********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *🔥ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION*🔥 Page 1 Tafe take tana rangaji a hanya daga ganin ta kasan tagaji ga yunwa ga kishirwa wanda idonta dishi dishi take gani ko gaban ta bata kallo taxo kan titi xata tsallaka ji kake kiiiiiiii mota tayi gaba da ita kwance take kan titi ko motsi batayi jini naxuba daga hancinta bakinta. Kofar mota nagani anbude wata hadaddiyar kafa cikin wani takalmi dan ubansu mai dan tudun dunduniya axuciyata nace tsarki ya tabbata ga mahalicin wanna mamalakiyar kafa bangama rudewa ba sai danaga matar takarasa futowa fara ceh qal kamar balarabiya doguwa sosai Wanda kibanta ya dan shanye tsayin kibarta ba irin mai munin nan ba ce hancin nan nata dodar kamar biro bakin nan karami kamar cokali baya shiga gasu pink gwanin ban sha,awa idona yasauka kan idanunta dara dara farare kal ga gashin idonta zarozaro bakake gashin girar nan luf luf a kwance baki ga wani gashi ya kwanta gaban goshinta shima baki kirin kai Allah yayi halitta sanye take cikin lafaya mai tsadar gaske daga ganin matar nan kasan kudi ya zauna hannunta yasha jan lallai ga zobunan gwal a yatsunta, tafuto a rude tana fadin ina lillahi wa inna illaihi rajiun ni zainabu nashiga uku mutane kowa yataru kan yarinya dake kwance akan titi tayo kan yarinya tana jijjigata tanemi taimakon mutane suka taimaketa suka sata a mota gudu tafara driving gudu takeyi tana kallon yarinya har ta isa asibiti da ita HANIMAHAS INTERNATIONAL HOSPITAL fake unguwar tudun wada tana isa nurses akaxo da gadon daukan marasa lpy aka shigar da ita emergency likitoci sunfi biyar akanta sun dukufa dan cetan ranta inda hajiya zainab na reception tana ta xagaye gurin xuciyarta cike da xulumi Allah yasa yarinyar bata mutu ba sai a lokacin ta tuna yaranta na gidan yaruwata suna jiranta ga babban danta xaidawo 9ja xuwa yamma xama tayi ta dafe kanta 2 hours later Likitocin suka futo kowa da gumi a fuskrshi suna gogewa hajiya zainab ta gashi da Saudi tabi wata likita aciki tana Dr ina fatan ta farfado dr tace hajiya ki kwantar da hankalinki kibiyoni office...... Shin wace ceh hajiya zainab kuma wace ta bige kubiyoni ni aysha Muhammad ina da tarin amso shin QUEEN NERDIYA TURAKEE ceh sabuwar marubuciya daga eloquence writers need ur comments for any mistakes [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page4?6⃣to5?0? Deeni kuwa yana futa yatafi gidan kawunsa da yake unguwar sarki yayi horn a gate din gidan mai gadi ya bude kafin yashiga harabar gidan yayi parking ya shiga main parlour Matan bafan nasa ya iske a zaune hajiya babba ceh tace babban mutum yau kaineh agidan cike da jin kunya yace wlh ni neh hajiya Hajiya karama tayi dariya tace kedai barshi hajiya tunda yadawo fa bai zo gidan nan ba sai yau Deeni sosa keyarsa yayi yace wlh Hajiya ayuka neh sukayi yawa Dukkansu suka ceh to Allah ya taimaka ya kausar din kuwa yace wlh tana lpy tana gida Hajiya babba ceh ta kyabe baki tace ae mu ba musan mai mukayiwa kausar ba sam bata zuminci da mu bata zuwa gidan ko kadan sai dai acemin ta wuce tanan taje gidansu anya rayuwa zata tafi a haka Deeni sam matarka batasan yan uwanka ko kannenka basa san zuwa gidanka saboda wulakancinta rannan hajiyarka complain din data gama yimin kenan wlh yara sunyi hutu suna san zuwa gidanka amma matar gida bata so tayi shiru cike da jin haushi Hajiya karama ma cikin zafi ta karbe tace ke dai bari hajiya narasa irin kausar mijinta nasan jama,a ita sam bata so haba dan allah Cike da jimami Deeni yayi kwafa yace uhm hajiya kausar ae halinta sai ita haka nake hakuri har kararta nakai gidansu daga karshe nunawa sukayi yarsu bata laifi yanzu dai komai yazo karshe ae tunda aure zan kara Cike da jindadi suka ringa sawa abun albarka suka tambayesa a ina yasamu yarinyar bai boye musu komi ba yafada musu hajiya babba tace yooo wannan ae ba matsala ba ceh fatan Allah yabaku zaman lpy da zuri,a dayyiba katashi kawun naka yana sama sai kafada masa Tashi Deeni yayi yana ta musu godiya ya ajiye musu rafa din kudi na dubu dubu kowa a gabanta suna ta shimasa albarka ya nufi steps din kawunsa Sallama yayi a wani kayyataccen falo mai shegen kyau komi nasa purple daga gefen wani dattijo neh mai cike da haiba da kwarjini yana zaune akan sofa yana aiki a system dinsa cike da ladabi ya karasa gabansa Kawun neh yadago da murmushi a fuskarsa yace Shamsuddini ashe kai neh tafe ya mika masa hannu su gaisa nokewa Deeni yayi ya tsugunna yace kawu ina yini ya aiki ya dawainiya da mu murmishi kawu yasakeyi yace mungode Allah Shamsu sai dai jikin tsufa ya matar gidan Deeni ya ce tana lafiya kawu da wata muhimmiyar magana nazo maka dashi kawu ya nisa yace to ina jinka ya rufe system dinsa Nan Deeni ya kwashe komi yafada masa kawunsa neh yace toh lallai kazo da babban zancen Allah Sanya albarka amma zamu yi bincike kan hakan mu tabbar da gaskiyarta sannan gaskiya kadauko ta ka kawota gidan nan har zuwa lokacin bikin, insha Allah zamuyi bincike cikin satin nan sati mai zuwa sai ayi biki amma kafin nan yakamata kaje gombe kafadawa mahaifiyarka koh Cike da jindadi Deeni yace insha,allah zani kawu nagode allah yakara girma zankawo ta anjima bara intashi in tafi zuwa anjima zamu dawo da ita Kawu yace to Shamsu agaida matar gidan kannenka fa suna gombe suntafi Hutu Deeni yace haba nifa in ceh tunda nashigo naji gidan shiru Ya ajiyewa kawu shima rafa din kudi da bazasu irgu ba ya mishi kawu yayi masa godiya Deeni yafuto yayiwa su hajiya sallama ya futo yana mota ya tuna yabar kofar dakinsa a bude Shin in deeni ya tarar Ahlam bata gidan yazaiyi kubiyoni dai muji Da wannan damar zan mika ta,aziyata gaba ki daya family dinmu mun sake yin rashi,rashin mutumin arziki mutumin kwarai Allah ya jikansa Allah yayi masa rahma Allah yasa aljanna ceh makomarsa mun rasa ALHAJI AMINU GAMBO da safiyar yau Allah yabawa iyalinsa hakurin rashinsa QUEEN NERDY TURAKEE..... ************************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🔥 Page6? ....ahlam tagoge hawayen da ke idonta taci gaba da bawa mami lbryn.. A cikin motar driver neh yace hajiya amma fa kin xabo yarinya kyakkyawa wlh cike da jin dadi hajiya laila ta shafo kumatuna tana wani shu umin murmushi zaki zauna dani yarinyar kirki batare danayi magana ba nadaga kai hajiya hauwa kam sai hararata takeyi ban mata laifin baki ba barai fari A haka muka karasa unguwar nassarawa g.r.a na garin kano jerin gwano gidaje hadaddu namasu hannu da shuni kofar wani dankareren gida motar ta tsaya tana horn da gudu wani buzu yafito yabude katon gate din cikin harabar gidan muka tsayawa wanda girmansa zaici motoci fiye da goma ma ga shukoki na flowers masu kyau saukowa mukayi daga motar hannu na cikin sakale cikin na hajiya laila muka karasa wani kofa katuwa mai kyau muka tunda nake rayuwa bantaba ganin falo mai kyaun wannan falon ba sai kataka steps kafin kashiga falon kamar dai underground daki haka yake gawasu royal chairs wanda sunyi saiti biyu a ciki ga dining chan gefe shima abun kallo nikam gwalalo ido nayi da baki ina bawa kowani sassa hakinsa hajiyar ceh ta zaunar dani a kujera one siter kafin suma suka zauna. Lantana,lantana kira biyu hajiya tayi ma mai aikin gidan datijuwa ceh ta futo da saurin ta tagaidasu hajiyar ,cike da izza hajiya tace abinci zaki hadowa yarinyar nan kafin kimata wanka kishiryata ni na hau sama sai anjima xansauko cike da ladabi lantana ta futa hajiya kuma suka haura sama lantana ta kawomin fried rice da farfesun kayan ciki nazauna kuwa na ci nasha lemon hollandia strawberry mai sanyi nacika cikina taf ina gamawa lantana ta kwashe kayan takai kitchen tazo ta ja hannu na takaini wani daki a kasa mai kyau taciren kaya tashigar dani toilet tamun wanka da sabulai masu kamshi ta nannade ni cikin towel muka futo dakin tashafa min creams masu dadin kamshi shiryani tayi cikin wasu English gown doguwar riga mai kyau ta fesheni da turari takalleni da murmushi a fuskarta yammatan hajiya kinyi kyau sosae takamo hannuna muka dawo falo kunna min kallo tayi a luntsime miyar plsama tasamun MBC 3 ina kallon cartoon Bansan sanda bacci yadaukeni ba a wajen nadade ina bacci tashi nayi nagan ni a kan gado toilet nashiga nayi alwala nayi sallan azahar ina lazimi lantana takawomin fruits nazauna nasha AFTER 1 WEEK Ina zaune cikin kwanciyar hankali bana fuskantar kowani matsala rana katsam hajiya tadaukeni muka tafi embassy abuja akamin passport da komi na zuwa saudiya a hotel muka sauka kwanan mu biyu muka daga zuwa kasa mai tsarki Munsauka a garin makka wani gida mai kyau daki daya muka kwana da hajiya laila a haka nayi bacci ina jindadin zuwa na makka zanga dakin allah Dasafe mukayi kalaci muna zaune wani yazau ya lankwashe kafafuna yasa danyan nama da tumor it nika ke abun ba kyaun gani suka sani a keken guragu nidai kallonsu kawae nakeyi suka sani a keken guragu wata mace taringa turani har mukaje massalaci tace inzauna duk kudin da akabani insanya a kasan carpet din keken haka larabawa duk wanda yafuto a massalaci koh zaishiga suke bani sadaka da abinci haka natara kudi mai yawa na koma gida hajiya tayi murna ganin irin kudin dana kawomata tace dama nasan zan samu alheri da ke, a haka rayuwa taci gaba ina bara tun ban saba ba har nasaba nayi shekara biyu ina bara inda harshena yakoma yaren larabci nadada kyau kamar balarabiya Muna zaune wata rana da daddare askarawa suka kawo sumame unguwarmu suka kame hajiya da mukarabanta nikuma nabuya karkashin gado basu ganni ba sai da safe na futo ina ta kuka a haka wata mata kusa damu ta rarrasheni nake zama gunta tace zata samomini aiki ana biyana Haka kuwa akayi ko sati ba ayi ba nafara aiki gidan wani balarabe abdulrashid da matarsa ummu Yasmin aikina shine lura da yaranta matar tana da mutunci har suka sani a makaranta saboda ina kula da yayansu da aminci sunajin dadin zama dani har na mammals secondary school na girma sosae nazama budurwa ga kayana kala kala lokacin yaren hausa yafuta a bakina Sam banaji kudin aikina kuwa account nabude nake sakawa a haka wani bakin rana da baxan taba mantawa dashiba ahlam tafara sheshekar kuka mai cin xuciya mami tace meyafaru ahlama fadamin itama kuka takeyi daga nan sukaji sallama a bakin kofa daddy neh yadawo da basket a hannunsa da kaya a Leda turus yatsaya yana kallonmu fuskarsa cike da tambaya...... Makaranta kuyi hakuri sai anjima kuka QUEEN NERDY TURAKEE CEH...... ONE LOVE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION 🔥 Page 2 Cike da zulumi hajiya zainab tabi Dr aminatu office dinta Dr amina ta xauna tacire farin glass din fuskarta Dr ma ba kyau ba chocolate colour da ita yarinya ceh dabaxata wuce 22 years ba hutu ya ratsata ta ko ina, Dr tace hajiya have a sit hajiya zainab dai a tsorace take ta xauna kujera na facing junansu Dr amina tace hajiya yarinyarki mun shawo matsalarta though dai bawani problems neh mai yawa ba ta bugu neh sannan ulcer yakamata sosae sannan bp nata yahau yakai 130 Wanda bai dace yarinya karama da wannan problem ba tasa tunani da yawa Wanda xata iya kamuwa da ciwon xuciya any time hajiya ta zare ido tace ya ilahil alamina to yanxu Dr yaxa,ayi Dr tace komi yaxama nrml munyi mata allurar bacci in ta tashi insha,Allah she will be fine ajiya xuciya hajiya tayi tana godiya ma Allah tace Dr payments dinfa tace kije reception xasuyi miki bill na komi Sai kubiya Allah yabata lpy amin suka amsa dukansu hajiya har tafuto takoma tace Dr xan iya shiga naganta ehh hajiya but pls no any disturbances inji amina hajiya tayi godiya tafto tashiga dakin da aka kwantar da yarinyar Yarinyar kwance take tana bacci fuskar nan fayau ta rame dakaganta kasan akwai damuwa tattare da ita fara ceh tas mai kyau da ita hajiya zainab ke fada hakan axuciyanta ta karasa gadon tana shafa fuskarta lokaci daya taji yarinyar ta kwanta mata rai tanasan ta a rai kamar ita tahaifeta tace to ya Allah ina iyayenta suke,sai a sannan hajiya ta tuna da wayarta a mota tasan kuma xataga tarin missed call din yaranta da maigidanta dasauri tafuto harabar motar tabude ta dakko hand bag dinta tashiga hospital din ta karasa reception akabata bill dinta da drugs din yarinyar,ta yi payment din komi sukabata receipt ta xauna a kujera taciro wayarta kirar iPhone 7+ murmushi neh dauke a fuskarta duba daga nin tarin missed call guda 36 maigidanta 6 missed call,yan matan ta da yaranta samari ciki kuwa harda yaruwarta bata gama gani ba wani kiran shigowa screen din wayar yanuna alhajina murmushi take ta daga tace hello yallabai cikin kankanuwar muryar daga can bangaren ajiyar xuciya yayi da karfi harsai da hajiya taji yace haba zainabuna ina kikashige haka munata kiranki shiru murmushi tasakeyi a karo na biyu tace tuba nake ranka yadade nasamu accident neh a hanya da sauri yace subhanallahi zainabuna tell me u are fine tace alhajina karkadamu daga nan tafada masa komi godiya yayi da Allah yace Allah yatsare gaba kina wane hospital neh tace nan hanimahas neh yace give me ten minutes am on my way xandauko su meema mu biyo tace toh alhaji ina jiranku 15 minutes Wani alhaji nagani kyakkawan karshe tare da yammata uku sai namiji karami Wanda baxai wuce 8yrs ba a hannunsa sun rukoshi hannun yanmatan rike da baskets da flask na abinci sun shigo hospital suna xuwa reception hajya tashi da sauri ta tare su da gudu yaron yayi hugging dinta kafin yammatan suma sukayi joining suna we miss u our many da murshi a fuskanta tace I Miss all of u too cike da so da kauna alhaji ke kallonsu yace wato mami kinga yaranki kinshanyani ko dasauri ta sakesu tace tuba nake yallabai cike da dariya a maganarta yace naji tohm but u should prepared for... Bai karasa ba ta kautar da maganar tace muje muduba yarinyar dasaurinsu suka nufi dakin da yaransu gwanin ban sha,awa shin wace hajiya zainab da iyalanta neh🤔🤔🤔 Kuyi hakuri da wannan pls am sleepy mahadu da safe taku ceh har kullum QUEEN NERDY TURAKEE daga eloquence writer's waiting for ur comments [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION 🔥 page 3 Labarin Hajiya Zainab Hajiya zainab asalinta shuwa Arab ceh yar asalin jihar borno babanta alhaji mustapha Sharif mai kudi neh na futar Hankali yana da matan aurensa biyu hajiya yagana,da hajiya falmata. Hajiya yagana itace uwar gida suna kiranta hajjo yayanta takwas maxa biyar mata uku ita ceh mahaifiyar hajiya zainab, sannan hajiya falmata ita ceh amarya yaranta biyar uku mata biyu maza gida neh da ake xaune cikin xaman lafiya da kwanciyar hankali saboda alhaji almustapha mutum neh mai adalci da tausayi ga kyauta alhaji su uku neh iyayensu suka haifa duk maxa neh mustapha shine babba sannan Hashim,sai Muhammad sun taso cikin gata da tarbiya na gari daga gurin mahaifiyarsu tsohuwa yakura mace ceh mai mutunci datasan yakamata ga ilimi,addini uwa uba tsafta mahaifinsu yarasu lokacin bayan bikin mustapha yarasu yabarsu da kewarsa tsoho neh mai dattako ya gina yaransa Kansu a hade gasu da girma ma nagaba dasu. Mustapha ya auri diyar kanwar hajiya yakura inda suke xaune a old g.r.a Maiduguri gida neh katon gaske Wanda yake da part Hutu gate daya neh a harabar gidan sannan wasu gate da akasanyawa kowani part na gidan tsayawa ba da lbryn gidan da tsarinsa sai nacika littafin bangama ba mai karatu kawae kayi imagining da kanka bayan bikinsa da wata uku Hashim da Muhammad kowa yayi aurensa yatare a part dinsa hajiya yakura ma a nata bangaren xama akeyi cike da kwanciyar hankali da xumunci shekara daya da auren mustapha matarsa ta haifi santalelen yaronta yaro kamar balarabe kodayake ae jinsin larabawan neh karkaso kaga murna a family din nan sun kar kudi sosae ranar suna yaro yaci sunansa Ali sunan kakanshi suna kiransa modibbo hajiya yagana taji dadi sosae tadaurawa yaran San duniya saboda mai gida neh shekarar modibbo daya da haihuwa matan baffan ninsa suka haifi yaransu suma duk samari daga haka sukafara tara family, daganan neh alhaji almustapha yahadu da hajiya falmata sukayi aure suna xaman lpy. Zainab itace auta a gidansu tana da yayye modibbo,Suleiman,hassan,Hussain,Fatima,rauda,alkasim sannan ita a dakinsu dakin Nene kuma hannatu ita CE babba,sannan rahma,sannan sadiya,sai Ahmad da Ibrahim zainab gata kyakkyawa ajin farko ta task cikin so da gata na iyaye da yayye ,zainab Allah yayi mata hankali da biyayya ga kwakwala gata da shiga rai tun tana karama alhaji habibullah yafara Santa dan baffa Hashim neh na uku ,baffa Hashim yayansa biyar hudu maxa daya mace, sannan kawu Muhammad yayansa uku duk maxa, sauran matan sunyi aure da yayansu maza sai zainab kawae. A haka soyayya ta kullu tsakaninta da habibullah iyayensu sunyi murna tunbama tsohuwa yakura ba zainab nagama secondary school sukayi aurensu da masoyinta shi engineer neh a nnpc Kaduna nan a ka kawota suke xaune da mijinta suna San junansu inda tacigaba da karatun ta a Kaduna state university inda takaranci law hajiya zainab cikakkiyar lawyer ceh mai xaman kanta Lokaci sun ja komi ya chanxa inda hajiya tahaifi yara bakwai na farko na miji neh yaci sunan kakanshi mustapha sana cemasa musty,sannan tahaifi twins Hashim da Fatima ,sannan meemerh, deedoh,ikram sannan auta sultan, mustapha na u.s inda yake karatu a combrigde university yana karantar medicine yana final year dinsa saura watanni yagama while hashim yana China yana karantar computer science yana level 300 Fatima ma tana India tana karantar medicine gynecology ceh ita while mustapha physiotherapists neh meemerh da deedoh tare suke karatu a ahmadu bello university zaria dayake kansu daya ikram this year xata shiga ss 2 while sultan yana primary Zama akeyi gidan cike da kwanciyar hankali da San juna da tattali suna kiran hajiya zainab mami yayarta bata Dade da dawowa Kaduna ba da maigidanta anmashi transfer wannan kenan lbryn hajiya zainab almustapha Sharif da maigidanta alhaji habibullah Hashim Sharif. Pls a yi hakuri da wannan its midnight. Queen nerdy turakee ceh [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🔥 Page 4 Cigaban labari Hajiya zainab da iyalanta suka nufi dakin da aka kwantar da yarinyar gurin gadon suna tsaye suna kallonta alhaji habibullah ya tausayamata kwarae kuma ya tsinci kansa da san yarinyar a zuciyarsa tamkar yar da ya haifa, cike da tausayi meemerh tace mami allah yatada kafadunta wlh inasan yarinyar nan araina ina jinta kamar deedoh wlh mami murmushi tayi tace ashe daya muke da ke nima haka nake jinta a cikin raina bata rufe bakinta ba sukaga yarinyar kafarta na motsi mami dasauri takarasa jikin gadon tana shafa fuskarta a hankali ta bude idonta farare kal tana kallonsu daddy yace sannu yata binsu take yi da ido yayinda meemerh tanufi office din Dr tafada mata ta tashi ba adau lokaci ba Dr ameenatu takaraso tagaida su mami da dady takarasa gun yarinyar tacire mata Karin ruwan tace sannu ya sunanki yarinyar ta daga dara daran idanunta tace AHLAM cikin muryarta mai sanyi Murmushi Dr amina tayi tace sannu ahlam kinaji jin wani abu nadamunki ahlam ta girgixa kanta banajin komi yunwa kawae nakeji sannan jikina ciwo yakemin alhamdulillah Dr ta furta tace hajiya diyar ki tasamu sauki xuwa gobe da safe ma xan baku sallama ciwon jiki kuma buguwar da tayi neh but xuwa safiya xata ji sauki insha,allahu yanxu tayi brush taci abinci kafin tayi wanka cike da jindadi daddy yace to mungode amina sosae Allah kara basira mami ma tamata godiya Dr tafita,meemerh ta karaso kusa da ahlam da robar silver da sabon maclean da brush tace kanwata bari in taimaka miki ki wanke baki koh murmushi ahlam tayi beauty point dinta guda biyu suka loba ta kama kafadunta ta tashe ta, ta Sanya mata pillow a bayanta tamika mata brush din da robar ruwan faro tagama wanken bakin mami ta zauna kusa da ita da plate din dankali ruwa ruwa da spoon ta dafata tanayi mata murmushi ta sanyata ta bude bakinta tana bata a baki daddy suna hira dasu meemerh sultan yace aunty ahlam zaki bimu gidanmu daga kanta tayi tana murmushi xanbiku ya sunanka sultan habibullah shariff murmushi tasakeyi takara tambayarsa which class are you am in primary 3 eyen ba yaron mami ashe ya girma cike da murmushin jin dadi a fuskarshi yabude bakinsa hakora biyu sunfita alaman wasu sun fara fitowa cike da jin dadi ya rungumeta u are such a Darling my aunty sultan kenan wato kaji dadi ance dan mami to taso mutafi cewar daddy kenan buga kafa yafarayi yana kukan shagwaba nidai daddy kabarni a nan da auntyna mami tayi murmushi zo kaji my boy dare yayi kaje gida daddy zai siyamaka ice cream da chocolates nixan kwana da auntynka kaji auta na cike da jindadi yatafi gun daddynsa da sisters dinsa . Memerh, deedoh ikram neh suka matso gurin ahlam deedoh tadafatq sis xamuje gida cos our big bro is coming back today mami will be with you xamu dawo anjima kawo muku abinci da kaya ahlam murmushi tayi tace tohm inajiranku kugaida big bro xaiji da kyau inji ikram dady shima yamatso my daughter karkidamu xamu dawo anjima ga maminki xata kula da keh sai mundawo akwai abunda kike bukata daga kanta tayi da murmushi nagode sosae daddy sai kundawo sultan ma yamata peck a kumatu duk suka rungume mami tarakasu har harabar hospital din gurin motarsu uhm mamin yara motarki bala driver zai zo yadauki motarki sannan in my son yadawo zamu zo duka tohm daddyn yara tnxs for everything cike da jindadi yace anything for you my dear suka shiga car suna waving hannunsu wa mami suka tafi cike da kewarsu...... Godiya ban girma garaiki aunty deedoh nagode sosae da karfafamin guiwar da kikeyi, shamsiya salis sai na aureta bansan da wani baki zan gode miki ba gaskiya kinbani gudunmawa sosae Allah yasaka miki da mafificiyar alkhairinsa agaraiki,ban manta da ke ba na'irah(daughter) u are so much tnxs for ur help karshe ina yiwa fatan Allah kara mana basira gaba dayanmu godiya sosae ga ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION sosae am very grateful😊😊😊 [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥 ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🔥 Bismillahi rahmanir rahim ina yiwa daukakin eloquence writer's association godiya bisa goyon bayansu garaini auntyna deedoh, shamsiyya salis,na'irah(daughter) godiya sosae Allah bar zumunci Page5? Mami ta koma da baya tashiga dakin da ahlam take kwance taimakon ahlam tayi tashigar da ita toilet tahada mata ruwan wanka ta fito tabarta ta gama wanka. Ahlam nagama wankan tayi alwala tafito mami ta shimfida mata praying mat tabata lafayanta ta rama sallolin da ake binta mami na zaune tana kallonta kome take yi cike da nutsuwa take yin sallarta ta idar ta ninke lafayan ta ajiye akan table . Takaraso gaban mami tagaisheta mami ansawa tayi cikin sakin fuska tana tambayarta jikinta ta dauko ledan drugs dinta ta ballamata tabata da ruwan faro tagama shan maganinta tayiwa mami godiya ta koma kan gadanta . Mami tayi murmushi tace ahlam dago dakai tayi da murmushi a fuskarta tace na'am mami, Cewa nayi ahlam ina iyayenki zannsanar dasu meyafaru dake kar suji ki shiru ko ahlam dago da dara daran idanunta tayi sunyi jage jage da hawaye mami tace lpy ahlam naga kina kuka wani abun ne yafaru muryarta na rawa tace bakomi mami bansan inda iyayena suke ba cikeda rudani mami tace what do you mean ahlam? Girgiza kanta takeyi tafara bata lbryn ta kamar haka AHLAM ......sunan dana tashi ana kirana aysha amma ana cemin ahlam natashi agidan marayu da yara marasa galihu . Natsinci kaina agidan marayu tun tashina allah ya hadamu da azzalumai su suke kula da lamarin mu agidan masu kudi suna zuwa suba da kudi su daukemu suyi neglecting dinmu bawanda yasan halin da muke ciki WATA RANA wata bakar hadaddiyar jeep kirar land cruiser prado ta danno cikin gidanmu ina zaune a harabar gidan marayun wasu HAMSHAKIYAR mata tafito a mota tare da kawarta da wani namiji rike da jakarta suka shiga dakin shugaban gidan marayun sun dauki wani lokaci suka fito da shugabanmu matar Nagani na ta kuramin ido ko daukewa bata yi zuwa tayi ta rike hannuna ae hajiya hauwa ga wata yarinyar ma tamin basai munshiga ciki ba wadda aka kira da hajiya hauwa ta jiyo tana kallona a kyamace tana yatsina fuska haba hajiya laila yanxu wannan yar karamar yarinyar ceh zata iya mana abunda muke so kwarae kuwa sai tayi abunda baki taba tsammani ba fadar hajiya laila kenan tajiyo gurin shugaba tace zan dauki yarinyar nan kawae yallabai tadakko damin kudi a jakarta daurin dubu dubu tamika masa jiki na bari hannu na rawa shugaban gidanmu ya karba hajiya nagode allah kara dauka ka cike da jindadi hajiya laila ta janyo hannuna muka nufi gurin motarsu, shuban mu neh yafara cewa ahlam ki kula da kyau kiyiwa hajiya biyayya naji kin saba mata xamu gauraya da ke bansan lokacin da hawaye yafara kwaranya a idona ba Inaji ina gani hamshakan hajiyoyin nan suka sani a motarsu muka bar gidan marayu fitar danayi har yau ban kara takawa ba sai ta rushe da kuka Mami ma kuka takeyi ta rungume ahlam tana rarrashinta tace yi shiru ahlam cigaba da bani lbryn meyafaru bansan lokacin danima Biro na ya subuce yafadi ba dan tausayi....... Shin meh zaifaru da ahlam da hajiyoyin nan suka zo daukarta? Kubiyoni ni nerdiya zan baku komi dallah dallah QUEEN NERDY TURAKEE CEH......... 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🔥 Page7⃣to🔟 Daddy karasowa yayi jikin gadon fadi yakeyi lafiyar Ku qalau kuwa mami fuska cike da hawaye tace lbryn ta ahlam take bani mai cike da abun tausayi yanxu ma bata karasamun ba murmushi yayi yace ohh mami maimakon ki rarrasheta kika biye mata kema kina kuka To dai yanzu kushare hawayen kuje ku wanke fusko kin ku cikin sauri kowacce tabi umarni daddy suka dawo gunsa, abinci yazuba musu a plates kowa yasanya mishi spoon tashi yayi yabawa kowa,ahlam sai cin abincin take tana ajiyar zuciya mami ceh ta lura da ita ta matso gunta ta karbi plate din taci gaba da bata abincin a baki har ta karasa tabata lemon aya tasha Haka daddy shima yaringa bawa mami abinci a baki har ta koshi sannan yamayar da flask din cikin kwando fuskarshi dauke da murmushi yace mami baki tambayeni musty ba,sai a nan tadago ta kalleshi wlh alhaji na sha,afa ina yaron kirkina uhm ke dai hajiya bari dazun bayan tafiyar mu gida ya kirani a waya makarantarsu ta hanasu dawowa sai sunyi final exam su meemerh duk sunyi fushi sunma ki biyoni cike da takaici mami tace amma makarantar nan basu kyauta ba allah yabasu sa,a kuma allah yadawo dasu lpy ahlam ta amsa da amin Murmushi daddy yasakeyi shiyasa kike burgeni uwargidana duk suka sa dariya har ahlam janyo wata jaka ya yi yace mami ga kayanku nan ni zan wuce dare yayi su sultan na jirana kinsan shi dariya zai iya samu su kuka gaskiya dai daddy agaishe dasu da safe za asallame mu yamatso kusa da ahlam yashafa kanta zantafi ahlam sai da safe allah yakara sauki dariya tayi har fararen hakoranta suka bayyana ga wushirya tace allah yakaimu dady nagode agaidasu meemerh, deedoh, ikram more especially my sultan yace zasu ji duka yakama hannun mami duka fita Sai da mami tarakashi har bakin mota yana fadin yau fa munyi missing dinki kuma gashi zansake missing dinki yazanyi(kuji manya da soyayya kamar wasu yara) mami tace yau neh fa kawae but tomorrow insha allah muna tare agaida yaran ya amsa da zasuji yaja motar yatafi dawowa tayi dakin taga ahlam tana sallar isha itama toilet tafada tayi alwala tazo ta tarar ahlam ta idar itama tayi nata sallah tazauna tana lazumi Ta idar ta tarar da ahlam har ta zauna akan gadon tace ahlam cigaba da bani labarinki nakasa nutsuwa har yanzu sai naji karshen labarin Ahlam taci gaba da bata larin kamar haka "..ranar da bazan mata ba kuwa ita ceh kanin abdulrashid yadawo gidan danake aiki abunda nake fuskanta agunsa uncle jawad sunan da muke fada masa kenan bashi da tarbiya bin mata acikinsa kamar bunsuru uwa uba barasar da yake sha tun zuwansa gidan zai ringa bina da mayataccen kallo ko kyaftawa baya yi ina takura da yawan kallonsa Ina daki na kwanta umu yasmin sun tafi riyad tare da maigidanta da yaranta ina bacci naji kamar a nashafa ni nazaci mafarki nakeyi sai danaga abun nadada yawa na tashi naga uncle jawad cikin halin maye ya matse ni tashi nayi ina kuka ina bashi hakuri ina bai jin meh nake fada kamani yayi ya danne ya keta mun rigar bacci na yana kama breast dina yana kokarin ketamun haddi ina addu,a cikin ikon allah, allah yabani karfi na rarumo vase din flower na kwantara masa sai yafadi jini nazuba a kansa yasuma natashi jikina na bari nasanya abayata nadauki wata jakar makaranta na nasaka dogayen riguna kala biyar aciki da takaddun school dina da ATM card dina acikin jakar nayi short note da larabci na ajiye a falo hakuri nabawa ummu Yasmin sannan nayi musu sallama nafuto naga gate din gidan maigadi bayanan nabude kofar a hankali da sanda har nafuta nafara gudu ina gudu naga wasu nayi ashe askarawa neh suka biyo su zan daga kafa daya naga askarawan nan sun kama ni suka sanyani a motarsu muka je office dinsu suka samu a cell ba adau lokaci ba suka sake zuwa daukan mu dayawa sai filin jirgi suka duramu a jirgin Nigeria Kaka kara kaka shin wani hali ahlam zata shiga rabonta da Nigeria shekara goma kuma bajin yaren hausa take ba sai larabci ko turanci Kubiyoni ni Queen duk ina tattare da amso shin ku nagode sumayya salis sai na aureta hakikanin gaskiya kintaka rawar gani sosae a kaina ngd sosae allah kara basira QUEEN NERDY TURAKEE CEH taku har abada..... [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🔥 Page1?1⃣to1?5? A haka jirgi ya saukemu a Nigeria garin kano airport din mallam aminu kano na kalli gabbas da kudi narasa ina zanyi nataho wajen gate din airport din ina tsaye niba jin hausa nakeyi ba na tsugunna kawae ina hawaye Ina tsugunne naji anda fani wata mata ceh itama tare aka kamo mu cikin harshen larabci take tambayata ina zani ina kuka nace mata bansan inda zani ba hasali ma rabona da Nigeria shekara goma kuma a gidan marayu wata ta daukoni cikin tausaya wa tace zata taimakeni a garin kaduna take garin gwamna na tashi nashare hawayena ina mata godiya a haka muka tsari taxi yakai mu tasha muka hau motar Kaduna Mun sauka a Kaduna lafiya inda matar ta tsari wani taxi din akai kaimu unguwar dosa wani gida matsakaici muka shiga mai daki hudu muna sallama yaranta suka futo suna mata sannu da dawowa suna rungume da ita har cikin daki mun zauna muka huta suka kawomana shinkafa da miya mukaci nayi sallolin da ake bina sannan nayi wanka na kwanta na huta Bayan tashina matar takirani tace sunana bilkisu naje saudiya matsayin takari nafi shekara goma a can kafin tsautsayi ya ritsa dani aka kamani gobe da safe zan kai ki wani gida, gidan kawata neh baza arasa aikin da zakiyi ba a gidan nan gidan ina zaune da yayana marayu neh nike kuladasu ko danake saudiya kaya nake turo musu suke sayarwa suna kula dasu godiya nashiga yimata sosae Washe gari da safe na tashi daga bacci nayi sallah kafin nayi wanka mukayi break fast nashirya cikin doguwar rigata nayi rolling mayafi bawanda zai ce min ba balaribiya ba diyar hajiya bilkeesu tana ta yaba irin kyawun da nayi ,muka dunguma sai malali wani dankareren gida daga bakin gate din sojoji neh masu gadi suka tsare mu da tambaya ina zamu nidai naji tsoro da ganinsu wanda ko alamun rahma babu a fuskokinsu hajiya bilki ceh tayi karfin halin ceh musu gurin hajiya muka zo kiranta yayi a waya yafada mata cewa tayi a barmu mushiga, muka shiga harabar gidan ga motoci kala kala a haka har muka shiga falon gidan kana taka carpet din gidan kamar kana taka katifa saboda tsabar laushinsa muka samu daya daga luntsuma luntsuman kujerar muka zauna bamu dade da zama ba aka jere mana kayan ci da sha kala kala mun dan taba abunda zamu iya tabawa Munshare minti talatin hajiyar gidan bata fito ba har nakosa da zaman muka ji takun takalmi daga step din benen wata hadaddiyar matashiyar mata ceh wadda akala shekarunta bazasu wuce 26 shida ba tafito sanye take cikin doguwar kirar oman matar fara ceh amma da ganinta kasan farin mai neh kan ta yasha gyara da gashin doki bata fiya tsayi sosae ba bawani kyau neh da ita ba na azo agani ba amma yargayu ceh tafutar hankali dan inta shigo wuri kan ta shigo turarenta neh zaifara isar da sako cike da kasaita ta taho tana yauki da karairaya tashigo ta zauna hajiya bilki ceh tafara gaisheta cike da izza tace saukar yaushe kindawo Nigeria kenan hajiya bilki ceh ta amsa da wlh nadawo jiya ga wannan yarinyar nataho da ita nasan bazaki rasa neman yar aiki ba wlh kuwa kamar kinsan ina nema kuwa tajuyo ta kalleni a wulakance rafan kudi yan dubu dubu tabawa hajiya tana godiya Hajiya bilki ta kalleni tace toh ga hajiya kausar nan a karkashinta zaki zauna ki kula kiyi aikin da yakawo ki zata ringa baki dubu biyar kowani karshen wata da to na amsa mata mukayi sallama ta tafi,bayan tafiyarta kausar a yatsine ta kalleni tace ga daki can kishiga kizauna gobe zaki fara aikin ki kula da bangaren maigidana zakiyi banasan shishigi ki kula bana san sa ido kuma banda sata duk a harshen turanci take fadamin na dauki jakata nashiga dakin data nuna min..... Shin yazata kaya da ahlam da zama a gidan kausar duk kubiyoni kuje mai zai faru QUEEN NERDY TURAKEE ceh ngd masoyana na fadin duniya gaba daya [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page2?0⃣to2?5? Komawa nayi daki nayi kwanciyata har zuwa magriba kafin na tashi nayi sallah naci abincina nasakeyin wanka kafin na kwanta Nafarka da asuba nayi alwala nayi sallah kafin nasake kwanciya zuwa 8 natsashi nayi wanka nashirya cikin doguwar rigar atampa tayi bala'in yimin kyau sosae daidai nan sauda tashigo mana da breakfast(munsaba da sauda sosae har nafara koyan hausa sosae amma bai gama zama bakina sosae ba) Mukagama breakfast muna hira muka tattara kwaninkan da cups muka kai kitchen