********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿: *NOT EDITED* ❌. [8/2, 1:36 PM] Eyman: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣ *NOT EDITED* ❌ Da guduna na shigo gida ina kyalkyala dariya harda kama ciki, direct bandaki na shige ina leke ta katanga dayake ba wani tsayi ne da ita bah kuma ta kara ce, ganin ba wanda ya shigo yasa na fito na shiga daki ina cigaba da dariya ta. Turus nayi na tsaya cak ganin Yayanah a kwance a tsakar daki, a hankali nace "Yaya Habeeb lpy? "Na tambaya ina durkusawa, Kallona yayi ya mike yana"wlhi kanwas a kasuwa nadawo na gaji". Dan karamin tsaki naja nace"haba Yaya wlhi ka tsorata ni, ni a tinani nama ciwan cikin kane ya tashi". Dan murmushi yayi ya dafa kafada na yace"tou sorry my Nafeesat, fatan kin yafemin?"kaina daga mishi alaman ehh,,, sannan na kara dacewa "Yaya Ummah haryanxu shiru gashi kamar hadari a garin" Rufe bakina kuwa mukaji sallamanta,, dukkanmu tsakar gida muka fita Yayah ya taya Ummah sauke buhun kanta,, na rike hannunta ina"sannu Ummah, Abban yabai dawo ba"ta zauna a kujera tana"Abbanki Nafee sai anjima zai dawo don bamu gama noman ba, ganin hadari yasa yace na taho shi yaxo daga baya" A hankali nace"Allah ya dawo dashi lpy"duk suka amsa Ameen, ruwan randa mai sanyi na kawo mata kafin na tafi taya yaya bawa dabbobi ciyawa,,, muryan Ummah naji tana"Nafeesa kikadawo a islamiyya ko kaya baki cire ba gashi magriba ta doso"hannuna na cire ina"gani nan ummah" *_LABARI NAH_* Sunana *Nafesat Abdulmalik Sani,* asalinku 'yan garin kaduna ne amma zama ya kawo mu wani kauyen kaduna mai suna *Sabangari*, anan iyayena suka haifemu nida yayanah daya tak wanda nake matukar so mai suna *Habeeb*. mahaifiyata 'yar gudun hijirace dan batasan kowa ba a garin kaduna, kuma har walau yau babu danginta ba labarinsu, datazo garin kaduna Kakana wato baban babana ya tsince ta ya kaita gidansa, iya kulawa Ummanah ta samu sosai wajen kakata, Saidai me?kishiyar kakata ta tsaneta, itah babana ma bataso balle 'yar tsuntuwa, duk ranar lahadi sai taje coci kasancewarta arniya ta roki Allah ya halaka babana da kakata,,, Danta 1 tak mai suna Hashim, kakana naji dashi sabida shine babban dansa, kuma iya kokari yanayi yaga yazama cikakken musulmi dukda uwarsa kafira ce. Sanda ya gama secondary school Allah yaywa Kakana rasuwa, ba shakka mutuwar sa ta tabasu. Ko arba'in ba'ai ba ta tattara komai nasa ta koma garin lagos inda danginta suke, bayan anyi arba'in kakata takai kara kotu, to dayake ba masu karfi bane, wadancan sinfisu kudi aka murde karar ta mutu, da karshema cewa sukai ba matar sa bace karya take,, a haka suka kare rayuwarsu bacin yau bare na gobe, Babana nada shekara 22 mahaifiyarsa ta rasu, ya rage dagashi sai mamana 'yar shekara 15 a lokacin, hakan yasa ya siyar da gidan dasuke ciki suka koma kauyen kaduna dama dashi kadai suka tsira. Shekaransu 3 da komawa saban gari babana ya samu lbr Yayansa hashim ya auri wata arniya mai suma Gloria harsun aihu sunan dan Isah, amma uwarsa na kiransa da Abiola, wai a hakan musulmi ne, amma ba abinda yake na musulmai don har church ake zuwa dashi, shima Uban ba addinin yakeba kawai yana amsa sunan musulmai.. Shekara 5 da faruwan hakan babana da mamana sukai aure shekaransu 4 sannan suka haifi yayanah, bayan shekara 10 aka haifeni,, kullum noma suke su ciyar damu, kuma ba laifi muna samu, dan yayah yama gama service rashin aikine yasa aka bude mishi shago, nikuma yanxu ina jss3 Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur lovely Eyman 💖 [8/3, 11:41 AM] Eyman: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:2⃣ *NOT EDITED* ❌ WANNAN shine takaitaccen lbrn *DANGI NAH*, Kodana cire uniform nai alwala na gabatar da sallah, hira sosai muka kafa da yayah da Ummah, kamar kullum yaya yakan bamu lbr mai ban dariya,haka zanyi ta dariya harda hawaye,, ina cikin kyalkyala dariya ta Abbanmu ya shigo yana"umminah kullum dariyarki nake fara jiyowa"na mike ina rungumeshi tare da masa sannu da zuwa, Ya amsa cikeda murna yana shafa gashin kaina dake kwance,, rayuwa kenan indai da kwanciyar hankali zakasamu farin ciki, inhar zakuga yadda gidanmu yake zaku rantse bamu da kwanciyar hankali sabida gidane na kasa daki 2 sai bandaki a gefe na kara sai dabbobi guda 3 a gefe, abinci alhamdulilah kullum munasamu daidai gwargwado dan baza a mana kallan yunwa ba, Duk abinda diya takeso na gata ina samu sosai tarbiyya da karatun addini ba'a magana don shekara 11 na sauke alkur'ani hadda akaina zam, shiyasa Abbah ya hanani daina zuwa acewarsa ilimi baya yawa. Bayan mun gabatar da sallan isha kamar kullum kowa ya tafi muhallinsa, sosai mukai sallama da yayanah danshi a wajen Abokinsa yake kwana Sahabi, Abbanmu ya shiga nasa dakin mukuma muka shiga namu,, saidana shishige jikin Ummah lafin nai bacci dukda gadon na karfe ne kuma karami. *WASHEGARI* Asuban fari Abbah yake tashinmu sallah lafin ya wuce masallaci, bayan sallah munsaba da Ummah kullum muyi izu 2 kafin gari ya waye,, karfe 7 saura muka gama, ta tashi ta hura wuta ta doramin ruwan wanka, ina fitowa ta tayani na shafa mai nasaka Uniform, dumame mai dumi ta dinga bani a baki inaci harna koshi sannan ta wankemin hannu, ta samin himar dina tana mikomin ledan littafaina tareda min addua, Na amsa da Amin na juya zan fita naga Yayah yanata murmushi da alama ma ya jima a wajen,, na karasa ina "Yayah Habibi ina kwana"yace"lpy, amma Ummah kina shagwaba yarinyar nan shiyasa ta kasa girma har yanxu"ajiyar zuciya tayi sannan tace"habeeb naga alama kishinkan ya fara yawa,"yace"a a fa Ummah maganar gaskiya ake bata kishi ba, amma tunda kince kishine nayi shiru, Nafeesat mutafi" Da gudu naikan awaki ina"yayah bari naga Shalelena tukun"(shalele karamar akuyace wacce akuyar baba ta haifa bada dadewa ba yabarmin, nikuma duk san duniya na dauka na dorawa 'yar akuyar nan, hartakai takawo na fara kiranta da shalele, haka zan zauna gefenta naita shafata ina wasa da itah, kullum fadan Abbah da Ummah akan yadda nakewa shalele yake. Saidana gama shafata nadawo nace"Yayah Habeeb muje"yace"saikin wanke hannunki kazama"ina dariya na nufi randa na wanke hannun sannan ya kama hannuna inawa Ummah bye bye muka fita. har makaranta ya kaini sannan ya wuce shagonsa. Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur lovely Eyman 💖 [8/4, 12:02 AM] Eyman: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:3⃣ *NOT EDITED* ❌ Ina shiga ajinmu na tarar da Amina a zaune ita kadai tana ta karatu, kallo daya tamin ta kauda kai gefe, na rungumeta ina" haba Amina kiyi hakuri nasan nayi laifi". Ta tureni gefe tana "Kinsan Nafesa banasan kina tsokalata kina hadani da wannan kazamin mutumin, " dariya nasa ina"Ameena wlhi da gaske Auwal sanki yake" duka ta kaimin nai saurin matsawa ina, "Allah jiya naci dariya," Ameena ta juyo gefena tana"aida baki gudu bah wlhi sai munyi fada, "a hankali nace"to ingya miki har bandaki na shiga ina leke naga baki shigo ba na fito",, Zancen ta juya da cewa "ina Yaya Habeeb? " (Auwal saurayine fari sosai akalla zaikai shekara 25 kusan sa'an yayana Habeeb, kullum ranar juma'a idan muntaso a hadda mukan ganshi a bakin wani shago dai dai kasuwa, kuma bama sake ganinsa sai wata juma'ar, tun yana kallanmu yana murmushi har ta kaiga yana kokarin yiwa Amina magana,, tindaga lokacin duk ranar juma'ah saiya biyomu amma dukda gigin yarinta na damin mu bama taba kulashi, watarana ma guduwa mukeyi saiya juya.. Watarana data kasance litinin muna dawowa muka biya ta shagon dayake zama, muka tambayi mai shagon shin waye shi? 'Yar dariya yayi sannan ya bamu amsa kamar haka(Sunansa Auwal, babansa shararran dan kasuwa ne a nan garin kaduna, duk ranar juma'ah suna kawo kayan marmari (Fruit's) kauyan nan, tou tinda yaxo sau daya ya ganku yake fadamin ya samu matar aure ammafa bansan wacece acikin kubah) dariya sosai nayi ina tsokalar Amina sabida ita yakeni kullum yana ta saurareshi,, 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Dan bakina na tabe nace"Yana shago" ta dauko littafi tana "yauwa Nafeesa kixo mu cigaba da karatun mu kafin sauran 'yan ajin suxo, kinsan JSCE ta kusa"zama na gyara muka fara karatu sosai har malamin Arabbiya ya shigo ya samu muna kararun boko ya hau fada akan haka amma dayaji mune masu zana jaravawar JSCE nan gaba ya amince inhar babu malami muyi sabida anaji dakai idan kakai matakin jss3 a garin sabangari kasancewar daga jss3 ba wani karin karatu saidai taje wani garin, itakasaice makaranta a garin kuma ta gwamnati shiyasa mata da yawa suke aure daga sungama jss3 a hakan ma inkin samu kinyi. *BAYAN AWA UKU* Karfe 11am muka tashi a hadda muka biya shagon Yaya Habeeb ya bamu biscuit kowa 1 ruwan pure water muka kama hanyar gida,, sallama sosai mukai da Amina kafin ta shige gida nima na wuce namu gidan. Da sallamana na shiga ina dan tsalle na wuce wajen shalelena nabata ciyawa da saban ruwa dukda ciyawar takeci lkc dana shiga amma hakan bai hanani kara mata ba,, gefenta na zauna ina "gaskiya shalele kinacin abinci sosai, kinga sonake ki girma kaman saniyar gidan mai gar... "Ban ankara ba naji Abbah yana salati tareda cewa"yanxu Umminah ba wanda yasan kin dawo ko sallama babu kika wuce wajen 'yar akuyar nan" maganar sakalu na farayi ina turo baki "Abbah wallahi nayi sallama kafin na shigo" yace"tozo in miki nasiha" Sum sum na karasa wajen da yake tsaye, hannunshi ya dora a kaina yace"Allah ya rayaminke Umminah" kwayar idansa na kalla kafin nace Ameen,,, sannan yace"kije Umma tana karatu a daki ki cire kaya ki jirani ina zuwa"tou nace na kama hanyar daki shikuma ya fita. Karatun kuwa takeyi hakan yasa ban tanka mata b, nadauko atamfata wacce ta kode sosai harta dan bule na saka sannan na zauna gefenta harta gama suratul Yuauf tai addu'ah sannan muka shafa a tare. Ta kalleni tana"andawo Ummi? "Da kaina amsa nace"Ummah naje shagon yaya ya bani bisco da ruwan leda"ta gani tana"kaiii gaskiya yaya ya kyauta" dariya na danyi nahau bata lbr shashancin da mukai nida Amina d islamiyya. Har mukai sallan azahar mukaci danwake Abba bai dawo ba,,, intakaice muku dai bashiya dawo ba sai da yay sallan la'asar, a kwanan silver na kawo mishi dan wake da ruwan randa mai dankaren sanyi a kwanan sha, saidaya gama tass yace"zo Umminah"na karasa tareda zama agabanshi. Sannan yace"Fatan anyi la'asar"na daga kai yace"tou yanxu girma ya fara xua miki kamata yayi duk wani abinda kike na yarinta ki ajiyeshi gefe, kindauki san duniya kin daurawa dabba,, ada nazata yarinta ne amma naga kedin da gaske kikeyi karki manta yanxufa shekara 14 zaki cika kinga kuwa ya kamata ki nutsu"shiru nai inajin kalamanshi kaman yau ya fara yimin, dan kwa kusan kullum saiyamin fada akan shalele, a nutse nace"insha Allah Abba zan kiyaye" Yace"yauwa mai sunan manya haka nakeso"daidai lkc yaya Habeeb ya shigo dakin yana"uhmm akan waccen tsamirarriyar akuyar koh? "Harara Ummah ta maka masa tace"banasan gulma Habeeb babu ruwanka" ya zauna akan tabarma yana"ai indai kaji Abbah da Umminsa to waccen dabbar ce sila" Nikam kona tanka masa dan hankalina ya tafi gurin shalelena dayake ina hangota tana tacin ciyawar ta, harsaita bani tausayi yanxu idan na rasa ta yarai zanyi?,,, kamar daga sama naji muryar Yaya Habeeb yana"insha Allah idan wata shekarar ta zagayo da ita zami layya". Ni kaina bansan sanda na kwala ihu na mike tsaye bah, kuka kawai nake ina hango shalele ta kofa, da sauri Ummana ta rungumeni ganin yadda na firgice, Abba dai kasa magana yayi ya tsaya kallona, uban tsokala kuwa b abinda yake banda dariya. Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly Eyman 💖 [8/7, 1:47 AM] Eyman: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:4⃣ *NOT EDITED* ❌ Da kyar da lallamin Ummanah na dawo hayyacina, still ina kuka nace"Dan Allah Ummah kar a min haka"ta rungumeni tana"ba wanda zaici miki akuyarki Ummin Abbah"nan ta hau sharemin hawayena tana faman yiwa Ya Habeeb fada, tin yana dariya harya gane fadan nata na gaskene,, dolensa kuwa yay shiru yana bata hkr harta huce, nan Abbah ma ya mishi fada akan yasan wasan dazai na min. Tsabar hankalina a hargitse yake nan da nan nai bacci a jikin Ummanah. WASHEGARI Tindanai sallan asubah Ummah ta sani agaba mukai izu 2 kamar yadda muka saba kullum. Haka na shirya na tafi boko kasancewar yau Monday, sosai muke maida hankaki dan yanzu sati 1 ya rage mana mu zana JSCE, Ranar juma'a kuwa muntashi muna dawowa gida muka hadu da Auwal, bama mu kuladashi ba don hankalinmu yana ga zancen kokarin da zamuyi a jarabawa muke,, sai sallama yake amma ba wacce ta kula dashi a cikinmu. Ba shiri mukaga mutum a gabanmu yana"Asaalamu alaikum warahmatulla"duk saida muka firgita kafin muka amsa, yadan lankwadar da kansa yana"Manyan Mata inata sallama ko'a kulani"Amina da duk ranta ya baci tace"tou aimun amsa malam saika bamu guri mu wuce" Yay saurin zaro ido yana"Subhanalla Amina pls ki sauko da fishin nan wallahi niba irin mazan da kuke tinani bane, inba damuwa zanso mu koma gefe dukkanmu don akwai maganar da nakeso muyi" Yana idarwa Amina ta fisgi hannuna mukahau sauri, tinyana binmu yana"Dan Allah ku tsaya"harya hakura ya juya sannan muka rage saurin da muke nace"Allah nikuwa Amina zanso ace watarana mu saurari mutumin nan"tai dan karamin tsaki tana"nifa nafeesat na tsane shi ne Allah, gani nake kamar ba yaron arziki bane"na kalleta ina"amma inkin ganshi ai a nutse yake"ta dafani tana"Nafeesart koda zamu saurareshi ba yanxu ba, amma inaso ki manta dashi cikin rayuwanmu kinsan 'yan birni da wayo"na daga kaina alaman mgnr ta gaskiya ne,, sannan nace"Allah yasa mu dace"tace"Ameen, sannan mukaci gaba da tafiya muna dan hira harta shiga gida na wuce namu gidan, Daren ranar kasa bacci nayi ina tinanin Auwal, tambayoyi birjik naiwa kaina akansa amma ko 1 banida amsarta, bansan maiyasa yake bani tausayi ba, gashidai mutumin kirkine amma na rasa dalilin dayasa ko sau daya munki bashi dama ya fadi sakonsa, nikamdai nayi alkawarin indai muka sake haduwa zan tsaya in jishi dukda nasan maganar bai wuce akan yanasan Amina ba. Ba shiri naji hawaye mai zafi na gangaro kumatuna. Da sauri nai salati ina neman dalilin kukana, kardai ace san maso wani ne ya hau kaina? Ur Comments Likes Shares Are all needed Its ur lovely Eyman 💖 [8/10, 5:51 PM] Eyman: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:5⃣ *NOT EDITED* ❌ Haka na karashi kukana kafin 'barawon bacci ya daukeni, koda na tashi da safe na gabatar da sallah na fara karatu kamar yadda na saba. Kasancewa yau asabar sai 8 na shirya duk jikina ba kwari sannan na tafi hadda, yau dayake ziciyata babu dadi banyi wani magana da Amina ba, karatuna kawai nayi na bayarda hadda, ana tashi kuwa muka yo hanyar gida, a dawowan ma kadan kadan nake kulata. Bayan na shigo gida ma still bana wani walwala, hakan yasa na kwanta har bacci ya daukeni, saijin muryar yaya Habeeb nayi yana tashina. Intakaice muku dai haka weekend dina ya kare banida wani walwala, ranar Monday da sasaafe na shirya sabida yau zamu fara junior WAEC, bayan na isa ba wani mutane sosai sabida haka naci gaba da karatu na. Karfe 11 da rabi aka fara, kuma alhamdulilah tayi dadi sosai ammafa inkayi karatu, kodana dawo gida na dan sake naita bawa Umma lbr yadda abin ya kasance,, Washegarima kamar jiya na tafi da wuri naita karatu, ta yauma sai 11 aka fara, kullum haka kullum haka, ranar da zami na juma'a farin ciki kamar ya kasheni dan na yanke shawarar kula Auwal kota halin yaya, bayan mun gama muka kamo hanyar gida amma abin mamaki babu Auwal babu labarinsa a inda muke ganinsa, inajin Amina tana fadin "Masha Allah, Allah yasa karmu kara ganinsa har abada"bansan lokacin dana galla mata harara ta gefen ido ba,Allah yaso bata ganni ba data fahimci irin haushinta danaji, tin tini na canza fuska na hade rai, Ga wani zafi dake tasowa ta cikin kirjina, kadan ya rage hawayen danake kokarin matsewa ya zubo, Amina na shiga gida kuwa hawaye ya wankemin fuska, da kyar na iya controlling dinsa ya tsaya Saidana goge fuskana tass sannan na shiga gida, bakowa a gidan sai su shalelena hakan ya bani damar zama nasha kukana a tsakar gida, jin sallaman Umma yasa na shige daki aguje, a kan gado na kwanta nai kaman mai bacci, inaji ta shigo taci abinci har bacci ya dauketa. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Haka na dinga shan wahala akan san ganin Auwal, ranar monday ma ana gama exams na kamo hanya ko Allah zaisa na ganshi, amma ko alamarsa babu haka ranar ma nasha kukana harnai ciwan kai. Haka na kare satin nan da bakin ciki, ko abincin kirki banaci sosai, haka yaya Habeeb zaita tambayana amma nace ba komai, ranar juma'a muka gama junior waec, anata murna amma nikam hankalina ya tafi hanya kozan ga Auwal, danko Amina ban jira ba. Ina zua daidai wajen naga ba kowa sai mai shagon, inda ace da halin da ziciyata zata fito toda tintini ta fito ta tarwatse dan wani radadi nakeji da zafi a cikinta, nan da nan idona ya cika da kwalla, kwana nasha da sauri zan wuce aikamar a mafarki naji muryar Auwal yana"NAFISA". Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah 💖 [8/13, 3:47 PM] Fatima(MJ): 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:6⃣ *NOT EDITED* ❌ Da sauri na juyo ina kallansa, ganin tabbas shidinne yasa na sauke wani nannauyar ajiyar zuciya, a hankali na bude bakina tareda cewa"Na'am", kusana ya matso yana"bakida lpy ne?"kaina girgixa alaman a'a, ya sake cewa"ina Amina yau ke kadai? ". Wani bakin ciki ne ya tokare ni jinya ambaci Amina, kaina na sunkuyar sannan nace"tana makaranta na rigata tahowa" Dan gefe dani ya dawo yana"tou Allah ya dawo da ita lpy"na amsa ciki ciki da Amin, muryanshi a sanyaye yace"nafisat"ban kalleshi ba na amsa yace"dama yau nai niyyar fadan abinda ya dade yana damina a rai, Nafisa yau ne rana ta karshe da zan bar zuwa garin nan sakamakon karin karatu da zan tafi kasar waje, kullum burina bai wuce na fadi abinda yake cikin rai naba" Ajiyar zuciya yayi sannan yaci gaba da magana kamar haka"Nafisa na dade ina kaunar ki, amma na kasa fada miki, tou da hakane na yanke shawarar fadawa 'yar uwarki Amina tou yau dai Allah yayi, fatan kema zaki soni" Sai lokacin na kifta idona da tin daya fara magana akansa suke, nidai bance komaiba sai dan murmushi danayi, hakan ya tabbarmasa da amsata, yadanyi dariya yace"tou nasandai bakida waya yanzu amma innabaki ba komai ko? " Da sauri na girgizakai yace"tou shkn zan tafi amma dan Allah nafisa ki rikemin Amana, duk bayan wata 3 zanna zua hutu sainaxo miki ziyara". A nutse nace"Allah ya dawo dakai lpy". Yay 'yar dariya kasancewar maganar ta masa dadi kafin yace"Amen", haka mukayi sallama ya tafi,, sai a lokacin nasan nakamu da san Auwal ba kadan ba, Da yamma liss Amina taxo gidanmu mukayi ta hira har ta cemin taga Auwal, amma koda wasa ni ban gaya mata yadda mukai dashi ba, bayan ta tafi na wuce gun shalele naita bata ciyawa a baki,,,,,, Da dare kamar kullum muna zaune dukkanmu, Abba yace"Ummina yanxufa an girma angama junior secondary, Allah yasa angama a sa'a"duk muka amsa Amin, Kusanshi na matso nace"Abbana nima ai zanci gaba da karatu na ko? "Ya shafa kaina yana"insha Allah mamana akullim fatana kenan kusami ilimi ingantacce"nace"Amen Abba, Allah ya kawo kudi naje makaranta mai kyau, " Umma tace"Ameen, imma munsamu na tallafin makaranta shikkenan" Yaya Habeeb ne yace"wai Umma kuna nufin in Nafesat ta samu tallafin gwamnati na karatu zataje? " Abba yace"Mai zai hana Habeeb, ai wallahi ko inane akan karatu zataje indai ta samu"Shiru yayi sabida yasan muddin Abba yay magana ba fashi,,, tashi yayi ya mana sallama ya tafi, bayan 'yan mintina Abba ma ya shiga daki,, Tashi nayi naje na kwanta, ba jimawa Umma ta shigo ta kwanta, ai har dare yayi sosai ina tinanin maganar Auwal, ni kaina mamakin kaina nake, wai shekarana 14 amma nakamu da san wani, a hankali mike na zauna ina tinanin halin danake ciki, da kyar barawon bacci ya dauke ni. Ur Comment Likes Shares Are all needed It's Fatima Zarah 💖 [8/16, 1:14 PM] Fatima(MJ): https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:7⃣ *NOT EDITED* ❌ Kullum da tinanin Auwal nake kwana nake tashi a kokon raina, har Ummanah ta fiskanci inada damuwa amma naki gaya mata dalili ita duk tinaninta akan jarabawarmu nake damuwa, kuma tayi gaskiya ta wani bangaren saidai bazan boye muku ba nafi tinanin Auwal fiyeda karatuna,, Kullum Umma nakan kwantarmin da hankalina akan insha Allah zanci jarabawa har inci gaba da karatu, Sati 3 da gama jarabawarmu aka fara radiradin sakamako zai fito bada dadewa ba, a kullum addua nake Allah ya bani sa'a na cika Burina.Wata rana daya kasance ranar Lahadi da yamma muntaso a hadda muka hadu da wani malamin mu na English yake sanar mana wani sati iwar haka angama fadan sakamako,, haka muka koma gida da fatan samun nasara, Bayan kwana 2 zance ya baxu a gari na cewa wani sati za'a yaye dalibai a makarantar *GSS sabangari,* gidan rediyo har a masallatai ba inda ba'a sanar ba sabida gama *junior secondary* ba abu karami bane a kauyen *sabangari* , ➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰ Yauta kasance lahadi ranar da kowa zai karbi sakamakon jarabawarsa,, tin sasaafe mutane suka fara cika filin makarantarmu kasancewar abune muhimmi kuma daga shekara sai shekara tou kowa bazaiso abarshi a baya ba,,,, Karfe 7 a makaranta ta mana dikkanmu, lokacin iyaye da manyan baki duksun hallara, ba laifi nayi kwalliya ta daidai gwargwado, atamfa ce tunta sallan bara da Abbana ya dinkamin riga da zani sai hijabina iya gwiwa fari, fuskata kuwa dukda ba wata kwalliya na iya ba inka kalla vaxakaso dauke idanka a kanta ba, kusan farar mace da daukar ido,,, Ba jimawa shugaban makaranta yayi bayani akan muhimmamcin karatu akan yara mata da maza, sosai mutane suke gamsuwa da jawabinsa, bayan ya gama babban bako ma ya tashi ya dora nasa bayanin. Sunyi awa 2 suna bayani kafin akace za'a fara kiran gwarzayen dalibai guda uku na shekarar da kuma tallafin karatun da gwamnati ta musu,, cikin lasifika ya cigaba da magana kamar haka"Zamu fara da dalibar data yi nasarar zuwa ta 3 a wannan shekara wato Amina Sa'id"nan da nan waje ya cika da tafi da ihu,, Amina ta nufi wajen da karban sakamakonta, bayan ta karba ya kara da cewa"gwamnatinmu ta dauki nauyin karatun ta na SS a secondary school dake Kaduna"tafi sosai mutane keyi suna shiwa gwamnati albarka,,,, bayan nan aka kira na 2 wani yaro mai suna Sa'idu shima gwamnati ta dauki nauyin karatunsa har ya gama babbar sakandare a birnin Kaduna,,,, sai daya danyi wasu jawabai kafin yace"yanxu lokaci yayi da zamu kira gwarzanmu ko gwarzuwanmu ta shekara, a hankali yace"munasan ganin *Nafeesat Abdulmalik Sani*"ni kaina saidana girgixa dan bantava tinanin zanci ta daya ba, dama ta 2 nake sa rai kuma naji bani bace ni harna cire rai ma, " Duk hankalina baya jikina mutanen ma 2 2 nake ganinsu, jin ankama hannu na yasa na juyo, Abbanane yace"Ummina kije mana"a nutse na fara taku zua inda suke, aka bani takardata da keken dinki da atamfofi guda 3 da lace 2 da envelop, ya kama hamnuna yace"masha Allah Nafisa, Allah ya karo ilimi mai amfani,muna tayaki murna gwamnati ta dauki nauyin karatun kina babbar sakandare sannan kuma ta kara daukar nauyin karatun jami'ar ki duk a garin Lagos"mutane sai ihu suke suna tafi, ni kaina naji dadin tallafin amma garin ne sam baimun ba, Yaya Habeeb na hango da kowa na murna amma bandashi da Ummah, Abbana kuwa har inda nake yaxo ya rungumeni ya fara kwararomin addu'o'i har muka koma maxauninmu,,, Daga karshe aka rufe taro da addu'a kowa y watse har gida hukumar makarana tasa aka rakamu da kayan, muna zuwa suka sauke suka kara mana murna, har mota Abba ya rakasu sannan ya shigo. Ummah ne ta kalleshi tana....... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly Eyman💖 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:8⃣ *NOT EDITED* ❌ Ummah ne ta kalleshi tana"yanxu baban Habeeb da gaske kake Ummi can Lagos din zata tafi karatu? " Hannu na ya kama yana kallan Ummah yace"Dole kuwa Ummi taje karatu Aisha, gashi har minsamu tallafi daga gwamnati harta gama jami'a, tome yakai wannan dadi" Umma datun daxun take tsaye ta zauna a kan kujera tana"bawai banasan karatun Nafesat bane, a matsayina na mahaifiyarta zanfi kowa farin ciki idan ta sami ilimi mai amfani, to amma Abban Habeeb tura 'ya mace karatu tundaga kauyen nan har lagos shine abin dubawa ina laifi ace namiji ne" Ta karasa ranta babu dadi,, "insha Allah Aisha Nafesat zatai karatu nidai abinda nake nema addu'arki" Abbane yay magana yayinda yake rungume dani ajikinsa. Itakam dai Ummah shiru tayi da alama rasa abin fada tayi, Yaya Habeeb dake tsaye tintini yana jinsu yace"Abba" da kulawa ya amsa yana"inajinka Habeeb"ya durkusa kasa kafin yace"Abba dan girman Allah kabar Ummi tai karatunta a kaduna ni zan rinka biyan kudin makarantar kuma kaga yanxu nayi applying aikin soja, Abba in Allah yayi na samu zan canxa mata xua private harta gama jami'a, amma Abba zuwan Ummi karatu Lagos saam bai dace bah dududu shekararta 14 fa, masu shekara 20 zuwa 22 ma iyayensu a dole suke turasu karatu wani garin balle Ummi, to bama haka ba Abba a ina Ummi zata zauna secondary school din daba ta kwana ba, sannan ya mu'amalarta da mutane zai kasance daba tasan kowa ba" Ya karasa yana zuba idanunsa a kan Abbanmu,, shima Abban shiyake kallo yace"Habeeb Allah ya baka aikinyi nikuma na maka alkawari dani dakai zamu dauko Ummi taci gaba da karatunta acikin garin Kaduna, amma makaranta zataje, kuma da kake maganar batasan kowa ba akwai Hashim Yayana acan dan haka a gidansa zata zauna" Yaya yay saurin zaro ido yace"Abba matarshi fa christain ce"yace"nasani Habeeb, nasan nabawa Ummi tarbiyya ingantacciya kuma tanada ilimin addini sosai yadda ba addinin dazai shiga zuciyarta bayan islama, dan haka yanxu yanxu zan kirashi yasan da zuwanta"yana gama fada yay waje. A hankali Umma tace"muyita addua kawai Habeeb Allah yasa shiyafi alkhairi dan in Abba yay magana kusan yayi kenan"a sanyaye duk muka amsa da tooh,,,, ni kaina naji ba dadi inasasan karatu amma ba'a lagos ba, kuma ma wajen mutanen da tunbasu sanmuba suka tsani iyayenmu lallai duk abinda zan gani bazanyi mamaki ba. D'aki na shiga nai kukana marar sauti har nai bacci a wajen. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 tundana kwanta bacci bani na tashiba sai la'asar, nai sallah sannan Abba ya kiramu dakinsa, akasa muka zauna nida Yaya, Ummah kuma na gefen Abba, saidayay addu'a kafin ya fahimtar damu akan dalilinsa na tafiyana makaranta kuma har sunyi waya da Baba hashim yace sai munzo saiya kara da cewa alkhawari ya dauka matukar Yaya Habeeb ya samu aiki to zan dawo gida, dukda ba dadi haka muka hakura da umarninsa dan duk cikinmu bamaisan Abba ya shiga damuwa. Ur Comments Likes Shares Are all needed It's ur Teemah [10/8, 4:38 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:9⃣ *NOT EDITED* ❌ Bayan mungama gamsuwa da jawabin Abba yay ta saka mana albarka yana mana addu'a, bamu muka tashi ba sai da akai kiran magriba, suka fita masallaci mukuma muka gabatar da namu a gida. Ina idarwa na tuna envelope din da aka bani, na miki na nufi inda kayan suke a hankali na bude na ciro kudi 'yan 500 guda 20,dubu goma kenan, Umma na tsakar gida na fita ina nuna mata ta karba tana "tou Allah yay albarka, maza jeki ajiye"na koma daki tareda killace kudin waje daya. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Rayuwa mai dadi ya kasance tsakani na da *DANGI NAH*, kullum suna cikin bani kulawa musamman Yaya Habeeb dina, ba abinda na naima na rasa, har wata 'yar kiba nayi cikin wata 2,islamiyya kawai nake zua sai gidansu su Amina watara na,, ranar taxo gidanmu take sanar dani a kaduna zata zauna in hutu ya kare tai nata karatun wajen kanwar Mamanta,, na mata murna sosai haka nima ta tambayeni nace mata nima akwai yayan Mamana a Lagos, rungumeni tayi tana"shine Nafisa baki taba gayamin ba, to bani lbr nasan yanada 'ya'ya, kai gaskiya zaki ji dadin zama a gidan, nikuma kinga Anty Saude bata taba haihuwa ba, zaman kadaici zanyi a kaduna gashi bansan kowaba" Ta karasa kamar mai shirin yin kuka,, Nikam kasa bata lbr Baba Hashim nayi don bansan ta ina zan fara ba, kai kawai na daga mata ina"karki damu Amina zakiji dadin zaman kaduna bi iznillah"muka kara rungume juna,, Wasa wasa lokaci sai tafiya yake gashi har munci wata 2 da sati 2 a gida dama hutun wata 3 ne yarage saura sati 2 tafiyanmu makaranta,,hankalina bai kara tashi ba saida naga da gaske shiri ake min na tafiya, dinkin kayan da aka bani kyauta Umma takai harma yaya Habeeb ya kara siyomin wasu da takalma na ado da slippers, har hijabai Abba kam duk abinda y gani inhar ya masa kyau to zai siyomin, ranar da yamma saigashi da trolley sabo. Lokacin kuwa dik an karbo dinkunan, shida Yaya Habeeb suka shiryamin kayana tsaf a ciki, daga baya Umma ta samin sauran tarkace na aciki. Ana gobe zan tafi duk sai jikina ya mutu, da kyar Umma ta sani shiga makwabta na masu sallama aikuwa nasha kyaututtuka da addua a bakin mutane da yawa, wasu har gida suke zua suyi sallama sannan sumin Allah ya kiyaye hanya wannan ya kawo sabulu wani kudi wani kaza kuma da yawansu ban sansubah. Da yamma liss nasa shalele a gaba na ringa kuka sabida nasan zanyi kewanta ba kadan ba, da magiya da rarrashi Umma ta janyeni a gabanta. Ban dade da daina kukaba naji sallaman Amina, harda tuntubena na fito da gudu na rungumeta ina"naje gidanku daxu Baba take cemin wai bakya nan"Nakarasa magana muna shiga daki, tace"wallahi naje gidan su Babata, gobe kuma Abbana yace da sassafe zai kaini gidansu, dazu da Babata gayamin gobe zaki tafi banji dadi ba sabida nasan ba lallai muyi sallama gobe ba nima jibi zantafi, daga yau Nafisa sai wata rana"ta karasa magana hawaye na zubo mata, Duk yadda naso na rike nawa hawayen saidaya gangaro, na rike hannunta ina"Amina nidai ki yafemin duk abinda namiki"kanta tahau girgixawa tana"wallahi duk zamana dake Nafisat bakimin komai ba, tum muna kanana nake tare dake bantaba ganin wani hali marar kyau a tattare dake bah,, nidai Nafisat zanso muxama daban daga cikin mata, dan Allah kici gaba da halinki dana sanki dashi, kiyi abinda ya kaiki kibar wanda bashi kikaje bah" Jikina a sanyaye nace"insha Allah Amina kema zanso kiyi amfani da shawarar da kika bani"a tare muka rungume juna muna hawaye,,,,munjima a haka kafin duk muka rarrashi zuciyoyinmu sannan mukai sallama. Koda dare yayi kaji 4 Abba ya kawo a soyamin naci a hanya,, Yaya Habeeb nata min nasiha kala kala da shawarwari masu amfani har akai isha sannan ya tafi gidan kwanansa,,Umma da Abba na waje sunata suya ganin suna magana yasa na shigo daki,, Auwal!!! Dam zuciyana ta tsinke kasancewar a lissafin danake jibi zai zo garin nan,, Kenan bazan ganshi ba, to inbanga Auwal ba natafi yaushe zan kara ganinsa Sharrrr naji hawaye nabin fuskata,, yaushe nafara san Auwal har haka, nashiga uku, abinda na furta kenan yayinda na fashe da kuka, da kyar na iya toshe bakina da hannuna sabida karsu Umma suji. *WASHEGARI* Karfe 7 sungama komai, saiji nayi Umma na tashi na, wanka nafarayi kafin naci abinci na shirya cikin doguwar riga ta atamfa da hijabina iya gwiwa, va komai a fuskana sai versiline amma tayi kyau sosai. Umma ta kama hannuna tana min addua sosai haka Yaya Habeeb ma, hankalina bai tashi ba saida zamubar gida, da gudu na koma na rungume Ummah ina kuka da kyar ta damkani a hannun Abba, na juya gun Yaya Habeeb shima kuka yake na kankameshi ina kuka nima, a kafada Abba ya daukeni muka fita,, har mukazo tasha ina kuka, sabida haka muna zuwa yace Yaya Habeeb ya tafi, Ko kallansa banyi ba sabida nasan kuka zanyi, inaji yana Allah ya kiyaye ya juya,, ba jimawa mota ya cika karfe 9 muka tashi ta kasuwa mukabi dayake ta nan ne zamu bulla babbar hanya, juyawan da zanyi zuciyata ta buga dammmm,, tabbas Auwal nagani cikin motan, ta glass nake hangenshi yana gaisawa da mai shago kafin ya fito a motar,, feeee naji anja mota ashe wai drivern ne ya tsaya aka mika masa sako, bansan sanda na fashe da kukaba duk 'yan mota suka dawo kallona. Na kankame Abba.... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur lovely Teemah💖 [10/8, 4:38 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:🔟 *NOT EDITED* ❌ Na kankame Abba ina kuka mai cin rai,,, yanzu shikkenan bazan gana da Auwal ba, ko yaushe zamu kara haduwa oho... Ina cikin tinanina naji Abba yana"Haba Ummi na kukan bai isa bane" rau rau naida ido ina kallanshi ya rungumeni a kirjinsa yana rarrashina da kwantarmin da hankalina,, ni kaina bazance muku ga lokacin danai bacci ba tsabar naji rarrashi da kulawan mahaifina. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 kusan sau 5 Baba Hashim yana kiran Abbana yaji ya hanya,haka Yaya Habeeb da Umma ma, Karfe 9 da 'yan mintina muka isa garin Lagos, a tasha muka sauka Baba Hashim yazo ya daukemu, sai fara'a yake yana jin dadi, ya kama hannuna yana"sannu baby, Abdulmalik muje koh"Abba yace toh yana shiga gaban mota nikuma na shiga baya, ta window na dinga kallan waje, lokaci daya naji garin yamin dadi ga sanyi mai dadi sai yayyafi da ake kadan kadan, ga wuta ta ko'ina, ni kadaina naketa murmushi, bandago kaina ba saida naji anyi huuun,, Gate din estate aka bude sannan muka shiga. Masha Allah abinda na furta a raina kenan, gidaje ne iri daya masu kyau ko wanne da parking lot dinsa a gefe, parking yayi muka fito, ya kama hannuna yana shafa kaina muka shiga ciki wani dan saurayi ya biyomu da akwatin da ganin yadda yake rawar jiki mai aikin gidan ne. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Ajiya zuciya mai nauyi na sauke dan AC ta shigeni ba kadan b, falon y hadu iya haduwa sai kamshi yake,,zama yay yana"Our Ummi have a seat"a kasa naso zama amma ya tallaboni yana"haba Ummi gudun daddy ake ne, kinga yanxu kindawo nan da zama fa ya kamata ki saki jikin ki" Dan murmushi nayi ina kallan Abbanah daketa dariya sannan na zauna,Abba ya kalla yana"Habeeb kam shine yaki zuwa? " "Bakin zuwa yay ba abubuwan zasu masa yawa"Abba ya fada yana mikewa,Baba hashim yace"yaka tashi? ". "Zanyi sallah isha tukun"cewar Abba, Har toilet ya rakashi yay alwala sannan suka dawo, nima tashi nayi nayo tawa alwalar dayake naga inda suka shiga, bayan mun idar da sallah ne mukaci abinci a dining table, ba laifi yayi dadi ga nama birgik aciki. Bayan mun gama muka dawo falo da zama Abba yace"mutanen gidan fa? Ko basa nan"Yana shafa kaina ya bawa Abba amsa da cewa"Gloria tana church sunje addu'an da suke duk shekara kuma bazasu dawo ba sai gobe da yamma,, Jawad kuma sunje Egypt shida matarshi watansu 2 acan" Da sauri Abba yace"yaushe kuma Jawad yay aure? "Idanshi tap da hawaye yace"Abdulmalik nayi matukar nadana sanin auran christian danayi wallahi suk sun rabani da dangina da kowa nawa, dukda uwata christian ce ai ba lallai ni saina auri christian va, amma haka Uwata taita fadi tashi saida taga na auri Gloria, to yanzu basu barni anan ba Jawad bayasan Gift amma saida sukasan yadda suka batar da hankalinsa ya aureta, tinda uwata ta rasu Gloria ta mallake komai,,, sau dayawa Jawad yasha fadamin bayason Gift bayan auran amma munrasa abinyi, cikin 'yan kwanaki kuma kawai sainaji wai zasu tafi honeymoon, to Jawad dai umarnin mahaifiyarsa yabi ba auren so yay bah". Tinkafin ya gamawa Abba bayani yake hawaye,,, cikin damuwa Abba yay salati yana"kaga illar abin kenan, dama ai baxasu barku banza ba dole suyi asiri su gusar da hankalinku a lokacin da suke so kuyi abu, sai kunyi kuma kuga bai kamata ba, shawara daya zan baka shine kuna yawaita azkar, koda abu zai kamaka baya tasiri sosai akan mutum, abuna karshe kuma mu dage mu maida zuri'armu ta musulmai,". Cikin kuka Baba Hashim yace"zanyi kokari Abdulmalik, wallahi abubuwa da dama bana sanin yaushe nake yinsu, zanso ka yafemun" Abba yay ajiyar zuciya yace"nayafe maka dan uwa, amma yaushe Jawad din zai dawo?" Yana goge fuskanshi yace"sai Allah, danni bansan ranar dawowansu ba"Abba yace"to nidai gobe da sassafe zan tafi tinda kace zaka kaita makarantar nina huta zanje nahau kan gona kasan yanzu damina tayi karfi"dan murmushi Baba yayi yace"to Allah ya kaimu, nidai tinda ka kawomin Ummi ka gama komai, dukda bantaba ganin taba naga tamin kama da Habeeb ga hankali ga nutsuwa da tarbiyya"saida na dan yi dariya ganin yadda yakemin kaman jaririya. Wayar Abba ne tai kara ya dauka yana"Umman Ummi, mun iso dazu, to gata nan" Da saurina na karba wayar muka gaisa da Umma da Yaya Habeeb, saida Umma ta kara jamin kunne akan ibada da ayyuka nagari sannan na bawa Baba Hashim suka gaisa. Karfe 11 saura ya rakani wani dake a up stairs yacemin nan ne dakina already kayana harya isa caan, dakin tsaf amma da alama akwai mai zama a dakin kuma mace dan cikin wardrobe din duk kayan matane. Hijabina kawai na cire na kwanta dan bacci ne a idona tatil. Ur Comment Likes Shares Are all needed It's Eyman luv 💖 [10/8, 4:38 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣1⃣ *NOT EDITED* ❌ Washegari da asubah Baba Hashim ya tasheni, ya rike hannuna zua toilet yana"kiyi alwala kiyi sallah sai kiyi wanka zamu raka Abbanki tasha daga nan muje makarantar kun"a sanyaye nace toh, Sabida harga Allah banasan Abbana ya tafi ya barni, A hankali na share hawaye na nai alwala na fito na tada sallah. A gurguje nai wanka na shirya sannan na sauko kasa, Akan dining na samesu suna karyawa nima na zauna ina kallan Abba"ina kwana Abba"nafada ina kallan cikin kwayar idan shi, Da kulawa ya amsa da "lpy Ummi nah" Baba Hashim na kalla daketa faman kallanmu, ko bai fada ba nasan mun birgeshi, a hankali nace"Ina kwana Baba Hashim? " Yay dariya kafin yace"lpy Nafisat, amma zaifi dacewa ki kirani da Daddy, or am i nut ur Daddy" Dariya nadanyi na sunkuyar dakaina ina"u are", yace"good toh yanxu dawo kusa dani kici abincinki"na koma ina tou. Abincin nakeci amma tinanin wanda ya dafa abincin ya hanani ci da hanzari, abincin yayi dadi ba laifi,, kuma da alama mace ce tayi don namiji baxai iya girki irin haka ba, towa yayi kenan? Kodai Daddy ne, amma lallai in shine yayi matukar kokari, Ina cikin tinanina naji Abba yana", Ummi naga alama so kike na kwana a hanya"da sauri naci gaba daci ina"Abba am sorry, yanzu zan cinye" Daddy dake murmushi yace"wato Abdulmalik a d'an jiya zuwa yau kun birgeni matuka, inasan naga iyaye da 'yayansu suna hira ko yayane, amma banda Jawad, shi hiransa saida uwarsa yakeyi"Abba yace"komai lokaci ne watarana dakai zaiyi"yace"Allah yasa". Ina gamawa muka fita zuwa mota, sai yanxu nakara karewa estate din kallo, yauma kaina na jikin glass inata kalle kallena har mukaje tasha, Da nazata karamin abune rabuwa da iyaye ashe nayi babbar wauta sai yanzu data faru akaina tukun nasan zafinsa ya wuce misali. Addu'a sosai Abba yamin tareda wa'azi da jan kunne, jijiyoyin kaina basu fara tashiba saida naga gadan gadan Abba mota zai shiga ya koma gida. Ni kaina bansan wani irin ihu naiba na rungumeshi ina kuka, sosai yake rarrashina yana kara ban hakuri, Kin sakinsa nayi harsaida akace mota ya cika za'a tafi, da kyar Daddy ya janye ni a jikinsa, Inaji inagani motarsu ya wuce ta gabanmu,,,,, kuka mai cin raine yazo min harban san sanda na kwace jikina daga jikin daddy bah. Da karfinsa ya sakani a mota yana rungumana tareda cewa"Nafisa pls stop crying, i promise to take care of u till eternity, Nafisa u are a daughter of hapiness, u mean everything to me, Allah zan kula dake kamar daga cikina kika fito, zanso kisa a ranki nima Abbanki ne"a hankali na dago jajayen idona nace"nagode Daddy and i promise to give u an endless respect as ur daughter" Jinai kawai ya rungumeni yana"thanks alot daughter " Nima kam kam na rungumeshi, sai alokacin naji nutsuwa tazomin, a hankali Daddy yake kwantarmin da hankali har nadawo ina dariya sannan muka wuce makarantar mu. Koda muka