********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** 8/9/20, 10:24 AM - Messages to this group are now secured with end-to-end encryption. Tap for more info. 8/9/20, 10:26 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ________________________ *SHAFI NA DAYA DA NA BIYAR* ( 1️⃣↔️5️⃣) ________________________ .......📖Dan Allah yaya kirike min yarannan, nasan kobayan Raina zaki, kuladashi nidake bamuda kowa sai junanmu, nima gashi zanbarki, Dan Allah kirikemin *NAWAF* marayane ba uwa ba uba Dan Allah kirikeshi kamar yadda zaki rike naki yaran gawanan kibashi idan ya girma tamikomata wata yar akwati. Sumaiyya kidena fadin haka ciwo bamutuwaba, Dan Allah kidena zakitashi kinji. Hmm yaya kemakinsan ciwan dakejikina banatashi bane, kide kirekiman yarona amana kicigaba dayimin addua. Yaran dege gabansu yakama kuka yanacewa"mama Dan Allah kitashi karkitafi kibarni" wadda naji ankira da sumaiyya tajawoshi tace "kayuhakuri yarona kaddara tariga fata koda kaji abunda babanka yayimun Dan Allah karkarikeshi,kacigaba dayimamu addua ga yayata nan kariketa tamkar ni"tashafa kanshi tace Allah yayimaka Albarka in sha Allah saikazamo Abun Alfahari Aduniya. Yaya lami dake gefe tatabe baki Amman bata Bari sunganiba. Cincikin,dare sumaiyya raiyayi halinsa tana rungume da *NAWAF* yana bacci. Sai da safe yaya lami tazo Dan tadibata tatada *NAWAF* yatashi yamutsutsuke, ido yace mamana yaya lami tace "tashi katafi kaisallah" yatashi yafita itakuma tazo tanama sumaiyya manana Amman mai sumaiyya bako motsi tajijigata, Amman ina yaya lami ta fashe da kuka tanacewa"shikenan sumaiyya yanzu banida wani Dan uwa kimakintafi Allah yajikanki sumaiyya" *NAWAF* yasakai zefita kenan yajiyo Inna lami na sallallami, Tana kuka ai da gudu yadawo yace "menene inna"? Tace"sai hakuri mamanka, ta'amsa kiran rabbi"tafada Tana kara rushewa da kuka. *NAWAF* dukda yana yaro Amman, yaji mutuwar Amman beyi kukaba yayi tawakkali, saboda, yaji malaminsu, yace ba'ama mamaci kuka. haka akakai, sumaiyya gidan ta na gaskiya sai de muce Allah yasa mucika da kyau da imani. _Bayan sati biyu da rasuwar sumaiya_ *Nawaf* yafara fuskantar matsi da takura, agurin Inna lami, da yaranta. Komi nagidan nakarfi, shikeyi Kai harma da aikin dayakamata, ace mace kayi, Amman komi anmedashi, kan *Nawaf* Yanzu ma Inna lami ce keson yaje ya dokomata, jarkokin ruwa a mono, Inna tace "kayi sauri kadokomin wlh katsaya, shiririta, hmmm kasan sauran". *NAWAF* yace "to Inna baranaje Amman bana,iyadauka nikade, kimuje mujahid yatayani"? Inna tace "Eh,lalle gatsaranka, ko dalla kawuce, kadokomin kafin,nabatama,rai" *NAWAF* yace "kiyi hakuri Inna banfadaba dan nafatamiki rai Dan Allah kiyihakuri,mamana tace namaki biyayya" inna lami tace"naji jeka" *NAWAF* yatashi yafita yaname zubarda kwalla yanacewa azuciyarshi, mamana meyasa, kikatafi,kikabarni gurin Inna lami yaida fadin maganar abayyane, yanakara fashewa, Da kuka. Bayan *NAWAF* yadawo daga daukar jarkokin, Inna lami yace "Inna Dan Allah kibani kosauran tuwan,jiya naci Allah yunwa nikeji" inna lami tace "innalilahi sokake acebana baka abinci, yo Duk wandayaji, kanacewa haka aisai,acebanabaka,abunci to wlh bazakadoramin mutanen unguwa suce banrike, Amanaba wlh kakiyayan"taja tsaki tabar *NAWAF* tsaye agun. tanacewa"wlh ka isheni sumaiyya tatafi, tabarmin, jidali ni almajiranci zankaika, kowama yahuta. Inna lami bayan tagama surutanta,juyowan dazatayi sukayi ido biyu da mijinta mijin Inna lami yace"lami kiji tsoran Allah wlh wanan yaran amanane agareki harma dani mijinki karfa kimanta Dan yar uwarkine, uwa daya uba daya nasan dake kikabarma sumaiyya amana wlh zatakula, dasu tamkar yaranta Amman kekinkasa duka, dauka yaushe sumaiyya tarasu Amman harkinfara muzgunama Dan da tabarmaki harkinacewa zakikaishi, almajiranci wlh lami kiji tsoran Allah" Inna lami taikasake tanajinshi tace "haba malam wasafa nike yaza,ainakaishi almajiranci wasanike"tafada tanawani murmushin yake. Mijin inna lami yace"komade dawasa kike koma da gasake baruwana inde inaraye bazaki kaishi ko,inaba zecigaba da zuwa makaranta kamar yadda yaranki sukezuwa"yafada yana shigewa daki. Inna lami tace kajimin malam dawani zance ko,ina ruwanshi da dan yar uwata mtsswww taja tsaki tace wlh sai de kayi komizakayi Amman saiyaje koda gadine gidan masukudi domin dashi yadace. *NAWAF* netsaye shida wani yaro baze wuci sa,anshiba dan makoftansu ne mesuna umar umar bejin magana tunyana yaranshi yafara daukedauke,tun,agidansu yana daukar na mamanshi maman batawani kula haryakai yafara daukar nawaje. *NAWAF* yana kuka yace"dan Allah abokina me,akayimaka dukda nasan kana shan wahala agun mamansu mujahid kadena kuka ni zandinga baka kudu kanasayan abinci inbatabakaba,zanbaka kaji *NAWAF* yace"nagode Abokina. Amman kasani abunda kakeyi bashi da kyau kuma bazanci abunda banawaba. Umar yace "in sha Allah zandena tunda babu kyau". *Nawaf* yace "yauwa abokina" sukayi murmushi suduka. Inna lami ce sai sababi takema, *Nawaf* harda duka kawai dan yace yanajin yinwa tabashi abinci, wai zejamata zagi a unguwa. *Nawaf* Yabiyota, dagudu yana kuka yace"inna Dan Allah kiyi hakuri mamana tace nabiki nayinaki biyayya Dan Allah karki fishi dani" Inna lami tajuyo Afusace tace"kaidan Allah naji da anyi magana kace mamanka tace kabini yo kabuni sai kace wata zariya, mitssw Dan Allah karabu Dani naji nahakura tashi katafi. Inna lami ce ita da wata kawarta Asabe, suna tattaunawa kan zatakai shi almajiran ci. Asabe dama irin matannanne, masu safaran yara ta kaisu aikatau to shine Inna lami takes tabata nawaf dan tafiya dashi almajiranci, wai tagaji da rukon gwara yatafi yanemo ilimi acewarta. Asabe tace "to yanzu wane gari kikeso akaishi"? Inna lami tace"keni ko inama kaishi banida damuwa akai" Asabe tace "to shike nan ba matsala zandawo bayan mako guda, dan lokacin zantafi" Inna lami tace"to Allah ya kaimu sai najiki. *BAYAN SATI DAYA* Asabe tadawo Dan tafiya da *NAWAF* bayan sungama gaisawa da Inna lami Inna lami tace"to asabe yanzu in malam yatanbeyeni, ina yaron nan, mezance"? Asabe tace"idan yadawo kicemasa kin aikeshi yasiyo itace za,ayi sanwa idan bedawoba sai kekuma kifara kukan karya yadda kowa ze tausaya maki" hakade Asabe tayita kisama Inna lami yadda zatace yadda Kuwa zeji tausayinta. Inna lami tace bara nayi sauri nakirawo shi kutafi karma wani yazo yaganku, tatafi dakin *NAWAF* Dan takirashi. *NAWAF* kuwa yana labe yanajin duk abinda sukecewa.......🖊? comment And Share please🙏🏼 BY MAMAN BABY💝 8/9/20, 10:26 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM _______________________________ *SHAFI NA BIYAR DA NA GOMA*(5️⃣↔️🔟) _______________________________ .......📖Inna lami tashigo dakin tace"kai nawaf tashi kahada kayanka zaku unguwa kaida Asabe," Nawaf yana kuka yace "Inna ina zamu"? Inna lami tace "gidan uwarka zaku" tafada afusace. Nawaf yace"yihakuri bara na shirya" Yahada kayanshi komi da komi har wanan akwatin da maman shi Tabada, abashi saboda tunbayan rasuwanta, Inna lami tabashi. Yafito yana share hawaye Inna lami dake tsaye itada asabe tace"wai nikam kukan mekakeyi"? Daga zakarakata, unguwa haba bansan shashanci, Asabe tace "haba rabudashi yarone" Anande, sukayi sallama dazummar zasudunga waya Dan taji ya nawaf din yake. Shide bawan Allah nawaf lamarin innar yanabashi mamaki wai yanzu uwa daya uba daya da mamanshi, suke Amman tayime irin wanan Abu yace azuciyarshi Anya kuwa bakomi Allah yana tare dani. Asabe taje tataho dayaran, Da zatakai gidan aiki sukusan goma suka dunguma sai tasha yan mata goma sai bawan Allah nawaf. Asabe dasuka je Tasha basu zarce ko'inaba sai gurin motar Kano. Sukashiga basu,wani dadeba mota tacika sai Kano tadabo. Suna sauka nawaf kuwa yasha baccinshi, sai da Asabe tatashe, shi. Bayan sunsauka takai kowace yarinya gidan aikin ta. Sai nawaf kade yarage tamarasa yazatayi dashi itade ba wata makaran ta tasaniba bare takai shi nande suka ci abinci tasiya ta kuma siyamashi. Bayan sungama, cikinta ya dauka sai tafara tunanin yazatayi da nawaf shuko yanata Kalle, Kalle. Aikuwa sai dubara tafadomata nawaf yana ta Kalle kalle asabe tasabe, tagudu batare da nawaf ya ankaraba. Nawaf yajuyo yacewa"aunty Asabe munkusa nafarajin bacci" Amman me ba Aunty asabe balabarinta. Yakama waige waige yana dibata Amman begantaba. Aikuwa yafara kuka yanacewa"aunty asabe Dan Allah kina