nataya ta wankewa kamin nashigo dakina nasaka hijab dina iya kafada kar kuso kuga kyan danayi key din dakin yallabain gidan na dauka na haura sama Nabude kofar na cire himar dina ina aikin da na saba saboda ni gaba daya tunani na ba kowa a dakin har nagama da falo nashige bedroom ina gyrawa ina wake wakena dana koyawa agun sauda ban lura da mutum kan gado ba na nufi toilet na wankeshi tas Futowa na bedroom ina goge hannuna dawani towel naga mutum yana zaune a gefen gado idonsa kur akaina na tsorata sosae nazaci gamo nayi, ihu nayi muryarsa a nutse yace "hey stop yelling... Hannuna na rawa nasa a bakina na rufe sake kallona yayi ya ce who are you and what are you doing in my room, cike da rawar murya nace niceh mai gyara dakin nan kullum Zubo mun manyan shanyayyun idonsa yayi ya kafeni da idansa yataso cikin tafiyarsa ta hadaddun maza kaman ingarmar doki cikin nutsuwa sanye yake cikin doguwar riga fara kal da alama a ranar yafara sanyawa yataso yanufo ni, nikuwa nasake rudewa nazata laifi nayi masa Kallona yayi yagan idona cike da tsoro yadanyi murmushi na gefen baki yace matsoraciya ba abunda zanmiki duk kin tsorata sallon wani yashigo yace na namiki wani abu Masha allah gaskiya gayen nan ya hadu karshe ta ko ina muryarsa kanta tana dadin sauraro haka yake furta kalma kalma kowacce yana bata hakkinta duk a zuciyata nake furta hakan Tafi yayi a fuskata firgigit na ce naa.aaam meh kace yace ta ina zaki san meh nake fada kin kuramin manyan idanunki kamar mayya get out of my room jikina na kyarma nafara sauri zanbar dakin har nakai bakin kofa yace hey what's you name, ko jiyowa banyi ba nace ahlam nafice da sauri Zama yayi jagwab akan sofa yace ya illahi wannan wacce mai kyaun ceh haka ahlam yafurta a hankali wat a nice name gaskiya yarinyarnan ta tafi da tunanina she's cute,beautiful and elegant kai yarinyar nan kamar ma balarabiya but how comes takeyin aiki a nan gidan yatashi ya murza hannunsa yace I have to find out anything about you ahlam Wai mai deeni keh nufi da ahlam kardai santa yakeyi, tohpah wani mataki kausar zata dauka akan hakan Ku kasance tare dani QUEEN NERDY TURAKEE ceh taku har a kullum [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKIYYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page1?6⃣to2?0? Wanka nashiga nafuto na kwanta a lafiyayen gadon dake dakin nayi awa biyu ina bacci kafin na tashi nayi sallar azahar ina zaune mai aikin gidan tashigo min da abinci Ina cin abincin nasake kwanciya atakaice sai da na yini cur ba aikin fari ba rai na baki, da asuba natashi nayi sallah nasake yin bacci zuwa 10 sauda tasake kawomin breakfast naci sauda batafi sa,ata tana da kirki sosae da sosae Ina zaune sauda tashigo cikin fara,a tace aunty na falo tanasan ganin ki nace to gani nan zuwa,tashi nayi nasaka mayafina nayi rolling nafuto falon nasameta a kishingide tana chatn a wayarta tecno CX Cike da girma mawa nagaisheta ta fi minti biyar kafin ta amsa a ciki ciki tace yawwa yau aikin ki zai fara ga dakin mijina a sama kullum zaki shiga kina gyara baya gari nan da sati biyu zai dawo kitabbata kinayin aiki da kyau cike da ladabi na amsa ta jefo min key din Cikin sauri na haura saman nabude falon,kai falon aljannar duniya kenan kujeru neh nagani nafada wanda kalarsu coffee da milk haka carpet din ciki coffee tiles din milk color hadaddu labulayen ma milk colors neh ga wata katuwar plasma da su home theater daga bangaren fridge neh naga katon frame mai dauke da hoton wani hadaden mutum Tasbihi nayiwa ubangiji saboda tsananin kyau jarumin cikin hoton baki neh irin bakaken nan masu kyau dogo neh sosae gashi shi ba siriri ba kuma ba mai kiba ba gashi da fadin kirji duk maccen datayi arba dashi zata so tasakeyin arba dashi sajen fuskar shi sunkwanta sun masa fuska gwanin ban sha,awa ga bakinsa daidai dasu idanun nan nasa su ake cewa sexy eyes masu kyau dasu ga hancinsa dogo gashin girarsa gazar gazar baka gawani gashi a kwance akansa kamar balarabe baki wuluk mai kyau zaka iya cewa mutumin nan irin bakaken larabawa Wannan hadadden mutumin ba kowa ba neh face matashi mai yayi dan kasuwa kuma laccara SHAMSUDDIN ABBA kenan nabi komi na dakin da kallo ba wani datti yayi ba nayi shara da moping na goge table,dining,electronics da kujeru Inagamawa nashiga master room wow zance saboda haduwar bedroom din nan komi fari kal a dakin ga hotunansa da kausar duk a cikin dakin wani sunyi murmushi wani sun saka kananun kaya haka nashare nagoge komi kafin nashiga bedroom haduwar bandakin ma sai wanda yagani ga jacuzzi ga jerin gurin towel kala kala haka nawanke toilet din nafuto nasaka turaren wuta dasu room freshener had falo nagama na rufe dakin nashige dakina nashiga toilet na kwanta ina bude wardrobe naga jerin kaya masu kyau nadakko skirt da riga na atampa yazauna a jikina tsam kamar a jikina a ka halitta A haka nake aikina kullum har aka cika sati biyu ranar da yallabai zai dawo kuwa gida ya kaure da aiki na girke girke kala kala nashiga dakin na gama gyarawa nadawo dakina kausar kam bakinta kamar zai tsage dan murna anyi kitso da kunshi tayi kyau ba karya WACCE KAUSAR Kausar yarinya ceh yar gata ita kadai a gurin mahaifinta alhaji nasir da mahaifiyarta hajiya maryam ta taso cikin gata da rashin tarbiya ko kadan a haka tayi karatun ta a london har masters Kausar yar duniya ceh ajin farko tunda ta hadu da deeni a london lokacin yaje yin masters dinshi itakuma tana yin degree tunda ta kyalla ido akanshi taringa bibiyarsa tun baya sauraranta yana mata wulakanci har saida ta cusa kanta yafara santa har sukayi aure shekarar su biyar da aure basu taba haihuwa ba saboda pills data ke sha wai batasan haihuwa too early ta tsufa da wuri kausar tana da mugayen hali sosai wanda sai nan gaba zan buda muku SHAMSUDDINI ABBA FA shamsuddini abba shine asalin sunansa asalinta ba fulatanin gombe neh dan sarauta neh shi gaba da baya yataso cikin gata iyaye yana da kanne da yayye mahaifinsa yadade da rasuwa alhaji Abba da mahaifiyarsa hajiya hauwa masu hannu da shuni neh Yayi karatunsa a nigeria yayi degree dinsa a kashiyari university gombe kafin yatafi london yayi masters dinsa yana kasuwancinsa kuma yana lecturing a universities da dama as visiting lecturer deeni ake fada masa Deeni hadadden saurayi neh na bugawa a jarida gashi da hankali da tarbiya,tsafta,addini uwa uba nutsuwa ko magana zaiyi a cikin sanyin murya yakeyi sam bashida hayaniya yammatan sam basu dameshi ba a haka kausar ta hadu dashi tun baya kulata har yafara kulata ganin san shin datakeyi ya aureta amma sam ba zabin aurensa ba ceh sam bayajin dadin zama da kausar amma haka yake managing da ita saboda bai hadu da choice dinsa ba..... Shin wai yazata kaya neh suna haduwa da ahlam kuwa kubiyoni ni queen zan warware muku komi QUEEN NERDY CEH gaisuwar ban girma garaiku masoyana na ko ina [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page2?6⃣to3?0? Dasauri na koma daki jikina na kyarma na haye kan gado to meye ma,anar kallon da yallabai ke bina ina tuna abunda yafaru nasake juyawa ina murmushi Deeni wanka yayi ya saka kananun kaya wandan jeans blue da riga long sleaves fari da blue ku gano min gayen nan dan Allah Futowa yayi ya nufi dakin Kausar tana hakimce kan sofa tana chatn sanye take cikin dogon wando pencil crazy pink color da riga mai kyau mai hannun singlet fuskar taci makeup tana tonan chew gum ga wani kanshi natashi masu dadi Dakin ya gauraya da kanshin Kausar dana Deeni sai yabada wani irin kamshi gwanin ban dadi Tunda Kausar ta ga Deeni tabishi da wani shu,umin kallo gaskiya tanasan mijinta kuma tanada matsanancin kishi da bazata iya hadashi da kowacce mace ba Har ya matso gabanta bata sani ba sai da yahura mata iskar bakinsa tukunna tayi firgigit ta fada jikinsa ta rungumeshi tsam Deeni yadago habarta yace wai kallon na meye cike da jindadi tace kamin kyau sosae har banasan wata taganka tasake rungumeshi Rungumeta shima yayi yace a haka kike so na common gyara dakina bazaki iya ba sai mai aiki ceh zata gyara natashi bazaki iya zuwa kigaisheni ba why are you doing such tins ko kindaina so na? Kausar girgiza kanta tayi ta ce inasanka Deeni to the extend that I cannot survived without you so pls u should stop saying that I didn't love you ok are we cleared? zancen gyara maka daki kuma bazan iya ba cos bantashi ina yi agida ba so we should keep it aside Tureta yayi a jikinsa idonsa yayi ja yace haka ki kafada tace eh haka nace kwafa yayi yace am about to take an action I must to teach u a lesson yafuta daga dakin dasauri(ran yammaza ya baci) Kausar dariya tayi tace do your worst aiki ne kam bazan yi ba bansaba da wahala ba Futowa yayi cike da fushi ya futa compound din gidan ya nufi wata hadaddiyar mota accord 2015 da gudu driver dinsa yazo yazo zai bude masa kofa daga masa hannu yayi yashiga mazaunin driver yafara driving da kansa a guje ya figi motar dasauri gate man ya bude masa gate ya matsa a hanya azuciyarsa yace nasan wannan halin bana alhaji ba neh du yacce akayi wannan shegiyar matar tasa ceh gashi ko escort dinsa bai dauka ba yafuta Allah yabashi mace tagari na amsa da amin kuwa A 360 yafice bai tsaya ko ina ba sai unguwar sarki gidan amininsa ya nufa Suleiman hon ya keyi ba kakkautawa maigadi dasauri ya bude gate din gidan yashige da gudu ko gama parking baiyi ba yafuta yashiga kofar dazata sadaka da falon gidan Suleiman nazauneh da matarshi Hibbatullah da yan yaransu biyu Suhail da Suhaila yana musu wasa yaga Deeni ya fado a fujajan Samun kujera yayi ya zauna Suleiman yatashi yamika yaran wa Hibbatullah ,itama tashi tayi tace sannu da zuwa Deeni daga ido yayi a kasalance yace sannunki ya yarana cike da fara,atace gasunan hannu yasa ya karbesu yana musu wasa Hibbatullah ruwa,drinks da snacks ta kawomusu ta dauki yaran tashige daki Suleiman neh yamatso yace mutumin yane naganka haka ina Kausar din Cike da takaici Deeni ya zayyane masa komi ya kara da cewa my man wlh aure zan kara nagaji da iskancin Kausar yarinyar nan ko hakina zan karba sai taga dama zata bani ina cutuwa gaskiya Suleiman girgiza kai yayi ya nisa sannan yace shiyasa tun farko wlh banso aurenku ba yanzu kasamo wacce zaka aura din Deeni dan tsaki yayi bansamo ba but ina ganin naga babe din da zuciyata ta kwanta kaganta kuwa very cute kuma yarinya wlh so young kuma abun takaicin yarinyar maid din gida na CE....... Tab gaskiya Deeni zai janyowa Ahlam tashin hankali shin wannan Abu na yiwuwa ko kuwa QUEEN NERDY TURAKEE ceh taku har abada [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page3?1⃣to3?5? Suleiman murmushi yayi yace to kai kana ganin ba matsala Deeni cike da full confidence yace ba abunda zaifaru insha Allah Dariya sukayi duka suka tafa yafara cin abunda ke gabansa ya kalli Suleiman yace yaushe zaka zo kaganta saboda inasan ayi komi in short of times I need to see her parents Suleiman dariya ya sakeyi yace muyi komi slowly haba mana saurin meh kakeyi haka Deeni yace dole nayi sauri cos yarinyar tahadu tana da qualities dana keson matana ta kasance ya lumshe idonsa yana ganin hoton ta a idanunsa Ahlam yarinya ceh fara amma ba irin sosae din nan ba ita ba doguwa ba kuma ba gajera ba in short za,a iya cemata mara tsayi tana da doguwar fuska dauke da yalwan manyan ido farae kal da gashin idonta gazar gazar dogaye baka ke , gashin girarta masu yawa akwance baki da laushi ga wani gashi ya kwanta gaban goshinta a kwance ga sajen kwance ta kowani bangaren fuskarta bakinta dan matsaikaici lips dinta kansu abun kallo neh masu duhu ga dimples biyu ko magana takeyi yana lobawa barai tayi dariya in akazo kan jikinta kam ba magana kirjinta a cike dasu fam a tsaitsaiye suke suna kallon masu kallonsu cikinta flat kamar bata cin abinci inka gangaro kasanta allah ya hore mata shape sosae ga mazauneh kirarta shi ake kira kirar kalangu ko kuma coca cola shape gaskiya ahlam ta hadu karshe intasa kaya kuwa kamar a jikinta aka halicce su Deeni murmushi yasakeyi kamin yatashi yama Suleiman sallama ya hau motarsa ya nufo gida Ina zaune a daki sauda ta shigo ta zauna gefen gadona tace Ahlam aunty na gaisheki nace to gani nan futowa tashi nayi na sa hijab dina na nufi falo A zaune na tarar da ita tana sana,arta wato chatn tadago ta kalleni a gadarance ta ce ki dau abinci ki kaiwa Deeni yana sama na amsa da to Kitchen nashiga na hada abincinsa cikin flask nasanya a flask na haura sama Sallama nayi na shiga samunsa nayi a kan sofa yana latse latsensa a system dinshi dago shanyayyun idanunsa yayi akaina ya amsa sallamar akan labbansa na tsugunna na gaishe shi ya amsa na ajiye flask din zan juya yace hey bakiyi serving dina ba zaki fita Juyowa nayi na fito da plates na zuba mishi fried rice da taji kayan hadi da hanta nasake dakko wani plate nasaka farfesun kayan ciki kafin nazuba mishi kunun aya ajiye masa nayi a gabansa Tashi nayi zantafi yace nace miki nagama neh komawa nayi na zauna yafara cin abinci yace zonan kici nace na koshi ya harareni ya daga kafada yace cikin ki ina kallonsa har yagama cin abincin a yangance kamar ana masa dole Hamdala yayi yawa ubangijinsa kafun ya kalleni ya ce Ahlam cikin slow tune sai naji yafi kowa iya fadan sunan sai dana lumshe ido kafin nadago idona na kalleshi nace naam Yace zantambayeki some questions inaso kibani amsa kuma gamsashiya nace inajinka zanfada iyakar gaskiyar abunda nasani Cikin kasala ya sake kallona inason nasan wace keh Ahlam Kallonsa nayi kafin nabashi labrina tun barina gidan marayu har zuwa gidansa dagowa dakaina nayi na kalleshi sai dana tsorata dana ganshi idanunsa sunyi jazur fuskar nan tamke da fushi ga jijiyoyinkansa sunfito yace da zanga jawad ba abunda zai hanani kashe shi lallai hajiya tacika muguwa azzaluma har shi shugaban gidan marayun Nace kadaina fadar hakan ae sunmin rana iyayena neh suka janyo min har na tsinci kaina cikin kaskantacciyar rayuwa zanso ko sau daya kafin na mutu inga iyayena intambayesu laifin mai nayi musu suka kawoni gidan marayu ko suka samar dani ta hanyar haram har mahaifiyata taji kunyar haihuwata ta jefar dani sai na fashe da kuka mai ban tausayi Deeni girgiza min kai yayi yace stop saying this iyayenki neh su suka haifeki kinemi yafiyar ubangiji kar ki kuma fadan batanci akansu nayi shiru ina istigfari a zuciyata Yace addu,a zamuyi Allah ya bayyanar dasu insha,Allah zan rike ki da amana zan kareki zan kyauta ta miki zuwa safiya ki kawomin takardun makarantarki zan nemo miki school cike da jindadi naringa yimasa godiya ina juyawa nayi kichibis da kausar fuskar nan tayi ja ba alamun rahma A hasale ta danko wuyana tace dama cin amanata kukeyi Deeni karasa dawa zakayi lalata da shashanci sai hause maid dina tajuyo garaini ke kuma yau sai na karya ki agidan nan yadda gobe bazaki kara gigin cin amana ba Ina lillahi abunda na furta kenan shin kausar tana karyawa Ahlam kafa kuwa ko burga ceh.... Zanmika ta,aziyata gurin sahibata besty for life rashin mahaifinta Allah yajikansa da rahma yasa ya huta Allah yabawa daukakin family din alhaji amin shinkafi dangana na rashinsa most especially my hafsa QUEEN NERDY TURAKEE FOR LIFE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAK'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page 3?6⃣to4?0? Pls kuyi hakuri two days na chanza waya neh shiyasa banyi typing ba but pls kuyi hakuri Kausar fara dukana tayi sai da Deeni yazo yakarbeni da kyar yafitar da Kausar din daga daki ya kulle yasanya key tana daga waje taringa sirfamin zagi na uwa na uba wai sai nabarmata gidanta ko ta kasheni Yanasa key nafara kuka nace kaga kajanyo matsala tsakanina da aunty sannan kaima kasamu matsala da ita bansan ina zan nufa ba Deeni neh ya katseni da cewa kinga komeye zatayi sai dai tayi nibara ma kiji Ahlam wlh na kamu da matukar sanki inasan aurenki ma zanje nasamu kawuna da mahaifana Bansan sanda na kwala kara nace pls yallabai karufa min asiri banda gatan kowa sai allah gwara kabarni natafi sahuna a likkafa batare da an lahantani ba cikin tsawa Deeni yace shut up stop talking rubbish insha,Allah matukar ina raye baki da miji daya wuce ni bari ma naje nasamu su kawun Fuu yawuce yabarni yafuta ina ta kuka saboda bana ceh inasan yallabai ba amma ina tsoron Kausar dan zata iya kasheni ina cikin tunani naji ana bude key kafun na dago naji duka ta ko ina Kausar ceh da wata kawarta lubna Sai da sukayimin duka dako hannuna bana iya dagawa kafin suka sani a motarsu suka zo gefen titi suka jefar dani tanasakeyimin warning akan koda wasa karna kara attempting kula mijin wata kuma ita HAMSHAK'IYA ceh ba maccen da ta isa tashigo har gidanta tamata karuwanci Haka suka tafi suka barni a gefen hanya inazatan suma nayi dan saida na shafe awoyi dabansan ina kaina yake ba,ina farkawa nafara tafiya shine har tsautsayi yasa kika bigeni Mami ta nisa tace sannu Ahlam Allah ya bimiki hakkinki kuma in Deeni mijin kineh ae zai nemo duk inda kike Ahlam ceh ta amsa da amin kafin sukayi addu,ar bacci Ahlam ta kwanta a gadonta Mami ma ta kwanta a dayan gadon Dahaka Nima nake cewa pls kuyi hakuri ciwon kai nakeyi zuwa anjima zan cigaba ngd sosae [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page6?2? Bangaren gidan kawun Deeni kuwa kaya Neh hadaddu nagani nafada Deeni yayi orders dinsu wasu daga dubai aka turomasa ragowa kuwa kudi ya bayar asiya a kasuwa ga setin akwatuna ma duk a Dubai aka turo Sai da aka cika akwati dozen biyu masha Allah kaya sam barka sai wanda yagani sun rufe sun ajiye dangi anata zuwa gani kafin ranar da za,akai yazo Suleiman kuwa yasake kiran Deeni akan zancen kausar still bawani cigaba dan Deeni ya dage sai bayan aurensa zai dawo da ita Suleiman yace fa to kayan fadar kishiryata kayi mata neh kuma tasan zaka yi aure Deeni yace data sani da karta sani damuwarta ceh zancen kaya kuwa kudi zanbata nasanta mayyar kudi zata karba Deeni ya kara da zancen aure dama nafada mata akwai ranar da zan dau mataki akan iskancin datakeyimin tazaci wasa nakeyi mata so she will see for her eye's .Suleiman dai dariya yasakeyi yace ae shikenan Allah Sanya alkhairi zancen amaryarmu fa kaje neh kun tattauna ya bikin zai kasance Deeni yace wlh tunda naje so dayan nan ban kara komawa ba kasan yanzu am always busy but insha Allah zani anjima nasan in Ahlam ceh zata ceh ba abunda zata yi but anjima in naje zan fadawa deedoh zakaje kuyi magana akan events din Suleiman yace hakan ma yayi Allah Sanya alkhairi goben nikuma sai naje Deeni yace to friendy bara na wuce nashirya zuwa gun amaryata suka tafa yace ohhh abokina ya kusa karshe arna sake tafawa sukayi sukayi musabaha kowa ya tafi Hajiya indo kam tazo gidan mami daki guda aka ware musu ana gyara Ahlam da wasu kayan gyaran jiki irin na larabawa daidai da tsarki in zatayi da ruwan turare neh jikinta yayi silbi ta Dada zama ja gawani ni,imtaccen kamshi da takeyi Ga magunguna masu kyau da ake bata bata da abinci da ya wuce su fruits, romon nama ko kaza da sauran kayyayakin gyaran amarya Ana cikin gyaran na yau neh deedoh tashigo tace Ahlam uncle Deeni yana falon baki yana jiranki hajiya indo tace tana zuwa to hijab har kasa tabawa Ahlam ta sanya ba kwalliya a fuskarta amma tayi mugun kyau Deeni yana zaune a falo a kan daya daga cikin kujerun dakin yana shan lemo yana daddana wayarsa iPhone 8x sanye yake cikin kananun kaya blue din wando jeans da white riga long sleeve ajikin rigar daga gaba anyi rubutu kaman haka I AM HANDSOME yayi kyau sosae gashin kanshi akwance luf sai sheki yakeyi ga hannunsa daure da wristwatch na kamfani Dolce and Gabana kamshi na tashi a jikinsa mai sanyin kamshi Turaren Ahlam yafara ji kafin ya jiyo sallamarta daga shanyayyun idanunsa yayi yana kallon kofar kura mata ido yayi yakasa dauke idonsa a kanta gani yayi takara wani extra ordinary kyau ya tashi ya matso kusa da kujerar da take zaune Ita Ahlam kara mamaki takeyi a zuciyata wai yau wannan hadadden mutumin shi zai zama mijinta ita Dago da fuskarta yayi yace tohke Ahlam haka zamuyi dake haka ake tarbar miji ko gaisheni bakiyi ba Aishatu ,ga dukkan alamu ma bakin ciki kike da zuwana ko... Dasauri ta daga kanta tace wlh ni ba haka nace ba ina yini kazo lpy ya aiki duk lokaci daya ta jero mishi wannan questions Bai amsa ko daya ba sai binta kawae yakeyi da kallo sai da yau some minutes yace lpy lau ya kike ya shirin biki Ahlam tace alhamdulillah ya auntyna Deeni ya tabe baki yace tana lafiya kawai yace ya ce mai kike shiryawa na bikin girgiza kai Ahlam tayi tace bakomi ni ba kawaye neh dani ba barai inyi wani abun amma sai dai katambayi su meemerh kaji mai suka tsara Dariya Deeni yayi yace bakauyiya kawae tunda haka kika ceh zance wa abokina yazo ya samesu muji mai suke shirya mana kinyi kyau Ahlam sai wani kamshi kikeyi wani turare kike using Ahlam tace nima bansan wanne neh ba bani akeyi nashafa Deeni yace okay in antashi kawo ki gidana pls kice abaki zakiyiwa mijinki kwalliya dashi Ahlam kunshe fuskarta tayi cikin hijab dinta tayi tana dariya Deeni ya tashi tsaye yace karkicemin bani da kunya bara na tafi jibi za,akawo lefe kifadawa su mami tace to yaciro rafa din kudi ya ajiye mata a lap dinta yace ga wannan kiyi duk wani abu daya taso urgently Godiya tayi masa ta tashi zata rakashi suka jero har kofan dakin yace ki koma haka bansan wani ya kallemin keh yace ohhh na manta ina zuwa yakoma falon ya miko mata kwali a leda yace ga waya nan anyi charge da simcard aciki inkinshiga ki kunna zankira ki anjima Ahlam tayi rau rau da ido kaman zatayi kuka tace nago... Bata karasa ba tasa hannunsa a lips dinta yace bansan godiya akan abunda yazama dole na nikam natfi sai munyi magana yawuce yana tafiya cikin takunsa na kasaita Bude baki Ahlam tayi tana kallonsa har ya bacewa wa ganinta ta rufe bakin tayi ajiyar zuciya tace shi din wani irin mutum neh da zaiyi alkhairi yace kar agode masa Allah kabani ikon kyautatawa bawan nan naka ta shige gida... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAK'IYA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page4?1⃣to4?5? Da asuba Mami ta tashi tayi alwala kafin ta tashi Ahlam tayi alwalar ta shimfida musu praying mat sukayi sallah suka idar kafun sukayi wanka Mami zani da riga tasanya while Ahlam doguwar riga tasa kirar bahrain tayi kyau sosae kamar balarabiya suna hira sukaji ana knocking Ahlam ceh ta bude kofar ganin dady neh tayi saurin rinsinawa tana gaishe shi cikin girmama daddy neh yace lallai mara lafiya taji sauki dariya tayi takarbi basket din hannunsa kafin tabasa hanya ya wuce Zuwa yayi yazauna kusa da Mami yace we miss you our Mami yara sunce zasu biyoni nace su jiraku nasan yanzu za,a sallame ku koh? Mami ceh tace ehh amina nake jira tazo ta sallame mu suna cikin magana kuwa Dr amina tashigo suka gaisa dasu mami da daddy kafin ta dubi Ahlam suka gaisa tace ya jikin dai Ahlam tace dasauki ba abunda yakeyimin ciwo yanzu Dr tace toh alhamdulillah ga takaddar sallamarku an sallameku tamika mawa mami Mami tace ah toh mungode Dr allah ya bada sa,a yanzu zamu wuce ameena tace to bakomi mami Ahlam allah yakara sauki ko suka amsa da amin ta fita Mami ceh suka shirya kayansu sannan daddy yace toh bazakuyi breakfast kamin mutafi ba mami ceh tace mutafi kawae mayi a gida Ahlam ceh takarbi basket din mami tarike jakar kayansu while daddy yarike leda suka fito suka nufi motarsu Acikin mota ma dai mami da daddy neh suke hira insuka sa Ahlam sai dai kawae tayi murmushi a haka suka isa gida Wani tangajejen gida suka nufa mai shegen kyau kamar ba a Nigeria ba hon daddy yayi mai gadi yazo yabude katon gate din suka nufi cikin harabar gidan wanda motoci fin ashirin zasu iya zama batare da matsi ko takura ba itaka Ahlam kallon ko ina takeyi kamar bakauyiya bacin tasaba ganin hadaddun gidaje amma Nasu mami tsarin shi daban neh Sakkowa sukayi daga motar suka shiga falon farko Wanda haduwarsa ma in nace zan lissafa muku sai mungama ana lissafowa sai da suka wuce faluka biyu kafin suka shiga babban falon inda yaran gidan suke zaune suna kallon MBC max wani film parents trap sallama sukayi kafin yaran suka amsa sukayo kan mami suka rungumeta suna mata sannu da dawowa kafin suka lura da Ahlam itama hugging dinta sukayi suna welcome to our home sis Ahlam cike da jin dadi itama tace tnxs yan uwana daddy neh yace to ae sai ku kyale su haka dan ko break fast basuyi ba Deedoh ceh takamo hannun mami da Ahlam takaisu dinning suka zauna tayi serving dinsu chips neh da kwai da farfesun kan saniya sannan kunun alkama Cike da jindadin abincin a baki suka fara ci sultan yana ta musu hira suna dariya a haka suka gama suka koma falo suka zauna suka cigaba da hira inda daddy yajanye mami suka hau saman sa suka bar yaran Mai aiki tazo ta kwashe takai kitchen Garin tsallan murnarsu nima suka wayata ta subuce wlh nagaji dayawa yau sai kunji ni zuwa safiya QUEEN NERDY TURAKEE ceh........ [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Page5?1⃣to5?5? A 360 ya nufi gidansa horn yake ba kakkautawa da sauri baba mai gadi ya bude gate din yashiga a guje yana neman takewa baban kafa dasauri baban yayi gefe A zuciye yafuto ko rufe kofar motar bai yi ba yana shiga falo ya tadda Kausar da aminiyarta suna maimaita abunda sukayiwa Ahlam Nan da nan jijiyoyin kansa suka firfito idanunsa suka yi ja jawur yana huci ya damki wuyan kausar ya shaketa yace kausar ina kika kai yarinyar mutane mai kika yimata Kausar idanunta sunfito tana kakarin mutuwa ta jiyo kamshin barzahu takasa magana ga hawayen wahala na futowa Ihu kawarta keyi tana cewa jama,a kutaimakeni zai kasheta da gudu yan aikin gidan suka taho falon ana kokarin kwace ta a hannunsa amma sun kasa karbarta da sai da ya mila kafin ya wullar da ita kan kujera Zama yayi a kujera one seater ya dafe kansa da hannu bibbiyu yana why kausar! Why ya dunkule hannunsa ya bugi iska ya juyo a fusace yace kije gidanku harsai naga Ahlam A firgice ta juyo cikin wahalalliyar murya kausar tace akan mai aiki zaka ceh na tafi gidanmu lallai bokanta ya bata sa,a kuma Ahlam ceh bazaka taba ganinta ba saboda munyar da ita inda bawanda yasani da nasani kasheta nayi Bata karasa ba Deeni cikin zafin nama ya naushe bakinta ba shiri kausar tafara ihu tunbama da taga jini na futar burgu a bakinta ga zafin data keji tace Allah ya isa ban yafe ba mugu akan karuwarka zaka bugeni wlh sai na kasheta kuma sai kayi da na sanin naushina da kayi azzalumi Yatashi ya biyota har zai sake dukanta ma,aikatan gidan suka ririkeshi kawarta kausar ceh ta je gunta ta tashe ta suka shiga bedroom dinta suka ja motar ta suka tafi Deeni zaman dirshan ya sakeyi a dakin dayaga zaman bazai fishe shi da komi ba yashiga bathroom ya watsa ruwa zuciyarsa na masa zafi ya futo ya shirya cikin dakakkiyar shaddarsa milk color ya dau key din motarsa kirar Benz ya futo yana ta shawagi yana dudduba ta duk inda yaga taron mutane yaringa shiga yana dubata A haka har dare yayi kafin ya hakura ya dau hanyar gidan Suleiman Kuyi hakuri da wannan pls sai zuwa safiya ngd QUEEN NERDY TURAKEE... ************************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page5?6? Yana hanyar zuwa gidan Suleiman sai ya hango motar Suleiman din Deeni parking yayi a bakin hanya shima Suleiman din parking yayi ya bude kofar ya futo ya nufo motar Deeni samun shi yayi ya kife kansa a kan sitiyaran motar ya bude dayan kofar ya shiga Kama kafadan Deeni yayi yace maza yane naganka so disturbed is anything wrong rushewa da kuka Deeni yayi yayinda Suleiman ya fara bubbuga bayan Deeni saboda ya tsorata da ganin kukan Deeni kamar karamin yaro Rabonda yaga kukan Deeni tun suna yara kanana shima kafin kaga kukansa sai in ransa ya mugun baci sai da yabarshi yayi kukasa mai isar shi kafin yayi shiru yafara cewa kausar ta cuceni Suleiman Suleiman yace mai tayi maka da zafi neh haka kake kuka Deeni dago da idanunsa da sukayi ja yace ta salwantar da Ahlam nan yafadawa Suleiman kome ina lillahi wa inna ilaihi rajiun abunda Suleiman ya furta kenan yace tabbas kausar azzaluma ceh yanzu tafada maka inda suka yarda ita Deeni yace wlh bata fada ba tace kasheta zatayi I know kausar very well she's very wicked wlh she can do anything she Say's Suleiman neh yace cool down my friend insha Allah bazata iyayi mata komi ba kuma Ahlam she's in good hand we should keep praying muyi ta addu,a sannan mukai cigiyarta radio station da television station insha Allah za,aganta da haka Suleiman ya rarrashi Deeni har yayi cooling temper dinsa ya tafi gida direct dakin Ahlam ya nufa dakinta komi tsaf tsaf ga kamshi na tashi ya dauko trolley dinta yakai dakinsa Bude trolley din yayi yagan kayanta a ninke suna ta kamshin turarenta alharamain yadauko rigarta yana shinshinar baccinta ya ajiye gefe kafin yadauko credentials din school dinta ya sanyasu a drawer dinshi Toilet yashiga yayi wanka yafuto ya sanya jallabiyarsa milk color ya shimfida praying mat yayi sallar magreb da isha kafin ya sanya sleeping dress dinsa ya kwanta a kan gado abayan Ahlam yarungume yana shakar kamshinta imagining yakeyi kamar ita yayi hugging a haka bacci ya dauke shi Gidan mami kuwa da suka haura sama da daddy tahada masa ruwan wanka ta zabo mishi shadda mai kyau ya saka yayi kyau abunka da farin mutum suka sha selfie dinsu a wayan daddy cike da so da kauna kafin tabashi lbryn Ahlam . Daddy ya tausaya mata matuka har ya dau alkawarin insha,Allah zai binciko mata iyayenta ya sada ta dasu sannan zai nemi Dr Deeni suyi magana mami taji dadi matuka da abunda daddy zai yi. Sai yamma mami suka sauko dayake weekend neh ba aiki sun sauko sun tarar an shirya musu abinci a dinning suka karasa gaban dinning din basu ga yaran a falo ba A haka suka gama mai aiki tazo ta debe kayan gurin ta goge komi kamar ba a taba cin komi ba kiran deedoh mami tayi a waya tace suna ina ta sakko bata gansu ba deedoh ceh tace sunkai Ahlam dakinta neh suna hira amma suna nan sakkowa suma kafin su sakko daddy yafara kallon news a aljazeera ********"""**""""*****""""*** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page5?7? Su deedoh neh suka sakko sunyi anko cikin dogayen riguna yan Dubai harda Ahlam sunyi kyau sosae suka zazzauna a kujera suka gaishe da mami da daddy Suka amsa musu suna masu jindadin ganin yayansu suna san Ahlam sultan neh yafada cinyar daddy yace daddy wai aunty Ahlam a dakin aunty deedoh zata ringa kwana baccin nace tare zamuna kwana da ita Mami ceh tace gaskiya aunty baki kyauta ba sai ki barsa suringa kwana da auntynsa Ahlam ko deedoh ta zunbura baki tace mami ke ki keh shagwaba yaron nan.. Kanta karasa memerh tace eh wlh ba duk abunda ya keso shi mami take bi Ikram kam da magana bata dameta sosae ba tace to nima sultan zankoma dakin naka muringa kwana mu uku har aunty Ahlam ko Sultan dariyar yara yayi yakoma kan cinyar Ahlam yace kinyarda auntynmu ,Ahlam nodding kai tayi tana dariya tace eh nayarda my handsome boy Dariyar jindadi yayi ya kalli deedoh da memerh yana musu gwalo kowacce ta miko hannu zata rankwashe shi da gudu ya koma gurin daddy yace kaga su aunty zasu bigeni Daddy da tunda suke maganarsu yana jinsu sai murmushi kawae yakeyi yace my handsome inaganin kamusu wani abu if not bazasu bige ka ba mami tafi charaf tace yoo meh zai musu kawae sunji haushi Ahlam tayarda zata kwana dashi neh daddy dai yace kinganki mami ko tace meh nayi daddy kuma Suna ta hirarsu har akayi kiran sallar magreb suka tashi kowa yayi dakinsa sukayi sallah suka jira har isha kafin suka dawo downstairs mai aiki ta jere musu abinci ikram tayi serving dinsu suka gama ci aka zauna a falo zuwa 10 kowa ya tafi daki dan bacci Ahlam sai da tayi wanka tayi alwala tafito tasa sleeping dress da ikram ta ajiye mata wando da riga neh silk pink color tayi kyau sosai ta yi nafila tayi addu,oi kafin ta kwanta akan katon gadon dakin sultan shima yana sanye cikin kayan baccinsa ta bayansa ta kwanta ta rungumeshi while tabar ikram tana assignment a system dinta Ahlam ta kwanta ta rufe ido but ta kasa baccin sai ta tsinci kanta da tunanin ko wani hali Deeni zai shiga inyaga bata gidan itadai tanasan shi amma tana tsoron matarsa a haka taringa tunane tunane har bacci barawo yayi gaba da ita batasan time da ikram ta kwanta ba asuba ta gari While bangaren mami da daddy suna shiga daki sunyi shirin bacci ya janyo wayarsa yayi dialling wata number sai datayi ringing uku kafin daga dayan bangaren akace assalamu alaikum cikin muryar bacci daddy yace Dr shamsu kardai na tashe ka kana bacci Deeni yace no karkadamu alhaji,alhaji yace Raman kiranka nayi akan wata yarinya da muka tsintsa jiya Ahlam shin kasanta Tuni baccin da Deeni yakeyi ya watsake yace alhamdulillah Allah alhaji wlh ita nake nema dan Allah tana gidanka neh daddy yace eh tana nan so da safe kazo muyi magana Deeni yace insha,Allah ngd alhaji sosae sai nazo daddy yayi hanging call din yace mami kinga murnan dayake tayi kuwa tace Allah sarki bawan allah a haka suna ta hirar su Ahlam har sukayi bacci asuba ta gari Deeni kam tashi yayi yana murna ya shiga toilet ya dauro alwala yanata nafila yana godewa ubangiji ya kwanta yanata Allah Allah safiya tayi yaga Ahlam dinsa tohm asuba ta gari Deeni na Ahlam ****""""***""""*****"""""***** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page5?8? Washe gari da asuba gidan mami suka tashi sukayi sallar asuba kafin suka koma bacci Ahlam da yake tasaba tashi da wuri da safe yau ma 8 ta tashi ta sauka kasa zuwa kitchan ta tarar bakowa a kitchen din bude freezer tayi tadauko kaji hudu ta ajiye su huce dan sunyi kankara kafin ta debo dankali a store din kitchen din ta feraye ta soya chips,ta koma kan kazar tagani sun huce ta yayyanka su ta wanke kafin tasa a tukunya tasa albasa da kayan kamshi da dan tafarnuwa ta daura akan gas tabarshi ya dan salala