********************** ? ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** [10/9, 8:52 AM] Zeetty: [10/9, 8:46 AM] Maman Hanan: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 1-2 *Assalamu alaikum barkanem be nyalomare midon yela on nanai beldun kubaruji am* *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka dafatan zakuji dadin wannan labarin* *Wannan labarin nawa kagaggen labarine banyishi dan cin zarafin wani ko wata ba basira tace ba taki/taka bace sarrafashi ta kowane hanya zan dauki mataki aguji aikata hakan* *Idan yayi dai-dai da rayuwarki/ka ayi hakuri Arashin sanine* *DAN UWA RABIN JIKI* Ubangiji Allah yagafarta maka hakika nayi rashi wanda bazan ta6a iya kankaresa daga raina ba harsai ranar da tawa tazo gareni, Na jijjiga nayi kuka asanda labarin mutuwarka ya riskeni Allah yasa mutuwa hutuce a gareka Samarin Aljanna Allah yabamu hakurin Rashinka *Ibrahim Sulaiman* bazan manta dakaiba dan kana d'aya daga cikin wanda kake bani Kwarin gwiwa akan fara rubutun littafi Allah ga bawanka nan ya Allah kasadashi da rahamarka muma idan tamu tazo Allah kasa mucika da imani *We love u but Allah love u more* Dr.Sule family munyi rashin dan uwa mai zumunci Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Garin yola kowa yasan mazauna wannan garin mafi akasarinsu fulani ne. Anguwar DAMARE yan matane da samari yara da manya sunyi cincirindo a gurin diban ruwan Borehole da ake siyarwa bokitin sharon Naira Goma bokiti uku Naira ishirin, Yawanci anfi zuwa gurin ranar da aka kwana biyu babu ruwa kasan cewar mafi akasarin wadanda suke siyan ruwa a gurin Masu saida ruwan jarka ne wanda suke amfani da kuran ruwa (amalanke) Idan kaga wata yarinya ko yaro sunzo siyan ruwa gurin toh ba shakka iyayen marasa karfine sosai ko kuma masu cikakken son banza. Aysher tana zaune a gefe tanajiran layi yazo kanta dan batazo da wuri ba saida Yadikko taga ankawo wuta sannan ta turota Dan idan da wutan nefa zaka sayi ruwan yafi arha akan idan sun tayar da Gen. Aysher tasowarta kenan daga makarantar boko harta zauna zata fara cin abinci yadikko tace tatafi ta nemo mata mai ruwa. Toh ganin ankawo wutan Nepa ne yadikko tace tazo tasiya mata bokitin Penti babba guda uku. Kasan cewar Aysher ba ma'abociyar son hayaniya bane yasata komawa gefe tazauna tanacin dankalin hausa danye wanda kawarta fatima Alhasan tabata daman ta6oye a jakarta ganin zata taho diban ruwan ne yasata daukowa aboye ta taho dashi. Sai da tayi awa d'aya kafin akazo kanta aka zuba mata tadinga daukar bokitin da guda d'ai-d'aya harta gama tana shiga gidan da sallama kanta dauke da bokitin sahun karshe tana mai farin ciki zataci abinci ta wuce makarantar islamiyya dan shirye-shiryen saukar karatun Qur'anin da zasuyi nan da sati biyu masu zuwa. Bayan tagama cin abinci ta mike ta wanko hanunta daman tayi sallah tundaga makaranta Hijabinta ta dauko da alqur'aninta ta daga labulen yadikko cikin yaren fulatanci tace"Yadikko nagama zantafi makaranta" Yadikko tadago fuska a had'e tace"Bazaki tafi yanzuba kitafi gidan Innawuro kigama mata aikinki na safe da baki kammala ba kafin kizo kitafi inyaso idan kidawo daga makarantar ko sha ukun dare ne saiki gama aikin gidan nan Ina dalili ubanki yabugi kirji yace karatu zakiyi toh gaki ga karatun naji dadin wannan saukar da zakuyi aradun Allah kina gama saukar nan babu wata islamiyyar da zaki sake zuwa aiki zaki kamayi tukuru gidan Innawuro tunda ubanki yahana kimin talla toh ai shikenan" Cikin sanyin jiki Aysher taja kafarta maida Qur'anin d'akinta kafin tafito tabar gidan takama hanya dan zuwa gidan Innawuro. WACECE AYSHER Aysher Usman Abdullahi shine cikakken sunanta shekarunta 16 tana S.S one a boko, islamiyya kuma tana ajin karshe Aysher cikakkiyar bafulatana ce dan idan taga dama saita wuni batayi maka magana da hausa ba miskilace takarshe kyakyawa balaifi. Mahaifinta yana harkan gwarine zuwa lagos balaifi yanada rufin asiri dai-dai gwargwado. Mahaifiyarta kuwa aysher bata santa ba sai a hoto. Ayanda mahaifin Aysher yake bata labari tuntana wata takwas wata rana da sassafe ta tsallake tabar Aysher akan fo tabar gidan. A lokacin yadikko ce uwar gida tanada yara 3, Muhammad,Bilal, da zulai wanda yanzu haka anyi mata aure dan yadikko taki yadda tayi karatu. Bayadda ba'ayi da mahaifiyar Aysher tadawo gidan ba amman taki dawowa kuma balaifin tsaye bana zaune tsakaninta da Baffa Usman (Kamar yadda ake kiransa) Bayanda baffa zaiyi dole yasaki matarsa yanaji yana gani bakuma sonta bane bayayi. Bayan tagama iddarta labari yazo masa cewa Hafsat (mahaifiyar Aysher ta tafi kano karatun aikin jinya) Fatan alheri yayi mata tareda da cewa"inda rabon musake zama zamu zauna tare Hafsat" Anguwar damare takasance anguwa wanda take gauraye da talakawa da masu kud'i. Gidan inna wuro yakasance d'aya daga cikin gidaje masu sukunin anguwar Aysher tana zuwa aiki gidan ne bisa neman alfarman da Yadikko tajeyi gidan batare da sanin aysher ba ta samo mata aiki gidan danyin wanke wanke shara da girki dan innawuro tana aiki a Nepa bata zama agida sosai mijinta kuma ma'aikacine a CBN. Mahaifin Aysher baisan 'yarsa tana zuwa aikatau ba kuma yadikko taja mata kunne da cewa muddin ta tona mata asiri saita kaita lahira. Aysher taji tsoro dan haka takame bakinta kam [10/9, 8:52 AM] Maman Hanan: *********** Durkushe yake gaban iyayensa mahaifinsa yanayi masa fad'a kansa a sunkuye. Alh.Aliyu yacigaba da cewa"Nagaji nikam da kararka da ake kawomin duk gidan nan kaine babba shekarunka 28 amman ace haryanzu bakayi hankaliba yau kaine gurin wannan yarinyar gobe gurin wancan da zarar ance katuro manya saika gudu hartakai takawo ana zuwa ana sallama dani tare da gargad'in muddin baneman aure zakaje gurin yarinyar mutane ba kadaina zuwa Nibansan meye yadawo dakai Nigeria ba daga Ghana kace lallai a Nigeria zakayi masters toh nikam nagaji kashirya tafiya cikin satin nan zan nema maka karatu a reshen makarantarku dake India. Alh.Aliyu yana gama fad'in haka yabar falon yahaura sama ransa a 6ace. Idanuwansa sun kad'a sunyi jazur Alamar 6acin rai yadubi mahaifiyarsa yana mai cewa"Umma kitaimaka kisa baki kar aturani India wallahi basai ankaini wata k'asa zan k'arasa lalacewa ba anan dinma akwai mataimaka dan haka kawai zancen zuwa india a fasashi" Yana gama fad'in haka shima yabar falon fita yayi gaba d'aya daga gidan. Umma tayi shiru tana jinjina maganar 'Dan nata cikin zuciyarta haqqun haka maganarsa take tasan d'anta bayajin magana amman tafiyarsa Ghana karatu danyin degree dinsa yadawo da wasu mugayen d'abiu marasa kyau babu abinda yaragu saima karuwa dayayi zuwansa can saukinta ma yadawo da sakamako maikyau. Umma tamike jiki ba kwari yazaman mata dole tasamu maigidanta dan lamarin d'an nasu gaba yakeyi ba baya ba. Saman tahaura itama tasameshi yana zaune a falon yana kallon news dan haka tashiga da sallama Ya amsa mata, Guri tanema tazauna tana fad'in"Alh. Kayi hakuri abar yaron nan yazauna a kasar nan yayi karatunsa dan Allah idan ba hakaba yak'ara komawa wata kasar ina gani abinda zaisake koyowa saiyafi haka kaduba maganata" Alh.Yusuf yace"Shawarar da Alh.Labaran yabani kenan yanzu mukq gama waya dan haka zanbarshi anan din amman ba'a kano ba" Umma cikin jindad'i tace"Shikenan Alh. Inaganin kawai katurasa Yola gurin yayana Lawan yazauna a gidansa nasan zaisaka masa ido sosai. Kaitsaye Alh.Aliyu yayi na'am da shawarar matarsa. WAYE ALH.ALIYU ALH.ALIYU HAMEED shine cikakken sunansa d'ankasuwane nagaske a garin kano hamshakin maikud'i ne gefe guda yana harkar siyasa kad'an. Matarsa guda d'aya ce maisuna Zuwaira wanda yaranta suke kiranta da Umma Yaransu guda 7 Ahmad ne babba sai Saddiq, sai Amatullah, Nusaiba,Sai waleed da auta Safiya. Anyi auren amatullah watanni 3 da suka wuce bayan tayi diploma a legal. Ahmad tun tasowarshi mutum ne marajin magana ga taurinkai bashi da tsoro ko kad'an yanada fad'ar gaskiya baya 6oye laifinsa indai antuhumesa kai tsaye yake amsa laifinsa indai ya aikata dagaske. Yanzu shekarunsa 28 yayi karatu a MAHATMA GHANDI UNIVERSITY dake accra a ghana ya karanci Medicine yanzu shekarunsa 2 da watanni dagama degree dinsa yadawo gida. Ahmad masoyin matane acewarsa mata abin sone. πŸ’πŸ’ Fitarsa daga gidan kai tsaye dabansu yatafi (Majalisa) da suke had'u wa a fine time restaurant Yasamu abokansa wanda akasarinsu yaran masu hanu da shuni ne sunata d'an bushe-bushensu anan shima yanemi guri yazauna tare da karb'an tasa nad'in tabar wiwi din. Bayan yagama zuzzuk'a yakalli Mudansir (abokinsane sosai sunfi shiri) yace"Ya nawan zo mu lafe anguwar birget mana gurin wannan 'yar k'wai-k'waidin Mudansir yakalli Ahmad yace" Dole ne mu lafe nawa yafad'a tare da mikewa tsaye" Wani daga cikin abokansu ne yakalli Ahmad yace"Nawa-nawa" Ahmad yace"Ya akayi ne nawan" Abokin yace"Nawa kanason mata" Ahmad yace"Dole ne naso mata abokina domin sud'in abin sone" Yakarasa fad'a tare da tafiya gurin daya faka motarsa mudansir yana biye dashi. MAMAN HANAN [10/9, 1:42 PM] Zeetty: [10/9, 12:18 PM] Maman Hanan: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 3-4 *Tabbas al-qur'ani mafitace ga dukkan wani musulmi* Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Batare da 6ata lokaci ba aka samarwa Ahmad Aliyu Hameed admission a AMERICAN UNIVERSITY OF NIGERIA (APTI) university na garin yola. Da daddare babansa yake sanar masa tare da cewa jibi zaka tafi dan anriga anfara lectures nima alfarma akamin aka dauke ka Dubeka Ahmad babba dakai kaida za'ace kana tsaye akan karatun su saddiq amman kaine baya komai saina tsaya nayi maka saboda shiririta irin taka you are not serious about your studies at all but nasan maganinka kana gama masters dinnan aure zanmaka idanma baka kawomin mata da kanka ba nizan samo maka" Ahmad kansa a sunkuye yace"Nagode Abba Allah saka da alheri" Alh.Aliyu fuskarsa dauke da murmushi yace "bakomai Allah yakara shiryamin kai" Umma tace "Amin" Mikewa Ahmad yayi yana cema iyayensa zaije gidajen abokansa yafara musu sallama tun yau. Suka masa fatan dawowa lfy yasakai yafita. Kai tsaye gidansu Mudansir yafara zuwa yake bashi labarin tafiyarsa yola jibi domin yin masters Cikin farin ciki Mudansir ya rungume Ahmad tare da cewa"Like seriously abokina nima wallahi jibin zantafi dazun tsoho yake fadamin (Baban mudan) daman inaso naje na fada maka ne tare da alhinin xa'arabamu ashe muna tare wayyo nawan" Ahmad yace "Kai amman munada sa'a zomu tafi Musamu guys mudan busa kafin anjima" Haka suka shige motar da Ahmad yazo da ita dan zuwa fine time restaurant. _Mudansir abokin Ahmad ne na sosai a shekaruma zasu iya zama sa'annin juna tundaga secondry school suke tare har zuwa jami'a a ghana halinsu d'aya ne shisa suke abota sosai course din kowa daban Mudansir yakaranci engineering sa6anin Ahmad dayakaranci medicine_ Suna isa Majalisar tasu suka bama juna hannu aka gaggaisa gaisuwa irinta manyan yara Ahmad yana zama yajawo shisha yafara zuk'a tare da fad'in yau shishar nan babu flavour masu dad'i waye ya had'ata ne? Harun ne yabashi amsa da cewa waye kuwa idan ba Farouq ba Ahmad ya gyad'a kansa tare da lumshe idanuwansa kafin yace "Lads guess what we gonna missed u zamu wuce yola jibi muje mu karasa lalacewa acan nida Mudansir" Dasauri sauran abokan sukace cikin hadin baki "Kaii zamuyi missing dinku nawan but bakomai ai ana tare" Mudan cikin bacin rai yakalli Ahmad yace"Waikai bazaka rage bulbulawa cikinka wannan hayakin ba Alhalin ka karanta kasan illarta nida ban karanta illarta ba ina nesa-nesa da ita saboda lafiyata amman kai wai mai zama likita kenan fa nan gaba ko" Ahmad cikin halin ko'in kula yace"kaji mudan (Haka yake kiransa) da zancen banza tun a secondry school naso nafara wannan harkan ta makewa nabawa zuciyata hakuri saida natafi ghana toh inama ruwanka ne wai, nifa gwarani da son matana abakine bana zina kaikuma fa" Kuma da kake cewa zan zama likita ni nafada maka zanyi aiki a karkashin wani toh bari kaji dama irin wannan damar nake nema muna zuwa yola zanfara sake wakokin danayi na Hiphop da sunan da nake amfani dashi a ghana zanyi amfani dashi anan wato A.A.Hameed sai muga karshen lalacewa" Mudan dai baikara tanka masa ba saima tabar wiwi daya nada shima yafara bankawa cikinsa saboda ransa ya baci. Da daddare Ahmad ya lafe batare da yanemi rakiyar mudan ba zuwa anguwar kabuga gurin wata 'yar kwai-kwai daya hadu da ita kwanaki 4 dasuka wuce dan yau yanaso suyi sallama da itane kuma yanaso yadebi kairatin jikinta yabarta da dala'ilu ma'ana yanso yadanyi romancing dinta na bankwana yana zuwa yakirata a waya tafito kai tsaye bayan motar tabude tashiga Ahmad yaja motar zuwa wata bishiya wanda gurin ba wada taccen haske ya ajiye motarsa a gurin batare daya bude gaban motarba taciki ya zagayo bakinsa dauke da cheewing ghum mai dadin kamshi yana zuwa ya rungumo budurwan tare da aika mata da kiss ta ko'ina nidai anan nabar binsu nafito _Inamaijan hankalin "yan uwana mata dagaske karki yadda kisake jiki agurin namiji kafin aure koda ace auren naki zaiyi Allah kayi mana tsari da samarin shaho ko 'yan shan minti_ Sun dade ahaka kafin Ahmad yasaketa bayan ya tabbatar yasamu nutsuwa daga gurinta yakalleta yana maida numfashi dakyar yace" Feedo Jibi zantafi yola karatu but zan nemoki awaya idan takama kizo sai kizo ma kinji" Idon feedo a lumshe tabudesu dakyar tana cewa"Nikam gaskiya A.A.Hameed nagaji kai kullum bazakayi sex ba saidai romancing kabarni a wahalce nikam zandena sake maka jikina gaskiya" Ahmad yadaure fuska yana fadin"Sau nawa zan fadamiki bana zina toh bazanyi ba ina neman tsari da kusantarta nifa duk lalacewata bankai nan ba kuma saida nafada miki tun farkon fara mu'amalarmu idan hakan bai mikiba sai na manta dake idan naje yolan' Cikin sauri feedo tace "Haba nawan inajin dadin harka dakai a hakan ma balaifi inajiranka zan tsumayi kiranka awaya pls karkamanta da alkawarinmu na aure" Ahmad yace"Bakomai muje nasaukeki a gida ga 50k kikashe ki kara kayan make up dasauri feedo takarbi kudin yaja motar suka tafi ko godiya batayi masa ba sai. [10/9, 1:18 PM] Maman Hanan: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Fatima ce tayi sallama gidansu Aysher taji shiru ba'a amsaba kaitsaye dakin Aysher tadosa ta tarar aysher tana sallah dan haka cikin fulatanci fatima tace"Na nema ma'ajulaino la'asar ne (daman kina sallar la'asar ne) Aysher da tayi sallama daman raka'ar karshe takeyi takalli Fatima tareda murmushi tace cikin hausa" eh fatima sallah nayi yanzu nadawo daga gidan innawuro yadikko kuwa tafita suna" Cikin tausayawa fatima tace"Noi kugal (ya aiki) gaskiya yakamata kifadawa Baffa wannan azabar datake gana miki aradu abin yayi yawa yanzufa aikin gidan nan zaki fara tunda kingama na gidan inna wuro ko" Aysher tace "eh mana" Fatima tace" toh idan baffa yadawo yakukeyi kina zuwa gidan aikin kuwa" Fatima tace "eh ina zuwa amman yadikko tace masa wai koyon dinki nake zuwa" Fatima ta gyada kai kafintace bakomai akwai Allah yar uwa. Aysher tace A hefta fatima (kina ganewa fatima) Taso muje masa miki hannu mugama da wuri kirakani waje mardiyya tela nakarbo dinkin innata. Babu musu Aysher tamike suka fara aikace-aikacen gidan nan da nan gidan yayi fes dashi. Bayan sungama aikin tsaf aysher taleka lokacin yadikko ta tashi tace mata zata raka fatima gidan dinki yadikko tace kingama aikinki duka Aysher tace 'Eh nagama yadikko" Tace kuyi sauri kudawo kizo kidaura mana abincin dare. Ahanzarce Aysher tafice tasamu fatima suka tafi Sunzo giftawa dai-dai wata majalisar samari sukaji ankira sunan aysher basu juyo ba suka cigaba da tafiyarsu dan sunsan mai kiran bakowa bane face Ubaidullah wanda yanace yanason Aysher Dasauri yabiyo bayansu harya cin masu fad'i yake haba boddo (kyakkyawa) yaufa nadawo nazo gurinnan nazauna saboda tsumayin zuwanki amman ko saurarata bakiyi ba Aysher takalleshi tace"Ubaid kayi hakuri nace maka banda lokacin soyayya karatu zanyi dan Allah kabarmu haka kar asamu wani yaje ya fadawa yadikko dukana zatayi Tana gama fad'in haka tasakai suka cigaba da tafiya ita da fatima sukabar Ubaid a tsaye cikin sanyin jiki. MAMAN HANAN [10/10, 7:56 AM] Zeetty: [10/9, 9:23 PM] Maman Hanan: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 5-6 TUNASARWA *Nadaina turama kowa novel dina ta private idan har naga kana cikin group din danake posting bazan turo maka novels dina ta private ba saidai idan sabon zuwane saboda wani dalili dafatan bazakuji haushi naba* _Dis page is didected to U Little β“‚inate thanks for ur support Allah bar zumunci_ _Maman Ashraf inajin dadin yadda kike son novel dina da Nabeelan skt maman afnan Allah bar zumunci_ Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Ahmad sunsauka lafiya a garin yola bisa jagorancin mahaifinsa kaitsaye makarantar suka wuce ba'a hostel Ahmad zai zauna ba dan haka suka wuce anguwar DAMARE gidan Alh.Lawan yayan matar Alh.Aliyu wato mahaifiyar Ahmad Alh.Lawan yakarbesu cikin farinciki daman sungama magana tunkafin zuwansa dan haka yasa aka gyarama Ahmad daki a boys quarters ciki da falo ne da toilet harda kitchen karami a ciki. Karfe 4 Alh.Aliyu yajuya zuwa kano dan flight suka biyo kuma a jirgin zaikoma dan haka suka rabu da d'an nasa bayan yakara masa wasu nasiha bayan wanda yamasa a gida sannan suka rabu bayan ya cika masa account d'insa da kud'i. Allah- Allah Ahmad yakeyi mahaifinsa yatafi dan haka daga airport dasukayi masa rakiya shida Alh.lawan yacema Alh.Lawan zaije school yaduba wasu abubuwa batare da Alh.Lawan yayi wani dogon tunaniba yasauke Ahmad dan yasan yola ba bakuwarsa bace. Ahmad yana sauka wayar Mudan yakira yana dauka yace"shegen kasa ka'iso ne" Mudan yace"Shengen sama gani nan a Apti har ankamamin hostel kaifa? Ahmad yace"Kai tsohona yaki yadda da Hostel d'innan yakaini gidan yayan momcy but tunda kana ciki ai anatare ba abinda zai ragu nawan ganinan shigowa" Mudan yace "Toh saika shigo nawan" Washe garin randa Ahmad yadiro a yola wato ranar daya fara zuwa makaranta a ranar 'yan mata sukasan da zuwan A.A.Hameed saboda iya daukar wankansa gashi kyakyawane na gaske bakine amman bakinsa maikyau ne. Motar da Alh.lawan ya mallaka masa sabuwa ce kirar BMW da ita yafara zuwa kansa sanye da facing cap wuyansa kuwa yasha sarka kamar mace hanunsa ma dauke yake da wani sarka duk na irin samari 'yan bana bakwai. Tafiya yake yana watsa hannuwa irin yadda manyan guys sukeyi. Balaifi yana maida hankali sosai a karatun dan koba komai yanaso yasamu result maikyau dan ya fitar da mahaifinsa kunya a matsayinsa na babba a gurinsa. Gefe guda kuma yanata shirye shiryen zuwa studio dan fitar da wata sabuwar wakarsa na Hiphop dazaiyi. Mudan yayi kokarin yahana Ahmad Amman sanin cewar Ahmad yanada kafiya indai yace zaiyi abu bawanda ya isa ya hanashi shiyasa yayi masa shiru . ************* Aysher anata shirye shiryen sauka Innawuro tasata tadauki hoto takai mata zatayi mata sticer. Da yamma bayan la'asar fatima tadawo daga gidan Inna tazo ta gama aikin gida a gurguje taleka d'akin yadikko ta tarar da ita suna hira da kawarta Yarbingel ta gaishe da yarbingel din kafin ta dubi yadikko tace"Yadikko Midillai jangirde (zantafi islamiyya) Yadikko cikin fada tafara fadin" Nashiga uku ni jikan musa inace nahanaki yimin fulatanci amman dan tsabar munafurci bazaki daina ba toh daga yau naga kinsake yimin magana da fulatanci aradun Allah saina gicciyeki da kokara fice kibani guri saura kwana 3 ayi saukar kowama yahuta" Dagudu Aysher taba gidan dan gani takeyi kamar yadikko xata iya kai mata bugu. Yarbingel takalli yadikko tace shawarar dana baki da ita zakiyi amfani bari idan zankoma zanzo nakarbi hoton a sakata cikin hotunan yan matan daxan tafi dashi abuja. [10/9, 9:54 PM] Maman Hanan: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Ahmad yana zaune a falon innawuro suna taba hira yau asabar ba aiki. Alh lawan yana zaune suna kallo gefe guda suna taba hiran saukar su Aysher da za'a gabatar gobe a makarantar NURUL HUDA Alh.lawan ne yace zan bata gudunmawa sosai kuwa dan yarinyar tanada kokari bansan maiyasa aka turota aiki gidan nan ba dan mahaifinta naga yanada rufin asiri dai-dai gwargwado Inna wuro tace kasani ko sunada wata matsala ta cikin gidan Alhaji. Alh.lawan yace hakane kuma amman ina sha'war dabi'unta shisa ko kin bar yaran nan a gurinta hankalina baya tashi sam nasan yarinyace mai amana gata da halin manya. Ahmad dayake jin hirarsu jin yadda ake yabonta yayi tsagal yana cewa a ina take Baffa Innawuro tace nan gabanmu kadan gidansu yake gobe ne saukar karatunta ai duk zamuje tunda ba makaranta kaga hoton sticer dana buga mata kalleta kaganta kyakkyawa da ita takarasa fada tare da bama babban yarta Nafisa wayar tamikawa Ahmad. Dammm kirjin Ahmad yabuga yayinda idanuwansa suka sauka akan wannan fuska ma'abociyar kyau da Haiba yadade yana kallon hoton kafin yakalli inna wanda hankalinta yake kan Tv yace"inna nima kibani guda d'aya zansa a bayan wayata" Inna cikin mamaki takalleshi tace"Nabaka zakasa a bayan wayarka, daman manyan yara irinku suna amfani da sticer bayan waya ne" Ga zahiri kingani idan zaki bashi kibashi banason dogon bincike cewar Alh.lawan Inna tamike tadauko masa guda biyu akan friged dinta tabashi a nan take ya bude ya manna abayan manyan wayoyinsa guda biyu. Cikin zuciyar inna cewa take banza bayakai zomo kasuwa mudai zamu gani. Da daddare Ahmad kasa bacci yayi saboda tunanin aysher idonsa kuwa yakasa daukewa daga kallon hotonta dake bayan wayarsa _Tabbas inason wannan yar kwai-kwai d'in soyayyar nata ma dabanne cikin raina zanbibiyeta har Allah yakai damo ga harawa_ Ahmad baya aikata zina amman ganin hoton Aysher yasashi canja tunani da cewa idan har zata sakar masa jikinta sujone to tabbas zaikwashe kairatin jikinta tsaf saidai kash daga gani ustaziyya ce tunda gashi sauka zatayima gobe amman badamuwa wuyarta yanganta yasan gidan su. Can yayi murmushi daya tuna cewa a gidan daya sauka take aiki lallai takwana gidan sauki dan haka yadauko kwalbar codin dinsa ya kwan-kwade tas anan bacci yayi gaba dashi MAMAN HANAN [10/10, 11:55 AM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 7-8 *Allah sarki nagode da ziyararki gareni hakika bazan manta da 9-10-2017 ba Allah yabar zumunci nagode da yabawar dana samu daga gareki maman Amatullahi daga Rukuba barrack plateau state jos Sakhallau khair* Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Ranar saukar su Aysher Ahmad tare da mudan suka tafi dan Ahmad yagama bama mudan labarinta shima mudan din dokin son ganinta yake dan yadda abokinsa yake bada labarinta yaji sha'awar yarinyar da son ganinta yakamashi. Gurin sauka yacika makil da jama'a mahaifin Aysher shima ya halacci gurin dan tunsanda saukar yarage saura kwana 3 yazo daga lagos. Ahmad baiyadda sunzauna guri daya da Alh.lawan ba asalima tsayuwa sukayi a tsaye shida mudan yadda zasu hango daliban dakyau. Fatima kawar Aysher itace tabude taro da karatun Alqur'ani sanda mudan yaganta ta6o abokinsa yayi yace"Ya akayi ne nawan ba ita bace wancan" Ahmad tsaki yayi yace"mtswww Nawan kacika shirme bayan na nuna maka hotonta a waya koda yake time din naga alama kana sama" Dariya mudan yayi kafin yace"Ohhh really ai lokacin naleka duniyar sahara" Basu ankara Sukaji ankira Aysher Usman damare amatsayin Amiran makarantar kuma wadda tafi kowane dalibi tsafta da kokari. Ahmad yakalli mudan yace"Shegen kasa yanzu zaka ganta zahiri ni bansan ma duk abinda ake gabatarwaba gashi har anzo bada kyaututtuka koda yake kaine kacikani da......... Fitowar Aysher sanye da kalar ankon saukar da sukayi shadda Purple dinkin doguwar riga tasha aiki sanye da farin hijabi shine yadakatar da Ahmad daga maganar dayakeyima mudan Wow what a beautiful lady gaskiya babyn nan tahadu she is xtreamly beauti.....bai karasaba yaji Ahmad yadaka masa tsawa tare da fadin Guys Watch ur mouth haba kacikamin kunne da she is beautiful so....so...and so toh wannan tafi karfinka kabarni nagama lafewata ka kwashi saura dan wallahi wannan baby akanta zan iya shige makadi da rawa zan iya kaiwa har cannn kaima kagane ai dan sha'awarta yashigeni dayawa.... Kai Mudan yafara girgizama Ahmad yana fadin "No nawan don't do this pls she is an innocent wallahi nacanja niyyata akanta nima kafin naganta a zahiri raina yabiya akanta but yanzu nahakura pls kaima ka hakura kabarmin ita mu dai-daita zan aureta. Wani kallon *Baka isaba* Ahmad ya watsawa Mudan tare da bar masa gurin mota yanufa yashige yaja yatafi yabar mudan dan kafin su ankara antashi taron har an fara watsewa daga ganin yadda Ahmad Yaja motar zakasan cewa ransa a bace yake. Dariya mudan yayi kafin yafada a bayyane cewa" Nasan halinka abokina kanason yarinyar nan dagaske nasan kai kanka bazaka cutar da ita ba nafadi hakan ne dan na gano abinda nakeso nagane dariya yayi yatare mai mashin yahau yamaidashi Apti. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Haba Nura yaza'ayi kace min haka tayaya hankalina zai kwanta bayan kasan cewa idan har nafito takarar nan jama'a ido zasu sakamin makiya kuma sune nafarko da zasu tonamin asiri cewar banda aure. Gaskiya banason aure a wani country dan haka zai iya zama koma baya agareni a harkar siyasa ta tunda kowa yasan matata ta farko tarasu kuma ansan cewa bani da wata matar zamanin yanzu baka damu da mutum ba amman yadamu dakai. Wanda aka kira da nura shine yadafa kafadar abokin nasa yana fadin" calm down my friend yanzu nagano maka mafita.... Mafitar kuwa shine jiya a gidan cin abincin Hajiya.Falmata a Area 1 naji tana waya da wata mata cewar ta kawo mata hotunan yara guda 10 yan mata masu matukar kyau inajinta tana wayar amman nayi kamar banji abinda take cewa ba ayadda kuma naji tana magana kamar daga yola ne za'a taho mata da yaran dan haka ka kwantar da hankalinka dagaji yan matan da za'a kawo zasu zamo masu kyau amman ba wani cikakken ilimi dan haka kaga sai muje musameta kacikata da kudi tabaka hoto kafara zabar na aure kafin ayi duk abinda za'ayi da sauran. Yakalli Nura tare da fadin kana ganin asirina bazai tonu ba ma'ana iyayen yarinyar bazasuyi dogon bincike akaina harsu gano matsalar danake tare dashi ba. Nura yace "Haba Honourable Fulani basu da wani ilimi ballantana dogon tunani dazasu wannan shawarar ko binciken hakan akanka indai har zaka fitar da masu gidan rana toh angama. Cikin farin ciki Honourable ya bawa abokinsa hannu suka tafa tare da mikewa a tare honourable yana fadin zo mutafi gurin Hajiya a Area 1 ba'abori da sanyin jiki dubu 100 zanbata yanzu a take.... ************* Hotunan Aysher wanda yadikko tabata kudi na musamman taje ta dauka guda uku sunyi matukar kyau yar bingel takalli Yadikko tace" gaskiya aminiya kinada jari a gidanki zantafi dashi yanzu gobe sammako zanyi zuwa abj idan har Allah yasa anzabeta sai kizo mutafi gidan boka hargitsa'u wanda dai muka saba zuwa gurinsa kinsan aikinsa kamar yankar wuka ne shizai mana aiki akan maigidanki yadda bazai mana musu ba idan anyukuro dan mijinki yanada kafiya ga naci akan karatu duk ya dora burinsa akan karatun yarinyar nan kamar itakadaice 'ya a gurinsa uwarta tatafi yawon dandi wai taje karatun jinya. Yadikko tace"kedai Allah bar zumunci nagode da kokarinki gareni Allah kaiki lfy" Har soro taraka yar bingel kafin takoma gida Aysher bata nan ta aiketa nan makota dan kartaji abinda suke tattaunawa akansa. Hutun da Innawuro ta bata gobe ne zai kare. _Yazata kasance tsakanin Aysher da Ahmad idan sun hadu_ _wane irin abu honourable yake dauke dashi_ _Shin hoton Aysher yana samun nasara a Abj_ *kukasance tare dani domin warware muku zare da abawa* MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP [10/10, 11:49 PM] Zeetty: [10/10, 11:10 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 9-10 *Duk wanda baiji tsoron Allah ba toh tabbas zaiji tsoron Abinda Allah ya halitta* *Katuna kowane second daya wuce yana kusantar bawa zuwa ga mutuwarsa* _Up up up yan group din Zauren littattafan hausa hakika ina alfahari daku zankuma cigaba da Alfahari daku nagode da addu'arku gareni_ _Admin Aunty jamila......Ammin Lagos Allah yabarku tare da oga ya Albarkaceku da zuri'a tagari_ Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Aysher suna hutu a makarantar boko zata shiga s.s 3 dan haka Ranar alhamis Aysher takoma aikinta dan a lokacin babanta yakoma lagos. Tana zuwa dai-dai gate din gidan ta hangoshi yana zaune yana shan sigari tare da fesar da hayakin sararin samaniyya idanuwansu ne suka gaurayu da juna dasauri Aysher tadauke kanta cikin sauri takarasa shiga cikin gidan aranta tana cewa _Ohh ni ayshertu komeye yahada Inna wuro da wannan dan iskan oho dan naji fatima tacemin mamanta tace duk wanda yakeshan sigari dan iska ne_ Falon inna tafara sakai ta tarar da inna zata tafi aiki Aysher ta gaisheta inna tace "yauwa Aysher ya gidan, ga baba maiyimin wanke-wanke tadawo jiya daga ganin gida dan haka zataci gaba da aikinta kema zaki samu hutu nizan tafi idan kingama zaki iya zuwa gurin baba kizauna kafin lokacin daura abincin rana yayi idan kunkoma makaranta kuma Baba zata cigaba da girkin yanzun ma zatazo tadinga saka miki hannu a wasu abubuwa. Aysher tace toh " Inna saikin dawo Allah ya tsare" Inna tace "Ameen bawani matsala ko?.. Kamar aysher ta tambayeta wanda tagani tare da maigadi a waje saikuma tafasa ta gyada mata kai alamar bakomai. A bangaren Ahmad kuwa yaji takaicin yadda Aysher tayi masa dakuma irin kallon datayi masa daga gansa kallo ne mai ciki da tsana da mamaki yakalli sigarin hanunsa aransa yace" Kodai dan wannan ne toh" Take yaji sigarin yafita a ransa yajefar dashi yatake da kafarsa. Ohh yausu Aysher meya rikitata haka bata gaishe da Baba ba tashige cikin gida _cewar maigadi_ _lallai nita gani ta firgita_ Ahmad yafada aransa wani bacin raine ya ziyarci zuciyarsa yakalli baba maigadi yace"Baba wato kuna shiri sosai da ita" Kwarai kuwa ai Aysher yarinyace tagari duk sanda tazo nan zata gaisheni idan ta tashi tafiya gidama zatace Baba saida safe yaudai inagani akwai abinda yake damunta. Ahmad baice masa komaiba yamike zaishiga gidan yaji horn Innawuro zata tafi gurin aiki baba maigadi yatashi dan bude mata gate lokacin Ahmad yasakai cikin gidan sunansa takira bayan tasauke glass din motar tace"Ahmad bakatafi school bane yau" Yace"banda lecture sai 11 yanzuma shigowa nayi nashirya natafi" Kanta ta gyada kafin tace okay Allah taimaka yace Ameen. Taja motar tafice daga gidan. Kai tsaye falon innawuro Ahmad yashiga tare da sallama Aysher dake goge dining table ta amsa tare da dago kanta tana ganin shine tayi saurin sauke kanta kasa batare data ce komaiba. _Hakika ran Ahmad idan yayi dubu yabaci saboda itafa yau yayi loosing lecture nashi but gashi ko gaisuwa da alamar bazai samu gurinta ba_ Cikin batarai Ahmad yace"ke wace irin yarinyace baki iya gaisuwa ba kin wucemu awaje baki gaishemu ba nashigo baki yimin gaisuwaba. Banza tayi masa taci gaba da aikinta Mamaki ne ya lullube Ahmad dabadan yasan Aysher ba kurma bace dasai yace kurman ce. Doguwar tsaki yaja tare da juyawa cikin takaici. Wayarsa yadauka yakira mudansir Mudan yana dauka yafara cewa"Kai saiyau zaka nemeni kahuce kenan naga ko school kazo kadaina nemana toh ya'akayi ne ko harka gama da itane nazo na kwashi sauran" Wata uwar ashar Ahmad yamaka masa kafin yakatse kiran hanunsa ya dunkule kafin yakaima bango naushi _oh my God nakira Guy dinna yabani shawara but yakara kunoni tayaya zan fahimtar dashi cewa taki yimin magana ballantana nasamu hadin kanta_ [10/10, 11:26 PM] Zeetty: A bangaren Mudan kuwa dariya yafara yima Ahmad yace" Nizanyi maganin mai taurinka tare da fadin rai Nawan saikayi kuka akan wannan yar fulanin dan daga gani kafada dayawa" πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ A Abj kuwa Yarbingel tana sauka gidan Hajiya falmata. Aranar data sauka tabata hotunan yan matan datazo dasu a washe gari Haj.falmata takira Honourable Mahmoud akan yazo yazaba ankawo. *WACECE HAJ.FALMATA* Haj.falmata asalinta yar maiduguri ce amman tazo abj saida abinci takeyi gefe guda kuma takasance kawalin mata (dillaliya) Saboda akwai manyan yan siyasa da take kawoma yan mata dan fasikanci wasu kuma masu kudin tana kawo musu kyawawan yanmata ne daga garin Maiduguri (Shuwa), cameron,manbila da yola saboda masu kudin sunason auren kyawawa dan su samu yara masukyau farare masu kama da larabawa basu damu da ilimi ko rashin ilimin yarinya ba kawai dai su aureta idan yaso daga baya saita waye. Haj.Falmata tana hada aure kuma tana hada lalacewa danhaka take samun kudi masu tsoka yanzu wannan hotunan da aka kawo mata duk neman masu bukatarsu takeyi bisa kudi masu tsoka kuma duk hoton yarinyar da akazo dashi da yaddar ita yarinyar ne da iyayenta ko marikanta. Wannan kenan *********** MAMAN HANAN [10/11, 6:19 PM] Zeetty: [10/11, 6:15 PM] Zeetty: [10/11, 6:10 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Page 10-11 *INDABAWA O.H.W Ina godiya maman Hanan tama sonku kamar yadda kuke sona love u more* Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Hankalin Ahmad yatashi dan ganin yakasa samundaman yin magana da Aysher akwai ranar data taso aiki tafito tatsaya gaisawa da baba maigadi cikin fulatanci takemasa magana. Ahmad yakalleta tare da fadin ni bazaki gaisheni bane? Yana magana yana busa hayaki (sigari) Takalleshi a tsorace kafin tace"Minanate hausare sai fulfulde" Ahmad yarasa abinda take nufi dahakan ita kuma tana gama fadin haka tasakai tawuce abinta baba Maigadi shine yakalleshi yace"Tana nufin batajin hausa sai fulatanci" Daman batajin hausar ne dagaske? Ahmad yatambaya Baba maigadi yace"Aradun Allah bansaniba nidai bantaba jinta tayi hausa ba naga alamar ma kamar tsoron wannan abin hannun naka take _Yafada tare da nuna sigarin hannun Ahmad_ Yakara da cewa nikaina abin yana cutar dani dan ance duk wanda yake shakar iskar hayakin yafi wanda yake sha cutuwa" Jefar da sauran sigarin yayi kafin yace'waye ya fada maka haka" Maigadi yace"Wani likita ne dayazo" Ahmad murmushi yayi yace" shikenan nadaina daga yau baka fadamin dawuri bane dabazan cutar dakai ba ita wancan yarinyar inane gidan su? Ahmad yafada tare da nuna hanyar da Aysher tabi. Mai gadi yace "Aysher wai". Ahmad ya gyada kansa Maigadi yace nan ne gana kadan wajen shagon da aka chargin wayar nan yarinyace mai hankali sharrin matar ubanta ta hadu dashi dan wannan aikin datakeyi a gidan nan ubanta mahaifi baisani ba tana zuwa makarantar arabi da boko nima agurin maidakina naji. _Tab wannan shine fadi ba'a tambayeka ba_ Ahmad yafada cikin ransa kafin yace" Tana zance kuwa ina nufin tanada samari? Wani dariya maigadi yayi kafin yace"Ina zansan wannan Ahmadu amman natabbata tsaleliyar yarinyar kamar wannan bazata rasa saurayi ba" Doguwar tsaki Ahmad yaja kafin yamike yashige gida mota yadauko yafita wata yarinya yakira yake shaida mata zaizo da daddare sudan debi current din juna ma'ana yanaso yaji dumin jikinta he is bored" [10/11, 6:11 PM] Zeetty: ****************** Hon.Mahmoud yana duba hotunan babu wanda hankalinsa ya kwanta akanta irin Aysher dan haka kai tsaye yanunama abokinsa nura hoton shima dai yayi na'am da wannan kyakkyawan yarinyar dan haka Haj.Falmata suka nunama hoton Aysher akan cewa itace zabin Hon mahmoud. Yarbingel wanda tayi masauki a gidan Haj.Falmata suka kira tazo dasauri. Takwana gidan sauki dan wannan diyar aminiyata ce bata dawani matsala yanzutake aji biyar a sakandire tayi saukar qur'ani sati daya daya wuce _wannan shine bayanin da yarbingel tayi musu a sanda suka nuna mata hoton Aysher amatsayin wacce Hon.Mahmoud yazaba_ Jin wannan bayani daga bakin yarbingel yasaH Hon.Mahmoud farin ciki ashe baiyi zabin tumin dare ba. Nan dai suka gama magana akan cewar zasu tafi a satin saboda gabatowar zabe dan Hon.bayason ayi zabe bashi da aure kuma zaben saura watanni takwas. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ *Al-qarya* multi-media nan Ahmad yaje ya rera wakarsata hiphop batare da sanin abokinsa mudansir ba dan yadaina nemansa ko school kuma Ahmad din yadaina zuwa he is not serious about his study at all ayanzu. Wakar tasa tasamu karbuwa a gurin samari da yanmata matasa kai harma da masu aure fadi suke ai wakar *A.A HAMEED* yahadu ba kadan ba. Kasan cewar wakar yayisa da salon soyayya da bege a ciki dan haka ma'abota soyayya suka afka cikin kogin son wakar. Wani abin mamaki kuma duk yadda Ahmad zaiyi su hadu da Aysher yayi amman takasa bashi fuska yadaina shansigari a gurin maigadi yakuma daina zuwa makaranta saboda ita dan kawai yaganta su hadu amman shiru ba labari. Ranar dai lokacin saura kwana 2 Aysher su koma school ranar juma'a da yamma Ahmad yaci kwalliya cikin manyan kaya na shadda kansa hadda hula idan kagansa ahaka kamar wani mutumin kirki. Dayamma yatare Aysher a hanyarta takomawa gida cikin tsoro Aysher ta tsaya tana kallonsa. Ahmad yarasa da wani yare zai mata magana dan gaskiya bazai iyafula tanci ba dan haka can wata dabara tafado masa dayatuna abinda innawuro tafada masa lokacin dayaji 'yarta Nafisa tana Faransanci cewa tayi _Ai yawancin yaran garin nan namu na yola sunajin french dan ana koya musu sosai_ Dan haka Ahmad yace bari yagwadata yaji yace mata"Bonjour" A tsorace Aysher ta dubeshi tare da cewa" Comment Allez vous (yakake) Yace"Je suis bien Normal (ina lafiya) Aysher tayi shiru tare da juyawa dan cigaba da tafiya taji Ahmad yace"Est ce que ont peux etre des amies? (Zamu iya zama abokai?) Tace "Nom y'a pas d'amitie entre une fille et unbgarcon" (Babu abota tsakanin mace da namiji). Yace"d'accord je peux etre ton grand frere? (Zan iya zama yayanki) Cikin hanzari dan ganin mutane suna wucewa suna kallonsu Aysher ta bashi amsa da cewa"O.k je suis d'accord" (Ok nayadda). Ta fada tare da zurawa aguje dan karasawa gida. Wow Tayadda am happy today. Ahmad yafada tare da tafa hannuwansa yana dariya. ******** [10/11, 6:19 PM] Zeetty: Ahmad cikin kwanaki kan-kani yayi suna ta ko'ina idan kazagaye garin yola saidai kaji wakar A.A Hameed yana tashi. Alh.lawan baisan abinda yakefaruwa ba shidai yaji har yarinyarsa Nafeesa tana maganar wakar A.A Hameed dan tana yawan jinsa a gidan radio Kaca-kaca Ahmad sukayi da Mudansir akan wakar daya fitar dan ran Mudansir idan yayi dubu ya baci..... MAMAN HANAN [10/12, 7:48 PM] Zeetty: [10/12, 7:12 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 12-13 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Hakika A.A Hameed yayi suna agarin Yola da kewayensa 'yan mata kuwa sukace idan bakayi bani guri gurin tururuwan zuwa gurinshi a school wadan da sukasan shi yayi wakan kenan. Wanda basu saniba kuma ido suka xuba sunatunanin hanyar da xasuga A.A Hameed. Duk yadda 'yanmatan sukayi dan susan gidansu Ahmad yaki yadda yabasu fuska dan yana tsoron Alh.lawan yana gudun kar yafadawa mahaifinsa dan fuskanci tsananin bacin rai daga gurinsa Wata kilama dai yahanasa karatun gaba daya. Abangare guda kuwa yayi-yayi yasamu kebewa da Aysher yarasa hanyar hakan gashi bashi da wani abokin shawara mudansir yafita harkansa kwata-kwata. Gashi Inna wuro tadauki hutu a gurin aikinta dan haka tasama Aysher ido taki yarda Ahmad yasamu ke6ewa da ita dan bata yadda da take-takensa ba. Dayaga alamun hakan sai shima yafita harkan Aysher ammanfa a gaban Innawuro Dan a zuciyarsa bazai ta6a iya cire sha'awarta dayake ba. Ahankali yasamo mafita wata ranar laraba suntaso daga makaranta kwatsam yataresu ahanyar makarantar Aysher wanda ta zage cikin kawayenta tana hira cikin harshen hausa ita yadinga bi dakallo tare da mamakin karyan data zubo masa cewar batajin hausa. Dasauri ya isa gurinsu tare dayimusu sallama Aysher ce taganeshi dan haka ta6ata rai. Daya daga cikin abokan tafiyarta azima ce tayi tsagal tare da cewa"wa'alaikassalam gidan waye kake tambaya" Ahmad yace"No bagidan kowa nake tambaya ba inason magana ne da wancan yarinyar" _yafada tare da nuna Aysher_ Jin haka yasa Fatima tacema sauran kuzo mujirasu acan dan Allah _Tafadi haka tare da yima aysher alama da ido cewar tasaurari abinda zaifada mata_ Ahmad Aysher yakalla yace"Sannu Aysher sannu da kokari amman nasan malaminku yafada muku karya bakyau ko"? Aysher cikin kwarin gwiwa tace"yafada mana haka zalika yafadamana cewar abinda kakesha haramun ne".. Dan gajeran tunani Ahmad yayi kafin yatuna da abinda take nufi wato sigari azuciyarsa yace _Shi kadai tasani batasan inashan iyayensu bama, batasan cewar itama da abinda yasani zuwa gurinta ba_ Azahiri kuwa dariya yayi yace"Ai nikam nadaina tunda nafahimci bakyaso but amman meyasa zakimin karya meye dalilinki da hakan nimafa fulani ne kawaidai dan banajin yaren ne ballantana kimin wariyar launin fata danni ba kad'o bane" Kara daure fuska Aysher tayi kafin tace"Eh banyi maka karyaba dan hausa ba yarena bane Fulatancine yaren nawa kuma ba karya namaka ba dalilin dayasa nace haka kuwa shine saboda Banason doguwar Alaka dakai zan wuce sai anjima. Tana gama fadin haka tawuce idanuwansa yabita dashi yana kallonta tare da kara mai-maita abinda Aysher tace *BANASON WATA DOGUWAR ALAKA DAKAI* Nantake wani bacin rai ya ziyarci cikin zuciyarsa hakika kallamar tayi bala'in bata masa rai _Toh kabarta mana ga mata nan manya masu class sunfita komai_ wata zuciyar ne take basa wannan shawaran dan haka a zahiri yace NO dakarfi dole saina ciki burina akanta sigari yadauko wanda yake aljihusa cikin kwali ya cinna masa wuta yafara zuka ransa yabaci. [10/12, 7:48 PM] Zeetty: Yarbingel tasauka garin yola lafiya itadasu Honourable kai tsaye gidansu Aysher suka yima tsinke yadikko tayi musu karba maikyau dan tasamu labarin zuwan nasu dakin mijinta tayi musu masauki anan suka kara gaisawa takawo musu abinci wanda akan girkin abincin yau tahana Aysher zuwa gidan aikinta tace zasuyi baki. Hon.Mahmoud sundan taba girkin dan yayi musu dadi balaifi. Bayan sungama Nura yabukaci a turo musu Aysher sugaisa nan yar bingel tamike ahanzarce tashige gidan dan ita yadikko wai adole tana kunya anzo maganar auren yarta. Aysher bata kawo komaiba cikin ranta tasa hijabi tafita zuciyarta fess. Bayan tagaishesu ne tayunkura zatabar dakin nan Nura yayi saurin tsayar da ita tare da cewa"Aysher bazaki tsaya kugaida da mutumin naki sosai ba (Yafadi hakatare da nuna Hon.mahmoud wanda yakame a kuje cikin mamaki Aysher in-ina Aysher tafara cewa wa....waye...ni....ni ai bansashiba yau nafara ganinsa cikin mamaki Alh.Nura yace "Bangane ba kina nufin bada saninki aka tura mana hotonki abuja ba? Gyada kanta Aysher tayi _Anan tagano kudin hoton da yadikko tabata ashe tallanta za'akai abj_... A hanzarce Aysher tabar dakin tana tunanin me yadikko take nufi da haka Damm kirjinta yabuga da Aure yazo mata cikin ranta a'a bazai yiwu ba dasauri Aysher tadakatar da zuciyarta daga wannan tunanin. Yadikko tana ganin yadda Aysher tashigo gidan aguje dakuma hanyar dakinta data nufa idanuwanta alamun kuka takeyi dasauri tacema yarbingel yi sauri kije kijiyo mana kodai batayi musu bane ko halin tsiyarta ta shuka musu suka korota keda kikace wata kila tafito da dubu hamsin kyauta. Ahanzarce yar bingel ta fice zuwa dakin. Ko sallama babu take tambayar lafiya kuwa. Hajiya daman baku mata bayani bane kuka tura mana hotonta abj.. Cewar Nura Cikin Alamun rashin gaskiya Yarbingel tace " Aa....eh bata saniba saboda yarinyar tanada son karatu munbari dai komai yayi dai-dai bazata kiba ai tanada biyayya kuma ai da sanin iyayenta uwa da uba ai kunga irin karban mutumcin da mahaifiyarta tayi maku. Cikin alamar gamsuwa da bayaninta Nura ya gyada kai tare da cewa bari muje mu kama hotel zamu dawo da daddare. Cikin motar Hon.Mahmoud yakalli nura dake tuki yace Nifa Nura ko ana ha maza ha mata sai na auri yarinyar nan dan ina bala'in sonta ko Amina banyi mata irin wannan son ba soyayyace mai shiga farat daya ta shigeni ina sonta dayawa dabi'unta sunyimin sanyinta dakomai yazo dai-dai da yadda nakeso matata tazama. Kallonsa Nura yayi yace"Nikuma Hon. Tausayintane yakamani bata dace da mai irin laluranka ba kamilan yarinya karama da ita inama zaka barmin nayi ta biyu da ita dan gaskiya........wani kallon da Hon. Ya watso mishine yadakatar dashi daga karashen maganar sa Hon. Mahmoud yace cikin fusata "Baka da hankali nura nace baka da hankali dabadan wani abuba dakuma yadda danayi dakai sosai dasai nace ko yan adawa sun siye kane kariga kasan akan rashin aure zan iya rasa kujerata amman kake fadin haka toh nikam kozan fadi zabe bazan hakura da Aysher ba naganta inasonta dayawa ba kadan ba jina nake kamar saurayi......... MAMAN HANAN [10/12, 10:13 PM] Zeetty: [10/12, 9:41 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 14-15 Β© ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP Bangaren Ahmad kuwa hankalinsa yakasa kwanciya saboda rashin ganin Aysher a wunin yau kasan cewar asabar ne ba makarantar boko sukeda shiba kuma gashi yau batazo gidan ba _Ashe ganinta dayakeyi kullum rahama ne agareshi kodai son yarinyar nan nakeyi_ bazai yiwu kawai raina ne yabiya akanta inaso namaida mugun yawu Da daddare Ahmad kasa samun nutsuwa yayi yanaso yaje club amman ya yanke shawarar mai gadi yarakashi gidansu Aysher abokansa sunata kiransa yana cemusu gashinan zuwa akarshe ya kashe wayar dan bayaso ya gayyaci kowa gidansu Aysher sai mudansir toh shima din ransa ya biya akan Aysher haryana kirarin cewa zai aureta tsaki Ahmad yasake dakarfi baba maigadi yakalleshi yace"kaida waye kake tsaki haka" Ahmad yace" Hmmm natuna wani abu ne" Suna dosar kofar yasamu yaro ya aika akira masa Aysher yaune zuwansa kofar gidan nafarko yakalli baba maigadi godiya yamasa tare dacewa yatafi kawai. Cikin gidan kuwa yadikko bata tambayi kowaye mai neman Aysher ba tace aje ace masa tana zuwa a tunaninta su Hon.mahmoud ne dan sunce zasu dawo da dare. Aysher ta kwalawa kira kafin tace cikin daure fuska mai nuna alamun kada ki kuskura tace"kije kofar gida bakinki sunzo kindaiji gargadin dana miki ki kiyaye" Cikin sanyin jiki Aysher tafita kofar gidan. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Wani sanyi taji cikin ranta lokacin data hangoshi a tsaye cikin shiga ta kananan kaya tayi masa kyau kuwa _lallai ashe gwara wani kiyayyar akan wani itakam gwara zuwan wannan fiye da zuwan masu manyan tumbin na_ Aysher tafada aranta cikin kwarin gwiwa tare da sassauta hade fuskar datayi ta karasa gurinshi da sallama ya amsa ta gaisheshi ya amsa yana murmushi rasa abinda zaice mata yayi _Shidai yaganta hankalinsa ya kwanta_ Cikin wata irin murya yace"Maiyahanaki zuwa yau" Aysher tace"Yadikko ne ta dakatar dani wai zatayi baki but har sunzoma" Kuramata ido Ahmad yana kallon bakinta yadda take magana abin yabashi sha'awa. Yace"meye zakiyima bakin kuma mazane ko mata" Aysher tace"Mazane wai daga abj" Cikin nuna Alamun kishi Ahmad yace"Girkin naki sukaci harkin iya girkin abincin da wasu zasuci mstwwwww Ahmad yaja doguwar tsaki kafin Aysher tabashi amsa sai sukaji tsayuwar mota. Waiyagawa Sukayi dan ganin kowaye Nura ne yafara fitowa dan neman yaro yakira musu Aysher. Dammm kirjin Aysher yabuga dan ganin Nura datayi tagane sune sukazo da rana Ahmad yana lura da ita. Waige-waigen da Nura yakeyine dan neman yaron da zai aika idonshi ya hango masa Aysher [10/12, 10:12 PM] Zeetty: Dasauri yakarasa gurin dasuke yayi sallama kafin yace"Dan Allah abokina kadan sallameta yanzu maigida yana mota yana jiranta" Wani matsiyacin kallo Ahmad ya watsa masa tare da cewa"Maigida? Shi maigidan dan gidan uban waye dan iskanci muna tsaye kace wai nasallameta mai gida yana nemanta....ke daman kinsansu ne Suna zuwa gurinki? Cikin yanayi na tsoro saboda gaba daya Ahmad ya canja tace"Sune bakin yadikko wanda nayi musu girki dazun sunedai wanda nake fada maka sunzo daga abj" Wani malalacin kallo Ahmad yabita dashi kafin yace"Saurayinki dai ko kinyi masa girki yaci makaryaciya nizaki yima karya wato har zance kikeyi a mota ko? Kai Aysher take girgiza masa alamar bahaka bane Cikin tsawa yace"Kifadamin zance kike dashi a mota yar figigiya dake kin iya jaraba" Nura daya fuskanci zance Ahmad inda yasa gaba kuma da alamar rashin yarda da ita daya darsu a cikin zuciyarta yanzu yace aransa _Barin wanke yar mutane ni ai tausayima take bani da alamar bata da budewan ido_ dan haka yadafa kafadar Ahmad tare da cewa "Calm down my friend duk karikita yar mutane toh muma yau muka fara zuwa gurinta bata ta6a haduwa damuba sai yau kuma ga menemanta can a mota" Ture hannunsa Ahmad yayi cikin masifa da hargagi yafara fadin dan iskanci shine zaice taje tasameshi a mota kai kafito kabasu guri wato yayi mata duk abinda yaga dama ko macuta azzalumai toh ni Ahmad nace bazata jeba zanga uban daya isa yasata taje gurinsa kaje kafada masa tunda kaine kanzaginsa idan baija motarsa ba daga gurin nan Narantse da Allah yau koni koshi motarku saita canja kammanni" Sum!Sum Nura yaja jiki yabar gurin dan ganin yanayin Ahmad duk abinda yace zai aikata zaiyi din daga ganinsa yanada jarumta Mota da sauri batare dayacema Hon.Mahmoud komai ba yaja motar sukabar gurin. Ahmad kallon Aysher yayi hakika yanayinta yabashi tausayi amman shikam yafi tausayama kansa a yanzu yakalleta yace"Waye ya hadaki da wadannan" Aysher tace yadikko ne. A ina suka ganki? Tace"Hotona wai ta tura musu abj" Dafe kai Ahmad yayi tare da fadin Oh my God! Kika dau hotonki kika bata why Aysher why pls....kansa yana sunkuye dan wani irin sarawa dayake masa (yanada ciwon kai na gefe daya magrine) Aysher tabude baki tace"Wlh....stop Aysher just Go!Go!! I said go yafada da karfi cikin tsawa dagudu Aysher tabar gurinsa dan ta tsorata gida tashiga dasauri. Ahmad yadade a gurin kafin yaja kafarsa dakyar dan zuwa gida _Maman hanan tace Ahmad kaida kake sha'awarta meye nashiga damuwa dan masoyinta yazo mujedai zuwa_ ************* Kai Nura meye kawani figi mota aguje kabar gurin batare da kayimin dogon wani bayani ba bayan naga kajima a waje har lekowa nayi naganka da My love tare da wani. Wani kallo Nura yayi masa azuciyarsa yana takaicin hali irin na Hon.Mahmoud dan haka ya shaftaro karya yace masa"wato maigida saurayin daka ganta dashi abuge yake yasha tayi masa karo yayi mankas gefen hagunka kuwa dan baka kallon gurin ne abokanansa ne yan bana bakwai sunyi masa rakiya sunkai su goma danaje gurinsu nima natafine da niyyar hayaniya amman inaji yana kwala musu kira nanemi sulhu daga karshe rantsuwa yayi dacewa idan bamu ja motarmu daga gurin ba zasu cinna mana wuta dukan mu mu kone yakara da cewa akan Aysher zai iya rasa ransa koya hallaka mutum shine naji tsoro nazo naja motar muka tafi dan naga alamarsa babu Allah a ransa wani abin takaicin ma Aysher da alamar tana bala'in sonshi dan yana magana tana cewa nagode nawan kubar kofar gidan kunji abinda masoyina yace muku. Tsaki Hon.mahmoud yayi kafin yace"Lallai za'ayi mutuwar kasko kuwa dan akan Aysher nima zan iya rasa rayuwata kai zan hallaka mutum akan wannan babyn kaima dai matsoracine amman kuma kanada gaskiya bamusan abinda suka taka ba mubari gobe muzo da rana ido na ganin ido kuma mu fadawa mahaifiyarta cewar arabata da wannan dan iskan yaron kawai may be komawarmu ma sai jibi monday kawai. _shege kaima saikace wani na