kudi mai yawa akan a tayasa neman dansa "abba" kuma Alhamdulillah an gansa a kano tare da yan daba, rayuwarsa duk abin kazanta, banda dabanci babu abinda yake, kamar ba yaron Alh Ismail ba, kamar ba yaron da aka nuna masa gata ba, kamar ba shi aka tura United Kingdom karatu ba, idan ka gansa sai ka zubar masa da hawaye. Ranar da aka dawo dashi, aminatu tayi kuka kamar ranta zai fita, dakyar Alh Ismail ya lallashe ta tayi shiru. An hadu sa da kaninsa amir, sai sadaka ake bayarwa akan Allah ya shiryar dasu su dawo hanyar gaskia. Kuma anci sa'a domin sun natsu, malamin dake koyar dasu aminatu da Abdul karatu a gida ya taimaka masu sosai, kullum cikin yi masu nasiha yake, har Allah yasa aka dace, sunyi kuka sosai suna neman gafarar Baban da aminatu, sannan suka ce mamansu "mariya" ne ta kawo masu wannan musibar, amma sun barta da Allah! Aminatu ta shiga yi masu fada akan su daina fadin haka, addu'a ya kamata suyi mata, sannan ya kamata su yafe mata, suje har mubi su nemo gafararta, sbd tasan sunyi mata laifi suma...........sunyi ma aminatu godiya sosai, sukace zasuje har mubi su gano halin da take ciki! Mummy ta kira ayman akan tunda saura kwana 4 Khadijah ta koma skul, ya kamata yakai ta kaduna wurin iyayenta su gan juna, ta kuma sallamesu, tunda bataje ba tunda sukayi aure! bai so ba, amma dan dole ya amsa da toh! Ya dauki wayarsa yayi mata text akan ta shirya gobe zai kaita kaduna. Tayi murna sosai da taji zataje kaduna, ta hau shiri abinta. Washe gari da safe ta kammala aikin gidan da wuri, sai zumudin zuwa ganin iyayenta take, tunda ba kwana zasuyi ba, bata dauki box ba, "ta bude akwatunan lefenta, ta debo kayan kwalliya masu yawa, ta debo perfumes da atamfar holland 3 ta saka a leather zata kai masu tsaraba. "Around 9:00am ta gama shirya komai, ayman kadai take jira, taso ta tura masa text, amma ta fasa, ta fito sanye da atamfar exclusive da bata samu sakawa ba da biki, dinkin riga da skirt aka mata, kasancewar batason yawan daura zani. Kayan ya fito da ita sosai, ta dauki babbar gyale ta zataya a shoulder inta, sannan ta saka takalmi "heel" ta dauki hand bag, da ledan tsarabar ta sauko palour'n kasa jiransa. Sai da ya bata mata lokaci kamar yadda ya saba, sannan ya fito...........gaishe sa tayi, ya amsa da kyar, sannan ta miqe tabi bayansa. Suna isa wurin motar ta bude back seat ta saka kayan tsarabar sannan ta bude gaba ta zauna. Kamshin turaren sa duk ya cika mata hanci, gashi yayi mata dadi, ji take kamar ta rungumesa kamshin ya kama jikinta. Shima haka duk kamshin turarenta ya cika motar, "ya saka key, ya tada motar, ya fita da motar daga cikin gidan, Ba tare da ya kalleta ba, yace "idan zamu fita ki daina cika jikinki da turare, ko bakisan ke matar aure bace, ya fada ransa a bace😡??? Kamar a mafarki ta jiyo maganar, "sai taji ta kasa basa amsa, itadai tasan har ga Allah'n ta bata saka turare ba, spray da ta fesa ne kawai tasan ta saka a jikinta, ko humrah bata shafa ba yau! Ta rasa wani kamshi ke tashi daga jikinta haka? Ya daka mata tsawar da sai da ta firgita, "yace ba magana nake maki ba, ko baki da baki ne? A firgice tace masa "ban saka turare ba wallahi" ina ganin turaren kaya da nake amfanin da shi ne. Baice mata komai ba, ya cigaba da tuki abinsa, duk maganar nan da yayi mata idonsa na kallon hanya, bai juyo ya kalleta ba! Sunyi nisa sosai cikin tafiyan, Khadijah ta kwantar da bayanta ta hau bacci abinta. Ya saci kallonta yace "kasa" kawai, batada aiki sai bacci. Cikin bacci taji wayarta na ringing, ta bude idonta ahankali taga "class rep" ke kiranta.........sliding hannunta tayi a screen din wayar, tayi receiving call din, ta chanxa muryarta zuwa English! Sakin baki👄 ayman yayi yana sauraran yadda take zuba English "huh! she speaks fluently, how comes, is he dreaming or something? Abin ya masifar basa mamaki jin yadda Khadijah take speaking, he never expect such from her! Ko ranar da ta tura masa text, all his thoughts was ta gani a wani book ne or she learnt it somewhere else, he never thought she would be dis good in speaking. Khadijah kam bata masan yanayi ba, tana hanging call din, ta ajiye wayar a cikin hand bag inta, ta koma bacci abinta. Suna isa kaduna ta farka, jin hayaniyar mutane dake kan titi. Tsayawa yayi a wani babbar super market, ya sauka daga motar, ya shiga cikin super market din, yayo siyayya kamar zai siye duka kayan wurin, sales boy na wurin ya tayasa kwaso kayan zuwa boot insa, Khadijah dai sai kallon ikon Allah take, bai ce mata kala ba, itama bata ce masa ba. Basu wani dade ba suka isa gidan su Khadijah, baba mai gadi ya bude gate yana washe hakora, har kasa ya durkusa ya gaida ayman, "ayman ya amsa da fara'a a fuskarsa. Ta bude kofa zata fita, yace mata "akwai kaya a boot, ki kwashe ki kai masu mama! "Toh" kawai tace ta zagaye wurin boot ta fara kwasan kayan, Almajirin gidan yazo wucewa ya hangosu, ya iso da fara'arsa ya taya Khadijah kwashe kayan. Palour'n baqi aka bude ma ayman, already an kai masa abinci da komai palour'n. Khadijah kuma ta shige wurin mamanta ta rungumeta tana fara'a, a dakin maman ta iske Innayo suna hira. Innayo tayi murna sosai da zuwan su. Sunyi hira sosai, Ayman kuma yana chan palour da Baban Khadijah suna hirar tasu suma. Aminatu sunyi murna sosai da abubuwan da ayman ya kawo masu, alh Ismail ma yayi masa godiya, Khadijah ta nuna ma mamanta atamfar da ta kawo ma maman yasir, Innayo da Inna kulu! Tace bazasu samu zuwa gidan Inna kulun ba, amma donAllah ta aika mata da kayan. Sai da suka kusan tafiya ne, Khadijah ta shiga gidan su Maman yasir, Maman yasir tayi murna sosai itama, su suhailat suka cika Khadijah da kayan marmari, suka hau hira, chan dai Khadijah ta miqe ta ajiye masu leather'n tsarabar a kujera, sannan ta fita da sauri tace yanxu zasu koma, sai ta kara dawowa. Sunyi murna sosai suka rakata har cikin gidan, Maman yasir ta ji dadin kyautar da Khadijah tayi masu itada yaran ta, ta aiko mata da dakakken kubewa, kuka, daddawa da man shanu. Khadijah tayi mata godiya sannan tace bazata samu shiga yimata godiya ba, sbd mijinta ya fito koh zasu wuce, amma zata kirata tayi mata godiya. Su suhailat suka hau mata tsiya "iyee masu miji manya" toh muma dai Allah ya nuna mana auran nan! Khadijah ta amsa da amin tana dariya, Khadijah har site insu abba da amir ta shiga tayi masu sallama, suka fito suka gaisa da ayman, sannan suka mata alkawarin zuwa gidanta idan sunyi hutu daga skul. Su suhailat suka gaisa da ayman ya amsa cikin fara'a, ya tambayesu ya skul? Suka amsa da lafia lau kwanan nan ma zasu gama, yayi masu addu'ar gamawa lafia, sannan ya shiga mota suka kama hanya sai abuja. Basu isa gida ba sai past 6 na yanma, suna isa ya yi alwala ya tafi masalaci domin jiran sallah, Khadijah kuma ta kwashe kayan tsarabar da aka basu ta shiga cikin gida. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣6⃣6⃣-1⃣7⃣0⃣ Bayan ta shiga ciki tayi sallah, tayi wanka sai bacci. Washegari ayman ya kaita gidan small mama kasancewar jibi zasu koma skul, small mama tayi farin cikin ganinsu, ta hada masu delicious meal, ta jera masu a dinning, ayman yace "shi a kan carpet zaici, bayason hawa dinning" small mama tace, saidai matarka ta biyo ka saman carpet din ku zauna kuci tare. Bashi da wani option, sbd yasan idan yace a'a, tana iya dago wani abin, shi kuma gaskia bayason kowa yasan irin zaman da suke. Tare small mama ta zubo masu abincin a plate daya, white rice ne da stew, sai coslow da fried chicken da yake cikin stew din. "Khadijah kam kamar tasaka ihu, a zuciyar tace "da tasan haka small mama zata mata, ai da tace bazata ci abincin ba, da indomie tace mata zataci" kamar bazata sauko ba, ayman ko har ya fara ci abinsa..........small mama tace "ki sauko mana Khadijah, kinsan daga nan zaku je gidan su mummy ko? Ba musu ta sauko ahankali, ta zauna kusa da shi, "they were too close" kamshin turarensa duk ya cika mata hanci, shima haka duk kamshin jikin nan nata ya cika sa, ya rasa wani irin turaran kaya take using haka! A hankali ta dauki spoon ta fara ci, kamar wacce bazata ci ba, small mama kuma tana zaune sai kallon su take, sun matukar bata sha'awah, tasan ba wani shiri sukeyi ba, sbd basu taba hira ko wani magana ba a gabanta, shiyasa tadau alwashin hadasu ko ta halin qaqa! Khadijah dai duk a takure take, ayayin da ayman kuma ya zage yana cin abinsa ko a jikinsa, bata wani ci abincin ba sosai ta cire spoon ta ajiye a wani plastic tray dake wurin, ta dauki cup tasha kunnun aya kadan, sannan ta koma kusa da small mama ta zauna. Ba dai har kin koshi ba Khadijah? "small mama ta tambayeta" da muryar shagwaba Khadijah ta ansa mata da "Allah na koshi small mama" hmmm! kawai small mama tace, kafin ta fara mata fadan rashin cin abincin nan nata da har yau bata bari ba! Small mama ta dubi ayman, ta ce masa "kai kuma ayman haka kake kallonta take wasa da cikinta? da sauri ya dago yace mata "haka take min small mama, wani lokacin ma sai na ce mata zan fada ma mummy idan bata ci ba, take daurewa taci, nayi magana har na gaji shiyasa nayi shiru kawai nake kallonta! Khadijah taso shakewa sbd karyar da ayman ya zuba, amma ta daure cike da mamaki take kallonsa, bata taba zuba masa ido ba irin nan yau, sbd tun da ya fara magana take kallonsa har ya kai ayah. "gaskia ayman is handsome" ta fada a xuciyarta, kallon dan bakinsa take da yake magana.........small mama ta katse mata tunanin da take, tace "gaskia Khadijah zamu bata da ke fa idan bakison cin abinci, ko so kike ulcer ya kamaki ne, kinsan illar rashin cin abinci kuwa? gaskia daga yau zan sa ayman yayi min waya duk ranar da kika ki cin abinci, zanyi maganin ni Allah! Khadijah kamar tayi kuka, ta fara maganan nan nata da yake kama da na shagwaba. "Ina cin abinci fa small mama, bansan abinda yake sakani koshi da sauri bane, ta karasa maganar kamar zatayi kuka" babu wasa a fuskar small mama, tace mata gaskia dai zasu bata idan ayman ya kirata yace mata bata cin abinci, duk da jibi zasu koma skul, zata saka meenal ta lura da yanayin cin abincinta! Khadijah dai kamar ta saka hannu akai tahau ihu, haka take ji.............sun sha hira abinsu har sai wurin 3:00pm suka yi mata sallama, suka kama hanyar gidan mummy. Khadijah duk ranta ya bace abinda ayman ya fada ma small mama, haushin sa kawai takeji, ji take kamar ta kife shi da duka, ta na zaman zaman ta, ya hada ta da small mama! Ayman kam duk ya lura da yadda take ta hade rai, amma ko ajikinsa. Suna cikin tafiya ya saci kallon fuskarta, coincidentally suka haka ido, wani uwar harara ta watsa masa, abin ya basa dariya sosai, amma dayake dan duniya ne, ya tamke fuskarsa yaqi dariyar....."ni yarinyar nan take harara haka? ya fada a zuciyarsa, lallai ta riqa fa. Ya ci gaba da tukinsa har suka iso gidan mummy. Da fara'a mummy ta tarbe su, daddy ma yayi farin cikin ganinsu tare, sun sha hira sosai, har dai Khadijah ta miqe ta shiga dakin meenal, kwance ta sameta tana faman waya da bf dinta, ta zauna jiranta har tayi ending call din. Sun sha hira da meenal, suka tattauna akan makaranta, da yadda zasu zauna har mummy ta shigo dakin tace ta fito ayman na jiranta zasu wuce gida. Ta fito ta sallame daddy, ya fito da kudi masu yawa ya mika mata tayi amfani dasu a skul, sannan yace jibi ayman ya biyo ya dauki meenal sai a kaisu airport tare! Mummy tayi ma Khadijah sallama, tace zata ba meenal sakonta, Khadijah tayi masu godiya sosai, sannan ta shige mota. Babu abinda ya hada ta da ayman har suka yi nisa, ganinsa kawai tayi ya tsaya a wani babban supermarket, bata dago ta kallesa ba, shi ya kalli inda take, yace "ki fito, kuma kiyimin sauri, sbd zan kaiki gidan faisal kuma banason dare yayi mana bamu koma gida ba, "inada abinyi" ya fada kai tsaye! Babu musu ta fito daga motar, ta bisa a baya. Suna shiga cikin supermarket din ya ce ta dauki abinda zatayi amfani dashi a skul. Da mamaki ta dago suka hada ido, ya daure fuskar nan, yace mata kiyimin sauri nace maki ina da inda zamuje. Bata iya yin abu da sauri ba, shi yasa ta dauki basket ahankali ta fara daukar abinda takeso, shi kuma tsayawa yayi yana kallon yadda take daukar kayan kamar bazata dauka ba! Sanitary pads ta shiga daukawa, ita da meenal ta daukar masu, sannan ta dauki chocolates, sbd mayyar chocolate ce, ta dauki kitchen rolls guda 4 manya, taso daukar su milk, milo etc, amma duk mummy ta siya masu already, coz ranar da taje gidan, meenal ta nuna mata wai ta duba abinda babu a cikin kayan, su siya tun yanxu. Shiyasa bata wani kwashi kaya ba, kar suyita wastening kayan. Ta dauki "short bread biscuits" guda 20, sannan taje inda ayman yake. Bata kallesa ba, tace mata "na gama" a takaice ya kalla kayan dake cin basket din, sanitary pads, kitchen rolls, chocalates da biscuits, sai Pringles kawai ta dauka. Yace "abunda zakiyi amfani dashi a skul, nace ki dauka, ba wadanan kayan ba, meye haka? ya fada yana nuna cikin baskets din da yatsar sa. Kallon juya sukayi ido cikin ido, tace "mummy tayi mana siyayya koh" banason kuma kayan suyi wastening! "Siyayyar mummy daban, nawa daban" sbd haka ki koma kije ki dauko maku duk abinda kikasan zakuyi needing, kuma kiyimin sauri😡 Kuka ne kawai batayi ba, idonta duk ya cika da ruwa, ranta ya masifar bacewa, dama Khadijah akwai hakuri, amma idan ranta ya bace fa sai ahankali. Daukar trolling basket tayi mai girma ta hau diban masu kaya, babu abinda bata saka a ciki ba, da gangan tayita kwasan kaya masu tsada, tunda shiya jayo ma kansa. Ta gaji sosai, dan haka ta bar daukan kayan haka, ta je wurinsa "bata ce masa komai ba, shima bai ce mata ba, banda tura baki babu abinda takeyi, ya dago ya kalleta yaga yadda ta turo baki, daura fuskar sa yayi kawai, "ya ce ai wlh yau idan yarinyar nan batayi magana ba haka zamu tsaya, wa take tura ma baki? Daga mata gata? She should even thank God ya kayo ta siyayya, sbd ya faranta ma parents dinsa, if not, why should he get his self bordered cos of dis little brat! Khadyjah dai tana nan tsaye taqi masa magana, shima kam haka ya tsaya yana danna phone dinsa. Sunyi kusan 20 minutes a haka, abin ya kara bata mata rai, gashi ta masifar gaji, kanta ciwo yake mata. Dan dole ta yi masa magana, badan taso ba, "am done" kawai ta fada, yayi kamar baiji ba, kuma yaji! ya sha re ta, ji tayi kamar ta wanke masa mari, irin marin daya taba mata lokacin da ta bugesa bata sani ba, "it was a memorable day to her, she wil never take that out of her mind! "I said am done" ta kara fada masa rai a bace, ya dago suka hada ido, baice mata komai ba, yayi murmushi kawai, ta ja trolling basket da kanta, shi kuma ya rike basket da ta fara siyyayar suka wuce wurin cashier. "Kudi masu yawa kayan suka ci, Khadijah dai sake baki tayi, tana kallon yadda ya fito da "ATM" dinsa ya biya kudin ta (poit of sell terminal) POS . Sannan aka saka masi kayan cikin leather, shi ya tayata kwasar kayan, sbd yadda take daukar kayan ma kamar wata baby, suka shiga mota sai gidan faisal. Daga faisal har matansa mai suna "Jiddah" sunyi farin cikin ganinsu, Khadijah tasha hira da jiddah, duk da ita ba wani yawan magana take dashi ba, amma ta sake jiki da jiddah, sun dan taba hira. Ayman yace ma faisal ya kirata a dakin da suke hira da Jiddah'n ta fito zasu wuce. Matar faisal ta bata humrah har kala uku masu kamshi, Khadijah tayi mata godiya sosai, sannan ta shiga mota suka wuce. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Yau Khadijah zasu koma skul, kuma flight dinsu 11:40am ne shiyasa ta tashi da wuri ta share ko ina na gidan, har palour'n ayman ta share, ta fito da kwallaben turare daga dakinta da burner, ta kunnah ko ina yadau kamshi, sannan ta ajiye masa turaren a palour sbd idan yana bukatar using ya dauka. Ta gama shirya komai, ta fito da trolleys dinta pink colour guda 3 na kayan ta, sannan ta danyi brkfast da indomie kawai, sai da tabbatar da ta wanke plate da pot da tayi using sannan ta bar kitchen din. Everywhere was looking neat a kitchen din, kamar ba'a taba amfani da kitchen din ba, sannan ta rufe kofar ta fita. By 9:30am ta tura masa text wai ta gama, yana ganin msg dinta ya shigo ya tashi da sauri ya yi wanka, ba komai ya saka shi sauri ba, sbd dole sai yabi ya dauki meenal, kuma bayason mummy tayi fadar ya bata masu lokaci, if not Khadijah bata kai matsayin da zaiyi rushing kansa ba, sbd tafiyar ta. within 20minutes ya kama komai, tea ya hada, ya ci da bread, sannan ya fito sanye da blue jean-trouser da red top mai karamin hannu, "body hug" ya kamashi sosai, fadaddiyar kirjin nan nasa ya fito sosai, yayi kyau. Ya fashe jikinsa da turare, sannan ya dauki key din mota. A palour'n kasa ya iske Khadijah tana jiransa, sky blue abaya ne a jikinta, ta yafa gyalen abayar, tayi kyau sosai, duk jikinta yayi sanyi, ta kuma rasa dalili. Gaishesa tayi, ya amsa ba laifi, sannan ta fito da trolleys dinta bakin kofa, Audu ta kira ya kai mata cikin boot. Ta sallame ma'aikatan gidan, ta fito da kudi ta mika masu, sunyi godiya sosai, sannan ayman ya ja motar suka kama hanyar gidan mummy, sai zuba gudu yakeyi da ita, sbd lokaci ya wuce, It's already past 10, kuma flight insu 11:40, gashi akwai tafiya sosai from gidan to airport. Khadijah dai batason ana gudu da ita, kuma bazata iya masa magana ba. Ta kwantar da bayanta a seat ta rufe ido, amma ba bacci take ba, ayman ya saci kallonta "gabansa yayi wata mummanar faduwa" da sauri ya dauke ido ya cigaba da tukin. Suna isa gidan mummy Ayman yace ma meenal tayi sauri, lokaci ya wuce, da sauri malka yar aiki, ta fito mata da trolleys da saura kayan su ta kai tasaka a boot. Meenal ta rungume mummy tana kuka, sai da mummy tayi hawaye, jikin daddy kuma yayi sanyi, Khadijah ma kukan takeyi, mummy ta rungume Khadijah, tayi masu nasiha akan suyi karatu, kuma ta kama kanta, sbd yanxu ita matar aurace. Daddy ma fadan yayi masu, sannan ayman ya shiga motar ya ja su sai airport. Har suka kai babu wanda yayi magana cikinsu, kuka meenal take har yanxu, Khadijah kuma tayi shiru, amma sai sauke ajiyar zuciya take. Suna isa airport ayman ya shiga lallashin meenal, ya zagaya hannunsa a shoulder dinta yace "mummy's pet its ok kinji, Ba kuna tare da Khadijah ba, at least u won't be bored ai, haka dai yayita bata baki har yayi murmushi, Khadijah kuma tana cikin motar har yanxu, waya ma take da mamanta, sai da meenal tazo wurinta tace "ya ayman na kiranki" ne ta kashe wayar, ta fito taje ta samesa, hannun a aljihu yasa, ya fito da kudi mai yawa ya bata, sannan ya ce ta tura masa account details dinta. Tayi masa godiya "bai ce mata komai ba" sannan ya mika ma meenal kudi itama, tayi godiya, suka shiga amso boarding pass. Basu dade da karba ba sukayi sallama dashi, bai wani kalli Khadijah ba, hankalinsa duk yafi tafiya wurin meenal, abin ya dan dame Khadijah, amma ta share kawai ta ce masa "sai mun dawo" ta kama hanya tana tafiya abinta, shi kuma ya wuce inda yayi parking motarsa. Suna isa departure hall aka fara announcing boarding dinsu, suka tashi suka yi boarding, sannan suka wuce shiga cikin jirgi. Ba'a bata masu lokaci ba, Jirgi ya tashi, sun danyi tafiyar 45 minutes suka isa. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYi [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣7⃣1⃣-1⃣7⃣5⃣ Suna isa farhana tazo da motar mum dinta ta daukesu zuwa gidansu dake chan GRA, "tana hangosu ta iso wurinsu da sauri tayi hugging din meenal, sannan ta kalli fuskar Khadijah tace "can i hug u ma'am? Sbd tsoro nakeji kar na bige ma baby kai da kafa, "wata uwar harara'r wasa Khadijah ta kwashe ta da shi, sannan tace nata "ke kika sani da gulma, hancin baby zaki bige ba kai ba" dariya suka yi dukkansu, sannan tayi hugging Khadijah itama, tana ta mata tsiya wai ta kara kyau sai kace wata baturiya. Sunyi tafiyar 20 minutes sannan suka isa. Mummy'n farhana taji dadin ganinsu, ta tambayesu ya gida da su mummy, suka amsa lafia, sannan suka shige bedroom din farhana. Lafiyayyar abinci aka shirya masu, meenal kam ci tayi abinta kamar tana gida, Khadijah dama bata kaunar cin abinci, da kyar taci kadan ta tashi. Wayarta taji yana ringing, "mummy" ta gani a screen din wayar, ta dauka tare da sallama, sannan tace mata dama so take su gama cin abinci ta kira ta, "mummy'n tace toh Masha Allah, ta gaida mummy'n farhana da yan gidan gaba daya, Khadijah ta amsa da "toh zasuji mummy, nagode sosai ki gaida daddy, sannan sukayi ending call din. Mummy'n ta kira meenal itama, suyi danyi hira, meenal sai kukan shagwaba take mata, haka dai mummy ta shiga bata hakuri har ta hakura ta kashe wayar tare da mata sai da safe. "Ayman bai kira Khadijah ba, bai kuma yi mata text ba" bata damu ba, tunda dama bawai ya damu da al'amarinta bane. Shi kuma a bangaran sa, ya kasa samun sukuni tun da ya koma gida, beautiful face din Khadijah kawai yake masa yawo a fuska, fuskar taqi bace masa, bai taba ganin kyaun yarinyar ba sai da ta tafi skul, gashi duk gidan kamshin turaran nan nata yakeyi, ji yake kamar ya ganta a gabansa......wats wrong with me? ya tambaye kansa. Shidai tun da yake a rayuwarsa bai taba soyayya ba, asalima bai san yadda ake love❤ ba, iyakar sa kawai yaga frnds dinsa sunayi, "amma ya rasa irin feelings da yakeji gameda yarinyar nan" tun ranar da suka fita zuwa gidansu simrah ya fara jin abin yana masa yawo a jiki, amma he actually can't define's how he feels. Girman kan nan nasa kuma ya hana yayi mata magana. Haka kawai yaji yanason shiga dakin ta, "tashi yayi ya kama hanyar dakin ta, tun a corridor da zaiyi linking din mutum zuwa dakin ya fara jiwo wani irin kamshi mai dadin gaske, ya na bude palour'n ta yaga ko'ina neat, "he can remember, d lst time he entered her palour was d day small mama asked him to come with her" haka ya fada openly ba'a zuciyarsa ba. Tsayawa yayi ya kare ma palour'n kallo, wurin ya matukar burgesa, sannan ya hango dakuna biyu da ke kallon juna, sa kansa yayi ya shiga wanda yake by his left, yaga komai na dakin was red and white, ya shiga yaji kamshi a nan ma, Amma kuma ba irin wanda yakeji a jikin Khadijah ba, ya bude wardrobe yaga babu komai a ciki, amma stil dakin was neat, kuma kamshi kawai ke tashi, ga bed din dakin anyi laying da red and white bed sheet mai kyau, duvet inma red and white ne. This can't be d room she stays, haka ya fada ma kansa. "Amma everywhere was looking gorgeous" yace yarinyar nan akwai tsafta, ya fita daga dakin ya shiga wanda yake by his right. Anan yaji asalin kamshin dake tashi daga jikinta, komai na dakin was peach and white, tun daga bed, curtains, boxes, har karamin carpet dake kasan dakin. Ga ko'ina fes, zama yayi a saman gadon, ya shiga duniyar tunani. Sai da yayi almost 10 minutes yana tunani sannan ya tashi ya bude wardrobe inta, OMG! shine kawai abinda ya fada, yadda akayi arranging kayan was actually perfect! kamar yadda (Aisha Abubakar, my roomy take shirya kaya a wardrobe😂😂). Abin ya matukar basa sha'awa. Tsintar kansa yayi ya tura kansa cikin kayan yana shakar kamshin kayan, ya kuma duba ko zai hango turaren da ta fada masa amma bai gani ba! yafi 30minutes a dakin, sannan ya fita zuwa dakinsa. Daren ranar dai da kyar ya samu yayi bacci, tunanin Khadijah da wani bakon al'amari kawai ya shige masa jiki. Bangaran Khadijah kuma taso tura masa msg tace sun isa lfy, amma bata manta yadda ya wani share ta kamar bai taba ganin ta ba a airport, kanwarsa kawai ya tuna. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Washe gari dadyn farhana ya sa aka share masu gidan da zasu zauna, dama an gama komai already, 2 rooms ne, masu girma da palour mai girman gaske shima, sai toilet, store da kitchen. Babbar master bedroom dake gidan daddy'n farhana yasa aka yi masu small beds guda 3, ko waccensu zata dau daya kenan. Dayan dakin kuma wardrobe ne a ciki, da kuma inda zasu ajiye boxes dinsu da sauran tarkacen skul, duk farhana ce tayi planning hakan, sbd tafison dukkansu su zauna a daki daya. The following day da akayi sharan gidan suka koma, gidan yayi masu Khadijah kyau matuka, suka saka bedsheets a gadajen, Khadijah kuma ta fito da throw pillows guda hudu, biyu masu shape din love, daya mai shape din sweet, sai daya square sized manya ta jefa a gadon ta, bata iya bacci idan batayi hugging pillow ba! Meenal kuma ta jera teddys dinta, farhana kuma throw pillows itama ta jera, dakin dai yayi kyau gaskia, sbd bedsheets iri daya suka shimfida. Food stuffs da provisions da su Khadijah suka kawo suka jera a store, ko ina dai ya cika da kaya. Washe gari zasu fara shiga skul lectures, meenal "mass communication" zata karanta. Sbd shi take sha'awar yi. 1 month later Har yanzu dai babu abinda ya hada Khadijah da ayman, shi yana nan gida ciwon sonta na neman kashe sa, ita kuma tana nan tana fama da wahalar skul. "Khadijah dai bazata ce itama bata jin son ayman ba, tana jinsa a zuciyarsa, amma wannan sirinta ne ita daya, kuma tadau alkawarin idan bai fito ya nuna mata yana son ta ba, bazata taba kai kanta wurinsa ba! Farhana da meenal kuma basu taba lura cewa basu waya ba, sbd idan Khadijah tana waya da mutum ahankali take magana, ko kusa da ita ka zauna za lallai bane ka ji, kuma babu ranar da mamanta bata kiranta, idan tana waya da mamar, zaka dauka da mijinta ne. Shiyasa duk suke dauka ko da ayman take wayan. Kuma idan meenal suna chatting da ayman, yakan ce mata ta kula masa da matarsa, wani lokaci kuma yace mata "hope Khadijah tana cin abinci" toh shiyasa meenal din bata kawo komai a ranta ba! Simrah da samrah suna nan sai faman laulayi suke, small mama ta san suna da ciki, ita ta fada wa mummy da taje gidan gaida su. Mummy tayi farinciki ranar amma bata nuna ba, sai bayan da small mama tabar gidan, Ta shiga ta fada ma daddy, shima yayi murna. Ayman dai kusan kullum yana gidan, sbd achan yake cin dinner, wani lokaci ma har lunch. Mummy bata damu ba, sbd tasan matarsa tana skul ne. Brother's din Khadijah Abdulrahman da Abdulmalik sunyi nisa sosai a karatu, saura masu 2 yrs su gama. Da taimakon aminatu, Alh Ismail ya nemo ma su abba admission anan ABU, sun natsu sosai yanxu, har amir yace burinsa yaga yana koyarda mutune karatun islamiyya da duk wani abu daya shafi addinin musulunci. Alh Ismail da kansa ya kaisu sukayi registration, abba ya samu geology, amir kuma Accounting. Sun samu sunje har mubi sun dubo Mariya uwarsu. Ta yi kuka ranar, haka suma, tace su yafe mata, kuma su roki abbansu da aminatu su yafe mata, "cikin kuka abba yace, sunce sun yafe maki duniya da lahira, kuma suma suna nemar yafiyar ki idan sun taba maki wani abin. Idan kana wurin dai sai kaki kuka kaima, abba yadau alkawarin nema mata asibitin da za'a duba condition dinta. Sunyi kwana uku a mubi, suka ajiye mata kudi masu yawa, sannan suka dau alkawarin dawowa idan sun samu hutun skul, sbd a samu a kaita hospital. Akwana a tashi babu wuya ga mai rai, gashi har su Khadijah sun fara rubuta exams, karatu kawai suka saka a gaba, basu wasa. Shagwabar meenal ya ragu yanxu, ganin cewa secondary skul da university ba daya bane, wahalar lectures kadai ya ishe ta, dama ko ta fara shagwabar Khadijah da farhana biye mata suke, amma yanxu an samu ta rage wani abin. Karatu sosai takeyi babu wasa, ta rage ma yawan wayar da take da bf dinta. "Ayman zaune a wurin aiki" yayi nisa cikin tunanin Khadijah, wani dadi yakeji idan ya tuna sun kusa dawowa, "faisal ya fara gane cewa abokin nasa ya fara faduwa tarkon love, amma dai bai taba ce masa komai ba. Ayman yakan dan basa labarin Khadijah idan suka fara hirar mata, yace ai "she's very neat, kuma ya dade bai ga someone dat is so humble and patience ba irinta, faisal dai dariya yake yi, yace ai shima haka Jiddah'n sa take. Yau ayman ya koma gida da wuri, "ya tsinta kansa da jin yunwa, gashi baya son zuwa gidan mummy yau, sbd ya gaji sosai a wurin aiki, he doesn't want to drive, cos he's damn tired. Ya shiga kitchen yaga ko'ina tsaf, ga saman gas da Khadijah take amfani dashi kamar ba'a taba using ba. Indomie ya fito dashi ya dafa, sannan ya dauko sardine ya saka a ciki, babu kwai a kitchen din, sbd duk ya kwashe ya ba su Audu, kar ya lalace. Haka yaci abinsa da sardine. Ya dauko chivita with less sugar mai sanyi a frigde ya sha. Sai da ya koshi sannan ya mayar da plate din kitchen, bai wanke ba haka ya bar pot, plate, cup da spoon da yayi using. Su Khadijah ana nan duk an rame sbd karatu, gashi Alhamdulillah saura mata paper's 2, meenal dai saura mata paper 4, kuma on Wednesday Khadijah zasu gama, whereas meenal kuma Friday. Farhana kam har sun gama, amma Khadijah tace babu inda zataje sai ta jira su har su gama, dayake farhana mutum ce mai kirki da hakuri, shiyasa ta zauna zaman jiransu, ita take masu abinci da sauran aikin gidan, tace suyi focusing on karatun su kawai, zatayi aikin gidan. Yau Khadijah suka gama, mummy ta fara kira ta fada mata, mummy'n ma tayi murna sosai, tace mata "yaushe autana zata gama ne" Khadijah tace sai jibi idan Allah yakaimu, mummy ta amsa da amin, sannan tace kin fada ma ayman yayi maku booking flight ne? wani irin juyawa cikin Khadijah yayi, yaushe rabon ta da ayman, ko flashing bai taba hadasu ba tun da sukayi aure, iyakar ta dashi text, kuma wannan ma a gida ne, amma tun da ta dawo skul bai nemata ba, bata nemesa ba. Muryar mummy ta dawo da ita tunanin da take ciki..... "hello" mummy ta kara fada, Khadijah ta amsa tana cewa "mayb matsalar network ne! mummy tace ok yanxu ina jin ki sosai, nace kin fada ma ayman yayi maku booking ne? Khadijah ta amsa da "a'a mummy ban fada masa ba tukun, dama yanxu nakeson kiransa, zan fada masa, mummy ta amsa toh madallah, Allah ya kaimu, ya kuma baku sa'a, Khadijah ta amsa da "Amin" sannan ta kashe wayar. Haka kawai taji ta nema farincikin da take ciki ta rasa, ya zata fara kiran Ayman tace masa mummy tace yayi masu booking flight? mutumin da basu yi waya ba for d past 3-4 months, ko text bai taba hada su ba, ya zata fara kiransa tace yayi masu booking? ta dade tana wannan tunanin, har ta nemo ma kanta mafita "meenal kawai zanyi ma magana ta kirasa, zance mata wayana yanada problem, na kasa making calls" haka ta shirya ma kanta, sannan ta koma gida. Tana isa ta iske farhana a kicin tana masu abinci, hugging juna sukayi suna farincikin gama exams, sannan Khadijah tace ma farhana taje ta huta zata karasa girkin. Farhana tace sam bazai yiwuba, ta je ta huta gajiyar yau, gobe sai tayi masu girkin. Meenal bata shigo gidan ba sai around 6:00pm, kasancewar tana library tana karatu. Koda ta shigo duk ta gaji, fadawa a jikin Khadijah tayi tana mitar ita gaskia ta matsu ta koma gida, ta gaji da wahalar makarantan. Dariya farhana da Khadijah suka yi, suka ce imagine! kina 100lvl kina complaining, better keep ur mouth shut, sbd da sauran aiki a gabanki. Sai da suka yi sallah sukaci abinci sannan Khadijah tace mata, "yaushe zamu koma gida kenan, da sauri meenal tace she can't wait for Friday o, tunda da safe zata gama, su wuce kawai da ranar. Khadijah tace mata tohm shikenan, zan hada mana kayan mu gobe, "ki kira min ya ayman pls meenal, kice yayi mana booking flight na Friday, wayana yana bani problems, sai mun koma gida zan masa magana ya chanxa min" meenal kam duk murnar gida ya cikata, tace mata tohm zan kirasa anjima na fada masa, wani sanyi Khadijah taji a ranta, tace "oh Allah na gode maka da aka hadamu skul daya da meenal, "if not how do i start calling diz so called ayman? Meenal ta fito palour karatu, ta dauki wayarta ta kira ayman. Ayman kuma yana chan cikin dakin Khadijah ya kwanta saman gadonta yana tunaninta, yaji wayarsa na ringing, dauka yayi yace "yar autan mummy ya kike, ya skul? Ta amsa tana murmushi, anan tayi masa bayanin abinda Khadijah ta fada mata, "ya gane karya Khadijah take na lalacewar phone dinta, amma instead yaji haushi, sai ya tsince kansa da farincikin dawowarta. "Toh shikenan ki gaishe min da ita, kawai ya fada" sukayi sallama. Meenal ta shiga daki ta fadama Khadijah yace a gaishe ta wai zaiyi masu booking din, murmushi kawai tayi tace nata toh shikenan. Ranar friday da safe Meenal suka gama exam, da sauri ta koma gida suka fara shirin tafiya airport, kasancewar flight insu 11:30 ne, sun so zuwa gidansu farhana, amma hakan bai yiwu ba, Shiyasa farhana ta kira driver'n su yazo ya kaisu airport kawai, babu bata lokaci sukayi boarding sannan jirginsu ya tashi. Suna isa abuja, meenal ta kira ayman ta fada masa sun iso, "ayman dama tun 10:30 ya sallame yan office insu, sai kaudi yake masu wai matarsa zata dawo yau, shi 10:00am zaiyi closing. Ayman yana zaune a arrival's hall yana kallon wadanda suka sauko, sai baza ido yake ko zai hango abar kaunar sa Khadijah, amma bai ganta ba, chan ya hango meenal sanye da gown din atampa, ta yafa wata karamar gyale a kanta, da karamar trolley a hannunta, Khadijah kuma na gefen ta sanye cikin atamfar itama gown, amma babbar gyale ta yafa a kanta, bata daura dankwali ba, sunyi kyau sosai dukkansu. Wani irin kasala ayman yaji da ya kalli fuskar Khadijah, gaban sa na dukan uku-uku. Dakyar ya miqe ya isa wurin su, "suna ganinsa suka matso kusa da inda yake, meenal sai washe hakora take, Khadijah kuma murmushin nan tana kawai tayi, dimples dinta suka lotse, nan fa hankalin ayman ya kara tashi. Meenal ta fara gaishe sa, ya amsa yana mata wasa wai ta rame, sannan tayi gaba tana kokarin fitar da phone dinta dake faman ringing. Khadijah ta daga ido ta kallesa, anan suka hada ido da shi, wani irin kallon da ni kaina hadeeza bazan Iya fassara ma'anar sa ba yayi mata, tsigar jikinta ya tashi sbd ba'a taba mata irin wannan kallon ba tun da take a rayuwarta, da sauri ta dauke ido, ta gaishe sa "ina wuni, ya gida" kawai ta iya ce masa" sai da yayi 30 seconds sannan ya amsa, yace "ya skul" ta amsa ahankali "Lfy lau" kawai tace sannan yasa hannu ya karbi trolley dinta. Hmmmm! Anya ba mafarki nake ba ni Khadijah? Ta tambayi kanta. Abun dai mamaki yake bata har yanxu, ayman ne kuwa wannan? Ta rasa ba kanta amsa. Sai da suka kai wurin motar Meenal tayi ending call da takeyi da bf dinta. Bude gabar motar Khadijah tayi tana mamakin ayman, meenal kuma ta bude baya ta zauna. Meenal tanata jan ayman da hira, yana amsata har suka isa gida. Mummy kamar ta mayar dasu ciki don murna, lafiyayyar abinci ta shirya masu, sunci sun sha, sunsha hira da daddy, sannan ayman yace su zasu tafi gida kar dare yayi. Tashi Khadijah tayi cike da kunyar mummy, tayi masu sallama, akan zata zo gaida mummy nan da kwana biyu. Har waje mummy ta rakasu sannan ayman ya ja motar yabar harabar gidan. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣7⃣6⃣-1⃣8⃣0⃣ Babu abinda ya hada su a cikin motar har suka isa gida. Shi ya tayata daukan trolley dinta zai shigar mata da shi cikin gidan, ita kuma tadauki jakar laptop da handbag dinta. Audu da baba mai gadi sunyi murnar ganinta, ko banza zasu samu abincin nan nata mai dadi, da sauri Audu ya karbe trolley'n dake hannun ayman, ya kai mata har bakin kofar palour'n qasa ya ajiye, ayman yana isowa ya saka key ya bude kofar, Khadijah ta shiga da bisimillah. Tana shiga ta zauna saman kujera, ta gaji sosai, jikinta duk ciwo yake mata, sbd wahalar skul, so take tayi wanka, tayi sallah ta kwanta tayi bacci kawai. Gashi hakan bazai yiwu ba, dole sai ta share dakinta, tayi mopping, sannan ta goge inda sukayi qura, tunda tasan ko giyan wake ayman yasha, bazai taba gyara mata dakin ba. Ayman shima samun wuri yayi ya zauna, ya zuba mata idon nan nasa kamar zai cinye ta, so yake kawai yaji ta a jikinsa yana shakar kamshin nan nata, amma yasan hakan bazai yiwu ba yanxu. Khadijah kam bata ma san kallon ta yake faman yi ba tun dazu, sbd tayi nisa wurin tunanin yadda zata gyara dakin da zata kwanta, sbd babu abinda take bukata yanxu inba bacci ba! Juyo wa tayi taga meh yakeyi dabai wuce dakinsa ba, "taga duk ya cikata da ido, kamar zai hadiyeta, irin kallon da yayi mata daxu ne yake mata yanxun, gashi kallon masifar kashe mata jiki yake, ta rasa dalili. Ko da suka hada ido, bai daina kallonta ba, sai ma wani irin murmushi mai cike da so da yake mata. Babu shiri ta miqe ranta a hade, ta dauki laptop bag dinta da handbag ta haura sama, haka nan ayman yabi bayanta da kallo, ji yake kamar ya bita, bai taba experiencing love da ko wacce mace ba, sai akan Khadijah, shiyasa duk yake rudewa idan ya ganta, most especially idan kwayar idonsu ya hadu! Tana haura wa sama ta tura kofar dakinta tare da addu'a a bakinta, mamaki sosai taji, ganin ko ina fes, sai kamshin room freshener dake tashi, gashi an chanxa mata bedsheet, "cos she surely can remember d bedsheet she laid before she left for skul" to wa ya gyara mata daki haka? Ko dai ayman ne? Sbd she saw changes a tare da shi sosai dawowan nan nata, firstly, ya daina daure mata fuska, secondly, ta ga sai kallon ta kawai yake....,,.kai komai nasa ma ya chanxa, "wat must have gone over him? Ta tambayi kanta. Kodai ya fara sonta ne? Idan ko haka ne, ai sai tafi kowa farincikin faruwar hakan, amma koh yasan cewa koda sonshi zaiyi mata illa ne, sai ta nuna masa ba'a wulakanta mace a kwana lafia. Tasan tana da hakuri, tanada ladabi da biyayya, amma wannan bashi ne zai hanata dealing da ayman ba, "she jst had to take some vengeance. Murmushin jin dadin gyaran da ayman yayi mata tayi, sannan ta cire rigar dake jikinta, ta daura dan towel dinta ta shiga bathroom don wan kewa tayi wanka. Tana shiga bathroom taga ko'ina fes, da alamar an wanke, sbd taga ruwa cikin jacuzzi dinta, "babu mamaki duk ayman din ne" mamakin abin dai yaki kare mata. Bata wani dade ba ta fito, sallah tayi sannan ta fito da nighty da ya tsaya mata a cinya, ta saka, ta fesa jikinta da sprays masu kamshi, sannan ta tuno da trolley dinta yana kasa, kuma akwai abinda zata cire a ciki. Wayar ta taji tana ringing, ta dauka ta ga farhana ce, anan suka fara hirar nan tasu da bai karewa, sai dariya kawai Khadijah take zubawa, dama haka suke ita da farhana idan suna waya. "ayman yana dawowa daga masjid ya iske trolley'n Khadijah a palour, yayi tunanin ko ta manta ne, "daukar trolley'n yayi zai kai mata daki. Da sallama ya shiga dakin amma hankalin Khadijah yana wayar da take. "Bangaran Ayman kuma mutuwar tsaye yayi, ganin kayan dake jikin Khadijah, laps dinta duk a waje, ga rabin boobs dinta suma a wajen, kanta babu dankwali, daura gashin tayi da ribbon amma bakin gashin yana taba mata bayanta, ga gashin yaji gyara, sai shinning yakeyi. Banda dariya babu abinda takeyi, "ayman yana nan tsaye ya shiga wata duniyar, he's not even himself, sbd duk ilahirin jikinsa ya mutu, dama haka yarinyar nan take ya zauna bata ma kansa lokaci? kai Masha Allah! shine abinda ya fada, bai san ma ya fadi openly ba..........jin kamar ance Masha Allah, yasa Khadijah dagowa da sauri, dama wasa take da rigar jikinta tana amsa wayar. "Ganin ayman a tsaye da trolley yasa tayi saurin ending call din, kunyan kayan dake jikinta ya cika ta, gashi idan tace zata tashi ta dauko hijab worst, sbd nan zai kara ganin jikinta dakyau, bama zata iya tashi bane, "jikinta ya hau rawa, ta fara jan rigar tana rufe laps dinta, amma ina! it's too late. Ga rigar mai siririn hannu ne, kamar na vest, ta dai rasa yadda zatayi. "Ayman ya lura da halin da ta shiga, shiyasa ya ce mata, "u left dis downstairs" abinda yace mata kenan kawai, ya juya ya fita. Ji tayi kamar tayi kuka, ta shiga kallon kayan dake jikinta, sai duk taji wata irin kunya ta rufe ta. Da sauri ta miqe ta kashe wutan dakin. Jikinta duk yayi sanyi, kuma ta rasa dalili, jawo wayarta tayi, ta kira mamanta suka gaisa, sannan tace ta miqa ma babanta idan suna kusa, cos ta kirasa daxu bai yi picking ba! Sun gaisa da baban sannan tayi masu sai da safe. Farhana sai kiran Khadijah take, amma haka kawai khadijan taji ta kasa dauka, tasan duk itace ta jawo ayman ya shigo har ya ganta a haka, "da kyar ta dauki phone din, ta tura mata msg, akan zata kira ta da safe" bangaran farhana kuma, saka ma ranta tayi mayb suna tare da mijinta ne suna zuba love, tunda yaushe rabon su da juna, "they might have missed each other she knew" shiyasa ta yanke mata call. Dakyar bacci ya dauke khadijah a daren, tana tunanin yadda zasu hadu da ayman gobe, da wani ido zata kallesa? Ayman kuma ranar dai kusan kwana yayi idonsa biyu, duk inda ya juya, farar cinyar Khadijah da kirjinta kawai yake gani, ji yake kamar yajita a jikinsa ya shafa gashin nan nata, Allah yayi sa dason mace mai gashi, da kyar ya samu ya dauro alwala ya shiga yin nafiloli, yana rokon Allah yasa Khadijah ta so sa, sbd yadda yake jinta a jikinsa yanxu, shi kadai zai iya fadin abinda yakeji. Washegari da safe Khadijah ta tashi sallar subh, ko da ta idar bata koma bacci ba, azkar ta shiga yi har gari yayi haske, sai tunanin yadda zata hadu da ayman take, "chan ta basar, tace shi ya sani, fita zatayi tayi aikinta" Karfe 7 ta fito sanye da wata gown da bai sauka mata har kasa ba, Amma ya wuce guiwa, ta daura wani karamin veil a kanta, ta shiga gyara palour'n ta. Sai da ta gama sannan ta shiga dayan dakin dake kallon wanda take kwana, ta gyara shi tas, ta kunnan burner, ko'ina a gidan ya dau kamshi, sannan ta sauka zuwa kitchen. Cin karo tayi da tukunyar da ayman yayi indomie tun kamin ta dawo, da plate and cup da yayi using, duk sunyi kura, yamutse fuskar ta tayi, tace "ewwwww" sai claiming yana da tsafta, wannan wani irin kazanta ne? haka ta jika su da ruwa ta wanke su fes, sannan ta hau gyara kitchen din, sai da ta tabbatar ko ina yayi fes ta bar kitchen. Store dinta ta shiga, taga yadda tabar kayan abinci haka ta iskesu, toh ina yake cin abinci kenan? ko dayake dama ba cin abinci na yake ba, ta fada ma kanta. Haka ta gyara store din yayi fes shima, sannan tayi mopping............duka gidan dai ta gyara da safen, sannan tace idan tayi wanka ta gama hada brkfast zata gyara palourn ayman. Taso hada haddadiyar brkfast, amma babu kayan miya a gidan, kuma its too early ace sun fito yanxu, da ta aiki Audu ya siyo mata, gashi babu kwai a gidan, sai an siyo anjima. Ta kuma rasa abinda zata hada. Chan dabara ta fado mata, tace tunda its jst past 8 yanxu, zata jira har 9 yayi zuwa 10 dai, sai ta aika Audu ya siyo mata a nan bakin layi, kamin ya siyo gaba daya anjima. Kunna turare tayi a ko'ina sannan ta shige daki don yin wanka. Haka kawai taji tana son saka favorite wear dinta, ta bude wardrobe da English wears dinta suke ta fito da red Jean-trouser da syk blue top, mai karamin hannu ta saka, sannan tayi combing gashinta, ta yi parking da ribbon. Sauka tayi kasa da hijab a jikinta, ta miqa ma Audu kudi ya siyo mata kayan miyan da eggs da zatayi anfani dashi yanxu, da sauri ya karba ya fita. Ta koma dakinta ta kwanta a saman gado. Chan taji door bell na qara, tasan Audu ne, shiyasa ta saka hijab ta sauko kasa, tana zuwa ta karbi kayan miyan da eggs din tayi masa godiya, ya mika mata chanji taqi karba, ya shiga mata godiya sannan ta rufe kofar. Cire hijab din tayi tayi folding ta ajiye a saman kujera, sannan ta shiga kitchen. Lafiyayyar brkfast ta hada masu, sannan ta shirya a dinning. Tana cikin jera kayan abincin a dinning taji kamar foot step din mutum, daga kai daza tayi, suka hada ido da ayman......,Wayyo, ji tayi kamar kasa ta bude ta shige, sbd kunyar yadda ya kanta jiya, gashi kuma yau wandon dake jikinta ya matse ta sosai, ga top din dan guntu, gashi Allah ya zuba mata diri mai kyau, da wandon ya kara fito mata da shape dinta. Saukowa yayi ahankali zuwa idan take, "kin tashi lfy? Ya fada, da mamaki sosai a tareda ita, sbd tasan dai ayman bai taba gaishe ta ba, da kyar tace masa "ina kwana" kanta a kasa, "me kika hada mana ne da safen nan, kamshi duk ya cika min hanci? Mamakin ta dai yaki karewa, Anya ba mafarki take ba, ayman dayace bazai taba cin girkin ta ba, ko dai wani ayman din ne a gaban ta? Rigar da ta saka ya kamata sosai, boobs dinta ya dada tasar masa da hankali, ya kura mata ido yana kallonta, ita kuma tana mamakin tambayar da yake mata na abinda ta shirya masu for brkfast. Hmmm! nidai "Anty deejah" nace meke shirin faruwa ne, sbd bazan manta ranar da ayman yace "bazai taba cin girkin Khadijah ba" shin haka "love" yake dama? Ku biyo ni dan jin yadda zasu qare. Here are my digits 07036595053 for comments, reasonable suggestions and corrections only! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣8⃣1⃣-1⃣8⃣5⃣ Cigaba yayi da kallonta from head to toe, ita kuma ta kasa basa amsan tambayar da yayi mata. Ganin bata da niyyar basa ansa, yasa shi jan daya daga cikin kujeran da ke dinning ya zauna, bai kuma dauke kansa daga kallon da yake mata ba yanxu. Mamaki da haushinsa duk ya cika ta, ahankali ta fara tuno abubuwan da suka faru tsakaninta da shi a baya, yadda za ke kiranta da "qazamiya, yar rugga, da dai irin wulaqancin da yayi mata a baya", lokaci yayi da zata dauki fansar duk abinda yayi mata a baya, sbd yasan cewan mace ba kwandar share bane, Itama tana da gatan ta da galihu a gidansu. Juyowa tayi ba tare da tace masa kala ba, ta koma kitchen ta cigaba da sauran aikinta. Gashi dai ta fara jin yunwa, kuma duka abinda ta hada for brkfast ta kai dinning akan zata debi nata idan ta gama aiki, gashi kuma dan kadan tayi sbd tasan ayman ba cin girkin ta yake ba! Tayi ne dashi kawai sbd kar ta saba ma Allah, tunda dolenta ne tayi masa abinci. Ta isa wurin dinning da plate and cup a hannun ta, Ayman ta gani sai faman cin chips da kwai da ta hada yake, gashi ya zubo pepper soup din kayan cikin da ta danyi kadan sbd batason tayi da waya yayi wastening. Kallonsa ta tsaya yi, lokaci yayi da zata daina tsoron sa, ya kamata ta cire wani nauyinsa da take Ji a dah, sbd ta gane dan rainin wayo ne, amma she wil find a way to deal with him, "ta fada ma kanta" Ayman kam sai santi yake zubawa, tun da aka daura masu aure bai taba cin girkin ta ba sai yau, "yarinyar nan ta iya girki ashe, ina ma ta samu kayan miyan da ta hada pepper soup din nan? Dago kai da zaiyi suka hada ido da Khadijah, tayi folding arms inta tana kallonsa, "wani irin kyau ayman yake dashi, da ita kadai tasan yadda take jinsa a zuciyarta, tun kafin tayi aure ta kasance mai son namiji dat is "chocolate skinned" bata taba sha'awar samun namiji fari ba, ko dan ita farar ce, bata sani ba? Amma ta dau alkawarin danne duk feelings dinta akan ayman, she must take vengeance on wat he did, so he can learn his lessons. Da murmushi a fuskar sa yayi mata magana "IMAN" ina kika shiga ne tun daxu, gashi har na cinye abincin sbd dadin da ya min. Tabbas tasan sunanta "Khadijatul Iman" ne, amma bata taba jin wanda ya kirata da "iman" yayi mata dadi ba irin yadda ayman ya kirata, wani irin tashi tsigar cikin ta yake daya kirata da sunan, sunan yaso kashe mata jiki, amma ta daure ta ci masa fuska, tace "ya za'ayi ka ci abincin yar rugga, qazamiya, yar aikin gidanku? Ai bai kamata ka ci abincin ta ba, tunda kai ka daukar ma kanka wannan alkawari, kuma idan baka manta ba, jagwalgwalo fa take dafa wa, kamar yadda ka fada a baya! Sannan mummanar fuskan ta bazai taba maka kyau ba, sai kuma naga ka zake kana cin abun da mummanar mace ta dafa don cikinta, baka ma damu ka tambayi inda ta samu kayan miya ba, daga saukowa kawai ka hau cin abincin yar aiki, qazamiy..........bata kai karshen maganar ba ya dakatar da ita. "Haba iman bai kamata wadanan kalmomi su ringa fita a kyakyawar bakin nan naki ba, ki dauka cewan duk abinda ya faru a baya ya faru ne sbd ban taba zama dake ba, ban san yadda kike tafiyar da al'amuran ki ba, yadda komai naki ya ke tafiya a natse, ban sani ba iman! Ban taba sanin haka so yake ba, sai da kika tafi skul, rashin ganin fuskar nan taki ya matukar sanya ni cikin wani hali, na kusan kamuwa da ciwon zuciya sbd rashin ganin ki!...........tun da na san sunana "Ayman" ban taba soyayya da kowace mace ba, bansan yadda soyayya take ba, ban san yadda mutum yake ji ba idan ya tsinta kansa cikin sa ba! Ki taimaka min "IMAN" ki soni for Allah's sake, and i promise to never let u down, i wil forever show u wat u mean, and how ur love has occupied everywhere in my hrt! Kamar a mafarki take jiyo kalaman ayman, bata yardan ma kanta a zahiri wannan abun ke faruwa ba! Ita ayman yake fada ma haka, ashe akwai ranar da "Ayman Umar Misau" zai fada mata irin wadanan kalaman? "Bazan so ka ba ayman, it's too late, ka wulakanta ni, kayi min abinda ba'a tabamin ba tunda na taso(bazan mance marin da kayi min ba) kuma babu abinda zan ce maka sai Allah ya saka min. Ta juya idonuwanta cike da kwalla zata haura sama, da sauri ya taso ya riko hannunta. Batasan lokacin da ta fashe da kuka ba, abubuwan da suka faru a baya suka dawo mata sabo fal, ta shiga kokuwa da ayman akan ya sake mata hannunta. Amma ina! Kamar ma ba motsi take ba, sbd karfin sa yafi nata. Cigaba tayi da kuka, shikuma ya kura mata idonuwan nan nasa da suke kashe mata jiki. A hankali ya ke janta har ya zaunar da ita a saman kujera. Ya shiga bata baki da kalamai masu zaki, a hankali ya daura hannun sa a shoulder'n ta yana sqeezing fatar shoulder'n ta, babu shiru ta ture masa hannu, ta miqe da sauri ta haura sama. Iman! iman!! iman!!! ya shiga kiranta amma bata juyo ba, ta haura sama abinta tana kuka. Hankalinsa duk ya gama tashi, ya zaiyi da ransa akan yarinyar nan, duk sai yaji ya tsani kansa, yayi matukar regretting words da ya fada mata a baya, me ya kaini? How stupid i am to have done that! ya fada ma kansa, ya girgiza kansa cikin takaici. Ji yayi kamar ya tashi ya bi Khadijah daki ya cigaba da shafa skin dinta mai laushin gaske, gashi dan zama kusa da ita da yayi, duk kamshin turaren da ta shafa ya kama jikinsa, "ooh my loving God! I wil always love dis girl to my very last breath, i wil go mad if she doesn't loves me. Tashi yayi, ya haura dakin Khadijah, amma tuni ta saka key ta rufe, sbd tasan zai iya shigo mata, kuma she's not ready to take any apologies yanxu, zuciyar ta zafi yake mata sosai. Kwantawa tayi a saman gadonta, tayi ta kuka har ta hakura tayi shiru, ayman kuma dakinsa ya shiga, ya yi wanka, ya kirawo Audu yaje yayi masu cefene, kusan 60k ya miqa masa, sbd yayo mata siyyayar da zai dade masu, tunda wasu kayan sunyi kasa. Kuma zai siyo mata kaji, tunda bai cika son naman shanu ba, gwara na rago ma akan na saniya. Yana miqa ma Audu kudin, ya fita zuwa gidan abokin sa faisal. Khadijah ta jiyo ana ta da mota, ta leqa ta window'n dakinta taga ko ayman ne zai fita, bata hangosa ba, amma ta hango motar sa yana fita. "Nidai Allah yasa ya siyo min kayan cefene" idan bai siyo bama zan miqa ma Audu kudi ya siyo min, sbd kila nayi baqi yau ko gobe. Saukowa tayi hankalinta kwance kamar babu abinda ya hada ta da ayman, wani son sa ya karu mata a zuciya, "idan tace bata son ayman tayi karya" sbd ayman yakai inda duk wata ya mace zata so samu a rayuwa. Dinning section ta nufa direct da ta sauko, ta shiga bude warmers din da ta zuba masu brkfast a ciki, "tas ayman ya cinye komai, ya cinye chips, egg, da pepper soup da ta hada. Murmushi tayi kawai, ta kwashe kawan zuwa kitchen, sannan ta hada tea ta dauko wani fresh coconut bread da tagani a cikin frigde din kitchen din, tasan ayman ne ya siyo, ta soya kwai, ta wuce cikin palour ta zauna ta sha. Tana gama sha, ta haura da dauko hijab ta saka, ta fito harabar gidan tana kwala ma Audu kira, "baba mai gadi ya fito yace ai mai gidan ne ya aikesa, kamar kasuwa ma yaje" toh kawai tace, ta shige ciki. Dakinta direct ta shiga, taji wayarta na ringing, numbar ayman ta gani, sbd batayi saving numbern sa ba, buh ta rike a kanta. Qin dauka tayi har ya tsinke, ya cigaba da kira amma sam ta qi dauka, daga bayama ta fara rejecting. Hakanan ya hakura ya daina kiran ta don dole, yace "IMAN" dinsa taqi dauka, ya tura mata text. ""Na fita ina gidan faisal, Audu zai kawo maki kayan cefene, "i know u deliberately rejected my calls" buh it's ok, sai na dawo, *kisses*💋 Jinkinta yayi sanyi, ta karanta msg din yafi sau koma, ta lumshe idonta cikin jin dadi, sannan ta ajiye wayar ta sauka qasa sbd taji kamar door bell na kara, mayb Audu ne ya dawo. Tana isa taga audun ne ta ce masa ya shigo da kayan cikin store, sbd kayane dayawa, idan tace zata kwace ta kai zata gaji. Babu musu ya kwashe kayan tas, sannan ya mika mata changi, bataso karba ba, amma ganin cewa ba ita ta bada kudin ba, yasa ta karba, tayi masa godiya. A palour ta bar kudin, ta cire hijab dake jikinta ta hau jera kayan a inda ya kamata, zama tayi ta wanke kajin🐓🐓 sosai, sannan ta saka cikin freezer. Ta wanke kayan miya tayi blending, sannan ta daura ruwan da zatayi per boiling rice da shi. Kayan ciki da naman rago ta shiga wankewa har dai suka fita, sannan ta daura naman da zatayi amfani dashi a saman gas. Ta gaji sosai, wanka kawai take bukata, amma hakan bazai yiwu ba, tafison ta gama aikin gaba daya. Cikin hour 1 ta gama hada fried rice dinta da yasha kayan hadi yadda ya kamata.............tashi tayi ta dauko warmers ta zuba abincin sannan ta debo aya ta wanke, ta saka duk abinda ya kamata, ta mika ma Audu ya kai mata niqa, bai wani dade ba ya dawo mata dashi. Lafiyayyar kunun aya ta hada ta zuba peak na ruwa, sannan ta zuba cikin freezer. Jin ana kiran sallah'n zuhr yasa ta yi saurin gyara kitchen din, ta haura tayi wanka tayo alwala. Sai da tayi sallah sannan ta hau shafe wasu mayun turarukan da wata Maman abba'n department dinsu ta sayar mata, ita kadai tasan sirrin turaran, amma sbd tsokana ta dauko ta shafe jikinta dasu. Riga da skirt na wata Swiss lace Orange ta saka, skirt din ta matse ta kadan, rigar kuma mai opened neck, ya kamata sosai shima, ta daura dankwalin sannan ta fito da kayan makeup ta ja eyebrow, dama farhana