ina"? Wani dake kusa da inda yake yace "Kai yaro mamanka ai tundazu Tasha wanan kwanar" yananuna masa wata kwana dake kusa da indda duke cin avincin, Nawaf cikin kuka yace "to miyasa bakayimin maganaba dakaga zatatafi"? Mutumin yakama dariya yace"to yaro niya zannasan, guduwa zatai tasako ruwa zata siyo maku" Nawaf kuwa sai yakara fashewa da kuka wato dama shiryawa, sukayi insunzo a yaddashi, bisa hanya yafada cikin kuka. Inna lami kinci amanar da mamana tabaki bazan yafeba Allah kasakamin yafada cikin kuka me suma zuciyar me sauraro. ```Waiwaye adon tafiya``` Alhaji mani da Alhaji saminu wa da kane ne, suna zaune acikin garin sokoto cukin tsakiyar birnin na sokoto. Suntaso suna son junansu tunsuna yara dabi'ar da iyayansu sukadora, su akai kanan kafin su barduniya suso junansu karwani yashiga shakaninsu surike zuminci kobayan ransu suzama tsintsiya madaurinki daya. Hakakuwa akayi sunrike wanan huduba ta iyayansu. Alhaji mani yana aikin gomnati ne yana da mata daya wato maryam mami yaransu biyar kalisat itace babba sai umar sai mujahid sai sumaiyya sai auta sadeeq. Yaran suntaso, cikin kaunar Juna da ladabi da biyayya da girmama nagaba gaskiya sunsamu tarbiya sosai suna makaran tar Boko da isilama. Alhaji saminu shikuwa yana kasuwancine, yanada mata daya Fatima wato ammi sunada yara uku naseer shine babba sai Habiba sai autarsu Mariya Amman sunace mata lami suma sunada tarbiya dede gorgodo. Lami da sumaiyya tsaran junane Amman lami ta girmi saumaiyya da kusan shekara biyu. Aiki yamedo babansu sumaiyya Katsina inda yatattaro, iyalansa sukadawo Katsina. Shida Dan uwanshi basuso wanan cinjin gurin aikinba Amman yazasuyi, haka sukayi hakuri shiyana Katsina shikuma, sokoto. Shakuwar da ke tsakanin lami da sumaiyya yasa da zasu taho suka taho tare da ita. Halayan sumaiyya da lami ya sha banban dukda shakuwar da ke tsakaninsu, hakan besa lami jin zafin sumaiyyaba domin kuwa tunda suka taso sumaiyya Allah yayita da farinjini, Duk'intazuna guri to sai tayi masoya sumaiyya farace sosai doguwa Amman ba cinba tanada jiki dede misali ga fara'a ga habahaba da jama'a hakan Yana Kawa kesonta. Hakankuma nafatama lami rai ta kudiri niyar kowama sai ya tsani sumaiyya dan sai de sutaru surasa masoyan acewar ta. Ana haka sai sumaiyya tahadu dawani saurayi mesuna imran suna matukar son juna itada shi tana ganin zata iya barinkowa dominshi kuwa zata iya yinkomi, Dan taga takasance matarshi, To haka yake abangaran shi yanason sumaiyya sosai. Lami tunda ta kyalla, ido taga Imran takamu da wani irin mahaukacin, sonshi. Tarasa yazatayi Dan itama tace sai inda karfinta ya Kare....... 🖊? comment and Share please🙏🏼 8/9/20, 10:27 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM _________________________ *SAHFI NA GOMA DANA SHABIYAR*(🔟↔️1️⃣5️⃣) _______________________________ ```Agaskiya masoya na na wannan book nagode sosai da fatan alherin ku da Adduoinku agareni in alfahari da ku wanan pg nakune kude kucigaba da min addua da comment nagode🥰``` ......📖Lami sai tadingaba, sumaiyya mugayan shawara akan Imran bana kirkibane, hakan datakeyi, sukasamu sabani tsakaninsu, Da lami taga haka sai takoma tana bata hakuri har suka shirya. Sai takoma tana yabanshi, Amman Allah kade yasan meke zuciyarta. Ana haka daddyn su lami ya bijiro da maganar hada yaransu aure Dan kara kulluwar zumincinsu. Inda za ahada lami da umar sai kuma sumaiyya da naseer tofa nan akeyinta Tunda wanan magana tazo kunnansu lami sukadin ga kuka akan su basaso kosama da kasa zata hade basaso aikuwa iyayan sukace basu yadda ba dole subi zabinsu. Dafarko sumaiyya tafara yadda tafadama imran akan suhakura, gawanda iyayanta suka zabamata yayi ta shawo kanta,da kalamai da dadin baki haryashawo kanta. Inda lami dama tanajin zata iyayun komi Dan ganin sumaiyya bata auri imranba, saboda tasan inde sumaiyya tace ma BABA gazabinta, to ze auramata. Ganin haka yasa lami tafara hurema sumaiyya kunne kan su gudu tinda itama batason umar. Dafarko sumaiyya takiyadda saboda tasan illar da yaya keshiga insuja bijere ma iyayansu, toma insun gudu ina zasu.? Tanbayar dataima lami kenan lami tace"basai muje wani garinba sai mudibi gudi meyawa, yadda ze ishemu daga baya sai mudawo nasan zasu yafemana". Hakade taita, turata hartayadda, aikuwa kwatsam akawayi gari su lami sun gudu. Sukarubuta wasika cewa iyayansu, suyafe masu sukam sunshiga duniya dan bazasu bari aimasu auran doleba. Ran iyayan su yayi matukar baci sunyi fushi dasu ainun sukace suje ga duniyar nan. Sukuwa basu zarce ko inaba sai kaduna. Inda suka je suka kama haya dasunan su marayau, ne. Haka sukaci gaba da rayauwa inda sumaiyya tanacikin da muwan abunda suka aikata, Lami kiwa datashigo kd kanta yakara wayewa inda tahadu da wata tantiriya wato Asabe in da suke kawance sosai, ita kekara tunzurata gurin ganin ta lalata rayauwan sumaiyya itakuwa sumaiyya bata ganewa tayi tunanin mesontace, bazata cutar da itaba. Ana haka sumaiyya tahadu dawani saurayi Dan gidan manya, tunbata kulashi har tafara in da soyayya me karfi takulu tsakaninsu..... 🖊? Comment and Share please🙏🏼 8/9/20, 10:27 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ___________________________________ *SHAFI NA SHABIYAR DANA ISHIRIN*( 1️⃣5️⃣↔️2️⃣0️⃣) ___________________________________ .......📖soyayya suke sosai tamamanta, dawata soyayya datayi abaya, dan bakarya salman yahadu fari ne dogo in kaganshi kamar wani balarabe ya hadu ba karya gakuma masu gidan rana. Salman salis shine sunanshi haddan gaye baban shi me kudin gaske ne dan har gidan mai gareshi yana da kudi sosai dan 9j Anajida shi bakadan ba. salman yahadu da sumaiyya ne watarana, taje kasuwa Dan tayo masu cefane. Shikuma sunshi go Don yin siyayya tofa anan yaga sumaiyya yarude, sai dayaga no unda take yasundunata, a login love dinshi, yasamu kwanciyar hankali. Lami taji haushin wanan soyayya Amman sai asabe tabata shawara tabari ayi auran, zasusan yadda, zasuyi. Ahaka sukayi aure inda sukace sumarayune, ita da lami uwarsu daya ubansu daya Dan balefi, tawani gurin suna Kama. Amarya sumaiyya tatare dan kareran gidanta, In dasuke shan love kamar bagobe. Bayan auran sumaiyya lami matayi aure inda ta auri wani malamin makaranta bahaka tasoba, dan taso ta auri mijin da yaci uwar na sumaiyya, Amman Asabe tace ta aureshi Dan yan unguwa sunfara zarginsu tunda daga sama kawai sukashigo, unguwar shine yasa harta hakura ta auri malam mudassir. Lami basuyi wata biyu ba Allah yabata ciki Amman sumaiyya shiru ita Allah bebataba. Lami ta haifi Dan ta nafari Akasamasa suna mujahid balefi tana hutawa agidan malam Amman gidan sumaiyya ya tsone mata ido. Abangaran Sumaiyya kuwa.......🖊? Comment and Share please🙏🏼 8/9/20, 4:24 PM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹 *By maman baby* *AUTAR MARUBUTA*😊 *Bismillahir rahamanir rahim* 🌍 *MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION* 📚 🖊? *M. W. A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻 https://www.facebook.com/107980080946102? referrer=whatsa ___________________________ *SHAFI NA ISHIRIN DANA ISHIRIN DA BIYAR* _________________________ ......📖Bangaran sumaiyya kuwa suna zuba soyayya sosai itada mijinta ta cannza Dan harwata kiba da haske Takara, saide wata matsala da tafara kunnomasu Kai itace, dangin mijinta sunfara yimata korafin bata haihuwa, su jikoki sukeso ga habaicin wai sunfarajin radedadin basuda dangi. Aikuwa sumaiyya tasha kuka salman natabata, baki. Sai alokacin tafara nadamar Abunda ta aikata itada lami gashi yanzu lamin kanta tadena kulata iyaka kotazo taitabata shawar, warin banza dana wofi. Tayanke shawaran sanar da salman asalin susu waye, saide tana tsoran abunda zebiyo baya sumaiyya tayi matukar nadamar abunda ta aikata gashi tabison zuciya tagudu daga gida ga yanzu matsalar datafara, fuskanta. Wata rana bayan salman yadawo daga aiki bayan yayi wanka yashirya sumaiyya takomishi abunci, yagamaci ya dago yaga tazabga tagumi yace" my sweetheart meke damunki kwana biyu sai kitatunani, Dan Allah make damunki"? Sumaiyya tafashe da kuka tace"wlh my dear wani kuskure nayi arayauwata, bansan yazan fadamaka wanan lamarinba" Yace"wane irin abune wanan Dan Allah karkiji komi kifadaman" Anan sumaiyya ta kwashe tarihinsu kaf tagaya mashi. Aikuwa juyowan, dazatai Salman ya dauketa da mari sumaiyya tadago arazane.......