Allah ne banda yanzu da duniya takoyama hankali wato bazaka hakura da yarinyar nan ba kenan maye kawai_ Nura ne kefadin haka a zuciyarsa a fili kuwa cewa yayi yadda kace haka za'ayi Honourable. MAMAN HANAN [10/13, 3:15 PM] Zeetty: [10/13, 2:45 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 16-17 Wayyo Allah nashiga uku dan Allah yadikko kiyi hakuri wallahi ba dan iska bane a gidansu Alh.lawan yake Allah baitaba zuwaba sai jiya cikin shesshekar kuka Aysher take fadin haka dan hakika tadaku yau kam agurin yadikko. Barta haka Mama hakika tadaku sosai yau ai zataji maganarki wannan uban duka haka ni wallahi sainajima kamar jikina kike duka kawai dai gidansu yaron zakije aja masa kunne yarabu da ita, ita kuma daga yau nahanata zuwa aiki gidan zandinga biyanki abinda kike samu duk wata har ninkawa zanyi dan yaronnan baida imani daga ganinsa jiya fa dakyar muka sha mama _Hon.mahmoud ne ke wannan bayanin harda karya wai yaga Ahmad kamar dagaske_ Yadikko cikin sauri ta gyada kai kafin tace"Angama Alh. Aiki dagayau ansokeshi kuma In sha Allahu yanzu zanje gidan nasamu maigidan nayi masa bayanin ashiga tsakaninsa da yarinyata zai batamin ita. Hon.Mahoud yayi murmushi tare da fadin nagode mama ga kudi nan yazaro dubu 20 yace takai Aysher asibiti a duba lafiyarta dan ko tashi takasayi daga inda take. Kudin yadikko takarba tare da cewa barinje nadawo saina kaita General Hospital adubata da kyau ai maganin mai taurin kai kenan. Nura dake gefe a tsaye yana kallon duk abinda ke faruwa karasawa yayi gurin Aysher yana yimata sannu kafin yabi bayan Hon.Mahmoud dan zuwa hotel. Cikin mota Nura yakalli Hon.mahmoud tare da cewa oga dan Allah bakaji tausayin yarinyar nan ba? Ni zuciyata kokwanto takeyi anya kuwa wannan mahaifiyar Aysher ce idan har ita ta haifeta bazatayi mata irin wannan dukan ba uwa mace mai tausayi bawai namiji ba, Gaskiya da alamar tambaya yakamata mubincika. Mubincika uban me Nura kanka daya kuwa ni nalura da take-takenka bakin ciki kake nunamin azahiri. Nura yace bakin ciki kuma wane irin bakin ciki bayan tun farko ni na baka wannan shawarar. Ehmana bakin ciki toh idan banda bakin cikin da kakemin ina ruwanka da cewar sai anbinciko mahaifiyar yarinyar nan koda wannan ba ita tahaifeta ba ai itace ke rike da ita kuma duk dan tasoni inace akeyi mata haka amman kai kazo kana wani irin banzan magana mtswwwww yakarasa fada tare da tsaki. Nura yakalli Hon.mahmoud yace"Da nasan yarinyar dazaka zaba karamace sosai kamar Aysher mai nutsuwa wallahi bazan kawo wannan shawaran ba dan Allah kacanja kanemi yar duniya kamarka wanda matsalarku da ita daya ne karka cuci Aysher" Saunawa zan fada maka cewar baka isaba narantse da Allah ina komawa abj zan ajiyeka daga ranar kadaina aiki a karkashina muna fiki kawai. Nura bai kara cewa komaiba yayi shiru amman cikin ransa yayi alkawarin saiya taimakawa Aysher. [10/13, 3:15 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Kwance yake akan gadon dakinsa yanata malelekuwa tare da fadin innalillahi wa'inna ilahi raji'un kansa yana matukar sara masa hakika jiya baiyi bacci ba dan wani bakon Al-amari daya sameshi SOYAYYAR AYSHER yakeyi dagaske bawai sha'awarta ba kamar yadda yafada a baya yanason tazama matarsa uwar 'ya'yansa toh amman yana ganin dakyar zai yiwu dan iyayenta sunyi mata zabi. Adaren kasa bacci yayi kuma yakishan duk wani kwaya ko syrup dazai sakashi bacci yanaso ya dan-dana zafin soyayya yanaso wannan daren yazamo daya daga cikin dare mai matukar bakin ciki a rayuwarsa sai sigari dayaketa bankawa cikinsa. Dasafe ko breakfast yakasa shiga gidan yayi yana kwance kamar mara numfashi. Idi mai wanki Alh.lawan yaturo yakirasa. Yatarar dashi a kwance yafada masa sakon ubangidansa cikin karfin hali Ahmad yace "yafada yanazuwa" Yayunkura dakyar yasaka jallabiya yafito harabar gidan yahango baffansa tsaye da wata mata tanata bala'i yakarasa da sallama tare da gaida baffan nasa ya amsa bayabo ba fallasa. Ahmad yakalli matar _Haka kawai yaji bata kwanta masa araiba_ yagaisheta ta amsa a dake. Alh.lawan yakalleshi rai abace kafin yace"Yanzu Ahmad abinda kake aikatawa daman baka daina yiba saboda hakan fa aka turoka garin karatu amman bazaka gyara rayuwarka ba yanzu saboda Allah Aysher datake zuwa aiki gidan nan kakeso ka batawa rayuwa haba Ahmad karka jawomin bacin suna a anguwa mana bayan kowa yana ganin girmana toh ga mahaifiyar Aysher dai tazo tana gargadin arabaka da yarta. Cikin yamutsa fuska Ahmad yace"Baffa Uwar rikonta dai ba mahaifiyarta ba ko" Cikin hasala Alh.lawan yace"Koma dai yaya take agurinta tadaizo tanajan kunne arabaka da yarta yadikko gashi kiyi masa bayani". Cikin masifa Yadikko tace"Hmmm ai idan baiyimin hakaba Aradun Allah baicika lalatacce ba dan iska Toh ina gargadinka da kakkausan murya kafita harkan yarinyar gurina kobani na haifeta ba a gurinadai kaganta kake bibiyarta dan iska mara kunya toh dagayau tabar kara zuwa aiki gidan nan kuma wallahi ka kuskura kaje kofar gidanmu gurinta hukumace zata rabani dakai dan aurenta za'ayi kwana kusa lalatacen banza lalatacce wo.....wani tsawa Ahmad yadaka mata jikinsa yana 6ari yace"Ya isheki haka kinci Albarkacin Aysher yau dasai da miki dan banzan duka a gidan nan sannan kitabbatar cewar nidin dan iskane dakike cewa karna sake zuwa gidanki saboda hukuma waye yake tsoronta toh ina gargadinki da ki tsaya akan cewa karna sake zuwa gurin 'yar kishiyarki amman karki sake aibatani nafada miki".. Baijira abinda zata fada masa ba yasakai yawuce Alh lawan yana kiransa amman bai juyoba balle ya saurareshi. Daki yashiga yatarar wayarsa tana ringing yakarasa da sauri yadauka sunan Bro daya gani shiya tabbatar masa dacewar Dan uwansa ne yake kiransa awaya. Dasauri yadauka gaisheshi kanin nasa yafarayi kafin yace"Yaya meyasa zakayi haka, yaya meyasa zakayi waka harta baza duniya haka, yaya why ina tsoron kar Abba yaji dan komai zai iya faruwa ni nasan kaine *A.A.HAMEED* da wakarsa ta Hiphop tazaga duniya mekarasa kana karatun medicine meya kaika zama mawaki? Haba yaya Ahmad why.... Ahmad wanda ranar yau tazamo masa ranar bakin ciki a gareshi cewa dan uwansa yayi pls Bro karka damu idan Abba yasani ni badamuwata bace inada damuwar datafi wannan pls kabarni nayi facing dinta" yana gama fadin haka ya katse wayar. Saddiq bin wayar da yayansa yakatse yayi dakallo tare da mamakin yayansa Ahmad daya kamashi, shin akwai wata damuwa data shige fushin iyaye akan dansu lallai akwai matsala akan yayansa kodai wata kwayar yasha ta taba masa kwanya........ MAMAN HANAN [10/13, 10:49 PM] Zeetty: [10/13, 7:56 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 18-19 *Wannan page din sadaukarwane sukutum gareki Rukayya Omar Alsaweey maman fatima Allah yarayata da imani nagode da so da kaunarki gareni* Yadikko dai batakai aysher asibiti ba sai chemist data kaita aka bata magunguna na 200 ta soke sauran kudin a aljihu Da daddare Honourable yazo ganinta toh tadai daure tafito kodan gudun dukan yadikko amman tunda yazo ko uffan batace masa ba shikadai yagama sambatunsa yamike daniyar tafiya yau ko Nura baizo dashiba yace taturo masa mamanta. Yadikko tazo jiki har rawa yakeyi Hon.Mahmoud yace mata zaitafi amman zai dawo nan da wata daya dan Allah acigaba da kokari ana lallasar masa aysher dan bazai iya hakuri da rashinta ba Ya ajiye mata bugun abuja dubu dari yace tarike a hanunta kafin yazo. Yarbingel daman ita tunda tarakosu ta juya bayan itama anyi mata sallama mai tsoka. ******** Kamar saukar aradu haka Mudansir yaga Ahmad yafado masa dakinsa dake Hostel na Apti. Alokacin Mudansir yadauko wata yarinya dan tayashi kwana suna zaune suna kallo yaga Ahmad yashigo dauke da troly na kayansa. Ahmad yana kallonsu yasake wani tsaki tare da cewa "Allah dai ya tsinewa Mazinaci" yakalli yarinyar tare da daka mata tsawa "zakizo kifita dan ubanki kosai na lakada miki duka shegiya 'yar iskan banza" Kallon Mudansir tayi a tsorace kansa ya gyada mata alamar ta tafi kawai dan shima yaga yanayin abokin nasa komai zai iya faruwa. Dasauri ta dauki jakarta ta arce dagudu dan ganin Ahmad yafara nade hanun rigarsa alamun zai iya kaimata duka a kowane lokaci" Tsaki Ahmad yasaki tare da cewa shegiya da karki fita mana dakinga hauka. Mudansir yakalleshi yace"Toh meye hankalinka yakwanta ka korarmin abokiyar taya kwana wai meye yakawoka bayan kashareni nakiraka sau nawa baka dauka saboda kawai nace inason babyn ka.... Ahmad yakalleshi Cikin Alamun nuna mahimmanci akan abinda zaimasa yace"Stop it pls nawan dan Allah kayi aure mana wallahi natuba nadaina tunda nagasgata cewar son Aysher nakeyi da aure kaima nawan pls kadaure kayi aure wannan ba rayuwa bace kana daukar zunubi dayawa" Kanason Aysher da aure like seriously? Kai Ahmad ya gyade masa dan bazai iya magana ba. Wow am very happy nawan nayi murna da faruwan hakan wallahi dan kun dace kaida ita. Ahmad yace daman basonta kakeyiba dagaske Eh kawai dai ina tsokanarka ne dan tunfarkon bani labarinta nasan cewar wannan ba sha'awa bace sonta kakeyi dan haka nake tsokanarka da cewa ina sonta kaikuma kanamin hayaniya harka daina daukar wayata but forget about that meyake faruwane naganka a hargitse haka A.A Hameed. Komai ma yafaru Mudansir komai ya hargitsemin inason Aysher bantaba son wata mace kamar yadda nakesonta ba but ina ganin baxan sameta ba Aysher tayimin nisa nawan. Kallonsa mudan yayi cikin mamaki kafin yace "Bangane karasata ba cewa tayi bata sonka ko kuma aure aka daura mata da wani" Batayi aure ba Aysher bata masan ina sonta ba amman Matar babanta tazo hargida tasamu baffa lawan akan yajamin kunne nafita harkar yarinyarta....... _Anan Ahmad yabama Mudansir labarin haduwarsu da aysher da farkon fara maganarsa da ita da kuma yanzu maganar aurenta da akeyi har tura hotonta abj da Akayi. Cikin nuna Alamar tausayawa Mudansir yace"Natausaya mata wallahi but yanzu yakamata kafara sanar mata cewar kana sonta duk da anhanata zuwa gidan da kake kasamu ko a hanya idan an aiketa kuhadu kafada mata kanasonta nasan idan harta amince toh zata samo maku mafita a gurin mahaifinta ni banga dalilin tahowarka ba ma" Ahmad yace"Ni kuwa nakeda dalili tunda Ran baffa a bace yake gashi kuma sadiq yakirani yanafadamin cewar wai wakar danayi tabaza gari state-state kowa yasanta wai yana tsoron kar Abbanmu yasamu labari raina zai matukar baci, Toh ni duk wannan bai dameni bama kamar yadda akeso arabani da Aysher dan sosai nake jinta a nan dina (Yafada yana nuna kirjinsa) Wani kallo Mudansir yabishi dashi tare da cewar lallai baka da hankali Ahmad har soyayya yafi fushin iyaye ashe? Banaso kayi wakar nan tun muna Ghana amman saida kayi batare da shawarata ba yanzu gudowa kayi nan kome. Ahmad yace"Ba gudowa nayi ba nazone nanemi shawara akan soyayyata da Aysher nadan huta kuma kafinnan baffa ya huce. Allah yakyauta cewar mudan. [10/13, 8:06 PM] Zeetty: ********** Kaiwa yakeyi yana komowa a tsakiyar hamshakin falonsa dake kasa Alh.Aliyu ne hanunsa rike da waya yana kiran number Ahmad taki shiga alamar ma wayar ankasheta. Matarsa yakalla yace"Zuwaira wallahi idan har nabincika nagano cewar Ahmad shine yayi wakar nan da gaske inamai tabbatar miki zan daukeshi daga kasar nan naturashi can yankin larabawa a bautar dashi bazan ma barshi a nigeria ba kona kaishi gidan horo anan can kasar larabawa zanturashi aikin bauta tunda yaki karatun kuma zance banda lada karsu biyashi ko naira nagaji da halinsa tunda bazai fasa ba yana gama fadin haka ya haura sama......... Umma saddiq takalla tace"kai ka tabbata shine yayi wakar nan? Saddiq ahankali yace wallahi umma shine ainakira wayarsa jiya nake masa magana yace waishi yanada damuwar datafi wannan barima dai nasake kunna miki kiji har raping din turancin Yaya Ahmad ne.... Yadanna Alamar zaikunna wakar Umma tayi saurin dakatar dashi tana fadin"Kaci gidan ku karka kunna nidama yakunna wayar tasane ma sainayi masa magana amman barin kira yaya lawan naji........ MAMAN HANAN [10/14, 1:47 PM] Zeetty: [10/14, 1:21 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE 20-21 *TASHIN HANKALI* Hankalin Umma yatashi lokacin data kira wayar Alh.lawan yake mayar mata da maganar karar Ahmad da aka kawo shekaran jiya dakuma nemansa dayayi a gidan yarasa a tun shekaran jiyan hankalin Umma yatashi dajin cewa ba'aga Ahmad ba dan haka ta katse wayar cikin sauri tare da haurawa sama gurin maigidanta. Tasameshi tace"Alh. Kasassautama yaron nan kaga tun shekaran jiya yaya lawan yace yanemeshi baisan inda yatafi ba. Cikin bacin rai yace"Meya shafeni duk inda zaitafi yatafi mana aiba yaro bane ace shine babba a gidan nan yakasa yima kansa future mai kyau toh duk inda zaije a fadin kasar nan yatafi zansa a nemoshi muddin abinda nake zargi akansa hakane narantse da Allah saina turasa can kasar saudiyya nasamu kauyen da zan kaisa har mungama magana da mutanen da zanturashi gurinsu bautar dashi zasuyi sosai nafada masu. ************ Adaren wannan ranar Ahmad yatakurama Mudansir dole yarakashi yaga Aysher yaga halin datake ciki. Mudansir yace kabari mana sai gobe tunda yau takabaro anguwar kayi hakuri abokina... Dakyar Ahmad yahakura amman washe gari da sassafe Ahmad yatashi mudansir yace masa tashi mutafi mu risketa a hanyar school mana Cikin magagin Bacci Mudansir yace"Pls nawan kabari sai sun tashi daga school din zamu samu lokaci sosai muyi mata magana" Nan madai shiru Ahmad yayi yana jiran lokaci yayi sunatafi. 12:30pm suka yima anguwar damare tsinke a hanyar makarantar su Aysher suka zauna a cikin mota suna hango makarantar karfe 1:00pm aka tashi 'yan makaranta suka fara fitowa idanun Ahmad yana hanyar da dalibai suke bulbulowa yakafesu da ido yanaso yahango ta inda Hasken idaniyar zata baiyana. Can yahangota ita da kawarta fatima wani sanyi yaji cikin zuciyarsa dan ganinta su biyu kawai. Dasauri yatabo Mudansir yana nuna masa ita mudan dariya yayi tare da cewa "kabari sudanyi nisa sai mubisu a baya saboda idanun malamansu kar yajawo mata matsala" Kai Ahmad ya gyada dan baya bukatara abinda xaitaba lafiyar Aysher ayanzu. Saida sukayi Nisa da makarantar yadda ba'a hango makarantar ma gaba daya kafin Mudansir yaja motarsa yabisu a baya, Horn yadinga masu kafin fatima tacema Aysher su tsaya kamar dasu akeyin horn din. Dakyar Aysher ta tsaya a lokacin Mudansir yasamu guri yayi parking Ahmad ne yafara fitowa dan haka hankalinsa yanakan Aysher. Ganin Fitowar Ahmad ne yasa Aysher rikicewa tana girgiza kai tare da fadin Fatima zomutafi Yadikko tarabamu dashi kar aje a fada mata ta dakeni. Rike Hanun Aysher fatima tayi tare da cewar ki nutsu ki saurareshi kiduba dakyau suma sunyi aiki da hankali babu munafikin dazaije yafadawa yadikko idan bani kuma kike zargi ba, Jin haka yasa jikin aysher sanyi a lokacin Ahmad yakarasa karasowa gurinsu. Sallama yafara musu suka amsa a tare gami da gaisheshi Ahmad yakalli Fatima yace"Kawarmu kitaimaka kifahimtar da kawarki abinda nakeji araina game da ita nasan kinfita wayewa dai-dai gwargwado nasan kin fahimceni tun randa nafara tareku a hanyar makaranta......... Haba malam kabari mana nazo natayaka fighting din nagabatar da kaina agurinta da bukatarmu gareta mudansir ne yake fadin haka a lokacin daya karaso. Sallama yayi musu shima suka amsa tare da gaidashi Aysher dai kanta yana sunkuye dan wani iri takeji a jikinta. Sunana Mudansir Mustapha ni abokin Ahmad ne na hannun dama garinmu daya kuma tare muke karatu amman kowa abinda yake karanta daban. Munzo da kokon bararmu gareki Aysher abokina yagani yanaso duk da anyimasa tsakani da gidanku wannan shine dalilin dayasa muka tareku a hanyar dawowarku daga makaranta dafatan zakuyi mana gafara wannan ce kadai muke ganin damar da xamuyi magana dake dan muji tabakinki dakuma inda zaku dinga haduwa kafin komai yazama normal. Aysher takasa cewa komai sai wasa takeyi da hannun jakar makarantar ta. Fatima ce takalleshi tace dan Allah kubamu lokaci nan da kwana uku zatayi shawara sai mu hadu anan wato nan da juma'a kenan. Girgizakai Ahmad yafarayi dan yakasa magana mudansir ne yace"Kawar mu duk da bansan sunanki ba kwana 3 yayi mana nisa dan abokina yanada matsala cikin kwana ukun nan komai zai iya faruwa dashi akwai matsalar datake fuskantarshi bayan amincewa da soyayyarsa agurin Aysher" Jin haka yasa fatima tadubi Ahmad _Hakika kana kallonsa da yadda yaxubama kawarta ido zakasan dagaske sonta yakeyi bana wasa ba kuma gashi very handsome dashi da'alama yana tattare da nutsuwa a tare dashi_ Fatima tagirmi Aysher da shekara biyu kawai dai kawance ne dakuma yanayin girman jikin Aysher kuma fatima tafi Aysher wayewa dan tana zuwa garuruwa dayawa gurin danginta idan anyi musu hutu har zance tanayi dan haka takalli Mudansir tace"sunana fatima gobe idan antashi kamar lokacin da kukaxo yau goben ma haka zakuzo muhadu a gurinnan zakuji amsar kawata" Hamdala Mudansir yayi tare da yimata godiya Aysher dai takasa magana shikuwa gogan naku ya zuba mata tsumammun idanuwansa kamar yacinyeta danye. Fatima tace zamu wuce sai goben. Ahmad yace'Aysher bawani dan sweet word ne? Murmushi tayi masa bayan tadago takalleshi kafin taja hanun fatima suka fara tafiya tace sai gobe. A mota mudansir dariya yaketayima Ahmad dariyar shakiyanci tare da cewa Allah abin godiya gaskiya true love daban yake yau anyi maka kamun kazar kuku sakayyar babies din daka dinga kwasar rabar jikinsu ne yakamaka one time Hakki aiba wasa bane wow thank God yau ina class din naka ka kare a under 18 hahahaha. Ahmad daya gama fusata tsaki ya saki dakarfi kafin yace gwara ni rabarsu nake kwasa kaida kake keta gona da iri fa zina kakeyi gwarani under 18 nakeso aurenta zanyi wallahi kai idan baka tuba ba kamar yadda natuba idan Allah yatashi kamaka saika rasa na aure ko ka auri bazawara idan Allah bai hadaka cutar tsida ba. Shiru mudansir yayi dan yasan abokinsa yafishi gaskiya [10/14, 1:47 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Kayi hakuri Alh.Aliyu kuskurene Ahmad yariga ya aikata amman karkayi fushi dashi dan Allah kabari muje abuja wannan taron idan mungama nan da kwana biyu ko uku sai muwuce yolan muji dalilinsa nayin wakar Hiphop CI yarasa ko SUTURA dazaisaka wanda harzai kaishi zuwa studio yin waka idan suna yakeso yayi a duniya ai ko a karatunsa yatsaya zaiyi suna ta bangaren wannan kuma za'ayi alfahari dashi a kasarnan basaita hanyar waka ba idan kuma sha'awa yabashi toh yayi na farko karya sake aikata na biyunsa" wannan bayanine daga bakin Alh.Labaran aminin Alh.Aliyu mahaifin Ahmad. Bawani sauraransa da zanyi Alh.Aliyu turasa zanyi yaje can yayi hankali idan ba haka nayi masa ba inamai tabbatar maka Ahmad bazai taba kintsuwa ba ko aure nayi masa ba nutsuwa zaiyi ba zai hadu dani taso karakani naje nayi masa visa dan randa naganshi bazai kara kwana daya a Nigeria ba. A'a kasassauta wannan fushin naka dan Allah ai wakar ba laifi bane yaran manya sunayi sosai suma sunfi yi a kasashen waje kadaiyi hakuri. Nafariga nagama magana zoka rakani imigration office. Wannan shine tattaunawa tsakanin Alh.Aliyu da amininsa Alh.labaran a cikin office din Alh.Aliyu. *YOLA* Aysher dai ta amince da soyayyar Ahmad da taimakon shawarar da Fatima tabata tare da kara mata karfin gwiwar cewa wannan ne kawai mafitar da zata samu idan Babanta yazo tasanarma Ahmad yaturo manyansa gudun auren Hon.mahmoud jin hakan yasa Aysher amincewa da soyayyar Ahmad acewarta *Dawani gwara wani* Ranar juma'a 16-March ranace da tana daya daga cikin ranakun da Ahmad bazai manta dashi ba dan a wannan ranar Aysher ta amince da soyayyarsa duk da bata fada masa baki da baki ba saboda kunya amman fatima ta ari bakinta taci mata albasa. Kudi Ahmad yaciro a accont dinsa masu dama awannan ranar ya dinga rabawa sadaka. Gidan radio yola kuwa sunata kiranshi akan yazo ayi hira dashi dan masoya wakarsa sunason sanin wanene shi. Yace musu ayi masa hakuri bashi da wannan lokaci a yanzu....... MAMAN HANAN [10/14, 7:12 PM] Zeetty: [10/14, 6:53 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 23-24 *Nasadaudar da wannan page din ga duk masoya wanda suke kaunar junansu dan Allah ko kuna tare ko kuma wata kaddarar ta rabaku toh wannan page din IS DIDECTED TO YOU GUYS* Soyayya ta kankama tsakanin Ahmad da Aysher a kwanaki 2 kacal Ahmad wani mahaukacin so yakema Aysher wanda ya makantar dashi matsalar dake fuskantarsa Da daddare yadamu mudansir da cewa shidai bazai iya bacci mai dadi ba saiyaga Aysher yau da daren nan duk abinda zaifaru saidai yafaru. Mudansir yace"Haba nawan kar idonka ya rufe mana kaje kajawoma yarinyar mutane tashin hankali mana pls kayi hakuri gobe muje musameta ahanyar makaranta koda da safen ne ma kafin ta shiga class" No Mudansir i can't wait idan bazaka rakani ba just give me ur key zantafi da kaina. Mudansir dayaga dagaske yakeyi yamike a hanzarce tare da cewa Mayen Aysher zomuje ko gidansu ka hango hankalinka ya kwanta Romio" Akofar gidansu Aysher sukayi parking Kafin su sami yaro yashiga dankira masa Aysher. Wani yaro suka hango ya siyo pure water guda biyu a hanunsa Mudansir yakirashi ya nuna masa gidansu Aysher yace yayi masa sallama da ita. Can jimawa saiga yaron yafito tare da cewa wai ga babanta nan zuwa. Kallon juna suka shiga yi tsakanin Ahmad da Mudansir kafin mudansir yace"My man saika shirya Allah yaso manyan kaya muka sako yau zaka gaisa da mahaifin aysher" Wani farin ciki Ahmad yaji a ransa sanda yahango mahaifin Aysher ya nufo inda suke _Sabanin Da idan sukaje zance mahaifin budurwa yazo daniyyar cewa sufito sai suji wani kunci da bacin rai_ Tsugunnawa sukayi cikin girmamawa suka gaishe da shi ya amsa fuska asake tare da fadin _Bismillah kushigo daga ciki_ Dakinsa ya shigar dasu tare da mikewa tsaye yashiga gida yafito musu da lemon gwangwani da ruwa su Ahmad suka kara gaishe shi ya amsa a mutunce. Mudansir ne yafara gabadatar dakansu a gurin mahaifin Aysher tare da cewa su suna zaune a kano state ne amman suna karatu a yola kuma Alh.Lawan yayan mahaifiyar Ahmad dinne. Baffa Usman ya yaba da nutsuwar su Ahmad dan haka yace"Na yaba da nutsuwarku Allah tabbatar da Alheri Aysher dai karatu takeyi nan da wata 8 zata kammala kuma bani da burin tayi ilimi mai zurfi a gaba na wannan ma data samu Alhamdulillahi idan har mijinta yayarda takarasa a dakinta barin turo muku ita" Yamike yashige cikin gidan yatarar yadikko tanata zazzaga masa bala'in cewar tariga tabada Aysher ma wani dan haka bazata fita ba,.. Bai saurareta ba yace Aysher tawuce taje gurin masu kiranta yadikko bata isa tayi iko akanki ba. Dasauri Aysher takarasa dakin da sallama suka amsa kamshin turaren Ahmad gaba daya ya gaureye dakin tashaka tare da lumshe idanuwanta ta nemi guri nesa dasu kadan tazauna a kan carpet tare da gaishesu suka amsa Ahmad sai washe baki yakeyi kamar gonar auduga. Ganin Aysher taki sakewa dashi suyi hira yasa Mudansir mikewa dan yabasu guri ko Aysher zata rage kunyar datake yima Ahmad. Ahmad yana ganin mudansir yafita yamike ya karasa kusa da Aysher durkusawa yayi a gabanta tare da cewa"My baby kunyarki tayi yawa a fulanin kekam dabance pls yau kadai ki kalleni kice kina sona idan ba hakaba zan shiga wani hali" Kara sunkuyar da kanta tayi takasa dago kanta takalleshi tana wasa da yatsun hanunta. Ahmad yakalleta yana murmushi gami da fadin " Aysher dan Allah karki gujeni duk wuya duk tsanani pls be with me zan zamo jarumi indai akan soyayyarki ne zan iya komai koda ace shadi za'ayi bisa al'adar garinku zanyadda inasonki ne tsakani da Allah, Allah ya doramin sonki kuma jikina yana bani kece matata shisa nazo garinnan da niyyar karatu Kinsan ance matar mutum kabarinsa Ina sonki ina matukar kaunarki Fatana Allah ya nunamin ranar da zanganki a dakina amatsayin matata uwar 'ya'yana. Hakan daya furta yasa Aysher rufe fuskanta da tafukan hannayenta. Yakara da cewa"Aysher kece muradin raina abin fahari na kinzamo fitila mai haske "yan mata na nad'aki sarauniyyar birnin zuciyata I love u so much my wife" Dariya Aysher tafara harda kyakyatawa kafin tace"Ya labarin gurinsu mom dafatan suna lafiya kagaisheta idan kunyi waya pls" Dariya Ahmad yayi yace"So kike kiyimin wayau bakyaso kifurtamin cewar kina sona ko badamuwa su mom lafiya kalau mun kwana biyu bamuyi waya ba cos i switch off all my phones but nakunna yanz...... Wayarsa ce tafata ringin yaduba sunan mai kiran my Bro yagani a rubuce dan haka yadauka da sauri gaisheshi saddiq yafarayi kafin yace"Yaya meyasa ka kashe wayarka tun last 3 days toh akwai problem dad yagano komai cewar kaine kayi wakar nan so yanzu haka yatafi abj jiya zaka iya ganinsa ako da yaushe ma'ana yau ko gobe ko jibi a garin yola yarantse kabar sake karatu a garin yola difffff wayar saddiq ta dauke Ahmad yakira yaji it's not reachable dan haka dole ya hakura ya kalli Aysher tare da mikewa yana fadin Swthrt barin tafi zandawo gobe in sha Allah tunda munsamu babanmu yadawo nasan bamu da matsala zanzo gobe da daddare. Aysher tace Allah yakaimu kahuta gajiya kacema Yaya mudansir sai da safe....... [10/14, 7:11 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Lokacin da aka aika dasu Ahmad suka aika ayi masu sallama da aysher baffa Usman yana zaune a tsakar gidan wanda ya sauka garin yola da safe. Abin yabashi mamaki dayaji yadikko tana fadin aje ace musu anyima Aysher mijin aure. Dakatar da dan aiken yayi ya dubeta tare da cewa "yau she nace miki nayi mata miji bayan asalima bansan wani da yake zuwa gurintaba dan bata fita zance sai yau amman kina cewa kinyi mata miji" Cikin dakewa yadikko tace"Nayi mata mana mallam lokacin kana lagos kuma kaga yau