ta yi markaden attargu da albasa da tattasai tazuba akan kazar da mai su spices dadai sauransu ta dansa ruwa kadan tabarshi ya dahu Tayi kunnun gyada sannan ta sauke naman ta soya kwai tadebo wake a store ta chaska tayi markade a blender ta soya kosai duk ta juye girkin a manyan warmers kunun ma falsk biyu ta juyo already ta Dada l ruwan shayi mai kayan kamshi shima tasa a flask ta jere su a dinning tadawo kitchen ta wanke komi ta mayar dasu inda suke ta kullo kofar kitchen din kenan suka hadu da mami Mami tace har kintashi Ahlam, ta tsugunna cike da ladabi tace mami ina kwana mami tace lpy lau kintashi lpy tace lpy lau mami Mami ceh tace kai gidan nan na kamshin aroma kardai ke ki kayi girki ba mataimake cike da ladabi Ahlam tace niceh nayi mami nagama komi yana kan dinning Mami tayi murmushi tace ohhh ni zainab yanzu duk kinyi komi baki tashi kosu ladi sutaya ki da wanke wanke ba Ahlam tace kai mami aikin babu fa wuya mami tace to Allah yayi miki albarka nashiga dakin naku naga bakyanan nazaci kina toilet na jira naga baki futo ba na leka nagan ba kyanan shiyasa nataho nan sai kuwa gaki zaki ga kaya akan gadon naki neh kiyi wanka kisaka kitashi yanuwanki kuzo muyi breakfast Ahlam tace to mami ngd Allah kara girma Mami ta rufe bakinta tace keep quite kintaba ganin ya tanayiwa mamanta godiya so pls banaso kinji diyata tace to tahaura sama mami tabita da kallo tayi hanyar dakinta tana murmushi Deeni kam tunda yatashi da asuba ya gagara komawa bacci har gari yayi haske ya tashi yashiga toilet yayi wanka yafuto ya bude drawers din kayansa yana duba wani kayan zai sanya idonsa yakai kan farin yadinsa na filtex Sanye yake cikin yar ciki da wando na farin yadin filtex a jikinsa sannan babbar riga tasha dinki Muhammad abacha hannunsa daure da agogon Rolex kafafunsa cikin takalmi batazoo baki sannan hula ruwan kasa a kanshi A yau ne na taba yiwa Deeni kallo na sosai ,na cikin ido da ido na gano ba karamin kyakkyawa ba ne ba fulatani neh zar bakin bafulatani Ya nufi kan madubinsa ya feshe jikinsa da turaruruka sunfi kala goma karasa wanne kamshi yakeyi ya dauki mukulun motarsa ya futo cikin takunsa na jaruman maza ya futo harabar gidan yan aiki nata kwasar gaisuwa yana amsawa da murmushi a fuskarsa suna ta mamakinsa Daga nesa na hango wata dalleliyar Cadillac srx tuwan makuba,gilashanta masu duhu ne (tintics) ya nufa ya bude yayi reverse ya nufo gate mai gadi ya bude masa ya fita Shin ya haduwarsu zata kasance neh da Ahlam Pls kuyi hakuri kwana biyu banda lpy shiyasa bana typing kuyi hakuri pls ******************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page5?9? Ahlam kam tana shiga dakin ta tarar da meemerh ta tashi,ta tashi sultan tayi masa wanka ta shirya shi cikin kananun kaya masu kyau ta fesa mishi turarensa Itama tashiga wanka ta futo ta shirya cikin wata doguwar abaya ceh kirar Kuwait tayi rolling mayafin abayar da takalmi tom mai kyau baki duk kayan da mami ta ajiye mata ta futo zar balarabiya ta dauko turare akan madubi ta fesa ta tsaya tana kallon kanta sai da tayi mamakin kyaun da tayi duk da tasan ita din mai kyau ceh Saukowa takeyi daga steps din duk yan gidan suna kan dinning suna jiran zuwanta kowa ido ya zuba mata saboda basuyi tsammanin takai haka kyau ba tundaga nesa deedoh tafara haska ta da flash din camera A kunyace Ahlam ta karaso ta durkusa gaban daddy tace daddy barka da safiya daddy yace kintashi lpy Ahlam tace lpy lau daddy ya dubeta yace kinyi kyau Ahlam murmushi takeyi takarasa gun mami tana gaisheta mami tace ae ni nasan diyata mai kyau ceh kinyi kyau babyn mami Sultan neh yace aunty Ahlam kinyi kyau fa wai balarabiya ceh ke kowa agun sai da yayi dariya deedoh tace yawwa sultan ka tambayeta wlh tayi kama da wannan mawakiyar ta larabawa Najwaa Ahmad Ahlam dai tasakeyin dariya tace nida bansan wacce niba bansan iyayena ba takarashe da hawaye mami suka ringa lallaminta harta daina hawayen ta zauna a daya daga kujerar dinning din Ikram ceh tayi serving dinsu kowa abunda yake so ake zuba mishi daddy kam cewa yayi kunu zaisha Suna ci suna ta zuba santi mami tace ah lallai Ahlam chief cooked ceh kowa yanata santi duk tsayawa sukayi da cin abincin sukace mami yanzu delicious dinnan Ahlam ceh tayi mami ta daga kai tace kwarai kuwa ita tayi Yammatan kowa ya kalli Ahlam yace sannu sis ashe kin iya girki haka lallai zakina koyamana itakam murmushi kawae takeyi Ahlam yarinya ceh mai kunya gata bata da surutu da hayaniya gaskiya mijinta yaci sa,a mami ceh keh fadan haka Wayar daddy neh yayi kara yadaga yace to bismillah kashigo mana dam kirjin Ahlam yabuga bata san dalilin bugawar kirjinta ba nikam nace zaki hadu da Deenin ki neh Ahlam Daddy ya mike ya nufi kofa yashigo da Deeni suka zauna a falo Ahlam kanta na kasa but taji muryan da bazata taba mantawa ba sai tafara tunanin meh ya kawoshi gidannan dama yana da alaka dasu Shikuwa bangaren Deeni zaunawa yayi akan kujera yana zaune ya hangota yana tunanin shikam aurensa da kausar tilas tayi masa ba santa yakeyi ba kawae yana zaune da ita bisa tursasawa zuciyarsa dan yakarbi kausar matsayin life partner dinshi zai koyi santa but at last bata da halaye masu kyau a zatonshi baiga macen dazai so ba saboda bashi da ra,ayin auren mata sama da daya Ada yadauka kwalayensa na ilimi sune kadai burinsa a rayuwa(kwalayen),Ashe Abraham Maslow's yayi gaskiya da yace cikin theory dinsa na bukatar dan Adam (Hierarchy of need theory of motivation)... "As soon as the most urgent and pressing need is satisfied, another urgent need will emerged and become operative and a currently satisfied need will become unimportant and underestimated and no longer controls or dominates behavior... (Maslow, 1975) Akwai sauran bukatun sa masu muhimmanci bayan wannan...SOYAYYA...AURE...'YA'YA....TARBIYYAR 'YAYA...son binciko hakikanin ko wace AHLAM Yana kuma da yakinin zai iya rike mata biyu cikin adalci, adai shekarun nan da kausar bata fiya biya mishi bukatatunsa ba ,adai shekarun nan da yake ji da kuruciya ya kiyaye kai da kaucewa zina,cikin tsananin fin karfin zuciya da neman tsari da shaytan ko hudu ya aura daidai yake da rike kowacce da adalci in har yana santa,kamar yadda yake jin Ahlam nan zuciya da gangar jikinsa,shi kansa yasan mace daya will not be enough for this SHAMSUDDINI ABBA Muryar mami ceh ta dawo da tunaninsa suka gaisa a mutunce su deedod,meemerh,ikram sultan duk suka zo suka gaida shi Deedoh tace uncle Deeni sai yau kataba zuwa gidanmu Sosa keya yayi yana murmushi mami tace yau ma dalili yakawosa yabiyo Ahlam neh Deedoh da sauran yaran suka fara murmushin a hankula suka je gun Ahlam suka riko hannunta suka karaso da ita falon Idon deeni kyar akanta duk motsinta a kan idonsa while Ahlam kanta a sunkuye yake daddy neh yafara magana yace to deeni inasan insan ya akayi har Ahlam tabar gidanka Deeni yafadawa kowa abunda yasani da matakin da ya dauka akan kausar sannan yace kawunsa sunje gidan marayu sun tabbatar a chan take har hajiyoyin suka zo daukan ta Daddy shima lbryn abunda tafaru ya fadamasa sannan yace shi yadauketa matsayin yarsa har Allah yasa a ga iyayenta kowa tausayin ta yake a falon itakuwa gwanar sai kuka take Kukan nata deeni yanajinshi deep into his heart dama ya aureta zai zauna neh ya rarrashi abarsa har tayi shiru Ya buda baki yace daddy inka yarje min manema aurena zasu zo gobe su nema min auren Ahlam agunka Cike da jindadi daddy yace alhamdulillah ae badamuwa Allah yakawo su mami ceh tayi tsalam tace amma daddy inasan abani alfarma sai Ahlam tafar karatun ta kafin ayi auren ko A razane Deeni yadago kai yace mami nayi alkwari zanbarta tayi karatun ta duk Inda takeso bansan auren yayi taking time Murmushi mami tayi dan ta gano san Ahlam kwance a idon Deeni tace bakomi Allah ya shige mana gaba deedoh ki kaisu palon baki su zanta Anan nima zan dasa aya saboda nagaji ****************************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAK'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page6?0? Deedoh ceh ta yiwa Deeni jagora har falon baki yazauna yace pls kitahomin da Ahlam deedoh tace tohm uncle Ta juya tashiga falon tasami Ahlam inda tabarta kanta a tsugunne kama hannunta tayi tadago ta suka fara tafiya amma Ahlam duk kunya ya isheta suka je bakin kofar falon nan Ahlam ta durje wai bazata shiga ba deedoh tayi tayi tashiga taki Tashiga tafadawa Deeni tace masa uncle Ahlam fa taki shigowa tana bakin kofa yace OK kyaleta ngd deedoh bara ni nashigo da ita deedoh ta juya tafita ta kalli Ahlam tana mata dariya kasa kasa Ahlam turo baki tayi zatayi kuka Deeni yamatso gab da ita suna jin numfashin juna yace kuka kuma Ahlam wani abu aka yimiki tayi shiru yace fadamin mana kinyi shiru sake yin shirun tayi yaga abun nata bana sauki ba neh ya janyo hannunta suka shiga dakin ya zaunar da ita akan kujera ya zauna kasan kujerar nata ya tankwashe kafafuwa yana kallonta Kafin yai magana deedoh tashigo rike da katon tray da kayan motsa baki da drinks ta ajiye a center table tafuta tana dariya Deeni ya kurawa Ahlam ido da shanyayyun idanunsa tayi maza ta dauke idanunta tana wasa da zobenta tana tunani itadai tasan tana da kyau na daukar hankali ma saboda yadda wasu mutanen keh dauka itadin jinsin larabawa ceh,ita ba yarkowa ba hasali ma batasan iyayenta ba agidan marayu ta tashi, tayi aikin bara,tayi renon yara,tayi yar aikin gida to meh nata ya ja hankalinsa dashi To sai take tambayar kanta ita din ai tasan da hakan take sonshi,kuma kyawun sura ba shine dalili ba.tana son Deeni ne saboda halayensa kawai da yadda yake mutunta ta yake martabata tun tana karkashinsa.kaskantaccen asalinta ba abun juyawa a kalla bane a wajen Deeni.for him,(inna akaramakum indallahi atakum) Da idanun fake cike da wadannan maganganun Ahlam ta dago ido tana duban Deeni Idon ni munafuka ce don ina san Deeni kamar yadda kausar tace ,na yarda a rada min sarautar munafukai Ahlam tace a zuciyarta Hannunta Deeni ya kama yace tell me something Ahlam na kawo kaina garaiki kiyi accepting soyayyata muyi aure mu tara yaya mu hada big family Ahlam kiyi hakuri da abunda kausar tayi miki wlh na neme ki nayi cigiyarki all in vain banganki ba Alhaaji Hashim mutumin arziki nasan shi abokin yayana neh shiya kirani yace kina gunsa sai da nakori kausar for this sin she have done Kuka Ahlam takeyi ba kakkautawa gani takeyi kamar yanzu kausar tayi mata wulakanci tansan deeni but tana tunanin matarsa wani tarba za,ayi mata agidansa Deeni bai tausayamata ba duk da ya karanci dalilin tashin hankalinta ,ya kuma san duk wani motion na zuciyarta a kansa. Sai cewa yayi, "sorry for the uninvited visit,na kasa jurewa neh Ahlam! Bansan maganar nan zata saki kuka ba ,ki yi hakuri .insha Allah ba zan kuma miki wannan maganar ba, now go to your room tunda nasaki kuka.... Da karfi take kokarin kafar da hawayen ,sannan cikin karkarwa murya tace " ni yaya Deeni kana misjudging dina,kana yanke min hukunci da abinda ba shine a raina ba". Dasauri ya CE,"to mene ne a ran baki?" Ta sunkuyar da kai,hawayen na son kara gocewa ta CE"daban ne da abinda kake tsammani..... " Sai a nan ne ya tausaya mata ,ya yi murmushi ya CE,"is it opposite? " Ta daga mishi kai a hankali ba tare data bari fuskarta ta kalle shi ba Sai Deeni yasa handkerchief dinsa yana share mata hawaye yana cewa,"kin karbe ni a matsayin uban yayanki Ahlam ba tare da hakan ya zamo karamci,sakayya ko tursasawa kai ba?" Wannan karon ma girgiza kai tayi sama wato eh,wata zuciyar na gaya mata cewa " ki bude baki ki gaya mata kema ba yau ki ka fara son nasa ba". Amma kawaici da mutunta kai a matsayinta na diya mace ya danne komai. Sai ya leka fuskarta,tana ta fyace hanci.duk kokarinsa na son ta kalle shi cikin ido ba ta yi hakan ba,ta runtse idonta da karfi Sai ya zakuda kadan ya CE,Ahlam, haba Ahlam dina,dube ni mana Batasan sanda tayi dariya ba har tace au har nazama taka kenan Deeni yaka ma baki ,yace au tantama kike yi to tuntuni kikazama tawa fatiha yarage a shafa Ahlam sai dariya takeyi ya matso da center table din yafara cin snacks din yace kinsan Ahlam rabona da in tsya naci abinci da kyau tun kafin kausar ta buge ki kinga yau ma ko break fast banyi ba matso muci Ahlam tasa keyin murmushi tace nikam na koshi yanzun nagama breakfast yakamata kaci kadena surutu Cike da nishadi yagama cin snacks din ya goge bakinsa da tissue yace my Ahlam a week din nan fa zaki zama tawa ta rufe idonta da hannunta tace very soon haka Deeni yace to meh zankira Ahlam nifa ba yaro ba neh dazamu tsaya soyayyar I love you,you love me so kawai kishirya yanzun ni zan tafi sai nadawo anjima taso kiraka ni Ahlam ta tashi cike da kunya ta rakosa har harabar gidan kusa da motarsa yana tsokanarta wai yar guntuwa mai kyau Ahlam ta zunburo baki zatayi kuka Deeni da sauri ya rike kunnensa yace am sorry babyna kar kiyi kuka yanzu dan karkimin asarar hawayena kibari sai munyi aure na lashe abuna Habawa ba shiri Ahlam ta kwasa aguje tayi cikin gida Deeni yayi murmushi yace matsoraciya yashiga motarsa yanufi gida cike da farin ciki A haka nake ceh muku bissalam sai mun sake haduw kuma ********************************** [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION written by QUEEN NERDY TURAKEE Page6?1? Bangaren kausar Tana kwance jikin mamanta tana ta kuka tana fada mata abunda Deeni yayi mata mamanta rarrashinta takeyi tace yi shiru babyna ba Wanda ya isa ya wulakanta ki nabarshi barai akan house maid bara daddynki yazo Kausar cike da jindadi tace ngd mamana nasan kuna tsaya mun akan komi tafara tunani a ranta tana yakinin Deeninta bazai taba ganin Ahlam ba tanasan mijinta batasan kowacce mace ta rabe shi kowace tayi gigin shiga gonarta zata iya kasheta WASHE GARI A GIDAN MAMI Duk suntashi suna ta soye soye da shirye shiryen tarbar iyayen Deeni Daddy da abokanansa duk sunzo suna falon baki suna jiran isowarsa 11:00am manyan motoncinsu suka shigo harabar gidan daddy suka je suka taryosu har falon Kawun Deeni neh da babban wansa Alhaji Nasir da abokanan mahaifinsa su biyar suka zo sungaisa a mutunce Kawu neh ya futo da dukiyar aure rafan kudin guda uku yamika wa daddy yace gashi sunzo da dukiyar auren komi da komi har sadaki sannan yakara da cewa muna Neman alfarmar bikin nan kar yawuce sati biyu game da kayan lefen nan da karshen sati za,akwo lefe Abokin daddy Alhaji salis yace badamuwa Alhaji insha,Allah nan da sati biyun za,ayi ranar juma,a bayan sallar juma,a za adaura auren amma wani hanzari ba gudu ba kunsan dai komi gamai da yarinyar ko Kawu neh yace eh munsan komi dan har gidan marayun munje mun bincika dan haka Allah sanya alkhairi yabasu zaman lpy duk suka amsa da amin kafin aka gabatar musu da abin ciye ciye da shaye shaye Lokacin sallah sukayi kafin suka rabu da jindadi saboda karamcin da kowanne bangare suka samu Deeni dayaji labari dadi kamar ya kashe shi yakira Suleiman a waya ya sanar dashi abunda ake ciki Suleiman ya tayasa murna yace abokina wani hanzari ba gudu ba kagani tunda ka ce kausar takoma gidansu sai kaga Ahlam zaka dawo da ita dan haka sai kashirya muje anjima Deeni ya yamutsa fuska yace ni kadena tuna min da kausar kabarta sai tayi hankali zata dawo Suleiman yace anya deeni tun kafin Ahlam din tashigo zakayi rashin adalci Deeni yace ehh naji zanyi to hell with her ba yanzu zata dawo ba I must teach her a lesson nakiraka ina fada mata abun farin ciki zaka batamin farin cikina kit ya kashe waya Suleiman daga dayan bangaren yayi murmushi yace abokina kenan dolenka sai kausar ta dawo inka ki kuwa ni da kawu zamuje bikonta sai dai kaganta a gidanka Ransa yariga ya baci da kausar da yawa yanasan yakira Ahlam ya tuna bata da waya yayi tsaki yace dole sai na siya mata waya jiya bansamu naje ba due to meeting din gaggawa da yataso mun ya tashi ya bar office ya nufo gida Ahlam tana kwance a daki sultan yace aunty kizo daddy na kiranki tace ina zuwa to autan mami ta tashi ta dauki hijab dinta na sallah ta taho falo Ta tarar dasu daddy, mami da sauran family din gidan daddy neh yace Ahlam yau Allah yanufa iyayen Deeni sunkawo dukiyar auren su harda sadaki gashinan ya miko mata kin karba Ahlam tayi tace daddy ko kabani ba abunda zanyi da shi Daddy yace to zan ajiye miki aguna asan meh za,ayimiki da kudin antsai da biki nan da sati biyu Allah yabaku zaman lpy duk yan falon suka ceh amin Daddy ya tashi ya Hau sama mami ta janyo Ahlam tace yammatana ta kusa zama amarya yakamata in shirya diyata dan gidan kishiya zaki a take agurin mami takira kawrta hajiya indo yar shuwa tace hajiya inada yarinyar da zan aurar nan da sati biyu so nake kidawo nan da kishiryamun ita daga dayan bangaren hajiya tace kinci sa,a kuwa nan da sati biyun zantafi nijer anjima zanzo har sai anyi biki mami tace badamuwa inajiranki takashe waya Nima natafi shirya bikin nan dan bikin yan gata neh ta kowani bangare 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 HAMSHAKI'YA 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION Written by QUEEN NERDY TURAKEE This page is dedicated to my mentor shamsiyya salis sai na aureta nagode sosae Allah ya kara basira da zakin hannu keh kika tsayamin tsayin daka har Allah yabani ikon fara rubuta Page6?3? GARIN KANO KAUYEN ROGO ......wani daji mai tsarkakiya ga bishiyu abun tsoro duhu neh a dajin sosae ga bishiyoyin kaya Wata hajiya na gano tayi parking motar ta tashiga cikin wannan dajin mai ban tsoro wani buka ta nufa akan dutse ga duk matattun naman jeji a rayate a kofar dakin wurin badai wari ba dan sai dana toshe hanci .. Hajiyar na zuwa bakin kofar dakin tafara gafara dai dan tsinanniya tambadadde la,anannen Allah daga dayan bangaren wata katuwar murya kamar duro tace maraba da asarariya batacciya ta bude labulen buhu ta shiga ciki Sai dana tsorata da ganin wani shirgegen kato baki kirin ko wanka baya bakinsa hangameme kaman silifas idanunsa kwala kwala jajaye abun tsoro hancinsa katon gaske ga wasu layu da guru a jikinsa da tarkacen abubuwa a dakin sai wari yake yi mutumin gashinsa himilin gashi mai uban yawa da doda Kallon hajiyar yayi yace zo ki zauna tambadaddiya ta matso ta zauna kuwa ba alamun tsoro da ganin ta saba zuwa gunshi kafin tayi magana yafara cewa nasan mai ke tafe dake kinfara fuskantar matsala a agidan aurenki to bakomi ya janyo hakan ba sai asirinki yana dab da tonuwa Hannu ta dora akanta tace nashiga uku boka zurkallailu yazanyi kataimakeni kada asirina ya tonu Dariya boka zurkallailu yayi bakinsa na hamami sai dana toshe hancina dan wari yace gaskiya bazan iya miki komi ba wa,adin aikin neh kawae ya kusa cika amma zan miki taimako daya yafara wasu incantations da yaren da ko za,adaure shi ba,asan meh yake fada ba wani laya ya fado hannunsa yace ga wannan layan duk randa asirinki ya tonu ki dannan layar nan bakin kowa zaiyi nauyi sai abinda kika fada Da sauri hajiyar ta karbi layar tana cewa nagode boka nawa zanbayar yace dubu dari zaki ajiye anan yanuna mata wata kwarya ta bude Jakarta tasaka layan tasaka kudin tafuto ta koma gurin motar ta...... Shin wace ce hajiyar nan? GIDAN MAMI Yau ta kama aka kawo lefen Ahlam dangin mami neh da kawayenta suka karbi layan sunyi musu tarba mai kyau kowa ya yaba lefen su mami suka bada tukuicin dubu dari dasu snacks din da sukayi musu da drinks suka hadamusu sun rabu cikin mutunta juna da ganin darajar juna dangin Deeni sunji dadin tarbar da suka samu... Mutane sai zuwa ganin kayan lefen sukeyi suna sambarka lallai yarinya tayi goshi kowa abunda yake fada kenan Sai da mutane suka watse kafin yanmatan mami suka janyo Ahlam suka zo suna ganin lefen suna ta guda Ahlam kam godiya allah take tayi tana jinjinawa Deeni wai shin mai zata biyasa tukuicinsa Sai ta duba taga tukuicinsa shine tayi masa biyayya nayi bari na bari ta kyautata masa ta Shiga daki ta dauko waya ta kirasa a waya ya katse kafin yakirata awaya Sallama tayi masa da siririyar murya da batasan tana dashi ba Deeni kam sai da ya rude na some seconds kafin yadawo hayyacinsa da jin muryarta kafin ya amsa sallamar nata tagishe shi cikin salon jan hankali tafara cemasa uncle Deeni kamar yadda taji su ikram nafada masa ta cigaba nagode naga kayan lefe har sunyi yawa a matsayina mara galihu allah kara maka budi da daukaka ngd bansan da wani kalma zan gode ma ka ba ta karasa kaman zatayi kuka yace why Ahlam kidaina fadan haka kinada galihu kina dani gasu mami dasu deedoh kuma insha,allah zakiga iyayenki very soon kuma kidaina godemin haka u deserved anything so karki kara min godiya all what I need kimin addu,a da kyautatawarki agaraini yanzu ina aiki zankira ki anjima love you bye baijira tace wani abu ba yakashe wayar.... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA :-🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION :-🔥 Written by QUEEN NERDY TURAKEE Page6?4? .... Wata kawar kausar ceh ta ga katin daurin auren Deeni a hannun mijinta ganin sunan Shamsuddini Abba shine yabata mamaki ta bude bade baki tace musbahu me nake shirin gani wane Shamsuddini din? Shamsuddini mijin kawarki kausar ? Aure zai yi Ga tabbas kin gani Cab amma namiji munafiki neh lallai kausar ba ta sani ba ,don mahaukaciya ceh sosai a kan kishi kuma dan wulakanci ya korata gida" shi dai musbahu ya fice yana fadin" ai zamu je mu cashe auren diyar alhaji Hashim da Dr Deeni, yana gama fadin haka ya fice daga gidan. Ganin fitarsa yasa Fatima saurin mikewa dan ko ba komai takaiwa kawarta labari dan ta dau mataki da wuri ta dauko mayafinta da key din motarta ta figa aguje sai gidansu kausar Tana isa tayi horn mai gadi yabude mata da yake ya santa tayi parking a harabar gidan ta shiga falo Tana ta rafka sallama daga baya mai aikin gidan ta fito suka gaisa tace ina kausar kuwa,mai aikin tace tana dakinta ta yi hanyar sama ta shiga wani haddden daki kausar tayi daidai akan gado tana chatn duka ta daka mata a gadon baya a firgice kausar ta mike tace haba Fatima wlh kin bani tsoro Fatima cikin gulma tace tashi da lbry dasauri kausar ta mike ta zauna tabude kunne tana san jin mai zai fito a bakin kawarta Kausar wani abin mamaki naji shi ne nace bara na zo na tabbatar da gaske ne.kausar tafada tana gyara zama Kausar ta tabe baki don tasan kawarta da shegen gulma da surutu kamar ta ari bakin aku Labarin mai ki ka ji ,yar magana? Daurin auren mijinki ranar Sunday What ? Kausar ta fada ta na zare ido Inji uban wa ya gaya miki haka ? Ai ganau ce ni ba jiyau ba.don kinga ma katin daurin auren yanzu na karbeshi a hannun mijina Kausar ta wafce katin ta karanta Iyalen Alhaji Abba Nafada Dana Alhaji Hashim shariff Na farin cikin gayyatarka zuwa daurin auren 'Ya'Yansu Shamsuddini Abba Nafada Da Aisha Hashim Sharif(Ahlam) Yaraf kausar ta zauna kan sofa idanunta sun kankance alamar tana cikin wani mawuyacin hali Fatima ceh ta rike ta tana jijjiga kafadunta Kausar rasa abinyi tayi kawai ta rusa uban ihu tafadi kasa sumammiya ihunta neh ya janyo da hankalin yan gidan suka taho dakinta while Fatima ta dimauce tana girgizata ... Kash nima anan zandasa aya sai kuma da safe in allah ya nufemu da gani QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE6?5? .....hajiyar kausar ceh ta bangaje Fatima ta dauki kanta ta daura akan cinyarta tana ihun ataimaketa yarta zata mutu da gudu mai aikin gidan ta bude fridge ta dauko ruwan savon ta balle ta zuba mata a fuska atishawa kausar tayi kafin tayi firgigit ta tashi tana kallon kowa na dakin Hajiyar ta ceh ta rungumeta tana cewa kausar meyasa meki kausar ganin mutane zagaye a kanta ga Fatima a gurin tasake hango takaddar daurin auren taga lallai ba mafarki takeyi ba ta kwaci kanta gun mamanta tafara buga kanta a jikin gado da drawer tana kuka tana sambatu why Deeni mai nayi maka na cancani wannan cin mutuncin Hajiyar ta matso kusa da kausar ta kamata tana tirjewa tace lafiyarki kuwa kausar shi Deeni ae naga ba zai gidan nan ba sakin ki Yayi neh kike kukan nan kamar wata zararriya Kausar ceh tace hajiya ba gwara yasake ni ba da wannan cin mutuncin daya tashi yimin tafada cikin gunshiken kuka Hajiya cike da mamaki ta kori yan aikin gidan tana fadin yan iska talakawan banza munafukai kunzo kun samu gaba kunajin mai muke fada dallah kufita kubamu guri kowacce tafita sum sum sun saba da cin mutuncin hajiyar da yayanta a Kansu kafin ta juyo kan Fatima tace yimin bayani dan ke na tarar da ita a dakin Fatima ta fada mata komi tiryan tiryan tana kai aya hajiyar ta rike haba tace uhm lallai Shamsuddini wato bayan koro min ita da Yayi wato har aure zaiyi koya fada mata lallai ya cika dan iska ta janyo kausar ta rungume tana fadin kiyi shiru kausar din mamanta bai isa ya wulakantaki ba matukar muna raye bara abban naki yadwo muji mai zaice Fatima tayi musu sallama tafita tana murna allah yasa Deeni yasake kausar dan tana bakin ciki da aurensu da ita saboda yafi mijinta musbahu kudi.... Gidan biki kuwa an kaccame mutanen Maiduguri duk sun iso da wasu dangin mami da Wanda ma a radio sukaji dan biki neh nagani na fada mami da daddy suka ceh zasu shirya mata dan ya ceh agurinsu shima Deeni yayi bajinta ya kar kudi kamar bikinsa na fari danko kayan da AHLAM zata sa musamman mami tasa hudayya suka dinko mata aka kawo daga abuja events suka shirya na gani nafada dan sai anyi sati ana biki Yawancin yan Matan bikin kawayensu deedoh, memerh da ikram neh sai wasu na family dinsu mai kwalliya ma tundaga abuja aka dauko ta Day 1 kamu sukayi agida inda blue velvet neh suka zo sukayi decorating din gurin ya tsaru sosae mata neh zasuyi banda ango DJ ma mace ceh sai mawaki shi kadai neh na miji wizkid neh Nan na hango amarya Ahlam cikin wani rantsatsen less pink color da fari Wanda kudinsa ya haura dubu dari dinkin kuwa ba magana lallai hudayya sunyi aiki gurin zana kayan takalmi da poss din hannunta silver color da dankune da sarka ma silver ga wani dauri step step sannan aka sanya mata alkyabba baki da duwatsu golden kai masha Allah amarya ta hadu Mami ceh rike da ita suna tafiya anata spraying turare masu kamshi ga wani tartsatsi na tashi da wani smoke mai dadin kamshi suna tafiya wannan shahrarren mawakin wizkid yana waka har aka isa inda aka tanada dan zaman amarya Zaunar da ita mami tayi akafara addu,oi kafin dangin ango suka matso da dangin mami inda dangin deeni suka taho zasu bude mata fuska dangin mami suka hana sai sun biya yayar Deeni ceh tabada dubu dari kafin suka bude fuskarta wow nace saboda kyan da naga Ahlam tayi masha allah yadda kasan manishka sharma ta Indian film din nan dangin Deeni sun yaba da kyaun amaryartasu kamin aka fara fesa mata turare sunfi kala ishirin aka gama kamu akafara gabatar da abinci Wanda ya zamo serve you self Can na hango kungiyar ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION suna gefe suna ta daukan selfie na hango shamsiyya salis kawai tana ta kai loma jannah jay ba magana cinyar kaza na hango a hannunta tana burushi da shi muhievert India da yar India da nairah daughter da miss ayusha ma abarsu abaya ba sai loma suke tayi ina magana ko kallo ban ishesu ba madeena tana kan stage dasu maman bilal,autan eloquence, opera aysha sanda dasu aysha machika ,mzz daddy da sauransu suna ta kwaso shoky gaskiya kungiyarmu mun yimusu kara a haka muka tattara muka tafi saura event din gobe kuma Zamu fasa muje mu kure adika QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE6?6? GARIN KANO ......hajiya driver dinta suka dau hanya suka fito cikin gari ya dauki hanyar rijiyar zaki kofar wani gida mai dankaran kyau driver Yayi horn maigadi ya bude suka shiga harabar gidan ga wasu motocin an faka tashiga main parlour din gidan Dakin mai kyau yasha decoration mai kyau irin na tsofaffin masu kudi hajiyar ceh ta nufi gurin wata dattijuwar mata da bazata wuce shekara sabain ba ta dan runsuna tace barka da rana hajiyarmu dattijuwar tayi murmushi tace barka dai zuhra har kindawo ya kawartaki da yaran hajiya zuhra tace lafiyansu lau hajiya tana gaisheki hajiya tace ina amsawa wai ni kam zuhura yaushe zaki wuce abujan neh Hajiya zuhra tace insha allahu yanzun zamu wuce sallama nazo yimiki alhajinmu ma a waya zamuyi sallama hajiya tace toh ae shikenan allah kiyaye hanya kigaida abokiyar zaman taki da mai gidanki hajiya zuhra tace zasu ji hajiya tadauki handbag dinta ta fito driver yasake jansu suka dau hanyar abuja.... GARIN KADUNA Deeni kam da bai halacci kamun ba amma duk pics din bikin deedoh ta tura masa ya shagala yana kallonsu Kiran alhajin kausar ya shigo wayarsa sai da ya dan rinsina kafin yagaishe shi alhajin yace yana san ganinsa yanzu deeni ya amsa da to Tashi yayi ya shirya cikin farar shadda kal Hilton dinkin Mohammed, rigar ta kusa kasa sai kwandon a ciki, bai sanya hula ba daure a damtsen hannunsa agogon calibre de Cartier' ne da ya kwanta cikin tattausar fatar hannunsa waddacm lallausar bakin gashi ya kwanta a ciki wow masha allah gayen fa ya hadu Babban abin Jan hankali a hallittarsa,wannan tsagar bakin nasa ne da bakaken lebbansa marasa kauri ,sai kuma lallausar sajen da ya kwanta a gefen kunnuwansa bai iso habarsa ba,wadda dan lotsawar nan na tsakiyar haba(cleft) ya bayyana a fili ko da bai motsa bakin don cin abinci,dariya ko yin magana ba. Ya dauki turarensa 212 mai kamshi ya feshe jikinsa ya dau key din mota ya fuce a harabar gidan ya bude wata dalleliyar mota Ferrari ash color ya nufi gidansu kausar.... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGR6?7? Parking Yayi a harabar gidansu kausar direct part din dadyn kausar ya nufa ya shiga da sallama ya tarar da mommyn kausar, abbanta da ita kanta kausar din kanta a kan cinyar momynta tana zubar da hawaye koshi sai da ya tausayawa kausar din ganin ta rame tayi baki ko arzikin shafa man nata bata yi a firgice kausar ta tashi tana kallonsa Bude bakinta tayi tana masa kallo na tsanaki mijinta matashi baki mai tsayi sambal,mai wasu irin idanu masu lumshewa da Kansu,da budewa cikin nutsuwa cikin umartar Kansu da yin hakan ,cikin idonshi akwai wani abu mai sheki kamar zaiba kuma ba farare ne tas ba,kamar hasken sararin samaniya mai haske suke(light blue), ga dogon hanci mai dan fadi kadan Ya tara suma mai dan tudu a kanshi kuma nannadaddiya kamar ba amurke ta kwanta luf luf ta sha mai mai tausasa gashin maza na garari(Arganana Vita) da ba a samun shi a kasashe ketare. Gani takeyi tunda take rayuwarta dashi bata taba ganin kyaunsa irin na yau ba take wani kishi yazo mata mai daci da ta tuno bikin aurensa akeyi tafara wani hawayen Sallamar tasa ma a dakile iyayen kausar suka amsa kafin ya zauna a kujera one seater ya gaishe da alhaji ya amsa ba yabbo ba fallasa while hajiya a dakile ta amsa yayinda alhajin kausar yafara magana kamar haka Shamsu wai meke faruwa naga ka koro kausar gida ban nemeka ba ina son ganin gudun ruwanka sannan kuma naji ana bikin aurenka ba tare da sanin mu iyayen matarka ba barai ita kanta matarka ko meye dalilin hakan Caraf hajiya tace kawae ya raina mu neh sannan ita kausar dince data like masa kamar wata kaska shi ba santa ya keyi ba. Alhaji neh ya fada da kausasan murya yace hajiya karna karajin maganarki a nan ya jiyo da dubansa gurin Deeni Sosa keya Deeni yayi kafin ya basu labarin zuwan Ahlam gidansa harda cin mutuncin da kausar tayi mata ya daura da cewa alhaji kausar ni sam yadda ta daukeni kamar ba mijin aurenta ba daidai da gyaran dakina sai dai house maid ke gyaramin batasan ci na ba ko shana the worst part bata bani hakkina ya fada a kunyace Alhajin kausar din ya girgiza kansa cike da kunya ko ita hajiyar ma taji kunya amma da yake ita kausar din diyar gata ceh tuni ta watsar da kunyar Alhajin ya juyo gun kausar yace kin bani mamaki kausar Ashe baki da hankali mijinki kikewa wannan halin ahhh lallai Deeni kai yaron kirki neh kana da hakuri da har ka zauna da shekarun nan batare da ka kawo kararta gida ba allah yayi maka albarka sannan aurenka allah sanya alkhairi allah ya hade kan matanka ga matarka Ku tashi Ku tafi ya juyo a fusace yana kallon kausar Hajiya tace wlh alhaji ba inda zaije mun da diyata dan tsabar rashin mutunci ko aurenshi bai fada mata ba kuma zaizo gabanka har ya kara da yi mata sharri bazata koma ....kafun takarasa kausar tace hajiya zan koma kar ki damu hajiya tace ohh toh tunda zaki koma shikenan amma duk Wanda ya take miki hakkin ki ko akayi miki rashin adalci kizo kifada Alhaji dai bai ceh komi ba da alama sai abunda hajiya tace yakeyi yace uwata kiyi hakuri kiyiwa mijinki biyayya Ku zauna lafiya da abokiyar zamanki kar naji kar na gani tace to abba nasiha alhajin yayi musu kafin suka tashi da haramar tafiya Deeni yayi musu sallama da godiya ya ajiye rafar kudi a kujera hajiya tace kausar gobe za,akawo miki kayanki kausar tace toh momy ngd ta biyo mijinta Hajiya ceh ta kalli alhajin tace yarinyar nan ba karamin so takeyiwa mijin nan nata ba alhajin yayi murmushi yace allah dai ya kade fitina tsakaninsu Ita kuwa kausar ta taho da sauri dan taciwa Deeni amma ina har yashige mota abunka da giant man ta bude motar ta shiga haka suka dauko hanya ba maiyiwa danuwansa magana kira,ar sudais ceh kadai ke tashi har suka iso gida Suna isowa ya bude motar yayi cikin gida ko kallo bata ishe shi ba yayi part dinsa itama haka tashige nata part din ta shiga wanka tafito tasa kayan bacci tansan taje ta bashi hakuri amma girman kai ya hanata(kalubalen mu mata muna ganin in muka yiwa mijin mu laifi bazamu iya basu hakuri ba dan girman kai ya kamata mucire girman kai mu tarairayi mazajenmu dan karsu fada tarkon matan banza na waje) Shikuwa bangaren Deeni yana shiga daki wanka yashiga yayi ya dauro alwala al,adarsa ta rayuwarsa kenan ya shirya cikin pyjamas dinshi fari kal ya fesa turare sanyin kamshi ya dauki phone dinsa yakira amaryarshi suna ta shan soyayya har kusan karfe daya kafin yayi hanging suka kwanta Asuba ta gari Deeni Ahlam QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION DREAMS ARE CONCEIVED, BUT NOT ALL DREAMS ARE BORN ALIVE, SOME ARE ABORTED. OTHERS ARE STILLBORN WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE6?8? GIDAN BIKI Bangaren gidan mami angama kamu lafiya Wanda suka zo yan kusa sun tafi gida zasu na zuwa sauran events daga gida while yan nesa sun kwana gidan mami Ahlam dakin da take ciki da yanmata kawayensu ikram a haka tagama waya da Deeni tayi addu,an bacci ta kwanta Washe gari da asuba Ahlam ta tashi daga barci ta tashi sauran yan matan suka yi alwala sukayi sallah kitchen kuwa yan aiki neh suke ta kai komo tare da mami dan ganin angama komi a kan lokaci aka yi serving yan biki kafin kowa yayi wanka Anfara shirin bikin wushe wushe wanda al,adar bikinsu mami neh yan Maiduguri an shirya amarya tsaf cikin farin riga mai kama jiki mara nauyi mai karamin hannu kanta kuwa already anmata kitso kileswaki(kitson bari bari neh ko shuwa da akeyin bargo akasa sannan na gaba aka tufke gida biyu daya yayi hagu daya dama) fuskarta kuwa tasha make up mai dan karan kyau wuyanta yasha dankareren sarkan gwal dan Dubai da dankunensa hannunta warwaro shida kowanne uku kuma na gwal masu kyau aka nadeta cikin nadin tulle fari kal da digon golden kanta aka samata sarkan kai na gwal shima ta sanya takalmi vincii golden color da pose din hannu golden color aka bata ta rike wani wuka a kufensa shima fari aka lullebe fuskanta da lafayan jikinta anyi barin turaruruka ajinkinta bandasu humra duk inda ta wuce sai ta bar assignment din kamshinta aka futo da ita cos ba agidan za,ayi event din ba a wani hotel neh motar angwaye sunzo aka shigar da ita wata hadaddiyar bakar limousine wanda angonta yake ciki Tana zama akafara tafiya kanta a duke batasan angon na kusa da ita ba sai da taji kamshin turarensa ta dan jiyo ta kalleshi ta cikin lafaya saida nace masha allah saboda angon yahadu da yawa Yayin da ango ke sanye cikin wani lallausan yadi mai shara shara fari Sol har kana iya hango vest dinshi da manyan damatsanshi masu nuni da alamun karfi da cokakkiyar lafiya da mazantaka ta ko ina Kallon yadin kadai ya isheka ka kimanta tsadarshi,domin a kalla ya ba naira dubu tamanin baya.kanshi kuwa hula ceh zanna bukar golden color takalmin kafarsa ma golden color batozee wow ango ya hadu wani irin lallausan kamshi natashi na turaren 'Burberry-brit' cakude da 'aqva-amara' yakeyi Deeni ya matso jikin Ahlam sosae ya rike hannunta yana shafa lallenta yabude lafayan yace masha Allah amaryata kinyi kyau cike da jin kunya takarayin kasa da kanta yace yau kinzama kurma kenan ba magana zatayi magana kenan aka isa hotel din Daidai inda zasu zauna driver yayi parking, abokai da yanuwan suka nufo su domin tararsu, a tare suka bude motar ,Deeni da Ahlam suka fito ta kowanne gefe.sai walkiya suke cikin hasken fitilun da ya haskake wajen Suka jera gwanin ban sha,awa hannunsu sakale dana juna masu daukar hoto da masu vedio nayi,haka kawaye da abokanannsu ke ta daukar su da wayoyinsu da iPad saboda kyau da matching din da suka yi. Aka fara bude taron da addu,a sannan Dr Suleiman, babban abokin ango ya soma karanto tarihin Deeni Ya karanto makarantun da yayi kuruciyarsa ta primary da sakandiri da yake zasu a harkar koyarwa Ya gangaro da irin san dayakeyiwa Ahlam har ya gama aka tafa masa ya zauna Yayinda memerh ma ta bada tarihin amarya aka tafa mata ta zauna Aka umarci ango ya bude fuskar amaryarsa yatashi kuwa ya bude kowa sai da ya yaba kyan da tayi Daga nan aka soma ciye ciye da shaye shaye akafara rawa inda mansur Suleiman shahrarren mawakin yan Maiduguri yaringa wake amarya da ango inda suka tashi suka je stable din rawar suna takawa suna rawa ana daddaga hannu amarya na daga wukar hannunta ta bawa ango shima yafara ana tayi musu liki na manyan kudade har akagama akazo yanka cake suka koma mazauninsu aka cigaba da sauran abubuwa taron dai bai tashi ba sai karfe biyar 8 din dare Ahlam tanemi ango ta rasa ya bace bat cikin jama,a ana ta kwashe mutane don duk kawaye sun tafi Ahlam na mamakin yawan ilimin Deeni da Suleiman ya fada da yan kananan shekarunsa Batayi aune ba sai gani tayi filin yana yashewa sai ita kadai cikin tent din,ta tsaya kawai standstill, cike da tsoro da faduwar gaba tana kallon ikon allah Can kuma sai gasu shida Suleiman suna bayan motar Deeni yace dan Allah kiyi hakuri amaryata munkai su mami gida Batace komi ba don ta gaji bude bayan motar tashiga while Suleiman ya koma gaba driver yaja motar aguje suka harba kan titi Sun hau titi sosae Deeni wani zubin shiru yafi yiwa mutum amfani ,amma idan ba tsoro ba yarinya ta kalleni Bata tanka ba kawai tayi murmushi yaringa janta da hira har suka isa gida Tashiga gida tayi sallar da aka binta tabi lafiyar gado bata nemi abinci ba Shima bangaren Deeni bai bi takan kausar ba yayi sallolin da ake binshi ya kwanta Washe gari asabar din karshen watan January dubban jama,a cikin garin Kaduna da wajenta aka shaida daurin auren Dr shamsuddini Abba da Aisha Hashim Sharif a Kaduna state central mosque akan sadaki mafi kankanta Daga nan ango da abokai suka zarce walima a guest house din angon a unguwar sarki Mami na fama da jama,a kawayenta ,yanuwanta ,da abokanan arziki da makota Hidima tasha kanta gidanta cike yake taf ba masaka tsinke ,musamman lokacin da yan,uwanta suka iso daga chad bus biyo suka ciko tamfar yar cikinta take aurarwa Kawayen deedoh neh suka shirya amarya cikin shadda getzner pink color dayasha aiki mai kyau tayi kwalliya na ubansu inka ganta dole ka sake kallo suna zaune aka shaida musu andaura aure nan gabanta yafadi taji kewar gidan mami zata koma wani gida da batasan ya rayuwarta zata kasance nan gaba ba abokanan wasan su ikram nata tsokanarta Karfe takwas motocin diban jama,a zuwa wajen dinner sun iso Suka sakeyin shiga ta alfarmar akaje gurin Dinner akagama lafiya aka watse Washe gari lahadi mami ta shirya (mother's day) a harabar gidanta ita ta shirya amarya da kanta .tayi kyau har ta gaji cikin wani lallausan leshi (swiss) blue sannan aka kawo goggoro deep color na leshin jikinta Har daga NTA abuja an zo daukan labarin shagalin bikin yar Enj.Hashim Sharif banda gidajen talabijin dake nunawa a ciki da waje gidajen garin Kaduna. To haka masu daukar hoton mujallun delight da ovasion Sai nace allah bada zaman lafiya amarya ahlam da angon ta Deeni QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA ©🔥 ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION🔥 IN A SEASON WHERE FRIENDSHIP SEEM TO BE DETERMINED BY TIME MEASURES, ONLY BRAVE TAKE'S THE LIBERTY OF BREAKING THE SILENCE....... WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE 6?9? Angama mother's day lafiya mami ta jata zuwa dakinta ta hada mata ruwan wanka da turaruruka masu kamshi tashi ba adau lokaci ba tafito Mami ce ta shiryata cikin wani farin material mai ratsin baki ,sannan aka yafa mata farar lafayya sosai ta yi kyau tamkar diyar larabawa aka fesheta da turare sunfi kala goma sai kamshi takeyi mami tabata wani tsumi a cup tace ta shanye Ahlam ta sanya bakinta ta shanye tas daidai nan Daddy yashigo dakin mami Yace Ahlam tashi inkaiki gidan aurenki nida mami da abokina zamu tafi kaiki duk maisan zuwa ganin dakin amarya yaje daga baya Mami ceh ta sanya hijab dinta har kasa ta taso da Ahlam suka taho harabar gidan mami ta bude bayan mota suka shiga tare da yayar mami momyn kano Abokin daddy yana gaban motar shi kuma daddy yana jan motar.bai tsaya ba sai farfajiyar gidan Deeni gidan amishi sabon fenti ruwan madara Hannun Ahlam cikin na daddy har dakin baccinta Daddy yace shiga gidanki kina mai cewa 'Assalamu alaikum".shiga gidanki cikin Neman dukkan alkhairan fake cikinsa ,ki nemi tsari daga sharrinsa ta hanyar shiga da kafar dama Ina rokon allah yasa mutuwa ce kadai zata fitar dake din_din_din daga gidan mijinki,ita ma din ina fatan ta dauke Ku tare.amma fa bayan kun bar mana jikoki ,da tattaba kunne da uhm_uhm_uhm" Abokin daddy murmushi Yayi yace "harda uhm_hm_hm habibullah ? Anya baka zarmewa duniyar ba? Kanada 57 yanzu amma kana neman wasu sittin a nan gaba? Alhaji habibullah ya ce " abokina ina san tsufa mai tsaho ,tsufan dake da sanyin idaniya('ya'ya da jikoki da tattaba kunne) dadi be da shi,musamman idan suka baibaye ka da suna jan far in gemunka........hurry Ahlam.....yearly (wato tayi sauri duk shekara ta kawo kika)". Kowa dariya yake banda Ahlam, wadda take jin ina ma kasar ta tsage ta shige cikinta da kunyar wannan magana da daddy ya yi. Ta sake kudundunewa cikin mayalwacin mayafinta. Doguwar addu,a alhaji salis ya ja aka shafa.Ahlam ba ta tashi tsinkewa da kuka ba sai da suka sa kafa suna fita daga dakin,bayan sungama yi mata tofin albarka. Da gudu ta mike ta bi bayan Mami da Daddy ta kama kafafunsu tana kuka sosai tace "Allah ya fini sanin alherin da kayi mini .don haka shi nake roko ya saka maka da fiye da shi.ina rokon Ku idan na taba bata muku a zaman da nayi tare mami daddy kun gina rayuwata positively... Ku dubi allah Ku yafe mini dan allah iyayena.... Taci gaba da kuka mai keta zuciyar duk wani mai birbishin imani a zuciyarsa. Hannu biyu mami ta dagata, Bari kukan nan haka Aishatu bana son shi,in ma kin min laifin air afuwa ceh har kullum tsakanin iyaye da 'ya'yansu. Guda dai_dai har dubu malala gashin tunkiya,na yi miki ita Aishatu . Ni na gaya miki wata rana na zuwa da zaki gamu da iyayenki Ahlam cikin salama ke din diyar sunna ceh AHLAM din mami ,madallah da zuciya mai tsafta irin taki AHLAM!!! Da sassarfa mami ta wuce tabi bayan daddy. Don ba ta so taga kwallar data sauko daga idaniyanta. ZAma tayi jagwab akan hadadden gadonta tana kuka tana kwancen taji an bude kofa ko juyowa batayi ba dan taji kamshin turarensa zuwa Yayi ya kama kafadarta yana kallon fuskarta har tayi ja saboda kuka yace ohh my wife kidaina kukan haka nan kinga ko abokanai na banzo dasu ba Yasake kallonta yace 'welcome to the new and wonderful life,full of love and happiness"(ina cikin maraba da shigowa sabuwar rayuwa mai cike da farin ciki da so da kauna) Ina rokon allah ya bani ikon rike ki da amana,da soyayyar da bata yin rauni ,sai ranar da na bar duniya Dago fararen idanunta tayi ta dubeshi kwayar idanunta narai-narai da hawaye,kwayar idanunsa ta tabbatar mata da abinda ya fada ,haka yake har zuciyarsa. Ita kanta ta yarda ta shigo sabuwar rayuwa ,wallahi ba ta san mene ne a cikinta ba,ta san ya take ba. Tunda ta taso cikin kaskantaciyar rayuwa hantara da kwaba sai daga baya tashiga rayuwa mai inganci ,da nasiha a inda duk aka ga zata kauce hanya. Mene ne kalubalen da ke cikin rayuwar aure ? Shine bata sani ba. Mami ta tsawatar ta tsoratar da ita sosae ,ta ceh da ita,"wata sabuwar rayuwa zaki fara wadda ta bambanta da wadda kika taso a ciki Ita wannan akwai hakkoki da yawa a cikinta na wasu mutane masu yawa da suka hau kanki, wato uwar miji da ubansa,yayyensa da kannensa,kishiya Duk dunkulesu za ki yi su zama naki sannan ne za ki samu zaman lafiya a rayuwar aurenki A cikin ita wannan rayuwa,baki da iko da kanki sai a abin da mijinki ya karkata ki a kai,wato yayi miki izini. Na san dai ba zai zamo mai tauye miki hakki ba,amma fa ba ke kadai ba ce Dole kibi tsarin a yadda kika same shi Idan kika ce za ki kawo sauyi,ba lallai abokan rayuwar naki su karba ba.so ki karbi RAYUWA DUK YADDA TA ZO, ki kasance mai tsaemrkakakiyar zuciya akan kowa,sauran al'amura ki barwa ALLAH! " Hawayen dake makale cikin kwayar idanunta suka mirgino a hankaki masu dumi. Deeni ya gigice,ya riko hannunta sosae yana share mata hawayen da habar babbar rigarsa "Na shiga uku ni Shamsuddini! Taimake ni ki hadiyesu kada al'umma tace bakya farin ciki don allah Ahlam!" Kwanciya ta yi sosae a kafadunsa da suka zamo waigi a gareta daga faduwa kasa. A hankali ta ce," Mami....ni dai wajen mami zan koma......" Ya ci gaba da share mata hawayen kamshin jikinsa na sanyaya mata zuciya. Ya ce ,"wallahi ko gobe kike son ganin Mamin zan kai ki. Ni dai rokona gareki ki mai da hawayen nan kada ace bakya so na..... Ba ta san sanda tayi murmushi ba shima ya shiga taya ta murmushin. Ya daga ta tsaye ya cire mata lafayya ya dire ta a lafiyayyen gadonta Da kanshi ya hada mata ruwan wanka,tsungunawa yayi daidai gwiwoyinta ya cire mata sarka,dan kunne da zoben hancinta irin na kanuri ,ya ajiyesu gefe. Ya tayata cire material din jikinta ya zama sai doguwar riga mai tsantsi Mara hannu(shimi),ya ja hannunta har toilet. Sai da ya tabbatar ta shiga kwamin sannan ya nufi kitchen da kansa, shi kansa kitchen din a cikin falon saman yake. Ya duba cikin micro wave yaga aikin da yasa kukun sa Alfred ya yi ya yi shi da kyau da ban sha,awa. Wato wani dawisu (peacock) an gashe shi irin gashin nan mai ruwa_ruwa da ya ji albasa da tumatir,har da dan attarugu. Sai ya dauko shi baki daya ya Dora a kan katon fado_ka_mutu,ya dauko cokali mai yatsu ,wuka,pepper,chips an Scottish salad da ruwa da jusi ya koma bedroom din. Ya samu har ta fito tayi shafa'i da wutri ba ta kai ga tashi daga sallayar ba,sai ya ajiye gabanta.ta dago ta dube shi idanunta sun koma kanana saboda kuka ,sai zafi suke mata,ta ji duk tausayinshi ya kama ta. A hankali ta furta,"sannu da kokari". Sai yayi murmushi kawai yana tsiyaya lemun prime lady cikin tambulan mai garai_garai ya sa mata a baki. Karba tayi ta sha sosai,don ba ta san ma tana jin yunwa har haka ba . hatta naman shi yake yagowa da fork yasa mata a baki. Wannan kulawa da kyautayi ga babban mutum irinsa ya taba zuciyarta.ba ta san sanda ita ma ta zage ta soma ba shi a bakin ba Sai da suka tashi da dawisun nan baki dayansa sai kasusuwa ,dan kowannensu bai san cewa ya tara yunwa ba sai yau. Abubuwa da yawa sun biyo baya,wato sallar neman albarkar aure ,hira mai dadi da Karin fahimtar juna inda ya fara san sauya lamarin Ahlam ta mike tsaye da nufin fita ta bar mishi dakin tunda wuri ,sabida ganin wani irin temper da ya samu kansa a ciki ,sai ya fizgo hannunta da azama ta fado jikinsa.shima bashi da kwarin indai na gangan jiki ne sai na zuciya,don haka gadon suka bi suka fada baki daya kamar jikakkun tsummomara Sai sa ya tabbatar ya kanainayeta ya boyeta sosai a jikinsa,ya hanata yin koda kwakkwaran motsi don ta kwaci kanta,ya hanata yin kukan ta hanyar rufe bakinsa da nata.kissing din da yake gudanarwa ga AHLAM zazzafa ne sosae ,shi kansa bai san zai iya yinsu ba in real life ga kowacce diya mace a duniya sai dai cikintace (imaginations). Domin sumbace dake wanzuwa kadai a bisa umarnin zuciya da jagorancin so da kauna,da kuma bukatar gangar jiki na miji ga matarda yake matukar so for the very first time.... Dying for her...and ready to do everything to please her undo the hurt he caused in her life!!! Ahlam ta rasa inda za ta sa kanta da sabon al,amarin da ya tunkaro ta a yau.wani babban al,amari da batasan dashi a duniya ba.har sai da GIRMA ya risketa. Girman da take zaton shekaru sune shi,Ashe basu bane. Girman diya mace daban ne. A yau ta tabbatar ta bi sahun sauran mata,sai dai nata GIRMAN da wahakar da ta ci kafin ta same shi daban ne da na sauran mata Domin nata mijin ko a cikin MAZA sunansa MAZAJE.......ya kuma nuna mata bambancinsu da sauran maza.....ta hangar sauke mata gaba dayan kauna da soyayyar shekara da shekaru da ya adanawa matarsa,Wanda damar ya kubcewa kausar Wanda ke nufin,ita din ita tayi nasarar mallakar gurbin UWAR IYALIN. Ko da daya yi rayuwar aure da kausar to ba ta samu komi ba,sai dan soyayyar da bata wuce cikin cokali ba tayi amanna da cewar Deeni ya mallaka mata zuciya da gangar jikinsa gaba daya. Ko da ya samu nutsuwa bai rabata da katafaren kirjinsa ba,domin shi Kansa ya San ba karamar azaba ya gana mata ba.sannan ya ki bada damar tayi kuka,a doke ka a hanaka kuka! Shikansa ya San bai bi a hankali ba don shima al'amarin sabo ne a gareshi.Wanda ya jima yana tsimayen ranar zuwansa,ya sha kissima a yadda zai zo ,da wadda zata amsheshi,would she be fresh in it kamar shi?wani abu ne da yafi karfinsa,ya fi karfin duk yadda ya zace shi Da wannan ,Deeni ya sauke idonsa daga kan Ahlam, sai ya ga tayi barci tana numfashi cikin nutsuwa ,baccin da ba na komi bane face na wahala da azabar da ya gana mata.shima ya duba aika_aikar da ya yi mata sai yaki kwalla ta ciko idanunsa. Ya kasa sakinta ,ya kasa aikata komai a kanshi ko a kanta,yana jarumtakar maida hawayensa,amma sunki hakan,sai da suka mirgina cikin gashin Ahlam. Wani irin so ne mai tsananin karfi yake huda zuciyarsa .ya kankameta sosae .kamar zai tsaga kirjinsa ya maida su abu guda........ QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION DREAMS ARE CONCEIVED, BUT NOT ALL DREAMS ARE BORN ALIVE, SOME ARE ABORTED. OTHERS ARE STILLBORN WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE GIDAN BIKI Bangaren gidan mami angama kamu lafiya Wanda suka zo yan kusa sun tafi gida zasu na zuwa sauran events daga gida while yan nesa sun kwana gidan mami Ahlam dakin da take ciki da yanmata kawayensu ikram a haka tagama waya da Deeni tayi addu,an bacci ta kwanta Washe gari da asuba Ahlam ta tashi daga barci ta tashi sauran yan matan suka yi alwala sukayi sallah kitchen kuwa yan aiki neh suke ta kai komo tare da mami dan ganin angama komi a kan lokaci aka yi serving yan biki kafin kowa yayi wanka Anfara shirin bikin wushe wushe wanda al,adar bikinsu mami neh yan Maiduguri an shirya amarya tsaf cikin farin riga mai kama jiki mara nauyi mai karamin hannu kanta kuwa already anmata kitso kileswaki(kitson bari bari neh ko shuwa da akeyin bargo akasa sannan na gaba aka tufke gida biyu daya yayi hagu daya dama) fuskarta kuwa tasha make up mai dan karan kyau wuyanta yasha dankareren sarkan gwal dan Dubai da dankunensa hannunta warwaro shida kowanne uku kuma na gwal masu kyau aka nadeta cikin nadin tulle fari kal da digon golden kanta aka samata sarkan kai na gwal shima ta sanya takalmi vincii golden color da pose din hannu golden color aka bata ta rike wani wuka a kufensa shima fari aka lullebe fuskanta da lafayan jikinta anyi barin turaruruka ajinkinta bandasu humra duk inda ta wuce sai ta bar assignment din kamshinta aka futo da ita cos ba agidan za,ayi event din ba a wani hotel neh motar angwaye sunzo aka shigar da ita wata hadaddiyar bakar limousine wanda angonta yake ciki Tana zama akafara tafiya kanta a duke batasan angon na kusa da ita ba sai da taji kamshin turarensa ta dan jiyo ta kalleshi ta cikin lafaya saida nace masha allah saboda angon yahadu da yawa Yayin da ango ke sanye cikin wani lallausan yadi mai shara shara fari Sol har kana iya hango vest dinshi da manyan damatsanshi masu nuni da alamun karfi da cokakkiyar lafiya da mazantaka ta ko ina Kallon yadin kadai ya isheka ka kimanta tsadarshi,domin a kalla ya ba naira dubu tamanin baya.kanshi kuwa hula ceh zanna bukar golden color takalmin kafarsa ma golden color batozee wow ango ya hadu wani irin lallausan kamshi natashi na turaren 'Burberry-brit' cakude da 'aqva-amara' yakeyi Deeni ya matso jikin Ahlam sosae ya rike hannunta yana shafa lallenta yabude lafayan yace masha Allah amaryata kinyi kyau cike da jin kunya takarayin kasa da kanta yace yau kinzama kurma kenan ba magana zatayi magana kenan aka isa hotel din Daidai inda zasu zauna driver yayi parking, abokai da yanuwan suka nufo su domin tararsu, a tare suka bude motar ,Deeni da Ahlam suka fito ta kowanne gefe.sai walkiya suke cikin hasken fitilun da ya haskake wajen Suka jera gwanin ban sha,awa hannunsu sakale dana juna masu daukar hoto da masu vedio nayi,haka kawaye da abokanannsu ke ta daukar su da wayoyinsu da iPad saboda kyau da matching din da suka yi. Aka fara bude taron da addu,a sannan Dr Suleiman, babban abokin ango ya soma karanto tarihin Deeni Ya karanto makarantun da yayi kuruciyarsa ta primary da sakandiri da yake zasu a harkar koyarwa Ya gangaro da irin san dayakeyiwa Ahlam har ya gama aka tafa masa ya zauna Yayinda memerh ma ta bada tarihin amarya aka tafa mata ta zauna Aka umarci ango ya bude fuskar amaryarsa yatashi kuwa ya bude kowa sai da ya yaba kyan da tayi Daga nan aka soma ciye ciye da shaye shaye akafara rawa inda mansur Suleiman shahrarren mawakin yan Maiduguri yaringa wake amarya da ango inda suka tashi suka je stable din rawar suna takawa suna rawa ana daddaga hannu amarya na daga wukar hannunta ta bawa ango shima yafara ana tayi musu liki na manyan kudade har akagama akazo yanka cake suka koma mazauninsu aka cigaba da sauran abubuwa taron dai bai tashi ba sai karfe biyar 8 din dare Ahlam tanemi ango ta rasa ya bace bat cikin jama,a ana ta kwashe mutane don duk kawaye sun tafi Ahlam na mamakin yawan ilimin Deeni da Suleiman ya fada da yan kananan shekarunsa Batayi aune ba sai gani tayi filin yana yashewa sai ita kadai cikin tent din,ta tsaya kawai standstill, cike da tsoro da faduwar gaba tana kallon ikon allah Can kuma sai gasu shida Suleiman suna bayan motar Deeni yace dan Allah kiyi hakuri amaryata munkai su mami gida Batace komi ba don ta gaji bude bayan motar tashiga while Suleiman ya koma gaba driver yaja motar aguje suka harba kan titi Sun hau titi sosae Deeni wani zubin shiru yafi yiwa mutum amfani ,amma idan ba tsoro ba yarinya ta kalleni Bata tanka ba kawai tayi murmushi yaringa janta da hira har suka isa gida Tashiga gida tayi sallar da aka binta tabi lafiyar gado bata nemi abinci ba Shima bangaren Deeni bai bi takan kausar ba yayi sallolin da ake binshi ya kwanta Washe gari asabar din karshen watan January dubban jama,a cikin garin Kaduna da wajenta aka shaida daurin auren Dr shamsuddini Abba da Aisha Hashim Sharif a Kaduna state central mosque akan sadaki mafi kankanta Daga nan ango da abokai suka zarce walima a guest house din angon a unguwar sarki Mami na fama da jama,a kawayenta ,yanuwanta ,da abokanan arziki da makota Hidima tasha kanta gidanta cike yake taf ba masaka tsinke ,musamman lokacin da yan,uwanta suka iso daga chad bus biyo suka ciko tamfar yar cikinta take aurarwa Kawayen deedoh neh suka shirya amarya cikin shadda getzner pink color dayasha aiki mai kyau tayi kwalliya na ubansu inka ganta dole ka sake kallo suna zaune aka shaida musu andaura aure nan gabanta yafadi taji kewar gidan mami zata koma wani gida da batasan ya rayuwarta zata kasance nan gaba ba abokanan wasan su ikram nata tsokanarta Karfe takwas motocin diban jama,a zuwa wajen dinner sun iso Suka sakeyin shiga ta alfarmar akaje gurin Dinner akagama lafiya aka watse Washe gari lahadi mami ta shirya (mother's day) a harabar gidanta ita ta shirya amarya da kanta .tayi kyau har ta gaji cikin wani lallausan leshi (swiss) blue sannan aka kawo goggoro deep color na leshin jikinta Har daga NTA abuja an zo daukan labarin shagalin bikin yar Enj.Hashim Sharif banda gidajen talabijin dake nunawa a ciki da waje gidajen garin Kaduna. To haka masu daukar hoton mujallun delight da ovasion Sai nace allah bada zaman lafiya amarya ahlam da angon ta Deeni QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?2? .......side din kausar ya shiga ya samu falo so scattered ba gyara yana tsaki ya karasa bedroom dinta tana kwance kan gado kausar yar gayu ita ceh yau kaca kaca kanta ba kyan gani duk ta rame kayan bacci neh a jikinta tana ganinsa tafara kuka DEENI tausayinta yaji ganin yadda ta rame kuma akansa duk takeyin kishin nan yasan kausar da bakin kishinsa tana sanshi sosae amma bata masa abunda yake so Da sauri tazo ta rungumeshi tana sheshekan kuka tabashi tausayi matuka ya rungumeta yace why all this kausar are u in your senses kinyi wanka ma kuwa ta daga kai alamun batayi ba ya danyi tsaki ya ajiyeta kan gado ya shiga bathroom yabada ruwan wanka mai zafi yazo ya dauketa kamar baby ya sanyata cikin bahon wanka ya chudeta tas ita kuma tana kallonsa ya hure mata ido yace baki taba gani na ba neh tayi murmushi ta shige faffadan kirjinsa Yana gama mata wankan ya nadota a towel ya dauko ta ya ajiyeta akan gado yadau wani towel din yana goge mata jiki tafara kokarin yimasa abubuwa yayi karfin halin janye jikinsa yace no kausar ba kwananki ba neh so ina jiranki a falo kishirya kifito ya tashi ya futa kausar ta kulu iya kuluwa tadauki niyar saita azabtar da Ahlam sai tabarmata gidanta ta tashi ta kalkale jikinta tasa doguwar riga tafesa turare tafito falon ta same shi Ya kalleta ya kawar da kai ta matso tazo ta zauna a lap dinsa tansan yimasa kiss ya kwace bakinsa yace lafiyarki kuwa kausar tafara hawaye tace nayi maka laifi neh kake min haka ya kalleta galala yace ohh bakisan kin min laifi OK fine inkinsa ni kiyi contacting dina ya mike yace dama nazo duba lafiyarki since you are good zan futa sai nadawo anjima akwai break fast a dinning dinki inkingama kije kigaida Ahlam she's sick Kausar ta mishi kallon banza tace wlh bazan zo ba ba sai kafadamin ka kwanta da ita ba nasani ae maciya amana kawai allah sai ya saka min kun cuceni ta tashi zata tafi ya fizgota ya matse ta ajikin bango ya ja bakinta sosae saboda azaba sai da tayi hawaye yace kausar ni sa,anki neh da zaki fadan maganganu san ranki kuma amanar taki da kike ikirari wacce kala ceh ya mata mugun kallo yace mai kikasani dangane da gyaran dakina cin abincina kwanciya a shimfida and you are telling me nonsense... You are even trying ki zage ni who the hell are you ya sake ta ya hankadata ta bige da kujera tasaki kukan azaba ya fita a dakin ransa a bace Kausar tana gurin tana kuka ta dauko wayarta ta kira hajiyar ta bata daga ba tadauki mayafi da key din mota kawai tafita a agidan ta nufi gidan kawarta Shikuwa Deeni dakin Ahlam yasameta har ta tashi tashiga toilet yazauna akan sofa dakin tafito daure da towel Santa santalan cinyoyinta a waje tafara goge ruwan jikinta da wani towel bata lura dashi ba take jikin mirror tafara shafa mai tana kokarin kwance towel ta hango shi tayi ihu ta tsungunna a gurin yataso fuskarshi da murmushi yace matsoraciya kawai tace pls yaya Deeni ka futa nasa kaya ta rintse ido yrike baki yace wai ni kike jin kunya baccin naga komi kinmanta jiya da dare ta tashi da sauri ta rufe bakinsa taga ya kurawa jikinta ido ta kalli jikinta taga towel din ya fadi ta shige jikinsa tana kukan shagwaba shi kuma gogan ya rikice yana cewa ohh Ahlam to ae gashi kincire dakanki ba ruwana Tana ta mutsu mutsu a jikinsa ya riketa ya dago habanta ta rufe idonta sai jin bakinta tayi a nasa jikinta ya mutu duk kafafunsu ya gagara daukansu ba shiri suka zube a gado Deeni yaringa romancing dinta yana neman wuce gona da iri ya tuna dinkin jikinta kawai ya rungumeta tsan tsam kamar wani zai kwaceta yana mayar da numfashi da haka bacci ya daukesu mai nauyi nima nafuto na kullo musu kofan.... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE 7?1? Amma ga mamakinsa wannan karon bata nuna razana ba,shi din ne ya tuna halin da take ciki ya hakura,amma fa ya kasa hakura da abun da ya fi so a rayuwarsa daga wadannan 'luscious lips' na Ahlam, shi din ya ci gaba da yi cikin wani irin salo da Ahlam ta kasa juyawa baya,lallashi da banbadanci har da hawayen neman afuwa,abinda ya gigita Ahlam... DEENI ne? (She is still doubting). Alkawaririkan da ya daukar mata dayawa tasan baya cikin hayyacinsa yake fadarsu ba,don haka bata kama ko daya ba. Yadda suka shiga kunnuwanta haka suka futa du da tasan bai fada da niyar karya ba. Ba ta San lokacin da hannuwanta suka yi fitar bazata ba suka rungume Deeni, rungumar da bata taba yiwa wani abu a rayuwarta ba. Ga mamakin Deeni Ahlam ta soma taya shi sumbar cikin nata salon mai bin umarnin zuciya da odar gangar jiki. Ta sakar mishi komai, ta yarda in mutuwa za ta yi ta mutum, in dai a kan farin cikin Deeni ne. Shi din ne yayi jarumtakar cewa, "A'ah.... Ahlam..." Cikin murya data kasa amincewa ta Shamsu Abba ceh. Yana yin baya-baya da ita kada ta rinjayeshi yayi abinda zaizo yayi yawa..... Amma ga mamakinsa kara iza shi take da sondawo dashi bisa doka da odar da yake kaucewa.. Duk da halin da Deeni ke ciki bai fasa yin dariya ba saboda farin ciki da ya lullubeshi, A kalla yau ya tabbatar Ahlam na son sa, son da bata yiwa kowani namiji. Kalami ta yi cikin jin kan mace ga mijinta ba bisa tursasawa ba ko son fita hakkinsa, a'a, don tana sonso, So na haqiqa. Tana son farin cikinsa fiye da nata, ko da ita zata cutu. Sai ya rungumeta suka lulluba da bargo Basu farka ba sai guraren 10 na safiya ya shiga toilet ya hada mata ruwan zafi da dettol ya zo ya dauketa kamar baby ya sanyata ciki.. Ihu ta sake ta rungumosa, ya ce sorry my sweet zaki daina jin zafin kar ki fita kinji. Gyada kai Ahlam tayi ta zauna,tun tana jin zafi har tafara jin dadin ruwan ya fita ya barta ta kara Fitowa yayi ya yaye zanin gadon ya sa shi a washing machine ya wanke ya zagaya back yard din dakin ya shanya yadawo ya sameta harta gama wankan amma ta kasa taka kafanta,dauko ta ya sake yi, yace sannu baby lallai nayi barna ya dauko mata jallabiya baka ya Sanya mata da hijab din sallah ya shimfida mata praying mat ya zaunar da ita tayi sallar a zaune . ya dauki phone dinsa yakira Dr Amina tazo ta dubata. Ahlam ta idar da sallah, tana san tashi ta gagara da ta yunkura zata ji zafi a kasan ta dole takoma ta zauna tana hawaye, Deeni ya zauna yana lallashinta ana cikin haka Dr ta karaso tace ango ina fatan ba barna kayi ba Sosa keya yayi yace wlh amina ki fita a idona ina ruwanki to kiyi abunda ya kawo ki mana kin tsaya yimin wasu questions kamar yar jarida, Dr murmushi tayi tace tuba nakeyi yayanmu pls kadan bamu guri zan dubata Harara ya watsa mata yace ba inda zani da kyar ta lallashe shi ya fita ta matso kusa da Ahlam sai sunne kai takeyi da kunya murmushi Dr tayi tace sannu bara na duba a kunyace Ahlam ta tsaya Dr ta dubata ta tabbata sai ta sha stitches, ya ji mata rauni sosai da hakan ta sa shi challenging ( kalubalantar) sa da (son kai), hadama, rashin hakuri da rashin tausayi. Ameena ta hada mata tea mai kauri tabata tasha kadan ta bata magani tasha kafin tayi mata allura da dinki A hakan tayi mata allurar kashe zafi sannan ta samu tayi mata dinki ta kammala tayi mata sannu dan taga jarumtar ta ta taimaka mata ta kwanta kan sofa daidai lokacin Deeni ya shigo ta dan harare shi tace haba yayanmu wannan danyen aiki haka yarinya ceh fa ita gaskiya kaji mata ciwo namata dinki sai kayi jinya na kwana biyu at least kabarta ta huta before kasake kusantar ta tamiko mishi wani paper tace gashi a siyo mata wadannan maganin ni zantafi Deeni yace ohk nagode ya mika mata kudi ta karba tayi godiya tafita ya matso kusa da Ahlam ya ganta har tafara bacci ya tausaya mata ya kyara mata kwanciya ya lullubeta da bargo ya rage karfin A C din dakin ya fito ya kulke kofan ya nufi side din uwargida kan gida.futa QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA ® ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?0? Bangaren kausar kuwa kwana tayi tana kuka tayi bakin ciki tayi allah ya isa wa Ahlam yafi dubu ko bacci ta gagara yi dan kuka sai can cikin dare bacci barawo ya sace ta tana ajiyar zuciya Kiran sallar asuba neh ya tashi Deeni daga baccin da ya dauke shi ya janye jikinsa daga jikin Ahlam ya samata pillow ya dada lullubeta da bargo sannan ya shiga toilet Ya yi wanka ya fita dining don ganin abinda Alfred ya girka.fararen kayan wanka ne a jikinsa.duk sun like a fatar jikinsa sabida laima domin wankan kawai yayi bai goge jikinsa ba ya sanyasu. Ya kai hannu ya bubbude dishes din yana gani lemon ricotta,pancakes with syrup, quinoa,poached-eggs,sliced bacon,sliced bread with jam.abinda Alfred ya shirya musu a dining kenan matsayin Karin kumallon safe. Yasa murya ya ce, "Alfred!" Daga can kicin Alfred ya amsa ya fito da hanzarinsa hannunsa rike da wuka da farar albasa katuwa .ya ce, Jeka maza ka yo min farfesun salmon (kifi) easy chicken recipe da omelets ya isa,ina son su in ten minutes". Alfred ya amsa cike da girmamawa ya koma ya fara aikin. Mintu uku ya kara akai daga mintunan da ubangidansa da ya bashi, ya jero a tray cikin 'yan kananan bowl's din karau(tangaran) zai soma jerawa a dining bayan ya kwashe wadancan maigidan nasa ya fito daga terrace din da zai sadaka da dakinsa falon yana sanye da farar shirt DKNY and rubuta DKNY din da ruwan kasar zare da dogon (brown Jean's) ya debi wanka ya sharce gashin nan nasa da kumfar Arganavita. Shaidar sujjadarsa ta fito sosae a karshen goshinsa Ga mamakin Alfred isowa yayi gareshi da kansa ya karbi katon tray din ya sallame shi. Har sanda ya shiga bedroom din nata da abincin ba ta tashi daga nannauyan barci Shima bai bi ta kan abincin ba aiki kawai ya fara da system dinshi Jefi jefi ya kan daga kai ya kallo Ahlam wadda ta soma gyara kwanciya ,sai ya sunkuya ya ci gaba da abin da yake yi . yau jin kansa yake sakayau,kamar an sake haifo shi duniyar ne,new SHAMSU ! Babu nauyin komai har ma da zuciyarsa ,sai abubuwan da zai loda musu yanzu. Duk wasu tensions sun fita. Wanda ya tabbatarwa kansa ba komai ba ne ya haifar masa da wannan nutsuwar ba face Ayshatu dake cikin aure,da train lada da gafarar da ubangiji ya sanya sa a cikinsa. Juyi ta yi cikin gyara kwanciya kafin ta soma magana cikin gigin bacci ne ko meye ne bai sani ba..... "Ya Deeni..... Ya DEENI...don allah kayi hakuri ,na tuba na bi allah na bika..... Daddy ka ceceni zai kasheni....! Kalaman da take furtawa kenan Wanda a jiya ya hanata furtawa karfi da yaji,sai yanzu suka samu sarari suke sakin Kansu cikin magagin barci. Wadanda suka sa Deeni , cikin wani hali mai kama da nadama,bai so al,amarin ya zo masa all of a sudden haka ba,amma ba regretting yake yi ba,tunda in a wajan ubangiji ne bai da wani laifi Shi ya ce Ku zowa matanku a duk lokacin da kuka so ko da suna a halin nakuda . matanku gonakinku ne,Ku zo musu a duk lokacin da kuma ga dama idan ba haila, ko nifasi suke yi ba daga yadda muka umarceku. Yadda bai yi tunanin cuturwarta ba sai na shi biyan bukatan shine abinda yake regretting, to shi da kansa bai san yadda zaiyi da kansa ba rayuwa ceh da auratayya bata hadasu da kausar matukar ba tata bukatarsa ya taso ba ya saukewa Ahlam a lokaci daya. Adadin kaunarka ga matarka , adadin karfin sha,awarka a kanta. Sai dai ya yarda ya yi laifi,dole ya yi lallashi harms da banbadanci,in ma bai iya ba yanzun nan zai shiga makarantar soyayyah ya koyo. Ture laptop din ya yi, ya mike ya shiga cikin bargon nata, ya mika hannu ya janyota gareshi . Ai sai ta soma kokarin kwacewa tana rokonsa tana magiya cikin kuma,gaba daya ta gama tsorata da shi.ko ganimsa bata son yi .karfi yasa sosae ya riketa. Har ta soma hajiya da kokawar ta,jikinta yayi sanyi lakwas. Ta mike wuya ga zarcewarta kushewarta kawai a yanzun nan, Deeni kamar mala,ikan daukar rai ya koma mata. "Ka taba kashe abinda ka fi so a duniyar AYSHATU???" yadda ya yi maganar cikin sanyi,nuna ban hakuri da amsar laifi,tarin so da kauna da kulawa cikin muryarsa,sai ta daina kokawar kwatar kan nata. "Ahlam idan ka kashe shi kai da wa zaka zauna? Wajen wa za ka je ka sauke son nashi da ya yi maka babakare a zuciya? Ina rokon allah ya kasheni ya barki,ki yiwa 'ya'yana tarbiyya irin taki. Madallah....... Da shigowarki cikin rayuwata......madallah....da uba irin daddynki . Eng. Habibullah. Mai so na da ALHERI.......da dimbin kauna mai yawa gareni. INA SONKI AYSHATU ! INA SONKI AYSHATU!! AYSHATU I so much love you!!!." Sai ta daga kai a hankali don ganin daga bakin da wadannan zakakan kalmomin ke fitowa,da babu Wanda ya taba gaya mata kwatankwacinsu a zaki da gardi? Tana tababar ya zamo cewa daga bakin ya DEENI ne .... Fuskar da ta gani cikin hasken safiyar da yasoma keto fararwn curtains din da jin barcin masu shara shara.ya fi gaban a kirashi ya DEENI. Cikaken likitan ilimi neh Dr Shamau Abba Nafada bangaren Islamic studies a manyan Jami,oi har visiting lectures yana zuwa yi , Fuskarsa cike take da gargasa lallausa ,da tarin hankali da shekaru suka taimaka wajen karuwarsa.idan aka kira Dr. Shamsu Abba Nafada ,zai fi dacewa da shi fiye da akirashi ya DEENI. Mijin da ko kyakkyawar surar jikinsa ta kalla kullum, ya ishi zuciyarta ta kasance cike da wadatar zuci ,da godiyar ubangiji,takuma kasance cikin yin alfahari da zamantowarsa Barin rayuwarta, bango abin jinginarta,mahadin rayuwarta , kuma uban "ya" yanta Wadda ta fi kowacce mace a duniya samun alfarmarsa,har kuwa da uwar da ta haifeshi sai dai a ba ta matsayinta na UWA a bar neman albarka, amma ba za ta taka wannan matsayin ba. In haka ne bai kamata ta ji haushi ,tsoro ko nuna gazawa a kan hakkinsa da allah ya rataya a wuyanta ba. Har ta yi sake da wannan damar da allah ya bata,wasu 'yan iska a waje su kwace. Masu nema harda kudin su. Masu iya magana suka ce,wai tsalle daya shi ke jefa mutum rijiya ,abin nufi a nan, tun a lokaci na farko ta nuna gazawa ga bukatunsa Wanda hakan zai sa ya yi baya-baya da ita don gudun bacin ranta ko bacin zuciyarta. Tunda yana son ta. Gangar jikinsa ta fadi, fatar bakinsa da harshensa sun fadi. Cewa YANA SONTA! Ya soma tunanin hanyar da zai bi ya dinke barakar ta,wadda ba komai ba ce illa ya nemo wata ,wadda zata jurewa jarumtakarsa a auratayya. Wannan tunanin da Ahlam ta yi, ba wani ne ya koya mata ba,ba karantawa ta yi ba. Tsinkayen hankali ne kawai(foresight). An ce wai idan baka iya kuka ba,to iyayenka ne ba su mutu ba. Baki iya goyo ba saboda yana da wahala kuma zubewar aji ne,to baki haihu bane. Ko kece 'yar karuna in dai bahaushiya ce ke, kuma cikakkiyar 'yar kasar Nigeria. Shirun da Ahlam ta yi,da kukan da ta daina lokaci daya kamar daukewar ruwan sama ,shi ya ba Doctor Nafada ,damar kara mamayarta(Needing for more.....)..... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?5? ...... A haka suka nufo babban falo suna kallo akan kujera daya kawai suka ga kausar kerere a Kansu ba ko sallama Deeni ya dago kai ya kalleta yace lafiya kin tsaya a Kanmu Kausar kawai sai ta fara kuka ta matso garaishi ta fada jikinsa tana kuka tace ka yafemin my nayi da nasanin abunda nayi bazan kara ba Deeni kam har zuciyarsa yaji dadi allah ya shirya masa matarsa bangaren Ahlam kam wani abu neh ya tokare mata kirji wanda ake cewa kishi kumallon mata Ita kam kausar ta rike kafadar Ahlam tace kanwata kiyi hakuri da abunda nayi miki hakan ba zai kara faruwa ba kinji amaryar mu Ahlam ta kakaro murmushin yake tace na yafe miki aunty Kausar a zuciyarta tace zakiga aunty ganin idanunki ta sake kankame Deeni tana kissing dinshi shi kuma yana kokarin kwace wa but taki yarda sai wani shige masa ta keyi Ba shiri Ahlam ta tashi da sauri tayi dakinta ita kuwa kausar ta lura da tashinta ta gimtse dariya ta sake wani malalacin murmushi tace yarinya sai na nuna miki ni HAMSHAKI'YA ceh ba wadda ta isa ta rabani da mijina wlh sai kinfita ta cigaba da daukewa Deeni hankali Kausarvkam nashiga daki ta fada kan gado ta ringa wani kuka mai cin zuciya har sai da ta gaji dan kanta tace lallai kishi bala,I neh kuma kausar tana da wata manufa nata daban amma nima zan nuna mata nawa barikin sai ta san ni ma HAMSHAKI'YA ceh a wannan fagen ta tashi ta shiga toilet ta wanke idanunta ta sake yin sabon wanka tadawo ta sanya doguwar riga blue mai bin jiki yayi matukar yimata kyau ta yi sallar asr kafin ta murza powder a fuskarta tayi light makeup amma tayi kyau ta fesa jikinta da turare ta sake gyara gashinta ta daure da blue ribbon kafin tabi lafiyan gado Daukar wayarta tayi ta kira daddy tayi masa godiya kafin ta kira mami ita ma tayi mata godiya da bangajiya takira deedoh suka sha hirar su a waya har kusan 6 ba Deeni ba dalilinsa Tana cikin tunaninsa taga ya bude kofa ya shigo sai ta koma tayi keanciyarta kamar mai bacci ya matso kusa da ita ya zauna yace baby nasan idonki biyu bansan da wani baki zance kiyi hakuri ba pls baby ki tashi muyi magana Tana jinsa ta sake yin shiru karshe da ya gaji ya dago ta still idonta a rufe hawaye na bin kuncinta ya shiga lashe mata hawayen yana kokarin kissing dinta ta zame daga jikinsa ta koma karshen gadon Duk sai Deeni yaji ba dadi yaji kunya ya rufesa meyasa ya biyewa kausar ya ringa tuhumar kansa a haka har aka kira sallar Maghreb ya tashi ya shiga toilet dinta yayi alwala ya fito ya ce ki tashi kiyi sallah zan tafi massalaci sai na dawo bata bude ido ba sai da yafita ta tashi itama ta shiga toilet ta dauro alwala ta gabatar da sallar Maghreb din ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?3? .......kausar na fita daga gidan ta nufi gidan shedaniyar kawarta ko daidaita motar bata yi ba ta shige parlor din gidan ta samu bata parlor din Kawai sai ta zauna tana chatn a wayarta tayi kwanciyarta a kan 3 sitter daga haka bacci ya dauke ta Bata Dade da kwanciya ba kawarta ta shigo gidan tayi mamakin ganin kausar ta hau sama tayi wanka ta chanza kaya tazo ta shige kitchen ta fara girki white rice neh da stew da naman kaza sannan tayi kunun aya ta jere su a babban tray ta ajiye a tsakiyar parlor din Tashin kausar tayi daga bacci kausar tashi tayi tana mutsutsuka ido tace kai kinga har bacci ya daukeni yaushe kika Shigo kawarta tayi dariya tace tundazu naga kinajin dadin baccin shiyasa ban tashe ki ba ta so muci abinci Kausar tace lallai angaishe ki harda girki bara na wanke hannuna da fuskata tashiga kitchen ta wanke fuskarta da hannu ta fito suka fara cin abinci ko bismillah babu nace allah ya shirya suka gama cin abinci kausar ta koma gefe ta wanke hannunta da robar wanke hannu Still kawarta ce ta shigar da tray din ta dawo gunta tace uwargidan Dr ina amarya neh kausar tayi tsaki tace Dr bashi da adalci nan ta zayya neh mata komi kawarta ta tabe baki tace ke ma kinban haushi kamar ba mace ba malama kicire girman kai kifara kinibi bi da kissa nan da nan zaki sender ta waje ba boka ba malam kausar tace allah hajiyata tace wlh kuwa nan taci gaba da zugata tana mata famfo na baro gidan inasan ganin ya zata kaya neh tsakanin zaman kausar da Ahlam ABUJA Wani farin bafulatanin mutumi na hango ya dan manyanta kadan amma bazaka tabo gano hakan tattare da shi ba sanye yake cikin babbar riga fuskar nan tashi da murmushi da kwarjini ga kyau kamar shi ya zana kansa sai da gabana ya fadi dana ga fuskarshi kamar nataba ganin fuskar a wani guri Da sauri ya karaso jikin motarsa Benz E360 da sauri excort dinshi suka bude masa kofa motoci biyar a gabansa biyar a bayansa duk iri daya aka fara tafiya ga jiniya na tashi lambobin motar yafara daga lamido 1 har lamido 11 wow na fada saboda sun matukar burgeni wannan conveyed din da akayi ba kowa bane wannan face mataimakin shugaban kasa ALHAJI MUHAMMAD LAMIDO Shin ko waye Alh lamido din nan? Kuma fuskar tashi da ta waye take kama? Duk Ku biyo ni dan sauraran amso shin Ku tare dani Queen Nerdy Turakee QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?4? Motocin na futa daga villa suka nufi maitama wani tangagemen gate aka bude musu suka sanya hancin motocin cikin gidan Wanda kwalta neh malale suka sake wani tafiya duk inda suka wuce sojoji neh har suka wuce gate biyu ana uku neh suka yi parking inda aka adana dan ajiye motocin da sauri excort din suka bude ma Alh. Lamido kofa ya futo P.A dinsa rike da brief case dinshi suka nufi wani katon kofa kamar kofar gari suka shiga barorin gidan na tsugun nawa suna diban gaisuwa fuska a sake yake amsawa A wani hadadden falo suka tsaya PA din ya ajiye komi Alhaji kuma ya nemi kujera daya ya zauna bai Dade da zama ba Hajiya Zuhura tafito cikin wani hadadden shadda yaci aiki tunda ga sama har kasa doguwar riga ta matso kusa dashi da kwarkwasa tace alhaji andawo yace wlh na dawo ina hajiya hanan najita shiru cike da jin haushi hajiya zuhura ta tabe baki tace nima bansan inda tashiga ba bata gama rufe baki ba najiyo wani kamshi na tashi sannan ga takun takalmi kwas kwas na daga kai ina kallon mai takun nan Wata balarabiyar mata na hango kyakkyawa ajin farko wadda shekarunta baza su wuce 35 ba ita ba doguwa ba kuma ba gajera ba sanye take cikin wani dandatsetsen leshi mai manyan zane ga duwatsu lace din ja da baki neh akayi skirt da riga ya zauna jikin hajiyar da yake bata da kiba sai diri mai kyau zakayi zatan bata wuce 25 year's ba dan ta iya tsara kwalliya ga wasu gwalai gwalai a wuyanta da hannuwanta ta karaso Kasan fuskarta dauke da murmushi dimple dinta biyu sun lotsa ta karaso Ta nufi alhaji har kasa ta tsunguna tace Sannu da zuwa ALHAJI. Alhaji da yabi ta da kallo kamar wani soko yayi figigit yace hanan kinyi kyau bakya tsufa wlh tayi hajiya hanan tayi murmushi tace alhaji da zolaya kake dai ta juyo gurin hajiya zuhura ta ganta ta cika tayi fam dan fushi kamar kububuwa tace sannu hajiya Hajiya zuhura harara ta watsa mata a zuciyarta tace na kusa cin ubanki wlh mayya ina mata asiri amma ko tabata baya yi ta ja tsaki har ya fito waje Alhaji ya kalleta yace lafiya kuwa zuhura ta wayance tace bakomi alhajina tashi muje kayi wanka in shirya ka kazo kaci abinci yacce to ya tashi ya juyo ya kalli hajiya hanan ya daga mata gira daya tayi murmushi suka haye sama KADUNA Deeni kam ba su tashi ba sai 2 shi yafara tashi ya kurawa Ahlam ido yagan yadda tayi kyau da bacci yace sleeping beauty yafara shafa gashin kanta Ahlam ta bude ido ta sauke su Fes kan Deeni tayi murmushi Deeni yace kinga kinsani baccin da ban shirya ba ko har lokacin sallah ya wuce bara nayi wanka nayi alwala muyi sallah Ahlam tace niba bari nayi wankan yace OK zaki iya ko nayi miki ta harareshi cikin soyayya tace zan iya mana yace oya getup ya janye blanket din yashiga toilet itama Ahlam ta tashi ta tafi dakinta tashiga toilet ta fito ta zura doguwar riga da hijab din sallarta ta tada ikama tana idar da sallar tacire doguwar rigar ta fara bushe kanta da hand drier sannan ta fara shafe shafenta da kalkale jiki ta bude drawer din kayanta tana kallo tana jinjinawa su mami da Deeni ta dakko wani atamfa aura mai manyan zane yellow da fari an masa skirt da riga dinkin ya hadu ta sanya kamar a jikinta aka halicci kayan tayi kyau ta dakko fashion yellow ta sanya sannan ta kama kanta da ribbon yellow tayi dauri mai step step masha Allah abunda na furta kenan dan tayi kyau kamar yar Indian film din nan Katrina kaif ta dauko turarenta ta feshe jikinta ta shafa humra Juyowar da zatayi ta ganshi tsaye yana kallon ta sanye yake cikin shadda milk color dinkin Muhammad abacha kanshi ba hula gashin ya sha gyara luf luf a kwance tsintsiyar hannunsa daure da wristwatch din Rolex kamshin turarensa na tashi ya janyota suna ta shan selfi a wayansa wow sun hadu fa su ake cewa perfect couples QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?6? Kausar kam a nata bangaren Kiran kawarta tayi tana labarta mata abunda ya faru suna ta shewa a waya kausar tace kyaleni da ita wlh kadan ta gani sai na ringa kuntsa mata bakin ciki kafun tabar gidana kawar tana ta zugata tace yanzu ma ya fita sallah bara naje neman tsokana suka sake shewa ta kashe wayar Ahlam kam na idar da sallah ta dauko wayanta tana ganin pics din biki dan tun dazun ranta a daure yake shiyasa har yanzun bata huce ba tana zaune taji anturo kofar bedroom dinta Tana daga idanunta ya sauka kan idon kausar Ahlam ta mike tace aunty kausar kece tafe kausar ta tabe baki tana duban dakin tundaga falo take kallon gurin saboda yafi furniture's dinta tsada abun kallo ma sai bedroom Ahlam tace aunty kausar ina wuni tayi firgigit ta dawo daga tunanin da takeyi tace lafiya sannan ta kalleta ko ita da take mace ta yaba da kyan Ahlam din cos ta hadu nesa ba kusa ba tafita komi sai dai ta nuna mata wayewa da iya gayu taji wani kishin ya sake turnike ta Tace uhm Ahlam dakin ki anmiki kaya fa amma wane dan albarkan neh yayi maki dan nasan baki da iyaye baki da asali ke din takari ceh Ahlam ta tsaya kasake tana kallonta sai kuma ta basar tace kinsan ae mutanen allah basa karewa da sukayi Mun kayan da ko wata mai asalin bata isa ta samu ba Kausar tace kan uba keh kin isa kimin gori wawiya ma irin ki inbanda abun Deeni ko nace sharrin asiri meh zaiyi da marar asali yar shege da iyayenta suka jefar ya kwaso mun jangwam gida kuma ya hadani da ita kishi ni mai asali yar manyan mutane Ahlam tace eh duk abunda kika fada gaskiya neh kuma ko ina iyayena suke inasan su kuma nidin ba yar shege bace dan haka ba gayyato ki dakina ba kifice min a daki munafuka algungu.... Bata karasa ba taji saukan mari Deeni neh ya mari Ahlam ta juyo a gigice tana kallonsa Ita kuwa kausar ganin haka ta fara kukan kissa da shagwaba tace yanzun sweetheart dan na shigo dakin yarinyar nan ina ganin daki kuma ina tambayarta ya zamu raba girkin mu tafara zagina wai ni munafuka kasan dan banda kanne da wannan kanwar kanwar bayana ceh Deeni ya tallafota yace yi hakuri honey ae bansan Ahlam baki da mutunci ba matar tawa kike cewa munafuka daga tazo abun arziki wlh ki gaggawar nutsuwa kuma ki shirya zama da matana lafiya if not ya wani karkace da baki yayi murmushi tukunna yaja hannun kausar ya fita a harzike Ita kam Ahlam daga hannu tayi ta daura akai tana ta Rusa kuka abun tausayi tace na shiga uku na hadu da makirar mace mai take nufi da ni zan juri komi amma banda wulakanci ya allah ka nuna min iyayena na huce takaicin da namiji da matarsa Ta dauko trolley dinta ta sa kaya kala biyar ta dauki hand bag dinta da kudi da phone dinta zata tafi Shikuwa Deeni tunda ya mari Ahlam yasan bai kyauta ba abunda ya bata mishi rai munafukar da take danganta kausar da ita neh Kausar na kokarin janyo shi jikinta ya kwace yace ina zuwa yana futa tayi tsalle ta dire akan gadonta Deeni na futa daga side din kausar ya nufi side din Ahlam suka yi kicibus ya ganta da trolley ya tsaya a kidime yace ina zakije da daran nan baki tambayeni Ahlam tayi masa banza tana kokarin jan trolley dinta da sauri Deeni ya rike trolley din Ita kuwa ganin hakan ta saki jakar tafara tafiya cikin zafin nama na jaruman maza ya isa gabanta ya sureta gaba dayan ta tana harba kafafunta tana son ta sauka amma ina ba hanya ya mata daukan jarirai ya dauki trolley din kuma ya bude kofar falon shi ya shiga ya rufe ya ajiyeta akan kujera Ita kam kausar ta tsaya labe taga abunda ya faru da gudu ta koma dakinta tana gunjin kuka nace makira kadan kika gani. . Ita kam Ahlam yana ajiyeta ta fara kuka mai cin zuciya Deeni jin kukan yake har cikin zuciyarsa sai yaji duk ya tsani kansa wai yau shi ya mari abar kaunar shi abunda bai taba zato ba Da sauri ya karasa gabanta ta bude baki kenan Deeni ya hade bakin su guri daya ta fara kokarin kwacewa da tunkude shi amma ina ko gezau baiyi ba shi kuma Deeni ya fara kissing dinta passionate har sai da tayi give up ta daina kukan ya kyaleta ya hade goshin su guri daya suna jin numfashin juna..... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁 ®ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION💥 WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?8? Washe gari bayan Deeni ya futa office Ahlam tana parlor dinta tana kallo taji an banko kofar dakin da karfi har sai da ta tsorata Kausar ceh da mahaifiyarta suka shigo tana kallon dakin tana ya mutsa fuska tace "sannu HAMSHAKI'YA, sai da ki ka samu hangar shigowa rayuwar 'yata,ki ka kwace komai ,ki ka rabata da mijinta abun alfaharinta jindadinta, dukiyar ta da farin cikin ta" Ahlam ta mata wani mugun kallo ta ce abun yayi miki ciwo neh ? Dama wulakancin da yarki ta yi maki da dukana da tayi ya tafi a banza neh? Dama kina zaton bazan shigo rayuwar yarki ba neh? Ina son fada miki farko bani da niyan shigowa rayuwarku sai daga baya naji San mijin yar ki yamin durar mikiya a zuciyata to tabbas yanzu na nufo Ku da daukan fansa Ina so kika chanja ke da 'yarki sai muyi zaman lafiya, bana son tashin hankali but in kunfison tashin hankali ta ja yatsun hannunta yayi kara ta turo da daurinta gaba tayi taku daya zuwa biyu a gabanta tace to hajiya ina miki albishir din yarki tana gab da barimin gida da mijina "Ke Mara kunya kaskantacciya, ba zan kyale ki ba, baki sanni bane" "Ni kuwa na saki Hajiya, sai dai kece ba ki sanni ba har yanzu,kar ki batawa kanki rai a banza, don ni kam haka za ki ganni ki bari". Nan da nan hajiya ta daga hannu zata mari Ahlam cikin zafin nama Ahlam ta rike hannun ta ce kul hajiya kar ki kuskura wlh in bahaka ba zan baki mamaki Sakin baki hajita tayi tace ahh lallai gaskiya neh wato dan kin samu a yantaki yar shegiya yar talakawa wadda iyayenta suka yi abun kunya uwarki ta jefar da keh har kin isa ki fada maganar banza Kausar ta daura da cewa maciya amana kawai ba jaka ta yi clean zata dagawa mutane kai yar matsiyata wadda bata gaji arziki ba kuma gidana mijina duk sai kinbar su a koma gidan marayu Ahlam zuciyarta ta fara zafi hawaye masu dimi suka shiga fitowa da karfi zata yi magana kenan taji muryar Deedoh tace wlh anyi asara ae gwara ita bata da iyayen amma ta samu tarbiya meh kyau kuma insha,allahu iyayenta suna gab da zuwa garaita muga karyar iskanci Ta kara da cewa tunda daki ba kudin tsohon banza sai a fice abar dakin kausar ta taso kanta zata bigeta deedoh ta kama hannun ta murde ta tunkuda ta waje ta Tisa hajiya gaba sai da ta fita ta rufe kofan Ta kamo hannun Ahlam tana kuka ta zaunar da ita kan kujera tace aunty meh laifina dan na taso gidan marayu ko da yake iyayena su suka janyomin kome da har uwata ta dauke ni bata ji kunyar zina ba har sai reno na zai bata kunya ta yarda ni kaiconi dama banzo duniyar ba Deedoh ta rufe mata baki tace kada jahilan mutanen nan Susa kiga laifin iyayenki ba kisan uzirinsu ba kyau jifan iyaye da mugayen kalamai Tashi muje kiyi wanka haka ta rarrasheta har tayi shiru suka yi girki ta rai suna ta hira deedoh na debe mata kewa har lokacin da zata tafi ta hada mata sha Tara ta arziki tace ta gaishe da Mami da su sultan da sauran yan matan gidan kafun tazo ABUJA .....alhaji lamido neh ya tashi cikin dare yana hada gumi yana tunanin mafarkin da yayi Mafarki yayi da wata budurwar yarinya kyakkyawa mai kama da hanan tana kuka tana Abba ina zangan Ku rayuwata tana cikin kunci ina sanku iyayena yana son isa garaita amma ya kasa sai ya ga ta rikide ta zama wata halitta mai ban tsoro ba shiri ya farka yana add,ua Hajiya hanan ce ta farka ta rungume shi ta baya tace alhaji lafiya yace mafarki nayi nan ya bata lbry yace naji a jikina yarmu tana raye hajiya hanan ta fara kuka tace nima naji hakan na Dade ina mafarkinta tun tana karama har ta zama budurwa allah ka bayyana mana Aisha humaira yace amin gobe zanje gurin malamina yayi min istahara a dage da addu,a allah ya bayyanata allah yasa tana hannu na gari suka ceh amin suka kwanta Kara kara kaka shin wace yar su dinnan neh wai ma waye alhaji lamido da hajiya hanan neh zakuji komi next time QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA ®ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION 🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊🥁🎊 WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?7? Haka ya ringa hada hancinsu nasa yana gogan nata tana ta ajiyar zuciya yace cool down my dear kiyi hakuri nayi da na sanin marinki abun da ya bata min raina shine danganta kausar da kikayi da munafuka bai dace ki fadawa wani irin wannan sam babu kyau kinji babyna Ahlam zata yi magana tayi tunanin ita din wace da mutum mai aji kamar Deeni ya bata hakuri taki yarda ae makircin kausar neh ta sakalo hannunsa tace ka daina rokona mijina na daina bazan kara ba ka yafemin ya sanya yatsansa a lips dinta yace shhhhhh.. Stop saying dis dear is OK daman fadan miji da mata sai allah haka suka shirya Kansu Sannu sannu Ahlam har ta gama kwana bakwai yanda allah ya umarta har Deeni ya koma dakin kausar ya gama kwana ranar da Deeni zai dawo dakin Ahlam ta karbi girki tace ita bata son ladan ya wuce ta, ta hutacce da cooked dinsu Da yama kausar ta shiga kitchen ta yi tuwon shinkafa ta yi miyar egusi ta yaji nama da kifi zuku zuku tayi farfesun kaza da kunun aya ta jere a dinning ta shiga wanka ta cakare cikin riga da skirt yar kanti ya kama jikinta tsam tsam tayi kyau abunta ta feshe jikinta da turaruruka masu dadin kamshi Kausar dama labe ta yiwa Ahlam tana ganin ta shiga daki ta shiga kitchen ta daka attargu tayi miyarsa ta juye a miyar egusi din ta juya ta koma daki tana dariya Deeni na shigowa harabar gidan Ahlam ta futo da murna tayi hugging dinshi a kofar parlor ya rungumeta yana shinshina ta yace my baby kinyi kyau sosae ta raka shi har dakin sa ta taimaka mishi ya cire kayansa ya shiga wanka ta futo da masa da kananun kaya wando three quarter da ringa meh yankaken hannu ya fito ta goge mishi jiki da towel ta shafa masa mayukan sa ta feshe mishi da jiki da turare suka fito hannunsu a sakale Ganin saukowarsu kausar taji bakin ciki kamar ta shake wuyan Ahlam suka zauna kausar tace barka dai yallabai sannu da zuwa yace yawwa my kausar Ahlam tayi serving kausar farfesu already sun ganta ta zuba tuwo dana ta miyan a gabanta tayi mata murmushin mugunta kasa kasa tayi suspecting dinta amma ta basar Ta zubawa Deeni tuwon da miyar tun kafin yaci yawunsa tsinke ya sanya hannu ya kai loma tuni fuskar shi ta canza da kyar ya hadiye na bakinsa yafara rawan baki tuni kausar tafara lafiya honey ita kuwa Ahlam ta zo ta zauna akan dining table ta sanya bakinta cikin nasa tafara kissing dinshi Sunkai 15 minutes kafin ta cire bakinta yana murmushi cikin nata salon ta fakaici idon kausar ta janyo plate din miyan kausar ta matso gaban Deeni ta matsar da nashi zuwa gabanta Kausar ina wuta ta sanya Ahlam dan bakin ciki Ahlam taringa bashi a baki yana ci tana yi masa fira mai dadi har ya koshi ta janye shi suka hau upstairs suka bar kausar tana kuka ta janyo abincin gabanta tana sanyawa a baki ta furzo ta nufi kitchen da sauri ta sanya sweet a bakinta tana tsotsa tana kuka ya zata yi da Ahlam neh ta gama da ita ta daura hannu aka tace wayyo allah na shiga uku ni kausar Ni kam na fito ina dariya nace kaikayi koma kan mashekiya komi naki ya fada kanki muguwa QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE7?9? Shikuwa Deeni tunda ya dawo ya fara shiga bangaren kausar inda ya sameta tayi shiga cikin wando da riga matsatsu tayi kyau abunta Tana ganinsa ta nufo garaisa ta rungeme shi ta fara sumbatar sa a baki da wuya da ko ina da kyar ya kwaci kanshi a gurinta yana kokarin tashi ta sake janyo sa yace my dear yace naam ya akayi kausar tace dazun hajiya ta zo gidan nan tace tana gaishe ka kuma zata dawo saboda rashin kunyar da yarinyar can tayi mata DEENI yace wacce yarinya kenan ya dan bata rai tace wa kuwa ta wuce shalelenka Ahlam sai ta saki kukan munafunci ta fara shasheka tana kuka tace yanzu fisabibillahi wai hajiya da girmanta ta zo zata yi mana nasiha da yarinuar can amma ta rufe ido ta ringa zaginta na cin mutunci har da hankada ta waje daga dakin ta ita da wannan tsinanniyar yaruwata deedoh din nan Deeni ransa ya baci sosae jijiyoyin kanshi suka futo idanunsa har ja sukayi jikinsa na rawa ya nufo hanyar Ahlam Kausar ta biyosa a baya tana murmushin mugunta dama taci alwashin sai ta ci ubanta kissar da suka shirya da hajiyarta kenan Deeni na shiga falon ya tura da kafarsa yayi kara Ahlam baiwar Allah na kwance taci kwalliya cikin Swiss less idonta a rufe da earpiece a kunnenta kawai jin saukar mari tayi a kuncinta Ba shiri ta mike ta ga Deeni a harzuke yana nuna ta da hannu yace wato keh dan baki da mutunci hajiya bata haifeki ba amma ki karinga zaginta ke da shegiyar deedoh ita ma zanje har gidan naci uwarta ae ba laifinki ba neh baki tashi gaban iyayenki ki ka tashi ba Ita kam ahlam tsaya wa tayi saroro tana kallonsa hawaye masu dumi na zuba daga idanunta can she imaging wai yau Deeni keh mata diban albarka agaban kishiyarta ita ma tana mata dariyar mugunta tana Dada zugasa Deeni ya gama yi mata tatas ya futa a dakin ya bar kausar , kausar tayi taku Biyar a gabanta tace in niceh keh wlh barin gidan zanyi tunda ba gidan ubana ba neh amma kamar mayya an daureki mara zuciya au na tuna ashe baki da gidan uba sai a koma gidan marayu a ci gaba da zama ta ja dogon tsaki tayi ficewarta Ahlam kuka neh yaci karfinta ta zauna ta ringa kuka kamar ranta zai fita da sauri ta janyo trolley dinta ta dura kayanta ta saka hijab a jikinta ta dauko hand bag dinta tasa wayarta da kudadenta ta futo bakin gate tace sannu baba yace yawwa hajiya lafiya kuwa nagan kinfito da Daren nan da kaya tace lpy lau kaya zan mika sako yanzu zandawo yace toh a dawo lafiya hajiya tace yawwa Ahlam ta futa tana kallon gidan Wanda ta kudura a ranta ta futa har abada ta ringa sauri dan ta bar unguwar..... . QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE8?0? .....Ahlam Allah ya bata sa'a ta futo tana ta tafiya da gudu gudu sauri sauri tana San barin unguwar kar Allah ya hada ta da Wanda ta sani Cikin ikon Allah ta fito karshen unguwar kenan taga mai na pep ta tsara tace mishi ya kaita tasha ya sanya mata akwatinta a bayan na pep din yace hajiya drop neh ko a dauki wani ta ce drop Suka fara tafiya basu dauki lokaci mai nisa ba suka isa tasha ta bashi five hundred ta dauki trolley dinta tayi gaba Kasancewar duhu ya fara shiyasa ba motoci da yawa mota daya ceh tayi ragowa Wanda sauran mutum daya kuma abuja zata je da sauri ta shiga ta bayar da kudin motar aka dauki hanyar abuja Matafiya a sauka lafiya ABUJA A garin abuja tunda hajiya hanan ta tashi taji gabanta na faduwa haka waka zalika alhaji lamido sai suka tsinci Kansu da farin ciki ga dayar diyar tasu zata dawo daga UK tagama karatun ta a ranar da tagama ta hana iyayenta zuwa kuma a ranar ta biyo jirgi ta taho gida Bata samu jirgi direct zuwa Nigeria ba jirgin yawo neh sai da suka yi transit a Dubai kafin Ethiopia sannan Cairo finally jirgin yayi landing a Kaduna kuma still ba wani jirgin da zata biyo zuwa abuja dole ta shiga motar haya cos she's eager to see her parents Bangaren hajiya zuhura kuwa tana ta shi taji zuciyar ta na faduwa ga matsanancin tsoro ta ta shi da sauri ta shiga wani dakinta na kitchen store neh amma bakomi a ciki ta kulle ba mai shiga sai ita daya Tana shiga store din taga tukunyar kasar da ke rataye ta fado duk ta fashe hannu hajiya zuhura ta daura akai tayi ihu ta fara sumbatu tace nashiga uku ni zuhura mai yake shirin faruwa dani tabbasa asirina yana gab da tonuwa Da gudu ta nufi bedroom dinta ta dauko wayarta ta fara dialling number din bokanta tana kira aka dauka daga dayan bangaren aka ce yawwa dama jira mukeyi makusancin mai wayar ya daga sai gashi ankira Cikin kidima hajiya zuhura ta ce ba boka ba neh daga dayan bangaren aka ce jiya aka samu bukar shi ta kone har ta cinye ya mutu habawa hajiya zuhura naji ta kurma uban ihu ta fadi gurin sumammiya Da gudu yan aikinta suka nufo garaita suka ganta a sume suka tafi bangaren hajiya hanan itama ta futo da saurin ta tace naji ihun hajiya babba meh yake faruwa neh da sauri suka yi mata bayani tace kuyi sauri kusata a mota alhaji ya futa gani nan nima zan biyoku a tawa motar suka futa a guje kuwa suka sata a bayan mota driver ya jasu suka nufi asibitin da suke zuwa ma'aikata suka zo suka dauke ta a gadon marasa lafiya aka shiga emergency dan ceto rayuwar hajiya zuhura Wai meke shirin faruwa neh banfa. Gane ba QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIhabibullah WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE kamanninmu da kai da idanu, nagani so ya bi jini, farin cikina kai neh! Kai neh kazamo farin cikin aure, ka zauna zuciyata, in rufe kyaure muyi wasa babu fada, taho muyi tsere, ka daura ni a hanya in nayi kuskure I LOVE HIM MUCH DEDICATED TO HIM ONLY PAGE8?1? Ahlam kuwa tana cikin motar ta janyo hijabinta tana kuka a hankali ba Wanda hankalinsa ya kai gurin sai wata matashiyar budurwa da ke zaune kusa da ita idonta sanye cikin farin glass tana karatun jarida Tana dan jin shashekar Ahlam ta dan jiyo dan taji damuwarta tana dago kai sai da birona ya fadi saboda kidima Lallai allah shine abun yabo saboda ganin hadaddiyar budurwar nan da na ganin kamar su daya da Ahlam kamar har ta baci maganarsu,dariuarsu,dimples dinsu,murmushinsu inda kasan irin identical twins din nan fa Tana juyowa kenan akayi sa,a itama Ahlam ta dago idanunsu suka hadu cikin na juna kawai kallon kallon suka farayi saboda sunyi shock saboda ganin sukeyi kamar mirror suke gani sai da suka dauki 30 seconds kamun nadiya ta fara nunata da hannunta Nadiya nunata takeyi tace how comes... Kafin ta karasa Ahlam ma tace garin yaya ... Sai kuma sukayi shiru kowaccensu gani takeyi already dama sun San junansu but sun manta inda suka taba haduwa Da sauri nadiya ta sake dagowa cikin firgici tace wlh ba makawa kece twin sister na dasu abba suke nema shekaru da shekaru dan Allah kifadamin sunanki Itama Ahlam cike da mamaki take kallonta a zuciyarta tace to in ita sister nace garin yaya iyayenmu ni suka jefar da ni wato ni ba sa sona har suka bari rayuwata ta shiga garari nan da nan wani bacin rai ya taso mata Ta kalli Nadia tayi mata kallon tsaf tace ni ba yaruwarki ba ceh in ni yar uwarki ceh wani laifi nayi har iyayenmu suka jefar da ni meh nayi da zafi har nashiga kuncin rayuwa mutanen duniya na min gori ni yar shegiya ceh it can be possible ban sanki ba ! U are not my sister it can't be sai ta fashe da kuka Nadiya itama nan da nan hawayen suka zo mata ta fara kuka tana pleading bayan Ahlam tace kiyi hakuri sis nasan haka zaki zata sam ba laifin iyayenmu ba neh amma ba zaki ji komi a bakina ba kibari mu kara sa gida zaki ji komi agun iyayenmu Ahlam ta kasa musanta mata kawai tayi shiru kasar zuciyarta tana farin ciki allah yasa iyayenta Allah yasa nadiya yar uwarta ceh itama taji dumin iyayenta da yanuwanta ta huta da gorin mutane tana ta tunanenta taji motarsu ta tsaya tana dubawa taga har sun isa tashar abuja Nadiya ceh tace taso sis mutafi driver najiranmu Ahlam bata tanka ba ta fito ta tarar anfito musu da kayan su ta janyo trolley dinta nadiya ta kwace tace haba sis kece fa babba murmushi kawai Ahlam tayi Suna tsaye nadiya tafi to da hadaddiyar wayarta tace musa ka shigo tashan muna ciki nan na hango luntsumemiyar motar kirar elantra Hyundai fara tas tayi parking gabansu driver ya fito da gudu yana sannu da dawowa hajiya nadiya ta amsa da fara,a tace yawwa musa ga kayan a sanya a boot yace to hajiya Nadiya taja hannun Ahlam suka shige bayan motar itadai Ahlam mamaki takeyi dama iyayenta in dagaske neh attajirai neh amma ake mata gorinsu wai matsiyata tana cikin tunani driver ya jasu suka hau kan Colter KADUNA DEENI nashiga dakinsa ya shiga toilet yayi wanka ya sanya jallabiya fara kal ya fito duk da haka fuskarshi a daure ransa ya baci da Ahlam yar yarinya da ita tana raina manya gaskiya sai ya koya mata Hankali duk kuwa son nata da yakeyi Ya fito a dakin zai tafi masallaci yaci karo da baba mai gadi yana alwala suka gaisa ya tafi masallaci yabi jam'in sallar magriba ya jira na isha'i kafun ya taho gida yana shigowa gidan ya tafi gurin baba yace ni daga haka nashiga gida ka kulle gate sai gobe kuma Baba mai gadi da mamaki yace ae hajiyar bata dawo ba Deeni yace wacce hajiyar fa yace hajiya karama amarya Deeni yace what! Cikin firgici da tsawa yace baba kuma kabarta ta futa Baba ya diririce yace sako tace min zata bayar da jakar tafiya habawa ina wuta Deeni ya sanya baba ya tashi jikinsa har rawa yakeyi jijiyar jikinsa duk ta fito idanunsa sun kada ya naushi hannunsa a iska yace ohh my god why Ahlam why ina ta tafi cikin Daren nan da sauri ya shiga gida ya dauko key din motarsa shidai baba kallon ikon allah kawai yakeyi yace lafiya kuwa ya ja bakinsa yayi shiru Ya dauki motarsa ya futa a guje yana tuki cikin tashin hankali ya nufi gidan alhaji habibullah QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE8?2? .... Deeni na isa gidan alhaji habibullah ya fara horn ba kakkautawa mai gadi ya taso yace waye ne yaji shiru ya,leka yaga Deeni neh yayi sauri ya wangale masa gate din gidan ya kuwa shiga a guje sai da maigadi yayi tsalle gefe guda dan ya kusan take masa kafafu malam bala ya ce to Allah ya kyauta Deeni ko daidaita parking bai yi ba yafito ya shiga falo ya tarar dasu mami daddy da yaran gidan Mami na ganinsa tace eyee to Deeni a gidanmu deeni ya fara sosa keyarsa yace wlh mami bansamu zama ba neh yana ware idanu ta ina zai hango gimbiyarsa Sultan ya matso da sauri ya dare cinyarsa ya ce uncle Deeni ni yau gidanka zan bika ka kaini gurin aunty Ahlam Deeni sai ya dan rude jin Ahlam bata gidan daddy neh ya miko masa hannu yace sultan zai isheka da surutu Deeni dai yake yakeyi yace bakomi alhaji suka fara gaisawa kafin yaran suka gaishe shi suka tafi falonsa(dan mami ta sabar musu in anyi bako su ringa tashi) Suna tashi mami tace wai ina diyata na zaci ma tare kuke Deeni tuni yaji zufa na zuba a jikinsa ya fara in ina ma...mi... Dama ita nazo dubawa ko tazo Mami ta kalleshi galala haka ma daddy Mami tace rabona da ita tunda muka kaita gidanka wani Abu neh ya faru Nan Deeni ya zayyane musu komi daddy yayi sallati ransa ya baci yace fisabibillahi yanzu ka kyauta daga kai har matarka Ahlam amana ceh a gurinku sai a kintsa maka gaskiya da karya ka hau ae deedoh ta fadamin ko meyafaru dazun din kuma ka kyauta bazance maka komi ba illah kaji tsoron Allah insha allah mu zamu nemo ta mun san darajarta mune gatan ta inka cuce ta Allah ya saka mata Mami ma ta karba inda take shiga ba nan take futa ba tana ta fada abun ya bata mata rai matuka Deeni dai idanunsa a kasa yayi nadama gaskiya ya bi sharrin zuciya da kaidin kausar sai yaji ya tsani kansa daddy yace tashi katafi sai wata rana Deeni ya tashi sumui sumui kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki ya futa ya nufi gidan Suleiman Kausar kam ganin ya futa a rikice ta futo ta tambayi baba mai magadi ya fada mata ta shiga gida tana ta tsalle da rawa ta kira hajiyarta ta labarta mata komi taci gaba da rawanta Deeni kam ya futa a guje ya tafi gidan sultan yayi parking gefen hanya saboda jirin dake dibarsa gaskiya na cuci Ahlam naci amanarta alkawarin da nayi mata kenan Nan da nan hawaye masu dumi suka gangaro idanunsa ya sa kansa a stiyari yana ta kuka kamar ba jarumi Deeni ba gwarzon mazajen nan shin ina ta nufa waye ta sani karta fada hannu mugaye why me Deeni! Why me ! What have I done am very stupid ya ciro handkerchief ya goge fuskarsa ya kunna mota yayi gaba........ Nikuwa nace zauna nan ae kadan kagani Deeni AHLAM yanzu tayi maka nisan da baka tunani wayyo Deeni!!! QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE8?3? ...A haka Deeni ya dauko wayarsa ta cikin mota yayi dialling number din Suleiman ya ce hello! Guy kana gidan neh daga dayan bangaren Suleiman yace kamanta na je gurin ogana abuja zamu yi meeting akan kamfanin motarsa Deeni yace OK na tuna when are you coming back ina cikin tashin hankali Ahlam ta bace Suleiman yace what! How comes Deeni ya long story bro yaushe zaka dawo yace insha allah gobe dama zanbiyo flight din yamma but saboda haka zan biyo na safe kayi hakuri kadena sanya damuwa a ranka pls be a man Deeni dai murmushin yake yayi yace to sukayi hanging call din ya tafi neman Ahlam.... ABUJA Tunda masu aiki suka kai hajiya zuhura asibiti DR's suka rufu a kanta dan ceto rayuwarta sunfi 2hours kafin suka ci nasarar dawo mata da numfashi nrml suka futo suna goge zufa Suna futowa suka tarar da hajiya hanan Dr galadima yace ke ceh yaruwarta hajiya hanan tace eh niceh Dr yace OK biyoni office dina yayi gaba hajiya ta rufa masa baya Dr ya zauna yace ur excellency have a sit ki zauna mana hajiya hanan ta zauna Dr ya dan zare glass dinshi yace hajiya sister dinki wani abu neh ya firgitar da ita har jininta ya hau but alhamdulillah mun yi kokari ya sauka ya koma nrml sannan in ta kara faduwa zata iya kamuwa da paralyse da heart stroke ta kiyaye mun mata injection din bacci na 2hours dan ta sami relief Hajiya hanan tayi ajiyar zuciya tace to Allah ya bata lafiya Dr insha allah zamu kiyaye tace zan iya shiga na ganta yace ehh but banda hayaniya tace OK Hajiya hanan na futowa daga office din Dr ta tuna bata kira alhaji ba tayi sauri taje motar ta ta dauko phone dinta tayi dialling yana ringing bai daga ba sai ta tuna ashe yau sunada meeting gashi dare yayi diyarta ta san iyanzu tadawo wa zai kwana da hajiya zuhura A haka tana ta tunanin nan tashiga dakin ta ga hajiya zuhura a kwance tana bacci yini daya harta zuge ta rame sai ta dashe tace Allah ya baki lpy ta futo ta danna wayarta ta kira baba kulu mai aikin gidan tace ki shirya musa ko Michael wani ya kawo ki asibiti ki taho da shirin kwana da abunda zaku bukata zaki kwana da hajiya babba daga dayan bangaren baba kulu ta ringa cewa toh hajiya ga nin ranki ya Dade tace to ta kashe wayanta Hajiya ta nufi motarta ta ja ta nufi gida Musa driver ya nufi katon gidan alhaji lamido ita dai Ahlam kallon gidan ta keyi kamar bakauyiya ta saba ganin hadaddun gidajen nan tun a Saudi but bata ga tsararran gida irin wannan ba wane gidan mami da gidan Deeni har aka shiga gidan harabar gidan Nadiya ta rike hannun Ahlam suka futo gashi dai dare neh gidan amma saboda kwayayen gidan tar yake kamar rana ko allura ya fadi zaka gani duk barorin gidan da sojojin gidan kowa kallon mamaki yake musu saboda tsananin kamarsu Haka suka shiga har falon farko ,suka shiga na biyu har na shida kafin suka haura upstairs ya kasu gida gida wani site suka nufa inda dakin nadiya yake suka shiga falon farko komi purple sannan na biyu komi pink sai bedrooms guda biyu suka shiga pink bedroom Nadia tace ki yi wanka ga kaya a wardrobe zanje gurin mummy yanzu zan dawo Ahlam tayi murmushin yake tace toh ta kurawa wani katon frame kallo sai da gabanta ya fadi ganin iyayen nadiya taji nan take sansu ya musu dirar mikiya a zuciya ga wasu kyawawan yara guda biyu a hannun alhaji da shigar alfarma kamarsu daya ba a tantancewa tabbas niceh a hoton nan inji Ahlam ta fada da karfi ta tashi tana sake duban hoton tana hawaye gwanin ban tausayi QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE DEDICATED TO MY STUDENTS JUNIOR SECONDARY SCHOOL YANKUSA PAGE8?4? .....Ahlam haka ta ringa kallon hotunan nan tana kuka harda shasheqa tana San jin dalilin da iyayenta suka jefar da ita ta tashi ta shiga toilet tayi wanka ta futo tayi sallar magreb isha'i da shafai da wuturi kamun ta sanya kayan bacci tayi addu'a tayi kwanciyarta ta fara tunanin abinda Deeni yayi mata kamar yanzu yake faruwa lallai Deeni yayi mata bazata ba zata sake komawa gidanshi ba a haka bacci barawo yayi gaba da ita Ita kuwa nadiya gurin hajiya bangaren hajiya hanan ta nufa tana zuwa suka hadu a bakin kofa itama ta dawo daga hospital da gudu nadiya ta shige jikin amminta hajiya hanan bakinta yaki rufuwa dan farin ciki tace nadiya saukar yaushe ko waya babu nadiya ta turo baki tace am eager to see u guys shiyasa na bar tafiyan as surprise to u peoples hope kinji dadin gani na Hajiya hanan tace sosaema kuwa nadiya tace ammi ina daddy neh bangano sa ba tace daddynki yana da meeting yau nima yanzu nadawo hajiya babba ba lafiya tana hospital nadiya tace ayyah allah bata lpy a zuciyarta tace dama ki mutu daga nan (cos ta tsaneta she's suspecting her ma da hannunta a batan Ahlam) Nadiya tace nikam fa yau komi dare I will wait for my papa I miss him a lot hajiya tace nadiya surutu ae sai kije kiyi wanka kici abinci kizo muyi hira nadiya tace toh ammi da bakuwa fa nazo yau sai gaban hajiya hanan ya fadi tace wace ce haka, nadiya tace kawata ceh tayi bacci shiyasa bata zo gaisheki ba da safe zaku ganta kafin nan hajiya babba ma an sallameta ammi tace to duk da haka gabanta na faduwa tace na shiga ciki sai kinzo nadiya tace to ammina itama ta juyo dakin ta Tana shigowa daki ta tarar Ahlam har tayi bacci tayi mata addu'a ta rufeta da bargo tace naki fadawa ammi sai kowa ya hadu zan gabatar da ke itama ta shiga toilet tayi wanka ta zo ta rama sallolinta kamun ta sanya kayan baccinta ta tafi dakin amminta DA SAFE hajiya babba a asibiti ta farfado har an sallamota but duk a firgice take a haka suka dawo gida da tare da alhaji(yana gama meeting ya wuce can sannan ya dawo gida da asuba ya koma shine suka dawo tare) Hajiya hanan da diyarta nadiya suna zaune a falo suna jiran isowarsu suna hira suka ji shigowarsu hajiya hanan ta tashi ta tari hajiya babba tace sannu hajiya zuhura, Hajiya zuhura duk da halin data ke ciki sai da ta harari ammi Ammi murmushi tayi inda sabo ta saba da halinta Ita kuwa nadiya da gudu ta isa gurin daddynta tace surprise daddy Shima alhaji ya rungumeta yana murnar ganinta Ya ce yaushe kika iso ta kalli ammi ta guntse dariya Tace dama ammi bata fada maka ba a gidan nan ae na kwana Alhaji ya dan harari ammi na wasa yace sai naci tarar ki beloved daughter ta kwana gidan nan a kasa fadamin Ammi ta Dan kama kunnenta tace anna asfik ya habibi ta kashe mishi ido daya Alhaji yayi murmushin jindadi yace na yafemiki ae ba kya lefi amarya ta Ita kuwa hajiya zuhura ina wuta ta sanya su alhaji da tsinanniyar yar nan tasu ita ta gagareta ta bar da ita ma gaba daya a doron kasa bara taji sauki sai ta nemo wani bokan ko kudinta zai kare sai ta gama da hanan da yarta duk hajiya zuhura ke fada a zuciyarta Nadiya ta jiyo garaita ta ce momy ya jikin hajiya zuhura ta harareta tace sai yanzu ki ka ganni bansani ba tayi gaba zuwa dinning Alhaji ranshi ya baci haka ammi amma basu cemata komi ba nadiya kwalla ya futo a idonta ta saba da kyarar hajiya babba da hantara muguntar ta shiyasa ta gudu wata kasar karatu Nadiya ta janyo hannun daddynta da amminta ta kaisu dinning suka zazzauna tayi serving dinsu suka fara cin abinci tace daddy ina zuwa bara na dubo bakuwata Nan take gaban hajiya zuhura ya bada dummm ta dafe gurin tsoro ya shigeta amma ta matse Nadiya na Shiga dakin ta tarar da Ahlam har ta yi wanka ta shirya cikin doguwar riga abaya mai duwatsu tayi rolling exactly irin shigar dake jikin nadiya wow masu karatu daza ka gansu sai sun burgeka sunzama larabawa sak ba mai cewa ga nadiya ga Ahlam saboda kamar tasu har ta baci Nadiya tace sis kinyi kyau Ahlam tayi murmushi tace u too suka rike hannun su suka futo falo zuciyar Ahlam na dukan uku uku Su daddy kansu a kasa suna yin breakfast suna hira sama sama suka jiyo kamshin turare mai dadi da takun steps kamar abun hadin baki ko a ce ku dago kanku haka suka dago kansu su uku lokaci daya idanunsu suka sauka kansu Ahlam..... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE8?5? .....Alhaji, ammi da hajiya zuhura duk tashi sukayi saboda tsananin mamaki da hanzari ammi ta taho da sauri ta rike su Ahlam tace idona neh yake fada min ba daidai ba dan Allah kufada min gaskiya meyake faruwa nasan wannan yata ceh da ta bata sai ta fashe da kuka Alhaji ma matsowa yayi yana girgiizasu yana kuka yana alhamdulillah Allah nagode maka Ashe zanga ranar nan ina raye Ahlam kuka ta keyi ta rungume daddy tace dama kune iyayena ashe zanga iyayena na shiga gararin rayuwa kuka salwantar dani sai ta fashe da kuka ta zauna kan kujera Hajiya zuhura ta matso kusa dasu tace abunda bazai yiwu ba kenan yarinyar da taba ta tun tana shekara biyu Ku ganta kuce yarku bazai taba yiwuwa ba Daddy yace zuhura ae ido ba mudu ba neh amma yasan kima ko da ganinsu kinsan wannan diyata ceh ga tsananin kamar su nan da nadiya malamai dama sunce da kafarta zata zo har gida gashi Allah ya kawo mana ita Ammi ta matso ta ce akwai ma wani tabo ajikinta da sauri tazo ta zame rigar jikinta sai ga wani katon tabo tace gashi nan itace wlh alhaji ammi ta rungumeta tana kuka nadiya ma duk suka rungumeta suna kuka Hajiya zuhura kam tuni taji jikinta ya fara kyarma ta fara jin kanta na juyawa da sauri ta haye upstairs bangaren ta tana surutai kamar wata zararriya Bacin sungama koke kokensu Ahlam tace inasan sanin meyasa kuka jefar dani wani laifi nayi na cancanci wannan bakin cikin rayuwa bacin inada Ku kuna da arziki Alhaji lamido yace bara na fada miki labarin mu da tushenmu kisan ba laifin mu ba neh ASALIN LABARI Asalinmu yan garin Adamawa neh muna under yola babana shine lamidon yola ya gaji sarautar agurin mahaifinsa babana yana da matan aure hudu mahaifiyata goggo itace uwargida sannan innawuro ita ceh ta biyu sannan hajiya safana da amarya hajiya Fulani Goggon mu mahaifinta shine sarkin taraba suma Fulani neh usul dinsu mu takwas neh yayan goggonmu akwai hamma huzaifa,hamma aliyu,hamma Yusuf ,hamma Suleiman sannan Adda maryam,adda Aisha sannan ni Muhammad sannan kanwata fadimatu Duk sauran matan gidan yayansu bibbiyu duk matane ana zaune zaman lafiya agidanmu saboda mahaifinmu mutum neh mai adalci a fada da wajen fada har cikin gida sannan akayi dace da goggo mace ceh ta gari ga kunya ga kawaici ta ja girmanta shiyasa kowa yake girmamata Muntaso cikin soyayyar iyaye da gata duk da hakan munada tarbiya gashi muna karatu duk a kasar waje mukeyin karatu sannan mudawo garinmu mu samu aiki muyi aure mu zauna A haka naje nagama karatuna na karanci political science a Cambridge university nagama nadawo da yake inada sha,awar siyasa na tsunduma ciki duk da mai martaba ba so yakeyi ba amma haka ya hakura ya barni naci gaba da siyasa ta A haka aiki ya kawo ni garin kano inda allah ya hadani da zuhura tana final year dinta a b.u.k tana sona sosae iyayenta ma masu kudi neh dan babanta ambassador neh na Nigeria a saudiya Zuhura yarinya ceh data taso a sangarce da bakin hali ga kishi gata da mugayen hali da bin bokaye ni bansan halinta bama sai da mukayi aure nasan duk wannan halayen bata iya girki ba gyaran gida da komi sai meh aiki sai dai ta gyara jikinta A haka muka shekara goma Allah bai bamu haihuwa ba wasu a dangina suna ta kananun zancen da yake ni ba maisan auran mata biyu ba shi yasa ban damu ba haka dai business yasa na tafi Qatar A can nafara business nayi dan rashin lafiya na kwana biyu aka kaini asibiti a can inda wata matashiyar likita take birgeni muka saba da ita sosai har aka sallame ni a asibitin Ina yawan kaimata ziyara har soyayya ta kulu muka fara zancen aure iyayenta da farko sunki yarda suka ceh basa so hanan ta bar kasar su ta dawo Nigeria Baban hanan attajiri neh sosae kuma mai sarauta yayansu biyar hudu maza ta biyar dince hanan duk suka doramata son duniya suna Santa gata da hali na gari kyawawan dabiu ga sanin ya kamata Sai da hanan ta kwanta a asibiti da suka hana auren dan nima mai martaba yace Dole sai nadawo gida bazan koma Qatar da zama ba Ba shiri mahaifan hanan suka yarda mukayi aure muka dawo Nigeria garin abuja duk abunda akeyi zuhura ba ta sani ba sai gani na tayi da balarabiya Toh fa . QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE DEDICATED TO HAMSHAKI'YA FANS PAGE MORE ESPECIALLY BINTA MUSA MAMAN SAJEEDA MALAMA ZULAIHAT ZAINAB SALE HAMA ABUBAKAR SADEEQ FANNE PRINCE S SQUARE KADIJA AHMAD RUFA'I BARRISTER FATEEMAH NA'EERA DAUGHTER MAMAN KAUSAR DR ZEEE MAMAN AYSHA HAJARA ABDULLAHI HAPSAT DEEDOH AISHAT FATIMA SULE SHU'AIBU ISSA NAFISA ABDULLAHI PAXEEA Da sauran masoya na dake fadin duniya duk inayin Ku irin totally nake fada muku PAGE8?6? ....ba kalar haukar da zuhura bata yimin ba ita lallai sai na saki hanan nan neh nace bata isa ba ina san matata sai dai in ita bazata iya zama dani ba ta futa da zuhura taga dagaske nakeyi na shirya sakinta sai ta lafa da zancen A haka muke zama da hanan mace yar aljanna kenan kullum burinta ta faranta min ko ita abun ba zai faranta mata ba gata da ladabi da biyayya yanuwa duk nasan ta sabanin zuhura da bata jansu a jiki kullum sai tace basa santa itama ba zata so su ba Cikin ikon allah na nemi takarar governor a gombe state na samu muka koma gombe da zama cikin government house Arziki na sai dada bunkasa ya ke bamu rufe shekara da aure da hanan ba ciki ya bullo wayyo zo kuga murna gun dangina yan uwa da abokan arziki sannan ni uban gayya har umara naje saboda nuna farin cikina nayi kukan farin ciki sosae mai martaba kuwa har kyautar gida da mota ya bawa hanan dan farin ciki Zuhura tayi bakin ciki tayi kuka har taringa bani tausayi I try all my best na bata farin ciki na tausheta harta sauko itama ta tayamu renon cikin Cikin hanan na da wata takwas iyayenta daga Qatar suka zo suka dauke ta dan ta haihu a can banji dadin tafiyarta ba amma na hakura Kullum ina hanyar zuwa Qatar ana cikin hakan ciki ya shiga watan haihuwar sa ina zaune a ka kirani akace hanan ta haihu ta haifi da namiji duk aikina na ajiye naje ganin baby tubarkalla yaro kamar nayi kaki sai dai ga fini haske, farin larabawa ya dauko Nayi murna mai martaba tawaga guda suka hada suka je barka can suka jira har suna yaro yaci sunan mahaifina abubakar muna cemasa lamido mai martaba ya mashi kyautitika na bajinta zuhura lokacin haihuwa tayi rashin lafiya shiyasa bata je ba A haka hanan suka ringa renon yaro a can Qatar mahaifinta ya sameni yace harsai hanan ta yaye yaron zata dawo in musu alfarma in barshi gurinsu har ya girma kafin ya dawo da farko kamar ba zan yarda ba amma da naga dattijon nan da girmansa da arzikinsa ya nemi alfarma guna inkasa bashi ae ban kyauta ba na daure nace na amince yaringa samun albarka har da kukan murna ya tafi yana farin ciki da mai martaba yaji shima ya ringa samun albarka Kwanci tashi ba wuya gurin allah har hanan ta dawo ta bar karamin lamido a Qatar munyi kewarsa amma ya zamuyi allah yabamu wani Muna rayuwar mu cikin jindadi da kwanciyar hankali har na sauka a governor na nemi senator na samu muka koma abuja da zama sai kuma wani cikin ya bayyana jikin hanan Munyi murna mungode allah da samun wani cikin duk da hanan na fuskantar muzguna wa daga gurin zuhura da kawayenta amma bata taba fada min ba sai da nagani da idona na hana kawayen zuhura zuwa gidan gaba daya sannan hanan ta dan samu kwanciyar hankali Cikin hanan na wata tara ta haifu yan biyu masu matukar kama ba mai iya banbancesu har babarsu karshe dai da kyar hanan ta samo abunda ya banbanta su shine wani bakin mark a kafadan babbar so da haka muke gane su duk mata a Nigeria ta haihu munyi murna sosae yanuwanta sunzo daga kasar su haka nima nawa yanuwan kowa yazo da tashi kyautar ran suna babbar taci suna aysha sannan Fatima ( nadiya ) anyi suna ta alfarma ta kece raini Yanuwa da suka zo kowa ya koma kasar shi da garinsa a haka muka ringa kula da jarirenmu cikin so da kauna muna zuwa duba lamido a Qatar lokaci zuwa lokaci Yaran suka tashi da wayo da girma kamar ana jansu tsananin kamarsu na kara karuwa har maganarsu tafiyarsu komi iri daya har suka yi shekara biyu BAKAR RANA ranar da hanan bata jindadi sosae sai na dauki nadiya na kaita dakina tana rigima na rarrasheta hartayi bacci na bar mata aysha agunta Itama aysha tayi bacci ta dauketa ta kaita dakinsu daga haka bamu sake sanin meke faruwa ba bacci ya daukemu mai nauyi sai safiya muka tashi muna mamaki nace mata bara na dauko nadiya ayi mata wanka ta je ta dauko aysha Natafi dakina dauko nadiya naganta harta tashi tana cin cake ta dauko a fridge tana gani na ta taso tana Dada kamin wayo na kwana ni daya a dakin nan ina sis nace zo muje gunta am sorry my princess tayi murmushi tace ya wuce na riko hannunta muka nufo dakinsu nan naga hanan a kidime wai ta duba ko ina ba aysha habawa nan nashiga tashin hankali abu Kumar wasa an nemi aysha an rasa ba ita na dalilinta mutanen yola suka zo dana Qatar suna kukan bakin ciki ana ta jaje hanan ta rame haka nadiya harda kwanciya a hospital iyayen hanan suka ceh itama kafun a sace ta da ita zasu koma ba yacce na iya suka tafi da ita Muka dukufa da addu,a da sadaka da bawa malamai kudi Suyi mana addu,a anyi istihara ance lafiyanta qalau tana raye amma dawowa ba yanzu ba amma da kafafunta zata dawo duk fadin Nigeria ba inda ba acigiyarta amma shiru har muka hakura sai kuma muka zo muka manta da ita gaba daya daya muka manta muntaba haihuwar aysha har ta bata Nadiya tana zuwa mana sosae karshe ma ta daina zuwa baifi shekara daya ba tunanin mu yadawo jikin mu muka tuna muna da batacciyar ya muka dukufa addu,a gashi Allah ya kawo mana keh yayanku yagama karatunsa yana aiki a Qatar yana zuwa sosai to kinji komi diyata..... Ahlam ta taso ta rungumesu tana kuka tace ba laifinku ba neh iyayena allah ya toni asirin Wanda yamun haka suka ce amin daga sama suka ji ance asiri ae ya Dade da tonuwa boka yace dama kina dawowa zan tonawa kaina asiri....... Kaka kara kaka QUEEN NERDY TURAKEE CEH YAR MUTANEN DABO [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 💥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE DEDICATED TO ALL THE MEMBERS OF ASSOCIATION PAGE8?7? Habawa kowa idonsa ya dawo kan hajiya zuhura ... Hajiya zuhura ta ci gaba da cewa tun lokacin da alhaji ya auri hanan na shiga mugun hali wanda lokacin hawan jini ya kamani naga zan mutu a banza ya zauna da amaryarsa Nasamu kawata hajiya batulu ta hadani da boka muka je gurin shi a kano nace masa so nake yi ya rufe mahaifar hanan ya raba aurenku boka yace ae auren akwai rabon yaya ba abunda zai iya akai sai dai mubari zuwa gaba Na dawo gida nayi kuka har na gaji na zubawa sarautar allah ido sai ga ciki ya bullowa hanan ta tafi garinsu ta haifi na miji bata dawo ba har sai da yaron ya isa yaye aka barshi can ta dawo Still abun na damuna a zuciyata again sai ga wani ciki ta haifi yan biyu na sake komawa gurin boka yace in kara hakuri a yaye yaran haka na ringa zuba ido har yara suka shekara biyu na koma gurin boka lokacin ya bani wani turare yace in turara kowa zaiyi bacci sai na dauke yaran Ina fakon Ku kuna daki nayi turare sai da na tabbatar kunyi bacci nashiga dakin yaran na samu yarinya daya a kwance banga daya ba nayi neman duniya bangan ta ba Dana ga zan batawa kaina lokaci na dauke ta kawai na futa naba amintacciyar kawata nace ta kai mun ita gidan marayu nikuma na dawo ina murna So har kuka tashi kuna binciken ta sai naga Ashe nadiya tana ma dakin alhaji itama inasan idda nufina akanta tsinannun iyayen hanan suka dauke ta Na koma gurin boka ya bani maganin da kowa ya manta da ita kuma yaban tukunya na rataye yace duk sanda tukunyar ta fashe to a ranar asirina zai tonu ina ranar da na shiga dakin nagan tukunyar ya fashe ina kiransa aka ce ya mutu again hanan tana da ciki na sa aka kwantar but yanzu nasan ya tashi dan ya mutu kuma bana nadama akan abunda nayi muku dan na tsane ki hanan ke da yaranki Alhaji ya tashi jikinsa na tsuma yace gaskiya kin cika algunguma makira ba abunda zance miki na barki da allah Allah zai mana sakayya kije na sake ki saki uku kuma yanzu kifita kibar min gida baki da ko tsinke a agidan nan kafin nasa sojoji suyi gaba da keh Hajiya zuhura ta yi ihu tace wlh alhaji ba ka isa ba ni zama ciwa mutunci ni zaka saka akan matsiya tan ya rannan to wlh sai na kashe su jin kalman kisan nan ya tunzura daddy ya kira bodyguard dinshi yace suzo sukama hajiya zuhura a sata a guard room sai yace a sake ta tukunna Hajiya na ihu na komi sojojin nan suka futa da ita yaraf ya zauna akan kujera ita kuwa mami mutuwan tsaye tayi tana mamaki wato mutum a barshi kawai sai ta fashe da kuka yaranta suka zo suka rungumeta suna ta kuka daddy yana kallon su yana tausayinsu Lallai zuhura tayi masa ba zata mai ta nema ta rasa agurinsa duk wani kyautatawa da miji yake ma matar sa yana mata amma ga sakayyar da tayi masa kai duniya Da sauri ya kira mai martaba da yanuwansu cewa yaga yarsa da ta bata kowa yana ta murna suka ce zasu biyo jirgi su taho ya kira babban dansa da yanuwan hanan a Qatar yace musu ga aysha an gani kowa sai murna yake yi suna cewa yanzu zasu samo ticket su taho Nigeria QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE DEDICATED TO MA KAHONA PIYARI HAI PAGE8?8? KADUNA STATE ...Deeni kam ya karaci nemansa bai ga Ahlam ba haka ya hakura ya koma gida cikin dare ya ringa nafila da add,uan allah yasa yaga hasken rayuwarsa Bacci barawo neh ya dauki deeni a Daren nan ita kuma kausar kwanan farin ciki tayi bata damu da rashin zuwansa ba tasan duk akan Ahlam neh tana Allah allah safiya tayi taje gida ta kotsa wa hajiyarta labari SAFIYA Da sassafe deeni ya futa ko kallon side din kausar baiyi ba ya fice ita kuwa kausar tana ganin ya futa ta shirya ta dauki key din motar ta ta futa Tana isa gida tayi horn maigadi ya bude har da bashi kudi dan tana farin ciki shikuma yana mamakinta matuka ita kuma ta shiga gida tundaga harabar gidan ta ringa rabon kudi tana farin ciki kowa yana ta mamakin sauyinta Ta ringa kwallawa hajiya kira hajiya ta iso da sauri tace hey daughter ya akayi neh da sassafe haka da sauri kausar ta rungume hajiya tace hajiya am happy wlh na rabu da bakar kaya Hajiya tayi ta washe baki tace na jidadi my baby sannan kausar tace ina daddy tace ya futa but he won't stayed long Kausar tace OK bara nayi breakfast ta nufi dinning tayi breakfast kafin ta zauna a falo kanta kan cinyar hajiya suna hira Suna zaune suka ji sallaman alhaji kausar ta mike tace sannu da zuwa daddy yace yawwa lovely yaushe kika iso tace yanzu daddy yace gwara da na ganki dama gidan nan Hajiya tace lafiya kuwa alhaji yace lafiya wlh ina ubangidana vice President alhaji lamido dazun ya kirani anga diyarsa da ta bata tun tana two years yau anganta so kushirya muje welcoming dinta Kausar tace wow dad dama inasan zuwa gidansa matarsa balarabiyan nan na birgeni Hajiya tace ni diyarsu tafi birgeni yarinaya mai kyau alhaji yace Ku shirya gobe da safe sai mu wuce kausar ki tambayi deeni Kausar tace to daddyna wai ni kausar zani gidan billionaire uban gidan daddyna sai ta tashi tayi tsalle ta dire Wooohohoho ya zata kaya neh jama'a yanzu drama tamu ta fara ABUJA Alhaji nan da nan ya sa bodyguard dinshi ya sanarwa yan jarida da gidan TV da radio diyarsa da aka sace tun tana two years anganta wohoho zo kaga yanda daily trust suka fara yada labarai da su arewa trust diyar mataimakin shugaban kasa jikar lamidon yola wadda aka sace an ganta za,ayi walima a government house ana gayyatar kowa da kowa Labarai dai duk ya zagaye fadin Nigeria har da makotan ta ana taya mutumin allah murnan ganin diyarsa QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION DEDICATED TO ALL ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE8?9? ......Ahlam kam ta fadawa iyayenta sai a gaban yan media zata bada labarinta Sannan ta dauko wayarta tace zata kira su mami da alhaji habibullah ta fada musu abun farin cikin nan Da sauri ta latso number daddy ya shiga ...tin..tin tin Daga bangaren alhaji yace sallamu alaikum Ahlam kina nan dama kika kashe wayarki kika barmu da bulayen neman ki ko meye ya faru ae mu zaki nema tunda mune iyayenki koh gaskiya ban jidadin abinda kikayi ba yanzu kina ina .Ahlam ta danyi murmushi tace daddy kayi hakuri amma fitar tawa sai ta zamo min silar yayewar bakin cikina da gorin da nake fuskanta gurin mutane Alhaji yace yi min bayani yadda zan fahimta Tace toh daddy Ashe mahaifina shine alhaji lamido Daddy yace meh nake ji kina fade vice president dinnan shine babanki Tace wlh kuwa daddy nan ta bashi labarin komi Daddy yace allahu Akbar wayyo duniya Ashe keh din yar babban gida ceh allah sarki Ahlam gobe insha allahu damu za,a taya yallabai murnar ganinki bara na fadawa maminki da yanuwanki kigaida min dasu hajiya kafin muzo Ahlam tace toh daddy agaidasu mamin sai kunzo tayi hanging call dinta Daddy dama yana hanyar dawowa gida cike da farin ciki ya shiga falo yaga yayansa da mami suna ta hira Mami ta ganshi ya shigo tace welcome alhaji yace w Yawwa uwargida nan da nan duk yaran suka tashi suna masa oyoyo yana biye musu kafin suka kyale shi Deedoh ceh take chatn tace daddy kaji vice president yaga diyarsa da aka sace gobe za,ayi walimar dawowarta nasan za,a hada manyan mutane gurin Mami ta karba da cewa ae kafarka kafata alhaji inasan inga wannan gaggarumin taro Daddy ya kallesu yayi murmushi yace kusha kuriminku duk tare zamuje goben insha allah Yaran kowa ya fara wage baki yana dariya Daddy yace to kunsan wai wace diyar tasa kuwa sultan yace daddy ae basu sa hoton ta ba Daddy yayi murmushi na jindadi yace ba kowa ba ce diyarsa illah Ahlam din gidan nan A zabure dukkansu suka tashi suka ce daddy dagaske wane ya fada maka Daddy ya basu labarin wayar da sukayi da ita Nan gidan ya haure da murna suna taya Ahlam murna suna allah allah safiya tayi su tafi suka tashi suka tafi dakinsu zasu kirata Mami ta kalli daddy tace kaji ikon allah ba shiyasa ba kyau ka wulakanta mutum baka San Waye shi ba Ashe duk wahalar da tasha ita din diyar gata ceh ta ko ina diyar arziki Daddy yace keh dai bari zainab kinsan ina kwangilar da nake nema ma a kamfaninsa nake so a bani wlh aka bani ae na taka leda mutumin fa da ake bani labari wai shima kansa bai San iya arzikinsa ba kamfanoni neh da shi ga gidan mai Sannan ita kishiyar kausar dinnan babanta neh manager din kamfanin atamfofin garin nan Mami tace allah na gode maka allah ya karawa annabi daraja zamu ga idon yan iska Ashe ma da bazar Ahlam din suke rawa Daddy yace ke dai bari tsaya in kira deeni nace masa ya shirya mu tafi abuja bazan fada masa komi ba ya gani as surprise mami tace yawwa alhaji kirasa . Bugu uku Deeni ya dauka ya gaida alhaji .alhaji yace daman zan fada ma gobe da safe kazo zamu je abuja duk akan batan Ahlam Deeni cikin farin ciki yace to alhaji nagode insha allah zan zo daddy yace OK sai kazo yayi hanging call dinshi Mai martaba lamidon yola duk ya tura goron gayyata zuwa masarauta daban daban suzo taya shi murnar ganin jikarsa gobe a abuja Nan da nan masarauta daban daban suka ansa goron gayyatar wasu suka fara tafiya tun ranar zasu sauka a hotel Mutanen Qatar ma da tasa tawagar ga yayansu Ahlam junior lamido duk suna hanya jirginsu ya kusa landing Ina musu fatan sauka lafiya QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA 🔥ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE9?0? Mutanen Qatar sun iso lpy da mutanen yola kano kai in takaita muku mutane ka kala daga 36 States of Nigeria kadan neh basu zo ba abuja ta cika makil Su mami yau suka hadu da Deeni suka bi flight din safiya suka isa abuja aka tura driver ya dauko su aka kaisu villa gidansu Ahlam Ba su Dade da landing ba su kausar aka iso suka sauka a nitel hotel suna jira time yayi su isa coronation room na government house anan za,ayi taron Yayan su Ahlam na hango sai da na hangame baki saboda kyawunsa ya tsorata ni dogo neh sosae fari tas irin larabawa fuskar shi doguwa ga wasu sexy eye's masu kalar hazard grey hancinsa dogo siriri sannan bakin sa karami kamar cokali ba zai iya shiga ba ga dimples biyu ta kowani bangare da ko magana yakeyi yana shiga ciki ga cleft a kasan habarsa gashin kansa a kwance luf luf ya sha gyara kaman na shahid kapoor a film din shandar ga saje da ya zagaye fuskar shi har ya zagaye bakinsa jikinsa kuwa faffadan kirji garaisa ga jikinsa very fresh AC ya huda sanye yake cikin farin Indian safari kai masha Allah gayen ya hadu (mijina neh fa kada yanmata Ku zurma da yawa😜) Da sassarfa ya isa gurin ammi dinsa yayi hugging dinta ya mata peck sannan ya I miss you my ummi ammi ta kalle shi tace I miss you habibty yace ina sisters na ammi ta nuna masa dakinsu ya tafi da sassarfa Iyayen hajiya hanan suka rungumeta suna mai farin ciki suna tambayar Aisha taja hannunsu suka isa dakin da suke Can na hango junior lamido ys rungume Ahlam yana kuka nan da nan tsofafin biyu da yanuwan hajiya hanan suka isa gare su suna kukan murna suka rungume juna suna yiwa hajiya zuhura Allah ya isa Ahlam dai kuka take ganin danginta na gurin mahaifiyarta kowa Santa ya keyi ana cikin haka daddyn ta ya shigo ya tsugunna har kasa suna gaisawa da surikansa suna yi ma juna jaje kafin yace mai martaba ya iso Duk mutanen gurin suka kintsa mai martaba da tawagarsa suka fara shigowa dan tsohon bafulatani mai kyau kamar shi daya da junior lamido Yana shigowa sukayi musabaha da surikansa junior lamido ya zo ya rungumesa suna murnan ganin juna kafin ya juyo yaga yan matan masu kama daya suna kallonsa Mai martaba yace ikon allah Ku nunamin Aishatu naganta Ahlam ta fara murmushi da hawaye a idonta ta rungumesa ya tallafota yace sannu jikata kinsha gararin rayuwa Allah yayi miki sakayya Allah yayi miki albarka kowa a gurin ya amsa da amin Kafin mai martaba suka fita da mazan dan isa dakin taro da karbar bakinsu Hudayya neh suka iso suka shirya Ahlam da nadiya cikin doguwar riga mai shegen kyau da dauri step step sannan tafeedas glamour tazo tayi aikinta wow su Ahlam sun hadu kamarsu ta kara fitowa aka saka musu alkyabba suka fito a diyoyin sarauta CORONATION ROOM Can na hango kausar da iyayenta suna daga gaba gaba sannan daga tsakiya su mami neh da iyalenta da Abokin Deeni Suleiman da iyalinsa dayan bangaren masarauta ceh da kanta da gwamnoni har president suna zaune Can wajen ya nutsu akayi taken Nigeria kafin mai gabatarwa ya fara bude taro da addu'a sannan mai martaba yazo yayi godiya ga daukacin jama'a da suka halicci gurin sannan ya gode Allah da jikarsa ta dawo gida lafiya sannan ya kara da cewa wato makashinka yana karkashinka ita yarinyar tamu ma anso kasheta Allah neh bai nufa ba nan ya danyi addu'oi aka shafa shima daddy ya zo yayi godiya ga Allah da kuma jama'ar gurin sannan ya dora da cewa insha allah duk Wanda yayi gamo da katar na haduwa da yarsa har ya taimake ta insha allah zai masa tukuici sannan yace ga tanan da yanuwanta zasu shigo ..... Can na hango su kausar na washe baki nan naji sauti na tashi a hankali yaya lamido neh gaba da kowacce hannunta sakale da nasa