isa karfe bakwai da rabi saura, nan suka sanar mana principal sai 8 zaizo. Hannuna Daddy ya kama muka fara zagaye makarantar, woow ta hadu iya haduwa, gata private, ga clases dinsu manya ga wajen wasanni a gefe, ai "a garin Lagos dinma saidan wane da wane ne suke zuwa skull din nan"cewar Daddy yayinda yake rike da hannuna. Munsha kalle kalle kafin a kiramu ace principal din yazo,da fara'a ya karbemu, Daddy ya mishi bayanin komai, Yace ai yasan da zuwanmu, yayta gingina min kan kokarin danayi, Ya bamu form muka cike daga nan ya bamu Uniform set 2 da text books da exercise, biro da math set, sai socks da school bag da canvas. Daddy yanata godiya, mutumin yace ai haka akeyi komai za'a baka, Abinda suke bukata kawai na dawo ran monday dan hutun ranar zai kare, muka kara masa godiya sannan muka tafi gida. Koda mukaje gidan tass an gyara, bayan nakai kayana daki na sauko kitchen don ishi ruwa nakeji, ina shiga naga wata 'yar matashiya wacce vazata wuce 24yrs ba, daga ganinta mai aiki ce kuma Christian ce, sai aiki take nidai banmata magana b na dauki ruwana nakara gaba. Danaje daki na kwanta don hutawa nan da nan nai bacci, Tindana kwanta ban tashiba sai karfe 2 nai salla naci abinci sannan na dauko wani English textbook cikin littafaina na fara karantawa, Na dade ina karantawa don stories din cikin sunmin dadi sosai, ban zata ba kawai naji an banko kofar dakin, saidana firgita tsabar tsoro, a kaina ta tsaya ta kama kugu sai huci take gata da dan jikinta, nan da nan jikina ya hau rawa koban tambaya ba nasan Matar gidance, wani irin damka takaimin nasaki ihu ina "Abbanahhhh" Ur Comnents Likes Shares Are all needed Ur luvly teemah 💖 [10/8, 4:39 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣2⃣ *NOT EDITED* ❌ Kafin na rife bakina naji saukan mari a fiskana, tasssss a raxane na rike kumatuna ina hawaye, Tasss nakarajin wani saban marin,, da karfi nasaki kara ina ihu,, Kofar aka banko da sauri saurinsa ya riketa yana kokarin janye hannunta daga wuyana, Da kyar ya kwaceni yana"Gloria what is wrong with u, kokin samu ta6in hankali" Wani wawan harara ta maka masa sai huci take, ta kama kugu tana"i swear to God she will live this house " Daddy ya mata kallan tama isa kafin yace"I own this house Gloria, and nothing can stop me to take care of my brother's daughter " Tai tafi tana"tou saidai kuwa ta koma dakinka da zama, sanin kankane dakin Gift ne nan" Yace"and so, ai gidanane ba gidan mijinta ba kuma ko yau naso Jawad ya barmin gidana dole ne ya tattara ya tafi, ko ince ki bashi muhalli tinda ke kikai masa auren". A fusace tace"Abiola is nut going anywhere, suna nan tare damu, kuma she will this room for gift"ta karasa tana nunani da har yanxun kuka nake, Daddy ya kalleni yana"Ummi stop crying, zauna kici gaba da abinda kike, i own this house and nobody can disturb you" A hankali na zauna a gefen gado,, harta kama hanyar fita ta juyo tana"ina kace ta zauna, bayan jirginsu by tomorrow morning ya sauka"Daddy yace"that's ur own business, sanda xasu tafi kince min zasu tafi ne, sai yanxu dayake kina neman jaraba zakice min there coming back tomorrow, tou insun dawo su sauka akan roof" Taja dogon tsaki ta wuce,, Gefena Daddy ya dawo ya fara ban hakuri tareda cewa insha Allah ba abinda zai sake faruwa,, ba wani 6ata lokaci nace na yafe mata, ya rungumeni yana sakamin albarka,, ya dade yana kwantarmin da hankali har saida ya sani dariya sannan ya fita. Yana fita kuwa wani bakin ciki hade da kuka sukazo min atare, bansan sanda na suke kasa ba ina kuka*shikkenan yanxu rayuwata zata koma abin tausayi, kwana na daya amma nafara ganin tashin hankali, wayyo Ummana*sake fashewa naida kuka. Har aka kira magriba sannan nai kokarin rarrashin kaina, na shiga toilet nai alwala nai sallah, qur'anina na dauko dake jakana nafara tilawa, saida aka kira isha sannan nai sallah nafara kai kukana zuwa ga mahalliccina, yasa duk wata wulakanci dazan gani ya zomin da sauki. Ina shafawa Daddy ya shigo da karamar warmer a hannunsa da ruwa ya ajiye yana"barina kira Abbanki ya kirani dazu wai sun isa"da saurina na matsa ya mikamin wayar na karba ta tareda sallama yace"Autana", "Na'am Abba kaje lpy",, "na iso lpy Umminah, a dage ayi karatu banda wasa da bin kawayen banza, ana addu'a duk inda za'a shiga ana salla akan lokaci da biyayya a manya"saidana sauke ajiyar zuciya kafin nace"insha Allah Abbah"yace"toga Ummah"itama same things da Abba ya fadamin shita maimaita tamin addua sannan ta bawa Yaya Habeeb,,, shima ta bangarensa sosai ya jamin kunne, nace"Yaya pls kana kulamin da shalele nah, "yace"tou Nafisat zanyi"nan mukai sallama. Daddy yace"ga Abinci kici Ummy saida safe"nace"tou Daddy nagode,,,, bayan naci abinci nai wanka sannan na kwanta, 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Washegari dikake nai kawai na bude window naga haske sannan nai sallah, na d'anyi karatu nai salla,. Wanka nafarayi sannan na shirya cikin riga da skirt dinkin yamin kyau sosai, ina gamawa kuwa Daddy ya shigo, muka gaisa yace"Nafisa kisauko ku gaisa da Jawad sun dawo yanxu daganan sai muci abinci. A tare muka sauko,muna shiga falon kuwa naji zuciyata na bugun 3 3,duk sai suka hade rai musamman matar gidan, Daddy yace"Jawad ga Ummi 'yar Abdulmalik kanina" kansa ya dago yana kallona amma baiyi magana ba, a hankali nace"ina kwana"shima a hankali ya amsa da"lpy" Daddy ya kalleshi yana... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly Teemah 💖 [10/8, 4:39 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣3⃣ *NOT EDITED* ❌ Daddy ya kalleshi yana"taxo Brains international college, zata fara zuwa monday insha Allah SS1"koya kalli Daddy dake magana bare ya bada amsa,, hakan ya sanya Gift jin dadi, harda dan murmushinta, Daddyn ma koya kulashi sabida yasan miskilancin Jawad inya tashi, saiyaga dama yake magana. Daddy dake danna waya ya mike zua dining tare damin alaman nazo da hannu,, juyawan da zanyi na karasa gareshi naji ni tiiiim akasa, da mamaki nake kallanta, To maina mata ni Ummi. Muryan Mummy(Gloria) naji tana"yess kinyi dai dai Gift, inbanda rashin adalci irinna Daddy taya zamuci abinci duk family kace muci da 'yar kauyen nan"Daddy dai bai kulasu ba ya kalleni yana"zo kici Ummi, duk wanda bazai ciba to saidai ya jira duk sanda ta gama cin nata ya zauna"a nutse nakarasa gefen sa na zauna,,Mummy da duk ta kulu tai tsaki tana haurawa sama,,, Shidai dan uwana yana zaune kamar baisan mai akeyi ba,, Gift ta matsa kusa dashi tai masa magana, gani nai ya taso shima yaja kujera yana kokarin diban abinci, Daga yadda take hararanshi nasan ba abinda takeso yayi ba kenan. Ina gamawa naiwa Daddy sallama na haura sama, turus na tsaya ina kallansu daya bayan daya. Tabbb wata sabuwa, abinda na fada a raina kenan, kayana gaba daya anyi watsi dasu, har wanda suke cikin akwatin duk sun cire su ga akwatin a gefe. Gefe na koma na tsaya inajin tausayin kaina, jin marin da nayi yasani razana, idona tap da hawaye na saukesu a kanta,, kunnena ta kama ja tana"inbanda raini kirasa inda zakisa kayanki sai dakina, to maza maza pack your belongings kisan inda zaki koma,"ta karasa tana jamin kunnen da karfi, saidanai kara ina yarfe hannuna. Dai dai lokacin Yaya Jawad ya hauro, ya kalli Mummy yana"what's all this mum"tace"kayan wannan talakan yarinyar ne,"wani dogon tsaki yaja ya shige dakinsa dake opposite dakina ko ince na Gift lol. Ana haka Daddy ya hawo, tinda yaga ina kuka yasan ta faru kenan, aiko minti daya bai karaba ya fara musu fada ta inda yake shiga batanan yake fitaba, Saidaya musu tatas duk sukai suku suku ya kuma ce indai bazata koma wani dakin ba saidai tabar masa gida, Da kanshi ya tattaramin kayana yaja hannuna muka shiga daki, saidaya shiryamin tass sannan ya kwashe 'yan kayan Gift na cikin wardrobe shima yaje ya watsa musu,, Kukana nazauna nasha, dan kaina nai shiru na kwanta don kaina wani azababban ciwo yake.Ba jimawa wani bacci mai nauyi ya dauke ni. 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Gift ce ta shigo dakin tana batse batse, gefen shi ta zauna tace"Honey"bai ko jiyo ba bare ya amsa, ta sake cewa"Abiola am talking ", sai lokacin ya juyo ya tsare ta da ido, ganin ya kalleta ta marairaice tace"to be frank, am nut happy with what your Father's did"a hankali yace"and so, naga gidansa ne and he has the right to do what he wish"wani kallo ta mishi tana"wai maisa Abiola baka taba bin bayana ba,, as your wife kamata yayi kana tausayina, taya za'a daukeni a daki asa yarinyar kauye" Juyawa yayi ya ci gaba da abinda yake don shi mutum ne da bayasan hayaniya,,, ganin yaki kulata tace"ni fa matarka ce, u have to show me luv, care, and support but i have no one among them, ni gani naima ninake sanka kai baka s...... " "Shut up, u better live my room or u will cry, ha'a ke wace irin mata ce, dama caan ni ba sanki nake ba umarnin uwa nabi na aureki" Sim sim ta fita tana kuka ta nufi dakin Mummy, a cinyarta ta zube tana"Mummy pls say d truth, did Abiola loves me" Tana shafa bayanta tace"stop crying Gift, Abiola loves u more than u do,"dagowa tai tana kallanta tace"ammy y is it that duk sanda abu ya faru dani baya sa baki bare ya gyara, and yanzu yana min fada harda cewa wai umarninki yabi ya aureni,pls mum by jesus grace kifada min gaskiya"ta karasa tana kukan bakin ciki. Mummy tace"hakane Gift, nahada auranki da Abiola sabida i don't want him to marry a muslim, i want my family to continue and end in Christianity, shiyasa nace miki Abiola yana sanki dan kema ki soshi nasan with time watarana zai soki sosai, "a hankali Gift ta share hawayenta dan ta yarda da maganar Mum cewar watarana zai sota din,, 〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰 Tindana kwanta banina tashi ba sai karfe 12,wanka na karayi na fara tilawa, izu daya nayi na kalli agogon dake makale a bangon dakin naga 1 harda kwata na tashi nai sallah, ina idarwa kuwa Daddy ya shigo da abinci, munata hira har naci abinci yace zai fita, mukai sallama. Ina zaune ina kallan uniform dina na school sai murmushi nake ina auno ni aciki,,, banko kofar da akayi ne yasa ni juyawa da karfi, wani sanda ne a hannunta ta nufo ni dashi, aida sauri na haye kan gado nabi ta gefenta na fita dakin, Dakin dake opposite din nawa na burma da sauri, dukda yana tsaye a gaban mirrow bai hanani kutsawa cikin dakin na haye gado ba, gadan gadan naga ta nufoni da sandan gashi ba ta inda zan tsere mata nai saurin durkusawa na rife idona gaamm,, jira nake naji saukar sanda amma shiru, Hakan yasa na dago kaina, saidana razana ganin rikon da yay mata, Silently yace"with this ur attitude kikesan nasoki Gift" Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur Temah 💖 [10/8, 4:41 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣4⃣ *NOT EDITED* ❌ Idanta kyam a kansa tace"what have i done again,"kallan rainin hankali ya watsa mata yace"ohhh bakiga abinda kikai bama kenan, ya za'ai kisa yarinya gaba kiyi tacin zalinta for no reason, why for God sake? " Yana rife baki tahau kuka tana kokarin fisge hannunta, yace"wait bafa kuka nace kiyi ba, daga tambaya" Cikin kuka tace"how will this small girl insult me, sannan kace i should not punished her, is that fair?"ta karasa tana zuba masa idanuwanta yayinda ni kuma na gwalalo ido jin sharrin datamin. Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace"pardon her once, amma inta sake do as u wish", Yana gama fada ta fita tana kokarin share hawayenta,,, Daam naji zuciyata ta buga sakamakon kallan dayamin, da sauri na maida kaina kasa, muryanshi naji yana"zo nan! " A hankali na sauka akan gadon na tsaya gefenshi ina"gani"ya matso daf dani sannan yace"why did u insult her"kaina nafara girgizawa ina"Allah i didn't insult her"yace"karya zata miki da girmanta"na girgizakai sannan nace"amma wallahi ban zage ta ba" wata harara ya maka min yace"u did it, banasan musu a rayuwata, kuma ki wuce ki gyaramin gado na" Wani bakin ciki ne ya tsayamin a makogwaro sabida ba abinda na tsana face ace nayi abinda banyi ba, nan da nan fiskana ya jike da hawaye, Ina kuka na gyara gadon tass na nufi hanyar fita, naji yace"yauwa kijini da kyau duk randa kikai tsokala kika shigomin daki zaki daku wawiyar yarinya" "Wai ni Ummi nice wawiya,,, wallahi ba wawiya bace" da karfi naji yace"you say what" Nan da nan jikina ya hau rawa dan bantaba tinanin zaiji ba,,,, ganin ya nufo ni na kwasa a guje na fita, banshiga dakina ba sabida nasan zai bini sai nai hanyar steps. Garin gudu kuwa kafana yay gefe na taka wanda bashi zan taka ba, aikuwa tim tim tim nafara gangarowa a kwance, saida na gangaro tass sannan na fashe da kuka jin kaina da kunkumina dake zugi kamar zasu fice. A kaina na ganshi a tsaye yana ta faman dariya, Ganin Daddy dayay ya sashi pretending kamar mai tausayina ya fara"sannu koh",, Daddy yay kanmu yana masa tambayoyi kamar haka"Jawad lafiya,maiya sameta? "Yace"nazo zan wuce naganta a kwance inaga dai faduwa tayi" Daddy daduk ya damu yace"ayya sorry my Ummi, tashi kije daki" Ina kuka nafara kokarin tashi amma ina, saizan mike kunkumina ya rike, Jawad ya kalli Daddy yana"it seems like ta bugu Dad"yace"dagata ka kaita daki, banai receiving call"ya karasa maganar yana fita, Saidaya ta6e baki kafin ya daukeni ya sabani a kafadanshi, a hankali yake tafiya har muka haura sama, yasha kwana zai shiga dakina kenan muka hadu da su Mummy, sukuku suka tsaya kallanmu, koya kallesu ya wuce. Manage with dis gobe monday. Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur Teemah 💖 [10/8, 4:42 PM] Jiddah Yusuf 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣5⃣ *NOT EDITED* ❌ ```~_Dedicated to Eyman's Fans_~``` Muna shiga ya mayar da kofan ya rufe sannan ya direni akan gado ya kama kunnena yana"Allah yasoki Daddy yazo da abinda zan miki sai Allah, kuma yanzuma ban kyaleki ba akwai bashina akanki" na bude baki zanyi magana kenan Daddy ya shigo, Ya karaso wajenmu yana"fatan dai bakiji ciwo bako"a hankali na dafe kaina dan wani irin ciwo yakemin,,kan ya dafa yana"sorry kin bugu kenan"na daga kaina ina lumshe idona. Suna tsaye akaina na kwanta ina"zanyi bacci Daddy"yace"kwanta to, ko zakici abinci? "Nace"a'a" Ya jamin bargo ya rufeni yana"Allah ya kaimu Nafisat"nace"Amen" Fita yayi yana"Jawad let her rest a little"bakinshi ya tabe yana"duk kin zo kin kwacemin Daddy" Banko kalleshiba dan kaina ba karamin ciwo yake ba, inaji ya fita yana"sleep well baby girl". Ba jimawa bacci yay awon gaba dani,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,ina cikin tafiya naji anata kwallamin kira juyawan da zanyi kuwa naga Auwal, harda dan murmushina nace"Ya Auwal kwana 2"gani nai ya bata rai sannan yace"Nafisa ina sanki, ina kaunarki, inasan ganinki, inasan jin muryanki, inasan komai naki sannan inasan kassncewa dake a matsayin matata ta sunna"ganin hawaye a fuskarshi yasa ni rikecewa ina fadin"Ya Auwal ina sanka nima, vansan rabuwa dakai koda kuwa na second daya ne" Da alamu ransa ya baci matuka yace"kina sona kika gujeni, kinsan halin dana shiga sakamakon rashin ki, kisani Nafisat ina miki san da bazanwa wata kwatan kwacin saba". Bude bakina kenan zanyi magana naga ya juya zai tafi da gudu na bishi ina kiran sunansa amma ina har yasha kwana, ina sauri harda tuntube nima nasha kwana amma wayam ba Auwal bare labarinsa, da karfi nace"Auwalllllllllllll" Firgigit na mike ina hawaye, a hankali nai addua na shafa, sannan nai fatan Allah ya sadani da Auwal duk sanda na koma gida,,,,, Auwal ya zamo wani jigo a rayuwata, Auwal daban yake acikin maza, shine namiji na farko daya fara sani farinciki, a iya sanina ba kamar Auwal a nutsuwa, kaiko ba komai Auwal shina fara so a rayuwata,,, a sanyaye na goge siraran hawayena na kwanta,, idonane kawai a rife amma zuciyata na tinanin Auwal, baccinma yaki zuwa bare nayi shi, lallai yau na yarda so jaraba ne, ganin nakasa nutsuwa yasa na dauko alqur'an nafara karanta wasu ayoyin domin samun kwanciyar hankali, Alhadulilah kuwa ina gamawa nai bacci a wajen da kur'anin a kirjina. _Washegari_ Kuka takeyi kamar ranta zai fita ta shiga dakin Mummy, da sauri Mummy tai kanta tana"what happen again Gift" ta durkushe kasa har lokacin kuka takeyi, da kyar Mummy ta dagata tana"tell me now Gift" Cikin kuka tace"Mummy Abiola" a razane tace"what happen to him" Tace"na tambayeshi maiyasa ya dauki yarinyar nan jiya but he refuse to talk to me,". Mummy tai ajiyar zuciya tace"is that why you are crying"ta daga kai sannan Mummy tace"calm down and wipe your tear, karya fada miki din, shey we are going to church, zamu hadashi addua, saiya tsaneta ya soki" Kalaman Mummy yay wa Gift dadi dan dama abinda takeso kenan, Mummy nata kwantar mata da hankali suka shirya suka wuce church. ______________________________________ Fitowan shi a wanka kenan, wayarshi ta fara ringing ya karasa kan dressing mirror sannan ya dauka ya kara a kunne yana"Daddy morning"Daddy yace"morning son, dama zance maka ka shiga ka duba jikin Ummi nasamu urgent call ne daga Office, so i left since"yace"alright Dad i will do as u say"Daddy yace"ohk son"sannan yay hanging wayar. Yana shafa lotion yana tinanin yadda Daddy yakesan yarinyar nan, kodan basuda mace a gidan ne oho,,, dan murmushi yayi sakamakon tinawa da rashin kunyar data mishi jiya,, saidaya shirya tsaf ya nufi dakina, a yadda nai bacci tun lokacin dana tashi a haka ya sameta,, Ya durkusa yana kare min kallo, she's cute, abinda zuciyarshi ta fada kenan, ya daga kur'anin ya ajiye gefe, sosai yake kare min kallo, kamar a mafarki naji yace" ashema yarinya ce danya"yana fada ina bude ido yace... Ur Comment Likes Shares Are all needed It's ur Teemah 💓 [10/8, 4:42 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣6⃣ *NOT EDITED* ❌ "Ashema yarinya ce danya"yana fada ina bude ido yace"ya jikin?"a hankali nace"Alhamdulilah",, ya mike tsaye yana"karma kiyi tinanin dubaki nazo, Daddy ne ya umarce ni dayin hakan" Yana gama fada yay waje abinsa,, Na ta6e dan bakina na mike ina"angaya maka nima so nake kana zuwa inda nake"saidana leka karnaje yana jina naga ba kowa sannan nai alwala nai sallah. Tin sanda nai sallah nakejin jikina duk ya mutu, sai ciwan ciki danake ji lokaci lokaci,, tashi nai na sauka kasa a tinanina yunwa ne, dan banta6a jin yanayi irin wannan ba. Ina zuwa dining kuwa nasamu abinci har kala 2,na diba wanda yamin sannan natashi na wuce abina, dan kwanciya nai akan gado na huta sabida harga Allah bazan iya wanka yanxu ba a yadda nakejin jikina, ba jimawa bacci yay gaba dani. Ban wani jima ina baccin ba na tashi, a firgice nake kallan jikina ganin duk na baci da jini, subhanallah na furta nai toilet a gaggauce. Wanka nai da ruwa mai zafi sosai, sannan na fito na shirya, Toni yanzu ya zanyi, gashi Daddy baya nan bare na tambayeshi ya bani kudi, nasan bazai ta6a tambayana mai zan siya ba. Toko naje na tambayi Yaya Jawad, Dassss naji zuciyata ta harba, ganin ba yadda zanyi na tashi na wuce dakinsa. Da sallama na shiga kaina a kasa, ba yabo ba fallasa ya amsa, sannan nace"dan Allah Yaya kabani 500 zanje shago" Wani kallo ya watsamin yace"mai zaki da kudi"a hankali nace"zansiyo wani abu ne"ya ta6e baki yana"abin bashida suna kenan"shiru nai ina wasa da yatsuna. Jin nayi shiru yace"to fitamin a daki, in kin yanke shawarar fadar sunan abin da zaki siyo kyazo ki karba kudin" Ba musu na fita na shiga, a hankali nace"na shiga uku, ni ya zanyi kenan"durkusawa nayi ina yarfe hannu sakamakon marana dake ciwo, nan da nan naji hawaye nabin kumatuna, Ga sanyi danake ji kamar mai zazzabi, ganin kukan bazai kaini ko'ina ba yasa na mike ina cije baki na share hawayena,, najima ina tinani kafin na yanke shawarar fada masa sunan abinda zan siyo. Da sallama na shiga ya amsa yana"kingama shawarar ko yaya" Nai rau rau da ido nace"dama wai, dama inaso nace maka ne zan siyo umm umm, dama ina"da tsawa yace"fita min a daki kafin na mareki"ganin ya taso yasa na fita