ta kowa mata, har tana neman fin farhanan iyawa ma, sbd ita take ja masu ita da Meenal idan zasu je outing a skul. Tayi kyau sosai, kamar ka sace ta, ita kanta tasan da hakan, tana cikin fesa jikinta da perfume taji door bell na kara, ta leqa ta window taga motar ayman a harabar gidan, tasan shiya dawo, bata san zai dawo ba yanxu, da bata saka hook din kofar ba, da ta saka key ne kawai sbd ya bude da key dinsa kamar yadda ya saba tun dah. Sauka kasa tayi domin bude masa kofa, haka kawai taji gabanta na fadi, amma ta dake, sbd yanxu tanason ta cire tsoransa da shakkar sa a ranta. With full of confidence ta bude kofar, bata kalle sa ba tace masa "welcome" kasa amsawa yayi sbd gani yake kamar ba Iman insa bace a gabansa, wani irin kyau na daban tayi masa yau, gashi kamshin turaranta na neman zautar dashi. Ita kam har ta yi nisa abinta zata koma sama, da kyar ya dawo hankalinsa............,ji tayi ya kira ta "Iman" ta juyo da kyar, Jiddah tace na gaishe ki, wai faisal zai kawota gobe" kallonsa tayi taga ya kura mata idon nan nasa, tayi saurin duqar da kanta kansa, sbd ita kadai tasan yadda takeji idan idanuwan su ya hade, tace masa "toh Allah ya kaimu" Kasancewar yayi sallah, yasa ya wuce dinning ya shiga bude warmers, sbd kamshin abinci duk ya ishesa, ganin favorite dinsa ya saka shi murmushi, bude warmers din yayi ya shiga santi tun kamin ya kai baki, zama yayi sannan ya fara serving kansa. Khadijah tana saukowa taga sai cin abinci yake, dariya abin ya bata, bata ce komai ba ta isa dinning din ta zauna, dago kansa yayi kawai yagan ta zaune a gabansa, murmushi ya sakar mata, ita kuma ta zuba masa harara, bai damu da hararar da take masa ba, ya cigaba a yaga naman kazan sa, a hankali ta dauki plate ta fara serving kanta. Tana cikin cin abincin ta dago domin daukar ruwa, taga yadda ayman ya zuba mata ido, ji tayi kamar kasa ta bude ta shige sbd wata kunyar sa da taji, amma daurewa tayi ta zubo kunnun aya a cup ta sha, tana sha ta miqe zata koma tsakiyar palour'n ta zauna, "badai har kin koshi ba" dakyar tace masa "na koshi" tana ci gaba da miqewa, me kika ci anan? Idan baki dawo kin zauna ba Allah sai na kira small mama na fada mata, jin ya kira small mama yasa ta koma ta zauna, ta shagwabe fuska kamar zatayi kuka, "oya ci mana, ko sai nazo na baki ne? " tayi masa banza, matsowa yayi zuwa kujerar dake daf da ita , ya dauki spoon zaiyi feeding dinta. Kallonsa tayi cike mamaki, me yake shirin mata, hala dai bashi da hankali ne da zaiyi feeding dinta? "Open ur mouth taji ya fada" ta yi kamar bata ji sa ba, tashi yayi ya dauko wayarsa, ya ce bara na kira small mama, nace kin ki bude min baki nayi feeding dinki, kuma zan fada mata tunda kika dawo baki wani ci abin kirki ba! Da sauri ta bude baki, ya fara feeding dinta cikin soyyayar nan tasa dayake kashe mata jiki. Yana bata yana kallon fuskar ta, ga turaren da tasaka yana neman haukatar da shi, ita kuma sai harara take zuba masa, ayayin da hararar nata yake kara birge sa! Gratitudes to those that did call to show some love to these novel, and also to those sending me messages via watsapp, I actually dunno wat to say, u guys are darlings. I love y'all❤ 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣8⃣6⃣-1⃣9⃣0⃣ A haka ya cigaba da feeding dinta har sai da ta fara masa kukan shagwaba sannan ya kyaleta. Miqewa tayi ta kwashe kayan da sukaci abincin, ta kai kitchen. Wanke kayan ta shiga yi a hankali kamar wacce bata jini a jiki. Ayman kuma tashi yayi ya koma tsakiyar palour'n ya zauna, dayake idan mutum na zaune a palour'n zai iya hangen wanda yake kitchen din. Sai lekan ta yake, amma bayanta kawai yake hangowa, dayake juyowa tayi ta baya, tana wanke abinda sukayi using a cikin sink. Fitowa tayi daga kitchen din zata haura dakin ta, kafin ta sauko yi musu dinner, tunda kitchen din kadai ke sauko da ita, if not babu abinda zai ringa kawota kasan, da har wani abu zai hadata da Ayman. Kallonta ya shiga yi, ita kuma ta ci fuska har ta haura, bin bayanta yayi tana sauke ajiyar zuciya har ta haura. Tana shiga dakinta ta fada gado, wani bacci mai dadin gaske yayi awon gaba da ita Cikin da ke jikin su simrah ya kai 5 months, suna fama da wahalar cikin, sbd service da sukeyi, haka suke fita duk weekdays. " Yau simrah ta kira Khadijah akan zasu zo gobe itada samrah, hope suna gida? Khadijah ta amsa ta da "babu inda zamuje, muna nan gida muna jiranku" simrah tace mata toh shikenan, ki fada ma ya ayman, Khadijah tace "ya ayman kam zashi office, amma dai zan fada masa" simrah tace toh, sai Allah ya kai mu goben. "Small mama tana nan da little mimin ta, ta dau alkawarin kaita gidan ayman wurin Khadijah idan ta yaye ta, sai da suka dan yi rigima da cherish akan hakan, dakyar ta samu ta shawo kansa ya yarda, sbd ya yi matukar shakuwa da yarinyar. Baya son abinda zai sakasa nisa da ita, haka nan itama yarinyar, son daddy'n ta take sosai, shiyasa duk kuiyar ta bata yima maza, Kuma dayake ayman mutumin ta ne. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Su abba sun same Aminatu suka mata magana akan tayi ma babansu magana ya taimaka masu da kudi su kai mamansu asibiti, a samu ayi treating dinta abinda yake damunta, babu musu ta nuna masu kar su damu zata masa magana a ranar. Ko da alh Ismail ya dawo, zuwa tayi ta masa bayanin da su abba suka mata, "yace shi sam babu ruwansa, kuma shi ya mika mata takardar ta already, sbd haka kar ta sake tuntuben sa da zancen nan. Marairaice masa tayi, har saida ta fara zubar da kwalla ganin ya qi yarda, da kyar ya ce mata ta daina zubar da hawaye sbd bayason abinda zai sakata zubar kwalla, ya amince. Tayi murna sosai, sannan ta kirasu abban tace masu ya amince, suzo suyi masa godiya. Khadijah dai haka zamansu ya cigaba da tafiya da ayman, duk yadda yayi akan Khadijah ta sake jiki da shi su fara normal couples live taqi, ya tura mata romantic and apology messages sunfi a kirga, amma sam taki replying. Ya rasa yadda zaiyi da rayuwarsa, duk ya koma abin tausayi. Tun da Khadijah ta gane yadda yaje takura mata, sai ta daina saukowa kasa idan yana gida, haka zai zauna yayita jira ko zai ga saukowar ta har ya gaji ya haura dakinsa. Abinci kam kullum tana masa different varieties, haka local drinks ma, sannan bata wasa da gyara masa palour'n sa, ta kuma turara masa, dakin sa ne dai bata shiga. Ita kanta tanason taji ta kusa da mijinta, amma idan takai kanta tasan ita zata ci baya, ya kamata ayman ya gane kurensa ne sosai, sbd nan gaba yasan darajar mutum most especially "ya mace" a wurin namiji. Jiddah matar faisal basu samu zuwa ranar da sukace zasu zo ba, kasancewar zazzabin da ya kamata a daren ranar da ayman ya bar gidan, shiyasa suka bari sai yau suka zo gidan. "Khadijah tayi murnar ganinta sosai, ayman ya lura da hakan, sai ya tsince kansa da farin cikin da Khadijah take shima. Jiddah sai yaba kyaun gidan take, Khadijah kuma duk kunya takeji, sbd batason ana nuna cewa gidan ta ya hadu, ita ganin kyaun sauran gidajen da take zuwa take itama, kuma duk ta dauke su iri daya ne da nata. Tuwon shinfaka da miyar agushi ta hada masu, da yasha lafiyayyar stock fish da ganda (kpomo) a ciki, ga naman rago duk ta hada. Santi faisal da jiddah suka shiga yi, ayayinda farin ciki ya gama cika ayman, "at least dai ya fita a kunya, matarsa ta iya girki" Khadijah kuma banda murmushi babu abinda takeyi. Sun sha hira har sun gaji, har aka kira sallar zuhr, su ayman suka wuce masjid, su Khadijah kuma suka haura dakin ta. Sun idar da sallah ne Khadijah ta fito da atampa masu kyau guda biyu ta mika ma Jiddah, da kyar Jiddah'n ta karba, wai kayan sunyi mata yawa ta bata daya kawai. Khadijah ta nuna mata babu kyau mayar da hannun kyauta baya, sannan dai ta hakura ta karba. Sai karfe 5 suka bar gidan...................................Suna barin gidan ayman ya shiga rokon Khadijah akan ta tausaya masa pls, amma kamar da gunki yake magana, sbd ko kallon inda yake batayi ba, "chan kasan zuciyar kuma, tausayin sa duk ya mamaye mata zuciya. Cin fuska tayi tace masa "su simrah zasuzo gobe idan Allah yakai mu, sunce na fada maka. Karamin bakinta ya shiga kallo har ta gama magana, "shi dai yasan ta kira su simrah, amma he actually can't recall abinda ta fada, sbd hankalinsa duk yana wurin bakin nan nata, ji yake kamar ya yi kissing bakin. Ta na gama fadar maganar ta haura sama, yayi ta kiranta amma ko waigowa batayi ba, ta cigaba da tafiyar ta. "Yau su simrah suka zo gidan, Khadijah ta shirya masu lafiyayyar abinci" dayake yau ya kasance ranar aiki, ayman baya gida yana chan office. Sun sha hira sosai har suka fara mata tsiya, akan kodai she's pregnant bataso ta fada masu ne, sbd sun san halinta, murmushi tayi tace "masu eh tana dashi kar su dameta. Sai around 2:30 ayman ya gudo daga office ya dawo gida, sbd ya samu ganin su simrah. Sunyi farin cikin ganinsa sosai, anan fa aka hau hira, duk rabin hankalinsa na wurin Khadijah, lokaci lokaci yake sacen kallonta, da ta gane hana sai ta daina kallon direction dinsa, sbd kwayar idon nan nasa na sakata shiga wani yanayi idan sun hade da nata. A haka dai suka sha hirar su har mazajensu suka kira akan su shirya, suna zasu iso any moment su dauke su. Ayman ya basu kudi, suka amsa suna godiya, Khadijah kuma ta dibar masu turaran da ta siya wurin Maman abban department dinsu, " "wai Khadijah asha dai kina haukatar mana da Yaya" samrah ta fada, dariya sosai ta ba Khadijah, sannan tace " ai sai da haka yar uwa" tafa hannu sukayi suna dariya, sannan simrah tace "adai yi masa ahankali abeg, big bros ne" Khadijah tayi murmushi kawai bata ce mata komai ba! mijin samrah ya fara zuwa, sannan mijin simrah yazo ya daukanta. Ayman yace ai gobe ma gidan mummy Khadijah zata wuni, simrah tace Itama tana son zuwa gidan gobe, amma tasan zaiyi wuya a barta a organization din da take serving, sbd yau bataje ba, kar ta qi zuwa gobe kuma boss dinta yayi fushi. Sallama tayi masu sannan suka koma cikin gida. Khadijah tana tafiyar nan nata dake kama da yanga, "ji tayi ayman ya daga ta sama kamar ya dauki baby karama, ihu ta shiga rusa masa amma sam yaqi saketa, ta shiga wurgi da kafafunta ko zai saketa amma ina! Anan ta shiga dukansa a chest dinsa, amma yadda kasan gunki ake duka, bai sauketa ta ba sai da ya kai dakinsa, da sauri ta saka key ya rufe dakin. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili This page goes directly without any bun script to Fatima danmusa and Maryam bungudu, u've really showned so much love to dis novel, thanks and God bless❤ 2⃣0⃣1⃣-2⃣0⃣5⃣ Qarar da wayan Khadijah yayi na kiran sallah'n subh ne ya tada ayman, ahankali ya janye Khadijah daga jikinsa, ya mike ya shige bathroom ya dauro alwala, "yadda ya barta hakan nan ya isketa, dama tun ba yau ba, yasan ta da son bacci" murmushi ya saki, ya isa wurin gadon, ya shiga shafa mata fuska ahankali, yana kissing lips dinta, hannun sa da sanyin ruwan da yayi alwala da ita, shiyasa ta bude ido ahankali, cin karo tayi da kyakyawar fuskar nan tasa dake faman zuba mata murmushi. Ahankali yace mata "sarkin bacci, lokacin sallah yayi, ki tashi kiyi sallah, zan wuce masjid" cikin kunya ta gyada masa kai, sai da ya fita daga dakin ta tashi tayi alwala ta gabatar da sallah'n itama. Har ta idar Ayman bai shigo ba, sai tayi tunanin ko ya tafi dakinsa ne, sai da ta idar da azkar dinta sannan ta tashi ta shiga bathroom domin yin wanka. "Ayman kuma sai da gari ya dan yi haske ya fito daga masjid" dakin Khadijah ya shiga, amma bai ganta ba, sai yayi tunanin ko tana bathroom ne, zama yayi a saman gadon ta yana jiran ta fito ta hada masa ruwan wanka irin na jiya, sbd yaji dadin kamshin da ruwan keyi.....................Sai da ta dauki lokaci, sannan ta fito daga bathroom, "fitowa tayi daure da karamar towel iya cinyar ta, ido hudu sukayi a ayman, nan taji wata kunyar ayman ya kamata, ji tayi kamar kasa ta bude ta shige. Ayman kuma murmushi yake mata, ya zuba mata ido kamar zai cinye ta, "dauke idonta tayi daga nasa, tace masa "ina kwana" ahankali kamar wacce batason magana, sai da ya kare mata kallo daga sama har kasa, sannan ya amsa "Lfy lau my precious gift, how was ur nyt? Bata amsa masa ba, murmushi kawai tayi masa. Tasowa yayi daga gadon yaje wurin dressing mirrow inda ta zauna, yace mata "I want my morning kiss" sunkuyar da kanta tayi a kasa, sbd ayman so yake ta gudu daga dakin, "shi ko nuna alamar kunyar abinda yayi mata jiya ma bayayi" ta fada a zuciyar ta! "Am waiting" taji muryarsa daga sama, ko motsi ta kasa yi, ya lura da kunyar da takeji, shiyasa ya durkusa kasa yana lekan fuskarta data boye, "hannun sa yasa ya dago ta sama, suka miqe dukkansu, ya fara kissing dinta passionately, bata yi masa musu ba, barin sa tayi yayi kissing din ta son ransa, har ya gaji dan kansa, " da kyar ta samu ya kyale ta" cikin kunya tace masa, lokaci yana tafiya, bazai je office bane, tunda yaji sauki? Cikin wani irin murya ya ce mata "a'a yana gida da ita. Rokon sa ta shiga yi akan yayi hakuri yaje, kar daddy ya sake jin sa shiru yau, tunda jiya yayi masa karyan bata jin dadin jikinta, shiyasa ya zauna a gida kula da ita! Yadda take magana ya sake kashe masa jiki, da kyar yace toh ya amince zai je, murmushi ta sakar masa, tace toh ya saketa, ta kai masa ruwa bathroom dinsa, "ya noke kafada kamar karamin yaro, wai shi a bathroom dinta zaiyi wanka" murmushi kawai tayi masa, tace toh shikenan. Hada masa ruwan tayi, shi kuma yana kwance har ta gama, tace masa ya jira ta dauko masa towel, "bude wardrobe dinta tayi, ta fito da wani white towel sabuwa fil daga leather'n sa, ta mika masa, ya karba, yace su shiga tare, ita zata masa wankan. Cikin kunya ta shiga basa hakuri, akan bazata iya ba, yayi sauri ya shiga pls lokaci ya wuce, "murmushi yayi yace mata, xaki kowa a kwanan nan! Dakyar ta lallabasa ya shiga, yana shiga ta shafa mai da turarukan ta, sannan ta fito da wata short skirt iya guiwa da wata karamar top ta saka, da sauri ta shiga kitchen ta hada masa simple brkfast, ta soya kwai sannan ta kai masa chan palour'n ta. A kasan carpet ta ajiye komai, sannan ta shiga daki, ganinsa tayi sanye da towel ya zauna a gaban dressing mirrow dinta yana shafa mata turare, dariya sosai abin ya bata, har sai da ya jiyo muryarta, "kallon ta yayi, yace au dariya ma kike min ko" turaran nan naki da yake sakani shiga wani yanayi nakeson shafawa yau! takawa tayi ahankali wurinsa tana murmushi, tace "ai ba haka ake shafawa ba, kawo na shafa maka" anan ta shiga shafa masa cikin wani salo har ta gama, ta rike hannunsa sukaje dakinsa domin ya saka kaya, anan yace ita zata fitar masa da kayan da zaisa, kuma ta saka masa, babu musu ta fitar masa da wata farin yadi mai kyaun gaske, ta fesa kayan da turarukan dake gaban dressing mirrow'n sa, sannan ta saka masa. Palour'n ta suka dawo yayi brkfast, sannan ta shiga masa magiyar ya tashi kar yayi latti, da kyar ya tashi, ta saka hijab har kasa, ta rike masa office bag, sannan suka sauko kasa, sai da ya kara kissing dinta sannan suka fito daga palour'n kasan, har wurin motarsa ta rakasa, tayi masa bye kafin ya fita da motar sa daga harabar gidan cike da shaukin so da kaunarta. Tana isa ciki ta kwashe kayan da yayi brk fast, kitchen ta kai kayan, ta wanke su tas, sannan ta hada nata taci. Wani irin farinciki ke ratsa ta har cikin jikinta, yaushe rabon data kasance cikin irin wannan yanayin, bazata Iya tunawa ba gaskia! Daga hannu sama tayi, ta shiga rokon Allah ya sa haka zasu kasance har abada, son ayman sai qaruwa yake a zuciyar ta, babu abinda take bukata irin taji ta a jikin sa, baccin jiya yayi mata dadi, sai take ji kamar bazata Iya bacci ba idan bata manno da jikinsa ba! Anan dai ta shiga duniyar tunanin ayman dinta, har ta tashi ta hau gyara gidan. Dakin ayman ta fara shiga, ta gyara ko ina, ta saka turare, sannan taji tanason faranta masa rai, ta rasa hanyar da zata fara, chan dabara tazo mata, dakinta ta shiga, ta bude hand bag dinta na skul ta dauko "maker" na rubutu a white board. Zuwa tayi gaban dressing mirrow dinsa ta shiga rubutu a kai "I love you ya ayman, i promise to be with u for d rest of my life" taja masa heart a mirrow'n sannan ta bude kofa ta fita. Dakinta ta shiga ta gyara gadon da suka kwana, sannan ta kwashe kayan ayman daya cire, ta hada da nata ta zuba cikin washing machine ta wanke. Sai da ta gama aikin gidan gabadaya sannan ta dauko wayarta daga daki, palour ta dawo ta kunna TV ta shiga kallon wani Indian film "Jab tak hai jan" tsohon film ne, amma tana son film din sosai, sbd an zuba love a ciki. Karar text taji ya shigo wayarta, ta na dubawa taga ayman ne, da sauri ta bude msg din " how is my baby doing, am seriously missing ur swt lips, can't wait to be home! Murmushi tayi ta tura masa "missed u dearly! anan dai suka ci gaba da tura ma juna love messages har suka gaji dan kansu suka bari. Sai around 11 ta shiga kitchen ta hada lunch. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Su abba yaran "Mariya" sunje har mubi sun dauko ta, wani babban asibiti a garin Zaria suka kaita, dakyar doctor's suka gano abinda ke damunta, suka kwantar masu da hankali akan jikinta zai yi sauki da yardar Allah. Wata kanwar ta ke zama da ita a asibitin, a yayinda su abba kuma suke skul. Kusan kullum su kanje su dubo jikinta, kuma da alamar samun nasarar jikin nata, tunda ta fara gani yanxu! Su yasir dai ana final year, sai shiryen shiryen gama skul yake, a yayinda su suhailat suke rubuta final exams suma, Maman yasir da Aminatu Maman Khadijah sun zamo kamar yan uwan juna, wata sabuwar alaqa ta sake kulluwa a tsakaninsu, shiri sosai sukeyi, kuma na tsakani da Allah. Innayo mamar Alh Ismail tana nan gidan, sai kara tsufa take, zaman lafia suke da aminatu, sbd aminatu ta dauke ta a matsayin uwar data haife ta. Inna kulu ma tana nan lafia da jikokinta, zaune suke cikin gata da jin dadi, Alh Ismail yana taimaka masu sosai......wannan kenan! "Ayman bai samu barin office ba sai karfe 4:30, Allah Allah yake ya isa gida, yaji kewar Khadijah'n sa, yaso biyawa gidan mummy amma ya kasa, fuskar Khadijah kawai yake bukatar gani yanxu. Yana isa gida, ya danna horn, baba mai gadi ya bude masa gate, babu bata lokaci yayi parking motar a inda ya kamata, ya fito ya shiga cikin apartment dinsu. Key dinsa yasaka ya bude kofa, sannan ya haura dakin Khadijah direct, bai ganta a ciki ba, ya tura kofar bathroom yaga bata ciki, ya shiga duba ko ina bai ganta ba, sai ya wuce dakinsa ajiye jakar sa. Yana shiga ya ji wani kamshi na tashi, ajiye jakar yayi yana lumshe ido, sbd dadin kamshin, bai lura da rubutun dake jikin mirrow'n sa ba, sai da ya cire wrist watch dinsa zai ajiye a wurin ne ya gani, "a hankali ya shiga karantawa, ji yayi kamar yayi hauka sbd dadi, Haka Iman ta iya love? Ya tambayi kansa, wani irin sonta ya kara ji, ya rasa yadda zaiyi da kansa sbd dadi, me zaiyi mata yanxu da zata ji dadi,........."WAYYO DUNIYAR" nan tayimin dadi yau, ya fada ma kansa yana murmushin farincikin. Da sauri ya fita ya fara neman ta. "Precious gift" ya shiga kwala mata kira, amma shiru, har qasa ya sauka bai ganta ba, hankalin sa ya fara tashi, toh ina Iman ta shiga ne, ta fito ya nuna mata how much he loves her pls, zama yayi ya dafe hannun sa a kansa, sbd ya nemata har ya gaji, dabara ta fado masa, ya duba dakin da ke kusa da kitchen, nan ya shiga neman ta, har zai fita sai yaji kamar motsin mutum a cikin curtain dake jikin window, da sauri ya daga curtain din, "hango ta yayi sanye da wata short gown duk laps dinta a waye, ta boye fuskar ta da tafin hannunta tana murmushi. Dagata yayi sama da iya karfin sa, "Meyasa kika boye min, Inata neman ki tun dazu" murmushi ta sakar masa, suka shiga kallon juna, sai da ya kalle ta ido cikin ido, sannan ya shiga kissing dinta, anan dai suka fada gadon dake dakin, ya fara mata godiyar abinda ta rubuta masa, kunya ya kamata, ta rufe ido, ji tayi ya saka hannu cikin rigarta yana matse mata boobs, bata hanasa ba, barinsa tayi ya taba kayansa, sunyi kusan 20 minutes a cikin wannna yanayin, kafin taji yana neman rabata da rigar jikinta, rike masa hannu tayi dakyar, sbd ita kanta batasan duniyar da take ba, ta ce masa "Alhub muje kayi wanka pls" sunan da ta kira sa dashi ya kara masa dadi "Alhub" Yace duk yadda akayi yarinyar nan tasan ko wata hanyar salon love, ya shiga kissing dinta kuma, da kyar ta rokesa ya barta. Saka hannunsa yayi a waist dinta suka haura dakinsa, anan ta hada masa ruwan wanka ya shiga, kafin ya fito ta bude wardrobe ta fito masa da wata "sky blue three quarter trouser" da red body hug mai karamin hannu. Ta fesa kayan da turare, sannan ta zauna a bakin gadon tana wasa da fingers dinta. Yana fitowa ta shiga goge masa jiki da karamin towel, ita ta saka masa kayan, sannan ta rike hannunsa suka tafi dinning cin abinci. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣9⃣1⃣-1⃣9⃣5⃣ Yana saka key a kofar ya dire ta a saman gadonsa, banda ihu babu abinda take "Wayyo ya ayman kayi hakuri, kar ka tabani danAllah" kalmar dake fita a bakinta kenan, shiko ayman tsayawa yayi a kanta yana kallonta ba tare da ya furta komai ba. Matsowa yayi kusa da ita zai fara kissing dinta, amma sam taqi yarda, sai fisge fisge take, gashi yau ta shafa turaran nan mai tashar masa da hankali, "ihu ta cigaba da yi tana rokonsa amma ayman baya cikin hankalin sa" Kokarin zuke mata zip din wata gown din material dake jikinta ya shiga yi, Khadijah tana ganin abinda yake kokarin yi ta kara sautin ihunta "Wayyo ya ayman ka gyaleni, menayi maka, donAllah idan nayi maka laifi ka fadamin, zan baka hakuri, amma kar kayi min komai" bai saurareta ba har sai da ya raba ta da rigar dake jikinta, ya rage daga ita sai "bra da underskirt daya tsaya mata a guiwa" Rudewa yayi sosai daya ga jikin Khadijah, bai taba kawo ma ransa haka Khadijah take da jiki mai kyau ba, jikinta laushi kamar na jariri, ga wani shinning da skin dinta yake, babu abinda yake bukata irin yaga ya fara romancing jikin nan nata, gashi irin bra da rabin boobs din mutum a waje yake ta saka, duk ya fita hayyacinsa, sannan gashinta duk ya bazu ta ko'ina sabuwa kokuwar da yayi da ita. Khadijah ta shiga kare jikinta da hannunta, kuka mai ban tausayi takeyi tana rokonsa, amma sam ayman baya ma jinta sbd duk ya fita a hayyacinsa, ganin ta cikin wannan shiga, tunda underskirt dake jikinta pure white ne, and kuma it's transparent, ana ganin jikinta sosai. Ayman ya matse ta da iya karfin sa ya fara kissing dinta, duk fisge fisge ta, ta kasa motsi sbd yadda ya danne ta, cigaba yayi da kissing dinta na kusan 15 minutes, tun yana jin kukanta har ya daina sbd muryanta duk ya dishe sbd azaba da kuma irin maste ta da yayi. Bai kyale ta ba sai da ya tsotse mata harshe kamar yai cinye shi, ta yi kuka har ta gode ma Allah, sake ta yayi daga matsin daya mata ya tashi tsaye yana mai da numfashi, ita kuma ta rufe fuskarta da tafin hannunta tana kuka a hankali, sbd bata ma da muryar kukan yanxu. Wani irin tausayin ta ya fara shigar masa jiki, ya fara regretting abinda yayi mata, "da na sani banyi forcing kaina ba, I wouldn't have act stupid" ya fada openly, Khadijah dai tana jin duk maganganun da yake, amma duk ba wanne ne a ranta ba! Miqe wa tayi ta jawo rigarta zata saka ta fita daga dakin, "ayman ya matso kusa da ita, ya rike ta, ta fara ture masa hannu akan ya gyaleta sbd wani irin haushin abinda yayi mata ta keji. Ji take kamar ta kashesa ta huta, takaici duk ya ishe ta. "Iman" ya kira sunanta, bata amsa masa ba, ta dauki rigar ta tana mayarwa jikinta. "Iman" ya kara kiranta, amma stil bata amsa ba, "kiyi hakuri da abinda nayi maki pls my sweet pie, it wasn't deliberate, na kasa controlling feelings dinah ne akanki. Kar ki manya ni mutum ne ba dutse ba, kuma aure aka mana, ke matata ce, kamar yadda kikasan ni mijinki ne, even though auran da aka mana na hadi ne, kuma har ga Allah ban so auran ba, kamar yadda nasan kema baki so auran ba! Amma daga baya na fara sonki, nayi farincikin hadin da aka mana, unlike before da banaso, na fara maki wata irin makauniyar so, sbd kin sace min ruhina, har ya kasance bana taba jin dadin jikina idan ban ga wannan fuskar taki ba! I know i deserve all d punishments u've been giving me tun da kika dawo, amma nayi nadamar abinda nayi maki a baya, shiyasa na shiga rokonki akan ki ki yafe min, na rokeki gafara "IMAN" amma you shunned me, na tura naki messages yafi 50 ina rokonki gafara amma stil baki yafe min ba, me kikeso nayi naki da zaki yafe min? So kike na haukace ne sbd sonki? Ya kike so nayi da rayuwa na IMAN? A take kuka ya kubce masa, "tsoro abin ya ba Khadijah, sbd tunda ta ke a rayuwarta bata taba ganin kukan babba mai tsanani ba sai yau kuma wurin "mijinta ayman" kuma saboda ita yake kukan nan! Hankalinta ya tashi matuka, ta fara wani sabon kukan, dakin yayi tsit, banda sautin kuka babu abinda ke tashi a dakin. Gaskia ta tausaya ma ayman sosai, kuma taji haushin kanta akan qin yafe masa da tayi, amma ba son kanta bane, shi ya jawo duk wani abinda take masa a yau. Babu yadda zatayi da rayuwar ta illa ta yafe masa, zuge zip din rigar ta tayi, ta durkusa kasa ta dauki veil dinta, ta bude kofar da key, ta fita da sauri tana kuka. Ayman ya shiga kiranta da muryan kuka "Iman! Iman!! Iman!!! Don't do dis to me for Allah's sake, find a place in ur hrt to forgive me, av regretted every mistake i ever did to yhu, am so sorryyyy ya karasa da kuka😭😭😭😭😭😭 Tana bakin kofar tana jiyo sa, ta durkusa a wurin tana kuka, daga karshe dai ta miqe ta wuce dakinta ta saka key ta rufe, zama tayi a saman carpet ta cigaba da kukan da takeyi. Tabbas ta tausaya ma ayman, kuma lokaci yayi da zata yafe masa, tunda da alama ya gane mistakes dinsa, kuma he have learnt some lessons, dama she never intended doing abinda tayi masa, she didn't jst go ahead doing it deliberately, she has her purpose. Yanxu ko a mafarki bazai yi gangancin wulakanta mace ba, ko da kuwa bara yaga tanayi, ba ma a matsayin yar aiki ba! Bathroom ta shiga tayi alwala, ta yi sallah'n magrib sannan ta sauko kasa jikinta duk a mace, wani irin son ayman ke shiga mata jiki, bata taba experiencing yadda ake jin son mutum ba sai yau, fuskar ayman kawai takeson gani, ji take kamar ta haura dakinsa ta ce masa ta yafe masa, amma ta kasa. Kitchen ta shiga, tayi blending kayan miya sama-sama, sbd spaghetti zatayi, gashi lokaci ya wuce, ta yanka hanta da carrot, sannan ta fito da chicken da ke freezer ta wanke ta daura a saman gas, yana dahuwa ta soya tayi peppered chicken da zasu ci da spaghettin. Bata wani bata lokaci ba ta gama, ta zuba a warmers ta kai saman dinning table ta ajiye, abincin duk ya fita mata a rai, she don't think zata iya ci, sbd zazzabi take ji yana neman rufe ta. Haurawa dakinta tayi, ta gabatar da