gefe da gefe fuskarsu rufe da alkyabbar kowa sai da ya tashi yana tafawa saboda sun birgesu amma ba aga fuskarsu ba sai da kowa ya zauna daidai lokacin aka kira Deeni yayi kasa da kai ya daga waya ita kuma kausar poss dinta ya fadi ta yi kasa tana dubawa Daidai lokacin yaya lamido ya budewa Ahlam fuskar itama nadiya ta cire na ta ahlam ta rike loudspeaker ta fara addu,a cikin tattausan muryarta Adaidai lokacin kausar da Deeni suka dago idonsu ya sauka kan Ahlam.... QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA ©ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE9?1? Deeni na ganin Ahlam matsayin diyar mataimakin shugaban kasa sai ya mike dan manuninsa a kanta ya bude baki ya kasa furta komi Ita kuwa kausar idanunta na sauka kan Ahlam ta mike tsaye tana nuna ta ji kake tim kausar ta yanke jiki ta fadi itama hajiyar ta tsabar mamaki a fuskarta taji yarta ta yo kanta da sauri ta tashi tana girgizata Ba Wanda ya lura da halin da su biyun suke ciki kowa ya natsu yana jin labarin Ahlam kowa yana matse kwalla dan tausayinta shikuwa daddy kuka yake kamar karamin yaro da yaji Wanda suka taimake ta ya qudurta a ransa insha allah sai ya musu bajinta Ahlam ta gama bada labarinta amma ta boye Marin da cin mutuncin da Deeni yayi mata kowa na gurin sai da ya tashi aka tafa mata Nan fa masu mulki da attajirai da masu sarauta suka fara bajinta na rarrabawa Ahlam kyauta motoci neh gidaje neh at last mai martaba kamfaninsa na amurka ya bata kyauta duk aka hade takaddun da makullayen kyautittukan aka futa da su sannan alhaji Muhammad lamido ya futo Yana karban speaker yace dan Allah in alhaji habibullah na nan ya fito zai mika mishi godiyarsa daga baya daddyn deedoh ya fito sukayi musabaha da daddy Daddy yace kwarai nagode da taimakon daka yiwa gudan jini na duk da Baku San wace ita ba ,ba Ku kyamce ta ba kuka maida ita diya mai yanci har kuka aurar da ita hakika nagode daddy ya Ciro wasu takaddu a brief case din kan table yace gashi kwangilar daka ke nema na sanya hannu ya mikawa alhajin deedoh Alhaji habibullah bakin nan washe da farin ciki yace nagode allah ya kara girma yallabai daddyn Ahlam yace sannan kyautar Ahlam zata riske Ku bayan taro kar Ku wuce Ku bari a natsa tukunna alhaji yce to da mijin Ahlam dinma nake tafe daddy yace yana ina Ku kiramin sirikina naganshi Alhaji habibullah neh ya karbi speaker yace Dr shamsuddini Abba yallabai nasan ganinka Nan na hango shi cikin tafiyarsa ta jarumen maza yake takowa fuskarsa cike da mamaki har ya karaso gabansu daddy ya tsugunna yana mika gaisuwa daddy kam mika masa hannu yayi DEENI ya noke Daddy yace Dr Ashe dama Kaine sirikin nawa tohm nagode allah kuma nagode maka gurin jajircewa wajen auran Ahlam Wanda ba kowa neh zai iyan hakan by the way in an natsa zamu hadu Deeni ya ringa Sosa keya yace ngd daddy a haka akayi addu'a taro ya watse mutane na farin ciki yan jarida sun sami abin nema Har zan wuce na hango kausar babanta ya mata daukan jariri idonta rufe hajiyarta a rude kilan bata farfado ba naga sun sata a mota daddy ya tafi a guje sai asibiti Da gudu aka dauketa gadon marasa lafiya aka shigar da ita daki alhaji yana tsaye a reception da hajiya yana kaiwa da komowa yana fada yana cewa baga irinta nan ba yarinya sam bata da mutunci Ashe diyar ubangidana takewa diban albarka hajiya keh kuma kinsani ae dama duk wani iskancin kausar ta samu daurin gindi a gurinki neh sai yayi tsaki yace aikin banza danma yarinyar yar arziki ceh bata fadi suna na gurin taron nan ba Hajiya tace toh wani yasan yarsa ceh basai yanzu muke ji ba ni dan Allah ka barni inji da abunda keh damuna tayi tsaki Suna zaune Dr yazo wuce wa da sauri suka bi bayansa suka ceh Dr ya jikin nata Dr yace kibiyoni office dina suka bishi a baya suka dunguma office dinshi ya zauna ya nuna musu guri yace have a sit dukansu suka zauna Dr ya cire glass din fuskarshi yace munyi nasara wajen ceto rayuwarta dukkansu suka sauke naunayan ajiyar zuciya Dr ya ci gaba yace dama numfashinta ya dauke neh dan wani abu da ta gani ta firgice shiyasa tayi doguwar suma amma mun mata allurar hutu zatayi 6hrs tana bacci in ta tashi za,a sallameku but pls a kiyaye tunda yanzu god so kind ba abunda ya sameta Alhaji yace tohm mungode Dr zamu iya ganin ta Dr yace yes amma pls banda hayaniya suka amsa da toh suka fita Da sauri suka nufi dakin da take tana kwance tana baccinta hankali kwance duk suka tausaya mata nikam ko digon tausayi nace kadan ma kika gani indai duniya ceh na tashi na baro asibitin Can na hango Deeni da abokinshi Suleiman suna maimaita abunda ya faru Suleiman yace my guy gaskiya na taya ka murna Ashe diyar billionaire kake aura ba mu sani ba Deeni yace ni wannan ba damuwata ba ni da wani ido Ahlam zata kalleni nayi subul da baka na fada mata magana na wulakanta ta anya zata yafeni kuwa Suleiman yace insha allah zata yafe kaidai kaita addu'a nifa dazun naga an fita da kausar rai a hannun allah shin kasani kuwa Deeni ya dan razana yace tazo neh dama nasan tace min zata raka iyayenta unguwa Ashe nan suka zo kila ganin matsayin AHLAM din neh yasa ta futa hayyacinta bara na kira alhajinta na ji suna wane asibiti QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: HAMSHAKI'YA ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION ❤❤❤❤❤❤❤❤ WRITTEN BY QUEEN NERDY TURAKEE PAGE9?2? Deeni ya Ciro phone dinsa ya kira alhajin kausar Yace 'assalamu alaikum alhaji barka da rana Alhaji yace yawwa barka dai dama muna asibiti da kausar wlh dazun ta fadi ta suma a coronation room din nan dama inasan kiranka nasan kana garin abuje if possible ka shigo yanzu Deeni yace to alhaji ga ni nan zuwa ya kashe wayan ya dubi Suleiman yace ka ji ba suma tayi dan ganin matsayin da Ahlam take kai yanzu Suleiman yace ikon allah kenan ta ho muje mu dubata suka tashi suka dunguma a motar Suleiman suka nufi hanyar asibitin Mami kam da yaranta suna gurin Ahlam suna taya ta murna Mami ta kalli ammin Ahlam tace nifa hajiya sai yanzu naga tsananin kamar Ku wlh bacin bikin Ahlam kuwa da na ganki a saudiyya sai da gabana ya fadi Ashe ke ceh mahaifiyarta Ammi tayi murmushi tace wlh ni dama nasan diyata tana raye tsabar mugunta irin na zuhura taso salwantar da rayuwar yarinya gaskiya ban yafe mata ba Nadiya tace wlh ko ni mami ban yafe ba ta raba mu da yaruwata na tsahon lokaci haka gaskiya momy muguwa ceh Ahlam tace nikam na yafe mata kuma kuyi hakuri Ku yafe mata dama tun can allah yayi hakan neh zai faru Mami tace kwarai kuwa AHLAM tayi magana ya kamata Ku yafe mata Ammi tace na yafe mata allah ya yafe mana gaba daya Nadiya tace taci albarkacin Ku nima na yafe mata Ammi tace hajiya zainab ni kam Ki ban labarin mijin baby dazun ban fahimta sosae ba Nan mami ta bata labarin komi har abunda ya hadasu karshe Ahlam ta gudu Ammi tayi hucin takaici tace zuhura ta gama dani sanadinta an wulakanta yarinya hmm akwai hisabi ae Mami ta nisa tace ae baki San wani Abu ba mahaifin kausar din ae shine manager din alhaji na kamfaninsa na Kaduna Ahlam ta dago kai tace Ashe ma albarkar mu suke ci mahaifiyarta da ita sun wulakantani Ammi tace lallai fa to ae gashi allah ae ba azzalumi ba neh ba gashi yanzun sun San da bazarki suke rawa ko dan haka bansan daddy dinku yaji wannan labarin dan na San halinsa yanzu zai aikata ba daidai ba Mami tace kwarai kuwa kin yi zance na gaskiya hajiya Suna cikin hira mai martaba ya shigo da mukarrabansa suka shigo ana ta yin hotuna yan jarida na daukan rahotanni An kai kusan 2hrs anayin haka kafin taron ya fara watsewa mai martaba ma yace zai koma yau kuma tare da jikokinsa zai koma akwai sauran walima a can dan ya hana kakan ninta mata zuwa da sauran dan yace zasu ta ho Nan aka fara shiri daddy ma yace gaba daya zasu wuce yolan harda su mami QUEEN NERDY TURAKEE [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🔥 🕊 🕊 🏵 🕊 *HAMSHAKI'YA *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page?9?3? "Shikuwa Deeni suna isa harabar asibitin, ya dauko wayansa ya kira alhajin kausar yace gashi sun iso suna wanne daki? Alhajin yace daki mai number goma, zaka shigo zaka ganmu . Deeni yana dubawa, sai yaga ma kusa da dakin yake. Sai yayi knocking hajiyata zo ta bude ko'far tana hararan deeni(da yake har yanzu babu jituwa tsakaninsu) Tayi gaba abunta alhajin ya karaso,ya mika musu hannu suka d'an risina suka gaishe shi yace yawwa Ku shigo ae yanzu Dr d'in yace zata farka Ko rufe bakinsa bai yi ba hannun kausar ya fara motsi duk suka k'arasa gurinta hajiya ta r'ike hannunta tace ya jikin habibtyna Kausar ta bude idonta tana kallon kowa dake gurin tana tunano meh ya faru har tazo asibiti Tiryan tiryan abunda ya faru ya dawo mata tace wlh sam ba zai yiwu ba it's impossible Ahlam bata isa zama yar vice president ba Alhajin ta ya rike mata hannu yace relax kausar daga tashin ki zaki tayarwa da kanki hankali Deeni kam hararata yake yadda iyayenta bazasu gani ba Kausar tace Deeni kaima kazo anya ba yaudarar mu za'ayi ba kuwa. Deeni Yayi siririn tsaki yace banga abun yaudara ba duba da irin kamar da suke yi da y'ar uwarta ma ya isa sheda barai kamanta daya ae da lamidon yola Dama haka allah keh abunsa abunda ya baka dariya wata rana shi zai baka mamaki Hajiyan kausar tace yanzu magana kazo fada mana ko duba ta kazo yi Alhajin yace hajiya bansan jin wasu zance ae maganarsa gaskiya ceh gashi illar wulakanta talaka da kukeyi kuna ganin shi k'as k'antacce neh gashi Ashe wadda kuka raina din ta zamo abun mamaki a gurin mu gaba daya... Bai k'arasa ba wayarsa tayi k'ara ya d'an yi alaman girmamawa yace ranka ya dade yanzun kenan za'a wuce yace toh!toh ! Ga ni nan zuwa Hajiya tace lafiya kuwa alhaji yace maigida neh maimartaba neh yace a wuce yola ana jirana zan barki da kausar in taji sauki Ku wuce Kaduna ni daga nan sai villa Deeni yace to bara mu tafi alhaji muma zamu yola din ae Kausar taja dogon tsaki amma deeni bai ceh uffan ba ya ajiye rafan kudade yan dari biyr guda biyu yace gashi hajiya asiyi magani mu zamu wuce Allah ya kara sauki Suleiman shima ya ajiye nasa yayi sallam suka fito a motar Suleiman suka nufi airport din abuja dan tafiya yola Haka suka tafi suka bar kausar da hajiya da sakaken baki kausar ta kalli hajiya tace nashiga uku hajiya wai meke shirin faruwa dani Daddy ga yadda yake rawar kafa akan Banzar yarinyar nan haka deeni ma Hajiya tace uhm keh dai bari kausar yarinyar ta mana bazata gaskiya ban so ubanta ya kasance wannan attajirin ba Nan kausar tai ta kuka hajiya na lallashinta Su kuwa su Ahlam jirginsu ya isa yola lpy inda manyan motoci suka ringa zuwa dibansu zuwa masarautar su Tun daga airport ta ringa ganin masu kama da ita kowa yana girmamata ana nan nan da ita kamar ba Ahlam da taga jarabawa a rayuwarta kala kala ba gaskiya Allah shine abun godiya ya kawo mata ni'ima time da ba tayi expecting ba A haka ana ta buga ganga da su bushe bushen algaita har aka isa masarauta Tsaya wa ma zayyane kyawun masarautar mai sai ya cika wannan littafin ban Kare ba Duk a fada aka tsaya sarki yayi wa mutane godiya Sannan ya nuna musu Ahlam aka ringa zagayawa da ita ma yanuwata Nan ta gansu dangi iya dangi kyawawa masu kudi yan boko daga nan aka shiga dasu matan cikin gidan mazan suka tsaya a fada Yar tsohuwar kakar Ahlam tana sanye cikin lafayarta ta taso tazo ta rungume Ahlam tace sannu da zuwa jikata Nan take ahlam taji son tsohuwar nan yayi mata dirar mikiya a kirji ita ma ta rungumeta tana hawaye Da kyar aka rarrasheta tayi shiru aka ringa zuwa ganin ta sauran matan gidan da su kuyangin gidan da bayi suna mata barka da zuwa Gabansu aka cika da kayan kwamulashe kafin suka je sukayi wanka mai martaba yace a fada musu zuwa dare za'ayi shagali irin nasu na masarautar su zauna cikin shiri Shikuwa deeni yana tare da su daddyn Ahlam kamar chewing gum A haka har yamma tayi aka fara shirye shiryen walimar.... ..... [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?9?4? "Ahlam na zaune aka zo aka shiryata cikin alkyabba iri daya da nadiya sai suka zama identical twins gwanin ban sha'awa Mami ma da yaranta duk alkyaban suka sanya sunyi kyau sosae Ammi ma irin alkyaban yaranta ta sanya tafi to gwanin sha'awa kamar bata haifi manyan yara ba Can na hango kowa duk cikin alkyabba abun gwanin sha'awa a haka aka fara gabatar da walima inda mai martaba ya bawa Ahlam kyautar kamfanin yin yogurt dinsa a nan yola sannan da wani katon gidan gona ya kara mata da motoci biyar Kakan ninta ma na Qatar ba'abarsu a baya ba inda kamanta na miji ya bata kyautar rijiyar mai a Qatar kuma yace yana neman alfarmar mijinta ya barta taje ta musu kwana biyu Deeni najin haka gabansa ya fadi shi da yake San su kebe su daidaita kuma zata wuce wata kasar kuma da kunya yace bai amince ba amma dole ya bita Ita kuwa AHLAM farin ciki takeyi zata je itama gurin iyayen mahaifanta Sannan mai martaba ya bawa alhaji habibullah kyautar complex a nan Kaduna ya kara da cewa duk iyalansa zasu tafi saudiya umara sannan suje kasashe biyu huta Ya kara da rabawa yaransa kowa mota daya daya formatic har da wanda basa 9ja nan kuwa alhaji ya ringa godiya bakinsa ya ki rufuwa Shikuwa daddyn kausar kawai yake yake yi yana da na sanin lalata tarbiyar diyarsu yau da kausar ta rike Ahlam amana tsakani da allah da yau allah kadai yasan kyautar da zai samu gun ubangidansa A haka akayi ciye-ciye da shaye-shaye taro ya watse kowa yana mai farin ciki Da safe kuwa Deeni ya shiga cikin gida ya gaida surikansa da yanuwa yace shima ya yarda zai bi su Qatar harda shi Daddy yace kai kuma aikin ka fa? Deeni yace daddy already na dauki hutu ae! Daddy yayi dariyar manya yace to kuje allah ya kiyaye sai kuyi sati daya Ku dawo ko? Deeni yayi murmushi yace tohm daddy mungode allah ya kara girma Ahlam tace daddy ni ban yarda ba gaskiya sai nayi wata daya ta karashe cikin kukan shagwaba Daddy yace ohh mamana rigima kiyi hakuri kinji Ahlam tace ni Gaskiya daddy ban yarda ba Shidai Deeni sakin baki yayi yana kallonta sai yaji ta kara burge shi ta kara fresh da kyau ko kallon sa ta kiyi Daddy yace tohm Deeni kaji rigimar mata ko kawai kuyi two weeks sai Ku dawo Nadiya tace daddy nima zan bita Daddy yace duk Ku tafi amma Banda junior dan ya dawo kenan Junior lamido yace ae daddy ko baka fada ba dan ni naga matar aure Daddy ya masa dakuwa yace Baka da kunya ko? To wace surukar ta mu? Junior yace daddy deedoh ceh yana Sosa keya da murmushi Da gudu deedoh ta tashi Iyayen kowa fuskarsa da murmushi mami tace ka jimin ja'irar yarinyar Ammi tace ko meye na kunya oho Alhajin deedoh yace tohm allah ya sanya wa abun albarka kowa yace amin Kiran sallar azahar neh ya ankarar da su lallai sun jima suna hira nan mazan kowa ya tashi mazan suka fita massalaci While Matan kowacce ta shiga gabatar da alwala dan tada ikama.... *QUEEN*NERDY*TURAKEE* [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?9?5? Mazan suka futa suka gabatar da sallah a masjid while Matan suka gabatar da nasu a gida Ahlam ta fito babban falon gidan zata dauki phone dinta ta mika hannu taga wani hannun ya riga nata isa ya fizge wayan tana dagowa taga Deeni Ya mata kyau matuka sunkai second goma suna kallon juna da sauri Ahlam ta janye idonta tayi kasa da idonta ta dan zumburo baki tace kabani wayata Deeni shidai ya kasa magana idonsa kawai a kanta Ahlam taji haushin shirun da yayi mata tace magana nakeyi ma.. Bata karasa ba taji ya janyota jikinsa da sauri nan ta fara kokarin kwace kanta amma ina ta gagara saboda karfin ba daya ba neh karshe da taga ji kawai ta tsaya Shidai Deeni kallonta kawai yake yi yana so su hada ido ita kuma tayi kasa da idanunta Da yaga kallon ba zai yiwu ba sai ya dago da kanta ya manna bakinsa cikin nata still dai Ahlam mutsu-mutsun take yi Nan da nan Deeni ya shiga mata passionate kiss habawa nan Ahlam ta shiga slow motion kafafun ta yana neman gagarata tsayuwa The same thing happened to Deeni yaga yana kokarin zakewa kuma gidan surikansa sai ya maza ya sake ta ya fada kujera yaraf bashi da kwari Ahlam ta dago ta kalle shi tace ban yafe ba ta dauki phone dinta cikin sanyin jiki ta tafi daki Tun daga lokacin da wannan abun ya faru Deeni da Ahlam ba su kara haduwa ba sai a airport da zasu wuce Qatar gaba daya family din harsu mami da maigidanta da nasu iyalen sannan ga alhajin kausar Yadda aka tsara tafiyarma gwanin ban sha'awa acikin jirgin manya site din kujerasu da ban tare da matan su sannan daya site din kujerun su Ahlam neh da su deedoh shikuwa Deeni yana tare da lamido yayansu Ahlam Nadiya ceh tace Ahlam yanzu da mun dawo gidanki za'a kaiki ko Ahlam ta harare ta tace da yake haka nace miki ko Nadiya da memerh suka tuntsire da dariya suka ceh tap da wannan mijin naki gidan daddy zai tare Deedoh tace Ku kyaleta fada take yi ba kusan soyayyar da take mishi ba neh ae in nice ke hajiyata lokaci yayi da zaki ladabtar da shegiyar yarinyar nan ga yanda ubanta yake dafe mana duk inda daddy yasa kafa nan yake saukewa Suka sake tuntsirewa da dariya wannan karan harda Ahlam a dariyar tace hmmm duniya! Fa kenan wai na gaba ya koma baya kudai Ku kyaleni wlh sai na koya wa Deeni din hankali ita kuwa waccen kuchakar matar tasa zanyi dealing dinta zaku sha kallo ko labari Nadiya tace haka nakesan ji ae lovely sister na suka tafa a haka suke ta hirarsu suna shewa Nan na leka bangaren su daddy ya kalli baban kausar yace wai ina iyalinka neh ina nagansu a abuja Alhajin ya dan yi dariyar yake yace ae yarinyar gurina ceh ba lafiya shine uwarta ta suke tare Daddy yace ashha! Ae da na zauna kaima amma ya jikin nata Alhajin yace da sauki fa dama ita yar wajen nawa itace abokiyar zaman ita Hajiya Aisha(hoo duniya kudi fa sunyi a rayuwa kunji wai hajiya) Daddy ya dan bude baki yace a'ah kace shi Deeni yan uwa yake aure Ammi a zuciyar ta tace ita ba yar uwar yata bace matar da ta wulakanta diyarmu Shidai alhajin kawai dariyar yake yi saboda kunyar abunda yarsa da matarsa suka yi wa yar ubangidansa kuma da alama sun San abunda tayi din sai ya dan basar ya shashanta da zancen ta cewa alhaji yanzu kamfanin da nake karkashin yazama na hajiya Aisha din Daddy yace ehh nata neh kaga ae a Kaduna take aure so zata na kula da abunta tunda gaka zaka daura ta a system din Alhajin yayi murmushi yace insha allah alhaji allah ya taya ta riko kowa yace amin Mami ko kaman ta taka a gurin taji dadin abunnan sosae Allah Allah take su koma Kaduna show din nan ya fara ...... [4/3, 10:53 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── GODIYA TA MUSAMMAN GA MUHI NGD ALLAH KARA BASIRA SANNAN KING BOI ISAH MA INA GODIYA MATUKA ALLAH YA BAR ZUMINCI *PAGE9?6?* Alhamdulillah jirginsu yayi landing safely inda wasu manyan jifa jifai suka ringa zuwa diban su daga airport zuwa gidan kakaninsu Ahlam Duniya Na Qatar tun daga hanya suka zama kauye saboda ganin ci gaban da yake garin nan ba su tsinke da kallon ba sai da suka iso gidan dattijan nan suka ganshi gari guda ga manya manyan sojoji sun zagaye gidan kamar sa ci babu Ita kam ahlam tasbihi take yiwa ubangiji wai wannan gidan kamar state guda gidan kakanta neh sai ta daga hannu ta godewa allah Shi kuwa alhajin kausar sake baki yayi a zuciyarsa yace gaskiya Ahlam ba tsara diyarsa bace zai bawa yarsa shawara tayi hakuri su zauna lafiya da ita su dangwali arziki su ma Haka ahlan mami ma fuskokin su cike da mamaki da tu'ajibin gidan nan lallai sun tabbatar Ahlam ba karamin yar gata bace Shi kuwa gogan duk yawansa kasashen ketare bai taba cin karo da irin wannan gidan gaskiya kudi ya na gurin larabawa abunda ya fada kenan Ba su tsinke da lamarin gidan ba sai da suka shiga gate na farko kamar wani state zasu shiga saboda girman gidan kwalta neh kwance ga har gate na biyu ko ina tsaeon gidan akeyi Sai da suka wuce gate biyar kafin suka shiga main house inda aka shimfida red carpet inda motar da Ahlam take ciki Ahlam dai murmushi take yi da alama taji dadin zuwa kasar sosae haka ya lamido ya kamo hannunta da nadiya suka bi da ita ta kan carpet din ana mata spraying different varieties na turare da Flowers Su memerh da ikram kam sai video akeyi sun samu na sawa a Instagram iyayen su neh ke take musu baya har suka isa babban falon gidan Inda falon yake cike da larabawa manyansu da kananunsu cikin shigar alfarma suna ganin sun shigo duk suka tashi dan girmama bakin nasu Da sauri kakarsu ummu nawara ta zo ta rungume Ahlam ta sumbace ta a kumatun ta kafin ta jata gurin dattijon mijinta shima irin gaisuwar yayi mata yana lallai marhabin ya habibti Da yake itama Ahlam din ta iya larabci na suka ringa yarawa aka ringa gaisawa kafin aka fara kawo musu abun motsa baki kala kala Haka suka zauna suka ci suka koshi kafin wata balarabiya ta jagorance su zuwa saman gidan inda suka yi wanka masu bacci kuma suyi dan da yamma kuma akwai walima Haka suka sha baccinsu suka more suka tashi suka kara shiga wanka suna fifitowa suka ga kayn da aka ajiye musu mata dogayen riguna bakake masu ado da stones suka gani suka sanya suka yi kyau abunsu While maza fararen dogayen riguna neh da hirami suka futo tsaf kaman larabawa Ita kuwa Ahlam wata doguwar riga ceh mai golden color bayanta ya fi gabatn tsayi ta sha adon fula woyi kanta ya sha gyara sosai dama Ahlam ba daga nan ba indai gashi neh dan ko kitso tayi warwarewa yake yi saboda tsantsi Sai tayi rolling da golden color mayafi ta fito tsaf balarabiyar ta masha Allah kawai mutane keh fada A wani hall neh a gidan akayi walimar inda komi yake tafiya cikin nutsuwa kakanta ya bata kyautar wani kamfani na kera sarko ki kyauta da motoci Loughborough masu kyau Kakarta mace kuma wani akwati ta bata mai dauke da darhami Ahlam har kukan farin ciki tayi ta mikawa Daddy dinta kyautukan Alhaji Habibullah ma sai da ya sami gida mansion guda a Qatar da mota Ferrari 2018 shima yaji dadi sosae Mami kuma dankune da sarka na English diamond suka samu da yayanta Deeni ma sai da ya samu nasa kyauar na babban plaza anan Qatar din shima yaji dadi matuka Alhajin kausar ma an bashi nasa kyautar land cruiser 2018 bakinsa har kunne motar da ko Nigeria bata iso ba motar larabawa ceh gashi sanadin kishiyar diyarsa Allah yasa an bashi gaskiya Ahlam alheri ceh a gunsa duk fa inji daddyn kausar A haka taro ya watse suka koma a gajiye sai sallah da bacci Sun sha yawo a Qatar sunga kasar sosae kafin su iyayensu suka koma Nigeria akar yaran zasu wuce Dubai Haka su ka je Dubai suka sauka a burji khalifa Sun shaqata sosae a Dubai sunyi yawo har Dubai garden suka je satin su biyu a nan suka wuce saudiyya daidai da lokacin ummara Haka suka sauka a wani hotel kusa da harami suka duku fa da addu'a sosae kafin suka wuce madinatil munawwara sun sha tafiya Dan da nisa tsakanin Makkah da madina Suka ziyarci manzo(s.a.w) da sahaban sa (A.S) sun shiga masallacin manzo shima sunyi addu'a kafin suka dawo makkah Kai sun sha siyayya sosae kamar ba gobe kafin suka tattaro suka taho Nigeria kafin su karaso sun samu transit a Egypt na kwana daya shima sai da suka zaga Egypt suka yo siyayya da safe jirginsu ya dawo dasu abuja Suna sauka airport aka zau daukansu sai villa ammi tana ta yaba kyawun da suka yi Deeni yace shi kam zai wuce Kaduna saboda aiki Daddy yace to nan da sati daya itama Ahlam zata iso Deeni bai so hakan ba yaso su wuce tare amma ya zaiyi haka ya yi godiya ya koma cike da kewarta Hikimar su ammi dan su shirya diyarsu shiyasa suka ceh sai nan da sati Nan wata mata yar Sudan tazo ta ringa shirya ahlam sosae kamar amarya ko daya ke ae amaryar ceh ae Ba inda take zuwa tayi fresh ta kara haske kamar jaririy ga magungunan da ake bata nace iye ana yiwa Deeni tana di Ana jibi zata koma akayi mata lallai na ubansu na yan Sudan suma yan Matan sai da akayi musu yanuwansu na yola sun zo dan kai Ahlam gidanta Daddy yasa wani kamfani suje su chanza mata kayan dakunan ta Sai da suka yi gaggarumar biki ana gobe za'a kaita inda manyan mata suka halicci bikin anyi budiri sosae Kafin da safe mami ma ta iso abuja ta flight ana shirye shiryen kaita inda hudayya suka mata hadadden gown mai kyau aka sama ta alkyabba mai kyau da tsada inda reign suka mata kwalliya Aka kaita gurin ammi ta mata nasiha da duk wata uwa ta gari ya kamata tayi wa diyar ta da kuka suka rabu kafin aka kaita gun daddy shima ya mata nashihan mai ratsa jiki duk dauriyarsa shima sai da yayi kuka Nan a ka dauke ta Sai airport tana kuka mai ban tausayi nadiya na taya ta haka suka yi landing motoci yan ubansu suka zo daukar su zuwa gidan Deeni Kausar kam tunda taji sauki suka wuce Kaduna duk ta tsangwami kanta ta rame tayi baki dan mugun kishi Taji labarin tafiyarsu gurin abbanta nan ma tayi kuka ta gode allah at last ta kudiri wani Abu a ranta wanda bansan ko meye ba Ana cikin hakan daddynta ya dawo inda yaringa basu labarin komi da kyautar da ya samu Hajiyarta tace a haka zaka kare kuma kuda garin kwadayi yakan mutu saboda kudi ka ringa shishige musu ko kishin diyarka Baka yi Alhajin yace kishin banza da na hofi kome zaki ceh kiyi saboda haukan Ku wlh bazan rasa aikina ba keh kuma kausar ya nuna ta yace yau za kibar gidan nan ki koma gidan mijin ki wlh naji wani Abu sai na saba miki ki nema wani uba ba ni ba in banda mugun halin uwarki ya zauna a ranki daram taya ba zaki kwantar da hankalinki Ki zauna lafiya da yar uwarki ba? Hajiyar ta tashi a tsorace tana sallallami tace ehh gaskiya neh Ashe siye ka akayi bamu sani ba Alhaji yace na Dade da sani keh kike daure mata gindi o wlh ki sani matukar yarinyar nan ta kashe aurenta wlh keh ma a bakin naki auren Hajiya ta razana tasan mijinta ba mai San hayaniya ba neh gaskiya sun kure hakurinsa ta rike hannun kausar ta tafi kaita gidanta tana lallashinta..... [4/4, 8:51 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?9?7? "Haka hajiya ta tusa kausar a gaba tana lallashinta har suka k'arasa gidan Deeni Sanda suka isa ba kowa gidan kafin a kawo Ahlam neh sai suka nufi side dinta dan su d'an gyara abunda ba'arasa ba Shi kuwa gogan ya na can cikin farin ciki Ahlam d'insa zata dawo har d'an k'warya-k'waryar walima ya had'a da friends d'inshi Horn aka fara a k'ofar gate d'in ba k'auk'autawa da sauri baba mai gadi yazo ya bud'e aka ringa shigar da motocin duk girman harabar gidan yayi wa motocin kadan wasu a waje suka tsaya Gayyar family dinsu y'an yola neh da friends din Ammi da mutanen Mami Kausar suna daga site d'inta hayaniyar ta dameta ta lek'o ta window dai-dai nan aka bude motar da Ahlam take ciki ta fito aka fara gud'a Marok'a mata na wasata suna" jikar sarki gimbiya Aisha ki taka Sannu a hankali y'ar gata ta ko ina jinin larabawa amarya a gidan Dr Shamsuddini" Nan fa y'an uwa suka shiga raba musu kyautittika har k'anwar dad ta basu mota Wohoho zo kaga bak'in ciki gurin kausar kamar ta kashe ta ba shiri ta saki labule ta koma baya ta fashe da kuka nikam nace sai ki tayi bari inbi tawagar arziki Da wucewa za'ayi da ita side d'inta direct Mami tace a'ah a kaita gurin uwargidan wasu da farko sun k'i yarda amma daga baya kawai aka wuce da ita side d'in kausar din Da sallama suka shiga masu gud'a nayi kausar da hajiyar ta ko amsa sallamar ba su yi ba Ba wanda ya ce musu ga gurin zama su suka ba Kansu gurin zama "Wata dattijuwa ceh ta fara magana! Tace uwargida ran gida ga k'anwarki mun kawo miki ita dan ba koshiya bace y'ar uwa ceh.... Bata k'arasa ba kausar ta tashi da hanzari tace munafukan banza kishiyata ba y'ar uwa ta bace karma Ku wani ce kun bani amananta yadda na kora ta wancan karan haka zan sake kora ta ma wannan karan Wata a ciki tace keh Mara kunya ki kiyayi bakin ki waccan karan da kika samu sa'a kinyi amfani da damarki na rashin gatan ta neh amma wannan karan wlh kinyi kad'an dan ko arzikin da ake tutiya ana dashi arzikin ita wadda kika raina ake ci d'in Dan haka kibi a hankali tace Ku taso mu tafi Duk suka tashi fuuu cike da jin haushin kaskancin da kausar ta yi musu y'an matan cikin suna shewa suka ceh zama daram dan uban mutum Ita kuwa kausar ba karamin muzanta suka yi ba ita da hajiyar ta karya ta kare musu ansan matsayin ubanta sai ta fada kan kujera yaraf Masha'Allah na fad'a saboda ganin arzikin da aka narkar a d'akin Ahlam wayyo allah inda kasan fadar sarkin makkah in nace zan tsaya bada labarin ma sai ya cika littafin ba mu gama ba Amma iya k'awatuwa ya k'awatu falo hud'u neh da bedroom hud'u ga toilet dinma an saka sabon jacuzzi kalar kowani kayan d'akin kalar fentin gurin Kitchen kam inda kasan shagon sai da electronics kowa ya yaba da tsarin side d'inta akayi addu'oi suka futo zasu tafi nan Ahlam ta fara kuka suka ceh mata nadiya ae zata zauna da su deedoh da meemerh da ikram nan ta dan ji sanyi Nan suka ringa sallama da ita dan gidan mami zasu kwana kafin su wuce zasu zo mata sallama tace tohm Suna tafiya Ahlam ta tashi ta warware nad'in da akayi mata nadiya tace ohh sis ba kunyar mu Ahlam tace kunyar meh zanji toh ta shige toilet tayi wanka Nadiya ta dauki phone d'inta ta kira tace yawwa yaya Deeni har sun tafi sai kazo din deedoh tace nadiya gulma tace anyi d'in bara na kira my sweet Zata danna kiran kenan sai ta fara ringing nan naga fuskan had'adden gayen yana smiling nadiya tace dan halak tana murmushi Deedoh ta wafce wayar nadiya ta taso zata karba suna guje guje nadiya tace dan allah sis ki bani kamar zata yi kuka Deedoh tace zan baki bara naga photon sa tana duba screen din tayi ihu harsai da Ahlam ta fito a wanka.... [4/5, 8:38 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?9?8? "Ahlam a tsorace tace lafiyanki kuwa?" "Deedoh tace wlh yayanmu neh! "Nadiya tace waye yayan naku?" "Memerh ta taso da sauri ta k'wace wayan tace lah yayan mu shariff Dan allah aunty nadiya ina kuka hadu" Nadiya tace shine handsome guy dina da muka hadu a UK na riga shi gamawa saboda shi medicine yake yi nikuma mass com na karanta har munyi alkawarin aure ni sai da kuka fad'a ma na ga kamanninku Ikram tace wow kuce duk y'ar gida duk zamu yi yau mami zata sha labari Ashe aunty nadiya babban aunty ceh? Nadiya murmushi tayi ta karb'e wayanta ta d'aga deedoh ta rad'a mata tace pls kar kice masa kin sanmu muyi masa surprise Nadiya ta daga hannu alamar taji kafin ta haye gado tana magana k'asa k'asa Ahlam dai murmushi tayi cos taji dad'i sosae da nishad'i ta gama wankan Ta fito ta gabatar da sallolin da ake binta ta saka doguwar riga tayi matukar kyau Nadiya na gyara mata kai Deeni yayi sallama Sanye yake cikin yadi kufta brown color mai dinkin hannu ya karkata hular nan ta zauna a kansa ga agogon Hubert a hannun sa yana ta tashin turaren Hugo Boss Cikin sakwan biyu Ahlam ta kalle shi bata yi masa magana ba yan matan neh suka ce yaya Deeni sannu da zuwa yace yawwa Yace sannu y'ar albarka kina gyara wa mata ta gashinta Deedoh dariya tayi tace munga ma ae Deeni yace madallah ga driver dinku har ya k'araso mami tace lallai lallai Ku koma yanzu Su nadiya suna k'unshe dariya suka tattaro kayan su suka ceh amarya auntyn mu sai munzo gobe ko Saboda haushi ko kallon su bata yi ba Dan tana bud'e baki kuka zata yi Deeni ya mik'a musu bandir d'in kudi yace gashi Ku sayi tsaraba a hanya Suka ceh mungode uncle suka futo suna jin dad'i Suna futa Ahlam ta koma kan gado ta d'auki phone d'inta tana duddubawa Deeni ya tsaya yana kallon ta ya hau kan gadon yace wifey wai fushin neh har yanzu Ko kallonsa bata yi ba ta kunna wak'a Deeni yace ohh ni shamsu this girl u want kill me ! Ya janyo ta gab'a d'aya jikinsa tana k'ok'arin fisgewa ina k'arfin Na miji da mace ba d'aya ba Ta fara ce masa cikin muryar kuka ni ka k'yale ni kaje gurin masu tarbiya... Bata k'arasa ba ya manna bakinsa da nata ta ringa mutsu mutsun k'wace wa da yake Deeni Na mijin duniya neh ya San salon soyayya iri-iri Nan ya shiga mata massage kala kala har sai da ya kashe mata jiki ta kasa katabus Sai da Deeni ya tabbatar ya kashe mata ilahirin jikin ta kafin ya cikata yana maida numfashi Sai da suka yi minti goma ba wanda yace uffan kafin Deeni yace nasan duk abunda Na fad'a miki ba lallai ki yarda ba amma kiyi hak'uri nasan ni mai laifi neh amma d'an Adam ajizi neh kuma nima kuma Dan Adam neh magana zarar bunu ceh Dan haka Dan allah Dan annabi kiyi hakuri kar ki azabtar dani zuciya ta tana sanki gangar jikina tana San Kasan cewa dake forgive me my dear wify Ahlam ta kallesa soyayyar shi ta rinjayeta ta fara kuka tace why Deeni ban taba expecting wannan wulakancin a gurin ka ba where are the Promise's? Ko duk kamin halin maza neh Dan in aure ka kazo ka wulakanta ni ? Deeni shima hawayen ya fara yace kiyi hakuri I know I hurt you pls kiyi hakuri ya tsugunna k'asa ya rike kunnensa da hannunsa yace am sorry bazan kuma ba madam Bata San sanda dariya ta kubce mata ba dama ance tsakanin mace da mijinta sai allah ba mai shiga in ka shiga ma zaka ji kunya kuma dama fadan masoya hutu neh [4/6, 8:55 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?9?9? "Deeni kam tsayawa kallon dariyar sahibarsa kawai yake yi duka dimple d'in nata sun shige! Baisan sanda ya janyota jikinsa ya rungume ta tsam kamar wani zai k'wace ta yace I love you my heart desire " Ahlam ita ma rungume mijinta tayi tace I love you too My Deen daga nan salo ya fara chanzawa Deeni ya juyo ya harareni na tashi sad'af sad'af na bar d'akin Assuba ta gari Deeni&Ahlam Na futo na nufi can headquarter na y'an sanda anan abuja nan na tarar da hajiya zuhura Na cin azaba duk k'ibar nan ya tafi ta rame sosae ta zama kamar uwar d'akina(presido)lol na gan tana harara na Iyayenta sun k'i shiga case d'in saboda matukar fushin da suke yi da ita sunce ta d"an d'ana k'ila in tayi hankali sai sukar b'ota Ita,kuwa hajiya zuhura duk da matukar wahalar da take sha bata yi ladab ba jira take su sake ta tadawo d'aukar fansa mu dai baza muce komai ba illa wanda yak'i ji ba zai k'i gani ba Ban koma gidan