🖊? Comment Share pls 8/10/20, 9:03 AM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹 *By maman baby AUTAR MARUBUTA* 😊 *Bismillahir rahamanir rahim* ____________________________________ *SHAFI NA ISHIRIN DA BIYAR DANA TALATIN* ____________________________________ ......📖 sumaiyya tayi wani malalacin murmushi, tace"banga lefinkaba saboda Nike dalefi, Dan Allah mijina kayi hakuri Abusa karyar danayimaka". Aikuwa sai ma Salman yakaramata, wani marin yace"nizaki yaudara kigayaman karya wlh sai kinyi nadamar aurena, dama su hajiyata sunmin maganar ina iyayanki nace ke marainiyace, Ashe....yama kasa karasa abinda zece, yacigaba da bol da sumaiyya sai datagayama, jikinta kafin dankanshi, yagaji yakyaleta. Tasha kukanta tanamecewa, "banga lefinshiba da ace ban baro gaban iyayenaba da hakan batafaruba Dana auri Dan uwana, nazuna gaban iyayena da yan uwana da banfuskanci wanan abunba..... Awanan rana sumaiyya tayi matukar nadamar abunda tayi arayauwarta datasani, batabiyo lamiba gashi yadda rayauwa takomamata. Ana haka kwatsam wata rana sumaiyya taga mutane sai shigowa ake da kaya ana sawa adayan bangaran ginin dake, kusa da nata...wai Ashe Salman ne yakara aure, batasaniba. Tana tanbayar mutanan lfy.? Wata mata mesuffar yan danbe tataso tace "yakawo wadda zata haifamishi yarane Dan yagaya, manacewa bakya haihuwa Dan haka inma bakisaniba kisani yau aka daurama mijunki aure". Sumaiyya wani shok ne yakamata takame agurin yanzu Salman ne yakara aure bata saniba. Hakata wuce dakinta jiki ba lakka tana mekara, nadamar abunda ta aikata. Wanan Amarya da Salman yayi takarasa sumaiyya cikin matsi datakura in da Salman yajuya mata baya....anahaka Allah yaba sumaiyya ciki cikin kuwa me danbanzan, laulayi Abu ,kadan zatayi Salman yabata karshin tsiya kai karshema yasaki sumaiyya Saki uku saboda watarana tashiga Kitchen din amarya tana wainar fulawa, itakuma sumaiyya cikinta nabukata daga tace dan Allah tasanmata, kawai sai takwasheta da mari wai ita tsarantace aikuwa itama tarama adede lokacin Salman yashigo Aikuwa shima yadaga hannu yasharara mata Mari, babincike bakomi yasaki sumaiyya. Yace cikin datake dashi tatafi yabarmata beda bukata amarya ta haifamishi. Haka sumaiyya tadawo gidan lami dazama Ammanfa zaman badadi kullun hantara da habaici. Harde Allah yasa ta haifi santalelan Danta. Bayan ta haifi *NAWAF* ne bakincin lami da na tsohon mijinta Salman ga tinanin gida yasa tasamu lalura tunbayan da tahaihu batasake tashiba ahaka tareni *NAWAF* harya dan fara girma Dan yanzu *NAWAF* bazewuce Dan shekara 12 ba Ahaka sumaiyya ta amsa kiran rabbi tabar Danta Nawaf ahannun lami galami takasa rike amanar shin yanzu ya rayauwar wanan yaron zatakasance.....? *MUNDAWO LABARI*..........🖊? Comment Share pls 8/10/20, 9:03 AM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹 *By maman baby AUTAR MARUBUTA* 😊 *Bismillahir rahamanir rahim* _____________________________________ *SHAFI NA TALATIN DANA TALATIN DA BIYAR* _____________________________________ .....📖 *MUNDAWO LABARI* haka nawaf yarika garari Agari Nashua indazeje, sai de dayaga lokacin sallah yayi sai yatafi masallaci yayi sallah. Dadare yayi yarasa inda zeje yakwanta, yayita kuka sai de yasamu gurin wani shago yarabe yakwanta. Dasafe meshagon yazo zebude yaga mutum akwance, shidafarkoma tsoro yabashi sai dayaduba yaga yarone yace"ikon Allah shikuma meyakeyi Anan"? Yamatsa kusa dashi yatadashi yace "yaro mikakeyi anan inane gidanku"? Nawaf yace"ni marayane watamata tataho dani zatakaini Almajiranci tagudu tabarni gashi bansan, kowaba anan garin"yafada yana hawaye. Meshago yace "to Kai bakada kowa kuma awane gari kake"? *Nawaf* yace "Ina da Tatar mama itakadenasani, itatabadani Akawoni" Meshago yatausaya ma nawaf yace "bakomi Allah yasaka maka zandaukeka nakaika gidana zanrikeka harmuga abunda Allah zeyi" Nisunan jameelu meshago ina da mata daya bamutaba haihuwaba, kaga munsamu yaro ko yana murmushi" Nawaf yace "to Abbu nagode Allah ya sakamaka da alheri Allah yabiyaka kayimun abunda yar uwar mamana takasayi mun" Jameelu yaji dadin da nawaf yakirashi dashi yace"karkadamu ai danakowane bakasan me temakonkaba yasunanka"? *NAWAF* cewar, Nawaf...to Allah yayi marayauwarka, albarka. Yanzu tashi mutafi gida nayima matata bayani ko.... To Abbu cewar nawaf. Bayan sunje gidan jameelu yazaunar da matarshi mesuna jameela😊inye jameela da jameelu......yayi mata bayanin yadda yasamu Nawaf....yace"dan Allah jameena kirikeshi mukuladashi kinga marayane" Jameela tace "haba sweet jameel yazakaga yaro kakama kadokoshi kakawo, mancikin gida hava Dan Allah nikam gaskiya badaniba, hakakawai kakawoman alkakai, to badaniba". Jameelu yace "Dan Allah saurara jamee inaso komi zakiyi kisa Allah aranki mude temako zamuyi marayane dana kowane bakasan, waze temakekaba Arayauwa mude muyi tsakaninmu, da Allah kingane ko"? Bakomi mijina in sha Allah zanyi kamar yadda kace zanri keshi Amana Allah yabamu ikon rikewa cewar jameela. Jameelu yace Masha Allah nagode matata yana mesakar mata murmushi. Rayauwa medadi nawaf keyi agidan Abbunshi da umminshi yanajin dadin zamadasu kamar sune suka haifeshi, Dan har makaranta sukasashi Boko da islamiya kuma yana ganewa sosai Dan balefi nawaf kanshi yanaja........🖊? *BAYAN SHEKAR SHABIYAR* Comment Share pls 8/11/20, 9:07 AM - Maman Baby: 🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ MARUBUCYAR *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA TALATIN DABIYAR DANA ARBA'IN*(35--40) __________________ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* .......📖 *BAYAN SHEKARA SHABIYAR* Wani dakin tarone, cike da Manya, Manyan Attajirai da masu mukamin gomnati damasu sarauta Kai inta kaicemaku zance, gurin yatara mutane dababdaban.... Da Alamade wani gagarimin taro Akeyi agurin. Narasa wazan tanbaya kawai sai nazubama sarautar Allah ido Dan naga meke wakana. Cin'naji Mc yakira wani malami domin yabu'de taro da Addua. Bayan malam yagama ya shida....Mc yace" munama' manyan bakunmu sannu dazuwa wanan taro metarin albarka to kamar de yadda kukasani *Alhaji Salman salis Nera* yashir ya wanan gagarimin taron ne Dan karrama wanan babban yaron nashi Soboda, tunbayan shigowar shi wanan confanin ya kawo cigaba iri daban'daban Dan haka muna bukatar ganin Alhaji salman Dan jin wane irin farinciki yake ciki"? Wani Hamshakin mekudi ne naga yafito yasha wata shadda wadda nikaina bansan adadin kudintaba babban mutumne da Alama, shekarunshi zasukai 50ye yafito cikin takun Manya yahawo gurin da mc yabashi damar magana.... Yafara dacewa"Alhamdulillahi ina matukar godiya ga Allah da yanuna min wanan rana da kanfanin'mu yayi gagarumar nasara wlh bazan iya fasalta maku yadda nikejiba, Awannan rana sanan makasudin shirya wanan taron shune MD nawanan kanpanin, saboda gagarimin gudunmuwar da yabada tunbayan shigowarshi, wanan kan kanpanin bakowabane face" *NAWAF SALMAN JAMEEL* Aisai gabadaya gurun yadau tafi Raf Raf Raf tako ina... Agaskiya nawaf yataka mihinmiyar rawa Arayuwata Dan ya wuce yarona na fanpani na daukeshi tamkar Dan da nahaifa inajin shihar cikin zuciyata. Sanan dagakarshe ina mika godiyata kaduk waddasukazo wanan taron namu nagode...... Yamikama mc abun magana yasauka yakoma gurin zamanshi..... Mc yace"dan Allah kubashi hannu sai kuwa gurin yadu tafi....mc yace yanzu za mukira gobana Dan ya bawa wanan bawan Allahn gagarumar kyauta"....gobna yataro mc yakumacewa"dan Allah Munada bukatar ganin *NAWAF SALMAN JAMEEL* Anan....sai da Akakwashe kusan minti biyu kowa ya zaku yaga wanan bawan Allahn.....cinsai ga wata Hamsha kiyar mota wand'da kudinta zasukai kimanin 2million ......tafaka cikin sauri nacikin motar yafito wow wani saurayi ne yafito cikin takun kasaita da izza yafito cikin sauri fuskarsa dauke da murmushi Gaskiya baleifi gyan yahadu yatafi inda mc kekiranshi, yana bada hakurin Dan jinkirin da yayi...... Yahawo saman da akeda bukatar ganinshi. Megirma gomna yamika,masa kyautarsa, Aikuwa guri yaduki tafi inda yan jaridu damasu daukar photo suketa aikinsu..... Agaskiya taron yakayatar dajama'a haka taron yacigaba da gudana inda nawaf yasamu kyaututuka dadama saide muce Allahsambarka...... """""""""""""""""""""""""" Alhamdulillah nawaf Naji'dadin wannan lamari kuma nayi farincikin da Allah yakaini wanan lokacin Danaga girmanka Allah yatemaka kuma kacigaba, darik'e gaskiya domin kaga abunda gaskiya ta