ina kuka mai cin rai, a kofar daki na sulale sabida ciwon danakeji, gashi mutumin nan ya 6ata min rai. Ina durkushe ina kukana ya fito yana"keee"na dago kaina na kalleshi kafin yace"mai zaki siyo for d last time"saidana sunkuyar da kaina kafin nace"Pad zan siyo"yaja dogon tsaki ya wurgomin 500 sannan ya wuce kasa,,,,. A daddafe na tashi na dauko hijabina sannan na sauka kasa, a caan waje na sameshi yana zaune akan kujera na wuce ina neman shago, duk hanyar dana gani sainabi na leka ko zan ga shago amma bansamu ba, gashi ina tsoro karna kara 6aci, to ya zanyi ni Ummi ko dai na tambayi Yaya ne to,,, Jikina duk ya mutu na koma baya, daka ganni kasan banida lpy bakuma najin dadi, ina zuwa nace"Yaya Jawad dan Allah ka nunamin shago na siyo"harara ya wurgamin ya juya kai, na sake cewa"dan Allah fa nace"ganin bashida alamar kulani yasa wani bakin ciki ya tsayamin a wuya nan da nan hawayen bakin ciki ya fara silalomin, Gani nai ya mike ya fara tafiya nabi bayansa har mukaje wani dan karamin shago ya tsaya caan gefe na siyo sannan muka dawo gida, da sauri nai sama na fada toilet nai wanka sannan na shirya. Wani sanyi nakeji yana shigana ta ko'ina, na kwanta naja bargo akaina na rufu,,,,,,,, sai azahar wajajen karfe 2 sannan na tashi daga baccin daya daukeni tintini, saidai me? Zazzabi mai zafi ya gama rifeni ga ciwan ciki, ai bansan sandana fada duniyar tinani ba, "dama haka period din yake da wahala ban ta6a sani ba sai yau daya faru dani,"hankalina bai wani tashiba kasancewar dama nasan dashi a rayuwar mata kuma nasan duk wani hukunce-hukunce dake kan mace mai haila tindaga fari har zuwa wanka, saidai abinda ya dauremin kai bai wuce ciwan danake jiba,,,ina cikin tunani bansan sanda nai bacci ba, Banina tashiba sai bayan sallan la'asar, ina juyi naji an bude kofan daki,,muna hada ido na dauke kaina ya karaso ya zauna a kan gado daidai saitin kaina, sannan yace"najiki shiru bazakici abinci ba, koda yake Daddy ya 6ata ki da kawo miki, to ki sani indai bayanan zakisha wahala"banko kulashiba sabida banasan yin magana don amai nakeji, ya kalleni yana"ko bakyajin dadi naga kin rufu da blanket" kaina girgiza alaman a'a, ya hade rai yace"baki iya magana bane"ganin ya 6ata rai na bude baki zanyi magana ai ko kalma daya ban iya fada ba na fara kwararo amai kamar raina zai fita,, saida na gama naga ashe akan cinyarshi nai, nan da nan jikina ya hau rawa ga idona daya cicciko da kwalla, na daure nace"Dan girman Allah kayi hakuri wallahi bansan a jikinka nayi b... " Ji nai kawai yana shafa kaina yana"ba komai i understand ur situation, amma yanzu mai kikeji"na bude baki zanyi magana kenan aka banko kofar da sauri, koban fada ba kunsan wacece, ganin irin zaman da mukai yasa ta tahowa gadan gadan tai kaina, da sauri ya riketa yana maidata gefe, ta sake bi ta gefensa zata koma kaina ya jawota saiji take tass tass, idanta yana hawaye ta kama kuncinta tana"I Gift, you beat me because of this naughty girl"bai ko kalleta ba ya fara gyaramin gashin kaina daya sauko fiskana yana"zaki iya tafiya muje clinic kona dauke ki" kafin nai magana tai kukan kura ta damke wuyana gamm.... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur Fateema 💗 [10/8, 4:42 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣7⃣ *NOT EDITED* ❌. *I dedicated this page to, Ummu sharafuddeen, My Feedorh and Sweet Cool Angel, i heart u all* ** 💓 ```Da kyar Yaya Jawad ya banbare hannunta a wuyana, dukda aman danake kwararawa bai hanani jin sautin marikan dayake kikkifa mata ba,,, saidaya gama mata tatas da gargadi akan muddin ta sake ta6ani na lahira saiya fita jin dadi,, a fusace ta fita tana rusa kuka kamar wacce akaiwa bishara da jahannama. Tsabar na jigata har gumin dole ke ketomin ta ko'ina, "Cewa nai ki tashi muje clinic koh"kamar daga sama naji muryanshi, a hankali na dago jajayen idanuwa na ina kallansa, Matsowa gefena yayi ran nan a hade yace"bakiji abinda nace ba kintsaya kallona kamar wata saban kamu" "Aikaine saban kamu kam ba niba"abinda na fada a zuciyata kenan yayinda na tashi da kyar na dauka hijabina na saka, Fita yay na fara binsa ina mai Allah ya isa a zuciya ta don baisan yadda jikina yake ciwo ba musamman cikina da wuyana, da bazaice na tashi ba,a nutse na goge siraran hawayena na fara addua kozan ji dama dama. __________________________________ Muna dawowa daga clinic motar Daddy na parking, fitowa yayi muka shiga tare yanata tambayan ya jikina, a bakin steps muka hadu da Gift da Mummy, kana kallansu kasan bala'i suke naima, hakan yasa muka wuce ba wanda ya kulasu a cikinmu, har dakina Daddy ya rakani yana"sorry Nafesat fatan kin musu bayanin abinda kikeji sosai? "Kai kawai na daga mishi ina nuna masa ledar magungunan da aka bani, Karba yayi ya duba sosai sannan ya mikamin yana"Allah dai ya miki albarka Ummi zuwanki gidan nan ya sanya mu farin ciki da tausayin juna"yana fadar maganar nan tinanina ya bani da Ya Jawad yake, a dan sanyaye nace "nagode Daddy"ya shafa kaina yana"kina bukatar wani abu? "Da sauri nace"zan gaisa dasu Abba nah``` " ```Nan take ya kirasu muka gaisa sosai, bayan fitar Daddy na durkushe kasa ina kukan zamana a garin Lagos dan gaba daya ji nake kamar nai tsun tsuwa na gudu gidanmu. Saidanai mai isata na tashi nai wanka ko abinci banci ba nasha magungunan sabida nasan su Madam na nan na jiran fitowana. Inata zaune har akai isha banci komaiba ga yunwa kamar zata kasheni, a haka na mike tareda yanke shawarar fita koda zasu illatani. Ban haduda kowaba har na sauko kasa na zauna a dining na dauka plate nafara zubawa, a hankali na fara ci harda sauri saurina dan yunwa nakeji, Ba zato ba tsammani naji saukar duka a bayana, ina dago kaina naga Gift da Mummy, aikamar an aiko ta tafara ruburbuda na ta ko'ina, Inajin Mummy tana"ki kasheta ma Gift i don't care about her"tin ina kokarin kwacewa amma inaaa ta fi karfina nesa ba kusa ba. Jin dukan bazai kare ba yasa na fashe da kuka ina ihu, nakai minti 8 ina kuka kafin yaya ya sauko da saurinsa, da karfi ya janye ta ya dagani har wani huci yake dan inajin yadda kirjinshi yake sama yana kasa,, Yana shirin magana Daddy ya shigo yay kanmu yana tambayan maiya faru, tsabar hankalinsa ya dagu baima kula shiba ya direni kan soofa ya nufi kan Gift, Daddy ya rikeshi yana"kyalesu Jawad, nasan da zafi a ke wulakanta 'yar uwarka a gabanka, amma ka barni dasu" Bai kara ko minti 2 bah ya juwo ya dagani muka haura, da kansa ya sauko ya zubamin wani abincin har abaki ya bani naci, tin a lokacin naji wani yanayi a tattare dashi, har ji nake babu kamarsa a garin nan. ___________________________________ Kwana 2 da faruwan haka, wata rana data kasance Friday, ranar da bazan ta6a mantawa a rayuwana ba, ranar daya zamu min farin ciki a rayuwana, ranar da bazan taba dana sabin tabah. Da yamma Daddy ya shigo ya taramu duk a falo ya bamu goro da alawa kafin yace"dinbun mutane sun shaida da wannan aure, kuma gashi ku shaida yau na daura auran Ummi da Jawad a bisa sunnar annabi Muhammad S A W" "God for bid" Mummy ta fada tareda mikewa ta kama kugu........... Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah``` 💗 [10/8, 4:42 PM] Jiddah Yusuf: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣8⃣ *NOT EDITED* ❌. ~Dedicated to my Sweet Mum~ ```"God for bid" Mummy ta fada tareda mikewa tana kama kugu,,, ko kallan ta ba wanda yayi saima Daddy dayaci gaba da magana kamar haka"Jawad, Ummi 'yar uwarka ce muddin ka cutar ta koka bari anacin zarafinta baka daukan mataki, to wallahi Allah ya isa tsakani na dakai, zama da mata 2 sai hakuri kazamo jarumtaccen cikin maza wanda zai iya kare hakkin kowacce da kuma kwatanta adalci a tsakaninsu, banyarda ko kadan cutar da 1 acikinsu ba, kowa ka bita daidai da yadda takeso, sannan yanzu komai na Ummi ya dawo hannunka and karka manta gobe Monday zaka fara kaita school" Ba wanda yace ko "a" acikinmu sabida kowa nasa tinanin yake cikin ransa, Mummy kam hankalinta ya gama tashi balle kuma Gift datai mutuwar zaune danko motsi ta kasa yi. Da kyar Mummy tace"u see, u see,u are a selfish man Hashim, kunga irin butulcin naku na musulmai ko, i swear to Jesus Abiola will not accept this naughty girl as his wife" sai huci take kamar wanda zata kaimishi duka ya mike yana"do as u like, ko bakyaso Ummi Matar Jawad ce, kuma da kike maganar am a selfish man what about u?, sanda kika daura auransa a church did i say anything?, dan haka just mind your own business"yana gama fada ya juya gun Jawad yana"i hope u know the rules and regulations of having 2 wives in islam, ya rage naka namaka gata iya gata tinda na zabar maka matar mutunci mai ilimi mai tarbiyya da rukon addini" Juyawa yay ya fita abinsa yana dan murmushi,, Ihuuun da Gift ta saka shiya dawowa da kowa hankalinsa daya tafi duniyar tinani, da sauri Mummy ta rungumeta tana"stop crying my daughter, there are the once to cry",, "Mummy how will i stop crying for god sake? "Mummy da itama hawayen take ta taimaka mata ta mike sannan suka haura sama. Suna tafiya nima naji zazzafan hawaye na gangarowa daga idanuwana "shikkenan yanzu duk san da nakewa Auwal ya tashi a banza kenan, duk burin da Yaya Habeeb yake a bikina ya tashi a aiki shima, duk burin da 'ya mace takewa ranar auranta ni nawa ya wuce kenan, innalillahi nikuma tawa kaddarar kenan, taya zan fara rayuwar aure da Yaya Jawad,, zancen da zuciyata keyi kenan "sosai na fashe da kuka ina kiran sunan Abbah na a hankali,,, Najima ina kuka kafin na tashi jiki a sanyaye na bar falon, har lokacin yana zaune yana ta faman kallan TV tamkar baisan maike faruwa ba.``` *This is just the beginning of WATA RAYUWAH* ```Ina shiga daki na fada kan gado ina kukan bakin ciki da tausayin kaina, sai surutai nake tareda kiran Umma da Abbah nah,,,,,,,,,,,,,,"ki kwantar da hankalinki Gift ai mu mukeda church da kuma Man of God, the real pastor of the hole Lagos state, so keep calm he can handle our case, yanzu yanzu zanje na sameshi dan yasan abinyi tun da wuri, ki kwanta ki baccin ki stop crying ehee"kamar wata baby ta dagawa Mummy kai, kafin tace"niko kasheta za'aima i dont care"Mummy tai murmushi tace"ai ita ba yanzu ba tukun, zan fara da uban nasu tukun, yadda ya kulla auran nan saiya warwareshi da hannunsa"maganar yayiwa Gift dadi dan harda dan guntun murmushinta, ta rungume Mummy tana"i luv u Mum"............... *Church* "In the name of Jesus Christ" abinda ta fada kenan yayinda take kokarin bude kofar gidan M O G meaning (Man Of God),,, yana zaune a kan kujerar falo, ya taso tareda rungumeta yana"Gloria u are welcome, hope all is well? "Kuka ta hauyi tana "help me, help me, help me M O G, " Zaunarta yayi yana"i will help u Gloria but what happen" Tana kuka ta zayyana masa abinda ya faru, ya mike yana"Never never, karya ya keyi, he can't break the rule kuma ya zauna lpy,"ya juyo yana kallan Gloria yace"mai kikeso a mishi,? " Tace"anything " Yace"i will kill him"tai saurin girgiza kai tana"nooo, something else "yace"ohk, he will go far away from his Family and forget everything that happens"a take tace"yesss, i wish so"ya rungumeta yana"aike tawa ce, so don't worry" Sosai suka sha hirarsu kafin nan ta dawo gida zuciyarta kaal ta fadawa Gift duk yadda sukai cewa next week komai zaizama normal,, tsallen farinciki tayi ta rungume Mummy, tareda tinanin komai ya zo karshe. Sai bayan isha nasamu na rarrashi kaina da kaina na fauwalawa Allah komai nai nafila na dinga kiran sunan Allah ina kai mishi kukana,,,,, ko abinci banci ba na saka kayan bacci amma ina bacci yaki zua, ba abinda nake gani sai fuskar Auwal yana min murmushi,,,,,, na dade ina kwance ina juyi, hakan yasa na tashi na fara karatu, aibansan sanda bacci yay gaba dani ba. Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur Sweet Zarah 💓``` [10/8, 4:43 PM] Jiddah Yusuf: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Facebook* : @Ummu Ashnan Novels *Whatsapp* :Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KWVjE7kFi7sAoz3D0OgSBx *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:1⃣9⃣ *NOT EDITED* ❌. *_Happy birthday Sweet Mum many more year in advance_*💓 ```_Washegari_ Kamar a mafarki naji ana shafa gefen fuskana, idona na dago cikin bacci nafara adduan tashi,kafin na bude idona tass a kansa, sainaga yamin murmushi yace"zamu makara fa atashi a shiry"kaina saidaya daure tsabar mamaki wai Yaya Jawad ne kodai mutum mutumin sa ne,, "inbazaki tashiba zan miki komai yanzu sharp sharp"maganar da yayi ne yadawo dani hayya cina na mike na shige toilet. Wanka nayi da ruwa mai zafi sosai kafin na daura towel na fito,, da sauri na mayarda kofan narufe sakamakon ganinsa danayi a zaune inda na barshi,,, harda dan kunkuni na na tsaya a bayan kofa ina jiran fitarsa na fito, kawai naji an murda handle din kofan, da sauri na tura kofan ina kokarin sa key ya danna da karfi ya shigo, jikina har bari yake a zatona dukana zaiyi, Ai banzata ba najini caak a kafadarsa, muna fitowa ya direni a kan gado yana"indai buya zakinayi kin hadu da aiki, ki tashi ki shirya mu tafi"a zatona fita zaiyi amma sainaga ya naimi wuri ya zauna. A hankali nake komai inata rurrufe jikina harna shirya,, a gaban mirrow na tsaya na taje kaina nai parking dinsa na shafa farar powder da lipstick kafin na na dora dankwali na saka dan guntun hijabin da da kadan ya wuce kafada, wallahi nima kaina nasan nayi kyau sosai, uniform din ya karfeni ba kadan ba,,,, ina juyowa muka hada ido ya mikomin hannunsa na dama alamar nazo,, ba musu na saka nawa cikin nashi ya jawoni jikinshi ya rungumeni tsam tsam, a hankali yakai bakinshi cikin kunnena yace"kinyi kyau sosai"na daga mishi kai kafin yace"ya jikinki hope komai normal"sosai kunya ta kamani na cusa kaina a kirjinshi, dariyar sa kawai naji yana"mutafi to"hannunmu na sarke da juna ya dauka school bag dina muka sauko, sai kallansa nake ina mamaki ashema ya fi kyau inyana fara'a,, muna zua falo na zame hannuna na zauna a dining dan yunwa nakeji rabona da abinci tun jiya da safe,, saidai mai? Ba komai a warmers din dake kan dining din, ina kallansa yana dariya yace"mu tafi mana 7:30 fa"har mukaje mota raina a hade yana ganin bansamu abinci ba kuma yakemin dariya inda yasan yunwan danakeji aibazai min ba, ina dan mita na na bude baya na shiga, ya juyo yana"Miji fa nake ba Driver ba, kidawo gefena ko muyi fada yanzun nan" Inata tura bakina na fito na zauna a gefensa kafin yaja motar yana dariya muka tafi,,,, a wani supermarket yay parking ya shiga ciki, ba jimawa ya fito da leda ya mikamin yana"gashi kiyi breakfast"harda murmushina na karba na bude, hollandia ne sai rectangle cake, nan da nan nafara afawa harda lumshe ido,,, muna zua bakin gate din yay parking ya jira na gama ya bani tissue na goge bakina kafin yace"inkin dawo zamuyi wata muhimmiyar magana and aciki akwai screat storyn dazan baki,"a nutse nace"tou Yaya"yace"good banda wasa ayi karatu, nima zanje office daganan sai na biyo na daukeki"a takaice nace toh ina daukan school bag dina zan fita ya riko hannuna yana"karfe nawa kuke tashi? "Nace"3"yasa hannunshi a aljihun riganshi ya ciro 500 ya bani, na karba ina godiya na fito harzan shiga gate na juyo muka hada ido ya dagomin hannu, nima hannun na daga mishi na shige ciki inata tinanin ya akai Yaya Jawad ya canza lokaci daya,nima kaina mamakin kaina nake dana ke kulashi haka, kodan ni inada saurin sabo inkaso muyi hakan,,, jin ance Nafeesat yasa na juya, principal nagani nace"good morning sir"yace"morning, quickly go and join the assembly quo" ya karasa yana nunamin jerin 'yan class dinmu, naje na tsaya a bayan wata,,,,,,,, then national anthem begins Ana gamawa aka shiga aji,kowa neat abin shi'awa form mistress dinmu ta kirani ta bani seat a gaba dagani tanada mutunci sosai,, gefena kuwa wata yarinya ce wacce bazata wuce sa'a taba baka ce siririya ta miko min hannu tana"assalam welcome to our school"a nutse nima na mika mata hannun nace"thanks alot sis"tace"am Habiba by name can i know yours"nai dan murmushi nace"I was named Nafeesat"tace"nyc name welcome to SS1 science class"nace"thanks" caan takara cewa"pls Nafeesat can we be friends"a nutse nace"Y nut sis"tai murmushi tana"tnxs u so much" "Habiba will u keep quite, daga zuwanta kin takura mata" ta galla masa harara tace"keep that your dirty mouth shut Ammar"har zaiyi magana wata mata ta shigo da ganinta kaga teacher dan tana dauke da maker da textbook na English,,,,,, "morning class" "morning ma"...................... 3:12pm Muna zaune nida Habiba muna dan hira dan itama ba'azo daukan ta ba, saiga Yaya Jawad, suka gaisa sannan nai mata sallamaa muka tafi. A hanya ma sai hiranmu muke kaikace munyi shekaru tare, muna zuwa gida na haura sama na shiga daki nai wanka kafin nai sallan la'asar dan azahar munyi a school,,, ina zaune ina addu'a naji an bude kofan, saidayay folding hannunsa ya tsaya yace"Ummi zo dakina muyi maganar danace zamuyi inmun dawo"a hankali na mike nabi bayansa zuwa dakinsa. Luv 1 tin tin 💓 Ur Comments Likes Shares Are all needed If u have any questions or complain contact me here 👇🏻 08103810398 Ur Sweet Zaraty``` 💓 [9/27, 3:50 PM] Sweet Eyman 💗: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ♾♾♾♾♾♾♾♾♾♾ *Watpad:@Fatees160* *Email address* :Fatimaeyman@gmail.com 🅿:2⃣0⃣ *NOT EDITED* ❌. *_Dedicated to Eyman's Fans💓_* Muna shiga ya mayar kofan ya rufe kafin yace"zauna ina zuwa"a bakin gado nazauna ina bin dakin da kallo, dukda bayau na fara shigaba sainaga yamin kyau sosai komai neat sai kamshi yake kamar dakin amarya. Jin fuskanshi a jikin nawa yasa na razana na juya ina kallanshi,,, gira daya ya dagamin yace"mai kike kalla ne a dakin"saidana danyi ajiyar zuciya kafin nace"babu komai"a hankali, Yace"kin tabbata, ko akwai abinda bai miki ba na chanza"a hankali nahau girgiza kaina,, Zama yay gefena tareda dora hannunshi a kafadana yace"Ummi"a sanyaye na juya na kalleshi yace"kina sona?" Bugun zuciya tareda faduwar gaba naji a lokaci daya, saam bansan zaimin wannan tambayan ba,,,shiru nai tareda sunkuyar da kaina ina kokarin share hawayena sakamakon Auwal dana tuna, namiji na farko daya fara furtamin so, namiji na farko dana fara so, koba komai Auwal shine jigona a so,,,,muryanshi naji yana"dama ninasan dole ne haka ta faru, nasan bazakiso ace dan christian ya zama uban 'ya'yanki ba, kin taso a gidan tarbiyya sannan kintashi cikin addinin islama, nasan bazakiso ki hada jini da jahili wanda baisan komai game da addininsa ba, Ummi koda duniya zata taru danta rabani dake wallahi sai inda karfina ya kare, tin zuwanki gidannan nake sanki da sha'awar dabi'u irin naki, Idan nace miki akwai minti 1 daya gifta batare da sanki aciki ba nayi karya," Gani nai ya durkusa a gabana siraran hawaye na gangarowa fuskanshi ya kama hannuna ya hade da nashi yana"na jima ina neman mata mai addini da tarbiyya in aura har Allah yay Mummy ta auramin Gift a matsayin mata, nayi kukan bakin ciki Ummi, banasan ace zuri'armu ta kara shafan christian shiyasa ban taba bari wani abu daya danganci aure ya hada mu ba,,, Ummi ki soni namiki alkawarin zan faranta miki har illa-masha Allah," ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Hawayen idona na goge nace"bakomai Yaya Jawad na amince Allah ubangiji ya sanya alkhairi a cikin rayuwar mu baki daya"ina karasawa na fashe da kuka,,,,,, jinai ya rungumeni tsam yana"badai kyaso kenan ko Ummi"kai na girgiza a hankali inaci gaba da kuka,,,,,,, banta6a sanin Yaya Jawad ya iya rarrashi ba sai yau, cikin lokaci kadan ya mantarmin da komai ya sani dariya,,,,, "Wallahi Yaya saika kiramin Yaya Habeeb dina"a dan shagwabe na fada tareda turo baki, yace"aina baki hakuri, ki bari Daddy ya dawo na karbi number sai mu kira, insamu ma in gaisa da sirkana koh" Da sauri na dauke kai sabida yadda yay maganar saiya ban kunya, dama ya iya surutu haka yake hade rai a da, har zaiyi magana wayarshi ta fara ringing ya dauka yana"yallaboi" magana akai ta dayan bangaren sai naji yace"a'a gaskiya bai dawo ba, dan rabona dashi tin jiya da daddare da mukai sallama" shiru yayi yaji abinda aka fada sannan yace"da safe bamu hadu ba sabida nakai sis na school, saina wuce wajen aiki amma zan tambaya koya dawo may b ya tafi wani uzirinsa ne" saida yaji abinda akace sannan yace"tou nagode sosai"yana sauke wayar a kunnensa,,, Na kalleshi ina"mai ya faru Yaya"yay dan murmushi yana dorani a cinyanshi yace"daga wajen aikin Daddy ne suka kirani wai baije aiki yauba ko lpy kuma sun kira layinsa a rufe" na dago kaina ina"to ko ya je wani waje"yace"that's what i think, amma da mamaki ace wayar Daddy a kashe saidai ko faduwa tayi"nace" Allah ya dawo dashi lpy" ya rungumeni yana"Ameen, aiduk inda yake by 9 na dare dai zakiga ya dawo yana haka watarana saiya fita da sassafe idan abubuwa sun masa yawa"nace"ayyah Daddy yana kokari" Ya kama hancina yana"ni hancin wa muka biyo dogo haka? "Nai dariya nace"nasu Daddy"yace"gaskiya kam tou amma fari da kyau din fa" dariya na danyi nace"Dangi"yay dariya yana"aiduk kin mana wayo duk kinfimu kyau kodan bansan Habeeb dinba"nace"ai kafisa fari shidin bai kai muba amma fa ya fika kyau"ya dan 6ata rai yace"kai Umminah nidin banida kyau kenan"nace"aito nima banida kyau tinda zuwana garin nan mutane 3 sun shaidamun muna kama"yace"aito mu kyawawa ne kenan"nai dariya ina"yunwa nakeji fah"yace"kinada ci gashi bakya girma ko kadan,"tashi nai da niyyar guduwa ya ruko kunkumina da hannunshi 2 yana"saikin fadamin mutanen da sukace muna kama"da sauri nace"principal da Habiba da maigadin school dinmu"yace"sunyi daidai nima mutane 2 sun fadamin haka ammafa bazan fada miki suba" Nace tooh ina dariya yace"muje aci abincin"hannunmu rike muka fita zua kasa, shiyay serving dinmu, a plate daya mukaci bayan mungama muka koma, nainai ya barni na koma dakina yaki, saidana nuna 6acin rai kafin yace"muje dakinki tohh"muna shiga ya zauna bakin gado na dauko school bag dina ina"Assignment nakedashi fa Yaya"yace"ina kin iya"nace"ehh amma saika kara gwadamin"yace"toh zo ki zauna anan nakoya miki"ya karasa yana nuna cinyarshi, ba musu bare gardama na dale cinyarshi yace"Umminah in tambayeki mana"da ido na amsa kafin yace"yaushe kika fara period all in all"aibansan sanda na rungumeshi na cusa kaina a kirjinshi ba tsabar kunya"yafara shafa bayana yace"pls tell me kinji Ummi"idona a rufe nace"yanzu" Yace"yanzu kuma, ko do you mean wanda kika gama yanzu shine na farko? "Da kaina amsa yace"tou amma kin iya wankan tsarki"a hankali nace"na'iya"yace"dama nasan u might know, amma izunki nawa a karatu"a hankali nace"na sauke"dukda banga reaction dinsa ba nasan yayi mamaki dan saida naji bugun zuciyarsa a jikina,,, a hankali yace"anjima zami magana yanzu tashi muyi assignment din"da kyar ya banbareni a jikinshi dan banasan hada ido dashi sabida kunya nakeji,,,, a haka inata sunkuyar dakai muka fara........ I made it! I made it! I made it! M O G,,,,,, Mummy da Gift dake zaune a gefensa da alama yanzu shigowansu gidan sunsamu yana tsafe tsafensa suka zuba masa ido har ya gama,,,, Mummy tace"M O G munzo akan maganar aikin da zaka mana how much do you need" yay dariya yace"i just need ur love Gloria, ai aiki anriga da angama"ta zaro ido tana"so soon "yace"of course, jiya nai da daddare yanzu haka yayi nisa da gida ya tafi inda bazai sake dawowa ba, koda ya dawo he can't remember anything"ai nan take Mummy ta rungume M O G tana godiya, Gift kam dadi kamar ya kasheta har so take su koma gida taga yadda muke sabida taci dariya dan tasan shima Jawad nan da lokaci kadan sai abinda tace,,,, sundan jima kafin suka dawo gida lokacin har anyi sallan magriba da isha. Suna xuwa direct dakin Yaya Jawad ta wuce, muna zaune ya rungumeni yana bani labarin secondary school din da yayi,,,"Wallahi Yaya ana mugu.... "Jin bude kofan yasa na tsaya da maganar ai ita kanta ta girgiza sabida yadda ta ganmu, nan nan idanta ya cika da hawaye tace"....... Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur Sweet Zarah 💓 [9/30, 3:46 PM] Sweet Eyman 💗: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣1⃣ *NOT EDITED* ❌ ```Nan da nan idanta ya cika tap da hawaye tace"banzan mutum" a fusace ya tashi ya kai mata duka tai saurin kaucewa tana"don't beat me A.... " ai saiji kake tasss ya wurgata waje yana"wallahi in bazaki gyara kalaman kiba yanzu na fara dukanki a gidan nan"ransa a bace ya zauna a bakin gado Ganin haka yasa nima nasha jinin jikina na tashi zan fita,,, "Ummi"a hankali na juyo ina kallansa nace"na'am",, da hannu ya min alamar naje, Ina zua ya zaunarni a cinyarsa yace"muje kasa ko Daddy ya dawo"a hankali na bishi da tou,yana rike da hannuna muka sauko, saida mukaci abinci sannan mukai sallan isha,, Shiru shiru har karfe 10 ta wuce Daddy bai dawo ba, hakan yasa muka fita da mota duk inda yasan Daddy zai iya zua saida mukaje amma babu ko labari. Bamu muka dawo ba sai karfe 12 da kwata ranar a dakin Yaya Jawad na kwana shikam ko rintsawa ba yayi yana ta trying number sa amma jiya ya yau, har akai kiran sallan asuba idansa 2 yay sallah sannan ya kara fita, Takwas ta wuce sannan ya dawo idansa jajir alamun yaci kuka sosai,,, a hankali nake kwantar masa da hankali ina nuna masa addu'a ya kamata muyi ba kuka ba, dabkyar ya iya shan tea sannan ya dan kwanta,,, abin da mamaki ni kaina ban yarda Daddy bazai dawo ba, gani nake kawai wani waje yaje zai dawo, Haka yinin ranar muka yishi muna yawo har police station mukaje mukai reporting da gidajen radio da TV sannan muka dawo gida,,, kullum tinanin mu za'ace gashi an sameshi amma ba ko labarinsa, ba karamin tashin hankali muka shiga ba, Nima yanzu nasan abun da gaske ne, saidanai sati bana zua school sannan a sati na 2 yace dole na koma, duk wanda ya ganmu dagani har shi tabbas yasan muna cikin damuwa, au Mummy kuwa ko ajikinsu saima sha'aninsu suke sun kyalemu da jimami, AFTER 3 MONTHS Yau watan Daddy 3 da 6ata har munyi hutun 1st term, yanzu dai ba inda muke zuwa kullum muna cikin addu'a Allah ya bayyana mana Daddy, tin ina rarrashin Yaya ya dawo yanzu shike rarrashi na yana kwantarmin da hankali,,,,, yau ya kasance lahadi Mummy da tinda Daddy ya 6ata bata ta6a mana magana ba sai yau, ta samemu a daki ta sanar damu cewa zamu koma caan wata unguwa mai suna AKWANGA gaba dayanmu saida ta sayar da gidan da muke ciki, tana gama fada Yaya Jawad ya fashe da kuka taja tsaki tabar wajen, nima ai kukan nasaka akarasa wanda zai rarrashi wani acikinmu, saishi ya daure ya fara bani hakuri,,,,,,,,,,,,, rana ta hudu kuwa muka tattara muka koma Akwanga gida mai number 2 karamin gidane sosai daki 3 sai bandaki 2 da falo,,,,,,,Allah sarki Yaya Jawad duk ya rame ya dawo abin tausayi,....satinmu 2 da komawa Mummy ta kiramu dakinta akan zatai mana magana,,a kasa duk muka zauna itada Gift suna kan gado ta fara magana kamar haka ""Abiola are u hearing me......... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah ❤``` [10/3, 9:57 AM] Sweet Eyman 💗: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD:@Eyman192``` 🅿:2⃣2⃣ *NOT EDITED* ❌ *I dedicated this page to my hubby* ```A kasa duk muka zauna, itada Gift suna kan gado ta fara magana kamar haka"Abiola are u hearing me? "Da kai ya amsa sannan tace"tinda Daddy ya 6ace yanzu komai na gida ya dawo wajenka, tindaga abinci har zuwa shelters,,sannan zan maka warning akan Gift, kaga bana magana kwana 2 ko? Kawai na xuba maka ido ne, duk ranar daka sake ta6a Gift a gidannan sainayi doubling abinda ka mata sannan na saukeshi akan jakar yarinyar nan,,, abu na karshe is that i really really want to see my Grand children," Tana gama fada ta juyo kaina tana nunani da yatsa sannan tace"as for u, zakina mana shara da wanke wanke da abinci,da duk wani aiki na gida"bance komaiba nima na bita da tooh kamar yadda Yaya yayi. Jin tayi shiru ya tabbatar mana da tagama jawabinta,, jiki a sanyaye kowa ya mike yay hanyar sa. Ina zaune ina tinanin yadda zan hada aikin gida da karatu Yaya Jawad ya shigo,,, a gefena ya zauna yana"Ummi nah"a hankali na dago sexy eyes dina na watsa mishi batare da nace komai ba,, saidaya danyi ajiyar zuciya kafin yace"karki damu indai aiki ne zan ringa tayaki bayan na daukoki a makaranta" "Yaya nibama aiki ba, taya zan gaisa dasu Abbanah"nakarasa magana hawaye nabin kuma tuna,, ya tallabo haba na , aida sauri na mayarda idona gefe yace"look into me Ummi"yi nai kamar banji shiba na ma rufe idona, Bakinshi naji kawai cikin nawa yana min wani irin sucking,, da karfi na fara kokarin kwacewa amma ya riga ya rikeni, Da kyar na fincike bakina a nashi ina"pls stop Yaya,,"idanshi a lumshe yace"na daina sorry"na daga mishi kai, daidai kunnena ya kai bakinshi yace"bari naje nayo siyayyan kayan abinci kinga duk ya kare"dan stukakken bakina na bude nace to "saika dawo"ya mike yanamin bye bye, da ido nabishi sabida na lura inna mishi maganar su Abbah saiya shashantar dani yana fita nima na tashi nahau shara, saidana share ko'ina tasss sannan nai moping, daki na koma nadan kwanta danna gaji ba kadan ba, Aiko cikakken minti biyar banyi ba naji duka akaina ta ko'ina da sauri na tashi amma still dukana take kamar an aiko ta, tin ina daurewa harna fara kuka ina kiran Ummanah, saida tamin lilis duk jikina yayi jajir fiskana ya kumbura kafin ta ja kafana zuwa dakin mummy, duk su 2 akaina suka tsaya sannan Mummy ta kama kunnena tana"badai Jawad na tare miki fada ba, tou yanzu lokaci yayi da zamu rama dukan da yayiwa Gift sabida ke, zakisha azaban da ke da kafarki zaki nemi ya sakeki kuma ki bar gidan nan"nidai bance komai ba kaina a kasa ina sharar hawayena, "Mummy i dey come "Gift ta fada tana fita a dakin,, bata dadeba ta dawo da wuka a hannunta, inaji inagani ina ihu Mummy ta rikeni gam, Gift ta hau mannamin wukar nan a hannuna, nikaina bansan wani irin ihu na sake ba, dan ko tantama banayi a wuta akasa wukan, saidata manna min kusan sau 5 a hannuna na dama da hagu sannan suka sakeni,da gudu nabar dakin ina jiwo sautin dariyar su, ina zuwa na durkusa a kasa ina kuka kamar raina zai fita, ai bansan sanda nasaki fitsari ajikina, sai kallan hannuna nake da harya taso ya kumbura sai radadi yake,,, nan take naji wani saban kuka ya taho min, a cikin fitsarin na kwanta tareda rife idona gaam ina kuka,,,, Har Yaya Jawad ya dawo ina a inda nake, inaji yana "Ummi, Ummi"amma tsabar kuka nakasa amsawa, jinai ya dagani tsaye yace"lpy"hannuna na nuna mishi, ya kalla ya kara kalla kafin ya hau girgiza kai alaman yaji tausayina, a bakin gado ya zaunarni yana"kiyi hakuri",,,,, nan take naci gaba da raira kukana dan a tinanina ko baiyi wani abu ba zai musu nasiha akan abunda sukayi, amma sainaga ya zauna ya tsuramin ido. Saidanai mai isata sannan na share hawayena nai addu'a na kwanta, munata zaune shiru saiga Gift ta shigo tazo ta watsamin kaya da yawa akaina tana"sufita da kyau"tinkafin ta fita naji hawaye nabin fuskana, muryanshi naji yana"Ummi ba aiki aka sakaki ba kike zaune"da sauri na dago ina kallansa anya Yayan ne kodai mutum mutuminsa,, ya daga min kai yana"tashi kiyi abinda aka saki",,, ba musu na mike na kwashi kayan nafita, tabbas ba banza ba akwai abinda yake faruwa koya faru a gidanan, ina kuka na hada ruwan wanki na fara tsoma kaya a ruwan, da sauri na dago dan zafi naji hannuna yanamin da radadi na daban, Akaina Mummy ta tsaya tana"u must wash it ko zaki mutu"sake sunkuyawa nayi na kara sa hannu amma ina zafi na sake cirewa da sauri, aibazato ba tsammani naji saukar dorina ajikina, ihu na saka sosai ina bata hakuri amma saidata zubamin sunfi goma, daskarewa nayi na rasa inda zan fara sosawa ajikina,,, tana gama fada tace"kuma karki wanke kigani" ina kuka na mike na fara wanki dukda nikadaina nasan mai nakeji, ido kawai na rife nake wankewa, aikafin na gama bayan hannuna ya sille, har bana kaunar nasa idona akai dan wani saban kuka ke tahomin, Da kyar na karasa na shanya na shiga daki, a bakin kofa muka hadu dashi ya mikamin hannu alaman yanasan ganin hannuna, a hankali na mika mishi ya kalla sannan yace"kiyi hakuri Ummi" da kaina amsa na wuceshi na kwanta, ninakasa gane wani al'amari ne wannan anya yaya lpy yake kuwa,, nikadaina ina surutu ina kuka.............................. Shigowanta gidan kenan ta rungumeshi tana"i have no words to thank u MOG, Abiola baya iya cewa komai akan yarinyar nan"yay dariya yace"that is me Gloria, yanxu yanzu nai aikin nan kinga har yayi,,, zaiji tausayinta amma bai isa yayi wani abu akan abinda yake daminta ba"tace"am really happy, dama ta isheni da yawa" yaja hannunta zuwa dakinshi sunata dariya,,,``` *WATAH RAYUWA*😭 ```Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah``` ``` 💗 [10/5, 5:53 AM] Sweet Eyman 💗: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣3⃣ *NOT EDITED* ❌ *_I really tnxs to those who comment on my last page, can't mention u oll but just know that u are inside Eyman's Heart_*💝 ```Cikakken minti 5 banyi ba bacci ya daukeni sabida ba karamin gajiya nai ba ga kaina dayake sarawa kamar zai fashe,,,,``` _Cikin bacci_ ,,,,,,,,,,,,, ```dakine mai shegen duhu bana ganin ko tafin hannuna, cikin sanyi naji murya Auwal na cewa"Nafisat maisa kika gujeni kinsan halin danake ciki na rashin ganin,, dan Allah duk inda kike kidawo"``` _A Zahiri_,,,,,,,,,,,, ``` Da sauri na mike ina addu'a jikina har rawa yake, ina kare addu'an dake bakina na fashe da kuka, ya zanyi ni Ummi ga auran wani akaina ga kuma Auwal dayake zuwamin a mafarki kusan kullum na kwanta sainaga Auwal cikin baccin na,, bama Auwal ba bansan randa zanga su Abba na da Ummah da Yayanah ba,, kuka sosai na saka kamar wata marainiya, Inata kukana na hada kai da gwiwa kawai naji saukar duka, da sauri na dago ina"dan Allah Mummy kiyi hakuri". "Don't ever call me Mum cus am nut your Mummy" duka sosai tamin har da kyar nake fitar da numfashi,,kukanma ashe na gata nake, dan wannan karan kasayi nayi sai zafafan hawaye dake saukowa a idona, da karfi tajani zuwa inda na shanya kayan Gift tana"saikin kara wankewa dan har yanzu the clothes are dirty" Duk kayan dana shanya Mummy ta janyo ta zubesu a gabana kafin ta shiga daki ta dauko bedsheets manya manya guda 4 hade da sabulu, ta wurgamin tana"kafin nadawo a gidannan make sure you wash them, and idan basu fita ba i swear to jesus u must start afresh,"tana magana tanajan kunnena har saidana durkusa kasa ina kara kafin ta sakeni ta fice,,,,,,,jin bayan kunnena na azaban xafi yasa nasa hannuna a wajen,,,, innalillahi mai zan gani banda jini, da karfi nasa ihu ina"wayyo Ummanah zasu kasheni" Kwanciya nayi warwas a wajen ina rera kukan bakinciki da takaici. Kusan minti 10 ina a haka naji an dagani,, idansa kawai zaka kalla kaga abin yana ta6a mishi zuciya, saidaya sa tissues tass ya gogemin jinin kafin ya sharemin hawayena,,,, bakinshi nasan magana amma ya kasa da karshe ya bude bakin a hankali yace"am sorry," ya tashi ya tafi, ganin kukan bazai kaini ko inaba saima azaban ciwan kai dayake samin natashi nafara wanke kayan, har bayan hannuna ya fara bushewa amma sanadiyyar wankin danayi ya dawo danye shakaf har wani jaaa naman wajen yayi yanata radadi. Koda dare yayi Mummy data dawo tamin dukan tsiya akan maisa banyi girki ba,,ina sharar hawaye na shiga kitchen na dora jollof din taliya, rana ta farko dana fara dafa abinci complete nikadai,,, danko a gida Ummanah bata barina ni kadai saita tayani kota zauna tana nunamin abinda ya kamata nayi, inda Allah ya taimakeni duk abinda Umma keyi inta na girki ina gani kuma ina fahimta, danko a makaranta na dawo saita samin tabarma a tsakar gida nazauna ina kallanta, amma yau Ummice kadai a kitchen,,,, Bayan na gama tsaf na gyara kitchen sannan nadauko plate na diba nai hanyar daki,, "give me the food!, ko angaya miki kinada kaso aciki? " A hankali na girgiza kai,, ta wafce abincin da karfi harya kwabe kafin tace"inkinaso kizauna kici akasa"ba musu na tsuguna na fara diban na kasa inaci danni kadai nasan yunwar danake ji,,, saidana cinyeshi tass har ina tinanin dama ta karamin akasan naci kawai naji dariya ta bayana, wazan gani inba Gift ba harda kama ciki,cikin dariya tace"Mummy ai kamata yayi ta lashe tiles din gaba daya"Mummy ta fito tana"kumafa gaskiyar ki daughter"muna hada ido da ita tinkafin tai magana nakai harshena kan tiles din ina hawaye na lashe tass sannan na tashi na tafi daki ina kukan takaici. Ina zuwa na zube akan gado nai mai isata sannan na tashi da kyar nai wanka nai alwala, sallah raka'ah 2 nayi naita addua ina kai kukana ga ubangijina kafin na kwanta, banjima ba bacci ya kwasheni dan ba karamin gajiya nai ba. WASHEGARI Tindanai sallan asuba na fara shara ina mopping bayan na gama nai abinci, na safen kam ma cewa tai bazan ciba, saida suka ci sannan nai wanke wanke na koma daki nai wanka na shirin makaranta,,, a bakin gate nasameshi yana zaune acikin mota, na shiga na gaisheshi da kyar ya amsa kamar wani gunki, sannan yaja mota muka tafi, ba uhm ba uhm uhm har mukaje ya saukeni na fita ina "Allah ya kiyaye"da kaiya amsa yana kallona harna shige ciki,,, ina zuwa nasamu har anyi assembly anshiga class, na shiga nazauna anata kofan note amma ni ina zaune, sanadiyyar hannuna daya kumbura yake ciwo, musamman wajen konuwar duk yayi wani irin har abin kyama,,, a cikin hijabi nasa hannuna na zauna shiru, ina ganin Habiba da Ammar na kallo na amma nai kamar ban gansu ba, nasan da zasuyi magana tou teacher ta hana surutu shiyasa,,,, Har ta fita wani teacher French ya shigo yayi awa 1 shima kafin ya fita akai break,,, ana kadawa Habiba ta matso da kujeranta tace"Nafisa ya bakya rubutu lafiya kuwa? "naidan murmushin takaici nace"banida lafiya Habiba shiyasa"tace"amma inbaki da lafiya maiya kawoki school? "Nace"karki damu zan ware anjima kaina kemin ciwo"ta dallamin harara tana"tou lallaima ai wallahi kawai kitaso muje clinic din school"na make kafada alaman a'a, tace"Allah muje ki karba kinganki kuwa duk kin rame har kin danyi baki"nace"karki damu friend zai daina"tace"haba friend pls kizo muje kar ayi ringing bell"kara nokewa nayi ina girgiza kai,,,, aida karfi ta finciko hannuna dake cikin hijabi tana"u must go taya za'ai bakida lafiy........ "Jin ihun dana saka yasa ta firgita ta sakeni,,, wayyo Allah ai fitsarine banyiba kawai dan hannuna wajen konuwar ta damka, a kasa na durkusa ina hawaye, ta durkusa ta dora hannunta a kafada na kafin tace"Maiya faru dake haka Nafisa? Wuta ne ya kona ki? Shine bakije anyi mikj treatment ba,,ko baki fada a gida ba, amma indai ansani mamanki bazata iya barinki haka ba"jin abinda tace yasa na fashe da kuka ina"Habiba inasan ganin Ummanah da Abbanah wallahi na hakura da karatun nina fasa dika dika"sosai takemin kallan rashin fahimta itama saita fara kuka tana bani hakuri,,,,,da kyar nasamu nai shiru, sannan ta kama hannuna a hankali mukaje caaan wani empty class muka zauna, tace"dan Allah Nafisa kikafada min mayake faruwa"saidana goge siraran hawayena nafara mata bayani kamar haka"Sunana Nafisa kamar yadda kika sani amma a gidanmu Abbana yana kirana da Ummi sabida naci sunan mahaifiyarsa, mu 'yan garin kaduna ne muna zaune a SABANGARI LG kusada kauyen lere,"kaita dagamin alaman naci gaba, saidanai ajiyar zuciya kafin naci gaba da cewa"mu 2 kawai iyayenmu suka.............. "``` *WATA RAYUWAH*😭 ```Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly and Sweet Zarah 💓 ``` [10/6, 6:56 AM] Sweet Eyman 💗: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣4⃣ *NOT EDITED* ❌ *I dedicated this page to the members of Eyman and Feedorh Novels,,, much luv 6*s*💖💖💖 ```"Mu 2 kawai iyayenmu suka haifa, dani da Yayanah Habeeeb,,,,, Habiba Abbanmu yana sanmu bayasan muyi nisa dashi amma sabida yanasan musami ilimi mai amfani ya daure ya turoni karatu"na karasa magana ina sharar wayena, a hankali ta matso tace"amma ai makarantar nan ba boarding school bane, maiyasa bakici gaba a garinku ba? " Idona duk a kanta nace"Aimu garinmu kauye ne akwai makaranta amma daga JSS3 ya tsaya saidai ka hakura ko kuma kaje wani garin, yawanci ma kaduna ake zuwa sabida shine kusa tou amma nina samu scholarship har in gama Jami'a anan garin shiyasa nazo,, amma kafin zuwana Ummana ta nuna bataso itada Yayanah amma sabida Abbah yanason abin saiya bawa abin muhimmanci yace sai nazo, daga karshe yamin alkawari idan har Yaya Habeeb yasamu aiki tou zai zo ya daukeni na koma caan da karatu" Itama ajiyar zuciya tayi kafin tace"yana da gaskiya Ummi dan yanzu rayuwa cikin jahilci ga 'ya mace bazai wuyu ba balle kuma ace d'a namiji,,,, amma anan din a ina kike zama? "Tambayan datamin shiya kara sa na fashe da kuka,,, da kyar nai shiru kafin na labatar mata rayuwar da nayi tin ranar danazo garinan har zuwa yanzu,,,,,,,,, da karfi take salati tana"har yanxu Daddyn bai dawo ba? "Kaina daga mata alaman Ehh,,,, ta dawo kusa dani tana"kiyi hakuri Nafisat komai mai wucewa ne, tou shi Yaya Jawad din a ganinki mai yake daminshi" cikin kuka nace"nima ban sani ba amma baya kulani kamar da baima damu da halin danake ciki ba kullum sorry yake furtamin, har banasan ganinsa Allah" Da karfi nasa kuka ta dafa kaina tana"bakyau Nafisa da auranshi fa akanki,kiyita addua kawai,,,,,, amma kin haddace number wani a gidanku? " Kaina girgiza ina "a'a" ta sunkuya tasa hijabinta ta sharemin hawayena tass sannan tace tana zuwa,,, ba jimawa ta dawo da kayan cinye cinye kala kala ta bani, saidanaci sauran daban ta6a ba tasamin ajaka sannan mukaje school pharmacy sukai treating din ciwan hannuna, iya tambaya munsha shi danma Habiba na da surutu itama tai iya kokarinta don challenging matar,,, bayan an gama muka wuce class dan har ankada wani teacher ya shigo. Note din ranar gaba daya ita tamin, intai nata saita kwafa min, gashi kafin a tashi nadan ware dan har labarin gidansu take bani ina dariya, ji nake inama nice ita,,,,,,,,,,,, bayan antashi muna zaune babanta yazo daukanta tace nazo mu gaisa,,, mutumin kirki yana ta min fara'ah har yana tambayan yaushe zankawo musu ziyara dan an damesu da labarina,,, dan murmushi nayi na sunkuyar dakaina kafin Habiba tace"Daddy ai zatazo ko ran friday ma"yace"Allah ya kaimu,"nan ya zaro 2,000 ya bani naki karba amma da suka sani a gaba saidana karba,,, tana ta dagomin hannu har suka tafi na koma na zauna ina jiran mutumi nah. Bashi yazo ba sai karfe 5 saura ya daukeni muka wuce gida,, muna zuwa nasan aikina ko Uniform ban cire ba nafara shara ina mopping, bayan na gama nai wanke wanke nai girki kafin na shiga daki nai wanka,, fitowa kenan naganshi akan gado yayi shame shame kamar mai bacci, muna hada ido ya dauke kai, nima juyawa nayi naci gaba da al'amurana nai kamar ban ganshi ba,, a hankali zuciyata take haskomin fuskan Auwal, nan da nan nafara dariya ina tino sanda muke gudunsa nida Amina,,,, Inata murmushina harna gama shiryawa na fara karatun alqur'an daga bakara,, saidana gama ta tass kafin na juyo naga ya tsuramin ido,, kallan ko in kula na masa dan bana bukatar ganinsa yanzu ko kadan,,, jin gidan shiru ya tabbatar min dasu Mummy basa nan watakila sun tafi church, Na koma kitchen naci abinci sosai na koshi sannan na wanke plate din na ajiye,,,,,, still dana dawo yana dakin, na zauna caan gefe ina karanta Azkar,,, saida akai kiran magriba kafin na tashi nai sallah, shima adakin yay sallah haka ishama yay a daki tukunna ya fita, yana fita na tura kofan na kwanta ina tino wani hali rai su Abbah ke ciki,,,, ba jimawa bacci yay gaba dani,, cikin baccina nayi mafarki kala kala ina tare da Auwal har gidansu naje wai munata hira,,, baccin ranar nayishi da murmushi har bansan ya zan kwatan ta muku bah. Washegari Da ciwan mara na tashi mai tsanani da kuma zazzabi dukda haka na daure nai shirin makaranta sabida banasan zaman gidan, ahakan ma saidanai shara da wanke wanke kafin muka tafi,,,, tinda naje Habiba take cemin "amma bakida lafiya idanki yayi jaaaa"naki amsata saidai na girgiza kai,,,,, wasa wasa ina zaune zazzabi sai kara gaba yake, koda akai break kasa cin komai nayi da kyar Habiba ta sani nasha yoghurt,, nan take na amarshi tasss, ganin ina amai yasa form mistress dinmu ta kaini clinic sukaban magani sannan aka kira wayar Daddy a kashe saita Yaya Jawad aka samu aka sanar dashi yazo ya daukeni,,,, mintina kadan sai gashi na shiga muka tafi sai kallona yake amma ba magana, har mukaje gida yay parking a waje na fita sannan ya juya,,,, zan shiga gida kenan naji ance"baiwar Allah" Da sauri na juyo tareda amsawa,, wani dan dattijo ne fari yana da gemu sosai da carbi a hannunsa,, yace"dan Allah anan gidan kike? "Nace"ehh" yace"Jawad yana nan" nace"yanzu dai ya ajiyeni ya tafi amma zuwa yamma zai........ "``` *WATA RAYUWAH* 😭 ```Ur Comments Likes Shares Are all nedeed Ur luvly Zarah 💓``` 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣5⃣ *NOT EDITED* ❌ ```Nace"yanzu dai ya ajiyeni ya tafi amma zuwa yamma zai dawo" ya dan matso kafin yace"amma inba damuwa zanso muyi magana" ba musu na dawo daidai wajensa na tsaya kafin ya kalleni yace"sunana sheik Muhammad Kabir, watakila zaki iya sanina koba a kamanni ba"da sauri na kara kallansa tabbas sai yanzu naji nasan muryan a rediyo, dan Abbah yana yawan samana wa'azinsa duk ranar juma'a karfe 8 na dare,,, a hankali nace"tabbas nagane sunan"yace"tou Alhamdulilah, ni malamin Jawad ne, munkai shekara goma ina koya masa karatu, duk ranar al'amis da juma'a da kuma asabar da lahadi yakan xo central mosque muyi karatu,,, tinda muka fara baitaba fashi ba amma sai gashi satin daya wuce baizo ba ko sau daya, tou akwai lokacin da mahaifiyarsa ta dakatar dashi ya daina zuwa da kyar muka sha kanta ya dawo, naje gidansu ashe sun tashi da kyar nasamo nan din, shine nazo yanzunma ko hakan ce ta faru,,,, Jikina duk a mace na girgiza masa kai sai hawaye,, yace"ba kuka zakiyi ba kifadamin maiyake faruwa" hannu nasa na goge hawayena sannan na labarta masa iya abinda yake faruwa tin zuwana har yau,,, "Allahu Akbar,, kiyi hakuri don dukkan mai hakuri yana tareda nasara, sihiri ne ba komai ba, dan haka zan kawo miki ruwan addua kina shafa masa a fuskarsa sannan yasha kofi daya da safe daya da daddre harna kwana 3,insha Allah ko wani irin sihiri ne zaibar jikinsa,, maganar Babanku kuma zamuyi ta addua Allah ya bayyana shi yasa ya dawo gida lafiya". Har bansan dawani baki zan masa godiya ba, nace"mungode sosai" yace ba komai daganan muka yanke ranar da kuma lokacin da zai kawo, sannan mukai sallama na shiga gida. Ina shiga daki na zauna a bakin gado ina tinanin maganar mutumin nan,Allah sarki Yaya Jawad ashe dama yana zuwa koyan karatu lallai ya damu da addinin islama,,, tashi nai zan shiga toilet nai wanka naji Baaam karar bude kofa, da sauri na juya naga Mummy,,, nan take zuciyata ta hau bugun 3 3,, tana zuwa tahau dukana kamar anbiya ta tayi hakan,,, saida tamin lilis kafin ta kama bandage din hannuna na ta daye ina ihu amma ko a jikinta, har saida yay jini ya dawo saban ciwo,, kafin ta runkudani gefe tana"stupid, dan munafirci harda zuwa akai treating din hannun ko, tona daye kuma insake ganin anyi wani, wuka zansa na yanke hannun kaf sai ki huta" Tana gama fadan ta tai waje tana bambami,,,,, a wajen na durkusa ina rera kukana, zuciyata na ciwo kamar in banbareta in jefar,,, a hankali nake kiran sunan Allah ina tofawa a wajen,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,``` ```Rayuwar kunci da tashin hankali na cigaba dayi a gidan Mummy,,, kullum cikin azaba nake har nayi duhu na rame sosai, duk wanda zai dora idansa akaina yasan ina cikin``` *WATA RAYUWAH*,, ```ranar da Malam ya kawo ruwan addua na shiga dashi na boye, kaddara da tsautsayi da kuma abu idan Allah yayi zai faru to zai faru, jira nake da yamma ya dawo na bashi Allah ya dora idanta akansa, duk ta zubar tamin dukan da na kusa mutuwa saidanai kwana 2 bana takawa,, tindaga ranar bankara ganin Malamin ba, ko ince Allah bai kara hadamu ba, dan bana zuwa ko ina sai makaranta,``` *After 2 years* ```Har yanzu ba abinda ya canza kullum jiya i yau,, ta bangaren Yaya Jawad kam sai abinda ma ya karu, yanzu sannun ma baya iya fada ba uhmm ba uhm uhm,, duk ya rame ya dawo abin tausayi,,,, lokacin dana shiga SS3 ya daina ma kaini makaranta,, sai naci duka kafin Mummy ta wurgamin kudin Napeep, har na saba da azaban ta ni yanzu bana fargabar komai,, koda muka fara waec na fara aikina da daddare da safe ina tashi sai na karasa na shirya na tafi,,,, kullum kukana baya wuce halin da iyayena suke kici,, dukda yanzu na girma sosai hakan baya hanani zama inyiwa Habiba kuka duk lokacin dana tina yadda nake rayuwah,,, A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah gashi yau har zamu rubuta paper mu ta karshe a Neco,,,,duk da bana cikin farin ciki, yau idan ka kalleni zakaga fuskana da d'an annuri sabida nikadai nasan abinda na kulla a zuciyana daga yau zuwa sati mai zuwa,,,,, bayan futowanmu a paper Muna zaune nida Habiba a harabar makaranta sabida ba yanzu zamu tafi ba akwai maganar da zamuyi,,,, ta bayanmu mukaji muryan Ammar yana"Head girl dinmu happy final exams"ya karasa yana watsamin papers din daya yayyaga,,, ina murmushi na kalli Habiba nace"inaga duk makarantar nan ba wanda yakai,,,,,,,,,,,,,, Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah 💖``` 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣6⃣ *NOT EDITED* ❌ *I dedicated this page to Fatima(baby) and Zee Auwab,,, (the writer of MY HEART BEAT),,, much luv roommate🥰* ```Ina murmushi na kalli Habiba nace"inaga duk makarantar nan ba wanda yakai Ammar farin ciki yau",, Habiba dake ta dariya tace"kekadai kika fishi friend, dan zance miki banta6a ganin kina dariya irinta yau ba"Ammar yay dariya yana"tou dai koma mainene nidai nasan ina farinciki sabida yau zan fadi abinda ya dade yana damuna a zuciyata" dariya mukai sabida duk cikinmu ba wanda ya dauki maganarshi serious. Habiba tace"tou Malam Ammar muna jinka, nasandai bazai wuce kace zakai missing dinmu ba"yay 'yar dariya yace"koh? " Ta daga mishi kai kafin ya juyo yana kallona yace"Nafisat"nima shidin nake kalla nace"Ammar" Yay dan numfashi kafin yace"Nafisat, dan Allah inaso kiso Yayanah kamar yadda yake kaunar mai suna irin naki da dabi'un makamancin naki da tarbiyya irin taki da yadda kike komai,,kai inyana bayanin Nafisat saiki rantse da Allah dake yake,,,, tinda ya rabu da masoyiyarsa yake kukan bakin cikin, kullum maganarsa bata wuce ta Nafisat,, har yanzu yaki yin aure sabida bai samu mace mai irin halin ta ba, hakan yasa Abbanmu ma cikin damuwa da mu baki daya, kullum addu'armu bai wuce Allah yasa ya samu wacce yakeso ba,, pls Nafisat karki cemin a'a" Ya karasa magana hawaye nabin fuskanshi,,,, nikam kasa ko motsi nayi sabida banta6a tinanin kalamansa sunkai har haka ba,, a kasa ya tsugunna ya kama gefen rigana yana"dan Allah Nafisat say something meaningful, wallahi tallahi tin rana ta farko dana fara ganinki zuciyata ta raya min kece``` *MATAR YAYANAH*, ```Nasan idan kika soshi ni kaina zanji dadi da saminki a matsayin``` *DANGI NAH*,, ```nafisat munasan Yayanmu sosai nasan idan kika amince da auransa``` *RAYUWAR NANA KHADIJAH* ```wato Mamanmu zatai sauki kasancewar d'anta ya samu farinciki sa6anin yanzu,kuma wallahi na miki alkawari zakiyi``` *WATA RAYUWAH* ```da baki taba irin tabah, dan Allah dan Allah, Habiba kisa baki karta cemin bata sonshi" Nima kuka nafara ina girgiza kaina nakasa cewa komai,, duk gaba daya jikinmu yayi sanyi,, Habiba tai karfin hali ta fada masa labarin aurena da Yaya Jawad,,, mamaki karara ya bayyana a fuskarshi ya share hawayensa tare damin addu'a ta gari a rayuwana, nima hakan namusu da fatan Allah ya kawo musu karshen damuwar su,, a haka mukai sallama ya tafi,,, Allah sarki Ammar, wato a duniya kowa da abinda yake daminsa, jin an dafa kafada na yasa na juya,,,, "Nafisat kiyi hakuri da rayuwar gidanku, tinda har kika shanye kika jure kikai shekara har 3 a gidansu, nibanga abinda zai hanaki karasa karatunki ba"cewar Habiba dake sharemin hawaye tana kallona,,, "Habiba kenan naga alama bakisan zafin rabuwa da iyaye ba,, baki ta6a ba kuma baki ta6a zama a kasan wasu ba, wasumma Christians wadanda babu digon imani a zuciyarsu,,, kinsan Allah Habiba tin ina tsoron duka da azabar Mummy yanzu harna saba, kiduba kiga yadda suka maidamin hannuna" Nakarasa ina kallan bayan hannayena dake toye,,,, tabo sosai yamin, taban da har kabari na dashi zan tafi, "Gaskiya bansani ba kam Nafisat amma ai akwai Allah, yana tare dake dan Allah kidaina tinanin guduwa, kinsan hukuncin matarda ta gudu tabar mijinta bayan yana neman kulawarta, kokuma inkin tafi kina tinanin ni zanji dadi,, dan Allah Nafisat karki tafi ki zauna anan" ta karasa magana tare da fashewa da kuka,,,, Har raina nakejin kukanta sabida a yanzu Habiba ce komaina a garin Lagos, duk abinda ke damina ita kadai nake iya fadawa kuma taban shawara na dauka, a hankali na dago kanta nace"naji bazan tafi ba, kidaina kuka Habee nah" da sauri naji ta rungumeni tana kukan dadi tareda cewa"yauwa Friend, pls muje gidanmu, kingafa sau 3 kika taba zuwa"na kama baki ina"a'a Habee kinga yamma ya kusa bari naje gida, insha Allah ko jibi zanyi snick out na fito"tace"toba komai Friend, ki gaisheda Yayanmu"na amsa mata da tou, sannan muka dauki jakakkunanmu muka nufi gate,,,, har saida na samu Napeep na tafi kafin ta koma ciki dan ita daukanta za'a zoyi,,,, Muna ta tafiya acikin Napeep amma gani nake kamar baya tafiya, Allah Allah nake muje gida na karasa shirya kayana dan harga Allah ko kadan banajin gobe bazan gudu bah,, koda kuwa zan bata ko in mutu saina tafi,,,, jinn karar tsayuwar Napeep din yasa na dawo hayyacina, a hankali na furta "ya salam" ashe wani zai dauka, mutumin na shigowa muka fara kallan juna yace"yarinya kece"nace"nice Malam"yace"ya jikin Jawad fatan an dace" nan da nan hawaye ya cika min ido na labarta masa abinda ya faru shekaru 2 da suka wuce,,, yay salati yana"wallahi munje Da'awah caaan wani kauye dake garin Ondo, musulunci ya iske su shine mukaje mu zauna na wasu shekaru dan fahimtar dasu hakkokin Allah, da ilimin addini shine bana nan" nace"Allah ya bada lada" Yace"Ameen, yanzu mu wuce gida na baki ruwan addua in mukai nasara a yau zuwa gobe zai dawo hayyacinsa"dadi sosai naji inata mishi addu'a A sannu a sannu muka isa gidan Malam ya shiga ya daukomin ruwan adduan a leda na karba kafin yace"sau daya ne yasha sannan sauran a shafa mishi a kansa da kafafuwa"inata godiya nasa a jaka mai Napeep ya juya mukai gida. Muna zuwa na biya shi na shiga, direct dakina na nufa dan ajiye jakana sannan na fito aiki,,,,, wani dadi naji dana ganshi a kwance idansa a bude saidai ba magana,,, na rufe kofan na zuge jakana na ciro ruwan sai addu'a nake Allah yasa kar waninsu ya shigo dannasan suna gidan. Da sauri na mishi alaman ya tashi, ba musu kuwa ya zauna na bula ledan ta kasa ina Bismilla na sa mishi a baki, a hankali ya fara sha idansa na rufuwa yana budewa, saidaya shanye saura kadan na janye na shafa mishi a fuska da kafafuwa,,, gani nai ya koma ya kwanta tareda rufe ido,,,, banyi kasa a gwiwa ba na zauna gefenshi inata karanto addu'o'i domin samun nasara,,, Kusan minti talatin ya farka daga dan baccin da yayi yana salati,,, muna hada ido yace"Ummi"nikaina bansan sanda na rungumeshi ina hawaye bah,, da alama wannan karon munyi nasara, ji nai ya saki jikinsa hakan ya tabbatar min da baccinne ya kara dibansa, na kwantar da kansa a filo na mike na fita,, da sauri da sauri nake aiki sabida karma ya tashi bana wajen. Ina murna nakusan gamawa naji murya ta bayana ana"inkin gama ga wanki nah"tana gama fada ta juya na bita da harara, lallaima Gift dinan, abinda na fada a zuciya ta kenan wallahi badan Mummy bah da saidai muna dakuwa, cikin bakinciki naci gaba da aiki na ina meetah,,, Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur luvly and sweet Zarah 💖``` [10/19, 7:48 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣7⃣ *NOT EDITED* ❌ ~Masu min korafin bana typing kullum to ai hakuri, ina school gashi na fara exams.~ *I dedicated this page to my lovly ZEE AUWAB,, My heartbeat Writer,, follow and like her page on watpad @ zee Auwab,,,,,,,, much luv dear Allah ya kara basira da ilimi mai amfani 💓* ```Ba jimawa na gama na koma daki,, harnai wanka na shirya kafin ya fara motsi na koma gefenshi ina"Yaya Jawad" a hankali ya bude ido yana karemin kallo kafin ya kama hannuna yana"Umminah kece, ina kika shiga kika barni?, mafarki nayi ne ko mainene, subhanallah" Kasa bude bakina nayi bare nayi magana sai kuka daya kwacemin,,,,, ji nai ya rungumeni yana"Ummi pls stop crying kinji, fadamin wani irin bacci nayi and how long nakai ina baccin?" Ba musu na share hawayena, ban boye masa koda Abu d'aya daya faru a baya ba,,,, ina gama fada na fashe da kuka ina kwanciya a kirjinsa,, tsam ya rungumeni yasa hannunsa daya ya goge hawayensa kafin yace"ya isa kiyi shiru, wato Mummy ce ta haddasa komai, Allah sarki samun uwa ta gari akwai dadi, da ana canza uwa wallahi Ummi dana dade da canzawa, lallai sunci amanata sun azabtarmin da mata sunsa har tsawon shekara 2 bana hayyaci na, Ummi koda duniya zata taru akan mu rabu bazan taba daina sanki ba, ba mai rabani dake saidai in mutuwa, wanda bana fatan hakan a yanzu, Yana gama maganganunsa ya janye ni a jikinsa ya fita a dakin ransa a bace,,,,,,,,,,,, ko sallama baiyi ba ya fada dakin,,, dai dai lokacin suna ta hira da dariya,direct kan Gift ya nufa ya hau dukanta kamar an aikoshi,,, sokoko Mummy ta tsaya kallansa dan batasan sanda alamarin nan ya faru ba, wai yau Abiola ke dukan Gift yaushe raban da ai hakan kodai M O G ya ware tsafin da yayi ne,,,,,, tana ta tinanin banza ya mata lilis kafin ya hada da fada, daga ita har Mummy ya fada musu maganganu san ransa dan ransa ba karamin baci yay bah. Yana gamawa ya dawo daki lokacin fitowana a wanka kenan, ya zauna gefen gado yana"ki shirya nan da jibi insha Allah zan maidake gida"wani dadi naji da bansan ta inda ya fara zuwa ba, tin daga tsakiyar kaina har babban yatsana,, da sauri nace"Dan Allah yaya",, kanshi ya daga yana"insha Allah, zan kaiki ki gansu, susan abinda ke faruwa sai mu dawo" Dan karamin bakina na tura mishi nace"kaikadai zaka dawo koh"take ya watsamin kallan kinma isa kafin yace"da caan ma da matana ke karama ban guje taba sai yanzu da takai...... "Shiru yayi kafin ya kara cewa"Allah dai ya kaimu,,, and duk wanda ya sake miki duka a gidannan ki fadamin,"da kaina amsa na fara shiri na, niduk jikina ya mutu wallahi ko nun tafi bazan dawo ba abinda zuciyata keta fada kenan.``` *After 2 Days* ```Yau ya kasance Juma'a, ana gobe zamu tafi sai zumudi nake ina shirin tafiya gida,, Yaya dai banda kallona ba abinda yake, tindaga ranar daya dawo hayyacinsa tare muke kwana, saidai ba abinda ya shiga tsakanina dashi na aure, kasancewar guduwa danake, yauma da safe munsha hira kafin ya fita ya barni baci gaba da shirin kayana.