Deeni ba sai bayan kwana biyu na barsu su angwance can na hango su sunje shopping anan shopping mall hannun Ahlam sakale dana deeni Suna shiga mall d'in ya kaita gaban kayan mata ta zab'a yace mata yana zuwa tace to tana tsaye ta kasa zaban kayan sai gashi ya dawo da wata leda a hannu yace hubbyna baki zab'i kayan ba neh ta d'aga mishi kai cikin shagwaba Ya kama hannun ta suka Nufi side din kayan maza Ahlam tace "Ba irin kayan mijina a nan". Ahlam ta kalleshi tayi dariyar tsokana, tace. " mijina daga suit sai jamfa yake sawa , ya kamata ya bawa suit's hutu. Gasu casual shirt's, Jean's da sauran su,hala da zaifi kama da young handsome lecturer sai yan Matan jami'a su fi jin dad'n maka kaji. Amma mutum kullum cikin suit how boring ". Ya harare ta," ke me kika sani akan gentle outfit? Baki San style ba balle fashion ". " naji ban San komai ba dama canji nake so ayi maka" Ya harareta yace "banson canjin". " Allah ya baka hakuri, meye na b'ata rai a ciki?" "Ya mata cakulkuli yace common haushi nace miki naji nan ya kama hannun ta suka je suna jidar kayan ta duk abunda ta d'auka sai ta d'aukar wa kausar Haka suka yi shopping mai yawa ma'aikatan gurin suka deb'o zuwa gurin motar su shi kuma deeni ya basu debit card d'inshi suka cira kud'in suka futo Suka nufi hanyar gidansu basu d'auki time mai yawa ba suka isa gidan Dan ba nisa zuwa shopping mall d'in Yana parking yace ma yaran gidan su d'ebo kayan su shigo dashi k'ofar falo sai maid d'in gidan Matan su k'araso dashi falo HAMSHAKI'YA tana kan kujera ga kayan ciye ciye akan table d'in gabanta tana kallon su suka shigo ta watsar da kallon Deeni yace uwargida sannu da gida Kausar tace bansan shishigi ina ruwanka dani neh Deeni yace ae ko ruwan ki nawa neh muddin kina k'ark'ashi na dole inji damuwar ki Kausar tashi tayi ta buga tsaki tace aikin kawai an tsaya sai binta a gindi a gindi akeyi dan kwad'ayi da neman point a gaban zero Deeni ya bud'e baki ya kasa meh zai ceh mata " Ahlam ceh ta dube ta tace in kwad'ayi ma yake yi ae bashi kad'ai yake yi ba kuma kowa ya samu guri ae zaiyi shanya kuma gwara shi mijina neg bai dogara da arzikin kowa ba kinsan dai da arziki kika Ganshi kika nace har sai da kika aure sa Kausar ta kalleta ta taho gadan gadan kan Ahlam ta chakume ta Deeni ya taso yana San ture ta Ahlam tace barta yau dai zan nuna miki wlh ba tsoron ki nakeyi ba nan ta b'an b'are hannun kausar a wuyanta ta hankad'ata har sai da ta fad'a kan kujera tace mind u karki k'ara attempting min haka if not zaki raina kan ki a gidan nan Deeni yace very good baki kama girman ki ba next time kya k'ara ya wuce d'akinsa duk ya barsu a falon kausar kam ta shak'a da yawa... *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/7, 8:36 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?1?0?0? "Yau gidan mami ya kacame da aiki sanadin yau 'ya'yanta na k'etare zasu dawo kowa ya kammala school d'inshi " hajiya nadiya an k'i komawa abuja saboda handsome d'inta zai dawo sai farin ciki akeyi taje saloon aka mata gyaran kai sannan da k'unshi bata fad'a masa tana gidansu ba tana San surprising d'inshi Su deedoh kam tuni suka kwatsawa mami da Daddy labarin sunji dad'i sosae da had'in zumuncin da zasu yi kuma yaran su suka had'a Kansu..... *GIDAN DEENI* Ya kama girkin kausar neh kuma Deeni yace dole ita da kanta zata shiga kitchen Dan in ba tayi wasa ba zai d'auke Alfred daga matsayin cooked d'in gidan Ba yacce ta iya haka ta shiga kitchen d'in ta d'an yi abunda zata iya cos bata iya girki ba Da yake weekend neh Deeni na gida yana falo yana kallon news kausar ta jera kayan abincin a dining ta d'ebo lemuka a fridge Ita kuwa Ahlam na d'aki ana shiri can na jiyo takun ta a step d'in bene Takun nata ya janyo hankalin kowa inda naga Deeni ya saki baki sai na d'aga kaina naga meh yake kallo Can na hango Ahlam sanye cikin wando jeans crazy sky blue ya kama ta tsam tsam a jiki ga hips d'inta yanda ya zauna daidai wata top d'in riga ceh jikin ta ash color nylon mai bin jiki duk ya manne illahirin jikin ta Boob's d'inta suka futo sosae wuyan rigar V-Neck ceh mai dogon hannu so ana ganin Boob's d'inta ta nan, kanta kuwa a gyare bak'i sid'ik sai shining ya keyi tayi parking d'insa ta nannad'e shi hannunta rike da wayarta kunnenta mak'ale da ear piece Tana tafiya duk jikin ta na kad'a wa har ta sauko k'asa ko kausar ta yaba da kwalliyar Ahlam d'in shi kuwa gogan sakin baki yayi sai da yajiyo k'amshin turaren Ahlam ya dawo senses d'inshi Ahlam ta kalleshi tayi fari da idanunta tace ina yini my Deen ta fad'a cikin shagwab'a Janyo ta jikinsa yayi yace kinyi kyau sosae habibtyna ki ringa min irin shigar nan plss Ahlam ta tashi tsaye ta jujjuya masa tace ngd hubbyna Kausar abun ya k'ular da ita sosae tace durling food is ready fa Deeni yace OK ya tashi ya kama hannun Ahlam suka zauna a dining kujerar ta na fuskantar nashi Kausar tayi serving d'insa jolop d'in taliya ceh ko daga ido zakasan bata yi ba ga kauri na fita a ciki ta bude wani flask naman kaza soyayye neh ta sa akan taliyar Tana hararar Ahlam ta dangwara mata plate d'in a gabanta Ahlam murmushi tayi Deeni yana sa fork yasa taliyar a bakinsa wani kauri yaji ya doki hannunsa sannan ga wani uban yaji da yakai ziyara k'wak"walwarsa da kyar ya hadiye ya bud'e exotic ya kwan kwad'a but ina zafin yajin na nan Daidai lokacin da Ahlam ta kainata ciki ba,shiri ta kwalla ihu Dan azaba dan bata shiri da yaji yanzu zata fita a hayyacinta ta tashi tana tsalle tana kuka Deeni kamo hannun ta yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa yana rarrashinta amma ita kuka kawai takeyi dayaga bazatayi shiru ba kawai ya manna bakinsa da nata ya shiga kissing d'inta itama ta fara responding back Kausar tana tsaye k'ik'am kamar wata itace k'walla ya cika mata ido ganin sun fara futa daga hankalinsu ta zo ta kwad'awa Ahlam mari a fuska Marin neh ya dawo da hankalinsu Ahlam ta tashi ta rik'e gurin tace ni kika Mara kausar Kausar tace na mare ki kuma sai na miki abunda yafi haka in banda banza ceh keh yarinya kamar mayya kika shiga rayuwa ta Sai da kika rabani da sanyin idona yanzu ubana ya juyan baya saboda keh Ahlam tace you will pay for this jahila wacce bata San darajar mijinta ba kawai sai Ahlam jiri ya d'ebeta sauran kada'an ta fad'i kan center table d'in parlor d'in Deeni ya kamota da sauri ta fad'a jikinsa Ya kalli kausar yace anything bad happened to my wife wlh u will pay all wat you did ya d'auke ta ya d'auke ta a kafad'unta ya sata a mota ya futa a guje masu aikin gidan suna musu fatan samun lafiya Kausar kam hannu ta d'aura a kai tace na shiga uku in yarinyar nan ta mutu na kad'e...... *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/7, 5:43 PM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?1?0?1? "Deeni na futa direct *HANIMAHAS HOSPITAL* ya nufa da ita dan nan neh suke da file yana zuwa ko daidaita parking bai yi ba ya d'auko ta aka kawo gadon marasa lafiya aka tura ta Nan da nan Dr Aminatu ta shiga duba ta kafin ta sa mata drip taga numfashinta ya dawo daidai kafin ta dibi jinin ta takira nurse ta bata tace taje lab ta dubo Nan ta fito ta samu Deeni yana kai kawo tace Yaya Deeni ka kwantar da hankali ta ,ta samu bacci zuwa anjima zata tashi na ba yar da jinin ta amin test d'inshi "Deeni yace but jikin nata da sauki?" Amina tace da sauki! Zama ka iya shiga ka duba ta" Da sauri ya shiga ya ganta tana bacci ya k'ura mata ido garin sauri ya manta d'auko mata hijab take ya ji wani kishi ya kamasa allah yaso mata neh suka shigo da ita ya rik'e hannun ta gam kamar za'a k'wace ta Yana zaune Dr amina ta sake shigowa tace ohh yaya wannan soyayya haka Deeni yace nikam ina wasa da ke neh?" kin fa raina ni ko?" Amina tace sorry big bro ta mik'o masa paper tace congratulations yaya aunty Ahlam is pregnant Deeni far'arsa ta k'aru yace are you talking serious?" Amina tace wlh dagaske cikin watansa biyu kenan yanzu in ta ta shi zan mata tambayoyi but ya kama ta ana kula da ita sosae kada aringa b'ata mata rai Cike da murna Deeni yace badamuwa Dr nagode ki jirayi kyautar ki Tace ngd yaya in ta tashi ka kirani ta futa Deeni sai da yayi sujudul shukur ya godewa Allah da wannan kyautar lokacin da bai tab'a tsammani ba allah ya basa gaskiya Ahlam wata kyauta ceh daga Allah Da sauri ya laluba wayarsa yaga ya manta a gida Ya tallafo fuskarta yayi mata kiss yace thanks habibtyna A hankali yaga idanunta na bud'ewa har tazo ta bud'e gaba d'aya tana bin d'akin da kallo shi ma tana kallonsa tana son tunano meh ya faru Deeni ya danna red button kafin ya dawo kan gadon ya rungume Ahlam yace sannu babyna Ahlam tayi masa murmushi tace how comes na zo nan?" Deeni yace jiri neh ya d'ibi babyna ta suma.. Bai k'arasa ba Dr amina ta shigo tace ohh yaya wannan rashin kunyar haka Deeni ya harareta baice mata uffan ba Dr amina tace auntyn mu sannu da jiki, ya jikin naki?" Ahlam tace da sauki"! Dr tace yaushe Rabon da kiyi period d'inki Ahlam ta kalleta ta kalli Deeni ta shigar da k'anta k'irjinsa wai taji kunya Deeni yace babyna ni kike kunya fad'a mata mana " Ahlam tace wata biyu kenan " Dr ta fad'ad'a murmushinta tace congratulations kina da baby two months kiyi k'ok'arin basa kulawa ta miko wa Deeni prescription tace ga drugs d'in da za'a siya mata zai k'ara mata lafiya ita da baby" Deeni yace OK ngd amina sosae sallamar mu fa ?" Dr tace na sallame ku ae tunda alhamdulillah taji sauk'i Deeni yace OK tohm pls kisamo mana hijab mana na manta d'auko mata nata Amina tace OK zan turo yanzu ta futa Tana futa Deeni ya bud'e rigar Ahlam yace yanzu dama da ajiyata anan ya fara shafa mararta ita dai Ahlam sunne kanta take tayi Deeni yace common malama kidena kunyar nan we are going to be parents let's chill Yaji knocking Deeni ya tashi ya je ya bud'e ya ga wata nurse da hijab a ledarsa yace thanks ita kuma ta zuba mishi ido Deeni ya tsani kallo ya yi tsaki ya rufe k'ofa Yana komwa d'akin ya bud'e hijabin yazo ya sawa Ahlam sai yaga yamata kyau sosae yace iyeen kyakkyawa ta kinyi kyau sosae Get up let's go ko na d'auke ki? Ahlam tace uhm-uhm banso ta k'arasa da shagwab'a ya kamo hannunta suka futo ya tsaya a reception ya ciro debit card d'insa suka cire kud'in Suna k'ara fitowa ya tsaya a pharmacy ya siya drugs d'in kafin suka shiga mota ya tsaya a bakery ya musu siyayya kafin suka taho suka nufi gidan mami ****** Gidan Mami kuwa driver neh da sultan da ikram suka tafi d'auko su yaya Sharif da Fatima aka bar nadiya da mami a gida Daidai nan motar Deeni ta shigo gidan suka shigo parlor hannunsu sak'ale da juna mami ta gansu tace lale marhabin ga d'iyata ta zo ta taso ta rungume Ahlam Ahlam tace I miss you my mami Mami tace I miss you too daughter Nadiya tace wariyar launin fata wato kika shareni ko yaya Deeni ni to nace maka sannu da zuwa have a sit Deeni yayi murmushi yace kar ki damu y'ar k'anwata ni ko ba amin tayin zama ba ae na zauna" Nan Ahlam tace sorry sis inata mami na banganki ba ae Nadiya ta zunb'uro baki tace ni karki kulani Ahlam tace nifa fushi nakeyi da Ku ko kusake dawowa dan wulak'anci inasu sauran yanmatan gidan Deeni yace ohh Ahlam wai yaushe ta koyi surutu haka ba comma,barai full stop? " Ahlam ta shagwab'e ta fara dire k'afafunta a k'asa tace mami kingansa ko?" Mami tace Deeni ka fita a idona Ashe haka kake takuramin daughter na?" Mami tace Allah mami bana takura mata ki tambaye ta... Bai k'arasa ba suka ji hayaniya na tunkaro falon... *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/8, 10:27 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page*?1?0?2? Su deedoh neh keh shigowa da murna daga bayan su naga turawan samari biyu da mace d'aya wow na fad'a sai da Na tashi saboda rud'ewa Mami da sauri ta tashi ta tace bak'in ture duk suka zo suka rungume ta suna we miss you our momma Mami tace ni kunga ku sake ni kar ku kayardani Yaya Sharif neh yace haba mamin mu seven two year's fa kenan rabon mu da ke sai ya saki mami yana nuna su Ahlam da nadiya Yace meh idona keh gani mami am I dreaming?" pls mami wake me up !" Mami ta fara dariya tace ba mafarki kake yi ba babana masoyiyar ka ceh da twin sister d'inta Yaya Sharif yace mami are talking serious? " but how comes hakan ya faru?"ya bude idonsa ya murza Kowa a parlor dariyarsa ya keyi Deeni neh yace hey u gaske neh mana nadiya neh da twin sister d'inta Ahlam my wife Yaya Sharif yace wow! What? But....sai ya matso gurinsu nadiya yana k'ok'arin isa gurin Ahlam Deeni yace aah wannan ceh fa wifey d'ina ya nuna masa nadiya yace wannan itace taka Ya rike baki kawai ya k'asa magana he's totally speechless dama nadiya sister d'inshi ceh?" Ya rike kafadan nadiya yace common sugar pls fad'a min mana keh dama y'ar uwarmu ceh? Nadiya murmushi tayi tace ehh ni y'ar uwarka ceh Sharif yace but how comes bansani ba? Fatima ceh tace haba yaya surutun is too much yunwa muke ji abamu labari anjima mana Mami tace atoh! Dai come let you eat before getting any news Deeni yace mukam mami zamu wuce daga hospital muka yo nan Mami tace waye ba lafiya kuma?" Deeni yace Ahlam ceh" Mami tace meke damun ta kuma?" Ahlam ta tashi ta futa da gudu" Mami tace a nama gane toh allah ya inganta zanzo dubiya har gida mungode allah sai yanzu allah ya kawo but ku kiyaye plz kada ku fad'awa kowa kunji!" Deeni yace insh allah ba mai ji mami ya mika wa su Sharif hannu da Hashim yace sai nadawo na special nadiya muna jiran ki Mami tace toh zanzo zuwa gobe ka korarmun yarinya Deeni ya futa yana dariya **** Ita kuwa kausar suna futa ta kira hajiyarta a waya tace "Hello hajiya?" "Hajiya tace kausar lafiya kuwa?" "Kausar ta fara kuka ta fad'awa hajiyar ta komi" Hajiya tace kai subhanallahi garin yaya kika yi gangancin nan yanzu in wani abu ya sameta ae kin janyo mana bala'i Kausar tace hajiya insha allah ba abunda ma zai sameta ni ba dan kar na taho daddy ya koroni ae da Na taho Hajiya tace kar ki soma kiyi zamanki in har zuwa dare basu dawo ba zan tuntube shi Kausar tace tohm hajiya nagode sosae ta kashe wayan Ta tashi ta shiga ciki ta na ta addu'an allah ya sa ba abunda ya sami Ahlam ta na cikin tunani taji shigowarsu da sauri ta fito parlor din ta gansu sun shigo hannunsu sak'ale a juna suna dariya Deeni na ganin kausar ya had'e rai ya d'auki Ahlam ita kuma ta na dariya suka shige part d'insa Nan kausar tayi tsaki tace dama ta wuce (nace kamar ba ita tagama addu'a yanzu ba makira ) *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/9, 9:00 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page* ?1?0?3? "Kwanci tashi ba wuya a gurin ubangiji inda akayi sa ranar nadiya da Sharif deedoh da ya lamido ita kuwa yayarta fateema wani neh da suka had'u a India shima aka sa ranar su biki wata biyar" Nadiya ta koma abuja kullum Sharif yana hanyar kaduna da abuja Ba a k'arasa gina masa nasa asibitin ba asibitin teaching hospital na zariya sun d'auke shi asibiti kasancewarsa babban likita ba kullum yake zuwa ba" Inda cikin Ahlam ya fara girma ba wanda yasan dashi sai iyayenta sunyi Murna matuk'a Ammi ma cikin da aka kwantar dashi ya tashi ya fito sosae dan da k'yar take tafiya cikin watan sa tara amma kamar yayi shekara kullum addu'arsu allah ya sauke ta lafiya"! Tunda Ahlam ta samu ciki ta koyi fad'a ko ba atakale taba yanzu zata fara har Deeni bata k'yalesa ba Office d'inta ma bata fara zuwa ba sai kawai tana son jin information akan company d'inta Ta kira alhajin kausar ya ringa girmama ta tace masa inasan kazo gida neh daman akan compy d'in banjin dad'i bazan samu damar zuwa ba alhaji ya ansa da rawar jiki akan zai zo yana ma tafe "Ahlam ta shiga d'aki ta shirya ta fito parlor ta zauna nan ta tarar da kausar a zaune tana chatn tana taunar chew gum tana harare harare Nan Ahlam ta kunna kallo tana kallon maimaicin *HUNGER GAME'S* A MBC 2 Tana zaune aka danna k'ararrawa kausar tace yes come in " Kausar sai taga abbanta ta tashi da murna tace wow unbelievable my Dad at home sannu da zuwa Daddy" Alhaji yace sannunki ina maigidan naku?" tace ya fita aiki" "Tace daddy ga waje ka zauna" Ahlam ta tashi tsaye tace sannu da zuwa" Alhaji yace hajiya sannu da hutawa"( jiki na karkarwa kausar kawai ta saki bakinsa tana kallon sa) Ahlam har k'asa ta tsugunna ta gaida shi" Shi kuwa yace ayyah hajiya keh da bakya jin dad'i kya tsugunna sannu ki zauna mana" Ahlam tace to have a sit suka zauna a tare kafin ya bud'e jakarsa ya fara ciro file's da papers ya mik'a mata Ita kuwa AHLAM ta karb'a ta d'an duba tace so sauran explanation Nan ya fara mata bayani na nasarorin da ake samu a company d'in Ita dai kausar kallonsu takeyi tace dama ba don ita yazo ba dan yarinyar nan yazo yake ta wani rawar k'afa da taji yanda yake lissafo kud'ade tayi mamaematuk'ata yarinyar nan ceh millionaire ceh dama Sai da ya gama bayanin komi wa Ahlam kafin yace duk an biya ma'aikata Sannan ribar miliyoyin kud'in an tura account d'inta Ahlam ta gamsu da bayaninsa tace OK a k'ara kowani ma'aikaci kud'i 20 akai sannan shima ta k'ara masa albashin sa ya zama dubu dari takwas dan ta same shi mai amana matuk'a akan aikinsa tace daga manager ya koma managing director yaji dad'i sosae ya ringa godiya Kausar ma taji dad'i sosae dama yarinyar tana da sauk'in kai haka ji mutuncin da takewa mahaifinta Nan Ahlam tace tohm nagode alhaji is very lovely working with you Alhaji yana ta godiya ya tashi ya tafi ya bar mata papers d'in ya tashi kausar ta bishi ta masa rakiya Nan Ahlam ta had'a documents d'in ta tafi d'akinta tana jindad'in rikon amana irin na mahaifin kausar Gobe ita zata karb'i girki ta kira Deeni ya d'aga "Tace hubbyna dan allah zanje saloon kan nawa ya fara datti ! Deeni yace baby da ranar nan bazaki bari nadawo na kaiki ba?" Ahlam ta fara kukan tab'ara tace ni wai kullum na tambaye ka Abu baka yarda kadena so na ko Deeni kuwa rigimarta tana birgesa yana k'arajin shauk'in soyayyar ta yace ohh baby rigima to kije driver ya kaiki da akwai kud'i a locker na Ahlam tace zan tsaya amun k'unshi fa Deeni yace duk dai tohm in na tashi zan tsaya mu taho ki Kular min da babyna I love you habibtina Ahlam tace love you too ta kashe wayan ta kashe ta saka hijab har k'asa ta fito ta parking lot taga isa driver tace yazo ya kaita kurmin mashi Ya taso da sauri dan cika umarnin uwargijiyarsa...... *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/14, 8:16 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Kuyi hakuri kun jini shiru kwana biyu wlh mun d'anyi dinner neh kwana biyu but yanzu nadawo rubutu bilhak'i da gaskiya ngd* *Page* ?1?0?4? Nan Ahlam ta je gurin saloon d'in akayi mata tayi kyau abunta aka yi mata k'unshi had'add'e abunta tafi to amarya da ita d'an cikinta ya tasa Kasan gwanin sha'awa Tana zaune Deeni ya kira ta a waya yana bakin gurin Ahlam ta mik'a musu service money d'insu ta zumbula hijab ta fito Deeni yana ganin ta daga nesa yana ta mata murmushin soyayya yace sarauniya ta kinsha kyau fa Ahlam ta d'an hararesa tace haka kurum sai a ringa bani lokacin da zan ringa fita da dawowa" Deeni sakin baki yayi yana kallonta yana murmushi shi birgesa takeyi in tana rigimar nan yace "to yanzu ya kike so ayi madam?" Ta sake zumb'ura baki tace bakomi sai nayi tunani Deeni yace OK ma'am zamu iya tafiya yanzu?" Ahlam tayi murmushi tace kai wlh ka fiya abun dariya mu tafi mana Deeni yace ke d'ince kinzama hukuma sai da lallashi wlh allah shirya minke babyna Allah kuma ya kawo light of my life duniya lpy lau yaga rashin m din da mamansa take min Ahlam tayi murmushi kawai a haka suka tafi gida cikin nishad'i suna hira abunsu 💘💘💘💘 *ABUJA* Yau Ammi ta tashi da ciwon Mara gashi daddy yana office nadiya ta tafi gurin PPA dinta habawa nan ciwon ammi ya tashi gadan gadan Ba shiri ta k'walawa maid d'in gidan kira tazo ta ga halim da take ciki tace Sannu hajiya Mami tace ki taimaka ki kani hospital nan ta taimake ta suka fito harabar gidan da kyar da sauri driver ya k'araso da mota masu aikin gidan mata suka taimaka aka shigar da ita mota aka tafi da ita hospital da mai aiki d'aya Soldier d'in gidan neh ya kira daddy a waya ya fad'a masa da sauri ya bar office ya bi bayansu Suna isa hospital nurses suka kawo gadon d'aukar marasa lafiya aka shiga da ita labour room dai dai nan Daddy ya shigo yana safa da marwa yana addu'ar Allah ya sauke matarsa lpy Kusan 30 minutes bai ji wani feed back ba sai dai yaga nurses d'in sun fito sun zo d'aukan Abu sai ya tambaya suce we are coming Sir Ya zauna cike da damuwa yaga nurses sun fito da babies biyu a hannu suka ceh congratulations sir suka mik'a masa ya had'a su biyu yayi hugging yana jin San su a ransa nan ya bude wa d'aya fuska nurse d'aya tace y'an biyu duk maza maman su kuma yanzu za'akaita restroom Daddy ya gode wa Allah da kyautarsa garaisa yana tsaye aka zo aka wuce da ammi tayi kyau abunta ga d'anyen jikin mai jego tana baccinta hankali kwance nan yabi bayansu da babies din suka shiga dakin ya d'aura su a gadon baby Ya shafa kan ammi yace sannu da k'ok'ori sahiba y'an biyu so biyu allah k'aro wasu nan ya d'auki waya ya kira yola ya fad'a musu kafin ya kirasu mami kowa yana murna ya fara kiran frnd d'insu junior lamido ma yana yola yaji good news yana ta murna Nadiya kam na office taji kiran daddy Ammi ta haihu habawa nan ta bar aikinta ta d'uko mota ta biyo bayansu tana murna nan ta kira Ahlam take fad'a mata Ahlam ta saki ihu mai cike da murna nan nadiya ta kashe wayarta Dan taji tana barazanar kashe mata dodon kunne Nadia ta isa hospital d'in ta shiga d'akin ta ga daddy tayi kan babies d'in ta d'auki wannan ta ajiye k'arshe had'asu biyun tayi tana murna nan kuma ta fara musu hotuna tana posting a Instagram da Snapchat da status d'in ta na WhatsApp nan ta turawa y'an Kaduna da Qatar hotunan kowa ya fara shirin zuwa abuja Mami zata biyo flight d'in dare while yan Qatar flight d'in safiya wasu yan yola har sun Fara shirin zuwa Ita kuwa Ahlam tana ta murna Deeni ma haka tace mishi my kabarni na bi flight d'in dare inje inga brothers d'ina da lafiyar Ammi na Deeni ya watsa mata harara yace yanzu nace ki tafi da dare kya yarda ae kya Bari zuwa ana jibi suna ki tafi ko ya fad'a a angry tune Nan Ahlam ta tashi tsaye itama ranta ya b'aci tace indan jikin jikina neh sai inje in cire ma abunka Deeni ya tashi a fusace kamar zai mare ta ya dunk'ule hannun ya naushi bango jikinsa har tsuma yake yi idansa suka yi jaa jijiyar kansa suka fito ya nuna Ahlam da yatsa yace mind u kar ki k'ara attempting na zaki cire min baby Ahlam tace ae bansan kai madokin mata bane da yake ka samu jaka zaka bugeni ko wlh ko kaso ko baka so ba sai naje duba uwata da k'anne na gobe Fuu ta shige d'aki Deeni ya zauna jagwab a kan kujera ya rike kansa da hannu da yake neman tarwatsewa ya tashi yabi bayan Ahlam Yana shiga bedroom d'inta ya Tarar tana kuka tana had'a kayan ta a trolley Deeni ya kalleta yaga wasu feelings sunzo meh nan yayi hugging d'inta ta baya tana k'ok'arin k'wacewa ta kasa tana bigesa ko motsi baiyi ba abunka da ingarman na miji shi kuma ya juyo da ita ta bud'e baki zata yi magana nan ya had'e bakinsu ya shiga kissing tun tana dodging har ta bada kai bori ya hau k'arshe tsayuwar ta gagara suka zube kan gado daga nan abun ya chanza salo ya fara mata hot romance da zafaffar soyayya Nan na tattaro inawa inawa na gudu *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/15, 8:48 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page* ?1?0?5? Sai da komi ya lafa tukunna Deeni yace "wai yarinyar nan ina kika koyi tsiwa haka neh?" Ahlam ta sake shigar da kanta cikin k'irjin Deeni tana dariya "tace to bakai neh ba wai sai jibi suna zani bacin banga Ammi na ba ta zunb'uro baki hawaye ya cika idonta Deeni yace OK tohm shagwab'abbiya ni karki min kuka gobe da safe sai muje ko babyna?" Ya d'ago da kanta Ahlam ta sake murmushi ta rungume shi tace"nagode my everlasting allah ya barmun kai deeni yace ameen sweetyna 💘💘💘💘💘 Kausar kam abun duniya ya isheta mijinta ya juya mata baya kuma ita bata shirya rabuwa dashi ba dan tana son sa sosae da k'yar ya amince da aurenta ya kamata ta yar da bak'ak'en halinta ta rungumi kishiyarta da mijinta hannu biyu Da wannan tunanin tayi bacci zuwa safiya zata je ta rok'i gafarar su *ABUJA* Ammi ta tashi lpy itama tayi farin ciki da ganin babies d'in ta lafiyansu lau tunda asibitin suka ga lafiyarta lau suka rubuta mata sallama suka had'a yana su×2 suka koma gida Wasu bak'in har sun fara zuwa taya su murna daidai lokacin itama mami jirginsu yayi landing da farin cikinta taje gidan taga babies d'in masu kyau dasu sunfi su Ahlam kyauma sai taji dama nata neh *SAFE* da safe yan Qatar da wasu yan yola duk sun k'araso gida ya kacame da bak'i kamar lokacin neh suna Ahlam ta tashi da d'aukin zuwa gida Deeni duk yana kallonta yana murmushi ta shirya cikin k'ananun kaya skirt da riga ta d'ora kimono a kai sai taji knocking a kofar dakinta Ahlam taje ta bud'e ta tsaya tsaroro saboda ganin kausar da tayi tana mata murmushi Ahlam itama sai ta k'ak'aro nata murmushin tace kishigo mana Ahlam ta matsa mata ta shiga Deeni yana ganin ta ya tashi tsaye yace hey banson neman rigimar ki wlh tashi ki fita Kausar sai ta fara kuka tace nasan abunda zaku yi tunanin ya kawo ni kenan ni wlh ba fitina ceh ta kawo ni ba Nazo neman yafiyar ka da ta ahlam neh nasan nayi muku ba daidai ba amma Ku yafemin pls Ahlam sarkin tausayi sai taji itama idonta ya cika da k'walla ganin kukan da kausar take yi mai cin zuciya Ahlam tace na yafe miki nima ki yafemin abunda nayi miki Kausar tace baki min komi ba niceh ma mai laifi a gurinki Ahlam ta matso kusa da ita tace na yafe miki auntyna tana goge mata hawaye Shi kuwa Deeni yaji dad'in hakan an ransa but still yana so yayi assuring shin dagaske ta tuba ko yaudara ceh cos she's very dangerous ya juya zai fita kausar t rik'e masa k'afa tana kuka Baya San jin kuka barai na mace nan ya kama kafad'unta ya taso ta yace OK stop crying allah ya yafe mana hope kinyi tuba na gaskiya nan kausar ta rungume sa Ahlam kuwa taji wani kishi ya naushe ta tayi maza ta juya ta fara k'ok'arin d'aukan trolley d'inta Deeni yana sane da ita ya janye kausar ya kamo hannunta yace kya bari mu tafi koh Kausar tace ina zaku?" Deeni yace Ammi ceh ta haihu y'an biyu kausar tace dan allah zanje nima Deeni yace ohh ni d'aya zaku bari a gida gaskiya nima binku zanyi ya fad'a kamar k'aramin yaro dukansu suka kwashe da dariya Ahlam tace to kuzo mu tafi am eager to see my mom Nan kausar ta nufi side d'inta ta d'auko kayanta a trolley ta fito suka nufi parking lot driver ya d'auke su zuwa airport suka je suka yanki ticket guda uka suka tsaya a boarding pass suna jiran akira su Matafiya a sauka lafiya *YAR MUTAN BORNO CEH* *QUEEN NERDY TURAKEE* [4/16, 9:08 AM] ✍QUEEN NERDY TURAKEE?: 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 🏵 *HAMSHAKI'YA* *®☆Eloquence writers Association?* →🔥{{E.W.A}}🔥? ______________________ *ѕтσяу/ωяιттєи* *вY:* ♡Queen Nerdy Turakee? ────────── *Page* ?1?0?6? Sunyi landing lafiya driver ya zo daukansu lokacin kakan ninta na Qatar suma basu dade da zuwa ba sai ganin su Deeni suka yi sunyi mamakin ganin kausar sosae farko basu saki jiki da ita ba Sai da suka ga ta ware ta shiga cikinsu ka in da nain shikuwa Deeni tunda yayi wa mami barka da yamma ya koma gida Ahlam kam tana mak'ale da yaran kamar wasu zasu k'wace su Kwanci tashi ba wuya har aka tashi yau neh sunan babies d'in inda hassan yaci suna Abdulrashid Hussain kuma habibullah takwaran daddyn deedoh Fadan haduwan sunan ma b'ata lokaci neh suna neh akayi shi na manyan mutane kamar wani biki yan jarida da yan gidan radio da TV suka samu abun rahoto Angama suna lpy inda kowa ya koma gidansa cikin farin ciki kausar kam taji dadi sosae irin karamcin da dangin ahlam suka yi mata hajiyar ta ma ta zo sunan duk sun yar da makaman yak'in nasu an zauna lafiya *BAYAN WATA BIYAR* na dawo gidansu Ahlam na abuja na tarar ana ta biki nan na shiga kotsawa nagan meke faruwa can na hango nadiya an ci uwar kwalliya da deedoh Can kuma Sai ga junior lamido yana cikin yadinsa excelsior shi da mustafa Sharif sunyi matukar kyau Ina ta wara idona in gano Ahlam can na hango ta da tsohon ciki tana tafiya da kyar duk ta kumbura ta zama k'atuwa sosae sai da ta bani tausayi sosae can na hango itama kausar tana zaune cikin mutane suna ta shan hira ta hango Ahlam ta taso ta rik'eta ta taimaka mata ta zauna Tana ta jero mata sannu cikin tausayawa daidai lokacin Deeni ya shigo ganin lafiyan Ahlam din ya fara matsa mata k'afafu yace baby kin kumbura da yawa gaskiya yau mu zamu koma gida Ahlam ta fara hawaye tace kaji tausayina mana ka barni na haihu gaban iyayena ko mutuwa nayi sun yafemin Deeni ya fad'a shima hawaye sun ciko mai ido yana tausayinta sosae yace stop crying mana waya ceh miki mutuwa zaki Insha Allah sai kin haifamana baby kinga auransu kamar yadda su Ammi suke gani suma Kausar tace sis kidena pls mu zamu raini yaran mu kinji little sis Ahlam tace tohm tana murmushi Angama biki lafiya inda aka kai nadiya Kaduna while ita deedoh nan abuja aka barta gidanta yana maitama Allah ya basu zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba amin ya ubangiji Twins d'in Ammi sun girma tubarkallah har suna rarrafe kamar yaran larabawa dan kyau au koda yake ma larabawan neh Daren da aka kai amare Ahlam mararta ta daure ta kasa d'aga kafarta tana ta salati inda allah ya taimaka kausar tana wanka tana fitowa ta ganta tana ta had'a gumi ta maza ta kira su Ammi da mami suka shigo Ammi na duba ta tace ae haihuwa ceh nan aka taimaka aka tafi da ita hospital Deeni kam yana gurin angwaye yaji waya ba shiri ya biyo su asibitin Cikin ikon allah bata wani dad'e ba da fara labour ta haifi na miji nurse ta ciro babyn sai kuma wani nak'udan ta taso gadan gadan ta nan Dr ta duba taga da wani baby d'in ta taimake ta tace ta ringa nishi Cikin ikon allah ta haifo d'iya mace nan nurse ta dauke ta Dan tsaftace su nan na baro dakin dan zasu shirya ta A wajen kam su mami da Ammi da kausar suna ta addu'a shima deeni safa da marwa kawai ya keyi nurse ta fto da babies d'in Kowa yana ta murna kausar ta karbi macen mami kuma na mijin shiko Deeni cewa yayi ina mata na aka ceh masa tana daki ana shirya ta Kafin ya dauki babies d'in ya musu kiran sallah a kunnensu yana godiya wa Allah da kyautar sa har yara biyu Wata nurse ta fito tace zasu iya shiga ganinta suka shiga da murnar su suka ganta tana bacci Deeni ba kunya ya zauna kusa da ita yana babyna yau tasha aiki allah ya yi miki albarka Su Ammi futa suka yi suka ringa kiran yan uwa da abokan arziki suna fad'a musu haihuwar zuwa yamma Ahlam ta tashi tayi murnan ganin yayanta sosae Kwananta d'aya a asibiti aka sallameta kwananta uku da haihuwa nadiya tazo barka ita daga Kaduna da suna deedoh kam kullum tana gidan haka akayi suna na kece raini inda na mijin yaci sunan kakansa mahifin Deeni abbakar ana cemeh sultan macen kuma sunan Ammi ana ce mata sultana *BAYAN SHEKARA GOMA* Naje Kaduna wani k'aton mansion d'in gaske naga taron mutane na ringa dubawa ko zanga wanda nasani can na hango nadiya da su deedoh da kausar sun zama manyan mata ga hajiya Ahlam ta zama babbar mace da tsohon ciki a jikinta Dana kalli kausar da kyau sai naga itama dana ta cikin amma bai kai na ahlam ba Wasu maza kyawawa nagani da baza su wuce 11 years ba kayan su iri daya suka zo gun nadiya suka ceh yaya nadiya Ammi tace Ku rik'e mu Amana kafin tazo kowa ya kwashe da dariya kausar tace to yan autan Ammi zamu rik'e Ku Suka tafi suna murna sai ga wasu twins din biyu mace da na miji Kansu d'aya sai wasu twin's din da basu wuce 3years ba masu kama da Deeni nace wannan yayan Ahlam neh Itama nadiya yayanta uku na farko na miji neh kafin twins dinta duk mata masu kama d'aya Deedoh kuma yaranta biyu mace da na miji duk yara tubarkalla sun girma Ashe birthday din yaran suke yi gaba daya a sabon gidansu Ahlam shine duk suka zo Kaduna Soyayyar Ahlam kam tayi linkaya ta cika zuciyar Deeni koh kausar ta sani albarkacin Ahlam d'in take ci but hakn take zaune lafiya da su sai yanzu allah ya bata ciki Angama birthday lafiya inda na gano Deeni ya zama magidanci sosae kudi sun k'ara zama ya k'ara kyau suna ta wasa da yaransa Ahlam ta fito cikn kayan bacci tace hubby nifa na wuce daki Deeni ya bita da mayataccen kallo yace to gani nan zuwa bara Angel's dina suyi bacci Ahlam tace OK ta shige bedroom dinta ta kunna ac ta shige cikin bargo har ta fara bacci taji mutum a jikinta tana bud'e ido tagansa idonsa akan ta yana kallonta ta bushe mishi ido da iskar bakinta Tace my handsome wannan kallo haka Deeni yace gani nayi bakya tsufa babyna kamar k'ara miki kyau akeyi kamar baki haifi yara hud'u ba ga wani cikin a jikin ki Ahlam tace ae kai neh komi soyayyar ka ce bata bari na tsufa I love you my handsome Deeni yace kinzama jigon rayuwata kinzama jinin jikina I can't live with out you my jaaan Ahlam kalamansa sun mata dadi sai ta fara hawayen farin ciki Deeni yace stop it baby banso ya fara lashe hawayen da harshensa zata sake cewa wani Abu ya rufe bakin da nasa daga haka zance ya canza kala Deeni ya juyo ya harareni na had'a komatsena na fita kar yayi tamole dani Allah karo soyayya su Ahlam da DEENI *ALHAMDULILLAH A NAN NA KAWO KARSHEN LITTAFINA NAKE CE MUKU BISSALAM* ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** *GODIYA TA MUSAMMAN GA*: HOME OF TEAM'S WORKS NOVEL SHAMSIYYA SALIS MUHIBBAT YAR INDIA BINTA MUSA MZZZ DADDY MISS AYUSHAA KAI DA DUK WANI MASOYIN LITTAFINA INA SON KU GABA D'AYA *THIS IS FOR YOU MY JAAN MY MUM I LOVE YOU MUCH ALLAH YAJA DA NISAN KWANAN KI MY UMMINA* *DEDICATED TO MY ASSOCIATION ELOQUENCE WRITER'S ASSOCIATION* SAI MUN HADU A WANI NEW BOOK DIN INSHA ALLAH *QUEEN NERDY TURAKEE*