sallah'n isha'i, tana idarwa ta hau saman gadonta ta kwanta. Hoton abinda ya faru tsakaninta da ayman kawai take gani, kunyar ayman ta fara ji, ya zata hada ido dashi kenen, tunda ya gama ganin jikinta, tana cikin tunanin ne taji wayarta na ringing, da kyar ta daga, taga samrah ce. Dauka tayi tasa a kunne, suka fara hira, samrah take ce mata "sun isa gida lfy" ta kira ya Ayman baya picking, ko bai dawo daga masjid bane? Khadijah tace mata eh, ya bar wayar a daki ne. Suna cikin hirar su dai, samrah tace mata "me ya same muryanta ne, ta ji shi cracked" ko dai network ne, tunda daxu suka rabu, Khadijah tace "mayb network kenan, amma lafia lau muryanta yake" anan dai sukayi sallama, tace idan ya ayman ya dawo ki gaishe min da shi. Sai around 9:00pm Khadijah ta sauka kasa, ta leqa dinning taga kamar ba'a taba abincin da ta ajiye ba, zuwa tayi ta bude warmers din taga to taba abincin ba'ayi, duk sai taji wani iri, tasan har yanxu ayman yana cikin wani hali, if not da zai sauko yaci abincin. Yau satin ta 2 da kwana 4 kenan da dawowa daga skul, kuma tun da ta dawo ayman ke cin abincin ta, Shiyasa yau da baici ba duk taji jikinta yayi sanyi. Kwashe abincin tayi ta miqa ma su Audu, Audu'n yace "lafia yau Alhaji bai fito sallah ba Hajia? Ko dai baya gidan ne? Gabanta taji ya fadi, me Audu yake nufi da hakan, ko dai ayman ya shiga wani hali ne? Dakyar ta ce masa "baya jin dadi ne, amma da sauki" ya ce "Allah sarki, Allah ya basa lafia, ki gaishe min dashi danAllah" ta amsa da "toh zaiji" ta juya ta koma ciki. Hankalinta duk ya tashi, ko dai ayman yana nan cikin yanayin data barsa ne? A take jikinta ya hau rawa, wata zuciyar tace mata ta leqa dakinsa ko lafia, wata zuciyar kuma tace mata ta bari har gobe da safe, idan taji shi shiru sai ta leqa sa. Haka tabi zuciyar da tace mata ta bari sai gobe, amma kusan kwana tayi idonta biyu, sbd duk ta damu tasan halinda ayman yake ciki. Washe gari da safe bayan tayi wanka ta saka wata English gown mai hannun vest pink, bata wani yi kwaliyya ba, ta dauko hula mai laushi purple ta saka, turaran humrah da Jidda matar faisal ta bata, ta dauko ta shafe duka jikinta da shi, kamshi daki ya farayi, sbd humrah'n yanada karfi. Saukowa tayi kasa ta hada masu brkfast, yam balls da sauce din hanta kawai ta hada, sbd bata wani jin dadin jikinta, kuma rabin hankalinta yana wurin ayman, so take kawai ta gansa. Cikin 30 minutes ta gama, tunda dan kadan tayi, ta jere a dinning sannan ta gyara kitchen din. Zama tayi a palour tana kallon wani film a TV, amma duk hankalinta yana wurin ayman, sbd lokaci ya wuce sosai kuma bata ga fitowarsa ba, tana cikin tunanin ne taji ana knocking, kallon kayan dake jinkinta tayi, taga bazata iya fita da kayan ba, saboda yanayin hannun, shiyasa tace wayene? Audu yace shi ne, "dama nazo duba jikin Alhaji ne, sbd rashin zuwan da yayi masjid yau sallah'n subh, ina fatan dai jikin da sauki" gabanta taji ya kara faduwa, "ta ansa masa da kyar, tace eh da sauki, mun gode" ya amsa ba Allah ya bashi lafia, sannan ya wuce. Da sauri ta haura sama dakinsa, kallon kayan dake jikinta tayi, taso ta koma ta saka himar ko wani babban gyale, amma sai taji ta fasa, "me take boye masa, tunda jiya ga gama ganin ta cikin bra da underskirt? Tura kofar tayi, yanayin da taga ayman yasa tayi saurin shigowa, "kwance yake a kasa duk jikinsa rawa yake kamar an hada jikin shi da socket mai shocking mutum" bakinsa sai rawa yake kamar mai jin sanyi.............. Kuka ta shiga yi, tana tambayarsa "ya ayman me ya faru, what's wrong with you? Amma shiru yayi sbd wani azaban da yake ji a jikinsa. Da sauri ta matsa kusa da shi ta taba jikinsa, ji tayi kamar ta taba garwashin wuta, ihu ta sake tana kuka, "a hankali ya ce mata, Iman meyasa zaki min haka, so kike na mutu ki huta ko? Tunda kinki yafemin, gwara na mutum kowa ya huta. Kuka ta fara yi masa, tana cewa "wallahi na yafe maka ya ayman, i love you so much, and i mean it, am not kidding! av forgiven you, na yafe maka duniya da lahira, donAllah kar ka mutu ka bar ni, ka tashi plss ya ayman! Kallonta ya tsaya yi, da kyar bakinsa ke motsi, yace "ban yarda dake ba iman" how sure are you? Cikin kuka ta kara fadin "i mean my words genuinely from dah button of my hrt ya ayman! Na yafe maka ya ayman! Wani dadi yaji a ransa, amma karfin sa ya kare ko, sbd kwana yayi yana kuka, shiyasa wata uwar zazzabi ta rufe sa. Ciwo jikina ke min Iman, zan mutu da sonki, ki taimaka ki kira mummy ta turo driver a kaini hospital, ciwon sonki zai kasheni. Ciki kuka tace "bazaka mutu ba ya ayman" dan Allah ka daina fadin haka, nace na yafe maka plsss, da kyar ta samu da dauki wayarsa ta kira small mama, sbd batason hakalin su mummy ya tashi. Cikin kuka ta ke magana "small mama pls kizo gida yanxu mukai ya ayman hospital bashi da lafia," cikin rudewa small mama ta dauki key din motarta ta dauki little mimi a hannu ta fita da sauri, sbd mijinta cherish yana office. Tana gama waya da small mama ta je ta rumgume ayman tana kuka shi kuma ya zuba mata ido yanajin so da kaunar ta a cikin ransa. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili *Dedicated* to Tayi's family 1⃣9⃣6⃣-2⃣0⃣0⃣ Suna cikin wannan yanayin door bell ya fara kara, da sauri Khadijah ta ware jikinta daga na ayman, ta tashi tana ce masa mayb small mama ce ta iso, tana sauka kasa ta tambaya ko waye sbd rigar dake jikinta, small mama tace "bude Khadijah nice" da sauri ta bude, rungume small mama tayi ta fara kuka, small mama ta fara bata baki akan ba kuka ya kamata tayi ba, ta je ta sako himar su kaisa asibiti yanxu. Da sauri Khadijah ta haura dakinta ta sako himar mai kauri da baza'a iya ganin rigar da ke jikinta ba! Har zata wuce dakin Ayman kai tsaye, sai ta tuna small mama na palour, da sauri ta sauka kasa, small mama na nan zaune cikin damuna, "Khadijah ta kalle ta tace ta hauro sama dakin ya ayman din" bin ta tayi a baya har suka isa dakin. Yanayin da small mama taga ayman yasa ta kara rikicewa, da sauri ta mika ma Khadijah little mimi, ta isa kusa da ayman, tana taba jikin sa taji zafi sosai, gashi duk shivering yake. Da kyar ma yake bude ido, "me ya same sa ne Khadijah? Jikin sa yayi tsananin? Cikin kuka Khadijah tace lafiar sa lau jiya da rana, da dare ne ciwon ya fara. Karbe little mimi tayi a hannun Khadijan, tace mata ta kama shi su sauka kasa a kai sa hospital kawai. Babu musu ta isa wurinsa, kama sa tayi ya miqe da kyar, sannan ya rataya hannunsa a kafadar ta suka fara tafiya a hankali, da kyar yake takawa, small mama kuma tana binsu a baya har suka kai wurin da motar small mama yake. Seat din baya suka shiga, ayman ya kwantar da kansa a jikin Khadijah, small mama kuma ta ajiye baby'n ta a seat din gaba, ta zauna a mazaunin driver ta ja motar sai staff clinic din su ayman (NNPC medicals). Within 15 mins suka isa, da sauri doctor's suka yo kansa ganin yaron Alh Umar (GMD) gabadaya yasa akayi admitting dinsa ba tare da bata lokaci ba. Banda kuka babu abinda Khadijah keyi, tun small mama tana lallashin ta, har ta koma kallonta, qura mata ido kawai tayi tana kallon ta. "Wai meya faru ne Khadijah, sai kuka kikeyi tun dazu, saikace irin ance maki bazai tashi ba! Kodai wani abin ne ya samesa kike boyemin? Da sauri Khadijah ta share hawayenta, ta girgiza mata kai alamar babu komai. Kallonta dai small mama tayi, tace mata shikenan amma ba wai ta yarda da abinda Khadijah tace mata bane, ta dai ji ta ne. Sunfi hour 3 a zaune ayman bai farfado ba sbd injection da aka masa na bacci, sai da ya kusan hour 4 sannan ya farfado, Ji yayi jikinsa ya masa dadi kamar babu abinda ya samesa, amma yana dan jin jiri sbd drip da aka saka masa. Wata doctor ta je inda su Khadijah suke zaune, tace masu ya farfado suna iya shigowa. Da sauri suka miqe sai cikin dakin, Khadijah ko kunyar small mama bataji ba, ta wuce saman gadon da ayman yake ta zauna, hannu tasa ta fara shafa fuskarsa, dayar hannunta kuma na cikin hannunsa, ta na tambayarsa ya jikin sa. Bai amsa ta ba sai ido daya zuba mata kawai, amma fuskarsa na dauke da murmushi, itama sai ta tsince kanta cikin murmushin, anan suka manta ma small mama tana dakin. "Idan kun gama soyyayar taku dai zaku tuno akwai mutum a dakin, small mama ta fada daga inda take" da sauri Khadijah ta tashi daga gadon, wata kunya duk ta rufe ta, ta shiga ba small mama hakuri. Small mama tayi murmushi kawai, sannan ta matso kusa da gadon ta tambayesa ya jikin? "Da sauki yanxu ya fada yana murmushi, ta ce toh Alhamdullilah, gwara da ba'a kira su mummy ba. Yanxu dai bara ruwan ya kare sai suyi discharging dinka kawai mu tafi gida, tunda naga har kun fara love da matarka anan. Murmushi yayi kawai bai ce mata komai ba! Ruwan yana karewa akayi discharging dinsa, wani doctor ya tambaya ina matarsa? Small mama ta ce ma Khadijah ta bisa office, suna shiga yayi mata fada sosai akan ta daina masa duk abinda zai daga masa hankali, sbd zuciyarsa tana iya bugawa idan yana cikin tashin hankali, ta lura da shi sosai idan yana cikin wani hali, ta kwantar masa da hankali. Godiya tayi ma doctor'n sannan tace zata kiyaye in shaa Allah, ya mika mata takarda akan taje pharmacy ta karbo masa drugs. Tana fitowa suka shiga mota sai gida. Small mama bata sake tambayarta wani abu ba, sbd tasan anfani da mutuncin sirrin ma'aurata, kuma Khadijah ta birge ta sosai da bata fada mata komai akan abinda ya faru ba, duk da tasan abinda ya faru bazai wuce tsakaninsu bane, amma bata damu ta sani ba, tunda sirrin ma'aurata mai girma ne. Fada dai tayi masu duk da bataji abinda ya jawo ciwon ayman din ba, amma Khadijah tayi mata bayanin abinda doctor yace, anan ta gane mayb misunderstanding suka dan samu da har ya jawo masa hakan. Tayi masu fada sosai mai shiga jiki, "kuma taji dadin yadda suke tafiyar da soyayyar su, tunda ga zahiri ta gani a hospital, da kuma irin kuka da tashin hankali da Khadijah ta shiga kafin ayman ya farfado. Duk sai taji sun bata sha'awa....... Godiya sosai ayman yayi ma small mama, sannan tace masu zata koma gida sbd cherish baisan ta fito ba, "Khadijah ta roketa akan ta tsaya ta tafi da abinsa pls, sbd da ita ta saka kar yayi wastening! Bata so tsayawa ba, amma ganin irin rokon da Khadijah keyi mata yasa ta tsaya, daukar wayarta tayi ta kira cherish ta fada masa kar ya koma gida bai tarar da ita ba, sbd tasan halinsa na rashin son dawowa gida bai tarar da ita ba! Cikin hour daya Khadijah ta gama hada abincin, ta nemo basket mai kyau ta hada komai a cikin warmers ta zuba cikin basket din, small mama tace "ta kusan kawo mimi yaye" da murna Khadijah tace kai amma naji dadi, dama wata biyu da sati 2 kawai zanyi a skul semester'n nan zan dawo, faduwa tazo dai dai da zama kenan! dariya sukayi harda ayman, sannan small mama tayi masu sallama, su kuma suka mata godiyar taimakon da tayi masu. Har wurin motar ta suka rakata, "small mama ta hango motar Khadijah da akayi parking cikin garage, ta kalli ayman tace "ya kamata a fara koya mata driving ai, meye amfanin motar, ko so kake ya lalace ne? Ayman yace zata fara nxt wk in shaa Allah. Sannan ta bude motar ta shi ga, suna daga mata hannu. A jere suke tafiya har suka shiga cikin palour'n, sai kallon Khadijah yake, ji yake kamar ya cinye ta, "ita kuma kunyarsa take, taqi yarda su hada ido" zuwa tayi ta zubo masa abinci a plate, ta kai masa palour domin yaci, "ke zaki yi feeding dinah fa, sbd bazan iya ci ba, ya fada yana kallonta" bata yi masa musu ba ta zauna kusa da shi ta fara basa a baki, duk yadda yaso su hada ido da Khadijah hakan bai yiwuba, sbd qin kallon sa tayi, duk kunyar sa takeji tun da suka dawo. Tana gama bashi, ta tashi ta kai plate kitchen, "ya tambayeta ko taci abincin? Tace a'a sai anjima, ce mata yayi ta zubo yanxu tazo taci a gabansa, babu yadda ta iya haka ta zubo kadan tazo ta zauna ta fara ci.......................................... Dare nayi bayan sunci abinci, Khadijah ta fito masa da drugs dinsa ya sha, sannan ta haura dakinsa ta gyara shi tsaf, ta kunna masa turare ko ina ya hau kamshi, sannan ta hada masa ruwan wanka, shiga tayi dakinta ta dauko turaren wankanta ta zuba masa a cikin ruwan. Ta sauka kasa tace ya hauro yayi wanka, "ce mata yayi bazai iya haurowa ba, sai ta kamashi, kuma karya ne so yake kawai ya taba jikinta. Babu musu ta je ta rike shi suka hauro tare, har cikin dakinsa ta kai shi, tace masa ya shiga yayi wanka, itama wankan zataje tayi. "Ki tsaya mana muyi wankan anan" yace mata, rufe fuskarta tayi cikin kunya tace "a'a bazata iya ba, bari dai ta wuce dakinta tayi a chan" murmushi kawai yayi mata, sannan yace toh shikenan! Dakinta ta shiga ta cire kayan jikinta ta daura towel, ta fada cikin jacuzzi'n bathroom dinta ta wanke jinkinta sosai. Tana fitowa ta hau shafe jikinta da turare, wata red mini nighty ta saka, tsayinsa iya cinyarta, sbd bai kai mata guiwa ba. Tayi combing gashinta ta kama da ribbon, sannan ta hau gado ta kwanta. Wayarta ta dauka tana chatting, taga ayman ya tura mata msg "come over to my room pls, i cnt sleep alone, uno am sick har yanxu" murmushi kawai tayi, tace "ayman kenan" babu inda zani, ta cigaba da chatting abinta, sbd ta gano so yake kawai taxo dakinsa. Tana cikin chatting da farhana, taji an turo kofar dakinta, ta na daga fuska taga ayman ne, sanye yake da boxer red shima, sai pure white singlet. Tsayawa yayi ya kare mata kallon nighty'n dake jikinta, sannan ya hau saman gadon ya kwanta kusa da ita, yadda suke jiwo numfashin juna. Meyasa kika ki zuwa dakina, bakisan yanayin zaman mu a gidan nan ya chanxa ba ko? daga yau kin bar kwana a dakin nan, dakina zaki koma da kwana! zaro idonta tayi ta tura baki tana kallonsa, cikin muryar shagwabar ta fara ce masa "ni dai babu inda zani ya ayman ina dakina" kallonta ya cigaba dayi sbd ta gama kashe masa jiki da shagwabar nan nata, yace "ai baki isa ba baby" so kike kenan na kira small mama na fada mata tun da mukayi aure baki taba kwana a dakina bako? Da sauri tace masa "kayi hakuri kar ka kirata zan kwana" toh ki tashi mu tafi, ya fada mata, cikin shagwaba tace masa ahankali "ya ayman kayi hakuri yau na kwana a nan, I promise, zan kwana a dakin ka gobe! Yace toh shikenan! amma nima anan zan kwana yau, sbd tsoro nakeji na koma dakina ni kadai, sai dai idan zaki rakani, "batason tashi, sbd rigar dake jikinta, it's very transparent, gashi it's short again, tasan halin ayman" shiyasa ta hakura akan ya kwana a dakinta kawai. "Toh ka kwana anan ta fada masa a hankali" matsowa yayi ya fara shafa mata jiki ta ko'ina, tun tana turesa har ta barsa sbd duk ya gama kashe mata jiki, haka ya gama jagwalgwalata a daren, ya taba nan, ya matse chan, har ta fara masa kuka, sbd yana neman wuce mata gona da iri. Da kyar ya kyaleta sbd rokon da take masa, cos duk ta tsorata, murmushi kawai yayi mata, ya tashi ya kashe wutan dakin, dakin ya rage da hasken bed side lamp dake kusa da gadon. Anan ya jawota jikinsa ya saka hannunsa cikin gashin kanta yana shafawa ahankali, ita kuma ta kwanta a saman kirjinsa tayi shiru kamar mai bacci, amma kuma idonta biyu, bata taba jin kanta cikin wannan yanayin ba tunda take, shiyasa tayi shiru kamar mai bacci, tana jin wani irin dadin kirjinsa, Haka suka kasance manne da juna har bacci ya daukesu. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:04 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili Wannan page din naki ne "Maman abba nah" thanks a lot for d love and care. Allah ya barki tare da Baban abba, ya qaro maku twason rai da dankon soyayya. Kina raina har kullum😍❤ 2⃣0⃣6⃣-2⃣1⃣0⃣ Suna isa dinning suka zauna kusa da juna, Khadijah tayi feeding dinsa har ya koshi, "shima yace bai yarda ba sai yayi feeding dinta" batayi musu ba ta bude bakinta ya shiga bata abincin har ta koshi. Tashi tayi ta kwashe kayan abincin takai kitchen ta wanke su, Ayman kuma ya koma palour ya zauna. Sai da Khadijah ta gama gyara ko'ina a kitchen din sannan ta fito palour'n ta samesa, yana kallon wani program a "sunnah TV" zama tayi a daya daga kujeran palour'n ta kura wa ayman ido, so da kaunar sa na ratsa ta! Duk ta shagala da kallonsa, shi kuma hankalinsa na kan program da yake kallo. Chan yajita shiru, bai san ma ta shigo palour'n ba, Juyawa da zaiyi suka hada ido, wani narkeken murmushi mai cike da so ya yi mata, Itama ta mayar masa. "Ya kika zauna a chan? zo nan ki zauna "ya muna mata cinyar sa" qin tashi tayi, ta dauki wayarta tana chatting, shi kuma ya tsaya yana kallonta, "miskilincin ya motsa kenan ko Iman? nan ma bata ce masa komai ba! Tashi yayi ya dauke cak, yayi hanyar dakinsa da ita, "ita kuma ta fara masa kukan shagwaba wai ya cikata, Tana chatting da farhana ne! "farhana mijinki ne? ya tambayeta yana harararta cikin wasa, shiru tayi masa, ya fara mata wasa da abubuwa a jikinta. Kiran sallah'n magrib ne ya dakatar da shi, suka tashi dukkansu suka yo alwala. Bai dawo daga masjid ba, sai bayan isha'i, Khadijah kuma tana idarwa tayi wanka, turaran da ta siya wurin "Maman abban department dinsu" ta dauko ta shafa a jikinta, ta gyara ko'ina a jikinta, sannan ta fito da wani pink nighty wanda shi da babu duk daya ne idan mutum ya saka, and it's very much transparent, kuma dan karami "very short" ta saka a jikinta, sannan tayi combing gashinta tayi parking, "Ji tayi rigar ta bata kunya, ta kalli madubi taga ko'ina na jikinta a na gani, kamar bata saka komai ba, ta na shirin bude wardrobe ta fito da wani nighty ta chanxa ne taji ayman ya bude kofar. "Wayyo, Ji tayi kamar ta saka ihu sbd kunya" shi ko ayman hankalin sa duk a tashe, duk ya fita hayyacinsa, babu abinda yake bukata irin ya ji Khadijah a jikinsa, " ahankali ya matsa inda take, yayi hugging dinta ta baya" ya shiga kissing din wuyanta ta bayan, ya saka hannu yana shafa mata jiki ta ko'ina, babu inda baya tabawa jikinta, nan dai jikinsa ya fara rawa, yaga tsayuwan bazai masu ba, ya dagata cak sai dakinsa. Sun dade a haka yana wasa da jikinta, har itama ta fara mayar masa, "anan ga ya samu ya cire mata rigar dake jikinta, ya kashe wuta" hankali Khadijah ya tashi da taga ya cire mata nighty'n, "ayman ya kara rudewa daya ga irin baiwar da Allah yayiwa Iman dinsa" tsayawa yayi yana kallonta, kafin ya fara kissing dinta ta ko'ina, jikinsa sai rawa yake, "Khadijah tasan yau mai rabata da ayman sai Allah, gashi ta sako turaran da ta siya wurin abba" ganin ayman ya yi nisa, yana neman wuce gona yasa ta fara masa kuka ko zai barta irin na jiya, "amma ina! Baya ma cikin hankalinsa, "he jst need his wife at d moment" Kuka sosai Khadijah ta shiga yi, tana rokonsa amma ayman yaqi sausauta mata, (anan ni hadeeza na ja masu kofa na fita, sbd abinda ayman yake neman yi ma khadijah yafi karfin na tsaya na gani, talk more of na rubuta maku ku ji). Ayman bai kyale Khadijah ba sai kusan asuba, "tayi kuka kamar ranta zai fita, har sai da ta samu cracked voice, Ayman ya matukar tausaya mata, ji yayi kamar ya hadiyeta, son ta ya cigaba da qaruwa a ko wani lungu da sako na jikinsa. Anan ya shiga bata hakuri abunda ya faru, bata ce masa komai ba har ya gama, "lallai ya ayman baka da tausayi, ka kusan kasheni" ta fada a zuciyar ta, bata san maganar ta fito ba! Ayman yayi saurin rungumota jikinsa, ya cigaba da bata hakuri, yace bada son ransa hakan ta faru ba, tayi hakuri, bazai kara ba. Tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka, sannan ya dauro alwala zaiyi nafila, sai da Khadijah ta bari ya fara sallah, sannan ta miqe zata tashi ta shiga bathroom tayi wankan itama. Ji tayi ta kasa tafiya, wani irin ciwo jikinta ke mata, "sake ihu tayi tana kuka" hankalin ayman idan yayi dubu ya tashi, Allah Allah yake ya idar da sallah, "Khadijah ta koma ta kwanta tana kuka a hankali" Ayman yana idarwa, ya taso da sauri, ya dan yaye duvet da ta rufe jinta da shi, a rude yake tambayarta meya faru? Bata ce masa komai ba, ta cigaba da kuka, nan fa hankalin Ayman ya kara tashi. Da kyar Khadijah ta bude baki ta fada masa inda ke mata ciwo, kuma ta kasa tashi sbd jikinta duk ciwo yake mata. "Bari na hada maki ruwa, nayi maki wankan" zaro ido tayi duk da ciwon da takeji a jikinta, ta ce masa "zan yi wankan da kaina" "Come on, u can't, ya fada yana kokarin shiga bathroom, da kansa ya hada mata ruwan wanka, sannan ya zo zai janye "duvet", tayi saurin rike hannunsa, tace ya miko mata towel, "Murmushi yayi ya dauko towel dinsa ya bata, da kanta ta daura towel din, sannan ayman ya dauke ta ya kaita bathroom, shi da kansa ya wanke ta tas, ya dauko ta a hannun sa, ya dire ta a saman gadon sa. Kunyar sa sosai take ji, tun a bathroom taqi yarda su hada ido, shi kuma ya lura da hakan, shi yasa yake ta faman murmushi. "A hankali tace masa ya kaita dakinta, sbd kayan da zata sa duk chan suke" bai yi mata musu ba, ya dauke ta sai dakinta, shi ya fito mata da kaya, sannan ya koma dakinsa, da kansa ya gyara gadon, ya shirya ko ina, sannan ya ja kofar ya koma dakinta, yadda ya barta hakan nan ya sameta, "duk sai yaji tausayin ta ya kamasa" da sauri ya isa wurinta, ya shiga lallashin ta, har ya samu ta yi shiru, shi ya saka mata kaya, sannan ya kwantar da ita, taso tashi tayi nafila, amma bazata Iya ba, shiyasa ta kwanta ta na jiran a kira sallah'n subh, Bacci sosai take ji. Kwanciya tayi a jikin ayman, ya shiga shafa mata gashin kanta har aka fara kiran sallah. Da kyar ta tashi tayi sallah a zaune, shi kuma ya wuce masjid. Tana idarwa ta kwanta a saman carpet, bacci mai dadi ya dauketa. Ayman yana shigowa ya tarar da ita a kasa, ahankali ya cire mata himar dake jikinta, daukanta yayi ya aza ta a gado, sannan shima ya kwanta tare da rungumeta, anan shima bacci ya daukesa. Bai farka ba sai 9:00am, ya tashi, ya sauka zuwa kitchen ya hada masu brk fst, sannan ya dauko abinda ya hada har palour'n ta. Ya kunna TV yana jin early mrng news, amma rabin hankalinsa na wurin Khadijah, ya matsu ta tashi yaga fuskarta. Sai misalin karfe 10:30am ta farka, ta fara tsoron sauka daga gadon, kar ta kasa tafiya, cikin hikimar Allah ta tashi tsaf tana tafiya abinta, amma stil tanajin dan ciwo a jikinta. Bathroom ta shiga tayi brushing bakinta, sannan ta gyara gadon da kyar. Palour ta fita, ta hango ayman zaune yana kallon news, Ji tayi kamar ta koma dakin, sbd bazata iya hada ido da ayman ba! Komawa dakin tayi, ta zauna a gaban dressing mirrow tana danna watarta, sallamar ayman taji daga sama, ta dago da sauri suka hada ido ta mirrow'n dakin, nan da nan ta sunkuyar da kanta qasa, "matsowa yayi kusa da ita, ya tsaya yana kallonta, a hankali ta ce masa "ina kwana" ba tare da ta kalli fuskarsa ba! "Bazan amsa ba, sai an kalle ni cikin ido tukunna" murmushi tayi kawai, ta cigaba da danna wayarta. Sai da yaga bata da niyyar kallonsa, sannan yace mata "how was ur nyt" harararsa tayi, tayi masa banza. Yayi dariya, kafin yace mata "crying babe" ta tsuke fuska kamar mai shirin kuka, ta na harararsa ta qasa, abin sai ya basa dariya, ya fashe da dariya kawai. "Ita kuma Khadijah sai tayi tunanin dariyar abinda yayi mata jiya yake" a take ta fashe masa da kuka, nan fa ayman ya rude, ya dago ta ya rungumeta a jikinsa ya shiga lallashin ta, yace wlh wasa yake mata, it wasn't deliberate, da kyar tayi shiru, sannan yakaita har palour ya shiga bata brk fast a baki, sai da ta koshi sannan shima ya samu yaci. Har yanxu taqi kallonsa, shikuma so yake ya kalli fuskar ta, amma taqi bari su hada ido. Tashi tayi ta hau saman kujera ta zauna, bin ta yayi da kallo, kafin ya kwashe kayan da sukayi amfani dashi zai kai kitchen. Ta taso zata karbe kayan ya hanata, ba dan taso ba ta koma ta zauna. Ayman yana shigowa palour'n ya je kujeran da take zaune ya zauna shima, a hankali ya yawota jikinsa yana shafata ahankali. Kwanciya tayi a cinyar sa, ba tare da ta kallesa ba. "Khadijatul Iman ke albarka ce a gareni, a kullun gode ma Allah nake da ya bani mata irinki, samun mace irinki a halin yanxu yana da wuya, nagode sosai for Yesterday's night" da sauri ya rufe fuskarta da hannunta, ya shiga cire mata hannun, anan dai ya fada mata ta shirya anjima zasuje gidan mummy, gobe kuma zai kaita a fara koya mata driving tunda next coming week zata koma skul. Taji dadi sosai, ta shiga masa godia, ya sunkuyar da kansa yana kissing lips dinta, yace ta daina masa godiya, shi ya kamata yayi mata godiyan, anan dai ya shiga fada mata yadda yakejin sonta a ransa, tun tanajin kunya, har Itama ta shiga fada masa "she loves him more" 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:05 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣1⃣6⃣-2⃣2⃣0⃣ Bacci sosai sukayi, sbd basu tashi ba sai passed 10:00am, Khadijah ta fara farkawa, ayman yanajin mostinta shima ya farka. Murmushi yayi mata, itama ta mayar masa, sannan tace masa ya tashi suyi wanka lokaci ya wuce sosai, "kar ya manta fa yau zasu fita ziyara" miqewa yayi tare da salati suka shiga bathroom yin wankan. Suna fitowa Khadijah ta shirya sa cikin sauri, itama ta shirya kanta cikin wata karamar gown da ya tsaya mata a guiwa, da sauri ta sauka kitchen hada brkfast. "Golden yam da sauce din hanta tayi masu, sannan ta fara yanka su carrot, green pepper, da hanta sbd tanason yiwa mummy fried rice. Tana cikin yankawa taji an rungumota ta baya, "tasan ayman ne, shiyasa bata ce masa qala ba" murmushi kawai tayi duk da baya ganin fuskarta. Hannu yasa ta waist dinta ya karbe wukan yana yanke mata carrot din. Shiru sukayi dukkansu babu wanda yace qala har ya gama. Yana gamawa ya janye hannunsa daga jikinta ya je ya bude karamar tap dake wash hand basin din kitchen ya wanke hannunsa sosai sannan ya juyo ya kalleta. Murmushi kawai tayi masa, sannan tace masa "thank you ya ayman" bata rai yayi cikin wasa yace mata "bana hanaki kirana da ya ayman ba? Dariya tayi kawai, sannan ta ce masa "errm sorry hot lips" dariya shima yayi ya matso kusa da ita ya fada mata abu a kunne da ni kaina mai rubutu ban sani ba😁 "me zakiyi da su carrot innan ne wai? Kallonsa tayi cikin ido sannan tace masa "mummy nah da daddy zan kai wa abinci! Kallonta yayi cike da so, wani farinciki na fisgar sa da baisan yadda zai saka ransa ba sbd dadi. A take ya jawota jikinsa ya fara kissing ko'ina na jikinta, hannu ya daga sama yana gode ma Allah daya basa mata irin Khadijah, "godiya ya shiga mata, na irin son da take nuna ma iyayensa" Bata rai tayi, tace idan bai daina mata godiya ba zata daina magana da shi for 3 days, "da sauri yayi shiru yace ya daina" idan ba kiyimin magana for a day ba ai mutuwa zanyi babynah, talk more of 3 days, ya karasa maganar yana zaro idonsa. Murmushi kawai tayi, taja hannunsa suka je yin brkfast. Bata wani ci abincin ba sosai ta tashi ta shige kitchen, "ayman ya kirata ta dawo su karasa cin abincin amma sam taqi dawowa" daga cikin kitchen din tace "hot lips na koshi, amai zanyi idan na kara cin komai Allah" da