kadawo bamu samu wani dogon zamaba sosai nidakai shiyasa banyi maka bayani ba. Kai Baffa Usman ya girgiza tare da cewa mata!Mata!!mata!!! Sai abarku kunada wuyar sha'ani Aysher yakalla yace ke kinsan anyi miki mijine kuma kina sonsa...girgiza kai tayi alamar bata sani ba dan Haka baffa Usman yamike yasakai yafita shine yasamu su Ahmad a waje. Cikin gidan kuwa Rankwashin Aysher yadikko tadinga yi tare da cewa'Aradun Allah dole saikin auri dan Abj ko kinki ko kinso bari shima uban naki zaishigo ya sameni ne" Toh shigowar baffa ne yasa tadakata da bala'in da take surfawa Aysher... Wannan kenen *********** Daga Abj kai tsaye Alh.Aliyu da Alh.Labaran yola suka yima tsinke bayan sun kama hotel gidan Alh.Lawan suka yima tsinke bayan gaigaisawar da sukayi tare da tambayar bayan rabuwa Anan Alh.lawan yake bama Alh.Aliyu labarin karar Ahmad da uwar yar aikinsu takawo cewar a rabashi da yarta tundaga wannan rana yau kwana kusan sati daya ban kara ganin Ahmad a gidan nan ba nayi binciken sirri a makarantarsu an tabbatarmin baya attending lectures ma gaba daya amman ana ganinsa a cikin Compound na Hostels din school din so may be yana tare da wani abokinsa ne dan haka nasa kudi mai tsoka akan a ganomin dakin dayake kwana kuma waye wannan abokin nasa dan haka kayi hakuri mujira wayar sa daga yau zuwa gobe. Alh.Aliyu yayi na'am tare da godiya gami da bawa Alh.lawan hakuri tare da cewar yasamo kauyen da zai turashi a can saudiyya inda kwata kwata babu wani dan Nigeria sosaima a gurin ballantana yasamu abokan lalacewa...... MAMAN HANAN [10/15, 12:25 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 25-26 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Hankalin Ahmad yatashi sosai dajin maganar zuwan mahaifinsa babban damuwarsa ayanzu shine mahaifinsa bazai ta6a sauraransa har yayi masa uzurin zuwa gidansu Asher dan neman masa aurenta ba. Kana kallonsa kasan yana cikin tashin Hankali Zama yayi a gefen katifar dake dakin Mudansir yadafe kansa da Hannunsa (Ciwon kansa yatashi) cikin karfin hali yadago idanuwansa da sukayi jawur yakalli Mudansir yace"Mudansir abokina nasan kai abokine nagari dan Allah ga amanar Aysher tunda kana garin nan kasamin ido akanta karka bari a cutarmin ita karka yadda a aurar da ita da wani idan bani ba zan iya mutuwa idan narasa Aysher inasonda dayawa dan Allah nawan. Mudansir cikin tausayawa yakalli Ahmad _Hakika yana cikin wani hali cos Ahmad yana karfin hali da jarumta da wuya kagane abinda yake damunsa but akan son Aysher gashi yau Ahmad yakaraya yazamo rago yana neman yafara ZUBAR HAWAYE_ Mudansir yadafashi cikin sanyin murya yafara magana da cewa"Ka kwantar da hankalinka Nawan in sha Allahu Aysher matarka ce baka da wata mata sai ita da yaddar Allah nasan ma Abbanku bazai dauki komai da zafi ba karka damu kaji".. Mudansir yafada masa haka da ya kara masa kwarin gwiwa. But Ahmad cikin karaya yace"Nasan halin Abba I know him very well bazai ta6a yadda yabar ni ba zai dauki mataki akaina ne dan yasha fadamin abokina kai kanka kasan banajin magana amman wallahi a Da ne yanzu na nutsu narage wasu abubuwan ni babban tashin hankalina ma za'a nesantani da aysher" Awannan daren Bacci kauracema idanun Ahmad yayi saida Mudansir yayi masa dabarar bashi lemo wanda yayi mixed da codin kwalba daya batare da sanin Ahmad ba ya kwankwade aikuwa mintuna kadan bacci yayi awon gaba dashi. ********** Hello! Yauwa Alh. Kanajina mungano Dakin dayake jiya da daddare anan hostel din Apti ne dakin wani abokinsa wanda bincike yanuna mana tare sukazo daga kano shima abokin dan kano ne Hostel Room number sa 15 sunan abokin nasa Mudansir. Toh madallah nagode xakuji alert yanzu nagode. Cikin doki Alh.Lawan ya labar tawa su Alh.Aliyu komai nan take suka mike daniyyar tafiya dan yamma tayi kuma suna nesa da School din. Waya Alh.Aliyu yajawo ya fara kira bugu daya aka dauka. Hello! "Abba ina wuni ya yola dasu baffa" "Duk lfy kalau saddiq kaje airport gurin agent dinnan kaga komai yana zuwa da sauki kace masa anga yaron yashirya mana komai gobe morining flight nakeso mubi zuwa Saudiyya dan ko gida bazamuzo ba saina dawo".. Toh Abba barin karasa daman ina kusa airport sadiq ya katse wayar. Jikinsa har rawa yakeyi wajen kiran dan uwansa *Allah sarki naka sai naka* Ahmad yana zaune yagama shirya kayansa yana jiran abinda zai faru nan gaba yamika komai ga Rabbi. Yaji wayarsa tana ringing *My bro* yagani a rubuce dan haka yayi saurin dauka. Hello Yaya ina wuni kayi sauri ba time sosai kashirya komai naka gasu abba sun gano inda kake zasuzo...... Ahmad cikin sauri batare daya saurari karashen bayanin kanin nasaba ya katse wayar cikin sauri yakalli mudansir yace" Nawan bawani time sosai gasu Abba nan zuwa hostel pls ka adanamin wadannan abinda nabaka idan na bukace su saddiq zaizo yakarba and pls karka kawosu gidansu Aysher duk abinda zasuyi kujirani anan barinje nayi mata sallama dan Allah karka kawosu karikesu banaso atayar mata da hankali sai nadawo". Yana gama fadin haka baijira cewar mudansir ba yasakai da gudu yafice daga dakin. Ta boyayyen kofar fita daga Hostels din yafice yatari mashin sai Anguwae Damare. Yana zuwa a gurguje yasamu yaro yaturashi yayi masa sallama da Aysher. Yadawo yace gatanan zuwa Aysher tafito fuskanta da alamar annuri amman tana kallon gogan nata tasan cewar yana cikin tashin hankali gaisheshi tafarayi ya amsa tare da tambayar yadda take tace tana lfy lau. Cikin jarumtaka Ahmad bayaso Aysher tanago weekness dinsa yafara magana da cewa" My love a gurguje nazo ne nayi miki sallama babana yazo xamu tafi tayiwu nadawo nan kusa may be kuma sai an kwana biyu so pls Aysher ta dan Allah ki tsaremin kanki karki fada tarkon masu yaudara masu jan hankalin 'yan mata kituna kullum aranki cewa dukkan yanwa tana tare da sauki [10/15, 1:23 PM] Zeetty: [10/15, 12:45 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 25-26 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Hankalin Ahmad yatashi sosai dajin maganar zuwan mahaifinsa babban damuwarsa ayanzu shine mahaifinsa bazai ta6a sauraransa har yayi masa uzurin zuwa gidansu Asher dan neman masa aurenta ba. Kana kallonsa kasan yana cikin tashin Hankali Zama yayi a gefen katifar dake dakin Mudansir yadafe kansa da Hannunsa (Ciwon kansa yatashi) cikin karfin hali yadago idanuwansa da sukayi jawur yakalli Mudansir yace"Mudansir abokina nasan kai abokine nagari dan Allah ga amanar Aysher tunda kana garin nan kasamin ido akanta karka bari a cutarmin ita karka yadda a aurar da ita da wani idan bani ba zan iya mutuwa idan narasa Aysher inasonda dayawa dan Allah nawan. Mudansir cikin tausayawa yakalli Ahmad _Hakika yana cikin wani hali cos Ahmad yana karfin hali da jarumta da wuya kagane abinda yake damunsa but akan son Aysher gashi yau Ahmad yakaraya yazamo rago yana neman yafara ZUBAR HAWAYE_ Mudansir yadafashi cikin sanyin murya yafara magana da cewa"Ka kwantar da hankalinka Nawan in sha Allahu Aysher matarka ce baka da wata mata sai ita da yaddar Allah nasan ma Abbanku bazai dauki komai da zafi ba karka damu kaji".. Mudansir yafada masa haka da ya kara masa kwarin gwiwa. But Ahmad cikin karaya yace"Nasan halin Abba I know him very well bazai ta6a yadda yabar ni ba zai dauki mataki akaina ne dan yasha fadamin abokina kai kanka kasan banajin magana amman wallahi a Da ne yanzu na nutsu narage wasu abubuwan ni babban tashin hankalina ma za'a nesantani da aysher" Awannan daren Bacci kauracema idanun Ahmad yayi saida Mudansir yayi masa dabarar bashi lemo wanda yayi mixed da codin kwalba daya batare da sanin Ahmad ba ya kwankwade aikuwa mintuna kadan bacci yayi awon gaba dashi. ********** Hello! Yauwa Alh. Kanajina mungano Dakin dayake jiya da daddare anan hostel din Apti ne dakin wani abokinsa wanda bincike yanuna mana tare sukazo daga kano shima abokin dan kano ne Hostel Room number sa 15 sunan abokin nasa Mudansir. Toh madallah nagode xakuji alert yanzu nagode. Cikin doki Alh.Lawan ya labar tawa su Alh.Aliyu komai nan take suka mike daniyyar tafiya dan yamma tayi kuma suna nesa da School din. Waya Alh.Aliyu yajawo ya fara kira bugu daya aka dauka. Hello! "Abba ina wuni ya yola dasu baffa" "Duk lfy kalau saddiq kaje airport gurin agent dinnan kaga komai yana zuwa da sauki kace masa anga yaron yashirya mana komai gobe morining flight nakeso mubi zuwa Saudiyya dan ko gida bazamuzo ba saina dawo".. Toh Abba barin karasa daman ina kusa airport sadiq ya katse wayar. Jikinsa har rawa yakeyi wajen kiran dan uwansa *Allah sarki naka sai naka* Ahmad yana zaune yagama shirya kayansa yana jiran abinda zai faru nan gaba yamika komai ga Rabbi. Yaji wayarsa tana ringing *My bro* yagani a rubuce dan haka yayi saurin dauka. Hello Yaya ina wuni kayi sauri ba time sosai kashirya komai naka gasu abba sun gano inda kake zasuzo...... Ahmad cikin sauri batare daya saurari karashen bayanin kanin nasaba ya katse wayar cikin sauri yakalli mudansir yace" Nawan bawani time sosai gasu Abba nan zuwa hostel pls ka adanamin wadannan abinda nabaka idan na bukace su saddiq zaizo yakarba and pls karka kawosu gidansu Aysher duk abinda zasuyi kujirani anan barinje nayi mata sallama dan Allah karka kawosu karikesu banaso atayar mata da hankali sai nadawo". Yana gama fadin haka baijira cewar mudansir ba yasakai da gudu yafice daga dakin. Ta boyayyen kofar fita daga Hostels din yafice yatari mashin sai Anguwae Damare. Yana zuwa a gurguje yasamu yaro yaturashi yayi masa sallama da Aysher. Yadawo yace gatanan zuwa Aysher tafito fuskanta da alamar annuri amman tana kallon gogan nata tasan cewar yana cikin tashin hankali gaisheshi tafarayi ya amsa tare da tambayar yadda take tace tana lfy lau. Cikin jarumtaka Ahmad bayaso Aysher tanago weekness dinsa yafara magana da cewa" My love a gurguje nazo ne nayi miki sallama babana yazo xamu tafi tayiwu nadawo nan kusa may be kuma sai an kwana biyu so pls Aysher ta dan Allah ki tsaremin kanki karki fada tarkon masu yaudara masu jan hankalin 'yan mata kituna kullum aranki cewa dukkan yalwa tana tare da kunci, Dukkam wahala yana tare da dadi Aysher hakika da nasan zan hadi dake a garin nan da ban aikata laifin da zaizamo kaddarar da zai nisantani dake ba danabi shawarar Mudansir yariko hannuwan Aysher cikin nasa yana ZUBAR HAWAYE yana fadin kirikemin amanar kanki duk wuya duk tsanani karki bari a rabani dake zan iya hakura da aure idan narasaki ko ciwon sonki yazamo sanadiyyar barina duniya, ga Abokina mudansir nayadda dashi kidaukeshi matsayin yayanki duk wata matsalarki kinemeshi ga wayata guda daya ki rike zan kiraki a duk inda Allah yakaini" Aysher cikin nata ZUBAR HAWAYEN tace karike wayarka kar anemeka a cikinta wai meye kayi ne haka kuma ina xaka tafi? Yace"Ba ishashshiyar lokaci aysher but kitambayi Mudansir zaifada miki komai xoben hanunsa yaciro yasaka mata tare da cewa ga wannan yazamo madubin da zai dinga hasko miki ni a idanunki aysher waya kuma karki damu bawanda zaikira cikinsa sai ni I love u Aysher stay bless. Yajuya da sauri dan bayaso Aysher tagano Karayarsa da kukan daya zo masa. Yadanyi mata nisa Tadaga muryanta da karfi tace"I love u too Ahmad bazan manta dakaiba in sha Allahu banda wani miji sai kai" Dasauri Ahmad ya juyo fuskarsa cikin farin ciki _Hakika Aysher ta wanke masa zuciyarsa yau tafurta tana sonshi da bakinta wow_ Murmushi mai tsayawa masoyi arai suka yima junansu Ahmad ya daga mata hannu a dai-dai lokacin mai mashin yazo wucewa Ahmad yatare yahau baisake juyowa ba amman kuka yake kukan zuciya...kukan rabuwa da masoyi. [10/15, 1:23 PM] Zeetty: *Bayan ke azuci banda kowa uwargidata daga ke na rufe* *Bayankai azuci banda kowa miji na aure maisani farin ciki* πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Suna tsaye sunyi cirko-cirko cikin Hostel din anyi-anyi da mudansir yafadi inda Ahmad yake yaki yace baisan inda yajeba amman ga kayansa ya ajiye yanzu zai dawo. Cikin fushi Alh.Aliyu yakalli mudansir yace"Wato saboda rashin jin magana har hada baki kukayi kukazo state daya karatu saboda baku da wanda zaifada muku kuji ko? Kai meyahanaka kazamo mawakin meyasa? Mudansir yace "Wallahi Abba nima daman Already Babana yasamomin wannan makarantar sai Ahmad yazomin da tasa maganar cewa shima nan zaizo wallahi banda masaniya kuma ba hada baki mukayi ba, Maganar waka kuma nahanashi Abba koshi Ahmad din zaka tambaya bansan yaje yayi wakar ba dan nahanashi yaki jine kawai" Alh.Aliyu gyada kansa yayi alamar gamsuwa kafin yace"Kayi sa'a nasan halinka tun a kano kanada rashinji kaima amman ba kamar Ahmad ba kuma nasan Ahmad yanada taurinkai baka isa hanashi abinda yayi niyya ba....dan haka naji uzurinka yanzu dai bazaka fada mana inda yatafi ba kana cewa zaidawo-zaidawo munfi minti talatin a tsaye a gurin nan kodai hada baki kukayine ma yagudu". Kai Mudansir ya kada yace"Wallahi Abba zaidawo ba guduwa yayi ba Ahmad fa yafara Nutsuwa....... Kul karka karasa fadin haka haryanzu dasauranshi nasamo maganin....... Tsayawar Mashin a kusa da su dakuma Saukowar Ahmad shi ya tsayar da mahaifin Ahmad daga maganar dayakeson karasawa. Ahmad yakaraso gurinsu yana sosa keya kansa a sunkuye idanuwansa sanye cikin bakin glass yafara gaishe da iyayen nasa. Alh.Labaran da Alh.Lawan ne kawai suka amsa Alh.Lawan yakara da cewa Kakyauta Ahmad saika gudu ba sallama. Ayimin hakuri baffa yana magana yana satan kallon mahaifinsa shima mahaifin nasa kallonsa yakeyi *Hakika tsakanin 'Da da mahaifi sai Allah dan wani irin soyayyar Ahmad ne yatasowa mahaifinsa hakika Allah ya dora masa son dan nasa na fari kawai bayason nunawa ne cikin iyalansa saboda gudun fitina amman Ahmad bayan rashin jinsa yanada zuciya mai kyau* Mota suka bude Ahmad yana gaba shida Alh.lawan hannu yadagowa Mudansir cikin magana mai karfi yace karka manta ka kulamin a jiyar dana baka wannan sakon kuma za'azo akarban min idan nasamu sararin hakan. Hawaye Mudansir yake gogewa hakika sabo turken wawa inasonka nawan Allah ya tsaremin kai aduk inda kake. *********** Kai tsaye Airport sukaje jirgin da zaitafi kano suka shiga. Suna sauka a airport na kano suka samu saddiq da agent dauke da passport din Ahmad dana Alh.Aliyu jirgi saura 15minute yatashi dan haka agurguje Alh.Aliyu da Alh.Labaran sukayi sallama. Ahmad a gurguje yace"Saddiq akwai sakona gurin Mudan a Yola idan ina bukata zannemeka ka karbomin kuma inaso kaga Agent dinnan sosai dan zaitaimakeni nan gaba" Baijira cewar Ahmad ba suka shige gurin screening. Lokaci yana cika suka haye jirgi sai Airport na Sarki Abdul'azeez nidai nace Safe landing Ahmad Allah yasa Aysher rabonka ce. *A SQUARE* MAMAN HANAN [10/16, 12:51 PM] Zeetty: [10/16, 12:50 PM] Zeetty: [10/16, 12:08 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 27-28 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *ABOKAN ZAMA, ABOKAN AIKI* _ZAMANTAKEWAR GURI GUDA GIDA 'DAYA KO WURIN AIKI 'DAYA DOLE TA HA'DA MUTUM DA ABOKAN HUL'DA NAKIRKI DA MARASA KIRKI, MASU GASKIYA DA MARASA GASKIYA_ _'YAR UWATA MUSULMA NASIHATA GAREKI ITACE, IDAN HALIN RAYUWA YASANYA DOLE SAIKIN FITA AIKI KO SANA'A KO CINIKI, KAR KIYI KAWANCE DA MARASA GASKIYA, MASU HA'INCI, FASIKAI, MASU GULMA, MASU DAGAWA, MADU KUSHE, MASU ALFAHARI, MASU RAINA ALHERI IDAN KINYI HAKA BAZAKI SHIGA LOKON DA BAYA BILLEWA BA, RAMI MAI WUYAR HAUREWA, ALLAH YA TSARE_ _LALLAI KINEMI MASU GASKIYA MASU SANIN KIMAR AURE, MASU SANIN DARAJAR MAZAJENSU, MASU SANIN ALHERI DA RIKON AMANA_ Hon.Mahmoud tun bayan dawowarsa daga Abj yasallami Nura saboda kai kararsa da Nura yakai gurin shugaban jam'iyyarsu cewar zai auri yarinya karama kuma cutarta yakeson yayi. Shugaban party yayi-yayi da Nura yafadi dalilinsa maikarfi wanda zaikawo cikas a auren Mahmoud da Aysher but Nura yakasa fada, bazai iya tonawa ubangidansa asiriba wannan sirri ne amman duk yadda zaiyi bazai bari a cutar da Aysher ba. Cikin masifa Hon.Mahmoud yake fadin"Ni zaka ciwa mutumci Nura kakai karana har wajen shugaban party anya Nura ba hada baki kukayi da 'yan adawa suka siyeka ba toh narantse da tsarkin mulkin Allah yau basai gobe ba kadaina cin abinci a karkashina kuma Aysher da yaddar mai duka saina aureta naga yadda zakayi bantaba sanin kai makiyina bane sai yau so leave my office now bana fatan nasake ganinka a rayuwata zan iya rabuwa da kowa akan Aysher albashinka na wannan watan zakaji alert" No kabarshi kawai ai Alhamdulillahi natara nawa na halak ba yaki haram yaki halak ba so nayafe maka Allah yaganar dakai Allah ya kubutar da wannan yarinya daga sharrinka nabarka lfy. Nura yana gama fadin haka yabar office din. Cikin daga murya Hon. Mahmoud yace zaka gani nura dani kake magana zansa a kawarmin dakai daga doron duniya tunda da alamar haryanzu baka ladafta ba. Nura yana zuwa gida yacema matarsa ta shirya tunda ana hutun school gobe su wuce garinsu zari'a _dan yasan halin Hon.mahmoud bazai barshi haka ba_ Waya yadauka yakira hukumar yansanda yasanar musu yana bukatar police mutum biyu wanda zasu kwana gidansa. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Jirginsu yana landing fasinja aka sassauko drop din mota Alh.Aliyu yadauka haryanzu baicema Ahmad kala ba yasanarma driver inda zaikaisu cikin harshen larabci. Shidai Ahmad rarraba idanuwa yake dan ganin kauyukan larabawa da aketa wucewa. *سوف Ψ’Ψͺي Ψ₯Ω„Ω‰ عسير* *WELL COME TO ASIR* Haka aka rubuta jikin wani Singboard Ahmad yakaranta lokaci guda kirjinsa yabuga dan hango gidajen dake kauyen sunata wucesu a mota kafin su karasa gidan abokin mahaifinsa [10/16, 12:51 PM] Zeetty: Sun kauka A asir Lafiya Ahmad dai hankalinsa a tashe dan ganin irin kauyen da babansa yakawoshi da sunan Horo wannan dama a gida yabarsa Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hakika ganin yadda garin yake yasa Ahmad fiddarai da auren Aysher da sauri yakarasa gurin mahaifinsa suna tare da mutumin da yadankawa amanar Ahmad a hanunsa yasan mutumin sosai suna haduwa akai-akai idan Alh.Aliyu yazo aikin hajj ko Umara dole ne saiyazo asir sun hadu da *Muhammad fallata* (Sunan mutumin kenan wato fallata yana nufin fulani) Garin Asir larabawane masu kiwon shanu da kuma noma ana kawo musu renon yara wato matan garin asir din kenan. Dasauri Ahmad yakarasa gurinsu bayan yagama nazarin kauyen da gidajen lakan dayake jere a garin durkusawa yayi cikin taushin murya yace"Abba kayafemin dan Allah nayadda kamin komai kowane irin horo ne Abba akan kabarni a wannan garin basajin yarena Abba nima banajin nasu rayuwata zata wahala Abba gwara kamaidani gida ko gidan yari kakaini harna tsawon yadda kakeso akan barina a wannan kauyen"... Wani Kallo mahaifinsa yabishi dashi kafin yace"Nariga nagama yanke hukunci Ahmad bakaji idan har zamanka anan garin baisaka shiryuwaba Narantse da Allah nafidda rai da shiryuwanka zan mikawa Allah komai nasaka maka ido amman dole kazauna anan na tsawon shekara daya kafin nazo na waiwayeka naga halin dakake ciki idan naga alamar ka ladafta to falillahilhamdu zamu koma tare idan kuma naga dasaura toh zan kara baka wata shekarar." Yakalli Fallata cikin harshen larabci yace"Gashinan abokina karka tausaya masa karka dubi tsakaninmu kadinga sashi yana zuwa kiwo ko noma sosai tunda yaki karatun ace shine babba yaki nutsuwa haryanzu" Cikin tashin hankali Ahmad yace"Abba Naji zanyi maka biyyaya insha Allahu zanzamo 'Da nagari zakayi Alfahari dani for the first time arayuwarka but Abba Inason Aysher Abba kataimaka kajemin neman aurenta kafin nadawo karsu bada ita dan Allah Abba mudansir zaiyi excorting dinka gidansu dan Allah Abba I love her very much wallahi idan na rasata bazan iya auren wata ba Abba" Ahmad yakarasa fada yana ZUBAR HAWAYE _Hakika Alh.Aliyu yatausayama dan nasa abinda zaisaka Ahmad kuka ba karamin abu bane dan Ahmad jarumine na gaske dawuya kagane yana cikin damuwa but akan Soyayyar Aysher yadawo mace mai rauni dole zanje nagana da Mahaifin yarinyar nan tabbas Ahmad yafara shiryuwa may be ma harda taimakon Aysher dan haka zanje na nemo masa aurenta_ Alh.Aliyu yayi murmushi for the first time tun tasowarsu daga Nigeria yakalli dan nasa yace"Ahmad zanje maka neman auren Aysher In Allah yaso amman sai naga yanayinka kafin ayi auren ina nufin sai bayan shekara daya" Kai Ahmad ya girgiza tare da cewa nayadda Abba Nagode Allah saka da Alheri zan baka mamaki Abba. Sallama Alh.Aliyu yayi da Fallata yakarasa gurin mai taxi daya dauko drop dan aranar zai koma cikin mecca dan jirginsu zuwa Nigeria zai tashi da asuba ne. Ya bude bayan motar zaishiga dasauri Ahmad yakarasa gurin Mahaifin nasa ya tsugunna tare da ajiye kafafunsa a kasa kamo hanun mahaifin nasa yayi yana Mai ZUBAR HAWAYE tare da fadin"Abban kayafeni dan Allah duk laifin danayi maka a baya da bacin ran dana saka ka a ciki kayafemin In sha Allahu saina zamo abin fahari a gareka zan baka mamaki zan zamo fiye da yadda kakeso nadawo Abbana I will missed you kacema Umma tayafemin zankirata na roki gafararta Nasan nasaku bakin ciki amman In Allah yaso daga yau yazama tarihi Abbana. Alh.Aliyu shima ZUBAR HAWAYEN YAKE cikin ransa kuwa fadi yake *dole ne zaisa nabarka Ahmad inasonka fiye da sauran yarana dole ne zaisa nadauki tsawon shekara batare da nasaka a idona ba* A fili kuwa cewa yayi"Na yafe maka Ahmad ubangiji ya yafe mana kuskurenmu zan turo maka da kudi idan kana bukata amman na bama fallata wasu kudaden masu dama I love u too my son Allah maka Albarka" Ahmad cikin jin dadi yadinga cewa Amin Amin Abba inada kudi sosai a account dina ma nagode Dad Allah yasaka maka da Aljanna. Cikin dariya Alh.Aliyu yace wow naji dadi Ahmad lallai kafara hankali kaine zakace bakason kudi kacemin nabarshi Alhamdulillahi Ahmad lallai kafara nutsuwa Allah maka Albarka Allah kara shiryamin kai. Dakyar shima Alh.Aliyu yatafi yabar 'Dan nasa suna dagama juna hannu. Fallata dakin da Ahmad zai zauna ya nuna masa daki dayane da toilet a ciki da katifa a kasa. Addua Ahmad yayi Allah yasa hakane mafi Alheri a gareshi Amman baisan yazaiyi da rayuwa cikin larabawa da basajin hausa ba sai larabci kadan daga cikinsu ne suka iya turanci.... Wannan kenan MAMAN HANAN [10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 3:40 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 29-30 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *Maman hanan lafiya kuwa yau naga typing din naki ba page kuma da alamar kamar badaga inda yakamata kifara ba kenan* _Nagode da kirana dakukayi kuka ankarar dani kuskurena hakika maman hanan tana jin dadin yadda kukebin wannan novel din nata nagode ayimin hakuri mistake nayi gurin posting zantafi dauko Hanan daga school ina saurine_ Artabu akayi sosai tsakanin yansandan dake gadin gidan Nura tare da wasu mutane guda biyu wanda suka boye fuskokinsu. Saida sukaga dagaske idan basu gudu ba police din zasu iya kamasu kamin subar gidan dagudu dan kar asirinsu ya tonu. Bayan komai yalafa a daren yansanda sunyi-sunyi da Nura yafadi wanda yake zargi da aikata masa haka Nura yace bakowa shidai kawai jikinsa ne yabashi wani al'amari zaifaru shisa yace suzo. Bayanda basuyi da nura ba yafada musu gaskiya amman yaki. Dan haka suka rabu dashi. Da asubahin ranar yadauki iyalansa suka kama hanyar zuwa zaria cikin ransa yanata tunanin yadda zaiyi yataimakawa Aysher koda zai iya rasa rayuwarsa tabbas yanzu yatabbatar Hon.Mahmoud bashi da imani kuma zai iya aikata komai saboda Yasamin Aysher. Ina zanga wannan saurayin nata ko mahaifinta kai dole zuwa yola yakamani. Tunanin da nura yaketayi kenan har suka karasa anguwar tudun wadan zaria gidan surukansa Kaiwa yakeyi yana komowa Hon.Mahmoud kenan a kasaitacciyar falonsa yakalli yaran nasa tare da fadin kukace kunje gidan a kulle ko? Oko ya gyada kansa yakara da cewa eh mai gida harta katanga munhaura amman da alamar babu wani abu mai motsi a gidan. Gyada kansa yayi cikin gamsuwa kafin yace kutashi kutafi kusa ido akansa sosai duk inda kukagansa kudaukomin shi. Angama maigida suka fada gaba dayansu. Kuje nasallameku. Mikewa sukayi suka fice daga falon. Nura dani kake magana zansa duk inda kake a bincikominka bazan halaka kaba kodan sanadiyar dakayimin na haduwa da Aysher amma zansa a kullemin kai harsai bayan bikinmu da Aysher kafin a sakoka lokacin munriga munzama daya nida ita badaman rabuwa. Hon.Mahmaud yafada dakarfi tare da wani irin dariya mai sauti dayayi. ********* Zaune take a dakin Fatima dan yau gidansu fatima tazo hira. Aysher takalli fatima tace"kawata nifa duk abinda wannan mutumin ya aiko dashi bana amfani dashi kuma wayar daya aikomin ma na ajiyeta dan ko kallonta banason nayi. Awayar yadikko yake kirana nan ma harya gama sambatunsa bana cemasa komai" Fatima tace yauwa haka zakiyi tamasa harya gaji ya hakura maye kawai ni wallahi nafisonki da Ahmad dinnan kunyi matching sosai har kamanni kukeyi dashi. Cikin bacin rai Aysher tace"Ahmad yau kwana 8 banji daga gareshi ba ina tunanin koma yaudarata yazo yayine" Kul karki sake fadin haka Ahmad na Allah ne masoyinki ne nagaskiya bazai taba yaudaranki ba kawata kiyimasa uzuri......... Tsalle Aysher tadaka tare da ihu mara sauti can kuma saita tsaya data tuno wayar dake manne a kugunta wanda fatima tasa matashi a vibrating ne yake vibrate a jikinta dasauri taciro wayar daga jikinta tafara nunawa fatima number da ake kiranta dashi fatima tace Number kasar waje ne Aysher yisauri kidauka karya katse. Kafin Aysher tadauka kiran yakatse Aka kara bugowa tadauka cikin sanyin muryansa taji yace"Amincin Allah yatabbata a gareki masoyiyata ma'abociyar nutsuwa da kamala" Wani murmushi tayi ta dagama Aysher gira kafin tabashi amsa