``` *M O G House* ```Zaune yake akan kujera yana shan ruwa a cup ta shigo da sauri,, shikansa saidaya tsorota ganin yanayin ta, ya mike yana "lpy Gloria? " Tana huci tace"M O G Abiola ya dawo hankalinsa, shekaranjiya yay wa Gift duka har yanzu batada lpy shiyasa banzo on time ba,, inasan Gift M O G so i can do anything to her, inasan ka bani poison"ya zaro ido yace"kinsan banida poison sabida bana siyarwa, i only do what i can do shine nai masa asiri"a take ta daga masa hannu tana"i luv Abiola more than u think, so i prepare to kill Ummi kowa ma ya huta, ina akanta ya dakar min Gift"ta karasa tana cije baki alamun abin ya bata haushi,,, M O G dake tsaye yace"to why nut a kara masa wani asirin"da sauri tace"i don't like it, banasan abu yazo yana karyewa daga baya, " Ya kama hannunta suka zauna kafin yace"innasake i promise to you bazai karye ba, yanzumma munsami matsala da``` *ROSARY MAN* ```shiyasa``` , _(rosary man shine mutumin daya fi kowa iya addua ko tsafi a addinin christian,suma suna tsafi kuma idan mutum yay musu laifi sukan juya kwakwalwarsa ta samu matsala, idan kuma kaima kana wani abu irin tsafi zai iya ruguza maka aikin da kayi, kuma inba kun shirya ba duk abinda kayi bazai taba yiwu wa ba,, in short dai yafi M O G power)_ ```"Amma namiki alkawari zan sasanta tsakaninmu nan bada dadewa ba"ya karasa yana kallan idanta , ta ta6e baki tace"i just decide to kill her, so just live me, nasan yaushe zaka shirya da R M, "tana gama fada ta mike ta fita,,,, Wani dan chemist ta shiga a hanya ba jimawa ta fito da magani a kwalba, jikinsa ba rubutu sai farinciki take ta kama hanya ta tafi gida.... Tana zuwa ta samu Yaya Jawad a zaune ya gama cin abincinsa da plate a gabansa,,, taji dadin ganinsa shi kadai,,, ta zauna tana"Abiola Ummi taci abinci kuwa? "Juya mata kai yayi dan tinda ya dawo hayyacinsa baya mata magana sai gaisuwa,,,,, tasake cewa"am asking u for d sake of God, let her come and eat"a hankali yace"she's sleeping",, tai murmushi kafin tace"ohk inta tashi pls let her eat" a zuciyarta kuwa tana dariyan mugunta.. A hankali ta mike ta fita, da kallo ya bita a zuciyarsa yana adduar Allah yasa Mummynsa ta canza dazaifi kowa farinciki,,,,,, harda dan murmushinsa sabida ya hasko su a zuciyarsa,,, bai jima ba ya mike ya fita,,, tanajin fitarsa tazo ta bude abincin ta tsiyaya maganin sannan ta gauraya ta rufe. Nikam banina tashi ba sai kusan magrib nai wanka kafin na dauko akwatina ina kara cusa tarkace na dan nayi niyyar bazan dawo ba dan haka komai nake tattarawa,,, Da sallama ya shigo yana"mutum yay tajin yunwa akai akai kodai inada tsutsan ciki ne? "shikadai yana magana ya dauko plate ya bude abincin ya tsaya kafin yace"wato Ummi bataci abincin ba"haryayi kwana zai haura sama komai ya tuna kuma saiya dawo ya zuba abincin ya fara ci......... Saidana gama tassss kafin nasa hijabi na sauka kasa, ihuuuuuu na kurma ganin Yaya Jawad danayi, kansa akan dining table hannunsa na kan cikinsa hancinsa da bakinsa sai jini ke fita,,,,,, Jin ihuuuna yasa Mummy ta fito,, da sauri tai kanmu tana ihu itama,, kuka sosai nake ina jijjigashi tareda kiran sunanshi,,,,,, dukda kukan danake bai hanani juyawa ba jin an bude kofa,,, DADDY na furta da sauri ina"pls help me karya mutu, pls yaya don't live me"ai sai mukaji tiiim Mummy ta fadi a sume Gift da fitowanta kenan tai kanta, Daddy kuma yay kanmu da sauri ya kira mai gadin Estate din muka nufi nearest asibiti.``` *RIP JAWAD😭* ```Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Xarah💓 Whatsapp me here 👇🏻``` *08103810398* [10/26, 9:10 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣8⃣ *NOT EDITED* ❌ *_I have started EXAMS since last week,,,,,, so pls ur prayer is needed FANS,,,, oneluv💓_* ```Muna zua aka yi emergency dasu,,,,, hankalina inyayi dubu to yau yayi kololuwar tashi,a hankali na share hawayena na matsa gefen Daddy ina kallansa, kwata kwata ya canza ya rame yayi baki, inba ka sanshi sosai ba saika ganshi ka wuce,,, cikin sanyayyar murya yace"calm down Ummi, they will soon get well kinji"kaina daga mishi inajin tausayinsa har cikin raina,, Shiru shiru kusan awa daya muna tsaye a wajen kafin wata nurse ta fito tana kiran Daddy, a tare muka tafi tace"jikin Mummy da sauki tama farfado",,,, Daddy yay hamdala kafin yace"shifa saurayin fatan shima da sauki" Tace"gaskia ni bana cikin wadanda suke dubashi,,, i think su Dr Shariff ne kasan case dinsa is worst" tana gama fada ta wuce tana gyara stethoscope din dake wuyanta,,,,,,ajiyar zuciya na sauke ina komawa gefe tareda yin addu'a,,,, Cikin 'yan mintina bayan nan wani mutum ya fito da lab court a jikinshi daka ganshi kasan likita ne,,,,, ya karaso yana"kece Ummi? "da sauri nace "ehh nice"yace"patient din da aka shiga dashi daxu yana san ganinki,he's body is getting worst, badan ya takura bama bazamu bari kowa ya shiga wajensa ba," Daddy dake tsaye gefena ya fara bina, mutumin yace"pls Baba ka tsaya tukun, karka damu zaka ganshi soon, bazaiso mutane da yawa a kansa ba yanzu,, a hankali Daddy yaja ya tsaya na karasa ciki,,, Wa iya zu billa,,,, abinda bakina keta fada kenan ganin condition dinsa da nayi,, harda oxygen aka sa mishi,, nan da nan hawaye ya cika min ido,ya miko min hannunsa alaman naje, jikina duk a mace nasa nawa hannun acikin nasa,, muryanshi a shake yace"Nafisat",, rana ta farko daya fara kirana da Nafisat kenan,,, muryana na rawa nace"Yayanah" Yace"Nafisat ki yafemin abinda na miki ada kinji"ina hawaye nace"niba abinda kamin yaya wallahi" yadan cije baki yace"Nafisat naso ace na rayu dake, ko badan komaiba saidan addininki da tarbiyyanki, naso ace inada tsawon rai nima na bada tawa gudumawar a addinina,nasan ko........ " Da sauri na katseshi ta hanyar girgixa mishi kai ina"bazaka mutu ka bar niba Yaya, nima ina sanka pls ka daina kiran mutuwa" Yana hawaye yace"Umminah nafi kowa san inrayu dake, amma ba yadda na iya, na yafe miki nima, na yafewa Mummy nah, da Abbanah, kuma inasan duk rintsi ki fitarmin da Mummy a duhu zua haske, ki kara hakuri akan da, Alllah ubangiji ya baki mijin dazai rikeki fiye dani" Tarin danaji yanayi shi ya kara dagamin hankali ina kuka nace "Yaya bazaka mutu ba Allah, zan rayu dakai har tsawan rayuwana, pls ka tashi kaga Daddy ma ya dawo yana waje"jin tarin yayi yawa na hau kuka bana wasa ba, nan da nan likitotin suka yo kanmu da gudu, hannuna naji ya matse sosai a lokacin bakinshi ke furta kalman shahada,,,,, a take yaja numfashi mai karfi jin hannunsa ya sakeni yasa na kwala ihuuuu ina "Wayyo Yaya dan Allah karka tafi ka barni" Tindaga lokacin bankara sanin inda hankalina yake ba sai Sautin kuka sama sama wanda bazan iya tantancewa nawaye a cikinsu ba``` . _Manage with dis ina exams,,,_ ```Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah``` ❤ [10/28, 2:42 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:2⃣9⃣ *NOT EDITED* ❌ *Dedicated to Sweet Feedorh and khadijah Halliru*💓 _Bayan sati 2_ bacci nake ko a asume Allah masani, wanda bazan iya fada muku awa naiba, sati ne, wata ne, shekara ne bansani ba dan bani da tabbacin daya aciki,,,, A hankali na bude rinan-nun idona da hawaye ya hanani ganin mutanen falon,,jinai an riko hannuna ta baya daidai lokacin hawayen idona ya sauko, Ummanah nagani ta matso dab dani tana"Umminah kintashi" Kasa magana nayi sai hawaye dake bin fiskana, muryar Daddy naji yana"kwantarta ta huta tukun" Kokarin kwantar ni take amma na tirje, ganin ina shirin tashi yasa ta sakeni, ko mikewa ban gama ba naji jirii na dibana, komawa nai na zauna naja jikina zuwa wajen Daddy, hannunsa na ruko na bude baki zanyi magana amma na kasa sabida kuka daya cini,,,,,, Da kyar na ce"Daddy karkucemin ya mutu dan Allah, inasan Yaya Jawad nayi alkawarin rayuwa dashi,, pls don't let him go, i promise to give him an endless love till eternity" na tsaya sakamakon kuka danake mai cin rai. Shima idanshi na hawaye yace"He has already gone daughter, stop crying and pray for him, abinda yake bukata kenan awajenmu" Wani ihu na saka which make them still. Da karfi Abba yake jijjigani yana kiran sunana,, da kyar numfashina ya dawo na kankameshi ina"shikkenan fa Abba ya tafi bazan kara ganinsa ba," ya shiga sharemin hawaye yana"kiyi shiru mana Ummi, kin karanta hadisai da dama wanda suka haramta yiwa mamaci kuka, kenan duk karatun dakikai bakya amfani dashi koh"a hankali na girgiza kaina, yace to kiyi addua,,muryana a dashe nace"Allahumma ajirni fi musibati wa khalifli khairan minha" (ya Allah ka tsaremu da masifa, kuma ka canza mana ita da alkahiri) A nutse nake sauke ajiyar zuciya ina share siraran hawayena da sukaki tsayawa,,,,, na dade a nan ina addu'a, kafin na daga kaina ina kallan Daddy nace"Daddy dan Allah zan ganshi na mishi addua kafin a kaishi" Kansa ya dan girgiza yace"Umminah yau satin Jawad 2 a makwancinsa, sai yau kika tashi daga dogon suman dakikai" Kuka mai sauti na hau yi ina addua kasa kasa,, ashe tindaya rasu dana fadi bantashiba sai yau,,, Allah sarki Yayanah naso ace naganka acikin shirinka na zuwa makwancinka na maka addu'a da akewa gawa lokacin kaita,,, Allah ya maka rahama yasa aljannace makomar ka, ya sada mu a aljannah baki daya" "Kije kiyi alwala kiyi sallolinki" muryan Ummanah naji na fadin haka,,,,,,, jikina a sanyaye na miki na shiga daki na doro alwala nafara sallah, ina idarwa aka kira magriba na mike nayi sannan na zauna ina sharar hawayena,,,,,, Da sallama ta shigo ta zauna gefena tana"Ya isa mana Umminah, addu'a zakiyi ta masa dan ita yafi bukata a halin yanzu, " na rungume ta ina"to Umma," liiifff nai ajikinta dan nayi kewar iyayena matuka. *Washegari* Washegari da sassafe Umma ta tasheni, ta tayani na hada kayana tsaf,,, nidai ban tambaya ba, amma da alama gida zamu tafi,,, bayan mun shirya, abinci dai ba wanda yaci na kirki,, Daddy yace"innaga zamu tafi kawai yau din, tinda jikin Ummi da sauki daman ita ta zaunarmu" Abba yace"tou masha Allah,,,, Amma Yaya yakamata ka duba halin da matarka tace ciki kayi wani abu akai"yadan 6ata rai yace"ita ta sani Abdulmalik, she cause everything , and abin ya dawo kanta, ai duk wanda ya gina ramin mugunta to yayi daidai dashi,, nidai ta bangarena Alhamdulilah, dan insha Allah yarona yayi dacen mutuwa tunda ya cika da sunan Allah,,, ni a tinanina ma zakace in saketa kawai" Ya karasa yana kallan Abbana daya nuna rashin jin dadi yace"i know she cause alot of problem amma a halin da take ciki baikamata ace ka gujeta koka saketa ba, ka tuna fa she has gone mad yanxu" Yadanyi ajiyar zuciya yace"to let her be, gashidai yanzu ita da kanta take ta fadan abubuwan datayi da bakinta,, kaga ni kam kabarni na aywatar da abinda zuciya ta rayamin" Har Abbah zaiyi magana ganin na tashi na nufi Daddy yay shiru,,, a gabansa na tsuguna na kama hannunsa har lokacin hawaye bai tsaya a idona ba nace"....... Ur Comments Likes Shares Are all needed Ur luvly Zarah 💓 [10/30, 10:19 AM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣0⃣ A gabansa na tsugunna na kama hannunsa har lokacin hawaye bai tsaya a idona ba nace"Daddy the past is gone forever, sadness cannot retrieve them, melancholy cannot make things right, and depression will never bring the past back to life,, and u have to know that today is all that u have, u again pray with a wakeful heart, and recite the qur'an with understanding it makes u to remember Allah with sincerity" Jikinsa duk a sanyaye yace"it's alright daughter, muje mu dubata" rungumeshi nayi ina"i luv u dad"........ Muna zuwa asibitin mahaukata aka shigarmu inda take, a sati 2 nan duk ta zabge ta rame sosai, aiko a haka Allah ya barta taji jiki,,,,,sai maganganu take barkatai marasa amfani, kasa daure hawayen idona nayi saida ya fito waje,,,, rayuwa kenan, haka Allah yake shiyasa akeso a kullum ka zama mai imani da hangen gaba,,,, Gefe su Daddy suka koma da alama suna magana da lilitan akan aikin da za ai mata,,, ba jimawa kuwa aka hada kayan aiki, dama kudi kawai suke jira bayan an biya aka mata allurai sannan suka shiga da ita caan ciki,,,,,, kusan awa 2 sannan suka fito da ita tareda bawa Daddy magungunanta,,,,,, Har dare bata tashi ba, munata zaune jugum jugum, inasan na tambayi ummah Yaya Habeeb amma nai shiru ganin itama hankalinta nakan Mummy dake kwance,,,,, Ba ita ta tashiba sai washegari da Yamma, ta tashi da kuka ta rirrike Dadday tana neman gafararsa dan nadama ne a idanta tsugugu, bayan ya yafe mata ta rikoni tana kuka, nima kukan nake ina na yafe mata, sannan tace tanasan karban addininmu, nan take Abbah yana fadan kalmar shahada tana maimaitawa, tana kuka tace ita ana kiranta da Kahdijah,,, dukda daddy na cikin kunci, zakaga fara'arsa yau,,, dan raban dayayi murmushi tin kafin tafiyarsa,,, Abbah yace"kundaiga rahamar Allah, da yanzu mun tafi da bamu san wani hali take ciki ba," tana kuka ta kara durkusawa tana bawa su Ummah hakuri akan abubuwan da ta min, Jikina a sanyaye na karasa durkusawa kusanta nace"Stop crying mum, when something is written to happen nothing can stop it, Everything happens according to a divine decree, and d death of Bro Jawad are moral and lessons to u,in fact nut only u but d hole muslims,,,, " Hawayenta na hau share mata dukda nima kukan nake, naci gaba da cewa"Islam is nothing but peace, Allah alone is all powerful, Allah forgives when u ask for his forgiveness, we are all happy and welcome to Islam"Da sauri ta rungumeni tana sakamin albarka......... *4 Days Later* Yanxu kam jikin Mummy yayi sauki sosai, kullum cikin addua take, inka ganta bazakace ta ta6a addinin daba na islama ba bare ma har kai tinanin ba aciki aka haifeta ba,,,,, a rana ta 5 mukayi haramar komawa garin kaduna, Daddy yace taje ta sanarwa Danginta amma da taje harda masu jifanta a cikinsu, ciki kuwa harda Gift dan sunsamu labarin ta tuba,,, da kuka ta dawo gida, na zauna gefenta ina kwantarmata da hankali dan a yanzu wani kaunar Mummy nakeji har ciki raina,,, ganin 10 ta wuce yasa Daddy yace mubari sai gobe da safe,, hakan kuwa akayi washegari da sassafe muka dau hanyar kaduna............... Muna isa garin kaduna naga ba a wuce hanyar garinmu ba, sai cikin gari aketa shiga,, dayake Abbane ke tukin shiyasa nai shiru, dan da daddy ne zance ko yayi batan kai ne,,,, muna ta tafiya mukazo wani katan Estate a gefen gate din an rubuta, 12 Houses compound ,,, ma ana gidaje 12 ne aciki, nidai shiru nai na zubawa sarautar Allah ido,,, bayan munshiga gate din muka tsaya a daidai gida mai number 2,gidajen kam manya ne sosai,, nidai ina ta baya muka shiga, da sallama muka karasa falon, wata farar matace ta nufomu tana mana sannu da zuwa, muka zauna suka gaisa sannan taiwa su Mummy ta'aziyya,, bayan nan na dan kalleta nace"ina wuni"tace"lpy, wannan da gani itane Nafisan mu ko"ta karasa tana kallan Ummanah,,, ta daga kai sannan ta bude hannu tana"zo mana diyar albarka"a hankali na matsa gefenta ta rungumeni nidai kaina dukya kulle,,,, hannunta na cikin nawa, masu aiki suka dinga jera mana abinci kala kala,,,, da kanta ta zubamin tana"yaudai bari Baba ya dawo yaga diyarsa, ya dade yana burin wannan rana" Ummah tai murmushi tana"nikam su Habeeb basanan koh" Tace"sun fita tun safe ko ina sukaje waya sa.. "Kafinta rufe bakinta suka shigo da sallama,,,,, da kyar na iya hadiye abincin dake bakina, nibama Yaya Habeeb din nake kallo ba,, to kodai mafarki nake, anya kuwa idona na nunamin daidai, innalillahi,,, a hankali na sunkuyarda kaina ganin yana matsowa gefenmu ya tsuguna yana"Nafisat"daamm naji zuciyata ta tsinke tabbas dai shidinne,,, idona tab da hawaye nace"Yaya Auwal" duk mutanen falon suka hau mamaki, taya akai mukasan juna........ Ur Comments Likes Shares Are all nedded Ur luvly Teemah 💖 [11/5, 7:47 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣1⃣ Muryanshi har rawa yake yace"Ammi Nafisa nane fa, where did u find her, shekara 3 kenan ina nemanta"Ammi ta kama hannunsa tana"zauna kaji Auwal"a hankali ya zauna, sudai duk sunyi shiru sun zubawa sarautar Allah ido, itadai tana zaune kanta a kasa sai hawaye dake diga a idanta,,, Ammi tace"a ina ka santa" Kamar wani dan karamin yaro yadan shagwa6e face kafin yace"a Saban Gari lokacin ina raka mai kai fruits can, i never knew from where she comes from, i didn't know her house, Ammi nidai d only thing i know shine i luv her, after naje school dana koma bansake ganin ta6a" Ammi tai ajiyar zuciya tace"to Alhamdulilah, Nafisat dai 'yar uwanka ne kanwar Habeeb" Yadanyi murmushi yace"but how comes" Ta gyara zama tana"listen carefully" *47 years ago* garin Barno garine mai dadin zama, ga kasar nomansu mai kyau, gashi mutanen garin akwai su da kirki da iya karban bako, makarantu na islamiyya dana boko babu wanda babu, inkaga mutanen garin a lokacin saikayi sha'awar su,,,,,,, lokaci daya aka fara kaimusu hari daga mutanen da basu san suwaye ba,, a lokacin Daddynku yana da shekara 20, mahaifiyarsu dama ta dade da rasuwa a wajen kishiyarta suke, Rana daya aka afka ta area dinsu, dama tinda aka fara fada fadan, mahaifinsu ya tattara duk wani abu da zaiyi amfani yasa a wata karamar trolley,, cikin dare ne kuwa aka dinga harbin gidajen mutane ana konawa, ganin anata fasa ginin, babansu yace su fito su gudu, mutane ne da yawa kowa gudu yake wasu in ajalinsu yazo a harbesu, hasu kuma a tattakasu harsu mutu,, babansu na rike da hannun Maman Nafisat shikuma Daddynku ya dauki jakar takardunsu a hannu,,,,,, gudu suke duk sun gaji musamman maman Habeeb dan itace karama a cikinsu, suna zuwa wajan wani tapkeken rami,mutane da yawa suka fada ciki kuwa harda Maman Habeeb, sabida darene ba sosai ake gani ba, ana dai gudu,,, babansu ya tsuguna yana kuka yana kiran sunanta, "Aisha Aisha"amma shiru gashi cike yake da ruwa, tsugunawa yay zai shiga aikuwa saiji kake dasss, aka harbeshi a kirji ko minti 2 bai karaba ya cika, Daddynku yana kuka, kishiyar mamansa ta jashi suka kara gaba, sabida mutanen sunkusan iso su,, tafiya suke tayi har gari ya fara wayewa, 'yan sauran mutanen da suka rage suka yanke shawarar da a tsaya a wani kauye a huta,, anan duk suka kwakkwanta, nan da nan bacci yay gaba dasu, ashe abinda basu sani ba shine mutanen bawai sundaina binsu bane, Suna nan a bayansu, isowarsu wajen kuwa suka hahharbi mutane da yawa wasu suka takasu da mota, shidai Dadynku yace yana kwance yana addua, ai dayaji anfara tashi ana gudu shima ya mike, juyawa gun Antynsa dazaiyi yaga anbi ta kanta da mota kanya fashe,,,,, yana kuka yana addua yaci gaba da gudu, har suka zo wani babban titi, lokacin wata mota tazo wucewa, suka tsayar wasu suka shiga wanda basu shigaba aka barsu a wajen,, a makure suka iso garin Bauchi, anan ne ya zauna da mutane kala kala, wasu su koreshi wasu su taimaka masa, a haka ya kare rayuwa harya gama jami'a yasamu wani ubangida wanda shiya naima masa aiki mai suna Alhj Sambo mahaifina kenan ba a jimaba ba ya aureni, shekaranmu 2 kafin muka sameka,, tindaga lokacin danasan Daddynku yake addua Allah ya bayyana masa kanwarsa, sai ranar suka hadu a Saban gari shekara 2 kenan bayan mundawo kaduna da zama" Da ita da shidin da Habeeb sai kuka suke jin labarin iyayensu dan ba wanda ya ta6a basu labarin,,, shidai Daddy yace yasami 'yar uwarsa amma bai fada masa komai a kan labarinsu ba,,,,,, Habeeb ya juya gun Umma yace"Umma amma ya akai kika fito a ramin"duk sai suka juya kallanta, tadanyi murmushinsu na iyaye tace"wani bawan Allah ne daya fada ya ciro ni sannan muka nufi wani kango muka kwana, kusa da wajen, yana ta tambayana iyayena ina ta kuka,, saida gari ya waye bayan mun fito naga gawar mahaifinmu a bakin rami, nasha kuka kam hakan ya tabbatarmin ko suma ankashesu kenan, inacikin kukana yana bani hakuri wasu mutane suka bullo ta bayanmu da gudu, da alama an biyo sune,, yaja hannuna mukaita gudu harna gaji, karar bomb din daya tashi ne ya gigitani nai ihu,, tindaga lokacin na bude ido na ganni a garin kaduna, mutumin dake rike da hannuna yace"yarinya kishiga gari kokya samu wandanda zasu taimakeki, nima kinga bansan kowaba Allah yayi zamu fito da rai, daganan ya sakemin hannuna yay gaba,, sai juye juye nake narasa inda zan nufa, daga karshe naita tafiya cikin unguwa har Allah yasa na fada gidansu Abbanku, ananne nasami gata aka rikeni da amana har iyayensa suka rasu mukai aure muka koma saban gari" Ummah ta karasa tana sharar hawayenta,,Daddy nai yay sallama ya shigo tareda zama yana karewa mutanen falon kallo,,yana kallona yay murmushi dan tabbas yasan nice diyar kanwarsa Aisha,,, Zama yay shima Ammi ta fada masa komai, aikuwa yayi murna da hakan daganan hira ta barke,,,,, sai da akai magrib kowa ya watse dan gabatar da sallah, Umma ta kirani na bita zuwa wani part din mai number 3,, muna shiga na zauna ina karewa falon kallo ya hadu sosai Umma tace"nan ne part dinmu Mamana"na ware ido ina"yayi kyau Umma, ya Habeeb ya samu aiki? "Tace"yasamu