kyar dai ya kyaleta, yace zasu hadu a lunch ai! Sai kusan 12 ta gama hada komai, kamshi duk ya gauraya gidan kasancewar Khadijah karshe ce a fannin kitchen. Ayman ya shigo kitchen ya tayata aiki, sai shirme yake mata, "ya fito da maggi 3 kawai yasaka a shinkafar wai ya isa. Sai ta shiga tsokanansa wai bai iya komai ba sai cin abinci, ya za'ayi maggi uku yaji a rice din? shine yayi fushi ya koma palour yana kallon football match a TV. Khadijah tana fitowa ta hangosa ya zuba wa TV full attention dinsa yana kallo, ta zagayo ta bayan sa ahankali ta dauki remote ba tare da saninsa ba. Kashe TV'n tayi ta durkusa a bayan kujera ta boye, ayman yayi saurin juyawa yana bata ransa ko zai hango Khadijah, amma bai ganta ba. Da sauri ya miqe tsaye still she was no where to be found, ransa ya kara baci, yace "Allah baby idan kika bari na kamaki sai na maki duka, u should better come out urself" Tana jinsa tayi masa banza tana dariyar mugunta a hankali, ransa ya kuma baci, yace "gidan mummy da zan kaiki kuma na fasa" da sauri ta fito rike da remote a hannunta tana basa hakuri " haba hot lips, i was only joking kayi hakuri plsss ka kaini wurin mummy" bai ce mata qala ba, miqa hannunsa kawai yayi ya karbi remote din. Zama yayi a saman kujera ya kunna TV ya cigaba da kallonsa bai kulata ba. Zagayowa tayi ta cigaba da basa hakuri amma ko kulata baiyi ba, kallonsa kawai yakeyi, "tashi tayi ta zauna masa a cinya tana cigaba da basa hakuri" am so sorry hot lips, i promise not to get dis repeated, ka yafe min pls ka kaini gidan mummy da gidan su simrah. Bai ce mata komai ba har ta gama basa hakuri, "hot lips manaaa! am sorry fa nace, dagowa yayi ya kalli kwayar idonta sannan yace "bani kika cewa ban Iya komai ba sai cin abinci ba ko? We wil meet @ nyt ai, zan nuna maki cewan ban Iya komai ba! Kai ya ayman I was only joking fa, ka fini iya girki ma, ta karasa maganar tana dariya, "ooh dariya ma na baki koh? babu inda zan kaiki yau lemme tel u. Kwanciya tayi a kirjin sa ta fara kuka, anan fa hankalin ayman ya tashi, sbd idan akwai abinda ya tsani ji a rayuwarsa toh kukan hoty'n sa ne. Nan ya shiga lallashin ta akan tayi hakuri zai kaita, da kyar ya samu tayi shiru. Dole ya kashe TV'n ya tashi suka tafi up stairs canxa kayan da zasu fita anguwa da shi. Dakinsa suka shiga, Khadijah ta fito masa da wata sky blue yard mai kyaun gaske, da hula sannan ta saka masa kayan, bata yarda sun hada ido ba, shi kuma so yake ta kalle sa tun daxu amma taqi yarda. Har ta gama saka masa kayan basu hada ido ba, Murmushi kawai ayman yayi yace "cry cry kawai" bata kulasa ba ta wuce dakinta ta sako kayanta. Wata syk blue sheraton ta saka mai dan ratsin peach flowers dayasha dinkin riga da skirt, kayan sun mata kyau sosai, sannan ta daura dankwalin kayan, ta fito da babbar peach veil dinta da hang bag sky blue, sai dan heel peach colour. She was looking so awesome😍 Dakin ayman ta shiga tace masa ta gama, tsayawa yayi yana kallonta kamar zai cinye ta, bata san lokacin data dago da kanta ba suka hada ido, "yeyyy i won d game at lst! Murmushi kawai tayi, ta ce masa "donAllah nika fito mu wuce, inason muyi sallar zuhr a gidan simrah ne fa! Kallonta ya qarayi, yace sai an bani goron wannan irin kwalliyar yanxun nan. U must be kidding hot lips, kasan dai kai kace bazamuyi dare baku? Ka fito mu wuce pls. Sai da ta matso kusa dashi tayi kissing dinsa sannan ya kyaleta. Kitchen ta shiga ta jera abinci a warmers sannan ta kwashe peppered chicken ta zuba su a foil paper sannan ta saka su cikin wani food bag mai kyau ta rufe zip din jakar ta fito. Karbe bag din ayman yayi a hannunta ganin yadda take ta fama da jaka biyu a hannunta, ga veil dinta bata rataya a jikinta ba ko. Dariya abin ya basa, sannan ya ja hannunta suka bar palour'n zuwa garage inda suke parking cars. Shi da kansa ya bude mata gaba ta zauna, sannan ya saka bag din abincin a boot, ya shiga mota mai gadi ya bude masu gate suka fita daga harabar gidan. Sun dan yi nisa da tafiya Khadijah tace ya tsaya a exclusive store tanason yi wa su simrah tsaraba, harararta yayi cikin wasa yace "waye zai barki ki fita har cikin store din nan da wannan irin kwalliyar? Shagwabe fuskarta tayi tace masa donAllah yayi hakuri, bazata iya zuwa gidansu ba tare da ta kai masu wani abu ba, yayi hakuri plssss. Da kyar ya yarda zai tsaya a wurin suyi masu tsarabar. Tare suka shiga, hannunsa na cikin nata har suka gama siyayyar, tsayawa kawai yayi yana kallon yadda take ta kwasan kaya. Bai ce mata dai qala ba, sun zo wurin cashier biya ne tayi saurin mika masu ATM card dinta, su cire kudin ta "point of sell terminal" dake wurin. Ayman ya ce wa cashier'n ya mika masa ATM din, he shuld jst calculate d price and tel him. Khadijah tayi saurin cewa "nooo hot lips ka bari plss, never mind i wil pay" yaso magana amma bayason arguing da ita cikin jama'a shiyasa ya barta, amma ransa ya baci. Bai kara kewa qala ba har suka shiga mota. Ta gane ransa ya bace, shiyasa jikinta yayi sanyi. "Yaya kayi hakuri idan na bata maka ra......bata gama ba ya dakatar da ita, "ya za'ayi in fita da matata ta biya kudin shopping? Is dat ryt hoty? ta shagwabe fuskarta tace masa yayi hakuri bazata sake ba, "yace ya hakura amma zai mayar mata da kudin da ta kashe" sbd he's not d type dat allows a lady spending for her needs or he's relatives needs rather. Hakuri dai taketa basa, ta amince ya bata kudin badan ranta yaso ba, sai dan gudun fitina kawai. Basu bata wani lokaci ba suka isa gidan simrah, mai gadi ya bude masu gate suka shiga. Simrah kamar ta cinye su dan murna, haka mijinta ma, yayi murnar ganinsu sosai nan da aka shiga hira, mijin simrah ya ce ma ayman su wuce masjid suyi sallah, sai su zo suyi lunch. Simrah da Khadijah kuma suka shige daki don yin sallar suma. Simrah dai sai kallon Khadijah take, har sai dai Khadijah ta gaji da kallon tace mata "wai lfy sister, wannan kallon fa? Dariya simrah tayi tace mata " u are pregnant Khadijah! and u never told me. Zaro ido Khadijah tayi tace mata, wasa kike simrah, babu komai a cikina nidai, nan dai suka hau musu har simrah tace toh abar zancen. Suka chanxa zuwa wata hirar. Su ayman suna dawowa daga masjid suka hau dinning sukayi lunch, abincin yayi dadi sosai, Khadijah sai ci take kamar bazata bari ba, har sai da abin ya ba ayman mamaki, sbd ya manta when lst hoty'n sa taci abinci irin haka. Kallonta yayi yace "baby mai ya faru ne yau naga sai cin abinci kike ne? Dariya tayi tace masa kasan simrah genius ce wurin girki, abincin yayi min dadine wlh. Dariya sukayi dukkansu, anan dai aka gama cin abincin hira kuma ya biyo baya. Sunyi hira sosai, sai around 3 ayman yace ma Khadijah ta tashi su kama hanyar gidan bestie'n sa samrah. Khadijah ta fito da tsarabar simrah ta miqa mata, sannan ta kalli ayman tace masa muje ko? Simrah tayi mata godiya sosai, tace baki gajiya dai da dawainiya, Allah yabar mana ke matar big bros, Allah ya qaro dankon soyayya ya bar ku tare har abada. Da sauri ayman yace "Amin ya rabbil alameen" suka kwashe da dariya dukkansu. Har wurin motarsu suka rakasu, sannan suka yi sallama tare da masu godiyar ziyara, simrah tace suna nan zuwa suma kafin Khadijah ta tafi skul. Jan motar ayman yayi suka bar gidan. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:05 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 🔹A very big sowie to all my fans, am on my knees pleading for d long vacation i took🙏, i hope y'all understand wat i went through. To those that did call, ping and send text showing some love, am proud of y'all. You guys are darlings, and extremely important to me, i hope i'wl always enjoy ur love. Thanks and God bless❤ I also can't move further without thanking u'guys (matan arewan Alhikmah University) u guys rock my world, i genuinely love u from d bottom of my hrt❤ Dis page is for u guys 2⃣1⃣1⃣-2⃣1⃣5⃣ Soyayya mai karfin gaske ya shiga tsakanin Khadijah da ayman, kullum suna manne da juna, fitar sa zuwa office kawai yake rabasu, ko a office din ma kiranta yake suyita hira yana fada mata yadda yake jinta a zuciyarsa. Khadijah har bata kaunar lokacin komawa skul yazo, sbd bata tunanin zata iya kwana biyu ba tare da taji dumin ayman ba. Tun abin yana damunta tana kokarin boyewa, har sai da ayman ya gane. Yayi ta bata hakuri yana kwantar mata da hankali akan every two weeks zai ringa zuwa yimata weekend a skul. Tadai kwantar da hankali a gabansa ne kawai, amma ita kadai tasan wats she's gonna face. Yau kamar kullum, sun tashi da safe, ta shirya masa brkfast, ta hada masa ruwan wanka sannan ta shiga tashinsa daga bacci a hankali. Da kyar ya bude idonsa, sbd basu wani samu isashen bacci ba lst night. Ja masa hanci tayi a hankali tace "hot lips" ka tashi mana, it's pass 7 fa u need to make everytin fast, kar daddy yayi fada. Tsayawa yayi yana kallonta, har saida ta fara masa kukan shagwaba sannan ya tashi, anan ya shiga mata rigimar sai dai suyi wankan tare, ta riga ta saba da fitinar Ayman, she had no choice than to obey abinda yace mata, shiyasa batayi masa musu ba, ta amince suyi wankan tare kawai. Cire masa kayan jikinsa ta shiga yi, sannan ta dauko towel ta daura masa, ta cire nata kayan suka shige cikin jacuzzi, anan bathroom ma saida tasha rigimar sa sannan dai suka fito, ita ta shafa masa cream, ta saka masa riga da wando, ta daure masa tie sannan ta wuce dakinta ta sako wata simple material lace da aka masa dinkin cinderella gown ta saka, kayan sun masifar mata kyau. Ta fesa turarukan ta sannan ta fito da sauri zuwa dakin ayman. A kwance ta samesa, yana shirin komawa bacci, da sauri ta bugesa a cinyar sa, tana ce masa "lazy bone" san jikin ka yayi yawa "hot lips" instead of u going downstairs having brkfast kamin na saka kaya, shine ka kwanta kana shirin komawa bacci koh? Ta karasa maganar cikin shagwaba. Dariya abin ya basa, ce mata yayi ta miqa masa hannun ta ya miqe tsaye, tana miqa masa kuwa ya jawo ta da karfi ta fada masa a jiki, nan suka hau kokuwa, sai da ta saka masa kuka sannan ya saketa da kyar, sai da yayi kissing dinta san ransa sannan ya riqe mata kugu suka wuce dinning. Ayman bai bar gidan ba sai to 9, har bakin motarsa ta raka sa as usual, sannan tayi pecking dinsa a cheek ta rufe masa kofar ya ja zuwa office. Haka suke da ayman ko wani safe kamin ya wuce office, tun bata saba da halinsa ba, har ta saba. Son ayman qaruwa yake a zuciyar ta, bata taba kawo wa ranta haka ayman yake da saukin kai ba, shiyasa ta sake jiki da shi sosai, she's trying to abide abun da bayaso a zauna lafia, kuma ta lura da cewa bashi da wata matsala sosai. Soyyayar da yake nuna mata ma kadai ya isheta son sa to the core! Simrah da samrah ana nan ana fama da ciki, a hakan kuma suke zuwa offices da suke serving duk da ana dan daga masu kafa saboda condition dinsu. Yaran maman yasir suna counting days na gama makaranta. Alhamdulillah ana samun proper medication ma ciwon Mariya step mother'n Khadijah, ta fara gane mutane sosai kuma kullum cikin nadamar abinda takeyi take, ta samu ta kara rokon Aminatu Maman Khadijah gafara, kuma bata sha wahala ba sbd aminatu ta yafe mata. Alhaji Ismail ne dai har yanxu bai ce ya yafe mata ba, amma shi ya biya kudin asibitin da take zaune a ciki. Babu irin rokon da aminatu bata masa ba akan ya yi hakuri ya yafe mata, tunda har ta gane kuskurenta kuma da alamar ta tuba, Amma sam yaqi yarda, sbd gani yake zata sake abunda tayi a baya. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Sai da yamma ayman ya koma gida, Khadijah ta tarbe sa kamar yadda ta saba, ta hada masa ruwan wanka ta rakasa har bathroom, nan ya fara mata rigimar sa akan sai dai tayi masa, batayi masa musu ba, sbd ita kadai tasan yadda take jin sonsa a zuciyarta, shiyasa bata iya masa gardama. Ita ta cire masa kaya, ta cire nata itama suka shiga sukayi wanka suka fito. Wardrobe dinsa ta bude ta fito masa da wata karamar mint green boxer, da white singlet, sannan ta fesa ma kayan turare. Matsowa tayi ta saka masa kayan, ayman bai ce kala ba sai kallon ta kawai yake kamar zai cinye ta, wani irin mungun sonta yana kara yawa a hrt dinsa. Ji yake kamar ya cinye ta. Bai ma san ta gama saka masa kayan ba, sbd duk ya shagala da kallon ta, dagowa tayi da kanta taga ya qura mata da ido kamar zai cinye ta. Dukan sa tayi a kirji ta shagwabe fuskar ta tace "haba hot lips, wannna kallo haka kamar zaka cinye ni? Murmushin nan nasa mai rikitar da ita yayi mata, sannan ya ce "da ina iya cinye ki dana cinye ki sbd love "hoty na" nan dai ya fara fada mada yadda yake jin ta a zuciyar sa, har ya fara neman rabata da karamar towel dake jikinta. Turesa ta shigayi, har sai da suka fara kukowa. Da iya karfinta ta turesa, dagudu ta fita daga dakin ta wuce dakinta. Tana isa dakin ta saka ma kofar key, ko da ayman ya karaso ganin kofar yayi an saka key. Ya shiga bugawa, tana jinsa ta qi budewa, lungun wurin kofar dakin ya makale, ita kuma all her thoughts ya koma dakinsa ne ko kuma palour'n kasa. Wardrobe ta bude ta fito da wani royal blue bum short da bra sbd ana zafi, batajin saka wani riga a jikinta, shiyasa ta fito da bra kawai. A hankali ta bude kofar tana murmushin mugunta, ai ko daga sama taji an chafko ta ta baya, ihu ta saka ta shiga rokon ayman ya saketa, bai dire ta ko'ina ba sai palour'n sa. Anan fa story ya canxa, ya shiga yamutsa ta son ransa, tun tana kukan shagwaba tana rokonsa ya cikata suci abinci, har ta barsa yayi ta jagwalgwalata. Ayman bai kyale hoty'n sa ba sai da suka kara wani wankan. Shiya mata wankan yau, ya yi mata drying gashinta da hand dryer sannan suka je dinning suka yi supper. Suna kammalawa suka koma palour, kwanciya tayi a jikinsa tana shagwabar ya kaita gidan mummy, shikuma yace bazai kaita ba, sai ana gobe zata koma skul. Nan dai ta shiga rokonsa har ya amince zai kaita gobe. Kissing dinsa ta shiga yi tana masa godiya, sbd yace daganan zai kaita gidan simrah da samrah. Tanason rokonsa akan ya kaita gidan small mama amma tana jin tsoro kar yace ya fasa kaita ko'ina. Ta sa ma ranta cewan zata masa magana idan sun dawo daga gidan mummy da su simrah'n. Tana kwance a jikinsa har bacci ya dauketa. Sai around 10:00pm ayman ya gama kallon news, tsayawa yayi yana kallon yadda Khadijah ta kwanta a jikinsa tana bacci kamar yadda babies ke kwanciya a jikin uwayensu. Murmushi kawai yayi ya dagata a hankali, bai direta a ko'ina ba sai dakinsa. Bathroom ya shiga yayo alwala yayi shafa'i da wutr da baiyi ba, sannan ya dauko alqur'ani yahau karatu, bai samu idarwa ba sai kusan 11:30pm. Cire ma Khadijah bra da bum short dake jikinta yayi, sannan ya saka mata wani karamin nighty baby pink, shima ya saka kayan baccin sa sannan ya hau gado ya kwanta. Har ga Allah yanason kyale Khadijah tayi bacci sosai yau, amma bazai iya ba, "cikin bacci Khadijah taji ana shafata, tasan halin kayanta, shiyasa bata masa gardama ba, kyalesa tayi yayi yadda yake so da ita, sai kusan 3:00am ya kyaleta. Anan ta samu tayi bacci, shima ayman din baccin yayi, sai da aka fara kiran sallah'n farko suka tashi sukayi wanka sukayi nafila kamin lokacin sallah'n subh yayi. Ayman tashi yayi daga sallayar ya wuce masjid, Khadijah kuma ta gabatar da sallah sannan ta dauki alqur'ani ta hau karantawa. Sai da ta karanta kusan izifi 5 sannan ta ajiye qur'anin ta kwanta a wurin, a take bacci mai dadi yayi awon gaba da ita. A haka ayman ya dawo daga masallaci ya sameta, a take yaji ta basa tausayi, he so much loves her, sbd bata masa musu, komai yake nema wurinta basa take without arguing, me zaiyi ma Iman dinsa a duniyar nan ne? He actually dunno wah to say...................mastowa yayi yana kokarin dagata ya kaita saman gado ne ta bude ido, murmushi ya sakar mata, ita kuma ta ce masa "ina kwana hot lips" duk cikin muryar bacci. Da kyar ya amsa, sbd yanayin yadda ta amsan ya tafi dashi wata duniyar, anan ya shiga mata godiyar her kindness to him,.......rufe masa baki tayi da hannunta, tace masa "ya daina pls, kar ya manta fa shi mijinta ne, kuma aljannar ta a tafin kafan sa yake, idan bata masa abunda yakeso ba, wa zatawa? Yaji dadin kalaman ta sosai, ya rike mata hannu suka koma gado suka kwanta, kwantar da ita yayi a chest dinsa, ya shiga shafa mata gashin kanta ahankali har bacci ya daukesu, kasancewar yau Saturday ne babu aiki. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣2⃣0⃣-2⃣2⃣5⃣ "Gidan samrah suka wuce kai tsaye" tayi farincikin ganin su sosai itama, duk ta kara kyau sbd cikin da ke jikinta ya canxa mata kammani, "she was looking a bit chubby and pretty as well" nan Khadijah tahau tsokanarta, Ayman sai dariya yake shi da mijin samrah'n. Sun sha hira sosai, dakyar suka sha kunun ayan da tayi masu, sunqi cin abinci sbd simrah ta cika masu ciki da abinci already. Suna cikin hira aka fara kiran sallah'n Asr, ayman da mijin samrah suka wuce masjid,su samrah'n kuma suka shige daki sallah. Zama sukayi sunata shan hira har sai da suka jiyo sallamar su ayman ne suka tashi da sauri sukayi sallah'n suma. Samrah ta kara maimaita abinda simrah ta fadawa Khadijah wai tanada ciki, "dariya Khadijah tayi, tace itadai babu abunda yake cikinta" samrah tayi dariya tace "ai ko yanxu zan fadawa ya ayman ya kai ki hospital gobe ayi maki test. Zaro ido Khadijah tayi, tace mata danAllah kar ta fada masa, sbd tasan halinsa, yana iya fasa kaita gidan mummy yanxu yace asibitin zasuje. Dariya samrah tayi, tace "ya ayman kenan" he wants a baby too, so don't blame his eagerness! Basu wani dade ba suka fara shirin tafiya, samrah ta fito da wasu chocolates a kwali ta miqa ma Khadijah, ta karba tana godiya "Itama Khadijah ta miqa mata tsarabar da tayi masu" samrah tayi mata godiya sosai, sannan tace su gaishe mata mummy da daddy. Sukayi masu sallama suka bar gidan. Sai around 4:40pm suka isa gidan mummy, "bakin mummy yaqi rufuwa sbd murna, ji take kamar ta cinye Khadijah, "kara kallon Khadijah tayi, taga sai kara kyau takeyi, "dadi sosai taji a zuciyarta, sbd tasan tana samun kulawar ayman sosai. Meenal ta fito da gudu tayi hugging Khadijah tana murna, "ayman yace mata meye haka ne wai, kar ta karya masa mata pls. "Cike da kunya Khadijah ta hararesa, ta kara hugging din Meenal sosai cike da kewar juna. "Meenal tace lallai ya ayman, abinda zakace kenan ko, babu komai ta fada tana tura bakinta" dariya yayi sannan yace tayi hakuri wasa yake mata. Mummy taji dadin abincin da Khadijah ta girka masu, daddy ma yaji dadin abinci, nan ya shiga zuba mata albarka, "ayman yake ta amsawa da amin, sbd duk kunyar su Khadijah take ji, tashi tayi ta shiga dakin Meenal, suka fara zancen yadda zasu koma skul, Meenal tace "ita wlh batason komawa skul, tafison zaman gida" Khadijah tayi dariya tace " ai hakuri kawai zatayi" lokaci ne! Mummy bata bari sun koma gida ba, sai da sukayi sallar magrib, suna idarwa suka bar gidan. Suna isa gida, wanka sukayi suka kwanta da shirin bacci. "Ayman ya shiga tsokanar Khadijah, wai sai ya rama abinda tayi masa daxu, da kyar ta samu ta rokesa ya kyaleta. Tana shirin kwanciya yace shi yunwa yakeji ta tashi ta hada masa coffee, "kallonsa tayi da idon bacci, tace wlh ka fiya rigima hot lips, Ba dazu muka gama cin abinci ba a gidan mummy? Yace abincin ne bai ishesa ba, sbd haka ta hada masa coffee, sannan ta girka masa indomie da sardine. "Bata saba masa gardama ba, ko rashin lafiya takeyi, baya hana tayi masa hidima" shiyasa ta tashi ta sauka kitchen hada masa, "Bata wani bata lokaci ba, ta gama komai, juye indomie'n tayi a plate, sannan ta hada masa coffee'n ta haura masa dashi daki. Tana isa dakin, ta iskesa yana waya, ko bai fada mata ba tasan faisal ne, sbd yadda taga yana kwashewa da dariya, ajiye masa tayi a wani karamar stool dake dakin, sannan ta hau gado tayi kwanciyarta. "Yana gama waya, ya juya ya ga har tayi bacci, wani sabon sonta ya kara qaruwa a zuciyarsa, cin indomie'n yayi, sannan yasha coffee. Sai da abincin ya sauka masa sannan ya hau gado, jawota yayi jikinsa yana jin duminta, har bacci ya daukesa. Karfe 3 ayman ya tashi, bathroom ya shiga ya dauro alwala ya fara nafilfilon sa kamar yadda ya saba. Khadijah tana Juyawa cikin bacci taji ayman baya kusa da ita, bude ido tayi ta hangosa yana sallah, da sauri Itama ta tashi ta dauro alwala ta fara sallah. "Basu idarba sai kusan karfe hudu, kallon Khadijah ayman yayi, ta watso masa harara, murmushi kawai yayi, sannan yayi mata magana ahankali "lafia da hararata da asubayin Allah'n nan? "Ce masa tayi, me ya hanaka fita da plate da cup din nan waje, kuma ka tashi sallah shine baka tasheni ba, ai nima inason ladar. Tashi yayi ya jawota jikinsa ya fara bata hakuri, akan yanason 3:30 yayi ne dama ya tasheta tayi sallah'n, plate da cup kuma tayi hakuri zai fita dasu yanxu, mantawa yayi jiyan. "Murmushi tayi, tace masa wasa takeyi fa, kar ya damu zata fita dashi kawai" bai ce mata komai ba, ya kwantar da ita a jikinsa, ya cigaba da addu'oi, Itama tana addu'oin a kwance. Haka suka kasance har aka fara kiraye kirayen sallah. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ A week later........ Soyayyar ayman da Khadijah sai kara gaba yakeyi, kowa sha'awar yadda suke son junansu suke, ayman bayason yayi nisa da ita, haka itama. A kwanan nan ta rokesa ya kaita gidan small mama. Small mama kamar ta cinye su dan murna, daga hannu sama tayi tana godewa Allah yadda ya hada kansu suka fara kaunar juna. Sunsha hira sosai, Khadijah tace sunji shiru fa maganar yayen little mimi, gashi nxt week zata koma skul, "small mama tace, wlh cherish ne yace bai yarda ta yaye ta yanxu ba, wai sai ta kusan shekara 2. Khadijah tace toh faduwa taxo daidai da zama kenan, sbd dama idan ta dawo hutun nan, 4 months zatayi kafin ta koma. "Sai da small mama ta kara masu nasiha mai shiga jiki sosai, sannan sukayi mata sallama, suka bar gidan" Ayman da kansa yakai Khadijah kaduna gidan iyayenta, babu rokon da Khadijah bata masa ba akan ya barta tayi masu kwana biyu, "amma fir ayman yaqi yarda" ranta bai so ba, haka ta bisa suka dawo gidan su. Tun a mota taqi kulasa, shi kuma ya lura da hakan, sai janta yake da hira tana basarwa, har ya gaji ya daina shima. Tare suka shiga sukayi wanka, sannan Khadijah ta fito da abincin da mamanta ta girka masu da zasu dawo, warming abincin tayi a microwave sannan ta kai masa har dakinsa, "kallonta yayi yace ya naga abincin nawa ne ni kadai, kefa? Kai tsaye tace masa "bazan ci ba" tsayawa yayi yana kallonta, kafin ya ce mata "idan baki ci ba nima bazan ci ba! Akan dole ta zauna suka ci, shi yayi feeding inta har ta koshi, kwashe plates din tayi takai kitchen ta wanke, sannan ta shiga dakinta ta shafa turarukanta, ta gyara jikinta sosai sannan ta koma dakin sa. Gado ta hau ba tare da ta kalli inda yake ba, tayi kwanciyarta. A hankali yazo ya kwanta a bayan ta, yayi hugging dinta ya shiga bata hakuri akan ta daina fushi dashi, bazai iya jure rashinta bane shiyasa ya hanata kwana a kadunan. Nan dai ya shiga fada mata kalamai masu dadi har ta sauko, kissing dinta ya shiga yi har sai da ya rabata da kayan jikinta, anan Itama ta biye masa har suka shiga wata duniyar! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣2⃣5⃣-2⃣3⃣0⃣ Washe gari da wuri Khadijah ta tashi, ta shirya ayman cikin sauri sbd zuwa office, sannan ta kaisa dinning tayi feeding insa brk fast da kanta. Rigima ya shiga mata, wai shi bazaije office ba, zama zaiyi a gida da ita, nan ta shiga basa hakuri akan ya dawo gida da wuri yau, zata girka masa favorite dinsa, kuma there wil be a lot of suprises for him, "da kyar ya hakura, ta rakasa har bakin motar sa,tayi kissing dinsa deeply a bakinsa sannan ta rufe masa kofa. Kiran Audu tayi, tace ya kawo cooler'n su ta zuba masu abinci, da sauri ya kawo mata. Abinda tayi na brk fst ta zuba masu, sannan ta kirasa ya karba, godiya ya shiga sosai, tace masa babu komai. Karfe 11:00pm, Khadijah ta kira ayman, nan ta shiga fada masa kalmomin soyyaya, tace she's seriously missing him, nan shima dai ya biye mata sukayi ta shan love a waya har sai da sukayi 2 hours suna waya. Khadijah tayi hakan badan komai ba, sai dan ta kwantar masa da hankali a wurin aiki. Duk wata hanyar da ya kamata mace ta bi ta kwantar ma mijinta da hankali, Khadijah ta sansu, sbd bata wasa da karanta ire-iren takardun samun zaman lafiya tsakanin mata da miji. "Shi kansa ayman, mamakin wasu abubuwa da Khadijah take masa yakeyi, saboda baza ka taba sannin zata iya ba da karancin shekarun nan nata, shiyasa yake masifar sonta, kuma zai iya yin komai sbd ita. Bai dawo gida ba sai bayan sallah'n Asr, "Khadijah tana kitchen tana hada masu dinner" ta jiyo shigowar motar sa, murmushi tayi, tace sarkin rigima ya dawo! "Ayman yana shigowa gidan kamshin abincin da Khadijah keyi ya doke hancinsa, kiran sunan ta ya shiga yi.....baby! baby!! Where are you? Lemme guess, u should be in d kitchen, tana jinsa tayi masa shiru tana dariya kawai, ajiye brief case dinsa yayi a palourn, ya biyota cikin kitchen. Da sauri ta rungumesa ta fara kissing dinsa, tana fada masa how much she missed him, a nan shima ya shiga mayar mata da martani, sun dauki lokaci suna cikin wannan yanayin kafin Khadijah tayi karfin halin raba jikinta da nasa. "Mijina ya dawo lafia? Ta fada tana kallonsa, Lfy lau babyna, ya qewata, qewarka sosai naji, kamar na biyo ka office nakeji, Allah ko? ya fada yana kallonta shima, dariya tayi tace masa eh mana, amma tunda ka dawo gida ai na warke yanxu, muje kayi wanka. Ita ta masa wankan da kanta, sannan ta fito masa da three quarter da red vest. Ta koma kitchen ta gyara duk inda ta bata, sannan ta kirasa ya sauko kasa suyi hira a palour'n kafin suci abinci suyi sallah. Yana saukowa ya matso inda take zaune, hayewa jikinta yayi, ta hau masa ihu, tana fadin zai karya ta. Da kyar ta samu ya sauka, ya koma kujeran dake kusa da ita ya zauna. Yana zama ta tashi ta koma inda yake, haye masa jiki tayi ta kwanta. "Tashi min a jikina, zaki karya ni nima" ya fada mata, shagwaba tahau masa, tace ai ita bata da nauyi, bazata karya sa ba, "ni ne mai nauyi kenan ko? Tace masa "ah ah, wasa nakeyi fa hot lips. Hirarsu suka shiga yi na soyayya har lokacin magrib yayi, sai lokacin ta sauka daga jikinsa, ya tafi masjid, ita kuma ta haura dakinta yin wanka, sbd bata sallah. Duk ganinta maganar dasu simrah suka fada mata tanada ciki, karya ne, sbd gashi dai she's on her period, ta fada ma kanta, "batasan cewa mace mai ciki tana Iya ganin period dinta ba! " Ayman yana dawowa sukayi dinner, sai zuba santin abincin yake tana masa dariya. Basu haura dakinsu bacci ba sai karfe 10, tuni Khadijah ta fara bacci ma abinta, shi ya dagata da kansa kamar ya daga yar shekara 3, ya kaita dakinsa ya kwantar da ita, shima ya haye gadon ya jawota jikinsa yana shafa mata gashin kanta har saida ta farka. Kallonsa tayi, shima ya kalleta bata ce masa komai ba, ya cigaba da abinda yake mata, a haka har bacci ya daukesu. Yau saura kwana biyu Khadijah ta koma skul, tun safe ta saka ma ayman kuka, tun yana lallashin ta har ya koma kallonta, "baby nah donAllah ki daina kukan nan, kema kinsan babu abinda yake daga min hankali irin kukanki" a haka dai yake ta faman bata baki, har ya samu tayi shiru, kwanciya tayi a jikinsa tana wasa da buttons din rigarsa har bacci ya dauketa. Kallon fuskarta ya shiga yi, yana jin wani irin qewa da tausayin ta na shigarsa. "Shi kansa yasan bazai Iya jure rashinta kusa dashi ba" karfin hali kawai yakeyi, sbd idan ya biye mata, za'a rasa wadda zai ba wani hakuri, shiyasa yayi ta maza kawai. Bacci sosai Khadijah tayi, bata tashi ba sai da taji kiran sallah, "idonta duk sun kumbura sbd kuka" Ayman zuba mata ido yayi yana kallonta, cikin shagwaba tace masa "ah ah hot lips wannan kallon fa? dariya yayi, yace mata ba kece ba, duk kinbi ki tayar min hankali, yau kwananki uku kenan fa kina kuka. "Murmushin karfin hali tayi, tace masa toh ayi min hakuri bazan sake ba" hugging dinsa tayi, tana sauke ajiyar zuciya a hankali. Da dare suna zaune a palourn sa ta dauko wayarta ta kira farhana, "nan farhana ta shiga tsokanar ta, wai dolenta ta dawo skul tabar mijinta ya huta" murmushi kawai Khadijah tayi, tace mata zamu hadu ai, zanyi maganinki, hira sosai sukayi har saidai Khadijah ta fara jin bacci sannan sukayi sallama. Zuwa tayi ta zauna a cinyar ayman, tace yaya masa "hot lips muje muyi bacci, na gaji" kallonta yayi yace baki gaji ba tukuna, zaki dai gaji anjima, "rufe fuskarta tayi da hannunta, ta kwanta masa a jikinsa, ta shiga shafa masa baya a hankali" bai ce mata komai ba, ya cigaba da kallon news da yakeyi, ita kuma ta cigaba da masa tafiyar tsutsa a jikin sa. Akan dole ya tashi suka shiga daki, sbd Khadijah sai rigima take masa su shiga daki ita bacci takeji. Suna shiga ta saka night dress dinta, ta fito masa da nasa ta saka masa da kanta, sannan ta hau gado tace masa "gud nyt" kallonta kawai yayi ya girgiza kansa. Cikin bacci tana ana shafata ta ko'ina, bude ido tayi, cikin shagwaba tace masa, ya ayman bacci nakeji dan Allah muyi bacci, "kin kara ma kanki laifi, bana hanaki kirana da sunan nan ba" hakuri ta shiga basa, amma sam yace bazai hakura ba, sai ya bata punishment na kiransa da sunan. Baccin da batayi ba kenan sai bayan sallah'n subhi ta samu ya kyaleta tayi bacci. Siyyaya sosai ayman yayi masu itada meenal,da farhana, tun tana hanasa har ta ja bakinta tayi shiru, " haka chan wurin su mummy ma, siyyaya sosai ta saka akayi masu" Jikin Khadijah yau duk yayi zafi, zazzabin rashin da zatayi ma mijinta ya kamata, tun ayman yana ganin kamar wasa take har saida ya tsorata, asibitin dake kusa da gidansu ya kaita, aka basu magani suka dawo gida. Yaso ya kaita gidan mummy, amma ganin yadda jikinta yayi zafi yasa ya fasa. A haka dai jikin ya kasance har sai kusan dare jikin ya sauko, kamar batayi zazzabi ba. Kitchen ta shiga tayi masa cake da doughnut, sannan ta yi masa miyar stew dayawa ta saka masa a frigde, tasha aiki sosai, da taimakon sa suka kammala komai, "tare suka shiga bathroom sukayi wanka, sannan suka fito suka shirya cikin sleeping dresses dinsu. Khadijah taso ta huta sbd aikin da tasha amma tasan bazata iyaba, she needs her husband close to her, sbd tasan she wil surely miss him. A daren ranar dai sun faranta ma juna rai sosai. Flight dinsu was 2:45pm, tun karfe 10:00am Khadijah ta gama gyara komai na gidan, ta turare ko ina da turaran wuta, sannan ta shirya ma ayman komai a dakinsa kamar yadda ya kamata. Kallonta kawai yakeyi, jikinsa duk ya mutu, batasan lokacin da ta fashe masa da kuka ba, anan ya shiga rarrashinta har tayi shiru, dakyar suka bar gidan zuwa gidan mummy. Suna isa gidan mummy suka shiga ciki kai tsaye, samun Meenal sukayi kwance jikin mummy Itama tana kuka, dariya abin ya basu, ayman yace "ana wata ga wata" da kyar na samu Khadijah tayi shiru, asha dai kema kukan kikeyi" (tun da sukayi aure, yau ya fara kiran ta da Khadijah, sbd mummy dake wurin, abun yaba Khadijah mamaki, sbd bai taba kiranta da Khadijah ba sai dai ma yace mata Iman idan suna cikin jama'a). Murmushi mummy tayi, tace ai hakuri zakuyi Khadijah, kafin ku sani fa zaku qare, gashi duk fuskar ki tayi jaa Khadijah, idanuwanki duk sun kumbura. "Kunya sosai Khadijah taji, ahankali take takawa har ta nemi wuri ta zauna" Sosai Khadijah tayi wa mummy da daddy godiyar irin abinda suka siya masu, Meenal kuma tayi ma ayman godiyar kayayakin daya siya masu. Basu bar gidan ba sai after 1, suna isa airport suka karbi boarding pass, sannan suka koma motar ayman suka zauna a ciki. Ayman sai rarrashin Khadijah yake, har ya samu dai tayi masa murmushi, tace ta daina kukan. Matsowa yayi sosai kusa da ita ya yi hugging dinta, ya shiga fada mata kalmomi masu dadi da kwantar da hankali, "Meenal dai tana baya tana kallonsu, su kam sun manta ma da mutum a motar, sai da wayar Meenal yayi kara suka tuna tana cikin motar. Khadijah tayi kokarin raba jikinta da nasa, amma ayman yaqi yarda, ahankali tace masa "Hot lips meenal tana cikin motar nan fa, ka sakeni pls, "so wat? ke matata ce, ni mijinki ne, so i don't care, kallonsa tayi tace masa, itadai kunyar meenal takeji ya saketa plsss, qin saketa yayi, ya cigaba da bata baki, har ta hakura ta fara biye masa itama. Sai da sukaji an fara announcing departure dinsu ya sake Khadijah, fitowa sukayi, ya rakasu har bakin kofar departure hall din, "khadijah batasan lokacin data rungumesa ba, a gaban jama'a ta fara kuka, hankalinsa yayi matukar tashi, da kyar ya samu tayi shiru, Meenal da sauran jama'an dake wurin dai zuba masu ido sukayi suna kallonsu. Ahankali ya juyo da fuskarta gareshi, suka yi facing juna, ya shiga bata hakuri har ya samu tayi shiru, Ahaka dai har ta shige tana daga masa hannu. Jinkinta da nasa duk a sanyaye suka rabu da juna. "Meenal batasan lokacin da tayi dariya ba, tace lallai khadijah, haka kike dama? harararta kawai khadyjah' tayi suka nemi wuri suka zauna. Ba'a wani bata lokaci ba, jirginsu ya tashi. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣3⃣1⃣-2⃣3⃣5⃣ "Driver'n su farhana yazo ya daukesu, kasancewar farhana ta fita da mum inta. 25 minutes drive ya kaisu gidan su farhana, "Khadijah dai ran ta a jagule yake, tunani da kewar mijinta kawai takeyi" tun Meenal tana mocking inta har ta gaji ta daina, ganin da gaske Khadijah'n take, babu alamar wasa a fuskarta. Palour'n mummy'n farhana suka sauka, kannen farhana suka yo kansu suna masu oyoyo, "nan ne ma Khadijah ta dan yi dariyar karfin hali. Sai da suka ci abinci, sukayi wanka a bathroom din farhana, sun dan huta sannan su farhana suka dawo, "tun daga tsakar gida kannen farhana suka fara fada mata su Khadijah sun iso, murmushi'n farin ciki tayi, ta shige cikin gidan da gudu. Dakinta ta nufa sbd tasan chan suke, "da murna Meenal ta taso suka rungume juna, Khadijah ma batasan lokacin da ta tashi ta rungume farhanan ba, "kai Khadijah irin wannna kyau kuma fa? farhana ta tambayi Khadijah, "ke ma dai kyai fada mata dai, a cewar Meenal! Harararta Khadijah tayi, tace mata "zaku fara koh? ku barni naji da abinda ke damuna yanxu abeg. "Sai a lokacin farhana ta lura da yadda fuskar Khadijah yayi jaa sbd kukan da tasha" ta shiga tambayarta me ya faru? Meenal tayi sauri ta amsa, "long story ne farhana, ai yau naga abu a airport, ta karasa maganar tana rike habarta. Come and gist me pls, i can't wait to hear, I jst can't wait, "Khadijah kallonsu tayi sau daya ta kau da kanta" suna cikin gulmarsu ne cell phone din Khadijah yayi ringing, jin ringing tone yasa ta gane Ayman ne, "daukar waya tayi ahankali ta fara magana, ko Meenal da ke zaune daf da ita batajin abinda Khadijah'n ke cewa. "Nan Meenal ta kwashe abunda ya faru a airport ta larabta ma farhana, tafa hannu sukayi suna dariya" Khadijah kam bata ma san suna yi ba, soyayyar su suke ita da ayman dinta. Suna cikin hirar su ne mum din farhana ta shigo har dakin, suka rungume ta dukkansu, tayi masu "sannu da zuwa" tana tambayar su mummy da mutanan gida........ Daddare Khadijah da Meenal suka je har palour'n daddyn farhana suka gaishe sa, kasancewar baya gida lokacin da sukazo, dawowarsa kenan daga wurin abokinsa. Da fara'a sosai a fuskarsa ya amsa gaisuwar su, ya tambayesu daddy da mummy'n su, "suka amsa da duk lafia, sannan ya tambayi Khadijah "ya tabar mijinta? Cikin kunya ta amsa da yana lafia, sannan suka tashi suka koma dakin farhana. Sallah'r Isha'i sukayi, suka ci abinci sannan suka yi shirin bacci, suna cikin hira ne wayar Khadijah ta kara ringing, tasan ayman ne, ta dauka tace masa "bara ta kira su mummy, simrah, samrah, small mama da mamanta" zata kirasa idan sun gama, yace mata toh shikenan, "Amma tayi sauri, he's seriously missing her voice" dariya tayi tace masa toh. Kiran mummy ta farayi, tace ta miqa ma daddy idan yana kusa, sai da mummy tayi mata nasiha sosai, sannan sukayi ending call din, haka ta kira su simah da small mama suma. "Mamanta ta kira last, sbd tasan zasu dade suna hira," ai ko sun sha hira sosai, ta ce ma maman ta miqa wa babanta, nan suka sha hira sosai da yar'sa. Sai daga baya sukayi sallama. "Kiran ayman tayi, yaqi dauka, da kansa ya kara kiranta" dauka tayi cikin salon soyayya suka hau hira, tun su farhana suna mata tsiya har suka gaji suka barta, tunda ba jin abinda take fadi suke ba. A haka sukayi bacci suka bar Khadijah tana ta shan soyayya da ayman, sai da Khadijah ta fara jin bacci ayman ya kyaleta, akan ta daina kukan missing dinsa, zai zo skul din dubata soon. "Murna tayi sosai, tayi masa sai da safe. Alhamdulillah Mariya ta samu sauki, tana magana sosai yanxu, kuma tayi matukar nadamar abinda ta aikata a baya. Abba da amir suka fara shirin mayar da ita chan Mubi gidan iyayenta. Kuka sosai ta saka masu, akan su kaita gidan babansu, nan suka shiga bata hakuri akan "ai ya saketa, babu aure a tsakaninsu, amma da sauki tunda saki biyu ne, suna Iya rokonsa ya mayar da ita, Idan kuma yaqi yarda, shikenan kawai ta je ta sake wani auran. Nan ta hau kuka, tana maganganu, wai "ita ta ja ma kanta, da tayi hakuri ta zauna da kishiyarta Lafia duk wannan abinnan bai faru da ita ba. Babu yadda ta iya, haka ta shirya suka mayar da ita mubi. Aminatu maman Khadijah bata ji dadin rashin mayar da auransu da Baban Khadijah yaqi ba, har fushi tayi dashi, ta daina masa magana. "Shi kuma fushin aminatu ne yafi komai tashar masa da hankali a rayuwarsa" a haka dai ya shiga kwantar mata da hankali akan zaiyi tunani akan batun. Taji dadi sosai, tace masa "bazai taba da ya sani ba in Allah ya yarda! "Maman yasir da Maman Khadijah sun zama tamkar yan ciki daya" zumunci sosai ya kara kulluwa a tsakaninsu, komai tare sukeyi, haka mazajensu ma. Aminatu bata da yadda tafi Maman yasir yanxu sbd ita ta zame mata tamkar uwa da uba. Su suhailat sun yi graduating, convocation dinsu kawai suke jira. A yayinda su yasir kuma suke chan abroad suna karatunsu suma, kasancewar medicine yasir yake karantawa shiyasa su suhailat suka riga sa gamawa. Su Abdul brothers din Khadijah suna nan lafiya, karantun su sai gaba yakeyi, gashi sunyi nisa sosai, "duk inda ka shiga a ABU Zaria maganar su akeyi" sbd irin baiwar da Allah yayi masu a fannin boko da islama gaba daya. Sun zama samari sosai, ga wani kyau da kwarjini da suke da dashi, "yanmata sai damunsu sukeyi" su kam basu da lokacin nan, sbd ba abinda ya kawo su makarantar kenan ba. During weekends suna dawowa gida duba iyayensu. Su Abba ma sosai suka dage da karatu, basu kula yan mata yanxu, karatun qur'ani suka saka a gaba sosai. Hakan ba karamin dadi yayi ma Babansu ba da Aminatu. Some months passed.... "Su Khadijah dai sunyi nisa a makaranta, duk da qewar ayman da take ciki kullum baya hanata concentrating akan karatu, "Ayman yana zuwa dubata every 2 weeks, idan yazo Friday sai sunday ko monday yake komawa, hotel room suke kamawa, har ya tafi. Haka suke shan soyayyar su har ya koma, su farhana suyita mata tsiya, dariya kawai takeyi tace masu "kuma ai zakuyi auran, zakuji abinda ake ji a ciki" "Zazzabi sosai Khadijah take dama dashi kwanan nan, tun tana daurewa tana zuwa lectures har ta daina zuwa" hankalin su farhana yayi matukar tashi, Meenal ta dauki wayar ta zata kira mummy da ya ayman, farhana ta hanata, tace mata danAllah kar ta tayar masu da hankali" ta bari kawai ta kira mummy'n ta, inyaso family doctor'n su zatazo ta dubata. Mummy'n farhana ta zo da kanta ta dauki Khadijah suka wuce gidansu. A gida doctor'n taxo ta duba jikin Khadijah, "ta gane abin da ke damun Khadijah, amma she really wants to be sure about it, kar taxo ba hakan bane. Nan tayi wa maman farhana bayanin idan babu damuwa zataso Khadijah ta bita hospital insu a yi mata test, to make wah she's suspecting sure. "Mummy tace mata babu komai, Tare da mummy suka je, nan akayi ma Khadijah Pregnancy test, "gwaji na farko ya nuna Khadijah is positive. Doctor'n was kind of flabbergasted, cos she never knew Khadijah was married. "Da mamaki a fuskarta, ta ce ma mummy ta shigo office inta ita kadai" mummy tana shigowa tace mata "wai yarinyar tana da aure ne? Cikin fara'a mummy tace eh, ai ta kusan shekara ma da aure yanxu. "Nan doctor'n ta samu relief, ta sake fuskar ta tana kallon mummy'n farhana, tace "congratulations ma'am, she's presently carrying a 6 weeks baby in her womb! Wani murna mata misaltuwa mummy'n farhana tayi, cike da fara'a ta tashi ta rungume doctor'n. Tare suka fito daga office din, Khadijah kuma tana kwace a dakin da doctor'n ta ce mata ta kwanta. Ganinsu kawai tayi sun shigo da fara'a a fuskokin su. Bata kawo komai a ranta ba, ta rufe idonta tana jin wani irin ciwo da jikin ta ke mata. Doctor'n tace dole za'a saka mata drip sbd zazzabin da take fama dashi, Amma idan sunaso ta saka mata a gida ne, sai suje chan gida kawai. Babu bata lokaci, suka kai gida nan aka saka ma Khadijah drip na ruwa, "tana cikin bacci farhana da Meenal suka shigo da gudu" dakin mummy suka tarar da Khadijah, hankalinsu yayi matukar tashi, nan Meenal ta saka kuka, a haka mummy'n farhana ta shigo ta samesu, fada tayi masu akan su rage murya kar su tashe ta, kuma jikin da sauki, yanxu drip din ruwan zai kare, she will be fine. Sai kusan yamma Khadijah ta dawo hayyacinta, she was feeling much okay, amma dai da zazzabi a jikinta kadan, nan su Meenal suka hau mata sannu, "Murmushi tayi ta kalli Meenal tace "hope baki fada wa ya ayman komai ba? Meenal tace "naso kiransa farhana tace kar na kira" Khadijah tace "dats good, kar ki kirasa pls, banason hakalinsa ya tashi, "farhana tace "uhmmm su hankali tashi, let's hear word abeg, daga tashi daga bacci, sai maganar tashin hankalin miji! Murmushi Khadijah tayi, tace mata "ai duk zan rama farhana, bara na warke, I wil deal with you, dariya sukayi dukkansu sannan farhana ta debo abinci ta fara feeding Khadijah ahankali sbd Khadijah bata da karfin feeding kanta, asalima abincin tashar mata da hankali yake, babu yadda da iya da naciyar farhanan ne, tasan halinta sosai, she had no option than to eat d food. "Daga kan Khadijah, Meenal da farhana, duk babu wanda yasan ciki ne Khadijah ke dashi, mummy'n farhana bata fada masu ba, tasan kaudin farhana da Meenal shiyasa taqi fada masu. Sai da Khadijah tayi kwana 2 a gidan su farhana sannan ta koma skul, Alhamdulillah cikin ta baya sakata su amai, laulayi da sauransu, abinda kawai yake sakata shine saurin fushi, nan da nan ta fusata, abinda kuma bata dashi kenan a rayuwarta. Hmmmm ciki kenan mai chanxa halin mutum! Yadda halin Khadijah ya sauya yana matukar basu farhana mamaki, sun rasa dalili, tun suna mata tsiya har suka gaji suka daina, "haka wurin ayman ma, ya kasa gane matarsa cikin kwanan nan, dole ya fara shirin zuwa wurinta yaga ko lafia. ""Zaune su Khadijah suke a palour'n su uku, Khadijah na kwance a 3 seater tana bacci, ayayinda farhana ke kitchen, Meenal kuma tana assignment. Wayar Khadijah yayi ringing, cikin masifa ta farka, sbd dakyar ta samu bacci ya dauketa. Meenal ta dago ta kalleta, tace "toh Anty masifa, an fara koh? Banza Khadijah'n tayi mata, ta dauki wayar tanason rejecting call din, ganin "small mama" a jikin screen din yasa ta dauki call din tana murmushi. "Hello small mama, kin shareni kwana biyu, small mama ta bata hakuri tace mata little mimi ce bataji dadi bane shiyasa, ya suke ya skul, Khadijah ta amsa da "duk lafia" ya jikin little mimi? Small mama ta amsa da she's very fine yanxu," sannan tace mata "albishirin ta, tace goro, fari ko jaa, Khadijah tace fari" sannan tace mata " toh simrah ta haihu dazu, bouncing baby boy" "Wani ihu Khadijah ta sake, sai da farhana ta fito daga kitchen da gudu, nan suka hau murna dukkansu, Khadijah tace dole dai su koma gida nxt week kenan! Tana kashe wayar ta kira ayman, aiki yake yi duk ya gaji ya ga call dinta, murmushi yayi ya dauka "hot lips" ta kira sunansa cikin shagwaba, ya amsa tare da cewa "sarkin rigima, fitina da shwagaba, na rasa wa ke tabamin ke kwanan nan" murmushi tayi tace masa ba kaine ba, kaqi zuwa ka dubani, nan suka hau hirar soyayyar nan tasu da bai karewa har ta fada masa zancen haihuwar simrah, "yace dazu shima aka kirasa, dama yana son ya gama aiki ne ya kirata" "Tace masa danAllah zasu dawo gida sunan, da kyar ya yarda, amma yace mata zaizo da kansa, sai su koma yare" taji dadi sosai tahau kissing din wayar, murmushi yayi yace "he can't wait to have her back home" Alhamdulilah jikin Khadijah da sauki yanxu, amma ita kanta tayi noticing strange changes a jikinta, she jst dunno y? Ko masifar da take yi tasan ba'a son ranta takeyi ba. Washe garin ranar da simrah ta haihu aka kirasu aka fada masu samrah ma ta haihu, ita din ma namiji, wai!!!! xo kuga murna a wurin su, banda shirin tafiya suna babu abinda sukeyi. Mummy'n farhana tace hadda ita za'aje, farhana ma ta roka a barta taje, babu musu daddy'n ta ya amince. Siyayya sosai Khadijah, farhana da Meenal sukayi wa babies din. Kayan masu yawan gaske suka siya masu, nan Khadijah ta rokesu su rakata wani babbar store na kayan maza, "siyyaya sosai tayi wa ayman" abin ya matukar basu sha'awa, farhana tace gaskia ayman is lucky to have such a caring wife like u Khadijah! "Meenal tace shima ai sonta yake kamar ransa" farhana tace "ehnn so are u trying to defend ur brother? Dariya sukayi dukkansu, Khadijah tace "u sure right meenal, yana sona kamar yadda nake sonsa nima" amma u both shuld worry less, kuma zaku samu wadda ya fi ayman sona ma in shaa Allah, "da karfi suka amsa da ameen! Khadijah ta kwashe da dariya, suma suka saka dariyar! 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣4⃣1⃣-2⃣4⃣5⃣ 🔸Suna isa abuja driver'n daddy yazo da "sienna Xle new model" ya kwashe su zuwa gidan mummy. Mummy tayi matukar farincikin ganin mummy'n farhana da yaranta, sai da suka huta sosai suka fara shirin zuwa gidajen masu jego. "Maman Khadijah da maman yasir suna ta shirin zuwa sunan, su suhailat suka roka daddyn su cewa ya barsu suje, yace babu komai su shirya. "Gidan simrah su Khadijah'n suka fara zuwa, zo kuga murna wurin simrah, su Khadijah kam ba'a magana, har ta manta da bacin ran da take fama dashi tun jiya, nan suka iske small mama da little mimi dake ta faman tafia har da gudu. "Da fara'a a fuskar Khadijah ta durkusa ta dauki mimi, tace "yar zaman dakina ne haka take ta faman tafia harda su gudu" small mama tace wlh fa, sai rigima da unnecessary kuka ta iya, nan dukkansu sukayi dariya. "Khadijah taja hannun farhana suka shiga bedroom din simrah, rungume juna suka sake yi, kafin Khadijah ta dauki babyn ta mika ma farhana. Hoto farhana ta shiga daukar yaron, yayi mata kyau sosai, Khadijah kam sai murmushi takeyi. Yaron ya matukar shiga mata rai, amma ita batason ta haihu yanxu, wai sbd makaranta. Nan suka hau hira dukkansu yan cikin dakin harda su mummy'n farhana da mummy'n su ayman. Suna cikin hira ne wayar Khadijah yayi ringing, "jin ringtone din tasan ayman ne" bataso picking ba, amma ganin su small mama a kusa da ita yasa ta dauki wayar tare da miqewa ta bar dakin. "Meyasa kika ki daukar wayata tun daxu ne Iman? Bata ce masa komai ba, haka taqi amsasa har ya gaji da shirun ta, yace idan kin gama ki fito mu tafi gidan samrah, cos inason mu koma gida, sbd yunwa nakeji, kuma girkinki nakeson ci. "Maganar yaso ya bata dariya, tace "wato rigimar ya ayman dai yana nan har yanxu kenan! Da ban dawo ba fa? ta tambayi kanta, bai sake jiran komai ba ya kashe wayar. Abinda Khadijah take masa ya fara isarsa, idan bata bar fushi dashi akan cikin nan ba sai ya kai kararta wurin mummy ko small mama "ya fada ma kansa. "Khadijah ta same farhana tace mata ta shirya zasu je gidan samrah, daga nan ya ayman ya ce gida zasu wuce" farhana batace komai ba, murmushi kawai tayi tace toh bara na sallame su mummy, gashi na baro kayana chan gidan, ya zanyi kenan gobe? "Harararta Khadijah tayi, tace "sai kuma akace maki bani da kaya da zasu shigeki ko? Murmushi farhana tayi, tace "ke kika sani da masifar nan taki da bamu san inda kika koyo shi ba! Nan suka sallami su mummy, sannan sukayi sallama da simrah akan zasu dawo gobe. Meenal tace itama gidan Khadijah zata kwana, sbd farhana. Khadijah tace mata "bana gayyata, tunda baki taba zuwa kin kwana min ba, sai yau sbd kinga farhana ko? Dariya sukayi dukkansu. Sannan suka fita zuwa wurin da ayman yayi parking motarsa. "A gaban motar sa suka same shi, yana waya ne da faisal, Khadijah ta bude gaba ta zauna, su Meenal kuma suka zauna a baya, har suka kai gidan samrah ayman yana waya, kasancewar da earpiece yake wayar. Da sauri suka karasa cikin gidan bayan ayman yayi parking motarsa, "gidan a cike yake da yanuwa da abokan arziki" samrah tayi murnar ganin su, nan dai aka hau hira har suka gama, ayman ya kira Khadijah yace ta fito su wuce. "Ta sanar da su meenal, basu bata lokaci ba suka sallame samrah akan zasu zo gobe. "Suna isa gidansu, Audu ya karaso yana ma Khadijah barka da zuwa, shi ya dauki trolley dinta ya kai har cikin palourn kasa, su Meenal da farhana suka haura dakin Khadijah, "tsaf suka sami dakin, sai kamshin turare da ke tashi, wannan duk aikin ayman ne, da kansa ya gyara ya kunna mata turare a ciki. Khadijah ta zauna a palourn kasan, ganin yadda ayman yaketa faman hada mata rai yasa jikinta yadan yi sanyi. Ta saci kallon fuskarsa, taga sai danna wayarsa yake, ta daure dai tace masa "me za'a dafa maka" sai da ya bata lokaci sannan yace "duk abinda kikasan shi nakeso! Harararsa tayi, ta tashi ta haura sama watsa ruwa. Shi kuma ya haura saman dakinsa. "Wanka sukayi dukkansu, Khadijah ta bude masu wardrobe inda nighties dinta suke, tace su zaba wanda zai masu su saka, tunda yanxu za'a kira sallar magrib, no need of saka wani kayan. "Da mamaki suke daga nighties inta suna dariya, sbd yawancin su doesn't have any difference with transparent net, komai na jikin mutum gani akeyi idan ka sakasu, "farhana ta kalli Khadijah tace "ai wannan kayan sai dai ke madam, ya zamu saka irinsu, nikam ki nemo min top nasaka abeg, na gaji. Dariya Khadijah tayi, tace kar ku saka, idan kunyi aure, Ku ringa saka shadda kuna kwana a dakin mazajensu, ba gwara ku fara koya ba tun yanxu, dariya suka saka dukkansu, "sukace zamu koya idan munyi auran" sannan Khadijah ta fito masu da wasu cotton nighties dinta da suka dan wuce mata guiwa suka saka. "Jollof rice ta hada masa, bata wani bata lokaci ba ta gama, sbd kitchen din was neat, so bata tsaya wani gyara ba, kuma akwai kayan miya da komai da zata bukata. "Jere abincin tayi a dinning sannan ta haura masu farhana da nasu sama, sbd farhana tace bazata sauka kasa ba, tafison zama a palourn Khadijah'n. Ayman yana dawowa daga sallah'n isha ya zauna a dinning ya ci abincinsa, yayi missing girkin matarsa, yaci sosai sannan ya haura dakinsa. Su Khadijah sai hira suke suna sheqewa da dariya, suna cikin hira ne ayman ya kirata a waya, ta daga tace masa tana zuwa. Fitar da nighty'n ta tayi ta saka, ta shafa humrah da wasu turaruka masu kamshi, sannan ta saka hijab tace masu tana zuwa" "farhana tace mata, wani kina zuwa, kice mana dai sai da safe kawai. Murmushi Khadijah tayi ta fita kawai, sbd bata da amsa. "Tana shiga dakinsa ta zauna kusa dashi, har zata fara masa shagwabar nan nata, sai ta tuna abinda ya faru na maganar cikin dake jikinta a gidansu farhana, sai ta hade rai tayi shiru kawai. "Cire hijabin cikinta tayi, ta haura samansa ta kwanta tana danna wayarta" chan dai da shirun yayi yawa, ayman yace "Iman meyasa kike da taurin kaine" wato ban isa nace maki kibar abu ki bari bako? Bata ce masa qala ba har ya gama, sai da ya gama sannan ta fara masifar "itafa sai ta gama skul zata fara haihuwa" inda take shiga batanan take fita ba, sakin baki ayman yayi yana kallonta "dama haka Khadijah take ne? ko dai cikin ne, sbd bata taba irin haka ba tunda ya santa" Hakuri ya shiga bata, sannan ya jawota jikinsa, da kyar ta yarda ta hade jiki da shi, da dabarar sa ya samu har ya raba ta da rigar jikinta, sunyi qewar juna sosai gaskia,bai barta ta huta ba sai kusan karfe 3:00am na asuba. Wanka sukayi dukkansu, suka yo alwala suka hau nafila, sai da suka idar Khadijah ta samu ta koma bacci, bata tashi ba sai da aka fara kiran sallar subh. "Da misalin karfe 7:00am ta janye jikinta daga nasa, ta shiga dakinta, samun su farhana tayi suna bacci, daukar kayan da zata saka tayi, ta dauki komai da zata bukata ta koma dakin ayman, wanka suka yi su biyu, sannan ta shirya sa kamar dai babu wani abu daya hadasu. Sannan ta shirya kanta, "kitchen ta sauka ta fara hada masu brkfst" Har kitchen din ayman ya bita, suka fara fere Irish potato tare suna hirar su kamar babu abinda ya hada su, a haka su Meenal suka shigo kitchen din suka samesu, suka gaida ayman sannan farhana tace masa "ya ayman da kanka kake aiki, ka bari zamuyi pls! Dariya sukayi dukkansu sannan yace mata kar ta damu, sun saba girki tare, ai babu abinda Khadijah ta iya sai masifa kwanan nan, yasan bazata iya aikin ba shiyasa yake tayata, "dariya suka yi dukkansu harda Khadijah din, sannan Khadijah tace masu suje suyi wanka, su cire kaya a wardrobe su saka, tana zuwa. " sai around 9:00am sukayi brkfst sannan suka fara shirin zuwa gidajansu simrah" Ayman ya kaisu, sannan shi ya juya zuwa office. Kiran small mama yayi, ya na tambayarta inaa take? tace masa tana gida, yanxu take shirin zuwa chan gidan masu jego. Yace mata kar ta fito, yana son zuwa wurinta, inyaso sai ya sauketa a gidan, tace toh shikenan sai yaxo. "Bai bata lokaci ba ya je gidan" nan ya kwashe duk yadda sukayi da Khadijah ya fada mata. Kwantar masa da hankali ta shiga yi, sannan tace masa kar yaba Khadijah laifi, yafi kowa sanin akwai kuruciya sosai a tare