haifarmaka Dan da bakarik'e gaskiyaba Dabaka'kai wanan matakinba kuma kacigaba da Addua Allah yayi maka Albarka.......wani magidan cinne mecikar kamala yake wanan bayanin..... nawaf dak'e zaune yace "to Abbu nagode kwarai da gaske Allah yakaramaka lafiya danisan kwana"..... Wata mata dake gefe tace"to yanzu kuma sai aure ko"? Nawaf yace" kai ummi wlh harnaji kunya, duke'duka shekaruna nawa"? Matar dayakira da ummi tace"kai shekara..27..din zakace wai baka isaba to jikokina nik'eso nagani" tafada da murmushi Afuskarta...... Yace" hmmm ummi kenan yana fada yana yin hanyar Part dinshi.... Tace "kamadeyi bayani ba kace hmmm ba" Abbu yace"kyaleshi Aidole mayafito da ita tunda bazuba mashi ido zamuyiba...... Nawaf kenan Dan marayan Allah Wanda Allah ya hadashi da iyaye masu sanshi kuma sukarikeshi, tsakani da Allah bayan yarasa Kowa Wanda ze tallafeshi.... Abbu da ummi iyaye ga nawaf wato Jameelu da matarshi Jameela... Tunbayan da nawaf yagirma yakammala karatunshi Allah yahadashi da wani bawan, Allah inda ya'amshi takardunshi yasamomashi Aiki awani kanpani inda gaskiya da Amanarshi yasa shugaban Kanpanin yabashi MD tunbayab da yashigo Kanpanin kesamun cigaba gawata irin kauna da Alhaji salman k"eyimashi yarasa Dalili kawai shide yanajin yaron har cikin ranshi.... Wanan k"enan. """""""""""" Hon take tayi Abakin, wani Dan kareran gida nagani nafada Bajimawa Akawan galemata Katafaran dangareran gyat din tadanta Hancin motar Acikin gidan.....🖊? Comment Share pls 8/11/20, 1:22 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY MAMAN BABY💝 *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAIKAMIN KASHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA ARBA'IN DANA ARBA'IN DA BIYAR* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ```Wanan pg nakune yan group din kaunace ko kiyayya ina yinku nagode kwarai da gaske``` .......📖tanashiga tai wuce parking space tayi parking tabude motar tafito, Masha Allah bakarya babyn tahadu farace Amman bacinba tana da tsawo dede misali ita ba doguwaba ita ba gajeraba gata yar Duma'duma😊... Bata zarce ko inaba sai cikin gidan tanufi hanyar palon gidan gaskiya yahadu bakarya..Tana shiga bakowa a palon tasube abisa daya daga cikin makamakan kujerun da sukayi ma palon kawanya.. Tace"wash Allah na Kai nagaji dayawa Amman tunda naje taron nan naga Abincin ruhina nagodewa Allah"tana fadan haka da kayataccen murmushi Afuskarta ya Allah ka mallakamin, Nawaf amatsayin miji cewar ta... "Wai Aisha keda wakike, tamagana naji shigowar ki najiki kinata magana"? Hmmm Mommy wlh ni kade nagaji'ne cewar Aisha. Tace"bara naje nayi wanka nadanji karfin jikina" Mommy tace"to sai kinfito" Aisha tanufi part dinta tanshiga tawuce bedroom tacire kayanta tawuce toilet Dan tayi wanka...... """"""""""""""""" Bangaran Nawaf yana shiga bedroom dinshi yafada kan gado yafada tinanin rayauwarshi tabaya harda yar kwallanshi...yakamata nakoma gidan Inna lami tafadamin ina dangin mamana da na babana suke in sha Allah inanan zuwa gareki Inna lami....Nawaf yafada Abayyane... Yatashi yashiga toilet yayi wanka yafito yayi shirin'shi me daukar hankalin yan'mata yafito palo ya iske Ummi tana kallan tashar hijira tv..... Yace"Ummi K"ekade"? Ummi tace"Wallahi kuwa katashi kaje kaci Abinci" Nawaf yace"to Ummi Amman inason magana dak'e" Ummi tace"inajinka" Nawaf yace"Ummi daman inason naje Kaduna gurin Inna lami Dan tafadamun inda dangina suke" Gaskiya ne Nawaf tunda yanzu kamallaki hankalin kanka yanzu dama yakamata kaji kuma wanan tafiyar ba kaikade, zakayitaba hardamu.... Abbu ne k'wanan bayanin Dan yariga yaji komi da nawaf dinyace.. Ummi tace"wlh ni tsorona daya garsuganka sukwace'Mana kai shine damuwata"tafadi hakan da alamun rishin jindadin Abun......Nawaf yace"Ah ah wlh Ummi bawanda zerabamu ku iyaye nane har Abada" Ummi tayi murmushi tace"Allah ya Albarkaci rayauwarka yabaka mata tagari" Yace Ameena Ummi na Abbu yace "to yanzu kafin kukoma hutunku na Aiki zamuje KD in sha Allah zuwa jibi zamutafi kowa yashir ya" sukace "Allah ya kaimu"...... """"""""""""""" Mommy wlh tundanaga Nawaf ranar dayafara zuwa gidan'nan nakamu da sonshi sai de da Alama shibesan inayiba Mommy Dan Allah yazanyi...Aisha tafada cikin kuka da alama so yayimata mugun Kamu........🖊? comment Share pls 8/11/20, 1:22 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA ARBAIN DABIYAR DANA HAMSIN* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM .......📖Mommy tace"wai Humaira maikikeso kice kinanufin wanan yaran Nawaf na Kampanin Abbanki koko wani Nawaf din"? Aisha tace"shi Mommy wlh Allah inasonshi bayan ke da Babana da Abbana wlh bawanda nik'eso kamarshi Mommy nafadamakine Dan kibani shawara kinsande tunbayan da nataso banida wata kawa saik'e Mommy banida Abokiyar shawara sai k'e Mommy narasa yadda zanyi shiyasa nafada maki Mommy".. Mommy takawo wani gwafron nunfashi tace"to Humaira nasan yadda kike da kunya harkika fito fili kika fada Man nasan abun yayi nisa Amman bakomi kicigaba da Addua nima zantayaki in sha Allah komi zezo maki da sauki kinsan ba abunda yafi karfin Allah kinji"? Humaira tace"to Mommy in sha Allah bara natashi nashiga kitchen nasan Abba ya kusa dawowa karyazo Bangamaba" Mommy tace" yauwa yar Albarka yimaza karkisake kisa damuwa Aranki kicigaba da Addua..... To Mommy cewar Aisha.... """"""""""""""""""""" Nawaf ne shida Abbu da Ummi sunfito da shirinsu natafiya Kaduna Nawaf yashiga mota shida Drive r sai Ummi da Abbu suma motar su daban Driver yajasu megadi ya budemasu gate yasuka fita yana maiyimasu fatan sauka lfy..... KADUNA """"""""""""""""" Bayan su Nawaf shunshigo Kaduna yanata nunama Driver hanyar da zebi Dan Allah yasama Nawaf yarike garin da unguwar sosai da baze ganeba sakamakon cinje'cinje da akasamu, Sai da sukazo har kofar gidan Inna lami Nawaf yace Atsaya. Bayan sunyi parking suduka sukafito nawaf yace"Abbu kaga gidannan Anan nayi rayauwa nida mahaifiyata kafin tarasu"yana fada yana me zubar da kwalla. Abbu yace"Allah sarki nawaf kayi hakuri wata rana sai labari yanzu gashi zaman wahalar da kayi yazama labari Kai de kacigaba da hakuri da rayauwa kaci mushiga ayomana sallama da megidan"..... Suka nufi cikin gidan sukasami wani yaro Dan yayo masu sallama... yaron yace Ance "waye"? kace bakine daga KANO yaran yasake fitowa yace "ance wai kushigo"... Suka'kutsa Kai cikin gidan da sallama. Suna shiga suka iske Inna lami zaunai daganinta tanacikin wahala da yinwa Dan duk'tayi wata Kala... tace"sanninku da zuwa"tatashi takawo masu tabarma tashin'fidamasu.... bayan sun zauna tace"amman fa banganeba wlh daga ina bayun Allah"? Nawaf yayi wani munafikin murmushi yace"wanan Abba nane Alhaji Jameel wanan kuma ummitace hajiya Jameela yana nuna su Abbu nikuma sunana *NAWAF*.....Aikafin yarufe baki Inna lami tayi zubur tamik'e tace *NAWAF* Dakarfi......🖊? Comment Share pls 8/12/20, 9:21 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA HAMSIN DANA MASIN DABIYAR* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ _Wanan shafin nakune Khadija Muhammad da Rufaida ina yinku🥰_ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ........📖 Inna lami tace Nawaf dakarfi sai kuma tafashe da kuka tanacewa"Nawaf dama Kana Raye"? Nawaf yace"ina Raye Inna bakiso hakabako"? Allah daya halicce ni shiyara yani yahadani da iyaye nagari Wanda banida kamarsu suka rikeni tsakani da Allah.!!!! Inna lami tafashe da kuka tace Allah sarki Nawaf rayauwa k'enan Dan Allah Dan Annabi rahama kayafemin Wlh Allah nayi nadamar abunda na Aikata Bayan tafiyar ka abubuwa da yawa sunfaru Dani Dan Allah Kaya femun Inna lami Tafada Tana kuka me tsuma rai tafada gaban Nawaf..... Aisai taba su Nawaf da Abbu tausai matuka ganin yadda tak'e kuka Tana rokon Nawaf... Nawaf yatashi yakamota yace"Kidena kuka Inna nide kam naya femaki Allah mamuna maahi lefi yayafemana to ni wanene da bazan yafeba harga Allah nayafe yan zu Kigaya Mana suwaye ku kuma kibani labarin mahaifina..." ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** Inna lami "tace to bakagayamin suwaye wadan nan tananuna su Abbu da Ummi."