da cewa"Nayi farinciki dajin wannan zazzakar murya taka ya sahibi na amman ina fushin rashin jinka dabanyi ba tsawon kwana takwas. "kiyi hakuri my love hakan yafarune saboda wasu abubuwan dana tsayayi kece mutum nafarko dana fara kira yanzu na sayi layin dan awayar kasuwa naketa waya da yan Nigeria kwanaki takwas dinnan da banjiki ba jinsa nakeyi kamar shekaru takwas kiyi hakuri natsaya yimana shirin gina rayuwa makyau ni dake da yaran da zamu haifa bari zankiraki da daddare kiyi hakuri ina saudiyya hakan yafaru sakamakon wani laifi danayi Mudansir zaizo yadubaki zaisanar miki da komai dafatan bazaki gujeni ba idankinji ko wanene ni a baya ina sonki Aysher sonki mai zafi ina miki son da bantaba yima wata mace ba a rayuwata, Cikin sanyin hali Aysher tace" Inasonka dayawa Ahmad ubangiji ya tsaremin kai karikemin amana banda wani miji saikai ina sonka aduk yadda kake muddin kayi tuba dan Allah" Ajiyar zuciya Ahmad yayi kafin yace Nagode ki kulamin da kanki dan Allah zankiraki da daddare mudansir zaizo mexai kawo miki?..... Bakomai karka damu saika kiradin bana bukatar komai kahuta. Ahmad yace'Bye i love u" I love u too Ayshee tabashi amsa. Wani ihu fatima tasake kafin tace Aysher Ahmad yamayar min dake mara kunya lallai najinjina masa. Dariya sukayi gaba dayansu. [10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 11:12 AM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Mudansir a daren ranar yazo yakira Aysher tafito tagaisheshi ya amsa cikin fara'a yanata tsokananta tare da tambayarta kawarta fatima tace tana gida. Mudansir Yace"Abokina yaturoni gurinki domin baiyana miki abinda yafaru dashi abaya hakika abokina yakasance maitaurinkai zaciya gefe guda yanada hakuri da saurin yafe abu. Abaya Ahmad bayajin magana irin wanda dai kikasan samarin yanzu matasa harma da kadan daga cikin masu aure suna aikatawa amman yanzu cikin ikon Allah yashiryu. Allah ya taimaka yakintsu dalilin haduwa dake Aysher.... Dasauri Aysher tadago kai takalli mudansir Yace"kwarai kuwa Aysher Allah yakawoki rayuwar Ahmad domin kizamo tsanin shiryuwansa domin tunda yahadu dake Lokaci daya ya tsunduma cikin kogin kaunarki. Ya lura dake keba irin wadancan yan matan dayake mu'amala dasu bane dan haka yadinga rage wasu abubuwan ahankali lokacin daya tabbatar sonki yake da gaske saiya hakura da wancan abubuwan dayake aikatawa saboda yasamu amincewarki. Aysher bana fatan Abokina yarasaki arayuwarsa domin kasancewar hakan yana nufin abubuwa dayawa game da rayuwarsa wanda bana fatan hakan takasance dan Allah karki guje masa natabbata bazaki taba samun masoyinki na gaskiya kamarsa ba. Dalilin tafiya dashi saudiya kuwa shine wakar dayayi ta Hiphop zakiji ana fadin wakar *A.A HAMEED* ko? Aysher tace"Eh inajin wakar sosai a radio dakuma gari" Mudansir yace toh Ahmad dinkine ya rerata abinda ake nufi da A.A Hameed kuwa shine Ahmad Aliyu Hameed shine cikakken sunansa. Ido Aysher tazaro sosai. Mudansir baikulataba yaci gaba da cewa"Wannan wakar tunkafin Ahmad yayita nahanashi rerata yakiji batare da saninaba yaje yayita Ahmad yayi wakar nanne kawai dan ra'ayin kansa dankuwa mahaifinsa ya tara kudin da har bayan ransa bazasuyi talauci ba kawai sha'awa abin yabashi Ahmad yanada degree a bangaren hada magunguna (Medicine) wanda yayi a Ghana. Masters akaturoshi garin nan amman ya buge da hakan dan a guji turashi wata kasar ne saboda gudun haka Amman yanzu ina mai tabbatar miki Ahmad ya natsu bazan ce komaiba saboda yahanani fada amman Lokaci zai tabbatar da hakan wato nan da wata takwas din da zaidawo saboda haka kicigaba da masa addua mahaifinsane yaturashi kasar saudiyya awani kauye mai suna asir gurin abokinsa akan yaxauna acan amatsayin horo gareshi. Cikin alamun gamsuwa Aysher tace nagode Mudansir inason Ahmad koda ace abinda ya aikata yafi haka muni tunda ya tuba inasonshi.. Idan kunyi waya kace masa soyayyarsa tananan daram cikin zuciyata babu abinda yaragu bagudu babu ja da baya. Kace masa ina nan inajiransa har sanda zaidawo. Inayimasa fatan alheri Allah ya datar dashi. Cikin murmushi mudansir yadinga amsawa da amin Aysher amin nayima abokina murna gashi wannan yace nasiyo nataho miki dashi. Aysher tace"Kai yaya mudansir saida yasaka dawai niyya Alhalin baya kasar nikam nayafe" Bakisan Ahmad bane zaimiki abinda yafi haka wannan bakomai bane indai yanadashi bakudina bane kudinsa yaturomin nadinga kulamasa da iyalinsa a cewarsa baki da wanda zaimiki saishi kofa abude take idan kinada bukatar wani abu kisanar masa zanzo nakawomiki kanwata bazan gajiba" Godiya sosai Aysher tayi masa bayan takarbi ledojin hanun mudansir sukayi sallama tashige gida shikuma yashige mota yatafi. MAMAN HANAN [10/19, 9:07 AM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 31-32 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *BAYAN WATA 3* Abubuwa dayawa sun faru abangarori da dama. Bangaren Aysher Alh.Mahmoud zuwansa yola biyu kuma duk zuwan dayakeyi basu taba haduwa da Baffa Usman ba wato mahaifin Aysher. Duk zuwan dayakeyi baitaba samun hadin kan Aysher ba saima bakaken maganganu dayake samu daga gurinta, Gefe guda soyayyarsu Da Ahmad tana kara bunkasa suna manne da junansu a waya koda yaushe kuma haryau yadikko batasan da wayar ba. Mudansir yana yawan zuwa idan yana gari dan idan yasamu hutu kano yake komawa kuma duk zuwan dazaiyi saiya taho mata da sako inji Ahmad kamaru turere body spray da roll on dasauran kayan kwalliya dai akwai lokacin daya kawoma Aysher wasu dogayen riguna saudi fashions da zobuna na gold guda biyu da sarka da dankunne yace Ahmad ne yaturo mata daga saudiya. Awannan lokacin dakyar Aysher ta karba tana mamakin yadda Ahmad yasamu kudi masu yawa haka shida akace yatafi kauye kiwo da noma. Mudansir ne yakwantar mata da hankali cewar Ahmad idan yayi kiwon nan kudi ake biyansa shine yatara yasiyo mata wadan nan kayan. Itadai bata gamsu da hakan ba ammamdai tabishine kawai a haka. Nura baisamu zuwa yola amman yabar Abj yakamawa matarsa gida a zaria cikin dare sukaje suka kwashe kayan nan ma saida akayi artabu tsakanin yan ta'adda da yan sandan da Nura yatafi dasu. Nanma Nura kin fadawa yansandan wani abu yayi dan koba komai Hon.Mahmoud babban mutum ne bazai yiwu ya tozarta shiba amma zaibidashi tabayan gida inyasan wata ai baisan wata ba bazai taba bari duniya tasan matsakar dake tare da Hon.mahmoud ba amman bazai yadda ya cutar da yarinyaba wadanda ya cutar abayama sun isa. Za6e yafara gabatowa dan haka Hon.Mahmoud yayima yadikko magana a waya cewar yanaso yaturo magabatansa suzo su samu mahaifin Aysher. Yadikko tace"Alh. Kafara zuwa tukunna kugaisa da mahaifinta kafin manya suzo yanzu hakama yazo daga lagos yana gida".. Toh inanan zuwa gobe ko jibi. Shikenan saikazo ranka dade Kwanaki biyu tsakani Hon.Mahmoud yadira a garin yola. Bayan sunhadu da mahaifin Aysher Baffa Usman sungaisa Hon.Mahmoud yagabatar masa da kansa a matsayin mai neman auren Aysher tare da cewa sundade tare dan yakwashe watanni biyar yana zuwa. Cike da mamaki Mahaifin Aysher yakira Aysher tazo tambayarta yafarayi ko tasan da zuwa Hon.Mahmoud Kai Aysher ta girgiza kafin tace"Baffa bansani ba asalima nadakatar dashi dan banasonshi" Kaji abinda tace Malam Mamuda. Cikin kame -kame Hon.Mahmoud yace tasani mana dan har mahaifiyarta tasan da maganar. _Sai yanzu Baffa Usman yagane karatun wato dai shine mijin da yadikko tace tayiwa Aysher aikuwa bazai yiwu ba dan bai amince da mutumin ba_ Dan haka baffa yace"Toh kayi hakuri kaji abinda yarinya tace dan tunkwanaki danazo yarinyar nan tacemin bata amince dakai ba kuma na fadawa mahaifiyarta bata sanar maka bane kawai kayi hakuri dan Allah. Allah yazaba maka abinda yafe Alheri. Kan Hon. Mahmoud a sunkuye yakasa amsawa har baffa yatashi dan yin alwala zaije masallaci. Aysher tamike zata shige gida Hon.mahmoud yace "Kituromin maman taki muyi sallama" Dan Allah mama kitaimaka yanzu tsawon wata biyar ina hanya tsakanin Abj da yola dan tsananin soyayyar Aysher na fahimci halinta inasonta da yawa kibama Baba Hakuri Aysher yarinyace haryanzu batasan menene so ba nasan zata soni bayan munyi aure ni mama konawane zan kashe idan zansamu Aysher. Barwannan maganar Alhaji ai mahaifinta kudi bazai siyeshiba yanada taurinkai kabari kawai zan nemo Yarbingel tarakani gurin wani malami dan ayi masa addua ya amince matsalar kawai kudi malamin yake yankowa dayawa.... Cikin rawan jiki Hon.Mahmoud ya karkace yadauko bandir na yan dubu-dubu yabama yadikko dubu dari biyu yakara da cewa ki kirani a waya idan ana bukatar kari dan Allah yayi aiki mai zafi sonake ayi auren nan da wata biyu lokacin zabe yarage wata daya kenan. Bayan sunyi sallama yadikko dasauri takoma daki tafara boye kudin kafin takira Yar bingel awaya cewar tazo gobe dan rakata gurin boka Hargitsa'u....... *Masu karatu yanzu za'afara labarin ku kasance dani* MAMAN HANAN [10/19, 9:11 AM] Zeetty: [10/18, 10:00 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 33-34 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *Godiya gadukkan yan group din Hausa novels only group* *Inajin dadin yadda kukebin wannan labarin nawa dama wanda nayi a baya I love u All*πŸ’― Washe gari su yadikko sukaje gurin boko hargitsa'u gaisheshi suka farayi dayi masa kirari. Ya amsa da cewar sannunku da zuwa tsinannu la'anannun Allah tsinuwar Allah yatabbata a gareku nasan abinda yake tafe daku amman ina bukatar nasakeji daga bakinku. Cikin rawar jiki Yadikko tayi masa bayanin komai sunaso a cusa son Alh.Mahmoud a zuciyar Aysher shikuma mahaifinta shima asaka mashi son Mahmoud acikin ransa ya amince da aurensu. Abu maisauki kenan inji Boka hagitsa'u yafada a baiyane. Nan ya harhada musu abubuwa yabasu tare da cewa nan da kwanaki uku zasu ga abinda zaibiyo baya. *********** Ahmad suna manne da Aysher tawaya yana baiyana mata yadda sonta yaketa karuwa cikin ransa itama tana fada masa yadda takeji game dashi. Yace"Ni babban farin cikina shine saura wata uku nazo naganki awannan lokacin kuwa natabbata Abba bazaiki zuwa neman min aurenkiba saidai jikina yana bani labarin akwai wani babban Al'amari dazai faru bansan ko daga wani bangare bane amman ina addu'ar Allah yasa koma meye yazomana dasauki, Kuma Allah yasa bake abin zaishafa ba ko auren mu dan Aysher ina miki son da bakina bazai iya furtawa ba zantayi miki addua Allah yakareminke zandinga miki dawafi duk ranar juma'a namiki Alkawari matata" Aysher tace"Nagode sahibi na in sha Allah ba abinda zaifaru Ni takace bata kowa ba" Inajin dadin yadda kike karamin karfin gwiwa akan aurenmu nagode. Hira sukaci gaba dayi cikin so da kaunar junansu. Cikin kwana 3 komai yakasance wato Baffa Usman dakansa yacema Yadikko taturo masa wannan mutumin dayazo neman auren Aysher yanason ganinsa. Wohoho kazo kaga murna gurin yadikko dan haka aranar takira Hon. Mahmoud tasanar masa a washegarin ranar yabiyo jirgi zuwa yola. Zuwan safe yayi shikansa ganin irin tarban daya samu gurin surukin nasa yasan da banbanci da wancan lokacin da suka hadu bayan gaishe-gaishe baffa Usman yace"Kayi hakuri bisa abinda yafaru a baya nazauna nayi nazari kaine kafi dacewa da Aysher tunda bata dawani tsayayye kuma nima aurar da ita nakeso nayi dan haka ina neman Alfarman ko bayan aurenku kabarta tazana jarabawan kammala sakandire. Cikin jindadi Hon.Mahmoud yace"In sha Allahu Baba nagode!Nagode" Baffa yamike tare da fadin barin turo maka Aysher. Aysher tana dakinta ta tattara kayan da Ahmad ya aiko mata dasu harda zobunanta da sarkan zatakai gidansu fatima aboye mata _Dan yawanci kayan da mudansir yake kawo mata gidansu fatima take kaiwa a boye mata tadauki abu guda daya ko biyu dan idan yadikko tagani kwacewa zatayi ta aikama yarta_ _Duk kayan da Hon.mahmoud yake aiko mata dashi bataso yadikko ne take karbewa amman bazata iya nuna mata na Ahmad ba dan tana sonshi_ Tana cikin tura kayan a babban leda taji muryan mahaifinta yana kwala mata kira. Dasauri tafito dan tana gudun karya leko dakin yaga kayan. Kije kinada bako awaje yana gama fadin haka yayi wucewarsa yabarta a tsaye. Komawa daki tayi tadauki hijab tasaka tafita. Hon.Mahmoud tagani jingine jikin taxi din daya taho dashi daga airport haka kawai taji bazata iya masa rashin da'a ba dan haka tafara gaidashi ya amsa yana washe baki dan tunda yake zuwa shi kadai baitaba ganin ranar da Aysher ta gaisheshi ba sai yau. Surutu yayita mata itadai bata bashi amsa yayi mata maganar turo manya nanmadai shiru Aysher tayi masa amman takasa bude bakinta tace masa batasonshi. Ahaka suka gama Hiran sukayi sallama. Shidai Hankalin Hon.Mahmoud rabi yakwanta rabi kuma yana tunanin inda zaisa a nemo masa Nura yakamashi yaboye bayaso yatona masa asiri dan yadda yake ganin yafara shawo kan Aysher da mahaifinta bazaiso wani abu yazo yagifta tsakani wanda har zaizamo cikan ga lamari aurensu ba. Kafin Baffa Usman yakoma lagos saida Hon.Mahmoud yaturo magabatansa aka tsayar da maganar aure wata biyu masu zuwa amman amarya bazata tare ba sai bayan tazana jarabawarta ta kammala sakandire da wannan yarjejeniyar aka rabu. Zuciyar Yadikko fari tasss saboda bakaramin kudi take cafka daga gurin Honourable ba Aysher takasa sanarma da Ahmad abinda akeciki kamar an daure mata baki tasa sanarma da Mudansir ma itadai gata nanne kawai bawai auren takesoba amman takasa musu akan lamarin auren ita kanta kawarta fatima data fara bama Aysher shawara akan karta amince Aysher cewa tayi dole zata hakura tayima mahaifinta biyayya. Wannan abinda tace shine yarufema fatima baki amman jikinta yabata duk yadda akayi ba banza ba Baffa Usman Da Aysher suka amince da maganar auren nan. Hakika fatima tana tausayama Ahmad da akwai yadda zatayi ta sanar masa da tayi to bayadda zatayi saidai ta tayasu addua. Kayan Aysher datake kawowa gidansu ajiya yana dakin Maman Fatima a drower dinta a kulle. Mudansir ma yakwana biyu baizoba amman Ahmad ya shaidama Aysher cewar Mudansir din yana kano sunsamu hutu ne mai dan tsawo. Nura zuwansa uku yola yana bincikar inda Ahmad yake a boye amman duk iya bincikensa a anguwarsu Aysher yakasa samun inda yake danshi a tunaninsa Ahmad dan yola ne. Hankalinsa yatashi daya samu labarin cewar mahaifin Aysher yabama Hon.Mahmoud auren Aysher inda wani amintacce acikin yaran Hon.Mahmoud din yake kawoma nura duk wasu informations daya danganci auren dan Nura yanayi masa sallama mai tsoka. Haka zalika yaron shine yake sanar da Nura inda yakamata yadinga shiga a abj dan gudun fadawa tarkon yaran Honourable dan Nura yana shiga abj sosai bawai yafasa shiga bane Allah ne baisa sun ganshi sunkamashi ba. [10/18, 10:15 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Komai da lokaci Biki ana maganar saura wata daya dan haka nan da kwana uku za'akawo kayan aure daga Gombe asalin Garinsu Hon.Mahmoud kenan inda zaifito takarar dan majalisar Gombe. Kuma Har wannan lokacin Aysher takasa sanar da Ahmad kota budi baki zata sanar masa saita kasa saidai bayan sungama waya tayita kuka duk ta fige ta rame gefe guda ga masifar yadikkonta. Fatima tarasa abinda yake damun kawarta dan haka tabata shawarar cewa takira Baffanta tace masa dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mahaifiyarta dantaje tayi musu sallama sannan taga mahaifiyarta wanda rabon data ganta tun tana primary 6 bazata mantaba Baffa yakaita tayi hutu kafin Common entrance exam dinsu yafito. Taji dadin wannan shawarar ta fatima dan tabbas tana bukatar kebancewa. Wayar fatima ta ara takira baffa dan ta haddace Number bayan yadauka ta gaisheshi sannan tafada masa cewar dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mamanta" Yace"Kibari Aysher ina hanya yau zantaso zuwa Yola da yaddan Allah idan nazo zankaiki dakaina kigana da dangin mahaifiyarki har itama kisake ganinta idan tazo daga kano kinji" Allah yakawoka lafiya. Ameen Aysher. Takatse wayar tare da bama Fatima labarin yadda sukayi. Fatima tace" Aysher kidage da addua dan Allah kidinga farkawa cikin dare kina kaiwa ubangiji kukanki hakika Allah Al-musauwiru ne zaiyaye miki duk wani kunci dayake cikin zuciyarki" Nagode Fatima ina Alfahari dasamu kawa guda daya tamkar da dubu kamarki ubangiji yabarmu tare. Haryau yadikko batasan Aysher tanada wayaba kuma Hon.mahmoud yabata waya taki amfani dashi tace batason rike waya. Danhaka shima a wayar yadikko yake kiranta bayajin ko kunya yadinga mata hiran soyayya wanda batajin dadinsa sam dan haka amsarsama daga eh sai a'a. MAMAN HANAN [10/19, 12:55 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 35-36 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake. Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame. Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola. Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu. Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe. Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida. Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne. Cikin kuka Aysher tace Fatima inason AHMAD bantaba son wani mutum kamar yadda nakesonshi ba akansa nafara soyayya kuma daga kansa na rufe kofa zan auri Mahmoud ne bawai dan inasonshiba. Banason Mahmoud narasa kuma bazan iya gujema aurensa ba Banda wanda zan iya fadawa babban tashin hankalina shina haryau nakasa sanar da Ahmad abinda akeciki ina gudun kar Ahmad yace na yaudaresa. Kawata baffa akwanaki yana tambayata labarin Ahmad ina fadamasa muna waya sosai dashi amman tunda maganar auren nan yataso baffa yadainamin maganar ina ganin kamar ancanjamin baffa nane Fatima kamar ba baffa na danasani ba a baya. Banason auren nan kuma bana kinsa bansan meke faruwa ba. Addua zakiyitayi Aysher nace kidinga addua cikin dare kina tashi kuwa? Bana iyawa fatima kasawa nakeyi koda nayi niyyar tashi sainaji kamar an daure ni ne saina kasa tashi. Haka zaki daure shaidan ne ki dage ki maida hankali zaki samu saukin kuncin da kikeji a cikin ranki. Nagode kawata awannan ranar Aysher sai dare ta fatima tarakata gida Innar fatima tazo tanata basu labarin yawan kayan auren Aysher tare dayi mata adduar zaman lafiya. Kaya sunyi kyau antsayar da ranar aure sati uku masu zuwa. Koda Aysher takoma gida daman da alwalarta datayi tun agidansu fatima dan haka dakinta sukashiga suka zauna fatima tanata bata baki tare da kara kwantar mata da hankali. Suna cikin wannan hali kiran Ahmad yashigo wayar Aysher wanda haryanzu a vibration yake tuntana tsorata idan tajishi a jikinta harta saba yanzu. Dasauri tadauka tare da sallama kawai saita fara yimasa kuka nan da nan Ahmad ya rikice yana tambayarta lafiya meya sameta. Itadai takasa bashi amsa sai sheshshekar kuka takeyi Daga karshe takatse wayar dan batasan abinda zata ce masa ba. Sake kira yayi dan yaji ko lafiya duk hankalinsa ya dugunzuma Fatima ce wannan karon Allah yabata ikon daukar wayar dan Aysher kuka taketayi. Sallama fatima tayi kafin tace"Ahmad kawartace fatima ina wuni" "Lafiya meyake faruwane dan Allah kiyi gaggawar sanar dani hankalina yatashi" Akwai matsala Ahmad Aysher takasa fada makane aure za'amata saura........ What......innalillahi wa'inna ilaihi rajiun aure kuma dawaye nan da yaushe kikace na mutu nikam Aysher tayaudareni.... Balaifinta bane Ahmad kusan auren dole za'ayimata da Mahmoud Sharrin kishiyar mamanta ne......... Inji ubanwaye lallai yau saina goge miki wannan shegen bakin naki keda ubanwaye kike waya kikekai sunana munafuka? Yadikko ko ce kwatsam tashigo dakin batare da tayi sallama ba yan uwantane sukace tazo ta kira Aysher taga kayan aurenta acire wanda za'akai dinki dan fitar biki toh tana zuwa dakin taji abinda fatima take cewa. Wayar hannun fatima ta kwace ta makata da kasa atake wayar ta ragargaje alamar bazatayi sauran wani amfani ba. Yadikko tarufe fatima da duka tare da kwalawa yan uwanta kira wai Fatima tayimata sharri kuma tanason ta lalata auren Aysher........ [10/19, 12:55 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 35-36 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake. Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame. Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola. Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu. Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe. Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida. Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne. Cikin kuka Aysher tace Fatima inason AHMAD bantaba son wani mutum kamar yadda nakesonshi ba akansa nafara soyayya kuma daga kansa na rufe kofa zan auri Mahmoud ne bawai dan inasonshiba. Banason Mahmoud narasa kuma bazan iya gujema aurensa ba Banda wanda zan iya fadawa babban tashin hankalina shina haryau nakasa sanar da Ahmad abinda akeciki ina gudun kar Ahmad yace na yaudaresa. Kawata baffa akwanaki yana tambayata labarin Ahmad ina fadamasa muna waya sosai dashi amman tunda maganar auren nan yataso baffa yadainamin maganar ina ganin kamar ancanjamin baffa nane Fatima kamar ba baffa na danasani ba a baya. Banason auren nan kuma bana kinsa bansan meke faruwa ba. Addua zakiyitayi Aysher nace kidinga addua cikin dare kina tashi kuwa? Bana iyawa fatima kasawa nakeyi koda nayi niyyar tashi sainaji kamar an daure ni ne saina kasa tashi. Haka zaki daure shaidan ne ki dage ki maida hankali zaki samu saukin kuncin da kikeji a cikin ranki. Nagode kawata awannan ranar Aysher sai dare ta fatima tarakata gida Innar fatima tazo tanata basu labarin yawan kayan auren Aysher tare dayi mata adduar zaman lafiya. Kaya sunyi kyau antsayar da ranar aure sati uku masu zuwa. Koda Aysher takoma gida daman da alwalarta datayi tun agidansu fatima dan haka dakinta sukashiga suka zauna fatima tanata bata baki tare da kara kwantar mata da hankali. Suna cikin wannan hali kiran Ahmad yashigo wayar Aysher wanda haryanzu a vibration yake tuntana tsorata idan tajishi a jikinta harta saba yanzu. Dasauri tadauka tare da sallama kawai saita fara yimasa kuka nan da nan Ahmad ya rikice yana tambayarta lafiya meya sameta. Itadai takasa bashi amsa sai sheshshekar kuka takeyi Daga karshe takatse wayar dan batasan abinda zata ce masa ba. Sake kira yayi dan yaji ko lafiya duk hankalinsa ya dugunzuma Fatima ce wannan karon Allah yabata ikon daukar wayar dan Aysher kuka taketayi. Sallama fatima tayi kafin tace"Ahmad kawartace fatima ina wuni" "Lafiya meyake faruwane dan Allah kiyi gaggawar sanar dani hankalina yatashi" Akwai matsala Ahmad Aysher takasa fada makane aure za'amata saura........ What......innalillahi wa'inna ilaihi rajiun aure kuma dawaye nan da yaushe kikace na mutu nikam Aysher tayaudareni.... Balaifinta bane Ahmad kusan auren dole za'ayimata da Mahmoud Sharrin kishiyar mamanta ne......... Inji ubanwaye lallai yau saina goge miki wannan shegen bakin naki keda ubanwaye kike waya kikekai sunana munafuka? Yadikko ko ce kwatsam tashigo dakin batare da tayi sallama ba yan uwantane sukace tazo ta kira Aysher taga kayan aurenta acire wanda za'akai dinki dan fitar biki toh tana zuwa dakin taji abinda fatima take cewa. Wayar hannun fatima ta kwace ta makata da kasa atake wayar ta ragargaje alamar bazatayi sauran wani amfani ba. Yadikko tarufe fatima da duka tare da kwalawa yan uwanta kira wai Fatima tayimata sharri kuma tanason ta lalata auren Aysher........ MAMAN HANAN [10/19, 3:33 PM] Zeetty: [10/19, 2:34 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 38-39 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *GODIYA GA DUKKAN MEMBERS NA GROUP DIN MARYAM YAHAYA SUPPOTER'S ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN ADDU'ARKU ALLAHU YA AMSA* Duka yadikko tayima fatima bana wasa ba daman tanajin haushinta batun yauba saiyau ta samu damar huce haushinta. Dakyar Baffa Usman ya janye Fatima wanda takasa kukama tsabar azaba... Tambayarta abinda yafaru yayi amman fatima takasa magana sai hawaye daketa fita daga idonta yajuya kan Aysher itama kukan takeyi sosai takasa cewa komai. Yadikko yatambaya tafara magana cikin bala'i wato Zuwa nayi nasameta tana waya da wani cewar nine natakura ayima aure saboda haka yayi duk yanda zaiyi auren nan kar'ayishi, daman nadade da fada maka malam karaba yarinyar nan da Aysher kaki toyau ga irinta nan tanaso tasa asirinka yatonu abar maka abin tarihi a gari cewar ankusa auren yarinyarka magana ta lalace nikuwa tsabar takaici shine nakama bugunta. Kai Baffa usman ya kada kafin yace"Baki kyautaba duk da haka kin aikata badai-dai ba baikamata kidauki irin wannan matakin ba yanzu ina wayar take"... Nuna inda ta yardashi tayi da hannunta salati baffa yasaki kafin yace yanzu wannan wayar mai tsada kika fasa mata saboda Allah toh baruwana kinemi yadda zakiyi kibiyata bayan dukan da kika mata harda fasa mata waya. Hakuri Baffa yashiga bama Fatima kafin yace muje narakaki gida nabasu hakuri. Itadai yadikko jikinta yagama yin sanyi dan ganin irin aika-aikar datayi dakuma irin kudin wayar da Baffa yake ambata. Chemist baffa yafara biyawa da Fatima yasiya mata magunguna kafin yawuce da ita gida Sallama yasa tayimasa da mahaifinta. Bayan yafito Baffa yayi masa bayanin abinda yafaru tare da bashi hakuri akan wayar Fatima da aka fasa yace zaibada wani abu. Cikin Nutsuwa mahaifin fatima yace bakomai Baffa Usman kaima kayi hakuri yaran yanzu kahaifesu baka haifi halinsu ba maganar waya kuwa kabarta munyafe. Godiya Baffa Usman yashiga yimasa tare da sanar masa gobe zai wuce lagos shima sai biki yarage kwana biyu zai dawo. Da haka sukayi sallama. Mahaifin Fatima yana shiga gida yatarar dasu Fatima da Innarta a kan tabarma a tsakar gida neman guri shima yayi yazauna kafin yafara tambayar fatima abinda yafaru dakuma inda tasamu wayar datake amfani dashi batare da saninsu ba. Cikin Nutsuwa fatima tafara basu labarin soyayyar Ahmad da Aysher dakuma wayar daya bama Aysher taboye saboda kar yaddikko tagani suke waya a cikinta har zuwa yau da abinda yajawo mata shan duka takara da cewa dan Allah baba karka nunamusu wayar Aysher ce karyakara jawo mata wani matsalar abarshi akan nawane. Allah ya kyauta abinda mahaifin Fatima yace kenan yakara da cewa wannan abu akwai sarkakiya nima nayi mamakin Yadda wannan auren yataso da wuri haka amman koma meye xamuci gaba da addua maganar waya kuwa daman nace masa munyafe kudinta dayace zairage mana Allah mata zabi mafi Alheri. Ameen suka amsa gaba dayansu. [10/19, 3:33 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Bangaren Ahmad kuwa tashin hankalin dayashiga bazai kwatantu ba gashi suna cikin waya da fatima yaji shiru bayan yaji kamar ana musu masifa. Wani irin sarawa kansa yafarayi daya kara kiran wayar Aysher yajita akashe Mudansir yakira yana dauka baisaurari abinda yakecemasa ba yafara magana" Nawan yau ba ranar wasa bane pls katafi yola yau kaje aiport kozaka samu flight karna rasa Aysher wai aure zatayi kuma ankusa bansan haka Aysher zataminba Aysher tayaudareni mudan......yakarasa fada cikin raunin murya Mudansir shima daya gama rikicewa fadi yake"Waye yafada maka haka nawa koma waye karya yake maka Aysher bazata taba yimaka hakaba dan ni shaidane akan irin son datake maka. Aysher takasa fadamin saboda kukan datakeyi kawartace Fatima tasanar dani itama muna cikin magana da ita naji shiru yanzu nakara kiran wayar akashe dan Allah Mudansir kataimaka kaje kaga abinda yake faruwa nima gobe zanje gurin Ambasador na Nigeria a Makka yasamin baki abani Visa nataho gobe dan Allah Nawan bakaji yadda nakeji ba daman akwanakin nan asan Aysher tacanja daman Jikina yana bani akwai abinda zaifaru ya Allah karka jarabceni da rashin auren Aysher dan komai zai iya faruwa. Cikin tausayawa mudansir yace"Kayi hakuri abokin ayanzu karfe 9pm bazan samu flight ba kuma ina Abj nida Dad But nayi maka Alkawari gobe zanbi jirgin safe natafi yola duk abinda ake ciki zansanar maka ka kwantar da Hankalinka Aysher takace babu wanda zairabaka da ita Mudansir kwantarma da Ahmad hankali yadinga yi saida yaga hankalin Ahmad yadan kwanta kafin suyi sallama tare da cema Ahmad yasha maganinsa na ciwon kai dan yaji yadda Ahmad yake bashi amsa dakyar wanda hakan yanunama mudansir ciwon kan abokinsa yatashi. Mudansir yana katse wayar yakalli abokinsa da sukayi waya suka hadu a Abj anan mudansir yake fadama abokin nasa cewar gobe zai tafi Yola dan duba wani abu mai muhimmanci. Shima abokin cewa yayi nima kuwa gobe zantafi yola amman ni mota zanbi da asuba na wuce dan akwai masu farautar rayuwata. Zaro Ido Mudansir yayi kafin yace"Like seriously Nura waye wannan haka nidaman tunda kacemin kana tare da 'yan siyasa hankalina baikwanta ba" Anan Nura yalabartawa Mudansir labarin Hon.Mahmoud da Aysher da yadda akayi suka hadu a hoto tare da fadama Nura zuwansa Uku Yola yana neman Ahmad baisamu ganinsa ba amman daga gobe idan yaje yaduba baisamu ganinsa ba yahakura zainemo wata mafita akan auren Aysher da Mahmoud amman Nura yaboyema Mudansir matsalar dake tattare da Hon.Mahmoud. Rikicewa Nura yayi dajin wannan labari na Nura dan haka yace" saurayin yarinyar abokina ne Nura closer friend dinama kuwa baya kasar yana saudi'a shisa bazaka ganshiba yanzu dan Allah yaza'ayi Alhamdulillahi dagaske ne aurenta za'ayi? Kwarai makuwa Nan da sati Uku masu zuwa saboda har anbugo katin biki ma. Nura meye shawararka Hakika idan Ahmad baisamu yarinyar nan ba komai zai iya faruwa ina tausayama Ahmad yasaka yarinyar aransa dayawa gashi jarabawa yakeyi wannan matsalar tasawo kai Nura mutafi dakai mana goben yola. Girgizakai Nura yayi tare da cewar zuwa yola yanzu bashida amfani tunda abinda zaikaini kenan neman Ahmad ni wallahi banmasan shibane dan na taba ganinsa a gidansu Aysher da daddare amman bangane A.A Hameed bane shege kace ya mato. Mudansir yace Nura yanzu ba lokacin wasa bane pls meye shawara banason wani abu yasamu Ahmad wallahi. Anan dai sukayi shawarar yadda zasubi lamarin cikin sauki. _Masu karatu menene wannan shawarar tasu lokacine kadai zai iya nuna haka_ MAMAN HANAN [10/19, 5:30 PM] Zeetty: [10/19, 5:21 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 40-41 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Bisa ga shawarar dasu mudansir sukayi shida Nura. Ahmad suka kira mudansir yabawa Nura wayar sukayi magana da Ahmad Nura yace Ahmad yayi kokarin shigowa Nigeria nan da sati daya. Cikin Alamar karaya Ahmad yace"Nura anhanani zuwa Ambasador dakansa yaki sakamin hannu nataho saboda jarabawar danake zanawa na karshe a makaranta yazanyi dan Allah Nura kataimakamin. Shiru Nura yayi kafin yace toh zamuyi iya kokarinmu dan ganawa da Mahaifin Aysher kafin Ranar daurin auren amman maganar gaskiya itace kayi kokarin tahowa Dan kafin ranar auren. Ahmad ya amsa masane kawai batare da hankalinsa ya kwanta da shawararba. ************** Biki saikara matsowa yakeyi saura kwana goma. Maigaiya mai Aiki Hon.Mahmoud bakaramin shiri yayima auren ba ganin zai auri karamar yarinya soyake a dirjeta dakyau anan yola kafin yawuce Abj dan bazai iya hakuri harsai tagama zana jarabawa ba. Da badan wannan jarabawar nata bama da Honey moon zasu tafi Ganin Aysher bata da wani wayewa a harkan zamantakewar aure shikuma bayaso ya kwaru yafiso takoya dan yadinga samun gamsuwa dakyau yayin amarcinsu dan haka yasa Woman leader ta gombe ta samo masa wata mata na musamman danta koyama Aysher yadda ake mu'amalar auratayya tsakanin mata da miji tare da gyaran jiki na amarya dilka da halawa harma da kunshi ita zatayima Aysher. Yagana yar maiduguri ce dan haka tataho da shirinta na sati biyu ciff a garin yola. Aysher taso ta botsare amman Fatima ce tabata shawara akan ta amince zaimata amfani tare da zazzare ido gurin yadikko. Dan Haka aka fara yima Aysher gyara sosai cikin kwanaki hudun da suka wuce Aysher takoyi abubuwa da yawa. Bayan gyaran jiki gaba daya Aysher tadawo kamar yar india ankoyama Aysher abubuwa kamar haka:- *KISSAR TAFIYA* *KISSAR MAGANA* *KISSAR IYA ZAMA DA MIJI* *KISSAR KWALLIYA* *KISSAR TSAFTA DA KWALLIYA* *TSAFTAR JIKIN MAIGIDA* *SHAGWABA* Duk abubuwan nan da ake koyama Aysher tana makale da kawarta tare ake koyar dasu a dakin Aysher. Tsumi kuwa da gumba kai harda wani magani wai *TABAJE* cikin roba yagana take bama Aysher da madara. Hakika ita kanta aysher tasan ta canja komai nata ya cicciko Ana saura sati daya biki Hon.Mahmoud yadiro a yola yadda yaga Aysher jiyayi kamar yaje ya rungumota kai Lallai Allah yakai damo ga harawa zai kwashi dadi a jikin nan............. [10/19, 5:29 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Nura da mudansir sun sauka a yola ana saura sati daya biki dan Ahmad baisamu visa dazai taho Nigeria ba an hanashi yanzu haka yana kwance bashi da lafiya saboda tsananin damuwa. Dan haka su Nura suka iso yola amman duk yadda zasuyi dan suga Aysher abin yafaskara saboda bata fita ko'ina dan gyaran jikin da ake mata ko sun aika ayi musu sallama da ita sai a turo yaron cewar wai bazatazoba aurenta xa'ayi. Haka zalika sunnemi ganin mahaifin Aysher anshaida musu bazai dawo ba sai biki yarage kwana biyu. Jikinsu ba kwari suka dawo kano Nura ne yace "sunemi mahaifin Ahmad su baiyana masa komai yataimaka yaje yola kafin ranar daurin auren" Ahmad suka kira dan fada masa shawararsu shima hakan yace yayi dai-dai nima dazau ambasador yace zaisamin hannu abarni nazo so pls barin kira Abban nawa Mudansir kuyi masa jagora idan na'iso shikenan Amman duk yadda za'ayi zandiro kafin ranar daurin auren Aysher koda hakan zaijawomin koma baya a harkan karatuna nayadda dana rasa Aysher. Addua zakayita yi katashi yanzu katafi kaje kayi dawafi ka kaima Allah kukanka da'alama ma baka addua Ahmad soyayyar Aysher ya makantar dakai to tunwuri katashi tsaye da addua kaida kake gari mai Albarka haka garin da kana roka za'a amsa maka inji Mudansir. Angama nawan nagode da tunatarwanka gareni wallahi namanta da wani abu waishi addua saboda tsabar rikicewa amman Insha Allahu daga yau nadaina bacci saina mallaki Aysher........ MAMAN HANAN [10/20, 1:15 PM] Zeetty: [10/20, 1:11 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 42-43 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Aranar da Mudansir sukayi waya da Ahmad da daddare suka isa gidansu Ahmad din kai tsaye suka shige cikin gidan dan maigadi yariga yasan mudansir batare da wani bincike ba Guri Mudansir yasamu ya faka motarsa yafito shida Nura can suka hango saddiq yafito daga kofar dazata sadaka daga cikin gidan kai tsaye gurinsa suka nufa shima ganinsu yasa yanufosu yana Dariya. Yace"Yaya mudansir ina wuni lafiya kuwa na ganku da daddaren nan" Mudansir yace"Inafa lafiya dan rigiman abokina yatasomu Abba yana ciki kuwa" Hahaha kai kake biyema Yaya Ahmad wallahi Abba yadawo tun 7:00pm barinyi masa magana Shigar saddiq bawani dadewa sai gashi yafito yace Yaya Mudansir wai kushiga ciki bismillah kuzo muje. Durkushe suke gaban Alh.Aliyu bayan sungaidashi tare da yimasa bayanin dalilin zuwansu. Shiru Alh.Aliyu yayi kafin kuma daga baya yafara magana "Tabbas Ahmad yafadamin wannan maganar yarinyar nan amman dayake nasan halin shiriritarsa shisa banyi wani yunkurin zuwa gurin mahaifinta ba saboda ina gudun kar Ahmad yabani kunya duk kuwa da cewar nayi mamaki da Ahmad dakansa yace naje natambayo masa auren yarinyar dan abinda baitaba ceminba kenan. Yanzu kai Mudansiru kana ganin Abokinka yayi Nutsuwar da za'a nemo masa aure? Cikin sauri mudansir yadaga kai yakara da cewa" Tabbas Ahmad ayanzu idan kaga Ahmad saikayi mamaki ya zama babban mutum mai halin kwarai magidanci kamar yadda kakeso kagansa harya wuce tsammaninka Abba kataimaka kasa hannu abawa Ahmad auren yarinyar nan wanda za'abata kaji yanada matsala babba a tare dashi wanda hakan zaizamo cutuwa ga ita Aysher. Nura shima yakarba da cewar"Abba taimako zakayima rayuka biyu rayuwar Aysher da Ahmad dan rashinta zai iya zamo babban matsala ga rayuwar shi Ahmad din wanda hakan zai jawo ZUBAR HAWAYE daga kowane bangare" Shiru Alh.Aliyu yayi cikin dogon nazari kafin yace"Yaushe ne mahaifin yarinyar zai dawo yaushene kuma daurin auren? Mudansir yace"Gobe Alhamis zaidawo daurin auren kuma ranar Asabar ne" Toh shikenan gobe kuzo mubi jirgi zuwa yola dukanmu zanyima Alh.Lawan magana yasan da zuwanmu Alh.Labaran daga nan zaimin rakiya tare daku zanyankar muku ticket dikanku madallah da kokarinku nagode" Suma godiya sukayi masa kafin suyi masa sallama subar gidan. *********** Party kala biyu Hon.mahmoud ya shirya daya a nan yola za'ayi rabar da aka daura aure da daddare daya kuma a Abj shida jama'arsa. Ya iso yola tuntuni Hon.Mahmoud kenan Washer gari misalin 12:00pm Alh.Aliyu suka sauka a garin yola kafin sutaho sunyi waya da Ahmad yace shima yana nan zuwa Ranar juma'a ko asabar da sassafe. Kai tsaye gidan Alh.Lawan suka fara sauka bayan gaishe-gaishe Alh.Aliyu yayi ma Alh.Lawan bayanin dalilin zuwansu Hakika Innawuro tayi farin ciki dajin wannan labari addua taringayi akan lamarin takara da cewa hakika Ahmad idan yasamu Aysher yayi sa'ar mace tagari. Alh.Lawan ma haka yace yadinga fada musu kyawun halayen aysher da Nutsuwarta. Wannan abu bakaramin dadi Alh.Aliyu yaji ba dajin wannan yabo da surukarsa matar dansa insha Allahu take samu. Dan haka Alh.Lawan yace su hanzarta tashi suje su samu baffa Usman tare da biyawa makarantar Almajirai suka bada sadaka ayi musu saukar karatun Qur'ani Allah zaba abinda yafi alheri. Da yamma suka isa kofar gidan Baffa usman shima dai saukar safe yayi a garin yola. Ikon Allah bayan sungaisa Alh.Lawan yagabatar da Alh.Aliyu a gurin mahaifin Aysher da bukatarsu suka kara da cewa duk da sunsan neman aure cikin aure haramun ne amman wannan akwai matsala. Tambayar Baffa Nura yayi cewar shin yayi bincike kuwa akan Hon.mahmoud kuma Baba yakamata kasasu shida Aysher tunda yana gari yaxo suje ayi gwajin jini kasan yanxu ba'ayadda ayi aure haka saboda matsalar cututtuka da'ake dauka wajen mu'amala. Kai Baffa ya girgiza kafin yace"Hakika naji dadin zuwanku guri na saiyau naji abinda ya dunkule yadannemin kirjina yasauka hakika nima bansan yadda akayi na bawa Aysher auren wannan mutumin ba ganina dashi nafarko hankalina bai kwanta ba Amman kwatsam daga baya naji inason lamarin danhaka idona yarufe nakasa tsayawama nayi wani bincike akansa amman yanzu Alh.Lawan ya za'ayi aure jibi nefa kar amaidani mutumin banza kuma mutumin nan babban mutum ne dan siyasa karna tozartashi kuyi hakuri hakika tun ganina da Ahmad nafarko naji yakwantamin araina ashe Ba mijin Aysher bane. Kafin kowa yace wani abu Nura yayi saurin cewa "Baba kacema Mahmoud din yazo gobe ayi gwajin jina agani idan har ba'asameshi da wani cuta ba wanda Aysher zata iya dauka mun hakura a aura mata shi idan kuwa yana dauke dashi toh Allah yayi rabon Ahmad ne dan haka ashirye muke jibi adaurama Ahmad aure ko Mahmoud muna tafe da iyayensa gasu kagansu. Na'am baffa yayi da wannan shawarar dan haka a gabansu yakira wayar Hon.Mahmoud yacemasa bayan sungaisa" Yazo gobe suje lab ayimusu gwajin jini dan tabbatar da lafiyan junansu" Arikice Hon.Mahmoud yace shifa lafiyarsa kalau kuma baya zargin Aysher. Baffa yace"Duk da haka kuzo zansa kanwar mahaifiyar Aysher datazo biki tayi muku rakiya kazo da wuri dan Allah" Baffa yana fama fadin haka yakatse wayar. Sallama sukayi dasu Alh.aliyu da bayan sun karbi number baffa akancewar xasu kirashi gobe suji abinda ake ciki. A hanyar komawarsu gidane Nura yake sanar musu matsalar da Hon.Mahmoud yakeda ita hakika suma hankalinsu yatashi sukadinga adduar Allah tona masa asiri mugu macuci. Sunkira Ahmad tare da fada masa yadda ake ciki tare da kwantar masa da hankalin cewar In sha Allahu Aysher rabonsa ce.... Ahmad komawa yayi dakin ka'aba yace gaba da kaiwa Allah kukansa tare da jiran akira wayarsa dan tahowa Nigeria. [10/20, 1:15 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Saina Hallaka Nura nayi Alkawari idan Narasa Aysher sainaga bayan Nura dan shine munafiki a tsakaninmu da ita bayan doctor na Nura ne kadai yasan Wannan matsalar tawa. Hon.Mahmoud kenan yake fadin haka a ransa yana zaune a dakin daya kama a hotel Doctor dinsa yakira yayi masa bayanin halin tsaka mai wuyar da yake ciki. Doctor yace "kakwantar da hankalinka ga shawara..........Nan dai sukayi shawarar abinyi tare da cewar yama kashe wayarsa gobe karyaje yabari sai jibi ranar da za'a daura aure. Farincikine ya kama Hon.Mahmoud godiya yadinga yima doctor nasa tare da yimasa transfer din kudi masu yawa wanda doctor din zai turo masa da maganin da xaiyi amfani dashi gobe............. MAMAN HANAN [10/20, 3:09 PM] Zeetty: [10/20, 2:52 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 44-45 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA Aranar juma'a wato ana gobe daurin auren Aysher da Alh.Mahmoud kua ranar da akayi zaizo yaje ayi blood test saiya kashe wayarsa bisa ga shawarar da likita yabashi. Aranar Doctor din ya iso yataho masa da maganin dasukayi magana Nan take Hon.Mahmoud yazuke maganin Doctor yakara da cewar Honourable hakika kawuce gurin ko anje gwajin gobe baza'agano matsalarka ba idan maganin yakwana a jikinka shikenan zaiyi hidding matsalarka for 24hours so kayi kokarin zuwa goben with your full confidence dan baza'agano komai ba. Sallama makudan kudi Hon.Mahmoud yayima Doctor sukayi sallama yajuya zuwa abj. ************** Wunin Ranar juma'a baffa yanata neman wayar Hon.Mahmoud akashe duk hankalinsa yatashi dan ganin wannan abu da Hon.Mahmoud yayi hakika jikinsa yafara sanyi da wannan abu daya faru. Wayar Alh.Lawan ne yashigo masa Baffa yasanar masa abinda yake tafiya. Alh.Lawan yace ajirasa zuwa goben kafin a daura auren sai ankawo result. Ahmad sai a ranar juma'a yasamu visa sa tafito zasu taso ranar asabar da asubah. Baiso hakanba amman yayi adduar Allah yasa hakane mafi alheri tunda suna waya da mahaifinsa da mudansir kuma sunasaka ran samun nasara. Hon.Mahmoud baikira wayaba sai da daddare wajen karfe tara Hakuri yashiga bama baffa tare da cewa gobe da wuri zaizo suje kafin daurin aure ayi masa hakuri yatafi wani kauye na hanyar Adamawa dan kai wani sako. Baffa yace bakomai Allah kaimu lafiya. Aysher kuwa suna tare da Kawarta fatima da dangin mahaifiyarta suna kara kwantar mata da hankali akan auren itama tamika wuya ta karbi auren a matsayin kaddaranta dan tasan Ahmad shi takeso daga kansa kuma bata fatan sake na biyunsa a zuciyarta. *RANA BATA KARYA* Ranar asabar da misalin karfe 9:00am Hon.Mahmoud yazo shida abokinsa suka dauki aysher da kanwar mahaifiyarta da fatima bisa umarnin baffa suka wuce Labouratory dan daukar jini. Bayan ciccike takaddu da biyan kudi aka debi jinin kowa Hon.Mahmoud cike yake da kwarin gwiwa. Bayan mintina goma sha biyar result yafito kanwar mahaifiyar Aysher ce tayi saurin saka hannu ta karba Hon.Mahmoud baidamu da hakan ba dan yasan he is free.... Anan take Aunty Maryam ta fara bude takardan fatima taga komai nata lafiya bawani damuwa. Tafata bude na Hon.Mahmoud kenan wayarta tafara ringing taduba taga Baffa usman ne yake mata magana da cewar ya ake ciki da kowanne bangare ancika za'a daura aure meke tafiya ne dan baza'ajira su dawo ba za'adaura auren kawai. Da sauri tace "Baffa komai na Aysher lafiya barin duba da maigidan nata" Yi hanzari maryam mutane suna jira ga ranar yayi yawa Baffa ne yabata amsa da hakan. Dasauri Aunty maryam tafara dubawa tana murmushi dan ganin komai nasa Lafiya ido ta zaro tare da dafa kirji wayarta tayi sauri zarowa hanunta yana rawa takira baffa yana dauka yace ya'akayi ne Maryam......... Kar a daura baffa bashi da lafiya H.I.V positive Baffa....Maryam tafada cikin murya mai nuna alamar tashin hankali. Hannu Aysher tasa akanta tafara ihun kuka. Fatima takalli Hon.Mahmoud wanda yadafe kai yaki yadda su hada ido dasu aunty maryam tace"Allah wadaranka mugu azzalumi Allah ya tsallake kawata daga mugun nufinka a kanta Allah tona maka asiri macuci" Itama Aunty maryam kwandon bala'i tasauke masa tare da jan hanun Aysher wacce tadawo kamar gunki suka kama hanya dan barin asibitin. Keke Napep suka shiga dan zuwa gida suna karasawa suka tarar yan daurin aure sun harsun fara watsewa da alamar kuma andaura dan ganin samarin kofar gidan suna tsokanar Aysher da cewar ga amaryan tadawo ashe batanan ma aka daura auren. Basu kulasuba su aunty Maryam suka shige gidan.... Bala'i yadikko takeyi a cikin gidan cewa"Sharri akayima Hon.Mahmoud lafiyarsa kalau. Toh bawanda yakulata ita da danginta dake tayata fadan. Sudai dangin mahaifiyar Aysher dana mahaifinta godiya suka dinga yima Allah daya tsallakar da yarsu daga shariin wannan mutumin. Fatima ce tayi karfin halin tambayar da waye aka daurama Aysher aure yanzu? Kanwar Baffa Usman mai suna Adda Hajara itace tabawa fatima amasa da cewar "Baffa Usman yasanar mana da cewar andaura mata aure da wani yaron abokinsa yaron arziki ne bashi da matsala hakika zamansu zaiyi karko. Kama hannun Aysher Fatima tayi suka nufi dakinta cikin kuka Aysher tafara mata magana " Kawata narasa Ahmad narasashi har abada nakarbi zabin Baffa xuciya daya danyafimin zama da wannan mugun mutumin idan Ahmad yadawo kibashi hakuri ni kima aureshi akan ace watace ta aureshi yanada kirki kawata ...... Rufe mata baki fatima tayi tafara yimata nasiha masu ratsa zuciya ahankali Aysher taji zuciyarta tayi mata sanyi. [10/20, 3:09 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Aunty Maryam aka aiko takira Aysher angonta yazo yana dakin baffa tazo su gaisa. Taso fatima tayi mata rakiya amman aunty maryam tace Angonta yace ita kadai yakeso yagani baya bukatar rakiyar kowa. Afili fatima tace lallai wannan angon bashi da kunya aunty maryam haka yace miki. Kai kawai aunty maryam ta daga mata kafin takama hannun Aysher dan zuwa dakin baffa dake zauren gidan suna zuwa dai-dai kofar shiga dakin Aunty maryam ta tura Aysher ita kuma tajuyo. Cikin sallama da muryan da baifito sosaiba Aysher tayi sallama Bawanda yaji sallamarta dan haka bawanda yasami damar amsawa... Ji tayi anyi mata wani irin runguma tare da kissing dinta ta ko'ina. Gyaran murya akayi daga gefe amman duk da haka Aysher bata fasajin ana kissing dinta ciki salon gwaninta da kwarewa ake aika mata da Hot kiss din. Haba abokina pls kabari haka mana muyi abinda yakawomu. Aysher bata gane muryan mai magana ba amman cikin ranta tanajin dadin kwanciya datayi jikin wannan fata lallai kobatason wannan mijin nata tanasaran sonshi nan gaba dan daga gani gwanine wajen iya soyyayya. Kara gyara kwanciyarta tayi akan faffadar kirjinsa takara boye fuskanta. Muryan da bazata taba mantawa dashiba ko a mafarki ko a zahiri duk wahala duk dadi shitaji yana mata amo a kunnuwanta yana fadin"Barni Mudansir barni naji dumin Aysher a jikina barni na tabbatar da cewar ba mafarki nakeyi ba Aysher yau tazamo matata Allah nagode maka" Ahmad ne yake fadin haka bayan yadakata da Aikama Aysher sakon da yake isar mata yakama hannun matarsa yazaunar da ita akan ciyarsa.... Duk Aysher kuma saita kasa sakewa wani kunyarsu taji ya lulllubeta... Mudansir ne yake fadin"Ahmad kabar yarinya haka dan Allah duk kahanata sakewa kasata tanajin kunya ni wallahi zanfita nabar maka dakin tunda abin naka iskanci ne".. Toh sai meye tashi kafita mana muci gaba da sha'aninmu dan sa'ido kawai nifa indai nine gwara kasaba gani dan agaban kowa zan iya nunama Aysher soyayya i can't hide it" Mtswww saikayi kuma wato korata kakeyi bayan kagama yimana 'yar murya da lalllami akan mu nemo maka auren Aysher ko? Kafin Ahmad yabashi amsa wayar Mudansir yafara ringing Alh.Aliyu ne yace suzo da sauri shida Ahmad yanzu Zeemans Hospital wasu mutane da ba'asan kosu waye ba sun harbi Nura. Salati Mudansir yafarayi kafin yayima Ahmad bayani suka mike a hanxarce dan tafiya Ahmad yacema Aysher zaishigo da daddare. Itama Aysher jikinta yayi sanyi tace Allah yakaimu Allah bashi lafiya..... ..... MAMAN HANAN [10/21, 2:40 PM] Zeetty: [10/21, 12:25 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 45-47 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA _Up up Members na group din Maryam yahya hakika ina matukar alfahari daku ga takenku nan_ πŸ₯ *Abinda yake raina zani fitar inhuce takaici, soyayya kedamuna zana fad'a bazan 6oye ba* Hello Doctor anyanka ta tashi asirina ya tonu abinda nake gudu ya kasance hakika Firstlady ta cameron ta cuceni dakuma son zuciyata amman niyanzu babban tashin hankalina kar abinnan ya fashe kowa yaji hakan zai jawomin matsala a takarar kujerata. Doctor yace" kayi hakuri Honourable nasan dole hankalinka yatashi wallahi saidai in matsala aka samu amman maganin yanada karfi sosai nabama mutane irinsa dayawa. Tsaki Hon. Mahmoud yayi kafin yakatse wayar falon dakinshi na hotel din ya fito nan yaga abokansa da sukazo daga Abj da Gombe suna zazzaune a falon suna tattauna yadda wannan al'amari yafaru. Alh. Barde ne ya kalli Hon. Mahmoud yace" shin Honourable daman iyayen yarinyar nan basuyi niyyar baka aurenta bane ko niyyar Tozartaka sukayi ne dan muna zazzaune mukaji ana sanarwan andaura Aure wai da wani Ahmad sa6anin kai kuma ko waliyyanka basusan dalilin fasawar auren ba dan ba'afada musu ba wannan wane irin tozarci ne" _Cikin zuciyar Hon.Mahmoud wani Ni'ima ne yasaukar masa dan ganin abinda iyayen Aysher sukayi masa na rashin tona masa asiri dan yayi niyyar idan asirinsa yatonu yarasa kujerarsa saiya wulakantasu toh yanzu yayi musu sassauci haka Allah ya rubuta Aysher ba matarsa bace Amman koma meye saiyasa an wulakanta Nura dan kuwa shine yakai Gulmar cewar asakasu suyi gwaji jini dan haka Hukuncin Nura kisa_ Dariyar yake yayi a fili kafin yace"Bakomai Barde kansu suka tozarta mahaifinta yamaida kansa karamin mutum nidai Abinda nakeso daku shine kuyi hakuri kuma ni akayima amman nayafe nagode da karramawarku gareni" Nan dai sukayi sallama dan anfasa wata dinner tunda ko auren ba'adaura ba a ranar suka juya zuwa garuruwansu. Bayan Hon.Mahmoud yadawo daga rakiyar abokansa wayarsa tafara ringing alamar anakiransa asanyaye yadauko wayar daga Aljihunsa gabansa yana faduwa OKO yagani dasauri yadanna yakara a kunnensa"Ya akayine oko"? Maigida ga Nura mungani akan mashin muna binsu abaya batare da saninsu ba amman da'alama tashar mota xaije yahau mota........ Karku barshi oko nasan Nura munafiki nane idan kunada kunama ku dana masa akai yadda bazai moruba".. Angama maigida. Suna katse wayar Oko yazaro bindigarsa daman sunzo gurin da babu yawan jama'a kuma shima yanakan mashin dinne dan haka yasaita kan Nura ya harbeshi........ Salati Mai mashin din yaji Nura yanayi kafin yafado daga kan mashin din arikice mai mashin din ya faka dan neman wanda sukayi wannan aika aikar amman ko alama babu dan haka Maimashin yafara ihun neman taimako nan da nan akazo aka saka Nura a mota sai Asibiti. Awayar Nura police din a aka samu yaga last call dinsa wato Alh.Aliyu dan haka shisuka fara nema yataho Hospital din. ************ Dagudu Aysher takarasa dakinta ta tarar fatima ta dafka uban tagumi riko hannunta Aysher tayi cikin farin ciki tace"Alhamdulillahi kawata hakika nazamo mace mai sa'a kinsa kuwa waye angon nawa" Fatima ta girgiza kai alamar a'a Toh bakowa bane face Gwarzon jarumi kuma sadaukin Raina wato Ahmad Aliyu Hameed wani Ihu fatima tayi tare da rungumo kawarta cikin tayata farin ciki tace"Kina abin Allah ko hakika Babu ta inda Allah baya nuna ikonsa yanzu ina yake muje nagaidashi" Yatafi Asibiti shida yaya Mudansir an harbi Nura. Salati Fatima tayi tare dayimasa fatan samun lafiya. Fatima tace"Sai hanzarta tunda kuka yakare muje kiyi wanka yagana tayi miki kwalliya kinga ai yau garanar gyaran da Yagana tayi miki. Hakane kuwa kawata. Wanka Aysher tashiga da ruwan turaren da yagana ta hada mata dan batason abinda ke faruwa ba [10/21, 2:35 PM] Zeetty: A asibiti kuma ashe Bullet din bata shiga kan nura ba gogansa tayi a gefa ta fadi rikicewane yasa nura suma dakuma Inda harsahin ya taba yake fitar da jini. Likitoci sunyi kokarin shawa matsalar tare da yima Nura Alluran bacci. Yan sanda sunce zasuci gaba da bincike akan lamarin. Alh.Aliyu yahanasu Ahmad tafiya sai bayan magriba a lokacin Nura ya farfado harsun gaisa dashi Dan Haka Alh.Aliyu yace yafasa komawo kano a ranar sai washe gari Alh.Labaran dai yawuce tun bayan daurin aure. Wajen karfe 7:00pm suka wuce dan barin asibitin Ahmad da Mudansir a cikin daya daga cikin motar Alh.Lawan da Mudansir ya karbo tunda safe yaje airport dan tahowa da Ahmad. Driving mudansir yakeyi Amman Ahmad gani yakeyi kamar baya masa sauri dan haka yafara magana cikin bacin rai"Nifa nawan na lura ana jamin rai dayawa tunda rana Abba yahanani komawa nagana da matata sai yanzu kaikuma kazo kanayimin driving kamar mace" Tsaki Mudansir yasaki kafin yace"Kagama ganinta anan duk tsiya dai bazaka juya da ita Saudia nan da sati d'aya ba anan zaka barta" Wani zaro ido Ahmad yayi cikin razana da dafe kirjinsa kafin yace"Kana nufin bada Aysher zamu tafi ba abokina pls explain it to me" Kwarai kuwa dan Mahaifin Aysher sungama magana da Abba Aysher zata zana jarabawa nan da wata daya dan kammala karatun sakandire" Bazaiyiwu ba Ahmad yafada yana kada kansa Kafata kafar matata banga wanda ya'isa yahanani tafiya da ita ba Wallahi. Shiru Mudansir yayi masa dan bashi da amsar da zai bama Ahmad dan yaga alamar ransa ya baci. Neman guri Mudansir yayi yafaka motarsa kafin suka bude suka fito. Yaro suka aika akira musu fatima dan sunsan tana tare da Aysher. Tare yaron suka juyo da fatima bayan ta gaishesu tace sushigo dakin baffa. Gida tashige bayan kamar minti goma suka dawo tare da Aysher suka shiga dakin da sallama wannan karon Muryan Aysher Choiii Da sauri Ahmad ya mike yakara ya riko hannu matarsa bayan Fatima tasaketa kusa dashi yakaita yazaunar da ita Itadai Aysher kanta yana rufe cikin gyalenta" Gaishe dasu sukayi suka amsa a tare nan Ahmad yafara kici-kicin bude fuskar matarsa ita kuma taki yadda ganin haka yasa Fatima mikewa danta fice Mudansir yamike shima a zafafe yana fadin"Jirani Fatima mufice wannan bakyunya ne dashi ba ya siyar mun kwashe bana fatan yakoyama kawarki wannan fitsarar tasa" Kanku akeji cewar Ahmad.. Suna ficewa daga dakin Ahmad ya yakara matsowa kusa da matarsa jawota yayi sosai jikinsa tare da bude mayafin data rufe fuskanta. Ahankali yace"My Dear Haka ake gaishe da miji? Toh nidai wannan gaisuwar taki ban karbeta ba inaso ki nunamin a zahiri kinyi missing din ganina kamar yadda kike fadamin a waya" Shiru Aysher tayi sai wasa takeyi da zoben hanunta dayaga bata da niyyar masa magana saiya kamo fuskanta da nufinson hada bakinsa da nata Nan Aysher tayi saurin bashi hakuri idonta yafara zubar da hawaye" Rikicewa Ahmad yayi yafara bata hakuri tare da fadin yadaina tunda bataso. Cikin shagwaba wanda hakan yakara rikitar da Ahmad tace"Nayi shiru amman karka kuma tabani pls" Bazan iyaba indai ina kusa dake bazan iya hakura da taba jikinki ba gaskiya yanzu dai abar wannan maganar yaushe zamu wuce. Cikin zaro Ido Aysher tace"Ina zamuje" Saudiya mana kinsan nakoma makaranta yanxu zanyi Masters saurana shekara daya da wata biyu nagama Nikuma bazan iya yadda natafi nabarki ba gaskiya dan haka bari zanyima Abba magana yasamu Baffa asan abinyi mukoma nan da wata daya hutun dana samu kenan..... Bazan iya barinki kiyi wata jarrabawa ba gwara ayimana biki Mukoma tare gaskiya so what is your suggestion? Aysher tayi shiru kafin daga baya tace"Duk yadda kace Haka za'ayi Mijina" Kara jawota yayi jikinsa yana mata godiya tare da shakar turen dake jikinta mai sanyin kamshi. Batare da Aysher ta ankara ba taji bakinsa cikin nata yana tsotsa kamar yasamu alawar lollipop sun dade a haka.......... Yana kokarin zura Hannunsa cikin rigarta kenan kiran wayar Mudansir yashigo wayarsa yadauka a kasalance"Idan kagama saika fito mutafi Abba yana kiranmu gobe xai wuce da safe kano" mudansir yana gama fadin haka ya katse wayar. Cikin wani irin yanayi Ahmad yadubi Matarsa idanuwansa yarine zuwa jawur yace"Zan tafi zandawo gobe nifa inda hali gobe ma kitare gaskiya daman ni bawani bidi'a nakeso ba ina bukatarki" yafada cikin wani irin murya yana jira yaji Aysher tace masa wani abu amman takasa da alama itama sakon maigidan nata yafara isa gurinta. Inajinki Sweetheart zantafi Abba yana nemanmu. Allah yakaimu lafiya sai goben kugaida maijiki. Kiss yasakan mata a goshi tare da mikar da ita yakamo hanunta suka fito saida yakusa shigar da ita tsakar gidan kafin yasakar mata hannun tare da fadin I love u kikularmin da kanki matana............... Cikin mota masifa Mudansir yaketa masa tare da cewa "Kai wallahi mugun dan jaraba ne yarinya tana gidansu kana kwakularta kabari sai ankai maka ita mana ni wallahi ina tausaya mata dan naga alamar yadda kake farin shigarnan bazaka bita a hankali ba ko ka tausaya mata Allah yasa acema saika gama karatu ta tare" Kaji mugu toh a fada mana dan iska kawai idan suka ga natafi nabarta ciki yabaiyana a jikinta za'aturomin da matata bashiri nifa son da nake yima Aysher ma anya zaibarni nayi mata wani abu.....kasan fa ni abin nan baidameniba kodacan kabarni da kiss da romancing" Toh zamu gani dayake kai waliyyin Allah ne meyasa kadamu ta tare to dan rainin hankali kawai sanda zaka wuce makadi da rawa muna ina........ Toh ya isa haka dan Allah kasamin baki gurin Abba abani matata mutare ni sonake kafin mubar kasar nan ma na bata ajiyata tunda ance amaren yanzu akofa suke tuntube dashi.. Hahaha Lallai Nawan toh ai cikin a ruwa zatasha ko? Bazan saka bakin ba sai anbaka ita kafara tsare mana gida kai gaka mara mutumci korarmu xakayima inaji daga gidan sai randa zaka bar kasar may be mu hadu a airport Haba abokina Allah yakyauta nayi maka haka ai kullum ana tare. Shiru mudansir yayimasa dan yasan halin abokin nasa..... MAMAN HANAN [10/21, 9:30 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 47-48 Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA *Sorry Pls nayi mistake gurin Numbering daga 45-47 ina nufin 45-46* _Ina mika gaisuwata ga kawata Hafsat Aliyu mafara wacce tayi rashin kakarta ayau Asabar 21-10-2017 a garin kano Allah yagafartama hajiya Allah kyautata makwancinta idan namu tazo Allah kasa mucika dakyau da imani_ Yanzu ke fiddausi saboda Allah bazaki duba maraicinki ba ki fitar da miji kiyi aure kin tsaya jiran wani Ahmad kusan shekara guda kenan da rabuwarku kinki ki fitar da wani cikin manemanki yafito kuyi aure. Wacce akakira da fiddausi takalli mahaifiyarta tace"Nifa mama wallahi duk duniyar nan banga namiji dazan iya aura nazauna ba idan ba Ahmad ba Mama bakisani bane wallahi guy din mugun dan love ne ina nan da number sa a wayata ina jiran yadawo kuma fa kwanaki muna waya time din yana yola may be yayi tafiya ne amman mama kidaina bata bakinki nidai Ina nan ina jiran A.A Hameed. Toh Allah yakawoshi lafiya ayi auren nan ahuta ko zaki daina wannan shashancin naki ko shine yakoyamiki wannan shaye shayen ma ne? Ahhhh haba mama bashi bane nifa kawai shi love mukeyi ya iya eehhh kema kigane mana mama...... Hmm fiddausi kenan Allah shiryamin ke ja'ira mara kunya. _Masu karatu idan har baku manta ba nasan zaku iya tunawa da Feedo budurwan Ahmad toh gatanan bata hakura ba tana dakon jiransa dan suyi aure kamar yadda yayi mata alkawari_ *WACECE FEEDO KO FIDDAUSI* 'Ya daya tilo da Allah yabama iyayenta mahaifinta Abdulhameed asalin bakano ne mahaifiyartama haka bayan aurensu sun dade basu samu haihuwa ba Abdulhameed yakasance mafadaci sosai wanda yana ganin yaran makota ko a hanya sunyi abu ba dai-dai ba saiya aibatasu misali :-kaga tsinannen yaro, ko kuma yace" wannan yaron/yarinyar daga gani 'yar iska ce" Da Allah yatashi bashi haihuwa saiya bashi fiddausi wanda tazo tafi karfinsa dan maza samarinta har gida take kawowa babu abinda bata sha. Duk da haka Abdulhameed baya ganin laifinta dan akwai sanda kaninsa yazo yadauketa yakaita gidansa yasaka mata mari Har gida Abdulhameed yaje yaci masa mutumci tare da fadin"Dan me zaisakama 'yar sa mari ita ba barauniya ba" Anan dai sukayi baran-baran kaninsa yace yacire hanunsa daga kan Feedo. Tun tana shekara 20 takware a harkan karuwanci da shaye-shaye. Ahmad yadaukota lift ne daga baya yake zagayowa dan shan sweet toh ita kuma ashe duk duniya bataga mijin aure ba sai Ahmad dan taso yayi mu'amala da ita shikuma yaki kafin tafiyarsa yola.. Mahaifinta yarasa sanadiyyar mutuwa ta farat daya a dakinsa batare dawani cuta ba bayan mutuwar mahaifinta feedo likafa taci gaba har kasashen waje take raka samari kuma bata kunyar fadama uwarta duk maganar dayazo bakinta. Idan tafada mamanta saidai tayi mata dariya itama bata tsawatar mata tana tsoron fushin 'yar nata dan haka komai feedo tace yazauna....... Muje zuwa MAMAN HANAN [10/24, 12:41 PM] Zeetty: [10/24, 9:38 AM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE Page 49-50 *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* _Ina mika ta'aziyya ta ga daukacin family Abdullahi mai jaki Ubangiji yagafatama Baba yasa mutuwa Hutuce a gareta Allah bamu hakurin rashinta_ A Gidan Alh.Lawan suka tarar da Alh.ALiyu bayan sunk'ara gaishesu tare da yima Iyayen nasu Godiya. Alh.Aliyu yakalli Ahmad yace"Toh nizan wuce gobe idan Allah yakaimu kaikuma yaushe zaka koma kasan dai haryanzu baka cika wata takwas ba saura wata d'aya ko? Kai Ahmad ya gyad'a kafin yace"Abba yanzu ina cikin hutu ne harna tsawon wata Biyu" Dasauri Alh.Aliyu yadago kansa yakalli Ahmad d'in kafin yace"bangane kana hutu ba daman har huto shi Fallata yabaka batare da ya sanar daniba? Dafarko ina neman gafararka Abba bisa ga rashin jin maganar ka da banyi ba hakika ni ba Noma da Kiwo nakeyi a saudi'a ba kamar yadda ka buk'ata asalima Masters dina nakoma dan nayi a makarantar KING FAHAD dake madina kayi hakurin rashin sanar maka da banyi ba nayi hakanne saboda na baka mamaki Abba amman kagafarceni" Shiru Alh.Aliyu yayi kafin yakalli yayan matarsa Alh.Lawan murmushi sukayima junansu kafin Alh.Lawan yafara magana da cewa"Alhamdulillahi lallai Allah abin godiya Ahmad girma yazo tabbas chanjawar da abokinka yake cewa kayi ashe gaskiya ne ni tundaga zuwanka na fahimci hakan Allah yataimaka ya kuma k'ara shirya mana ku" Ameen suka amsa gaba d'ayansu kafin Alh.Aliyu yace"Niba wannan ba Ahmad ina kasamu kud'in registration da sauran abubuwa ko Fallata ne yabaka Abin yabani mamaki ya akayi katafi da takaddun karatunka bayan bamu tafi da su ba ko dai kazo Nigeria ne a 6oye bamu sani ba ka koma inaso kasanar damu komai a yanzu" Ahmad kansa a sunkuye yafara magana "Abba kayi hakuri daman nabar takaddu na a gurin Mudansir sanda kazo mutafi bayan naje Asir Abu-Fallata dakansa yacemin bazai ta6a mantawa da Alherinka gareshi ba dan haka bazai iya horar dani ta hanyar dakace masa ba yanemi shawarata akan haka. Nikuma cikin farin ciki nayi masa bayanin inason komawa makaranta da burinka kenan daman akaina. Abu-Fallata yacemin bashi da kudin da zai mayar dani makaranta yarantsemin da saiya mayar dani batare da saninka ba nikuma anan nace masa inada kud'i a account d'ina masu d'an dama toh Abba da wannan kud'in nafara karatu kuma ina juyawa anayimin business daga saudi'a zuwa nan kasarmu Nigeria da kuma Dubai. Komai yana tafiya ta hanun Abokina Mudansir takaddun makaranta na kuwa Mudansir ne yakawoma Saddiq yakaima Agent din dayayi mana Visa aka biyashi yaturomin da su Abba yanzu nayi nisa a karatun masters d'ina Abba Inda nasamu kud'i kuma Abba shine kud'in dana samu danayi wakar nan ne dafatana zaka gafarceni" Ahmad yakarasa fadar tare da karasawa gurin Mahaifin sa durkusawa yayi a gabansa gwiwoyinsa a kasa alamar yana neman gafara. Alh.Aliyu dafa kan Ahmad yayi tare da fad'in Alhamdulillahi Ahmad naji dad'in samun Nutsuwarka Allah yamaka Albarka bakomai nayafe maka yanzu saura maganar matar ka dan Mahaifinta yacemin abarta anan tazana jarrabawa kuma na amince masa mezakace? Gyara zama Ahmad yayi Mudansir ya zuba masa ido dan jin abinda zaice dan yanaso yak'ara tabbatar da rashin kunyar Ahmad. Ahmad yace"Abba nidai a son raina abani matata kawai mutare tunda wata biyu zanyi inyaso kafin hutuna yak'are ta gama zana jarrabawarta zanyi mata registration makarantar da Saddiq yayi nasa kaga Center d'insu tanada kyau dan haka Abba kataimaka kasa baki a fasa wancan maganar ta tare a kano ni banason wani biki ma duk bidi'a ne" Murmushi mahaifinsa yayi dan yasan halin a 'Dan nasa zaiyi abinda yafi haka ma musamman akan Aysher dan haka Alh.Aliyu yace"Badamuwa zanyi masa magana akan hakan dan tunda kamin magana akan zakayi wata biyu nima nafara wannan tunanin bazai yiwu abarta tayita zama gaban iyayenta ba maganar biki kuma kasan bazai yiwu ace anfasa ba Mahaifiyar ka bazata yadda ba kodan akanka zamu fara aurar wa dan haka gobe zan wuce sai kutsara yadda komai zai kasance kafin kutaho jibi zan nemi mahaifin ta naji yaushe zasu kawota Alh.Lawan meye zakace akan haka. Alh.Lawan yace hakanma yayi Alh.Aliyu gobe sai muje musami Baffa Usman d'in kafin mu wuce" Tattaunawa sukaci gaba dayi kafin su Ahmad suyi shirin tafiya masaukinsu dake gidan Alh.Lawan Nifa abokina naso abani matata mutafi tare k'afata k'afarta wai dole ne sai 'yan uwanta sunkaita ne mtswwww wannan Al'adar batayi ba wallahi. Kanka akeji nidai nagama nawa k'ok'arin cewar Mudansir yana fad'in haka yawuce bayan gida dan watsa Ruwa........ MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA [10/25, 8:06 AM] Zeetty: [10/24, 10:01 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 51-52 Tattaunawa a kayi sosai tsakanin iyayen Aysher wato Baffa Usman tare da Alh.Lawan da Alh.Aliyu an tsayar da magana ranar Alhamis iyayen Aysher mata zasu wuce da Amarya tare da sharad'in zata zana jarrabawar kammala karatun sakandire a kano. Ahmad ba haka yaso ba yaso ace tare zasu tafi da Aysher domin shi ranar laraba zasu wuce da mudansir bayanda zaiyi haka dole ya hakura. A kano shirye-shiryen biki sosai Umma takeyi da 'yan uwanta tare da abokan arziki sanarwa akeyi a k'afafen yad'a labarai tako'ina bikin Ahmad Aliyu Hameed da Amaryan sa Aysher Usman Damare. Da daddare Ahmad yaje gurin Aysher dan suyi sallama saboda sammako zasuyi dan a mota zasu tafi Fatima ya aika aka fara kira masa bayan ta fito sun gaisa Ahmad ya fad'a mata yanaso tayi masa magana da Aysher ta amsa tare da shigewa cikin gidan. Mintuna kad'an suka dawo tare da Aysher wannan karon d'akin Baffa akwai bak'i dan haka a k'ofar gida suka tsaya mota Ahmad ya bud'e ma Aysher yace tashiga ta zauna batayi musu ba ta shiga yazaga d'aya gefen yazauna ita kuma Fatima suna waje da mudansir. Kan Aysher a sunkuye ta gaida Ahmad ya amsa tare da fad'in "Amarya bakya lefi kin wuni lafiya"? Aysher tace "Lafiya kalau ya gajiya? Ahmad yace " Lafiya k'alau Alhamdulillahi gobe zamu wuce gobe da wuri meye kike buk'ata kayan aurenki gobe zasu taho dashi wad'anda zasuzo tafiya dake daga cikin dangi na kina bukatar wani abu ne ki fad'amin mata na? Kai Aysher ta girgiza kafin tace"Bana Bukatar komai Allah ya sauke ku lafiya Ubangiji ya k'ara bud'i" Sabuwar waya Ahmad ya bata tare da sabon layi sannan ya ajiye mata rafar kud'i 'yan dubu d'aya guda d'aya yace"Ga wannan kud'in kirike a hanun ki kafin ku shigo kano ga waya zan dinga neman ki ba number kowa a ciki sai nawa a kwai kud'i nayi miki recharging nashi duk wasu shirye-shirye kuma Fatima da Mudansir zasu tsara komai ko akwai wani matsala kuma? Bakomai Nagode amman da kabar kud'in babu abinda zanyi dashi. Kai Ahmad ya girgiza mata kafij yace"A'a kidai rike banason aja maganar pls kayan wancan mutumin an mayar mishi da su ko ba naso ki tafi ta kayan shi koda Allura ne" Aysher tace"Tun washe garin d'aurin aure yaturo danginsa suka zo aka had'a musu har kyautar da yake aiko min dashi na bayar daman banyi amfani da su ba" That is my wife (Yauwa matata) Ahmad yafad'i haka yana murmushi"Naji dadin hakan da kikayi matata Allah yabani ikon faranta miki da rikon amanar ki Ameen" Mudansir ne yazo yace musu dare yayi sosai fa dan haka a gurguje Ahmad yayi sallama bayan ya bawa Aysher kiss a kumatu badan ransa ya so rabuwar su da matar sa ba babu yadda zaiyi ne dole ya hakura cikin mota ma Mudansir tsokanar sa ya dinga yi" [10/24, 10:09 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ A gidan Radio Feedo taji sanarwan auren A.A Hameed wani ihu ta saki kafin ta zubo wani uban Ashar fad'i take yi"Karya ne Ahmad ba aure zaiyi ba dan bashi da wata mata sai ita yayi mata Alkawari" Wayar ta ne taji yana ringing da sauri ta d'auka kawarta ce 'yar auta, Feedo tana d'auka taji 'yar auta tana cewa k'awata kin samu labarin bikin A.A Hameed kuwa dan har an daura auren a yola biki za'ayi amaryan ta tare a nan kai kawata munada chasu fa biki ne na manya" Kee 'yar auta kinci kaza-kazar ki na rantse da sarkin dake busan numfashi duk wanda ya halarci gurin nan indai yaje sunan sa k'o nanne ni Ahmad zaiyima haka ni zai yaudara na rantse da Allah daga shi har Amaryan tashi da duk wanda zai halarci gurin bikin sunan sa k'onanne...... MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA [10/26, 5:25 PM] Zeetty: [10/26, 5:17 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE _Ina jindadin zama tare daku, ina matuk'ar kaunar ku, 'yan Group din Zauren littattafan Hausa_ *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 53-54 Ranar laraba mutanen kano suka sauka a garin yola domin juyawa da Amarya washegari, kar6a na mutum ci sosai suka samu daga gurin dangin Aysher da na mahaifin ta. Sun taho da kayan aure akwati biyar da d'an kit cikon na shidan, masha Allah komai yaji dan Yadikko a ranar sai yanke jiki tayi a gurin ta fad'i daga an kira ta tazo taga kaya, kayane sun ninka na Honourable sau uku a tsada da kuma yawa. Cicci6ar Yadikko akayi aka kaita d'akin ta tare da d'ebo ruwa aka yayyafa mata, ajiyar numfashi tayi gami da bud'e idonta tana k'arema d'akin kallo da jama'ar d'akin kafin daga bisani ta lumshe idanuwan ta. Washe gari Alhamis da wuri aka shirya Aysher dan tafiya kano, motoci guda 5 aka turo daga kano dan haka sunyi komi nasu cikin shiri da tsari suka shirya kowane mota mutum 4 za'a dauka baya mutum uku gaba kuma mutum d'aya, wani abin burgewa shine garar da Baffa Usman yayiwa 'yarsa dan kuwa yayi k'ok'ari ba kad'an ba. Motar da Aysher take ciki ita da Fatima ne da k'anwar mahaifin Aysher Adda Kubura, Sai gaba aka saka mutum d'aya, Ahmad yanata kiran wayar Aysher yaji muryan ta amman kunya ya hanata d'auka tanajin ringing d'in wayar a cikin jakarta. Dan haka Ahmad yakira Mudansir dan yazo d'aukar Amarya a cikin motar sa ma aka saka Amarya, dan Ahmad yace bai yadda kowa ya d'auko masa matar sa ba sai Mudansir saboda tuk'in sa kawai ya yadda dashi. Cikin salon tsokana Mudansir ya d'auki wayar tare da fad'in"Ango kasha kamshi munzo ance anfasa bamu amarya sai gobe juma'a" "Dan girman Allah Mudansir dagaske?" "Kwarai kuwa gamu dai anata fafatawa munce yau ango yakeson matar sa a kano" Cikin muryan lallashi Ahmad yace"Abokina kataima ka a bada ita yau tunda har na wakilta ka kazo kayimin iyaka k'kokarin ka pls kamar ina gurin, ni yanzu je ka nemo min ita ka had'ani da ita a waya yau kwata-kwata banji muryan ta ba wani iri nake jina." "Sannu rasa kunya idan baka da kunya, ni inada ita, bazan iya zuwa neman Aysher ba ka kwantar da hankalin ka tana mota na yanzu zamu taso da yadda Allah amman magana awaya kam ha hali saboda sai anyi siyan baki a Al'adance" Mudansir ya bama Ahmad amsa da hakan. Tsaki Ahmad yayi kafin yace"Wannan al'ada yakamata a dainata tunda ba addini bane Allah ya kawoku lafiya" yana gama fadin haka ya katse wayar da alama ransa ya 6aci. Sun sauka a kano da wuri dan haka bayan ankai Aysher da danginta masauki sunci abinci Umma ta aiko da wata Alkyabba, tace Aysher ta shirya a cikin ta dan za'ayi walima karfe 4. Aysher tayi kyau cikin shigar kamar balarabiya kwaliyan da Fatima tayi mata mai sauki ne amman ta had'u. Malama Jamila sulaiman (Ammi) ita aka dauko dan fad'a karwa. Tafara bud'e taro da addu'a kamar haka:- *INALHAMDULILLAH,NAHAMADAHU WANASTA'INUHU,WANASTAGFIRUHU,WANA'UZU BILLAHI MIN SHARRI ANFUSUNA,WAMAN SAI'ATU,A'AMALUNA,MANYAHADIHLAHU FALA MUDLIL LAHU WAMAN YADLIL FALA HADIYA LAHU,WA ASH HADU ANLA'ILA HA'ILLALLAH WAHADAHULA SHARIKALAHU WA ASH HADU ANNA MUHAMMADU ABDUHU WARASULUHU,SALLALLAHU WA ALAIHI WA'ALA ALIHI WA ASHABIHI WASALLAMAN TASLIMAN KHASIRAH* YAN UWANA ASSALAMU ALAIKUM WARAHAMATULLAHI TA'ALA WABARA KATUHU,INAMUKU SALLAMA IRIN TA ADDININ MUSULUNCI! kamar yadda kukasani ba mutaru a nan domin komai ba, face dan taron walimar auren Aysher da angon ta Ahmad wanda muke musu fatan samun zaman lafiya. To Aysher nasiha ta gare ki da sauran mata baki d'aya shine ki kula da mijin ki, yi nayi bari na bari, kuma shi aure ki d'aukesa a matsayin ibada domin hakan ne zaisa kiyi hak'uri da juriya akan zaman gidanki. Sanan basai na fad'a miki ba kasan cewar daga ganinki nasan ked'in mai tsafta ce saidai in k'ara miki tuni daki k'ara akan wanda kike dashi, sanan abu mafi wuya kuma mafi so shine kizama mai 6oye fushin ki da yafiya, karki zama mace mai gaba da mijinta in yamata wani abu, kizama mai taushin hali, kuma banda rainuwa, duk k'ank'antar abu mijin ki yakawo kizama mai yaba masa koda ba haka bane a zuciyarki, domin zaiji dad'i da karfi gobe yakawo wani, sannan Allah zaiyi farin ciki dake a ranar gobe k'iyama. Mafi akasarin mata sai kiga mazajen su sun zauna dasu tsawan shekara goma sha suci dasu, su sha dasu amma rana d'aya in magana ta taso sai ace mekata6a mun to wallahi 'yan uwana mata mukiyaye domin Manzon Allah S.A.W lokacin dayaje sama yaziyarci gidan wuta yaga mafi yawan su mata ne, sanan an tambaye sa, meyasa mata ye sukayi yawa a wuta? Abun da yace"shine:- *Suna sa6awa mazajen su.* *Suna yawan tsinuwa.* *Suna bayyana saraici.