da ita. Nan dai ta shiga masa kalmomi masu kwantar da hankali, sannan ta ce masa zata yiwa Khadijah'n magana anjima. Shi ya kaita har gidan samrah, sannan ya koma office. "Small mama ta same Khadijah tayi mata fada sosai mai shiga jiki sanan tayi mata nasihohi har Khadijah ta fara kuka, ta shiga rokon small mama, tace in Allah ya yarda bazata sake ba, kuma zata roke ya ayman afuwan ya yafe mata. Small mama taji dadi sosai, ta rungume Khadijah, "nan fa small mama ta fada masu simrah, Meenal dasu samrah da kowa dai na dangin su samun cikin Khadijah, amma bata fada masu cewa Khadijah taso zubar da cikin ba! (Gareku Matan aure masu zuwa makaranta,either NCE, polythecnics, universities da sauran higher institutions. DonAllah mu kiyaye zubar da ciki sbd karatu, Allah'n nan da ya baka cikin nan ba karamin gata yayi maku ba, akwai wayanda suke rokonsa ko miscarriage su gani, amma bai basu wannan damar ba, toh meyasa wayanda ya basu damar daukar ciki suke wasa da wannan great gift da opportunity din? Ciki rahama ne, ciki abun alfahari ne, ciki babbar kyauta ne, donAllah let's try to appreciate it, akwai wayanda sukayi shekara da shekaru suna nema basu samu ba, wasu har su koma ga mahallicin su basu haihuwa, sbd haka ina kira ga matan aure masu wannan babban kuskure su daina don girman Allah, ciki baya hana karatu, idan ma ciki zai hana karatu toh kuyi hakuri har sai Allah ya sauke ku lafia, tunda a duniyar nan ake barin karatun, ba'a zuwa dashi lahira. Allah ya yafewa wayanda suka taba yin wannan kuskuren, wayanda kuma suke da ciki kuma suke karatu Allah ya basu sa'a da nasarar gamawa lafia, wayanda basu taba haihuwa ba Allah ya basu masu albarka, wayanda suke dashi Allah ya raya su ya sanya masu albarka. Wayanda kuma ransu ya bace da wannan maganar Allah ya basu hakuri, dole ne a fadi gaskia, sbd abinda yake faruwa kenan yanxu. Allah yasa mu dace). Allahumma Amin👏 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣4⃣6⃣-2⃣5⃣0⃣ "Ranar suna" Yau ne sunan yaran su simrah, baby'n simrah yaci sunan baban mijinta wato "Ibrahim" amma da khaleel za a ringa kiransa, babyn samrah kuma yaci sunan daddyn su, amma "Irfan" za'a na kiransa. Yaran dai tubarkallah kamar ka sace su saboda kyau, Khadijah ji tayi kamar su dawo hannunta, sun matukar birgeta. "Maman Khadijah, maman yasir da su suhailat su iso tun ana gobe suna, amma Gidan su mummy suka sauka, su suhailat kuma a ranar mummy tasa driver'nta ya kaisu gidan Khadijah. Gidan suna ya matukar cika, ko'ina jama'a ne kawai, ba gidan simrah ba, bana samrah ba. Fatar faisal ma taxo da katon cikin dake jikinta, Khadijah tayi murna sosai, ta shiga da ita dakin da suke tare dasu farhana. Mummy tasa aka shirya lafiyyayiyar liyafa a gidan ta, tunda dama su simrah zasu dawo gida wankan jego a washegarin sunan. "An shirya wurin liyaffar yayi kyau sosai, manyan Mutane duk sun hallara" masu jego sunsha kyau, su Khadijah ma ba'a barsu a baya ba. "Su Khadijah suna zaune a daki suna ta faman zuba hira, farhana da suhailat kuma sai tsokanar Khadijah suke wai "they can't wait for ranar da Khadijah zata haihu" suna tadai mata tsiya, ita kuma taqi kulasu. Daukar wayarta tayi da niyyar kiran ya ayman, har zatayi dialling kenan "coincidentally call dinsa ya shigo" "Ta dauki wayar tana murmushi, nan dai suka hau hirar su da bata karewa, har yace ta kawo masa abinci chan site da yake zama a gidan kafin yayi aure" babu bata lokaci ta shiga kitchen, ta zubo masa hadaddiyar masa da miyar agushi da yasha green vegetables, ta hada masa da kunnun aya mai sanyi ta dauki gyalenta sai site dinsa. "Da sallama ta shiga, ta ajiye abincin, sannan ta je kujerar da yake zaune ta hau saman cinyarsa, "ya shiga yaba irin kyaun da tayi, tana masa godiya, tace ai duk kyauna ban kaika ba hot lips" da kyar Ayman ya kyaleta, ya fara cin abincin, sai da ya tilasta ta itama taci, a baki ya ringa bata ha ta koshi, suna gama cin abincin ta shige dakinsa ta kwanta, anan bacci ya kwashe ta! Daddare aka waste taro, ayman ya kira Khadijah su tafi gida, nan ta shaida masu farhana su shirya ya ayman yace su fito, babu bata lokaci suka shirya, Meenal tace itadai bazataje ba yau, a gidan su zata kwana, ta roke kanwar suhailat su kwana a gidan, su farhana kuma suka bi Khadijah gidanta. "Washegari su Maman Khadijah suka koma kaduna dasu Maman yasir, su suhailat sun so tsayawa a gidan Khadijah suyi hutu, amma sbd Khadijah zata koma skul shiyasa suka koma kaduna. Masu jego kuma ana chan gidan mummy, musamman mummy ta dauko wata gwaggon su daga chan kauye sbd wankan babies din. Sai weekend su Khadijah suka samu suka koma skul, tayi kuka sosai har saida hankalin ayman ya tashi, dakyar ya samu ya rarrasheta, yace ai kwanan nan za'suyi exams su dawo gida. "Mummyn farhana dama ta koma itada kannen farhana, farhana kuma tace zata jira su Khadijah kawai su dawo tare" a airport ma dakyar ayman ya kwantar ma Khadijah da hankali, sannan sukayi ban kwana akan nan da sati uku zaizo daukar ta su dawo, tunda by then ta gama exams. "A kwana a tashi babu wuya ga mai rai" Gashi su Khadijah har sun gama exams, ta koma gida abinta kusa da abin kaunar ta ayman. Soyayya kawai suke zubawa abinsu, Khadijah kuma banda shagwaba babu abinda takeyi masa, tana fara masa shagwaba zai birkice, shi ya kara ma shagwabata, tayi ta narke masa har ya biye mata. Yaron cikinta kuma yana nan lafia, ayman baya kaunar abunda zai taba cikin, ko ciwon kai tace tanaji, jikinsa na rawa zai kira doctor'n su tazo gida ta duba Khadijah. ""Alhaji Ismail Baban Khadijah ya dawo da matarsa Mariya" badan komai ya dawo da itaba sai dan irin rokar da aminatu take masa, don dole ya dawo da ita" Tabbas Mariya ta chanxa hali, sbd tayi matukar nadamar abinda ya faru a baya, sun hada kai sosai da maman Khadijah, hakan ba karamin dadi yake ma alh Ismail ba, komai tare sukeyi. Ta nastu sosai, kullum kuma cikin rokar Allah yafiya takeyi. Da Aminatu ta fada wa Maman yasir, ta yi murna itama, tace Allah ya baku zaman Lafia dukkanku. "Su Abdul suna nan suna shirin gama skul, wani abin boye da iyayen su basu sani ba ashe Abdulmalik da suhailat soyayya sukeyi tun ba yau ba, amma babu wanda ya sani a gidan" soyayya mai zurfi ce ta shiga tsakanin su, su biyu sukasan yadda suke jin irinsa. Abdul Rahman kuma yana nan dai har yanxu baiyi budurwa ba, duk da yan mata na yawan damunsa, amma sam baya biye masu. "Khadijah ce zaune a palour tana feeding little mimi indomie da boiled egg, mimi kam sai ci take abinta, sbd yarinyar bata wasa da ci, "tunda Khadijah ta dawo gida ta roke ya ayman suje su daukota, bai yi mata musu ba sukaje suka daukota, itace abokiyar Khadijah Idan ayman yana office, sai dai idan meenal taxo mata, tunda Meenal tana yawan zuwa gidan yanxu. Tana cikin feeding mimi ne taji an rufe mata ido da tafin hannu, ko bata sani ba, tasan aikin hot lips dinta ne, nan ta shiga masa maganar shagwaba, "haba hot lips, ka shigo mana palour babu ko sallama" ya cire hannunsa daga idon ta ya zagayo ya zauna yana facing dinta, ya shiga bata hakuri" Murmushi tayi, tace masa "ka dawo lfy my handsome? ya amsa mata da lfy lau beauty nah! "Daukar mimi yayi yana mata wasa, Khadijah kuma ta miqe ta kwashe plates ta kai kitchen ta wanke su. "Sannan ta koma palour, kallonsa tayi tace, muje kayi wanka hot lips, kazo kaci abinci, kar ka manta fa yau kace zaka kaini gidan mummy! Kallonta kawai yayi yace "sai nayi magana da baby na, zan yi wankan. Murmushi tayi tace masa, baby yayi fushi da daddy'n sa ai, tunda sai yanxu ne zaka nemesa, " da sauri ya taso ya zo ya rungumeta yana shafa cikin, wai shi hakuri yake ba babyn. Dakatar da shi tayi, tace toh ya hakura, muje kayi wanka plss. Daukar mimi ayman yayi suka haura sama, kafin sukai har mimi ta fara bacci, ya kwantar da ita a gado, sannan Khadijah taxo tayi undressing dinsa, ya saka mata rigima akan dole sai sunyi wanka tare, babu yadda ta iya, haka ta biye masa suka shiga sukayi wankan. Suna fitowa suka shirya cikin sleeping dress, Khadijah ta rike masa hannu suka sauka qasa cin abinci, suna gamawa ayman ya tafi masjid, Khadijah kuma ta haura dakinsa tayi sallah. Hakan nan rayuwa ta kasance masu, kullum kara kaunar junan su sukeyi, ayman baya kaunar yaga bacin ran Khadijah, duk da cikin nan nata yana sakata masifa, amma thnk God dai he understand, so baya ganin laifinta, ko sunyi fada ita take basa hakuri daga baya, yayi kissing dinta yace kar ta damu ya gane ba'a son ranta bane, Allah dai ya rabata da cikin lafia. "Cikin kwanan nan Khadijah tasa ayman a gaba akan ya barta taje kaduna tayi sati daya, ya nuna sam babu inda zataje, har ta gaji da daina masa maganar. "Yau suna zaune a palour, mimi sai wasa yakeyi da kayan wasanta, Khadijah ta je ta kwanta a cinyar ayman, tayi pillow da cinyar, "ta zuba masa ido tana kallonsa, dama news yake saurara sai ya daina jin news din, ya zuba ma Khadijah'n idon shima, nan suka hau kallon juna har kusan 10 minutes, ita ta fara dauke idonta sbd her body is mesmerizing her already, she can't take it anymore. "Ta yi sauri ta rufe ido, ayman ya sauke ajiyar zuciya, ya ce "open ur eyes beauty nah pls, bana gajiya da kallonki" tana jinsa taki budewa, bata ankara ba taji bakin sa cikin nata, kissing dinta yayi passionately har sai da ya gaji dan kansa ya bari, sai da suka dawo hayyyacinsu ne ta tashi ta zauna masa a jiki, ta kwantar da kanta a kirjinsa ta fara rokonsa akan ya barta taje kaduna. "Bayason hanata duk wani abu da ta tambaya a wurinsa, tunda ita komai yakeso tana yi masa, shiyasa yace ya yarda" batasan lokacin da tayi ihu ba, ta hau kissing dinsa, sun dade a haka kafin suka hau sama dakinsu, nan ya shiga shafa mata ciki, yana wasa da baby'n sa, tun Khadijah tana masa dariya har bacci ya kwashe ta. 7 months passed........ Khadijah har tayi nisa a 300lvl sai shirin shiga final year take, ga cikinta ya fito sosai, haihuwa yau ko gobe, she's so lucky to be very good in skul, if not da zata sha wahala sosai wurin rike karatu. Yaran su simrah kam sunyi wayo sosai, su simrah har sun gama serving, offices da sukayi serving sun yi retaining dinsu da taimakon daddy. Zaman lafiya sosai sukeyi da mazajensu, soyyaya kuma kara kulluwa yake a tsakinsu sosai. "Su Abdul brother's din Khadijah sun gama makaranta, murna kam ba'a magana wurin Alh Ismail, aminatu da Mariya, mariya tana matukar sonsu, kuma har ga Allah take sonsu, yanxu mugun halin nan nata ta daina shi, daman zugin kawayene bakomai ba" Khadijah ta fara gano soyayyar dake tsakanin Abdul Malik da suhailat, sbd suhailat ta taba zuwa gidan ta tayi sati daya, anan dai ta gane, har ta tambaye suhailat din taji ko da gaske ne, babu musu babu karya suhailat tace mata "eh haka ne, kuma she can't wait for their wedding" Khadijah ta tafa hannunta tace "so happy to hear dis, amma yaran zamani baku da kunya fa, Hadda wani u can't wait? Suhailat ta dan duketa cikin wasa tace eh din........... "Khadijah da kanta ta kira mamanta ta fada mata, aiko Maman tayi murna sosai, ta shiga ta shaida ma Mariya da baban Khadijah, suma sunyi murna sosai. Yaran Mariya Abba da Amir sun kawo wayanda zasu aura, aka je akayo bincike kuma Alhamdullilah yan gidan mutunci ne, Baban su yace toh zasu dan dakata a hada auran danasu Abdul kenan, suka ce babu komai dama dai sun dai fada masu ne sbd su tayasu murna. " "Khadijah dai tayi nauyi sosai, hakan yasa ya ayman ya dauko mata Inna kulu ta zauna ta ita, in case of any emergencies. Inna kulu tayi matukar jin dadin zaman gidan, sbd hira suke sosai da ayman, har Allah Allah take ya dawo daga office su fara hirar wasan nan tasu. "Farhana dai ta samu tayi graduating, har kuka sai da Khadijah tayi, sbd gani take kamar sai ta shekara zata ringa ganin ta, farhana ma tayi kukan sosai, da kyar ta kwantar mata da hankali akan sbd ita zata zo abuja tayi serving, kuma a gidan ta zata zauna idan bata skul, tunda ma final year take yanxu kar ta damu kwanan nan zata dawo, Khadijah tace toh shikenan, a haka suka rabu suna kewar juna. Meenal ma tayi kukan, har dai ta gaji tayi shiru. "Khadijah tana zaune a dakin ayman ta kwanta masa cinya, shi kuma yana dan mata massaging jikinta sbb duk sun kumbura, ta fara dan mutsu mustu, ta cije lebe, ta rike bayanta, tun ayman bai lura ba har ya ganewa, " ya ce mata hotynah lafia dai? Ta daure tace masa ba komai, bai dai yadda da ita ba, amma yayi shiru. Chan dai ta kara cije leben ta da karfi, ta fara dan juye juye, hankalinsa ya tashi, da sauri ya dagata yana tambayarta ko lafia, "cikin wani irin muryar tausayi tace masa, ya ayman marata, wayyo bayana! Da sauri ya dauki wayarsa ya kira doctor, sannan ya kara kiran Inna kulu ya shaida mata halin da Khadijah take ciki, babu bata lokaci Inna kulu ta shigo dakin, tana ganin halin da Khadijah take ciki tace haihuwa ce taxo, "yi maza ka shiryo mata kaya da abubuwan da za'a bukata, jikinsa na rawa ya shiga fito da kayan babies da ya shiyo ma Khadijah'n masu masifar yawa kamar yara 10 zata haifa. Suna cikin haka ne doctor ta iso, babu bata lokaci tace su wuce hospital kawai, ayman da kansa ya dauki Khadijah a hannunsa kamar baby ya kaita har cikin motarsa ya kwantar da ita a back seat. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣5⃣1⃣-2⃣5⃣5⃣ "Gudu ayman yakeyi da motar kamar zai tashi sama, har suka isa asibitin" da sauri doctors suka dauko "wheeled stretcher" aka daurata akai, Ayman da sauran doctors suka ja stretcher'n har aka shiga da ita labour room. Hankalin ayman duk ya gama tashi, duk ya manta ya sanar dasu mummy halin da Khadijah take ciki, Inna kulu kuma tana chan "waiting room" tana jiransu, sai adduo'i kawai takeyi. Doctors da nurses sun yi sun yi ayman ya fita amma yaqi, babu yadda suka iya dashi dole suka barsa. Rike hannun Khadijah yayi yana karanto mata addu'oi, har ta fara jin saukin naqukar, "banda nishi babu abinda takeyi, ita kadai tasan irin azabar da takeji a jikinta. Sun fi 1 hour a haka, tun tana daurewa har ta fara kuka, duk da dai kukan ahankali take yin shi, kuma bata bar addu'a ba, tana kukan amma kuma da Addua a bakin ta. "Ayman yana ganin tana kuka hankalinsa ya kara tashi, ya matso kusa da ita yana kara tofa mata addu'oi a jikinta, "cikin hikimar Allah taji dan saukin naqukar" da taimakon doctors dake wurin ta santalo katon yaronta fari tasss! "Alhamdulillahi Rabbil Alameen" shine abinda ayman yake fadi kawai. Bakinsa yaqi rufuwa, amma ganin halin da matarsa take ciki yasa jikinsa sanyi, nan take yaji babu abinda yake qauna irin yaga lafiar Khadijah'n sa. "Doctor'n data fito da babyn ta yanka cibiya, sannan ta miqa ma wata nurse baby, "da sauri ayman ya karbe babyn, bai damu da jinin dake jikin babyn ba, ya rungume abinsa yana tofa masa addu'oi. Ba'a dauke lokaci ba Khadijah ta kara haihu wata babyn kuma. "Wai! zo kuga murna wurin ayman, bai taba kawo ma kansa yan biyu ne a wannan cikin Khadijah ba, da sauri ya kara matsawa kusa da ita, ya kama hannunta yana mata sannu. Nurses sunyi ma yaran wanka, aka saka masu kayan babies, "sai a lokacin ayman ya kira mummy, daddy, small mama, Maman Khadijah, da su samrah ya fada masu. Sunyi murna sosai, nan da nan suka kamo hanya zuwa hospital din. Drip aka saka ma Khadijah, nan da nan tayi bacci "ayman yazo ya zauna a gadon da take kwance ya zuba mata ido yana kallonta kamar ya cinyeta. "Saka bakinsa yayi a nata ya shiga kissing inta, yana shafa mata fuska, wani irin sonta na qaruwa a zuciyarsa. Cikin bacci taji ana kissing inta, ta bude ido ahankali tana kallonsa, "nan ya fara kallonta shima, ya shiga mata godiya yana saka mata albarka. Murmushi kawai tayi, "tayi masa magana cikin shagwaba, tace "bacci nakeji hotlips" da sauri yace toh bara na fita na barki ki huta beauty nah, "sai da yayi kissing inta a goshi sannan yabar dakin" "Gidan Khadijah" Yan uwa duk a cika gidan, ko ina ka leqa hayaniya kawai ke tashi, khadijah dai tana chan dakinta da babies, su simrah kam tunda akayi haihuwar kullum sai sunzo, small mama kam ta mayar da gidan kamar gidanta, Idan tazo tun safe bata komawa gida sai dare. Su Maman yasir, Mariya ya dikkon Khadijah da su suhailat duk sun iso, Maman Khadijah kawai aka bari a gida, su Abdul ma suka nuna mata hotonan babies in. "Tunda Khadijah ta haihu ayman ya daina zuwa aiki, ta rokesa akan yayi hakuri yaje har ta gaji. "Da safe zai shigo har dakinta idan babu mutane a ciki, ya dauki yaransa yana wasa dasu, idan kuma da mutane a ciki zai kirata ta kawo su dakinsa. "Farhana tayi matukar farin cikin haihuwar Khadijah, tace tana nan zuwa suna". Khadijah na zaune da su simrah a daki sunata hira, ayman ya kirata akan ta kawo masa yara, babu yadda ta iya, dole ta miqe ta gyara jikinta ta yafe gyale sbd jama'ar dake gidan sannan ta dauki macen ta fita. "Da sallama ta shiga dakin, ta samesa a kwance yana kallon sports a TV'n dake makale a jikin bangon dakinsa, ta karaso kusa da shi ta miqa masa babyn. "Kallonta yayi, yace mata ina baban nawa? Tace "na barosa a daki, sbd kar baqi suzo barka suga babu yaro ko daya! Harararta yayi cikin wasa yace shi sam bai yarda ba, ta tashi taje ta dauko masa yaronsa. "Da kyar ta samu ta rokesa akan zata kawo masa shi anjima. Nan suka zauna suka yita hira har yarinyar ta fara dan kuka, nan da nan ayman yace "ta bata nono, yunwa take ji" shi ya tayata zuqe zip din rigar, tayi feeding babyn har tayi bacci. Kwantar da ita tayi, sannan ita kuma ta koma jikin ayman ta kwanta, ya cire mata dankwali yana shafar gashinta da yasha gyara har bacci ya kwasheta a haka. Kallonta ayman yayi yana murmushi, yace "sarkin bacci kenan" bata wani dade da bacci ba suka juyo ana knocking kofar dakin ayman, ayman ya tambaya wayene..." "Meenal ta amsa da itace, baby ne ke kuka, da sauri yace mata ta shigo, bai ko damu da yadda Khadijah ta kwanta a jikinsa ba, yafi damuwa da kukan yaron. Shigowa tayi tare da sallama ta gaishe sa, sannan tace "yaron nan ya iya kuka wlh ya ayman, tun daxu yake mana ihu kamar ana yankasa" dariya ayman yayi yace "ai duk kukan sa bai kaiki ba, ke kinsan irin kukan da kikayi kina baby ne? Tura bakinta tayi, tace nidai bankai yaron nan kuka ba ya ayman, jiya fa bamuyi bacci ba sbd kukan sa, Khadijah ma tausayi take bani wlh, ya hanata bacci daddare, da safe kuma bazai barta tayi ba. "Ayman yace ai gadonki yayi, kinsan irin rigimar da kikayi ma mummy ne, kinsan yadda kika hanata bacci ne? tayi dariya tace "kai ya ayman nidai banyi rigima ba, suna cikin maganar ne, babyn ya kara sake wani ihun da ya tayar da Khadijah. "Ahankali ta bude ido, ta hango Meenal a tsaye da babyn a hannunta tana jijjiga sa alamar yayi shiru, "tashi tayi daga jikin ayman, ta zauna tana kallon meenal, cikin muryar bacci tace "ya hanaki zama ko? Meenal tace kamar kin sani wlh, ya hanamu aiki tun daxu wlh, nasan kuma bacci kikeyi shiyasa ban kawo sa ba kar ya hanaki bacci. "Ayman yace miqa mata yaron ta basa nono kar yayi zazzabi ni dai" harararsa Khadijah tayi, Meenal ta kwashe da dariya, tace "su ayman Baban twins" "Feeding yaron ta shiga yi, Meenal tace mata "matar ya faisal tazo fa tun daxu, nace mata kina bacci" Khadijah tace ooh eyyah, bara na gama feeding yaron nan na fito mu gaisa. Bude kofar Meenal tayi ta fita, Khadijah ta juya ta kalli ayman, taga ita yake kallo, ta shagwabe fuska tace "sosai nake jin bacci hot lips😩 tunda na haihu banyi wani baccin kirki ba fa! Matsowa yayi kusa da ita ya rataye hannunsa a shoulder'n ta yana bata hakuri akan kar ta damu yau zatayi bacci. ""Ranar suna"" Yara sunci sunan daddy da mummy, wato "Mansur da Abidah" amma sbd nauyin sunan bazasu iya kiransu da hakan ba yasa aka masu laqani da "mashkur da mashkura! Mashkur yana kama da ayman sosai, mashkura kuma Khadijah. An kashe kudi sosai a sunan sai dai muce Allah ya yara su kawai. "Khadijah ta sha kyau har ta gaji, ta canxa kaya sunkai kala goma kuma duk masu tsadar gaske, ba'a maganan iri kyaun da ayman yayi, sai da Khadijah ta tura masa text tace "ure looking soooo.........I actually can't complete it, amma dai sai ka biya ni irin wannan kyaun da kayi yau" yana ganin text inta yayi dariya ya tura mata "duk kyaun da nayi yau ban kaiki ba hoty nah" haka dai suka ci gaba da tura ma juna text har suka gaji suka daina. Ba tare da bata lokaci ba farhana, Meenal da su suhailat suka saka yaran a IG, likes da comments ne kawai ta ko ina, sai faman snaps suke yi da yaran sbd kyau da sukayi. Anci an sha, akayi walimar sunan. Sai dare mutane suka watse ya rage yan uwa kawai. Bayan sallar isha'i su small mama, simrah, samrah da matar faisal suka goma gidagensu, ya rage su farhana kawai. "Wanka Inna kulu tayi ma yaran sannan Khadijah ma ta shiga tayi nata wankan. "Tana fitowa ta saka night gown inta mai kyau, tayi feeding yaran har sai da sukayi bacci, sannan ta kalli su farhana tace masu "zan kai ma ya ayman coffee, idan yaran nan sun tashi suna kuka ku kirani a waya, ko ku miqa ma farhana su plsss, ta karasa maganar tana dariya" harararta farhana tayi, tace Allah kuwa kawo maki su zanyi har dakin sa babu ruwana bacci nakeji, gwara ki tafi dasu. Dariya Khadijah tayi ta fita abinta. "Dakin ayman ta shiga, ta samesa ya fito kenan daga wanka, tashi tayi ta taimaka masa ya saka kaya, sannan ta dauko spray ta fesa masa a armpit insa. Kallonta yayi da murmushi a fuskarsa, yace "ina yaran suke ne, kinsan anan zaki kwana yau ko? Zaro idonta tayi tace "haba handsome ya za'ai na kwana a nan, yau sati na daya da haihuwa fa, u better stop kidding urself sbd sai nayi 40 days zan fara kwana a dakin ka. "Maganar ta bata masa rai, ya hade rai, haushi ya hanasa magana daukar wayarsa yayi ya fara dannawa, Khadijah ta gane ya fusata, ta matso kusa da shi, ta kwantar da kanta a shouldern sa ta shiga wasa da buttons din night dress dake jikinsa, bai ce mata komai ba ya cigaba da danna wayarsa, "am so sorry hot lips" bazan sake bata maka rai ba, forgive me plsss, ta fada tana kallon fuskarsa. "Sha re ta yayi, ya cigaba da abinda yakeyi, ta roke sa har ta gaji amma yaki kulata, "fashe masa tayi da kukan shagwaba ta fada jikinsa tana kukan" nan da ban ya shiga kissing inta, yace tayi hakuri ta daina kuka ya hakura. "Nan fa labari ya canxa, ayman sai kissing inta yake ta ko'ina, har ya fara neman rabata da rigarta, "da badara Khadijah ta zare jikinta, ta bashi hakuri akan kar ya damu in few days zata fara kwana a dakinsa.... "Dan dole ya saketa, ta kwanta masa a chest tana basa labari yanata dariya har ta fara jin bacci, kissing insa tayi, ta miqe tana masa gud nyt, kallonta yayi bai ce komai ba har ta bar dakin. Washegarin suna farhana ta koma gidansu, su suhailat kuma sukayi kaduna, har kuka sai da Khadijah tayi sbd sunyi mata kokari sosai. Khadijah tace sai sunxo kawo "I see I love na suhailat" dariya sukayi dukkansu, Suhailat tace mata "ke kika sani dai" "Four months passed" Mashkur da mashkura sunyi wayo sosai, sun san mummy'n su da daddynsu, rigimar mashkur ya dan fara ragewa, sbd Khadijah ta koma skul, dole Inna kulu da jikar ta suka bisu har makarantar, Khadijah bata da matsala da yaran ko kadan, iyakar ta dasu basu nono, amma komai wurin Inna kulu da jikar ta shafa'atu sukeyi. Karatun su yayi nisa sosai, ayayinda farhana take chan abuja take serving. Meenal kuma tana 300lvl. An kai gaisuwar suhailat da Abdul malik, dana su Abba da amir, "Abdul Rahman ake jira ya kawo wacce yake so a hada gabadaya, amma har yanxu shiru bashi da kowa, asalima mata basu gabansa. Suna nan a abuja shi da Abdul Malik suna houseman ship insu a wani babbar asibitin turawa. Alh Ismail babansu ya ja masu jari dukkansu har su abba, kudi kam Masha Allah sun samu sbd siyan fili sukayi suka sa aka fara gina masu asibiti, ba karamin dadi babansu yayi ba da yaji asibiti suke ginawa da jarin da ya basu, "sauran kudin kuma suka bude babbar store din kayan mata irinsu abaya, gyale's da takalman mata a nan abujan "Alhamdulilah suna samun kasuwa sosai" su Amir kuma shagon kayan atampopi suke siyarwa , sun bude shago daya a abuja uku a kaduna. Su mariya da Aminatu kam zaman Lafia sukeyi sosai, babu wani gulma a tsakaninsu. Yan uwa Alh Ismail sunji dadi sosai da sukazo sunan Khadijah sukaga yadda Mariya ke ta faman zirga zirga, sbd ita ta tsaya mata a matsayin uwa ranan. "Yasir din maman yasir ya gama karatun sa shima, yana nan a abuja tare dasu Abdul suna houseman ship a hospital daya. Sun zama tamkar yan uku komai tare sukeyi. """Akwana a tashi babu wuya ga mai rai, Khadijah har ta gama 1st semester na final year inta, yaranta sum kara girma sosai kamar kazar agric, hasken fatarsu ya fito sosai, sun daina rigima, duk inda aka wuce da yaran sai an taba su sbd farin jinin su, Meenal kam son yaran take kamar ta hadiye su, kullum suna makale da ita, har sunfi sabawa da ita akan mamansu. " yau zasu koma gida abuja, musaman mummy tasa yar aikinta taje har gidan ta gyara ko'ina, "ayman Ji yake kamar yayi hauka sbd murna, ya matsu yaga swthrts insa. "Babu bata lokaci jirginsu yayi landing a Abuja, ayman yazo airport ya daukesu, "rungume Khadijah yayi a gaban Inna kulu ko kunyar ta baiji ba, sannan ta karbi mashkur a hannun Meenal, mashkura kuma tana hannun shafa'atu jikar Inna kulu. Duqawa yayi ya gaisar da Inna kulu, sannan yayi mata ya kokari, "ta amsa da lfy lau, sai yanxu ka ganni ko? "dariya sukayi dukkansu, sannan suka kama hanya zuwa inda yayi parking motarsu. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:07 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 🔸Assalamu Alaikum Readers! I actually dunno how to start expressing gratitudes for the amount of love and care y'all showed me during my off days, I did appreciate ur calls, text, pings n so on. You guys are sweethrts, y'all dunno wat u mean to me. I hope i will forever enjoy ur love. Thnxx and God bless❤ _This page is ur's "Aisha Bello Bayyu(ABB) no need for dogon surutu swthrt, u mean a lot to me💖 2⃣3⃣5⃣-2⃣4⃣0⃣ "Babies din su simrah kam Masha Allah, yaran kamar ka sace su sbd kyau" small mama ke dawainiya da su, duk da dangin mazajensu suna masu kokari sosai wurin zuwa da dawowa kullum. "Mummy da daddy kam ba'a magana, basu taba kasancewa irin farincikin da suke ciki ba yanxu, they can't jst imagine seeing there very own grand kids. Daddy yaje gidanjen su da kansa, yayi ma yaran huduba, ya dade yara kallonsu tare da gode ma Allah wannan babbar kyautar da yayi masu. "Mummy kam sau daya ma taje, duk da ba su simrah bane first born inta, amma kasancewar su suka fara haifa masu jikoki yasa take kunyar zuwa gidan" "Mazajen su simrah sun rasa inda zasu saka kansu sbd murna, sai hamdala suke ma Allah, simrah da samrah ma ba'a magana irin murnar da suke na sauka lafia da sukayi. "Ayman ya je ya gaida dukkansu, yaji ya kara son yaran" yaushe Khadijah zata haifar masa babies masu kyau irin nasu samrah? ya tambayi kansa, shiru yayi shi kadai yayi zurfi cikin tunani, He so much loves babies, not evn babies but kids, tun kafin yayi aure yake matukar son ganin ya mallaki yaran kansa. Allah ya sa Khadijah ta haifar min yara masu yawa, "ya fada ma kansa" Sun sha hira da small mama a gidan samrah, yake fada masu gobe ma zashi skul dinsu Khadijah, zasu dawo sunan. Samrah tayi murna sosai, tace masa ai Khadijah'n ta fada mata zasu dawo, Amma all her thoughts she was kidding ne, asha dai da gaske ne, ayman yace "eh da gaske ne" nan dai suka sha hirar su, daganan yayi masu sallama, yace sai ya kawo Khadijah kenan! "Washe gari ayman yabi flight din rana zuwa skul dinsu Khadijah, babu bata lokaci suka isa, driver'n gidan su farhana yazo ya dauke sa, Khadijah taso zuwa tarban mijinta amma tana da lecture lokacin da jirgin su ya iso, drivern da Meenal kawai sukaje airport dauko sa. Basu bata lokaci ba suka isa gidansu Khadijah dake kusa da skul, cos ayman yace yafi son ya sauka a gidan, sai ya huta sai suje gidansu farhana'n dukkansu tunda achan zasu kwana. "Haddadiyar lunch suka hada masa, farhana da Khadijah duk suna cikin skul, shiyasa Meenal tayi serving dinsa. "Iyye autar mummy ce ta iya girki haka, kodai baby na ce tayi abincin? Meenal tayi dariya tace "ita da farhana suka girka" ni ina cikin skul ma lokacin, amma dani nayi girkin nan sai yafi nasu dadi! Dariya sosai ayman yayi, sannan ya sauka kasa ya fara cin abincin. Yana ci suna hira da meenal, daya gama cin abincin Meenal ta kwashe plates din ta kai kitchen, ta dawo palour suka ci gaba da hira. "Sallamar su Khadijah ne ya katse masu hirar" da gudu Khadijah ta fada kansa, tayi hugging dinsa tana masa kukan shagwaba wai jiya yace mata zaizo, tayi ta jira sai ya chanxa rana sai yau. Nan dai ya shiga bata hakuri, yace mata yanayin aiki ne, amma ai tasan bata kai shi qewar ta ba, Meenal da farhana suka kalli juna suka shige cikin dakinsu abinsu. Khadijah da ayman su sha hirar soyayyar da qewar juna a palour'n kafin meenal ta fito ta ce mata su zasu ci abinci, ta zubo da ita? Khadijah tace ita da ya ayman zata ci, Meenal tace toh ai yaci ko! Ayman yace eh zai kara ci da matarsa. Meenal dai basu isheta kallo ba, murmushi tayi kawai ta shige kitchen ta zuba masu ita da farhana. A cikin dakinsu suka ci abinci, suna ta gulmar Khadijah da ayman suna dariya. Khadijah ko da kyar ta ci spoon yakai goma, sai da ayman ya tilasta ta yace idan bataci ba bazata je sunan ba, sannan taci. "Daddare bayan sun gama shirya kayansu, farhana ta kira drivern su yazo ya daukesu zuwa gidansu" daddy da mummy'n farhana sunyi murnar ganin ayman, dama mummyn tanason sanar dashi maganar cikin Khadijah. Nan suna hau dinning dukkansu sukaci supper sannan aka fara hira. Khadijah ta tashi ta shige dakin farhana, Meenal da farhanan ma suka bita, ya rage daga ayman sai mummy da daddy'n farhana. Mummyn farhana ta tashi ta shiga dakinta, ta dauko takardar result din test da akayi ma Khadijah. "Ayman" ta kira sunan Ayman, ya juyo a hankali yana kallonta, he was kind of nervous ganin ta da littafi a hannusa, duk ganinsa wani abu ne ya same Khadijah ko Meenal. Mummy'n farhana ta fara magana......... "Kwanaki Khadijah tadan yi rashin lfy, amma dai alhamdulillah yazo mata da sauki" (gaban ayman ya kara faduwa) sai nayi suggesting a dawo da ita nan gida, nakira doctor'n mu taxo da dubata, anan dai ta kwashi labarin yadda komai ya faru ta fada masa. Ga result da muka karba, "ayman yasa hannu ya karbi result din" yana karantawa yaga Khadijah tana dauke da ciki ne har ya kai 6 weeks" bai san lokacin da yayi hugging daddyn farhana ba sbd wani irin farin ciki da bai taba samun kansa a ciki ba! A take kuma kunya ya kamasa, ya durkusa har kasa yayi masu godiya, suka amsa suna dariya, sannan suka dai sha hira, daga baya suka yi sallama da mummy, daddyn farhana ya kai sa dakin Aadil elder brothern farhana, tunda anan zai kwana. "Ayman ya rasa inda zai saka kansa sbd murna" yaji dadi sosai da mummy'n farhana bata fada ma Khadijah ba, he wants to be d first to tell her! Daukar cell phone dinsa yayi ya kira Khadijah, dama shi take shirin kira, ya dauka tace "hot lips" yanxu nake shirin kiranka fa, har kun gama hirar ne? ya amsa da "eh mun gama! yace mata ta xo dakin Aadil ta samesa, zaro ido tayi tace "bazan Iya zuwa ba gaskia hot lips" ni babu ruwana, ka bari har mu koma gidanmu, yau da gobe ai daya ne wurin Allah" yace mata tazo dai ba kwana zatayi ba, kawai dai yanason ganinta ne kafin yayi bacci" "Batason masa musu, shiyasa ta tambayi farhana ina dakin ya Aadil yake? farhana ta juyo tana mata dariyar tsokana, tace muje in rakaki, dama nasan bazaki taba kwanciya batare da kinje wurinsa ba! Harararta Khadijah tayi kawai, sbd batasan abinda zata ce mata ba. Har kofar dakin farhana ta kai Khadijah sannan tace mata, sai da safe madam! Khadijah tace wani safen? yanxu zan dawo, dariya farhana tayi, tace sai da safe nidai. "Da sallama ta shiga dakin, ta samesa a saman sallaya ya daga hannu yana addu'oi, zama tayi Itama ta daga hannu har saida ya gama sannan suka shafa tare. Kallonsa tayi tace "hot lips" Allah shi karba, ya amsa da amin hotynah, sannan tace masa nan fa gidan mutane ne, ba ruwanta ita ba'a wurinsa zata kwana ba, ya tashi da sauri ya rufe kofar, ya saka key yace "ai baki isa ba, anan zaki kwana baby" Kallon mamaki tayi masa, ta fara rokonsa, dariya sosai yayi ya jawota jikinsa ya cire mata gyalen da ke kanta, ya shiga shafa gashin kanta a hankali, shiru tayi masa, bata ce komai ba sbd ita kanta tasan tayi missing dinsa. "Nan dai ya fara romancing ita, tun tana biye masa har ta fara ganin yana nema wuce gona, ta fara rokonsa ya kyaleta, dakyar ya saketa" ya shiga mata godiya, itadai bata gane godiyar me yake mata ba, sai zuba mata albarka yaketa faman yi, a hankali ta dago ta kallesa, tace masa "meya faru ne wai? Shiru yayi yana kallonta, kafin ya mike ya dauko result din test da akayi mata, "Iman ure pregnant for me, ina zan saka kaina inji dadi? Kallonsa take cike da mamaki, tace "waya fada maka ya ayman, ina ka samu wannan test result din? Anan ya kwashe komai da mummy'n farhana ta fada masa ya gaya mata. "Fashewa da kuka tayi" ta fara magana "ciki fa kace ya ayman? Ina zan kai ciki yanxu, ya za'ayi na dauki ciki ina skul? Gaskia ya ayman i cant, bazan Iya wahalar skul da ciki ba, muje hospital kawai a zubar, sbd I can't endure daukar baby a cikin skul, da wanne zanji? Wahalar lectures ko na baby? ta karasa maganar tana kuka😭😭😭😭 "Ayman bai taba samun kansa cikin tashin hankali da bacin rai ba tun da sukayi aure ba sai yau! " juyowa yayi ya kalle Khadijah, yace "what do u mean Iman, are u trying to say we should abort d baby? U must be insane, bazai yiwuba ba, nace bazai yiwu ba, "kinsan yadda na dade ina jiran wannan rana? Ransa yayi matukar bacewa, Khadijah kam bata damu da bacin ransa ba, itadai bata shirya daukar ciki ba yanxu, tunda take a rayuwarta, she've never acted so stupid kamar yadda tayi yau, a gaban mijinta, abin alfaharinta Ayman! What has gone over her? Kuka ta cigaba da yi, kukan ta ya fara damun ayman, ahankali ya jawota jikinsa yana rarrashinta. "Nan ya shiga kwantar mata da hankali, ya kuma bata hakuri, yace he's so sorry to have overreacted such way, ransa ne ya bace, ya za'ayi tace a zubar masa da jininsa? Ita dai jinsa kawai tayi, Amma tasan bazata chanxa ra'ayin ta ba, ciki dai sai ta zubar, sbd bazata iya wahala ba, idan ta gama skul zata fara daukar ciki amma ba yanxu ba! Sharesa tayi har ya gama bata hakuri, sannan ta dauki gyalen ta, tace "ka bude min kofa zan wuce na kwanta" rokonta ya shiga yi akan ta hakura da maganar cikin nan, danAllah kar ta sake maganar a zubar" "Bata ce qala ba, ya taso yazo ya bude kofar jikinsa a sanyaye" ya zo zaiyi kissing dinta ta turesa, ta fita daga dakin da sauri tana kuka! Ko da ta koma daki, su farhana sunyi bacci, samun wuri tayi ta kwanta tana kuka har bacci ya saceta. "Ayman ko messages iri iri na ban hakuri ya tura mata amma sam Khadijah batayi replying ba, ya kirata yafi sau goma bata dauka ba! Ahaka shima bacci ya daukesa. "Washe gari suka hau shirin tafiya, daddyn farhana kadai ne bazashi sunan ba, amma kaf gidansu farhana zasuje, Khadijah dai har yanxu ranta a jagule yake, bata ko leqa inda ayman yake ba, ya kirata har ya gaji ya kyaleta, "babu kuma wanda yasan abinda ke tsakaninsu" jirginsu sai 12:45 zai tashi, tun 11 suka bar gidan. Koda suka je airport Khadijah bata yi ma ayman magana, tun a gida da ta ce masa "Ina kwana" babu abinda ya kara hadasu. Daddyn farhana ya biya masu kudin flight dukkansu, sannan suka karba boarding pass, basu bata lokaci ba aka fara announcing departure dinsu. "Ayman tare suka zauna da swthrt dinsa, sai ture turen baki takeyi, ita kanta ta rasa abinda yake sakata saurin fushi kwanan nan, asha dai cikin dake jikinta ne" Allah ya kawo min sauki, ta fada a zuciyar ta. Su farhana, mummy, Meenal da kannen farhana duk suna baya. Ba wuri daya suke dasu Khadijah ba. Ayman da kansa ya saka mata seat belt, batace masa qala ba, sai harararsa da takeyi. "Ahankali ayman ya rike hannun Khadijah, ya shiga murzawa ahankali, yana ja mata yatsu" ture masa hannu ta shiga yi alamar ya saketa, kara matse hannun yayi yaki saketa, don dole ta hakura har suka isa Abuja. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA TAYI [29/04 8:08 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili 2⃣5⃣6⃣-2⃣6⃣0⃣ "Gidan mummy suka fara zuwa kamar yadda suka saba duk dawowarsu. Mummy tayi farin cikin ganinsu, ta dauki mashkur tana masa wasa sai faman dariya yakeyi, sai da ta gama masa wasa ne ta miqa hannu zata dauki mashkura, "yarinyar taqi zuwa, sbd tana dan zazzabi yanxu na hakori da ke son fito mata, kuiwa takeyi sosai sai tasan fuskar mutum take zuwa wurinsa. "Mummy tace lallai takwarata ni kike wa kuiwa? su Ayman suka kwashe da dariya, sai da suka ci abinci suka dan huta sannan suka wuce gidansu. "Yau kwanan su biyu kenan da dawowa, Inna kulu tace tana son zuwa chan ruggar su gaishe da kanwarta da bata da lafiya, daga nan zata dan huta a gidanta na kwana biyu kafin lokacin komawar su Khadijah skul yayi. "Khadijah tace dama tana son mata maganar ne akan taje ta huta, Inna kulu tace babu komai kar ta damu zata bar mata shafa'atu ta zauna da ita, Idan kuma tana neman wata kuma zata turo kanwar shafan. Khadijah tace a'a babu komai shafan ma ta isa, tunda ba makaranta take ba yanxu, kuma yaran ma sun daina rigima. Washe gari Inna kulu ta wuce, kudi sosai ayman ya bata, Khadijah kuma ta yi mata kyautuka dayawa. Bayan tafiyar Inna kulu Khadijah keyi masu mashkur wankan safe, shafah kuma tayi masu na yammah, yarinyar akwai aiki sosai, hakan ke kara yi ma Khadijah dadi, tana son yarinyar sbd ladabi da biyyayarta. "Yau farhana ta kira Khadijah akan zata zo mata week end, Khadijah taji dadi sosai ta fada ma ayman zuwan farhana yayi murna shima. "Sai karfe 2 farhana ta iso, driver'n sistern daddynta na abuja ya kawota, tunda a gidan take zama. "Da gudu Khadijah tayi hugging inta, sun yi missing juna sosai, farhana ta sake baki tana kallon twins yadda suka kara girma, har suna son fara crawling, ta dauki mashkur tana murmushi, ta fara masa wasa yanata faman dariya, ta ajiye sa zata dauki mashkura kenan yarinyar ta fara kuka, "Khadijah tayi dariya tace mata, ai mashkura kuiwa take kwanan nan sbd zazzabi da takeyi, amma sam basu da kuiwa wlh. Farhana tace eyyah, Allah ya bata lafia, "daddy'n su fa? Khadijah tace mata yana ciki, bara na kirasa ku gaisa. "Bayan ayman ya sauko sun gaisa da farhana ne yake tambarta su daddyn ta, ta amsa da suna nan lfy, last week ma yabar abujan nan. Suna cikin hira ne Khadijah ta kira shafah, tace mata ta dauki warmers din abincin farhana ta kai chan palour'n ta, sannan ta hada da kunnun aya, shafah ta masa da toh ta wuce kitchen. Hira kawai sukeyi sunata dariya, har sukaji ana kiran sallah'n Asr, ayman ya miqe zai tafi masjid mashkur ya fara kuka alamar zai bi sa, ya dauki yaron kenan zasu fita mashkura ta saka kuka itama. Da kyar Khadijah ta rarrasheta tayi shiru, suka miqe itada farhana zuwa dakinta domin yin sallah. Bayan sun idar da sallah ne, farhana ta ci abinci sannan ta shiga tayi wanka, suka fara hira. "Nan Khadijah ke bata labarin auran su suhailat da Abdul malik, farhana tayi murna sosai tace Allah ya kaimu lokaci. Suna cikin hira ne taji wayarta na ringing, tana dubawa taga "ya Abdul Malik ne a screen din" ta dauka da fara'a suka gaisa, nan yake fada mata zasuzo tare da yasir da Abdul Rahman, taji dadi sosai tace she can't wait to see them all, nan suka dan taba hira sannan sukayi ending call din. "Washegari Meenal tazo gidan Khadijah sbd tanata missing yaranta mashkur da mashkurah, ita tayi driving kanta har gidan da motar mummy. "Tana isa suka hau ihu ita da farhana, batasan farhana tana gidan ba, ganin ta kawai tayi, "Khadijah tace ku rage murya donAllah kar ku tasar min miji yana bacci" farhana ta tabe bakinta tace "toh sannu masu miji" sai ki fada ma wanda basu da miji, Khadijah tayi murmushi tace wani miji? ban dai ga mijin ba tukuna, sai kun kawo mana, sukayi dariya dukkansu sannan sukace "kwanan nan zamu kawo ai kar ki damu" Suna cikin cin abinci ne suka jiyo horn din motarsu ya Abdul, Khadijah ta miqe ta daga curtain taga ko sune, da murna tace har su ya Abdul sun iso, nan da nan ta shiga dakin ayman domin sanar masa da isowarsu, ta same sa yana bacci ya shige cikin "duvet" kamar wani yaro, "ahankali ta janye duvet din, ta daura bakinta a nasa tana kissing insa, cikin bacci yaji ana kissing insa ya bude ido, yana ganin Khadijah a gabansa ya jawota ta fadi a jikinsa, ya fara kissing inta shima, sun dauki lokaci a haka, kafin tayi karfin halin raba jikinta da nashi, tace masa... "hot lips baccin lafia kake kuwa tun dazu? ya kalleta da yanayin baccin bai gama isarsa ba yace "ai duk kece kika jawo, tunda kin hanani bacci jiya" dariya tayi tace, kadai hanani bacci handsome" nan ta fada masa zuwan su ya Abdul, ya miqe da sauri ya saka kaya, sannan suka fito tare har palour'n. Hannu ayman ya miqa masu suka gaisa da fara'a a fuskokin su, sannan Khadijah ta gaishesu itama, Khadijah ta kalli ya Abdul Malik tace "Ango ka sha mai, dazu muka gama waya da amaryarka fa" ya harareta cikin wasa, yace "kai Khadijah sarkin tsokana, nidai ina twins ina suke ne? jeki dauko min su mu gaisa, "suka kwashe da dariya dukkansu "Bayan sunci abinci sunsha hira ne Khadijah ta haura dakinta kiran su farhana su zo su gaisa, gyalen Khadijah farhana ta yafa akanta, Meenal kuma ta fito da karamar gyalen dake kanta, suka sauko kasa su ukun. Tunda suke saukowa daga stairs yasir ya kura ma Meenal ido, haka kawai yaji yarinyar ta tafi da imaninsa, ayayinda Abdul Rahman kuma ya zuba ma farhana idonuwan nasa masu kashe yan mata, Khadijah duk ta lura da hakan, amma dai tayi kamar bata san komai ba. "Gaishe su farhana sukayi sannan suka haura dakin Khadijah. Sai bayan magrib su Abdul suka bar gidan, Meenal kuma tace tunda dare yayi zata kwana kawai, gobe sai ta wuce, "farhana tace Yawwah ko ke fa, ai gwara ki kwana, gobe sai mu wuce tare. "Khadijah ta kalli farhana, tace mata ki wuce ina? ai babu inda zakije wlh, keda komawa sai na wuce skul, farhana tace keep kidding urself swthrt, gobe war haka ina gidan Anty Maryam in shaa Allah, Khadijah ta harareta tace "we shall see then" "Tunda su yasir suka koma gida suka kasa runtsawa, tunanin yan Matan da suka gani kawai sukeyi, har sai da Abdul Malik ya ganosu, ya tambayesu yana dariya, basu boye masa ba suka fada masa, "a take ya kira Khadijah ya fada mata, wani irin ihu ta saka, ta ce kai Alhamdulillah gaskia maganar nan yayi min sugar. "Suna gama waya ta juya tana kallon su Meenal da suka qura mata ido suma, suna son suji dalilin dayasa take ihu da murna. "Nan ta zayyana masu komai tana murna, tace "yeah, mafarki na ya zama gaske, dadi gasheni ni Khadijah......."Murmushi sukayi dukkansu, basu ce qala ba, nan dai suka canxa wani hirar har Khadijah tayi masu sai da safe, ta wuce dakin ayman. Tana zuwa ta samesa yana wasa da mashkurah, mashkur kam yayi bacci abinsa kallon sa tayi tace "Wai har yanxu yarinyar nan batayi bacci ba, sai gobe da safe ta hanani aiki ko? Ayman yace wasa takeyi da daddyn ta. Zama tayi kusa da ayman tace "toh sai ku bar wasan haka, yanxu lokacin nane inyi wasa da mjina ba ita ba ita ba! dariya sosai ayman tayi yace "don't tell me ure jealous? tace "of course i am, tana rolling idonta, dariya sukayi dukkansu sannan Khadijah ta karbi yarinyar tana feeding inta har tayi bacci. Sai da ta kwantar da yarinyar a gadonta sannan ta fada ma ayman maganar su yasir, yayi murna sosai shima, sannan suka kashe wuta domin yin bacci. 1 month passed...... Maganar su yasir yakai har kaduna, Iyaye sun sani kuma sunyi matukar farinciki, mummy kam bakinta yaqi rufuwa sbd murna. Meenal ta amince tana son yasir, haka farhana ma ta amince da tayin soyayyar da Abdul Rahman yayi mata, dama bata kaunar abinda zai rabata da Khadijah, gashi sun zama closed inlaws yanxu, iyayen ta sunyi murna sosai da sukaji zancen. ......................................... Akwana Atashi babu wuya wurin Allah, gashi Khadijah har ta gama skul, yan biyu kam sun fara tafiya, takawa suke ta ko'ina, idan ka gansu zakace sunyi 2 years sbd jikinsu, kullum kara fresh sukeyi "Khadijah da ayman kuma soyayya sabuwa sai kara kulluwa yake tsakaninsu, kullum suna manne da juna kamar chewing gum, basu kunyar faranta ma juna rai....... babu bata lokaci result insu Khadijah ya fito kuma Alhamdulilah ta fito da good grade, she was one of d best students a class insu, "ayman yayi murna sosai, ya kara canxa mata mota, sannan ya mallaka mata estate insa dake kaduna. Kukan murna tayi masa ranar, tace tayi sa'ar miji, kuma she wil forever love him to her lst breath. "Yau aka saka date in auran su Abdul, wanda za'ayi in d next coming mnth, "Abdul Rahman da Farhana, Abdul Malik da Suhailat, Yasir da meenal, Abba da sumayya, Amir da Batula, sai kuma kanwar suhailat "Rumaisa da Khalifah" shirye shiryen biki kawai akeyi ta ko'ina, ana cikin haka ne small mama ta haifa danta mai kama da cherish sak. Murna a wurin Khadijah da su simrah ba'a magana , a haka har ranar suna ta zagayo baby yaci sunan "Baban cherish, wato "Muhammad" amma anyi masa laqani da mabruq. 💤💤💤💤💤💤💤💤💤 HADIZA IDRIS [29/04 8:08 am] ‪+234 703 659 5053‬: 🙆🙆WAYYO DUNIYA!!🙆 By: Hadiza Idris Tayi *Edited* by Aysha Wakili Assalamu Alaikum Readers! This is gonna b d last page in shaa Allah, so sorry for any delayment, due to the problems i've been encountering with my phone. I hope y'all wil bear with me, I will forever appreciate d care u've all showned me. ILY and God bless👏 ......... Yau aka daura auran su farhana, meenal, dasu suhailat! Amare da angwaye duk sun sha kyau kamar ka sacesu, sadaki akan dubu hamsin aka biya na dukka amaren sbd niman albarkar auran. Khadijah tayi kyau sosai itada mijinta da yan biyun ta, duk inda ta wuce da twins inta sai an karbe su. "Lafiyayyar dinner na gani na fada aka shirya masu, kuma duka a hall daya akayi. An ci an sha, anyi shagali, Ayman kam yana nan makale da Khadijah, yaransu kam suna hannun jama'an bikin, ko shafa'atu dake kuka da yaran yau bata samu daukar su ba sbd yadda kowa ke son taba yaran.Daga karshe taro ta waste aka kwashe amaren zuwa gidanjen su. "Suhailat, Meenal da Farhana suna abuja kasancewar aikin mazajensu dake chan abujan, sai amaren su abba kuma da aka barsu a chan kaduna tunda a chan suke aikin su. Gidajen amaren kam "Masha Allah" ko'ina yaji kaya, kuma gida yayi kyau, sai dai muce Allah ya basu zaman lafiya! Daddare bayan ko wacce amarya sunyi nafila da angwayen su, suka ci roasted chicken da youghourt, sannan suka hau gado aka kashe wuta, da gudu na bar dakin nikam kar na gane masu sirri. "Khadijah sun koma gidanta itada shafa'atu da su mashkur. Ayman dama tun washegarin dinner ya koma sbd aiki. Da gajiya ta dawo, tana dawowa ta hau gyara gidan sbd qura da gidan yayi, ko da suka iso ayman yana office. Sai kusan 4'o clock suka gama gyara gidan, wanka tayi wa su mashkura sannan Itama ta shiga tayi. "Haddadiyar armless gown ta saka lemon green, sannan ta yi combing gashinta, wani karamin gyale ta saka a akanta sannan ta jera abincin da tayi ma mijinta a dinning. Tana cikin jera abincin ta jiyo horn din ayman, da sauri ta karasa ta tsaya a bakin kofar tana jiran shigowar sa. Yana shigowa yaji wani irin kamshin kawai ke tashi a gidan, cike da farin ciki ta tura kofar. "Da sauri Khadijah tayi hugging insa, ta shiga kissing lips insa, tace "hot lips, av really missed ur lips, ta fada tana kallonsa duk ta gama kashe masa jiki, tsayawa yayi kawai yana kollanta, sai da ta kara kai bakinta cikin nasa tana kissing ne shima ta fara mayar mata, sai da suka dauki lokaci sannan suka bari, ya shiga mata "ya hanya, ta amsa da lfy lau, ya ce mata ina su mashkur? Ya fada masa suna chan palourn ta wurin shafa'atu. Dakin shi suka shiga, ita ta taimaka masa yayi wanka ta shirya sa, sannan suka sauko ya wuce masjid, ita kuma ta wuce dakinta gabatar da sallah'n magrib. Ayman yana dawowa ya wuce dakinta ganin yaransa, suka ganinsa suka hau cewa "daddy daddy! Anan dai ya daukesu tana kissing insu a cheeks. Tare suka sauka dukkansu suka yi supper, sannan Khadijah tace ita bacci takeji zata haura sama, ta kira shafa'atu akan ta kai su mashkur dakinta sunyi bacci, kasancewar a dakin shafa'atu suke kwana, ta kwace su ta kaisu dakinta, Khadijah kuma ta kalli Ayman tace masa sai ya hauro ita kam ta wuce. "Kallonta yayi yace taxo ta kwanta a jikinsa, idan ya gama kallon news zai dauketa zuwa daki, shagwabe masa fuskar tayi tace " hot lips promise me zaka rage volume? yace he promised, sannan ta dawo ta kwanta a jikinsa ta hau bacci. Sai da ya gama kallonsa sannan ya dauketa kamar baby ya kaita dakinsa, shi da kansa ya chanxa mata kaya zuwa sleeping dress, sannan shima ya saka nasa, nan ya fara romancing inta ta ko'ina har ta farka ta fara mayar masa itama, coz sunji kewar juna sosai. .............. Four years later! Farhana, Suhailat, Meenal da sauran amaran su abba duk sun haihu har yara suna tafiya, farhana da suhailat twin suka samu, suhailat duka mata, farhana kuma duka maza, Meenal kuma baby girl da taci sunan mummy'n su. Soyyaya sosai sukeyi a gidan mazajensu kamar su cinye juna don so. Kowa ya gansu sai ya yaba da irin son junansu da suke. """Khadijah kam ta kara haihuwa, an samu ameenatu mamanta, Amma anyi mata laqani da sultana, yarinyar sak Ayman, komai nata iri daya ne da Ayman, sai kuma namijin da yaci sunan abbanta, akayi masa laqani da sultan, shekaran sultana 3, shi kuma sultan yana da nine months yanxu, Amma Idan kun ga yaron yakuce yayi shekara, sbd tafiya yake abinsa harda gudu. Jikin Khadijah yana nan kamar yadda take, babu wadda zai ce ta ajiye yara hudu, kullum kara zama Yarinya takeyi sbd yadda take gyara kanta, Ayman kam kamar ya cinyeta yakeji, labadi da biyayya sosai take masa, Idan yanason abu toh itama tanaso, idan yace bayaso barin abin takeyi sbd ta faranta masa rai. Su simrah kam yaransu biyar yanxu, kasancewar sun samu twins suma, haihuwar simrah na karshe ta samu twins mata, samrah kuma haihuwarta na biyu ta samu itama mata. Mazajensu sai kara sonsu suke a kullum. Small mama dai yaranta uku ne. Amma duk sunyi girma, zaman lafiya da soyyaya sukeyi da cherish inta, in ka gansu kamar yara, sbd yadda suke nuna son junansu a ko'ina. Maman yasir da Maman Khadijah sun zama tamkar yan'uwan juna da suke uwa daya, dangin Maman yasir kaf sun san ameenatu, sbd mutuncin da sukeyi da Maman yasir, Mariya ma kullum kara gode ma Ameenatu take yi, zaman lafia sosai sukeyi, kawar ta siyama da ta sakata a mumunan hanya a baya yanxu ta rasu, har gidan yazo ta nema gafarar mariyan,da taimakon Ameenatu Mariya ta yafe mata. ""Yau ya kasance weekend, Ayman da Khadijah duka suna gida basu je aiki ba, Khadijah ta gyara dakin ayman ta turare ko ina, sannan ta ce ma shafa'atu ta gyara mata dakinta danasu. Babu bata lokaci shafa'atu ta gyara, Khadijah da kanta da turare dakinta dana yaran, sannan ta shiga kitchen ta shirya masu brkfast. Babu bata lokaci ta gama, kasancewar shafa'atu ta taimaka mata. Dukkansu suka hau dinning sukayi brkfst harda shafa'atu, sbd ta zama tamkar yarinyar Khadijah yanxu, komai Khadijah take mata, kuma yarinyar ta shiga ran ta, shiyasa ta dauketa tamkar yadda ta dauke su mashkur. Suna gama yin brkfast Ayman ya haura palour'n sa, ya kalli Khadijah yace "mummy idan kin gama ki sameni a palour na, zaki dan min wani aiki, murmushi kawai tayi, tace masa toh daddy. Haka suke kiran juna a gaban yaran "mummy da daddy" sbd kar yaran su fara kiransu da abinda suke kiran juna, amma idan su biyu ne, hot lips take kiransa, shi kuma yace mata hoty'n sa. Sai da ta shiga dakinta ta chanxa kayanta zuwa jeans trouser navy blue da red top mai karamar hannu, ta fesa turaruka a jikinta sannan ta wuce palourn sa, da sallama ta shiga, bata gansa a palour'n ba, bedroom insa ta wuce direct. Hango sa tayi kwance ya kifa cikinsa yana danna cellphone, karasowa tayi cikin dakin, ta hau bayansa ta kwanta, tana kallon cikin wayarsa, sun dau lokaci a haka kafin ya murguno da ita suna fuskancan juna, " kamshin jikinta ya bige masa hanci nan da nan ya hau romancing inta, yana kissing inta ta ko'ina, shagwaba ta hau masa, tace yayi hakuri lunch insu takeson daurawa yanxu, harararta yayi yace kedai baki gajiya da aiki da aiki hoty, ki bar shafa'atu tayi mana, am seriously in need of my wife right away, kallonsa tayi tace "hot lips yaushe ka fara cin girkin da ba nawa ba? Dariya yayi yace, ai ba ci zanyi ba, yara kawai zata dafawa, ke zaki min zuwa anjima am not hungry. Rungume ta yayi suka fada wata duniyar, cikin wani irin murya yace "yau inaso ki samo ma Maman yasir takwara, rufe fuskar ta tayi da tafin hannu ta shiga cikin kirjinsa, a hankali ya daga fuskar yana kallonta, ya shiga saka mata da Alkhairi, yana zuba mata albarka. Bakin ta takai cikin masa ta hau kissing inta, nan suka shiga wata DUNIYAR ! ********************** ⬇ ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** "Tammat bi hamdilllah" Anan na kawo karshen littafin nan nawa, Allah ya yafe min idan nayi kuskure, na gode sosai da hakurin ku readers Godiya mai dimbin yawa gareku yan group din **Aisha Wakili novels **Matan arewan alhikmah university **Duniyar makaranta hausa novels **Fateema jah's novel **Novel house Da sauran da bazan iya rubutawa kasancewar na gaji😔😔 Thank you all for the huge support and care. Taku ce har kullum "Hadiza Idris Tayi (Anty deejah ke maku fatar alkhairi) Nagode kwarai.