? Nawaf yayi murmushi yace "Allah sarki iyayan kwarai Wanan shine Abbu yana nuna Abbu yanuna Ummi yace wannan kuma itace Ummina Sune iyayena Dasuka raineni bayan Asabe tayaddani tatafiyarta"!!!! yafadamata dauk yadda abun yakasance..... Inna lami tace "Allah sarki Allah yasaka maku da Alheri kunyi Abunda bakowane zeyiba harma Dani dayake da agurina Allah yayimaku keyakeyawan sakamako." Su Abbu sukace"Ameen bakomi Aidanakowane." Nawaf Yace" Inna kibamu labarin rayauwarku da Mamana dana Babana". Inna lami tashare hawaye tace yanzu kuwa.....Anan takwashe Kaf tarihin rayauwarsu tabasu.....bayan tagama basu Tana kuka Nawaf nayi Sai su Abbu ne K'erararashinsu.... Nawaf yashare hawaye yace"Bayan Kunbaro Katsina Kinsake komawa "? Inna lami cikin kuka "tace Wallahi nayi nadama Amman tsoro yahanani komawa"... Nawaf yace to kishirya gobe In Allah yakaimu zamuje... Inna lami tace "to Nawaf Allah yakaimu". Wai ina malam da mujahid bangansuba cewar Nawaf.!!!? Inna lami tasake fashewa da Kuka tace" Ai bayan tafiyarka Anyi wasu mamakon, ruwa kusan duk unguwar nan bagidan, da be zubeba gini ya rufto masu, malam da mujahid Anan take suka Amsa kira bayan rasuwansu nashiga matsin rayauwa bacin yau bare nagobe basutura gashi banida kowa agarin nan sai Asabe Kawata Itakima wata Rana, Akakamata Agurin safaran yara kotu tayankemata hukunci Daga nan bankara jin labarinta, ba....to kunji yadda rayauwa tajuya man baya shiyasa Nike nadamar Abubuwan da na Aikata nasan ko Hakkin ku da na iyayena yasata awanan halin tana fada Tana kuka metsuma rai daganinta tayi nadama..... Nawaf yace"Kiyi hakuri Allah yajikan su malam". tace Ameen Ummi tatashi taje gaban Inna lami tana rarrashinta.... *Washe gari* Guk sunshirya Dan tafiya Katsina sai de Inna lami batada wasu kaya nakirki dazatasa sai da Nawaf yaje ya siyomata dinkaku tasa yasiyo masu Kalaci me kyau sukaci suka dau hanyar Katsina tadukko Dakin Kara...... KATSINA """""""""""««««««««"""""""""" Bayan sun sauka Katsina sai Nawaf yak'e tanbayar Inna lami wace Unguwa suka dosa... Inna lami taKwatanta mishi Allah yaso yana Dan shigowa Katsinar yasan wasu Unguwanni aciki garin.... Bayan sunje Unguwar Dutsin safe lokas Sukayi Parking Awani Katan gida mefadin gaske Gashi ya hadu bakarya Yasha ginin zamani me Burgewa da kayatar da Wanda yaganshi.. Inna lami taga gida yacinza yazama hadade kuma da alama part part ne saboda gidan gaskiya Katon gaskene tace"Nawaf Anya gidanne."? Nawaf yayi Murmushi yace"to Inna shekaru da yawa mude muje mugani" Ummi tace"Dan Allah kikwantar da hankalinki insha Allah nanne." Inna lami takada Kai kamar wata kadangaruwa... Suka nufi cikin gidan sukasa megadi yayo masu sallama meganiyacw waza'acer...? Nawaf yace"Kace bakine daga Kaduna" Megadi yafito yace" ance Kushiga". Sukayi mashi godiya sukaje suka taho da motocinsu megadi yabudemasu Gyat suka shiga bayan sunshiga sukayi sallama Aka Amsamasu tare da basu izinin shigowa... Suna shiga Matar da take zaune A palon tayi zubur tamike tace"lami Dakarfin gaske kece nikegani koko de"? Lami Tafashe da kuka tanamecewa nice Mami tafada Tana medukawa gaban Mamin... Wanna daga muryar da Mami tayi shiyajawo Hankalin sauran mutanen gidan gaba daya sukayo waje.... "Suna Mami lafiya"? Mami tayimasu nuni da su lami daketa kuka.....aisai suka zaro ido lami suduka suka hada baki gurin fada dukda shekaru da'aka Dauk bazasu kiganetaba.... Aikuwa sai iyayan mata sukasa kuka sunci kuka Kamar bagobe sai dasuka gaji Dan kansu sukayi shiru..... *Bayan minti Shabiyar* Kowa dake cikin gidan harma da wadanda basunan Ankirasu Kowa ya hallara... Baba Daddy Mami Ammi Aunty Kalisat Mujahid Sadeeq ya Naseer Da kuma Aunty Habiba Duk sunhadu kowa da tashi zuri'ar Inna lami tamatsa kusada su Baba tana kuka Tana neman gafaran abubuwan da suka aikata nabarin gida... Baba yadagota yace bakomi lami ninayafe maki Allah yakiyaye nagaba....tamatsa Kusa da Daddy shima tananeman gafara Daddy yace"lami wallahi Kunbani Kunya Yanzu gayaman wace irin riba kukasamo da kukagudu da gagida."? Babu Daddy babu wata riba damuka samu sai faduwa lami tafada cikin kuka.... Baba yace "Kayi hakuri Kayafemata Dan Allah ba'anfanin tuna baya... Daddy yace bakomi Allah yayafe mana bakidaya....lami tamatsa ga iyayanta mata da yan uwanta tarokesi gafara suma suka yafemata..... Baba yace "towai ina sumaiyya naganki kekade ko ita haryanzu Duniyar bata koyamata darasiba."? Inna lami tasake fashewa dakuka tace"Baba tarasu tafada tana rintsa ido....Innalillahi wainna ilaihir raju'un....gabadaya dakin yadauka.... Baba yace"yanzu sumaiyya tarasu."? Tace" eh Baba" Daddy yace bamu labarin Abunda yafaru Anan Inna lami takwashe Kaf tunbarunsu gida da Abubuwan da sukafaru dasu Dama tarihin Nawaf dayabata Komi tafadamasu Bata boye komiba...... Ainan mutuwar sumaiyya tadawo masu sabuwa kuka kawai suke Harda su Nawaf Da Abbu Akarasa waze rarrashi wani Daddy da Baba ne Sukayi Karfin halin Lallashinsu.... Inna lami tanuna Nawaf wanan shine *NAWAF* Dan sumaiyya da tabari wadannan kuma sune iyayanshi da Suka temakeshi tafada Tana nuna su Abbu da Ummi...........🖊? Comment Comment Share 8/14/20, 6:02 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA HAMSIN DABIYAR DANA SITTIN* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM .......📖 Su Duka suka Dube, su Baba yace" koshakka babu gakamanan taso kazo cikin yan uwanka." Nawaf yatashi yana me share hawaye ya isa gurin da su Baba suke. Baba yasha fa Kanshi yace"Allah yayimaka Albarka yajikan mahaifiyarka." Suduka suka amsa da Ameen. Daddy yadubi su Abbu yace"Alhaji Allah yasaka maku da alheri wanan kokari da kukayi bakowane ze iyaba Allah yatemakeku, yabaku ladan wanan kokari." Abbu yace" Ameen Aibakomi munzama daya." Inna lami tace"Wai yanaganku anan garin Daddy bayan nasan kuna sokoto."? Daddy yace"Ai kusan shekara biyar kenan da dawowarmi Nima natataro kasuwancina nadawo kusa da dan uwana yanzu muduka munan Katsina." Tace"Allah sarki yau gani cikin yan uwana danayi kewarsu abaya ga zuri'a muntara Amman Wai banga ya Umarba."? Baba yace"Allah sarki Umar shima shekara shidda kenan da rasuwanshi sakamakon wani hadarin mota da yasamu Allah yayi mashi rasuwa Amman yabar Mana yarinya daya da Allah yabashi damakuma tunbayan Auransu da matarshi ya daya Allah yabasu yanzu Haka tana gurin mahaifiyar ta Amman lokaci zuwa lokaci tanazuwarmana Hutu maman tata tayi Aure sai taroki da mubata ita kuma mijin da ta Aura yayadda, zeri k'eta Danshima betafa Haihuwaba." Inna lami tace Allah sarki Allah yajikan ya Umar da sumaiyya gaskiya munyi rashin mutane nagari sai de muyitamasu Adduar Allah yamasu rahama dama Kullihin musulmai." Sukace Ameen. Yau de wanan Family suna cikin jin dadi da Annashuwa musanman ma Nawaf wai yau shine cikin Family dinshi..... KANO ««««««««""""""""""«««««««« Humaira Humaira K'e Humaira". "Na'am Mommy." Tafada afirgice. "Aisha me kikeso ki zama ne? wanan tinanin naki yayi yawa, Dan Allah kisama ranki salama haba Aisha."cewar Mommy." Aisha tace"Mommy kiyi hakuri nadena Wallahi Mommy narasa, yazanyi sai hawaye shar." Mommy tace"subahanallahi menak'e gani haka haba Humaira Shin bazaki hakuriba kimikama Allah lamarinki nasan de berasa nasaba da wanan son da kikadorawa kanki Dan Allah kimikama Allah lamarinki kiyi ta Addua komi sai yazomaki da sauki." Aisha tace"Mommy narasa wane irinso nikema Nawaf gashi tun ranar da akayi taron nan bansake ganinshiba gashi in ba wani mihimmin aikiba bezowa gidannan, kuma Mommy kodama yazo bazan iya fadamashiba, saboda Daraja da kima da Allah ya yi mani bazan iya tinkaranshiba da sunan inasonshi" takarasa maganar tana me zubar da hawaye. Mommy tatausaya ma yar tata domin so bawasaba. Cikin tausayawa tace"Kiyi hakuri kede kicigaba da Addua kamar yadda na cemaki wata rana sai labari Kinji ko."? Humaira tace"in sha Allah zancegaba Mommy kema kitayani Adduar." Mommy tace Ai kullin cikin yimaki nike. Yauwa Mommy Dan Allah zuwa jibi zanje Katsina. To zumincin yatashi kenan to Allah ya kaimu cewar Mommy. In Abban ki ya dawo zanga ya mashi. To Mommy nagode. Bayan Abba ya dawo Mommy Tak'e gaya mashi yace" to Allah ya Kaimu yama Kamata muje bakidaya Dan mundade bamu ziyarce suba kinga yanzu muna lokacin Hutu kinga sai muje baki daya Koya kika Gani."? Gaskiya Kam Hakanma yayi Allah ya kaimu. """""""" Yau ne su Abba da iyalan shi suka shirya Dan zuwa Katsina KATSINA """""""""««««««"""""" Nawaf ne tsaye shida murja Diyar Auntya Khalisat Sai wani yauki take tana shi,shige mashi wai ita me Dan uwa Tace"wai yaya natan bayeka."? Nawaf da hankalin shi yana ga waya yace"Ina junkie." Wai Dan Allah Kana da budurwa kuwa.? Nawaf yace"Miyasa kika tanbaya."