Mamana, Abbanki yaje akace wai kun tashi kwana 2 yay kafin ya dawo, alokacinne muka shiga tashin hankali da addu'a,, "nadanyi murmushi nace"to shikuma Daddy a ina zai zauna"Umma dake kallona tace"ai akwai wani empty gida gefenmu may b anan zasu zauna"na mike na shiga ciki dan inga dakunan, muryan Umma naji tana"kiyi alwala kiyi sallah kafin kishiga hidimarki"inata ciki na amsa da toh. Haka kuwa akayi Dadyn su Ya Auwal ya bawa Daddy gidan dake gefen nasu Umma, godiya kam ya shashi a gun Mummy, dan yanzu take tabbatar da halaye masu kyau na musulmai,, Da dare ina kwance a cinyar Ummana, Yaya Habeeb da Ya Auwal suka shigo,, firit na mike na zauna, ya zauna gefena yana"shine dazu kokimin oyoyo koh" "Haba Yaya Habibinah kayi hakuri, to oyoyo"na rungumeshi ina dariya, sosai shima ya rungumeni yana"nayi missing 'yar kanwar nan tawa" hararan da Ya Auwal ya maka yasa ya sakeni yana"hmmmm ninama manta"Umma tace"da akai me"yace"wani abokinane yace nabashi aran motana gashi kuma inasan fita" "Umma tai ciki tana"da daren nan ina kuma zaka, shima mai aron ya hakura saida safe" duk mukai dariya kafin ya Auwal ya ture Yayanah gefe yana"nikafita mu zanta" Yaya yace"Ummi wai infita? "Kunya naji nasa tafikan hannuna na rife ido.......... Ur Comment Likes Shares Are all needed Ur sweet Zarah 💖 [11/10, 3:48 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣2⃣ *Dedicated to Maman Sharaffuddeen*💓💓💓 Idona a rife naji ya tashi yana"tona tafi tinda kema kin koreni",,,ina dan murmushi naji hannun Ya Auwal a cikin nawa yace"Nafisat"da sauri na sunkuyar dakai ina dariya,,mudanyi hira kadan kafin ya fita nima na shiga na kwanta,, bandade da kwanciya ba naji shigowar Abbah, harda hamdala na dabaizo ya sameni da Ya Auwal ba, dabansan iyaka kunyar da zanji bah. Da safe bayan nayi wanka nayi breakfast, na shiga bangaren Ammi na gaisheta kafin ta kaini har dakin Daddy na gaisgeshi shima,, a tare muka fito Ammi na tambayana ko naci abinci nace mata ehhh,muryanshi mukaji ta bayanmu yana"inbata ciba basai a dafa mata ba",, Da sauri na fice, innajin Ammi tana"marar kunya",,,,,,,,, ina shiga na tarar da Yaya Habeeb muka gaisa kafin na basu waje dan magana suke da Abbah,, Ina zaune ina tino rayuwar danai tareda Yaya Jawad naji kiran Ummah, na tashi ina amsawa na fita,, a gefenta na zauna ina"gani Ummah"tace"kinje kin gaisheda Daddy kuwa",,, nadan fara kame kame tace"to tashi kije"sim sim na tashi na fita, ina zuwa nasamesu suna breakfast, Mummy tace dole sainaci dukda na koshi amma haka na tura,, bayan na dawo ne na kwanta sakamakon mara na dake ciwo, kusan awa na 2 ina kwance kafin Ummah ta shigo duk nayi weak nayi kukana,, ta zauna tana"najiki shiru lpy"a hankali nace"Ummah marana ke ciwo"tace"ko kinada cikine Ummi"sosai na dukunkune jikina ina rife ido tace"ko period kike"na daga mata kai kafin tace"Allah ya sauwake"tahi tai ta fita tana"bari in kawo miki ruwan dumi kisha" *After 2 months* Yauya kasance juma'a sai hayaniya ake a compound din, ina zaune ina karanta English novel MY HEARTBEAT, jinai kawai an fisge kittafin, Na dago da sauri muna hada ido yace"sarkin karatu"nadanyi murmushi ya zauna gefena yana"nikam Ummi kinsan Ammar da Anisa"na girgiza kai ina"noo"yace"kannena suna nan Abuja tareda maman Mummy, Anisa na SS1 yanzu, shikuma ammar yayi graduating this year,"a hankali nace"ayyah zanso ingansu"yace"suna ma hanya"nace"Allah ya kawo mana su lpy"yace Ameen,,, muna zaune muna dan hira motansu ya shigo,, a tare muka tashi zua inda suke, daaaam naji zuciyana ta buga badai ammar din dana sani ba,,, aikuwa shine, ya karaso yana"Nafisat is that u, Yaya where did u find her, kokayi aure bamu sani ba" Ya Auwal yay folding hannunsa yana"kasanta ne"yace"yess my class mate, itane nake baka lbr ranar"yace"olrigh lets go in zakasan komai",, sai lokacin naga ashema nasan Aneesa din, at times she use to come to our class" Muna shiga kuwa ammar ya tada hankalinsa saida aka fada masa asalin al'amarin, kusan zancema yafi kowa farin ciki ranar,Hajiya Inna ma tayi matukar farinciki, dukda ba sosai nake magana a gaban Ammi ba ranar saida ta sani na danyi. Aneesa ma sosai muka manne da juna ranar a wajena ma ta kwana. *After some time* Yau watanmu 5 da dawowa kaduna, a yaune kuma su Daddy suka yanke ranar aurena da Ya Auwal, sati 2 masu xua,, farinciki a dangi mukam ba a magana musamman Yaya Habeeb sai zakewa yake zaiyi auran kanwa, A gurguje 😊 Ku biyoni dan shan shagalin auren Ummi da Jawad, ohhh na manta🤭 Rest in peace Ya jawad,, Ummi da Auwal 💓 Ur Comment Likes Shares Are all needed Its ur luvly Zarah 💓 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣3⃣ Ranar juma'a karfe 1 dubunnan mutane suka shaida auran Nafisat da Auwal akan tafarkin sunna,,,da yamma akai waleema karfe 5 aka watse, babban haushina da Habiba batasan da bikin ba, nasha kuka dan sai lokacin naita tuna Ya Jawad a raina,, ranar asabar da sassafe aka kaimu airport kamar yadda Daddy yace acan zamu zauna a daya daga cikin gidajensa na Abuja, kukakam nashashi har dana shagwaba da kyar Yaya Habeeb ya lalla6ani shida Ammar ya kuma ce min zasu zo bada jinawa ba su ganni,,,, karfe 8 jirginmu ya daga zua Abuja.9 da minti 2 jirgin yay landing dan kaduna zua Abuja ba nisa,, Bamu jima a airport dinba wanda zai daukemu yazo muka tafi,,, masha Allah makeken gidane bana wasa ba, sai kalle kalle nake ina murza idona da yay jaa ga bacci danakeji,, kofar dazai sada mu main parlor ya bude yana"Bismillah Feenarh" jikina ba kwari na shiga parlon,, kan kujera na kwanta tareda rife ido,,, jin numfashinsa na bugan hancina yasa na bude ido yace"are u sleepy wife"na daga mishi kai na fara kokarin mikewa,jinai kawai ya dagani yay hanyar bedroom dani,muna shiga ya kwantarni yana kallona yace"sleep well "sannan ya fita, dayake baccin ya ci karfina ko munti 3 ban kara ba,, Hannunsa danaji a forehead dina yasani bude ido da sauri yace"are u not tired of sleeping "na rintse ido ina"am not" yace"to tashi kiyi wanka kici abinci sai ki baccin"dan karamin bakina na turo ina "pls yaya ka barni" yace"seriously i can't baby" Tinkafin nai magana naji ya dagani cak ya shiga toilet dani, ganin yana kokarin ciremin rigana nai saurin rike hannusa nace"pls am begging you don't do it"yace"to do as i said yanzu yanxu ki fito"na daga mishi kai ina toh,, Wanka nayi kafin nai alwala, saidana leka naga bayanan kafin na fito da dan karamin towel, zama nai gaban mirrow na shafa lotion kafin na tashi don sa kaya, jin an bude kofan nai saurin tsugunawa kasa ina rirrife jikina da rigana dake hannuna, ya ta6e baki kafin ya juya ya fita,, harda ajiyar xuciyana kafin na mike da dauri na shirya na tada sallah, bayan na idar ya shigo da abinci a plate na karba nadan ta6a yace"Ammi na nemanki ku gaisa"nace toh ina karban wayar daya mika min,,, a hankali nakai kunnena tareda sallama, ta amsa ta tambayi ya hanya nace lpy, sannan ta tambayi koda wani abu nace mata babu daga nan mukai sallama, Bayan na mika mishi wayan ne yace"inkira Umma"na hade rai, shida baisan ya kira Umman ba ne, aiyasan bazance a a bah,, ya kara matsowa gefena yana"inkira ta ko a'a"a hankali nace"ka kiramin Ummanah"harda kwalla a idona ya girgixa kai kafin yay dialing number ta, saida suka gaisa ya miko min, sosai muka gaisa sannan mukai sallama, ina mika mishi wayan na fashe da kuka yace"haba Ummi, what was dat mean?" Kasa kallansa nayi naci gaba da kukana ya danyi murmushi ya mike ya dagoni jikinshi, jin bakinshi acikin nawa yasa jikina ya fara rawa na hau tureshi,, kaam ya rikeni haryay nasarar rabani da rigar jikina,, ganin abinnashi gaba yake yasa nafara kokarin kwatar kaina amma ina ko motsashi banayi bare na janyeshi a kaina,, ina hawaye na rife idona gaamm jin addu'ar da yakeyi,,,"Ummahhhhh, abinda na fada kenan ina kara kankameshi,,,,, *3 Hours past* Zaune yake a gefena ya riko hannuna yana"Ummi" dukda kukan danake baihani amsawaba saidai bakina kawai ke motsi ni kadai nasan irin azabar danakeji cikin jikina ga sanyi dake shigana ta ko'ina,,,daka ganshi kasan shima yana cikin damuwa, miryanshi caan kasa yace"am sorry wife, i didn't know u are still a virgin da bazan zo miki haka ba,, pls pardon me sanda nai noticing hakan at dat tym i can't even control ma self on u,am so sorry"ya fada cikin damuwa, nidai babu abinda nake sai kuka, muna a haka kusan minti 10 aka kira sallan la'asar ya mike yana kokarin dagani, nai kara ina rokonshi daya barni,,,, a hankali ya kai bakinshi kunnena yace"wanka kawai zaki bazan miki komai ba"bai jira amsata ba yay cikin toilet dani, duk yadda naso ya barni naida kaina amma yaki, saidaya wankoni tass kafin ya kaini dayan dakin ya dawo ya daukamin 'yar rigar bacci ya sakamin lokaci 1 baccin wahala ya daukeni,, Bayan ya gama gyara ko ina yay wanka yay sallah ya dade a zaune yana tinanin wani irin rayuwar aure naida Jawad da har baita6a kusanta na ba for almost 3 years,,, Ur Comment Likes Shares Are all needed It's ur luvly Eymaniiiiiiiiiii 💖 [11/13, 6:09 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣4⃣ *A Gurguje pls*🔥 Banina tashi ba saida magrib tareda matsanaicin ciwan kai, a hankali yasa hannunsa a forehead dina yana"how are u feeling now? "Muryana can ciki nace"Alhamdulilah"yace"masha Alah, muje to ayi sallah", cikin nutsuwa na mike nafara takawa zua toilet ya bini da kallo,,,,,, saidana shiga ruwan xafi kafin na tsarkake jikina na fito na shirya sannan na gabatar da sallah,,,, Shigowa yay yana kallona ya zauna yace"Ummi"a hankali na daga kaina ina kalansa yace"they said u are married to someone else, but how comes nasameki still a virgin? "Kaina na sunkuyar ina wasa da yatsuna yace"it seems dat kina hanashi kanki kenan? " a hankali na girgiza kai hawaye na sakkomin,, yace"hakane mana, nima badan nazo da karfina bah da saidai nayi hakuri koh? " na dago idona da hawaye yaki daina zuba na kalleshi kafin nace"i was married to Ya Jawad according to islam rules and regulation, dukda ba'asan ranmu akai auran ba munzauna cikin aminci da kaunar juna, kwatsam wata rana....... " Nan na bashi labarin abinda ya faru da Yaya Jawad har izuwa mutuwar sa,, ji nai ya durkusa yana sharemun kwallana yana"so sad, Allah yay masa rahama, itakuma Allah ya yafe mata"nace Ameen, sannan yace"muje parlo, hope yanzu ba komai"na daga mishi kai yace"ainasan Fenarh ta jaruma ce" na rife ido ina mikewa,, hannuna ya kama yana bani lbr muka fita,,, Rayuwa mai dadi ya kasance tsakanina da Yayanah kuma Mijinah,, watana 2 ya bani waya a ranar ya kaini gidansu Habiba tayi matukar farinciki da ganina, saidai taji ba dadi dajin mutuwar Yaya Jawad, sun gaisa da Yaya Auwal sosai harna fada mata yayan Ammar ne taji dadin haka dan bayan rabuwarmu yayi ta kiranta akan dan Allah in amince da abinda yaxomin dashi, A haka dai taita bashi hakuri ta nuna masa da gasken inada aure danshi bai yarda ba, Munjima kafin muka tafi gida tamin alkawarin insha Allah zatazo,, aikuwa ko sati ba'ai ba ta zo muka sha hira har akai azahar tin safe cigaba da hiranmu mukai sabida dama yini zatai,,, knocking din da mukaji yasa na mike ina waye,,, ta waje naji muryar Aneesa tana"Anty Ummi mune"na bude da sauri ta rungumeni tana"i so much miss u Aunt"nace"i also my Anee"sai lokacin na kalli kofan falon, Yaya Habeeb ne da Ammar sai Hajiya, suka shigo suka zauna,, na 6ata rai ina"shine duk cikinku ba wanda zai kirani ya sanar dani zakuzo koh" Ammar yace"matar yaya we just gave u a surprise"na ta6e baki ina kallan Hajiya nace"Hajiyarmu barka da zuwa" Ta juya kai tana"aidakin ci gaba da surutun"na matso gefenta ina"wane ni, aidole na kula ki Hajiya"tace"ina Auwalun ya tafi kuma"nace"baya nan,yaje aiki"tace"shi haka akeyi yabar mata ya fita"nai dariya ina"haba Hajiya aiki fa yaje",,, Ammar yace"Hajiya kina ganin ta samo yarinya ina zata gaji"ya karasa yana nuna Habiba dake gaishe da Hajiya,,,, harara ta maka masa tace"kaine yaro ingaya maka, nima yakamata kana cemin sis tinda aminiyata na auran Yayanka"yay dariya yana"it's impossible"hararan da Yaya Habeeb ya maka masa ne yasa yay shiru,,, tashi nai muka shiga kitchen nida Habiba muka girka abinci kala kala, Muna gamawa Yaya Auwal ya shigo, a tare mukaci abinci anan mukaita hira, ni bansan mai ake ba sai juyawa nayi naga Yaya Habeeb da Habeeba sunata hira, dan murmushi nai ina addua cikin raina Allah ya cikamin burina,,, sai dare ya Habeeb ya kaita har gida suma suka wuce main house suka kwana, kwanansu 5 a garin Abuja suka koma kaduna, ranar nasha bakin ciki ba kadan ba. Wata rana daya kama juma'a na tashi da mugun zazzabi da ciwan kai da kyar Yaya ya dagani mukai asibity,, gwadin farko likita ya tabbar mana da ina dauke da cikin wata 1 da sati 2,,,kuzo kuga murna agun Ya Auwal,aiba ranar ya sanarwa kowa abin alfahari a dangin mu,, mutane da dama daga danginmu sun kirani donmin murna,, bayan kwana 2 su Umma dasu Mami suka zo gaisheni dan har lokacin laulayi nake bana wasa ba, anan suka barmin Aneesa ta dinga tayani abubuwa dukda tana zua school, Kwanci tashi babu wuya a wajen Allah, ciki sai girma yake saidai inakan shan wahala har yanzu, sai lokacin da cikina ya kai wata 7 abin yazomin da sauki sabida Aneesa ta gama secondary school,lokacinne aka tsaida auran Ya Habeeb da Habeeba nan da wata 2,,a haka na ci gaba da hakuri dan har likacin banajin dadi sai wahala har ta kai ta kawo yaya yadaina fita aiki sabida jikina, cikina wata 8 da sati 3 lokacin bikin Yaya Habeeb saura sati 1 na tada rigima saina tafi, harda kukana hakan yasa Ammi tace azo gidan Abuja ai bikin, nasha farinciki ba kadan ba ranar,,,, Ur Comments Likes Share Are all needed It's Fatima Zarah 💖 [11/15, 2:40 PM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very nice and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:3⃣5⃣ *A gurguje pls* 🔥 Ranar Daurin aure na tashi da mugun ciwan baya, hakan yasa Ya Auwal bai samu ya halarci auren ba,, muna nan zaune a dakin Ammi yana rike da hannuna yace"sannu, bari inkira Ammi ko zamuje asibiti naga ciwan karuwa yake"nidai kai kawai na daga masa ya mike ya fita da sauri,,,,, jimm kadan ya dawo da Ammi da Hajiya,,,,, Hajiya ta doka salati tana"yauna ga dan fari anan, tana ta nakuda tin daxu baka sanarwa kowa ba",, ya zaro ido yana"ni bansan labor take ba tadaice bayanta na ciwo" Ammi ta rike ni tana"dauko mata ko hula tasa akanta"duk ya kidime ya fita a dakin,, Ammi taja tsaki tana bude wardrobe dinta ta dauko hula ta samin, da tainakon Hajiya suka fitar dani a dakin, har mukaje mota Yaya bai dawo ba,, tana sani a motan kuwa saigashi ya nufomu da gudu tareda zani a hannunsa,, tace"wannan fa"yace"ohhh dama wai za'a sa mata akai ne kuma naga kinsa mata"taja dogon tsaki tana"nikam kaja motar mu tafi da Allah"ganin duk ya rude yasa Ammi tace yaba ta makullin ta kira wani ta bashi yaja muka tafi. Tinda mukaje aka sani a labor room naketa fama, sai bayan awa 1 na haifo baby boy mai kama dani sak,,, masha Allah kowa yake cewa ganin dukkanmu muna lpy, farinciki agun Yaya ba'a magana kamar wanda aka masa bishara da aljannah,,,da yamma liss aka sallamemu muka dawo gida,, nanfa gidan biki ya dawo gidan jego, kowa saiso yake yaga jariri,,, a haka aka kare biki ina jego, aka kawo Amarya dayan part din dake gefen namu,, bayan ankare biki saida akai suna yaro yaci suna JAWAD, kafin kowa ya watse,, farinciki sosai a fuskar Mummy ba a magana dan cewa tayi a wajena zata zauna har sainayi 40,, haka kuwa akayi mukaita zamanmu cikin so da kaunar juna, ba abinda lil Jawad ya naima ya rasa komai saita masa,, Ranar dana cika 40 days ta fara hada kayan tafiya, aikuwa da sati 1 tabar garin badan naso ba, haka mukaci gaba da zama nida Habiba kullum tana part dina ko ina nata, yawanci kuwa lil Jawad na hannunta,,,,, bayan wata 2 da haihuwarsa ta fara laulayi, sosai nake tausaya mata sabida yadda naji nawa nima,, *5 years later* Ur Comments Likes Shares Are all needed It's Fatima Zarah❤ [11/16, 7:12 AM] 💓 Eyman 💓: 💗💞💕💗 💗💕💞 💗💞 💗 *_```WATA RAYUWAH``_* "```A very short and Interesting story```" *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🖊 ________________________________ _We are here to Educate, Motivate, and Entertain our Readers_ ________________________________ *STORY & WRITTEN BY* ⬇ *_FATIMA ZARAH (Eyman)_* *MARUBUCIYAR* : 1- *_Matar Yayanah_* 2- *_Rayuwar Nana Khadijah_* 3- *_Dangi nah_* Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/Eymans-Novel-397440450865420/?referrer=whatsapp ```WATTPAD: @Eyman192``` 🅿:↔↔ *END* *5 years later* Cikin shekaru 5 da suka shude,munsami kwanciyar hankali da zaman amana cikin gidan auranmu dama danginmu baki daya,, Amina ma mun hadu lokacin lil Jawad na shekara 2,tayi matukar murnan ganina dan rabanmu da juna tin ranar da mukai sallama a garin saban gari,,, cikin shekrau muka haiyayyafa dangi ya kara fadi, a yanzu haka amsamu albarkar zuri'a kamar haka, *Ya Auwal* Lil Jawad Airah(sunan Ummah) Aisar(dunan Daddy) *Ya Habeeb* Abeed(sunan Abbah) Najeeba(sunan maman Habiba) Lil Auwal(takwaran ya Auwal),, *Aneesah* Suhailat(sunan Mummy) Zua lokacin munata shirin zua kaduna Family meeting da kuma auran Ammar da Amaryarsa Sajida, ranar juma'a da sassafe kuwa muka kama hanyar garin kaduna, gidan shiru dayake ba 'yan oyoyo sai lil Jawad dayake wajen Mummy,,,, Abinci kala kala aka jera mana anata mana sannu da zua, bayan munci abinci anyi sallah, Ya Auwal ya shigo yana kallona yana"nikam ina Jawad ne" dan bakina na tabe ina"sau 1 na sashi a idona ko gaisheni baiyi ba ya gudu" Mummy da shigowanta kenan tace"ai guduwa yake karma kuce zaku koma dashi"Yaya yay dariya ya fita nace"to ba saiya zauna ba, dama inbanda danbe shida Airah basuda aiki",, Yaya Habeeb yace"saikuyi ta bayarwa nidai bako 1 dazan basu"Umma data saki baki tana kalansa tace"to marar kunya wannan 'ya'yanka masu katan kan wama zai karba" dariya duk aka sa, ya 6ata rai yana kallan Habiba da tintini kanta a kasa yake yace"Habibanah gobe zamubar gidannan tinda ba sanmu ake ba"itadai murmushi kawai tayi, Hajiya da idar da sallanta kenan tace"ka debesu kutafi yau mana ja'iri, duk wannan rashin kunyar dai a wajen Auwalu ka koya" na hade rai zanyi magana Ammi ta shigo, hakan yasa nai shiru ina dariya,, nan fa hira ta barke kamar kar mu tashi. Kwananmu 2 aka fara shagalin bikin Ammar, a yanxu dai shine biki na karshe a Familyn mu,, masha Allah ya kayatu sosai kowa yaje saiyayi sha'awa, ranar sunday shima aka tattara Amaryarsa aka kaimasa Abuja,, muma a ranar muka tafi gidajenmu,,,,,,,,,, Watanmu 4 da komawa ina daki Ya Auwal ya shigo ya rungumeni yana"mum Jawad pls do me a favour"na dago ina kallansa ina"what typ"ya kai hannunshi cikina yana"mu samo baby mana"da sauri na janye jikina a nashi ina, "haba yaya ka tausayamin mana a shekara 5 fa na haifa yara 3,kaga yanxu Aisar he's just 1 and half year," yace"i know niko dubu ne inasan abina, kiyita haifamin kedai", idona tab da hawaye nace"bayanma kamin alkawarin zamu ciga da makaranta amma kai shiru yanzu, gashi shima Yaya Habeeb yayi shiru"na karasa ina goge hawayen idona,,, ajiyar zuciya ya sauke yana jawoni jikinshi yace"i promise ai zaku koma, tym kawai nake jira zamu koma UK saiku fara acan, kinga ba amfani kufara kuma daga baya a daina koh"kaina daga mishi yace"yauwa bawai mun kyale ku bane, but pls a bani my favorite" na dan faki idansa na tashi a guje zan tsere ya jawoni jikinshi yana rungumeni tsam tsam, dukanshi na hauyi ina kuka yana"just 2 hours fah my Ummi" *Happy Ending* Ur Comment Likes Shares ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Are all needed Ur luvly Eyman 💖 Special tnxs goes straight to *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* Again special tnxs to *Eyman's Fans* *Ummu Sharafudden* 💞 *Lil Mum,, Anty Fa'ixah,* tnxs much cus u are always on my side, much luv mum 💓 *Feedorh* *Zee Auwab* *Fatima(baby)* Tnxs alot my people,, Byeeee see u next 👋🏻👋🏻👋🏻