? Ah ah Bakomi yaya. Ta bude baki zata sake magana sai ga wasu motoci kusan su biyar suka shigo. Lokacin da motocin suka shigo shi kuma Nawaf yatashi yanacema Murja bara nadan zagaya namike 'kafa. Bayan motocin sunyi parking mutanan ciki sukafito Murja tatashi tatafi da gudu Tana oyoyo my sister Aisha ma tataho suka rungume juna suna masu farin cikin ganin juna. Mommy tace "Oh nibaza aminba sai sister ko."? Murja tace"la Mommy bahaka Bane." tafada tana rungume Mommy. Abba yayi murmushi yace"Nide inkungama kusa meni Aciki Murja Taduka tagai da shi. Suka dunguma suka yi cikin palon gidan "Bayan Angaggaisa Kowa yana cikin farin cikin wanan ziuara da su Abba suka Ka'wo su Baba suna jin dadin yadda Abba Ke girnamasu, sosai D'ukda basu hada komi da shiba Amman yana ganin girmansu." Nawaf ne ya shigo palon lokacin kuma Inna lami tafito daga Bedroom din da Akabata bayan zuwansu. Sunkawo Alokaci guda ita da Nawaf Aisha tamik'e tace *NAWAF* Inna lami tace *SALMAN*.....✍? Comment Share pls 8/15/20, 9:01 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA 6️⃣0️⃣DANA6️⃣5️⃣* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ........📖 Ai Kuwa sai Kallo yadawo kansu Kowa na tunanin to ina suka san juna.? Inna lami tace"Dama kanan Araye."? Tafada tana me ida shigowa cikin palon shima Nawaf yakaraso ya zauna Haumaira sai binshi take da Kallo. Abba yace"lami Ina sumaiyya Dan Allah inaso naroki gafara agurinta nasan ban keyauta mata ba nayi nadamar abin da nayi mata." "Allah sarki Salman Sumaiyya sai de muyimata Addua domin kuwa tatafi, tafiyar da badawowa." cewar Inna lami. "Innalillahi karde kicemin Sumaiyya tarasu."? Abba yafada da rudewa. Inna lami tace"Koshakka babu Sumaiyya ta rasu Salman." Ya Allah Abba yafada yace"Allah sarki bewar Allah Allah ya jikan Sumaiyya ya sa ta huta Sumaiyya mutun, niyar kirki Allah sarki Rayauwa. " "To yanzu ina cikin da tatafi da shi."? Inna lami ta nuna Nawaf Da hannu tace"Gashi Nawaf ga mahaifinka." Suduka sun razana da jin wanan lamari Nawaf Dan Alhaji Salman ikon Allah ya fi karfin was. Baba yace"wai Dan Allah kuyi Mana bayani wai mike faruwa."? Inna lami tace"wanan Tana nuna Abba shine mijn Sumaiyya Wanda nike gayamaku kuma shine mahaifin Nawaf." Kadiran Ala manyasha,u Baba yafada da mamaki Afuskar sa. "Nawaf kuwa kasa makomi yayi ya zubama sa rautar Allah ido." "Kowa dake palon yayi mamakin wanan ikon Allahn." Abba yace"dama ina tare da Dana batare da nasaniba Ashe shiyasa koda yaushe nak'ejin Nawaf Harcikin Raina Ashe danane." Baba yace"Lami wanan shine mijin Maryam tsohuwar matar marigayi yayanku Umar wanan itace Aisha Humaira Itace diyar Umar da yatafi yabari." yafada yana nuna Aisha. Inna lami tace"kaga ikon Allah." Aisha tace"Baba yanzu ya Nawaf Dan uwa nane."? "Kwarai kuwa Abokan wasane Ku da maman shi da Baban shi Uwa daya Uba daya." cewar Baba. Aisha tasaki wani Kayataccin murmushi. Tanacewa a ranta in sha Allah ya Nawaf kakusa zama Nawa. "Anan Inna lami ta kwashe Kaf abin da yafaru da rayauwar su ta fadawa Abba." Abba ya tausa yama rauwar da Sumaiyya tayi dakuma yadda rayauwa ta kasan cema Tilon Dan shi Nawaf. Ya dubi su Abbu yace"Alhaji Allah yasa kamaku Da Alheri bansan me zan cemaku ba sai de Allah ya biya ku." Gaba daya palon Suka Amsa da Ameen. Abba ma yace"bayan mun rabu da Sumaiyya nashiga damuwa sosai sai daga baya naga abin da nayi Ban kyauta ba.....Itama matar da na Aura a gurin Haihuwa Tarasu ita da abin da ke cikin ta bayan ta gayamin Abun datayi takuma yi nadama da nufin in detaga Sumaiyya zata roki gafaran ta sai de Allah be nufaba. Bayan mutuwar tane na dau shekaru ban sake yin wani auran ba sai sadda Allah ya hadani da Maryam.. "Allah sarki Rayauwa k'enan gashi Allah ya hada ni da Dana in da banyi zatoba Ya Allah kaya fe Mana laifikan mu baki daya sukuma wadanda suka rigamu Allah ya gafar tamasu in tamu tazo Allah ya sa mucika da kyau da imani." Gaba daya suka Amsa da Ameen. Abba ya dubi su Daddy yace"Daddy ina da magana Dan Allah in kunbani Dama." Daddy yace" muna jinka Salman." Abba yace"dan Allah ina so a hada Auran Aisha da Nawaf." Ai ba shiri suduka suka dago suka Kalli juna suka zubama juna ido ko kyaf tawa basi.....maganar da Daddy yayi ita ta medodasu.....Daddy yace"Ah Masha Allah wanan i abun farin cikine in de Sun Ameen ce da juna wallahi nikam na Ameen ce nasan yaya ma ya Ameen ce." Baba yace" Masha Allah nima na Ameen ce sai anemi Ameen cewar su." Abbu yace" Nawaf Kaji me mahaifin ka yace shin ka Minta koko."? "Nawaf da yarasa me zeyi murna ko me saboda shima ya jima yana son Humaira kuma yasan itama tana son shi yaki bayya namata ne yanajira sai komi ya dedeta Dan Kar azo batun Aure komi ya cya be masa Amman tabbas yasan ta na son shi shima kuma yana son ta." Uncle Naseer ya zunguro shi yace"ya de Nawaf Kaifa mu ke jira." Nawaf yace"Komi kuka yank'e na' Amen ce Nayadda." Umma tace"Aisha saura ke Shin kin Ameen ce Ta dago Tace...........✍? *Dan Allah kuyi hakuri da wannan bayawa bana jin dadi* Comment Share pls 8/17/20, 5:33 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA 6️⃣5️⃣ DANA7️⃣0️⃣* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ _Wanan shafin nakine Husna Muhammad ke kadai_ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ......📖Humaira ta dago tace"nima na Amin ce." Daddy yace"masha Allah Allah yayi maku Albarka gabada yanku ya kuma kara hada kan zuri'armu ya kuma gafar tamana kurakuran da mukayi." Gabada palon suka Ammasa da Ameen. """"""""«««««««"""""""" Washe gari Nawaf yadubi Aisha yace"Dama Kinasona kika‘ki gaya min miyasa."? Humaira ta Dub'e shi tace"To Da Kai miyasa Baka fadaba Kasan Mu'mata Ansanmu da Kunya koba hakaba." Ta fada tana Kallan shi. "Hmmm Hakane fa mata iyayan kunya to da wasu suk'e zuwa sutari samari kumafa suce suna sonsu suma dauk kunyar ce."? Nawaf ya fada yana me sakar mata murmushin Kauna.... Humaira tace" to nikam bazan ce komiba Anan Amman kasani bako wace mace me tunani da Hankali ce zata tari Namiji da sunan tana son shi wallahi matukar taje tasame shi tafada mashi to koda yana sonta to tabbas Zerage son da ya K'e mata Mutannamu na yanzu ba daya suke da muta nan Daba." Nawaf yace" Angaida sarauniya me Babban matsayi A Babbar Fadar A cikin Zuciyar Nawaf." "Sai tarufe fuskar ta Alamun jin kunya." Nawaf yace"to yan zu Da ace ba'ayi wannan, maganar ba da yazaki."? Humaira tace"Ya kuwa zanyi sai na Mika Lamarina ga me Kowa Kuma me Komi Domin Nasan ba Abin da yafi Karfin Allah nasan ze tema k'eni." tafada da yalwa Taccen murmushi A Fuskar ta..... Nawaf yace"Kinyi gaskiya Baja Acikin Maganar Ki Allah ya Kara Yimana Jagora Acikin Al'amurran Mu." "Tace Ameen." Acin Daya Bangaran Kuma Murja Takadu da Jin Wai za'ahada ya Nawaf Aure da Sister Dinta Humaira Dan Allah ya gani Tunbayan da su Nawaf sukazo takamu da sonshi bana wasaba tarasa wazata fadamawa taji Dadi..... Ramlat ce ta Tabata" tace Sis me yake Faruwa da kene naga duk kin shiga damuwa Dan Allah kigaya min me Ke damun ki."? Murja ta ja dogon Nun fashi tace"Sis wallahi wani Abu ke Damuna bazan iya boye maki komiba Dan ke yar uwa tace Sis tun bayan Da su ya Nawaf sukazo nafada kogin sonshi sai kuma kawai naji wata magana ta hada Auran su da sister Humaira sis na rasa yazanyi Dan Allah kifada min yazan yi."? Tafada tana me kallon Ramlat tana hawa ye.... Ramlat tace"Natausaya maki Sis Dan so bawasaba, Amman inaso kisama zuciyarki salama kita Addua sai Allah yasamaki sauki cikin Al'amur ranki domin kuwa kinsan Humaira nason Nawaf sosai shima Haka kumakinga manya sunriga sunshiga cikin maganar, tunkafin kifara ganinshi sunruga sunsan juna Dan Allah kiyi ,Hakuri karkibari wani yasan wanan maganar Dan Allah zantayaki da Addua Allah ya baki wani wanda yafishi kinji."? Murja tace"Hmmm to Ameen Amman Sister Anya zan iya hakuri da son shi kuwa."? Haba sis zaki iya Mana Dan Allah karkisama ranki cewa bazaki iyaba Karki jefa kanki cikin matsala Kar tarihi ya mai'mai ta kanshi kingade Abin da yafaru da su Umma lami ko.?Dan Allah kiyita Addua Allah ya kawomaki mafita." "To Sis nagode kwarai da gaske Kuma in sha Allah zan yita Addua Dama kuma Addaua takobin mumini." cewar Murja.... Ramla Tace"Yauwa Sis Allah ya shige Mana gaba. Murja tace"Ameen." Ramla tace"ni da sosamune Allah ya hada kanku keda ya Muhammad Musha biki Wallahi." tafada Tana dariyar mugunta. Murja ta Kai mata bugu Tana me fadin"wallahi kikiya yeni Ramlat." Ramlat tace"ni de Addua ce nayi Kuma Allah ya Amsa." Aikuwa sai Murja tabiyo ta Dagudu........ *Bayan wata Daya* Cikin wata dayan da yashige Abubuwa da yawa sunfaru ciki harda saranar Nawaf da Aisha Humaira Da kuma Murja Da ya Muhammad Da kuma Ali da Ramlat Da Kuma saudat da Suleiman Da Ibrahim da Autar Aunty Khalisat wato Mami.....wasunsu da ma suna Soyayya wasukuma sai da ga baya Allah ya hada Soyayyar tasu Irin su Murja da Muhammad..... Wanan Family suna cikin Farin ciki Nawann Abun Alheri da yasa mesu Yau gashi zuri'a takara habaka zuminci nata kara kulluwa....biki ya matso ko ina sai shirye shirye Akeyi Inda Iyayan suka yanke shawaran, Gaba daya A zo Babban gida ayi Bikin gidan Alhaji Baba Domin kuwa Amaran Da yawa Angunan ma da yawa. Ayau ne su Nawaf Da Abbu Da Ummi Da kuma Mommy da Abba zasu duro Katsina Humaira ra kuwa tun saura sati biyu Tataho Katsinar Dan za'a hadasu duka Anaran Aimasu gyaran Jiki....... Wai nikam ina zaki iketa mazakodi haka cewar Marja.... Humaira tace"Bazaki ganeba ne." Murja tace"yau naga Ikon Allah in kinman bayani me zehanani ganewa." Yau fa su ya Nawaf zasu zo shiyasa Nake ta sauri na shir ya mashi Dinner Kokinga lefina."?cewar Humaira..... Murja tace" Ah ah sarakan soyayya imaza tafi." To Nina gani maza koma kizauna Wanan Uban gyaran jikin da Akayi maki shine wai zaki shiga Kitchen In yazo Karyaci Wanda Aka dafa masu......Suduka suka juya Dan ganin me maga nar......Aunty Habiba suka gani Tsaye itace me maganar wato maman Ramla..... Humaira tace"Kai Dan Allah Aunty kinsan fa sunsha tafiya bagara na yimashi me dadi ba yadda ze huce gajiya." tafada A shagobe...... Aunty Habiba takama tafa Hannu tace "oni wanna zamani Allah Ka hushemu lafiya A gabana kike Fadin Haka Ko Kunya,babu."? Aikuwa Yan matan suka she ke da dariya Mami tace"yo Aunty Kadan ma kikaji inde Yaya Humaira ce..........✍? Allah nagaji Bye Comment Share plssssssssssss 8/20/20, 9:24 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* ______________________________________ *SHAFI NA 7️⃣0️⃣DANA7️⃣5️⃣* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ _Alhamdulillah Allah mungode maka da kanuna Mana wannan shekara Allah kabamu Albarkar da ke cikinta Ameen_ _Yake yaruwa kitsaya kiyi Karatun tanatsu kiga shin wane Abun alheri kika Aikata Acikin shekaran da tagabata wane kure kikayi Kiyi kokarin kara Alherin da kika Aikata kiyi kokarin gyara kura'kuran da kika Aikata Allah ya bamu Ikon Aikata Alheri ya sa mudace Da Alheran wannan Shekara ta 1442 Yau de muna 1gawatan Almuharram Hijira Fiyayyan Halitta Annabi Muhammad (S a w) tanada 1442 Allah ya sadamu da Alheran dake ciki Ameen *BARKANMU DA SHIGOWA SABUWAR SHE KARAN MUSULINCI_* BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM .......📖Humaira tace"Mami ina wasa dake Allah kikiya'yeni In Manya Na magana yara basa shiga Kinajina Ko."? Mami ta sheke dadariya tace"Sanninku Manya Manya iyayanmu muyara." tafada Tana Kara shekewa Da Dariya... Aunty Habiba tace"Kwaji dashi Amman de Humaira Bazaki fitaba Allah." Kai Kai Kai My Aunty Tafada Tana shagoba.... Aunty Habiba tace " Allah ba inda zaki Koma kizauna." tafada Tana meficewa daga room Din....."to sai Adawo azauna cewar Murja Tana meyimata gwalo..... Bayan Su Nawaf Sun Karaso shida su Abbu da Abba.. Su Humaira suna Zaune suna tsara yadda Dinner zekasan ce sai ga Ameera Yar Uncle Naseer tashigo tace"Aunty Humaira Wai Ya Nawaf yace Kizo." Humaira ta dafe Kirji tace"wai harsun Karaso ne."? Ameera tace"yo Aunty tun dazu fa harsun huta sunci Abinci Mafa." Oni Aisha kuma shine ba afada minba gaskiya ni ba'a kyauta minba....cewar Humaira.... Ramla tace"yan zude sai Kitashi Kitafi tunda yanzun Kinsani."tafada Tana Kunshe Dariyar ta. Murja tace"Lallekam." Humaira tace"kuyitayi de Kanku Akeji." taja hannun Ameera suka fita daga Room din..... Suna Fitowa Tahango Sweetheart Din Nata yazuba mata ido tana tahowa ya shagala da Kallonta Harbesan ma ta Karasoba sai da ta huramasa iska Kafin ya Ankara da takaraso yayi Ajiyar zuciya yace"Wallahi My Habibtey Da Bansa Mekiba da bansan inda zansa rayauwataba Wai shin kema kunajin yadda nikeji Kuwa."? Humaira tace"Fiyema da yadda Kakeji My Dear Sonka Acikin jinina yake ina wuni ya Hanya ina fatan kun Iso Lafiya."? Lafiyalu Shine bakizo kika tareniba ko.?cewar Nawaf.... Humaira tace" Bahaka bane Wallahi Aunty Habiba ce Tahanani fitowa Wai ba Inda zamu."tafada Tana turobaki.....To sarakan Soyayya sai kuzo Palo Anakiran ku.....suka juya Dan ganin me maganar....Ya Muhammad ne yace"kunzu bamin Ido kuzo Su Daddy nason magana da mu."Nawaf yace"to munji Dan sa ido Muje." Ya Muhammad yace"Oho de mude tafi." Suduka Iyayan ne Da kuma su Daddy Da Baba Sai Amaran Da Angoyan... Bayan Anbude taro Da Addua....daddy yace"Maka sudin Taraku Anna shine munji ku Amaran da kuma Ku Angoyan Kuna wata magana ta Wai zakuyi Dinner to A gaskiya Bamu Amunce ba Da wanna Farty da zakuyi Dalili kuwa shine Shin Ita wanan Dinner Dazakuyi mezata jawomaku kuma me zata kareku dashi? Inaso kusani Wanan farty da yawan cin mu kehadawa da sunan Wai taya murnar biki wallahi Duk Awurin wanna Farty Ake Zubar da Ladar Auran sai Bayan Anyi BIki kaga Anata Samun Matsaloli da Yawan Gaske, wan da Allah ne Kade, ke takaita Abun Zakaga Wani Kayan Takaice Wai Anhada Iyaye da Kakan ni Da yan uwa Yara Da Manya, Maza da mata An cekude Ana rawa Kaga mutum tsofe tsofe Wai yana rawa Ana bikin Jika Kokuma, kaga tsofe tsofe Tana rawa ga gogoro Ansha Wai Tana bikin jika Sun Aro Al'adun yahudu da nasara Sun ya fama kansu da sunan wayewa to tur, Da wanan wayewa Al'adarmu da Addininmu Basu koyamamu wannan Banzar Tabi'arba Ya kamata mu Hankalta musan Abunda Mukeyi Karmu biye ma Kururuwar Ibilis ta Kaimu, tabaro Allah ya shirye mu gaba daya Ya ganar da mu gaskiya ya bamu ikon binta Ina Baku Hakurin Wanda na fatama wa Kuyi Hakuri, Amman de Gaskiya Wannan Dinner Bazaku yitaba." Baba yace"Ai baka saniba wani Abun Haushi da Rishin wayewa da Karancin Addini wai sai Kaga Ana rawa Uba ya Kama Kugun yar shi suna rawa Gaban suriki gaban kowa da kowa Dan Allah wanan ba Al'adar yahudu bace suka doko suka Azama kansuba.? Yadekamata muzauna muyi Karatun Tanatsu musan mimuke yi Wai sai kaga Anzo gurin Biki GA iyaye ga kiwa da kowa Amarya da Ango sunzo suna Wai ciyar da juna Anyan ka Coyk Yasa abakin sa taturo bakinta yasamata Wai Aga zeriketa koko bakunya ba tsoran Allah Kai Allah de ya shirya ya ganar da mu wadannan yahudawan sosuke sukai mu Hanyar da batada tabbas Allah ya sa mudace." Suduka palon sukace, Ameen Jikinsu Duk yayi sanyi......... Abbu ya Kuma"cewa Baba wani Abun ma Dabaka saniba Wai sai Kaga Anata Daukar Photo Ana taturashi A Network Abun wani Bakyan, gani shiyasa gashi nan matsal tsalu suyita faru sai De Kawai fatan shiriya, Allah kuma ya Kara ganar Damu Gaskiya Amman Al'umar mu sai Fatan shiriya." Gaba Daya Palon Jikinsu yayi sanyi sosai Bakadan ba suna masu fatan Dacewa Duniya da Lahira....... Inna Lami Da itama jikinta yayi sanyi tace"to Baba In sha Allah Anfasa yi Amman Dan Allah Abarsu suyi Koda Kamu ne." Daddy yace" Ah bamatsala Kamu Ai Yasu'yasu mata ne Sai su shirya sai Ayi Kamu A cikin Harabar Gidan nan Nasan ya Isako."? Aunty Habiba Sarkin zuba tace"Ah ah ah Wallahi Daddynmu ya isa mungode Allah ya Kara lafiya da Nisan Kwana Allah ya Kaimu dagashi sai mu Iyaye Muyi Yinin Biki Mude Fatanmu Allah ya basu zaman Lafiya da zuri'a Dayyiba." To Masha Allah Allah de yasa mudace.....cewar Abba.....suka Amsa da Ameen...... Ayau Ne Laraba Aka gudanar Da Wa'azi Inda suka Kira malam Juwairiya Barda Tayi Wa'azi me ratsa jiki Tayi shine Kan zaman Aure Da kuma yana yin Da wasu matan suke jefa Kansu, Halaka Da sunan Wayewa Bayan, kuma Ba wayewa bace Tsan'tsar Jahilci ne Ke da wainiya dasu Allah ya sa mu dace Ameen......Masha Allah Wa'azi ya tafi Yadda Akeso inyi Lafiya An Gama Lafiya......... Yau Ake Kamu Tun Misalin Karfe Biyu Gidan yafara Daukar Jama'a Dan za'a gudanar Da Kamun ne Da misalin Karfe Biyar Na yamma.... Su Inna Lami Da Aunty Habiba sune Iyayan Biki Sai Kaikomo, Sukeyi Dan ganin Anyi Taro Lafiya Angama Lafiya....... Masha Allah nafada Dan ganin wadan nan Amare Abun Ba'acewa komi domin kuwa Bakarya Sunhadu Harsun,gaji Kaya Kala Daya sukasa sunfito Sak Amaran....... Inna Lami ta Kallesu tace"Masha Allah hu Biasanal Kalikin Kamar Nasace Ku Nagudu." Duka suka Dau Dariya Aunty Habiba tace"Ai bama Kamar diya ta Humaira Dun Kinfisu Hadewa wanan ina Nawaf yagani Anya zegane Ki."? Ai sai Humaira Duk Kunya Takama ta...... Taro yayi taro Yan mata Ana ta ciyshewa Ansa Wakar Aliyu Nata Aure Martaba Amare masun fito sun taka sai like Akemasu, Masha Allah Biki yayi biki Guri ya Dau Harami Cin Nahango Yan Kungiyar *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* Sun sha Ango sai Fantamawa suke musan man ma Aunty Jumeey yar Mutan Kankia Aunty Bintu Kuwa sai Like takemata Hameeja Tace"mude Abamu Kayan Bikinmu Mutafi Dare nayi Kar mu Kwana A Hanya. Cin nahango Yan *MOMMYN ILHAM* Habiba taga Habiba ai sai surutu ya tashi tsaba gen surutu tana niyar yadda Abi Kasa Sai da Rukey Mu'az tataro shi Tajra Kuwa Aitana gurin Amare sai cizgar rawa take... Yan *MARAICIN NAWAF* Ma sunsha Anko Abun ba'acewa komi...... Masha Allah taro Ya Kayatar Anyi Lafiya Angama Lafiya sai san barka...........✍? *YININ BIKI* Comment Share Plsssssssss 8/21/20, 12:55 PM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹 STORY AND WRITING BY *MAMAN BABY💝AUTAR MARUBUTA* *MARUBUCIYAR* *MIJIN TACE* *KATANGAR NERA* *SAI KAMIN KISHIYA* *DA* 👇🏻 *MARAICIN NAWAF* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 ______________________________________ *SHAFI NA 7️⃣5️⃣DANA8️⃣0️⃣* ______________________________________ *🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊?* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________________ BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ......📖Biki ne Na yaran Manya Masha Allah Dan gin su Abba da Abbu Duk sunzo An yi biki Da su Abun Ba Acewa komi sai son barka Ayune kuma Juma'a Aka daura Auran _Nawaf Da Aisha Humaira sai Muhammad and Murja and Aliyu da Ramlat and Saudat da Suleiman and Ibrahim da Mami_ A Babban Masallacin Juma'a Na garin, wanna zuri'a yau tana cikin Farin ciki Dan wanan gagarimin biki da sukayi Daurin Auran Da yasumu, Halartar Dubban Jama'a takowane sako Sai de muce Allah ya Basu Zaman lafiya..... Masha Allah Amare sunsha Kyau Sai de suna cikin jimamin, Rabuwa da juna Aunty Habiba sai tsokanar su take sai kace wata sa'arsu Dan itakam batada Matsala Dan koina tazauna sai tasamu masoya baruwanta da jinkai sai de bata Daukar raini......Mami cikin Kuka Tace"wai Dan Allah Aunty yanzu daga yau bazamu sake kwana gidaba shike nan Narabu da Mamana."?tafada tana me kai Dubanta ga Aunty Habiba.....Aunty Habiba Tai murmushi tace"To ya za'ayi Ai dama haka Aure Yagada Ba wai kunrabu kenanba Ah ah Ai Akwai ziyara Kowa da haka yasaba Nide Addua ta Agareku Allah ya baku zaman lafiya ya kwaida idan makiya Akanku." Ai sai itama tafara Hawaye Suduka suka Fashe da kuka......Inna Lami ce tashigo taga sai kuka suke Tace"Ikon Allah haba Habiba me makon Ki Lallashesu sai kuma kizauna kunayi Tare Kuyi Hakuri kunji Ai zaman iba da zaku kutashi kushirya ga moto ci Ankawo." Ai suna jin haka sai suka kara fashewa da kuka.....Da keyar Akasamu, sukayi shiru Suka Tashi suka shirya....... zaune suke gaban iyayan da kuma Kakan ninsu inda sukayi masu nasiha me matukar ratsa jiki.....Sunsha kuka Kamar ba gobe Kowace Akasata A motar da zata kaita dakin ta...... Istete ce Gidaje ne jere masu matukar kyau Suduka Kala Daya sai de yan Chanje Chanje da baza Arasaba.......Cikin gida gen Harda wanda Nawaf ze zauna Kafin sukoma Kano..... Kowace Aka'kaita Gidan ta Wanda sungaji da haduwa..... Bayan kowa ya watse Akabar Amare Kowace halinta yafisheta...... Misalin karfe goma nadare Nawaf ne yashigo Gidan kai tsaye ya wuce Bedroom Din Humaira ya na shiga ya hangota, kwance, bisa wangame man gadonta ta sha kuka har tagaji. Yace"my Dear Bade harkinyi bacci ba."? Tana jinshi Amman fargaba, tahanata magana sai mutsu'mutsu take. yayi murmushi yace"nasan kina jina kitashi muyi Sallahr Nafila Dan mungode wa Allah Abisa wanna rana da yanuna Mana." Yana gama fadar haka yafita yaje Bedroom nashi be zarce ko inaba sai toilet yayi wanka yayi Alwala yafito ya feshe jikinshi da turaruka yafito ya shiga Bedroom din Humaira...... Tana zaune bisa Abin sallah da Alama de itamat tayi Alwalar..... Annan yajasu Sallah sukayi raka'a biyu bayan Sun sallame ya tajero masu Addu'oi Yadafa kanta yayi mata Addua yayi mata Tanbayoyi Kuma tabashi Amsa yayi masu Addua sosai suka sha fa......bayan Sun gama yaje ya kawo masu Abinci Irin na Amare wato Dajjaja Kazace Lafiyayya taji hadi ga Abun sha Kala Kala Anna yadin ga bata Abaki Tun Tana jin kunya harde ta hakura ya dunka bata har takoshi bayan sun kammala yace taje ta konta saboda ta huta gajiya.....Humaira kuwa wani dadi ya kamata tayi tunanin Nawaf ze daga mata kafa tunda har yace taje ta kwanta......tahaye bisa gado tana me sauke nunfashi....... Nawaf yana lura da ta fara bacci kuma Baccin yayi nisa sai ya tashi yaje ya haye bisa gadon Hmmm Abun sirrine Ina ganin haka sai nima na sidada Nayo waje Kunsan ba kyau shiga hurumin ma'aurata mutaru Gobe In Allah ya kaimu maji labari....... Wace Gari Ai Ina shiga gidan Nahango Humaira bisa cinyar Nawaf sai shagoba take zuba mashi shikuma sai wani biye mata yake Humaira tace"my Love Dan Allah Kabari Mana naje Kitchen din Mana." Nawaf yace"Ah Wallahi kawai Aikeda shiga Madafa sai munyi wata guda." Humaira ra tace"rufa min Asiri Dear bazan Iyaba nariga nasaba in banshiga ba bana jin Dadi." To naji Amman gaskiya Banda yau.cewar Nawaf... Tace"Hmmm yazanyi dole nabi Umar ninka." Yace"yauwa tawan Dan Allah tashi mutafi bedroom nayimaki Tausa." Ai sai tayi zubur tamike tace"Dan Allah kayi hakuri kamin Rai Wallahi Allah banaso." Sai ma tabashi da riya yace "to koma ki zauna tunda bakiso." A Gurguje Bayan wata daya Masha Allah Amare da Angowaye suna cikin koshin lafiya da soyayya Abun sai san barka..... Su Murja ne da su Ramlat suka hadu A gidan Humaira suna ta labari Murja ta dubi Humaira tace"wai ni kam sister wanan sirrin kyau da kika kara meye sirrin ne."? Haumaira ta muskuta tace"yan zu Nan harwai talle zatai ma Audi gori tsakanin nida ke wayafi wani kara haske da 'Kiba."? "Yau ku nifa wallahi ina tinanun ciki garemu fa Dan Kunsan nafiku saurin fa himtar Al'amurra Saboda naga Alamomi da yawan gaske namasu ciki A tattare da mu." cewar Ramlat.... Ciki suduka suka hada baki gurin fada "Yau dukafa yanzu watan mu guda fa da Aure kuma sai muyi ciki cewar Mami." da ta fito daga kitchen Da robar Lakabu A hannunta Tana lakuta tanasha.... "Masha Allah Alhamdulillah Wanan Abun farin ciki sai godeya ga Allah munkusan zama Baba." Sukaji Anfada sukayi saurin juyawa Dan ganin ma su maganar.... Gabadaya mazajen nasu ne sukashigo suna masu farinciki kowane yaje ya zauna kusa da Abar sonshi..... Saudat tace"to ai ba atabbatar ba kubar saurin murna." "Hakane fa to yanzu kuje ku shirya mutafi ga Dr Dan ya tabbatar mamu"cewar Ali.....gaskiyar ka Dan uwa kutashi mutafi...suleiman ya fada..... Mami tace munshige su Ya Ramlat dauk kece kika jamana Wallahi Ai sai kutashi mutafi." *Bayan Awa biyar* Su Nawaf suna cikin farin ciki maran musaltuwa, Dan dasukaje ga Dr Anyi Masu Gwaji kuma Antabba tar masu da suduka suna da ciki.....Nawaf yace"Allahu Akbar Ashe da raban zanrayau harnaga Baby nawa nakaina Allah nagode maka Allah kajikan Mamana."yafada yana me goge hawaya....sai duk yabasu tausai musan Man ma Haumaira..... Nawaf ne shida Abar sonshi ta na konce bisa shi bayan Sun gama murnar su Ramlat sunkoma gidan su Inda labari harya Kai ga iyayan sunyi matukar Farin ciki zuri'a natakara habaka......Nawaf yace"kinga iron Allah ko daga Aure har ansamu rabo nikam ba Abinda zance ma Allah sai godiya Alhamdulillah." Humaira ta yi murmushi tace"nagode wa Allah da ya Azurtani da Khamilin miji me Kaunata Allah Yabarmu tare." Nawaf yace"Ameen my beautiful wife Allah ya sauke ku lafiya." tace Ameen.....✍? ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** To Amare Allah ya saukeku Lafiya Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Duka Duka Anan Nakawo Karshin Wanan littafi nawa Na Maraicin Nawaf Allah ya sa A'anfana da darasin da keciki kuskuren da nayi ya Allah kayafe mun. Godiya tamusamman ga Aunty Buntu Aunty Jameela Jameey Hameeja Khadija Hayatu Rufaida Da kuma Duk masoyan wanan littafin Ako ina suke nagode kwarai da gaske Sai mun hadu A littafina nagaba Mesuna............