* Dan haka mata mukula wallahi duniya fa ba gidan zama bane kamar yanda kake zuwa bak'unta in kagama adadin kwana kinka kakoma to haka kake zaune duniya, sannan babban tashin hankalin mu yanzu yanda mutuwa bata mana alama kana tsakiyan rayuwar ka sai kajika kwatsam a cikin kabari, an tashi da kai amma kan dare ka kwana a cikin kabari. Karna cika ku da surutu domin in zan kwana bazan gama ba. Amma jan kunnen da zanyi mana shine kiringa tausasa muryarki yayin da kike cikin bacin rai, ko kuma karkiyi magana sai kin huce domin babu alkairi acikin maganar da za a fad'e ta cikin fushi. Mata dan Allah mudena sa turare in zamu fita haramun ne duk namijin daya ji k'amshin kuma ya burge sa to kina da lefin zina dai-dai kuke da wanda yayi, dan Allah akiyaye, kituna wanda fa kikayi domin kibirge su wallahi randa kike cikin azaba ba mai iya cetan ki suma takansu sukeyi. Mata murike iyayen muji duk da ba a musu gwaninta amma a fita hakin su, arike su kamar 'yan uwa. Sanan mata kunga shigan dakukeyi to wallahi kuyi hankali, shiyasa yanzu matan aure idan kuka fita kiga maza na muku magana kamar 'yan mata, sabida irin shigan 'yan mata da kukeyi kizama mai 6oye surarki, shiyasa a yanzu bamu da daraja a idan duniya sabida tsiraicin mata abayyane yake ba abinda ba a sani ba ko ba a ganiba akiyaye. Abu na karshe kunga tsinuwa to wlh kubari domin duk gidan ma da ake tsinuwa, albarka basa zuwa gurin, katsinewa d'anka ko kace Allah tsinewa wane bakyau yana kai mutum jahanna ma mukiyaye kuma muyawaita sadaka. Gamu mata munfi maza wahala ko gun haihuwa, rainon ciki, raino bayan haihuwa matsalolin rayuwar aure amma ace munyi sakacin da zamushiga wuta, to dan Allah mukiyaye. Allah yarabamu da Jahannama, inawa duk 'yan group dina ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA fatan Alheri, Allah kasa dukkan mu 'yan Aljanna ne, ka k'ara shirya mu kan dai-dai ameen. Sannan kuma 'ya'yanki ki koya musu ladabi da biyayya, su dunga girmama na gaba dasu, ki nuna musu suyi da'a ga Allah da manzonsa, sannan sai iyayensu. Ki koya musu yadda za suyi zumunci da tausayin junansu. Ki kassance mai yiwa mijinki addu'a dan samun bud'i ki rok'i Allah ya d'aukaka mijinki, zuriyarki, d'aukakar addini, ki zamo mai k'yakk'yawan mu'amala da mak'otanki Aysher ina so ki zamo matar k'warai abin alfahari a gurin mijin ki domin shine Aljannarki shine abin alfaharin ki. Zan tak'aitane sabida lokaci, Aysher Allah yabaku zaman lafiya keda angon ki kula da addini Allah ya Albarkaci Auren ku da zuri'a d'ayyiba. Ameen Allah maida kowa gidan sa lafiya *WASSALAMU ALAIKUM WARAHAMATULLAH* Addu'a akayi kafin aka tashi walimar bayan anyi rabon abubuwa na biki. Nasiha sosai masu shiga jiki da zaman takewar aure Ammee Jamila tayi ma Aysher. Aysher kuka take tayi cikin alkyabbar ta Ahmad kuwa sai kiranta awaya yakeyi harya gaji da nemanta, yafara kiran na K'anwarsa ta sanar masa suna gurin walima kuma ba damar d'aukar waya, rok'onta Ahmad yayi da cewa"ta taimaka masa da daddare ta had'ashi da Aysher a waya idan ba haka ba wallahi zai shigo gidan har inda matar sa take sai dai a ce masa yayi rashin kunya" Dariya tayi kafin tayi masa alk'awarin had'asu da daddaren......... MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA [10/27, 9:41 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 55-56 Ahmad yana zaune cikin abokan sa (A gidan su Mudansir) amman hankalin sa gaba d'aya yana gurin matar sa dan haka wayar Amatullah k'anwarsa ya kara kira yaji shiru, mik'ewa yayi yafito daga gidan su Mudansir d'in batare yayima kowa magana ba ya mike yabar gidan, kai tsaye motar da yake amfani da ita, tun bayan dawowan sa (daga saudi'a) ya nufa bayan ya shiga yajata bai tsaya a ko'ina ba sai gidan Mahaifinsa. Ku tsawa yakeyi ta ko'ina abokan wasa suna ta tsokanar sa da cewa"Ango kasha kamshi", bai kula da abinda suke cewa ba kai tsaye falon Mahaifiyarsa ya shiga yana zazzare ido sai da ya tabbatar Umma bata falon sai wasu danginta, hankalin su yana kan kallo basu lura da shigowar shi ba dan haka yayi amfani da wannan damar cikin zafin nama ya shige d'akin da yake tunanin nan aka sauke matarsa. Aikuwa yayi sa'a dan kuwa a d'akin Umma dake falon k'asa akayi masu masauki, dan kuwa Ahmad yana bud'e k'ofar yaji wasu mata suna fulatan ci, dan haka yajuya da sauri. Dole bayadda Ahmad zaiyi a wannan ranar bai ga Aysher ba, ya cika fam ya k'ullaci Amatullah k'anwarsa (Ahmad ba hak'uri) ********** Washe gari dinner za'ayi daga nan a wuce da amarya gidan ta, da daddare kowa ya gama shiri 'yan uwa da abokan arziki duk an tafi. Hakik'a dinner ya yi kyau Amarya da Ango sun had'u ba k'arya, anci, ansha da abubuwa da aka tanadar domin taron. K'arfe tara aka fara d'auko mutane ana dawo da su gida, Ahmad mikewa yayi ya kalli Amaryan sa cikin shauk'in so da k'auna yace"Ina zuwa kijirani tare zamu koma ba zaki bi su Aunty Khadija ba (K'anwar maman sa)". Kai Aysher ta d'aga masa dan bazata iya mishi magana ba saboda tunda aka shigo Hall d'in yake rik'e da hanun ta duk inda zasuje har gurin fita rawa yak'i sakin hanun ta, ita kuma kunya take ji duk iyayen su ne a gurin. Saboda haka taji dad'in wannan fita tashi daya ce zaiyi saboda duk a takure take. Cikin taron ta kutso kai tsaye gurin Aysher ta nufo waya tacire a kunnen ta, takalli Aysher tace "Ahmad yace kizo muje ta wancan k'ofar kutafi". Waigawa Aysher tayi taga ba kowa a kusa da su duk an fita waje dan komawa gida, ganin budurwan yarinyar da ankon dinner a jikinta yasa Aysher mik'ewa tsaye, budurwan tace" Laaa naga kinayin abu sanyi-sanyi ko dan baki gane ni bane sunana Safiya daga Gombe mukazo ni family yaya Ahmad ne. Tunawa da Aysher tayi cewar Ahmad suna da family a Gombe yasa ta mik'ewa cikin kwarin jiki suka bi ta hanyar da budurwan ta nuna musu, suka fice (Hanyar ba jama'a kwata-kwata) Wani had'ad'd'iyar mota budurwan ta bud'e ma Aysher gidan baya ta shige da sauri cikin k'warin gwiwa danjin kamshin turaren mijinta a cikin motar, zama tayi batare da takalli na kusa da ita ba, domin kanta yafara mata ciwo saboda hayaniyar jama'a da kuma gajiya, budurwan ta bud'e gidan baya ta shiga direba yaja motar sa ya figeta da gudu suka fice daga haraban hotel d'in. Aysher sai da taga tafiya tak'i k'arewa idon ta daman a rufe yake dan haka ta bud'e a hankali takalli na kusa da ita, wani k'atoton mutum tagani ya zaro mata ido tare da saita kanta da bindiga yana mai yi mata nuni da cewar tayi shiru ko ya harbeta.................... MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA [10/28, 9:11 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 57-58 A gurin dinner kuma bayan Ahmad ya gama abinda zaiyi ya dawo gurin zaman sa da Amaryan sa, wayam yagani Aysher bata gurin dan haka sai ya fara dudduba cikin Hall d'in amman duk bata nan gashi iyaye suna ta jira awaje zasu tafi su wuce da Amarya gidanta (Kamar yadda aka tsara). Jin shirun Ahmad yayi yawa bai fito ba yasa akace Amatullah ta shiga ta kira shi iyaye zasu zo su wuce da Aysher gidan ta ana jiranta a waje. Amatullah ganin Ahmad tayi duk a firgice dan haka ta fara tambayar sa da cewa"Yaya lafiya kuwa, ina Aysher ana jiranta dare yanayi?". Bakwa tare da ita ne Amatullah? (Ahmad ya tambaya cikin rawar murya) A'a yaya bama tare da ita daman kasan ai yadda aka tsara, tun a gida cewar iyayen ta zasu zo gurin dinner a wuce da ita. Ni ban ganta ba bata waje ma at all, yaya da ace tafita da zamu ganta a.......... Cikin tsawa Ahmad ya dakatar da ita kafin yace"Kina nufin bata nan?." Kai ta gyad'a masa dan ta tsorata da yanayin sa. Da sauri Ahmad ya fice, duk inda aka tunanin za'aga Aysher anduba bata gurin, har gida ankira a waya bata je ba. Toh Aysher ina ma tasani a garin cewar K'anwar umma, nan da nan hankali yatashi ba'aga amarya ba. Kuka danginta suka fara yi, Fatima tana salati tana fad'in waye zai musu haka? Dan Allah kar a cutar mata da 'yar uwa. Ana cikin haka Ahmad ya yanke jiki ya fad'i ko motsi bayayi, nan guri ya k'ara rikicewa da koke-koken mata da sauri Mudansir da wasu abokan Ahmad suka d'auke shi sai ZEEMAN'S HOSPITAL. *********** Tafiya mai nisa sukayi kafin Aysher taji an tsayar da motar, wannan dai k'aton mutumin shine ya jawo Aysher ya shigar da ita wani gida mai shegen duhu, kwata-kwata babu alamar hasken wani abu waishi wutar lantarki a cikin gidan. Wannan budurwan yarinya itace ta wanke fuskan Aysher da mari lokacin da Aysher tafara kuka tana rok'onsu dasu taimaka mata su mayar da ita gida...... Dan ubanki baza'a mayar dake gidan ba tunda kika shiga gonar mu (Budurwan ta bata amsa da hakan). Wani d'aki suka jefar da Aysher kamar kayan wanki suka kunna mata wani fitila budurwan yarinyar nan tace" zamu tafi sai gobe zakiji dalilin zuwan ki gurin mu, za kuma kisan komu su waye". Muta fi Idi, suna gama fa'din haka suka kullo k'ofar da d'an mukulli suka fice. Mikewa Aysher tayi a hanzar ce tafara kallon d'akin da take ciki, bakomai a cikin sai wata k'aramar tabarma, gefe guda wata k'ofa ce da sauri Aysher ta k'arasa k'ofar tare da bud'e k'ofar, ban d'aki ne (Toilet) dan haka a hanzar ce Aysher ta shige dan d'auro alwala tayi sallolin da suke kanta tare da rok'on Allah ya kawo mata agaji, dan kukan ma ya gagara zuwa idanuwanta sun bushe......... Kuyi hak'uri da wannan. MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA. [10/29, 7:50 PM] Zeetty: [10/29, 7:12 PM] Maman Hanan: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* *Member's na mace mutum writers ina jin dad'in zama da ku Allah bar mana zumunci* Page 59-60 Yanda Aysher taga dare, takasa bacci idon ta k'amas babu alamar wani abu waishi bacci. Washe gari da sassafe suka shigo d'akin, 'yan mata ne guda uku harda budurwan yarinyar nan ta jiya saura guda biyun kuwa Aysher bata san su ba, d'aya dagaa cikin su tajawo kujerar roba guda d'aya dake falon ta zauna, fito tayi tare da mik'a hannuwan ta d'aya daga cikin 'yan matan ta ciro kwalin sigari daga jaka ta kunna shi tare da mik'awa wacce take zaune a kujerar, ta kar6a tafara zuk'a kafin ta fara magana cikin isa da tak'ama tafara da cewa"maraba da zuwa amarya wanda nake mata fatan k'are rayuwar ta a cikin gidan nan dafatan kin tashi lafiya cikin walwala da anna shuwa kamar yanda ko wacce amarya take kasan cewa washe garin tarewarta a gidan miji?, sai dai ke naki salon yazo da abin al'ajabi ( sigarin ta k'ara zuk'a kafin taci gaba da cewa"Sunana FEEDO ni budurwan mijin ki na da ne, ido Aysher ta zaro tana yunkurin mikewa amman takasa, kai Feedo ta gyad'a ma Aysher kafin tace"Ofcourse ni budurwan mijin ki ne da baya, kuma duk duniya babu wanda ya isa yarabani da Ahmad domin nafi kowa son shi hatta Uwar daka kawoshi duniya. Dan haka za'a cigaba da kullemin ke a gurin nan, har sai ranar da kika zama mushe mu fitar da gawanki, ku bata abincin ta taci (ta k'arasa fad'in haka tare da mikewa ta ficewa daga d'akin). Aysher tana kallon su takasa cewa komai, sai binsu da ido kawai takeyi, budurwan data yaudari Aysher jiya itace ta matso kusa da Aysher hanun ta d'auke da wani roba ta ajiye a gaban Aysher suka juya dan barin d'akin. Roban abincin Aysher ta bishi da kallo kafin ta bud'e, Alala ce guda uku da manja da yaji, bayadda Aysher zatayi haka ta wanko hanun ta, ta fara cin abincin dan tsananin yunwar da takeji, alala guda ukun nan da Aysher ta cinye ba inda yaje mata ga cikin ta da ya k'ulle saboda ruwan da ta bankawa cikinta, dan haka kwanciya tayi akan tabarman d'akin tana dafe da cikin ta na salati saboda wani irin murd'awa da cikin nata yakeyi, tana daga kwance tafara ta mik'e da sauri ta nufi band'aki tafara kwarara amai, duk alalar da taci yafita yabar cikinta, dakyar ta yunk'ura ta koma d'akin tana dafe bango, kan tabarman ta koma ta kwanta tana murk'ususu. [10/29, 7:50 PM] Maman Hanan: ********* Dakyar aka samu Ahmad ya farfad'o, yana bud'e idanun sa, ya sauke su akan Mahaifiyar sa, ya bud'e bakin sa dakyar da alamar ciwon kansa yafara tashi yace"Umma dagaske ba'aga Aysher ba, Umma suwaye zawu aika ta wannan mugun abun gareni, menayi musu ko kuma meye Aysher tayi musu?, na rantse da Allah zan iya rasa rayuwata, Umma zaku iya rasani daga yau zuwa ko wane lokaci muddin ba'a ganta ba, zan mutu Umma. Ku kiramin Mudansir abokina nagari, zaije ya bincikamin inda matata take yau basai an kwana ba, kuka Ahmad yakeyi sosai duk wanda yake d'akin saida ya tausaya ma Ahmad, hawaye suke sharewa suma, dangin Aysher kana kallon su kasan suna tsananin tashin hankali...... Bakinsa Umma tarufe da sauri cikin k'arfin hali tace" kadaina fad'in haka Ahmad, kana k'ara tayar mana da hankali, zaka rayu da Aysher in Allah ya yadda dan kuwa tun da aka kawo ka suka fice dubo Aysher kuma muna saka rai za'aganta bi'izinillah, kayi addu'a Ahmad muma hankalin mu a tashe yake, likita ne yashigo yayima Ahmad alluran bacci wanda hakan ya sa bacci mai nauyi ya d'auke shi. Umma suna zaune jugum-jugum kowa ya rafka tagumi, wajen k'arfe d'aya da rabi na dare Alh.Aliyu ya shigo d'akin da aka kwantar da Ahmad, Mudansir tare da wasu abokan Ahmad din suna binshi a baya, kowa ka kalli fuskar shi cikin su ba k'aramin tashin hankali suke ciki ba. Umma ta mike da saura ta tari Alh.Aliyu da fad'in "Ya ake ciki kuwa Alh. Anganta kuwa?", kai Alh.Aliyu ya girgiza kafin yace" Ba'a ganta ba sai dai mu barma gobe idan Allah yakaimu amman kafin mu dawo asibitin nan, naje munyi report ma 'yan sanda muna saka rai za'a ganta in sha Allah, ya jikin Ahmad d'in ya farka kuwa?, Umma tace"ya farka....nan ta labarta ma Alh.Aliyu duk abinda yafaru bayan farfad'owar Ahmad". Dariya Alh.Aliyu yayi (wanda kana ganin shi, kasan na dole ne) kafin yace"Ahmad d'an rigima na kenan, Allah ya kyauta ya kuma sa mudace, kuzo mu tafi, Mudansir zai kwana da shi mun gama magana, jikin kowa a sanyaye suka fice daga d'akin mudansir ya bisu dan yi musu rakiya. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Aysher tana cikin wannan hali batare da tasan tsawon lokacin data d'auka a haka ba, aka bud'e k'ofar aka shigo, cikin k'arfin hali Aysher ta bud'e idon ta kalli yarinyar (wannan dai budurwan ce data yaudari Aysher). Cikin k'arfin hali Aysher ta mik'e ta kalli budurwan tana cewa" Baiwar Allah ki taimaka ki sanar dani abinda nayi muku, kuka yanke wannan hukuncin a gareni, kuma su waye ku? dan Allah ki sanar dani. Yanzu kuwa zakisan ko ni wace ce "kamar yadda kika ganni ni sunana Ladidi REZA, bani da aikin yi sai dai asani aiki abiyani kamar yadda aka bani kwangilar satoki, wanda kika gani da safe sunan ta Feedo kuma ita budurwan mijin ki, sunyi alk'awarin aure yazo ya yaudareta sai samun labarin auren ku tayi ana sanarwa a kafafen yad'a labarai, dan haka bazaki koma ba sai anyi auren Uwar d'akina da mijin ki................. MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA [10/30, 12:37 PM] Zeetty: [10/30, 12:01 PM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 61-62 Iya wahala Aysher ta sha, a gurin su Ladi Reza da abokiyar aikin ta Ummi 'yar tsinke. Bawani ishashiyar abinci mai kyau, kullum da safe alala ce dai da mai da yaji. Ranar da Aysher tacika kwana uku a gidan, a wannan ranar Ladi tashigo ranta a 6ace tana fad'in"Ni feedo zata gwadama iskan ci da rashin cika alk'awari, toh billahil lazi zata ga abinda zai biyo baya, sai na tona mata asiri, sai tasan ta ta6o Ladi Reza, ke taso mu tafi (tafad'i haka tare da jawo hannun Aysher)." "Ina zamu tafi? Kuyi hak'uri karku sake cutar dani, dan Allah ni wallahi na bar mata Ahmad indai dan akanshi ta kawoni gurin nan, ku mayar dani yola garinmu." "Yimin shiru, ki wuce mu tafi police station zamu je mukai kan mu, dan idan ba haka nayima Feedo ba, baza tasan cewar nafita tantiranci ba, zan tona asiri uban kowa ma ya mutu dan ubansa." Dakyar Aysher ta mik'e, Ladi Reza ta kamo hanun ta suka fice, tasaka Aysher a mota, dakan ta taja motar suka bar k'ofar gidan da sauri. Tunda aka kai Aysher sai yau ta fito k'ofar gida, sai yau taga haske a idanun ta, dan haka dak'yar take bud'e idanuwan ta. Fagge Division Aysher taga an rubuta, guri Ladi Reza ta samu ta faka motar ta, ta zagayo ta bud'ema Aysher, tare da kamo hanun ta, kai tsaye cikin police station d'in suka shiga. Ladi ce tafara magana da d'an sandan da tagani a tace masa"Yallabai gani nakawo kaina, na kasance mai laifin sace wannan yarinyar........ Yi shiru ('Dan sandan ya katseta daga maganar ta)." "Bari a fara rubuta statement d'in naki," biro ya d'auko daga aljihun rigar sa, tare da jawo wani babban littafi kafin yace"ina jinki meke faruwa" Nan Ladi Reza ta fara bashi labarin yadda akayi da cewar" Wata rana Feedo ta sameni a Club tacemin zata bani wani kwangila ni da k'awata Ummi 'yar tsinke, tayi mana alkawarin kud'i mai tsoka amman da sharad'in zata fara bamu rabi, rabi kuma sai bayan mun kammala aiki, toh mukuma jin yawan kud'in yasa muka amsa mata, kwangilar kuwa shine wannan yarinyar za'a sato mata ranar da akeyin dinner ta, Feedo itace ta samo min hatta kayan da zanyi amfani dashi, wanda shine ankon gurin dinner, ni da k'awata 'Yar tsinke muka kammala had'a komai, na yadda za'ayi a d'auko amaryan dan Feedo ta bamu labarin saurayin ta ne ya yaudare ta bayan sunyi alkawarin aure, toh mun gama mata aikin komai hatta gidan da aka ajiye yarinyar nan (tafad'a tare da nuna Aysher) gidan mu ne, saida Feedo taga komai yayi dai-dai, yau kwanan yarinyar uku a hanun, amman Feedo tayi mirsisi tace bazata biya mu kud'in mu bai sai bayan ta shawo kan Ahmad sunyi aure, kaji rainin hankali Officer? Ni kuma akan kud'i zan iya komai Aradu, shine nakawo kaina, suma a nemosu, ga yarinya nakawo a sadata da danginta, ni ba bakuwar zuwa gidan yari bane (Ladi ta k'arasa fad'a tana taunar cingam d'in dake bakinta irin na gogaggun 'yan duniya)." Shiru 'Dan sandan yayi, dan tabbas yanada labarin amaryan da aka saceta ranar Dinner, ya tabbata Aysher ce, dan haka tisa k'eyar Ladi Reza yayi zuwa bayan kanta, kafin yafara kiran wayar DPO. [10/30, 12:37 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Ahmad dai maraban shi da gawa numfashi ne kawai, saboda ko wane lokaci cikin zuga masa Alluran bacci nursing da doctor suke, dan yana farkawa zai fara tambayar anga Aysher kuwa? Idan daga nan Sai jiki ya rikice. Dangin Aysher na yola duk sunzo hatta Yadikko tazo, zuciyar ta cike take fall da farin ciki, a zahiri kuma nuna wa take kamar tafi kowa bak'in ciki. Kana kallon Baffa Usman kasan yana cikin damuwa, da labarin 6atar 'yar sa daya zo masa, Suna zaune a asibiti cikin alhini da jimami, dan Ahmad ma yau ko farfad'owa baiyi ba ga damuwar rashin samun labarin inda Aysher take, wayar Alh.Aliyu ne yafara rurin neman d'auki, Alh.Aliyu ya d'auka tare da sallama. "Hello! Wake magana?" "Yauwa Alh.Aliyu ne dan Allah?" "Eh nine, waye nawa?" "Kana magana da DPO, na Fagge division, idan ba damuwa muna buk'atar ganin ka yanzu, kazo muna ganin kamar yarinyar da kuke nema ne, aka kawota yanzu......sai dai kazo kawai kaji sauran bayani." Da sauri Alh.Aliyu yace"Ikon Allah! Alhamdulillahi DPO gani nan zuwa 'yanzu in sha Allahu, harda mahaifin yarinyar." "Okay sai kunzo" Ya katse wayar. Su Umma ya kalla yace musu"Bari muje fagge da alamar Allah ya amshi addu'ar mu, anga Aysher" Kowa ka kalli fuskar sa a gurin yana d'auke da annuri, sukayi musu fatan dawowa lafiya tare da dacewa. *********** Rungume mahaifinta Aysher tayi tana kuka tare da fad'in "ita kam tafasa auren Ahmad, dan Allah Baffa ya taimaka a raba auren, dan ta wahala sosai", alama mahaifin ta yayi mata da cewar tayi shiru, nan aka zauna Ladi Reza ta k'ara bada labarin abinda yafaru. Kowa a gurin yayi mamaki tare da Allah wadaran hali irin na Feedo, nan Ladi Reza ta bada kwatance na inda za'a samu Feedo da Ummi 'yar tsinke, take anan DPO ya tura 'yan sanda. Aysher kuma sun yanke shawarar asibiti zasu kaita, dan tana buk'atar ganin likita itama. Sun fito harabar Asibiti, wayar Alh.Aliyu tafara ringing, ganin number matarsa ya d'auka da sauri, kuka yaji Umma tanayi tare da fad'in" Alh.kazo asibiti yanzu dan Allah, Ahmad Allah yayi masa cikawa (taka'arasa fad'a cikin kuka)" Ahmad ya rasu? Innalillahi wa'inna ilahi raji'un (Abinda Alh.Aliyu yafad'a kenan a bayyane). Wani ihu sukaji Aysher tayi kafin ta yanke jikinta ta fad'i. Cikin tashin hankali suka cicci6i Aysher, suka sakata a mota sai ZEEMAN'S CLINIC, hakika kana kallon wad'annan mutanen kasan suna cikin tashin hankali gwanin tausayi, kai tsaye A&E aka wuce da Aysher, Alh.Aliyu ko waiwayar inda aka kwantar da Ahmad baiyi ba, dan yasan tashi tariga ta k'are, saura aceto rayuwar Aysher (Baiwar Allah). Nursing suka iso gurin da sauri, suka cicci6i Aysher dan d'orata a gadon marasa lafiya, HALIMA daman anan kike aiki? Baffa Usman ya ambata a rikice, wacce aka kira da Halima ta juyo da sauri kafin tace"Na'am Usman daman kana garin nan?" "Yanzu ba lokacin wannan maganar bane Halima, taimaka ku shiga da ita ciki, ki taimaka ki ceto rayuwar 'yar mu" "Kana nufin Aysher dana samu labarin bikinta itace a wannan hali? Yasalam kushige muje" Da sauri suka tura gadon dan shigewa da ita d'akin bincike. MAMAN HANAN ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA. [11/1, 6:26 PM] Zeetty: [11/1, 7:33 AM] Zeetty: πŸ’ πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ ZUBAR HAWAYE *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* *FOLLOW US ON THIS DETAILS:* ---- *LIKE OUR FACEBOOK PAGE:* ↓↓ *Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION* ---- *CHECK OUR BLOG'S* ↓↓ *Zamaniwriters.blogspot.com* ---- *DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:* ↓↓ *Zamaniwritersassociation@gmail.com* Page 63-END 'Yansanda sun kamo su Feedo da Ummi 'yar tsinke, iya wahala sun shata kafin su amsa laifin su, dan haka DPO ya tsaida ranar da za'a turasu zuwa kotu (wato kwanaki uku masu zuwa). Ahmad ashe ba rasuwa yayi ba, doguwar suma ne, dan sanda aka fasa ihun mutuwar shi, basu kira likita ba, saida likita yazo ya dubashi, kafin ya sanar musu doguwan suma yayi. Nan take daki yayi tsit suka saurara daga koke-koken da sukeyi, likita yakallesu tare da cewa"Kufita waje ku bani gurin zan dubashi dakyau", da sauri suka fice duk jama'ar cikin d'akin, hanyar cikin harabar asibitin duk suka nufa dan shan iska, fitarsu keda wuya suka hango Alh.Aliyu tare da Baffa Usman fuskarsu babu walwala, da sauri suka nufi gurin da suka hangosu. Umma ce tafara magana bayan sun k'arasa da cewa"Alh. Lafiya kuwa muka ganku haka, kuns shigo asibitin baku k'araso dak'in da muke ba, Ina Aysher take?", duk wad'an nan tambayoyi Umma ta jerama Alh.Aliyu bata jira amsar shi ba, ta k'ara da cewa"kaji Ahmad d'in ma ashe doguwar suma yayi, rud'ewa mukayi shiyasa mukayi tunanin ya mutu, saida likita yazo tukunna yanzu haka ma doctor d'in yana d'akin Ahmad din." Hamdala Alh.Aliyu da Baffa Usman sukayi a bayyane, kafin suka fara rokon Allah yatashi kafad'un Aysher. "Meyafaru da Aysher kardai wanda suka saceta sun cutar da ita?". (Cewar Umma), Alh.Aliyu yace" Kiran wayana da kikayi, tare da sanarmin rasuwan Ahmad, shine yasata suma amman ko badan hakan ba, daman muna da buk'atar taga likita". Aunty Maryam (k'anwar maman Aysher) cewa tayi"Ikon Allah, wannan aure nasu akwai abubuwan Al'ajabi a cikin sa, Allah dai ya basu lafiya." Gaba d'aya aka amsa da ameen yarabbi. ************ Suna zauzzaune cikin Alhini da jimami, wasu kuma suna tsaye, duk suna sauraron zuwan likita daga 6angare biyu na Aysher da Ahmad. Mahaifiyar Aysher ce ta fara fitowa daga 6angaren Emergency, gurin su Alh.Aliyu ta nufo, kallon su tayi cikin murmushi kafin tace" Toh Alhamdulillah! Ta farfad'o, cikin ikon Allah ba'a sameta da wani matsala ba, kuzo mu k'arasa d'akin da take (takasa fad'in sunan Aysher, kasan cewar Aysher ce 'yarta ta fari, kuma guda d'aya tilo data mallaka, kunyace irin na fulani). 'Dakin da Aysher take suka nufa dukansu, sun sameta idanuwan ta a bud'e tana kallon sama, tana ganin shigowar su tafara kuka tare da tambayar su "Dagaske ya rasu?" Fatima ce ta k'arasa gurin ta da sauri, hanun Aysher ta kamo tare da fad'in"Allah mungode maka, k'awata kece nake gani? Kwantar da hankalin ki, mijin ki yana nan da ranshi bai mutu ba, yi gaggawar mik'ewa ki tashi, saboda mijin ki yana buk'atar taimakon ki." Gaba d'aya kunya tagama rufe Aysher, ta rufe fuskarta da hannun ta wanda ba'a saka mata k'arin ruwa ba, murmushi Aunty Maryam tayi tare da k'arasawa gurin ta, tanayi mata sannu, nan fa duk jama'ar d'akin suma suka d'auka fad'i suke "Allah yabaku lafiya". Nurse ce tashigo da sauri tace" Alh.Aliyu ya k'arasa d'akin Ahmad Likita yanason magana dashi." Dasauri suka fita daga d'akin shida Baffa Usman, kai tsaye 6angaren da aka kwantar da Ahmad suka nufa, Likita suka tarar a d'akin yana tsaye yadafa kan Ahmad, bayan su Alh.Aliyu sun k'arasa shigowa, likita ya dubesu kafin yafara magana"Toh Alh. Yaron kufa yana buk'atar addu'ar ku, sannan kuma yakamata aguji duk wani abu da zai sashi cikin damuwa, gudun kamuwa da wani babban cuta, kunyi sa'a ma jinin shi normal ne bai hau ba, ku matso kusa da shi idon shi biyu nayi masa magana, yak'i bani amsa. Alh.Aliyu ne yak'arasa tare da fad'in"Tashi Ahmad mugodema Allah, Addu'ar mu ta kar6u, anga matar ka Aysher, yanzu haka tana cikin asibitin nan. Zum6ur Ahmad ya mik'e tsaye kamar wanda aka tsikareshi, yana fad'in"Dan Allah Abba da gaske, ina take Aysher, suwaye suka aikata haka a gareta?" Murmushi Alh.Aliyu yayi kafin yace"Koma ka kwanta, kaida baka da lafiya, zakaji komai idan kasamu lafiya." "Lafiyata k'alau Abba, naji sauk'i, dan Allah Abba muje naganta." Alh.Aliyu zai k'ara magana, likita ya dakatar dashi da cewa"Alh. ku rakashi ya ganta, hakan shine k'arin samun lafiyar shi, muje gaba d'ayan mu." Dan haka Likita ya kamo hanun Ahmad suka fito daga d'akin da aka kwantar dashi. ******** [11/1, 5:06 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Bude k'ofar d'akin da Aysher take kwance akayi, Baffa Usman ne yafara shigowa, sai Alh.Aliyu, likita da Ahmad ne k'arshen shigowa. Idon Ahmad kyam akan gadon da matar sa take kwance, dasauri yasaki likitan ya k'arasa gurin ta cikin sarsarfa, kamo hanun ta yayi wanda ba'a d'aura mata k'arin ruwan ba, yace"Aysher kece nake gani, waye ya aikata miki wannan mummunan abun?, hak'ik'a bazan ta6a yafewa ba, an zalunceni, an daga mana hankali." Likita ne yabi 'yan d'akin da kallo, tare da yi musu alama da ido (ma'ana sufita daga d'akin), nan duk 'yan d'akin suka fice da d'ai-d'aya. Goga kuwa Ahmad yama manta da wasu mutane a d'akin, shidai kawai matar sa, adai-dai wannan lokacin k'arin ruwan da ake mata ya k'are, Ahmad ya cire mata. Tashinta yayi ta zauna ya kare mata baya da filo, kafin yace"Sannu my love, ya jikin naki?" Shiru Aysher tayi masa, bai hak'ura ba ya sake tambayar ta, kuka ta sake mishi cikin shagwa6a tare da fad'in"Nidai na barmusu kai, na hak'ura kawai ka rabu dani tunda ban tare ba". "Bangane abinda kike cewa ba, suwaye mutanen da kike nufi?" Shigowar Aunty Maryam ne ya dakatar da komai tace"Abba yace kutaso, angama had'a kaya, ansaka a mota kuzo mutafi gida, an sallame ku." Hanun Aysher Ahmad ya kamo, kamar bashi bane mara lafiyar nan dayake rai a hanun Allah ba, harabar asibitin suka fito Aysher kunya duk ya gama rufeta ganin fuskokin iyayensu a gurin, shi kuwa Ahmad ko a jikin shi, a haka suka k'arasa gurin da ake faka mota, aka bude kowa ya shiga, Ahmad fuska yayi, yak'i sake hannun Aysher har suka k'arasa motar Mudansir ya bud'e musu gidan baya suka shiga bawanda ya kulasu. Kowa ya shige mota aka nufi gidan Alh.Aliyu wato Abba. ******* Bayan sun k'arasa gidan kowa ya samu guri a falo, dan huta gajiya. Ahmad da Mudansir kai tsaye 6angaren mudansir suka nufa, dan Ahmad yana buk'atar watsa ruwa a jikin sa, suna shiga falon band'aki Ahmad ya nufa, wanka yafarayi da brush kafin yafito jikin sa d'aure da rigar wanka, a nutse ya shirya cikin shigar shadda wanda ya d'inka su na musamman zaiyi angwanci da su. Already daman akwatunan sa a shirye suke da kayan sa da zai tafi dasu gidan shi, wanda zaitare da amarya. Mudansir tsokanan shi yadinga yi da cewa"gawa tak'i rami, mai cutar love" "Naji din koma meye kafad'a ina son mata na" Ahmad yabashi amsa da hakan. Idan ka kalli Ahmad yayi kyau cikin wannan shigar ta manyan (kaftan), kamar bashi bane wanda yayi rashin lafiya, sai dai 'yar ramar da yayi. Abangaren Aysher ma, ruwan wanka aka had'a mata, tashiga tayi tare da wanko bakin ta, ruwan wankan nata kuwa yasha turarukan wanka wanda Umma ta bayar a zuba mata a ciki, Aunty Maryam ne ta shiryata cikin wani material mai tsananin kyau daga ganinsa yaja kud'i, daga cikin kayan fitar da Ahmad ya d'inka mata aka ciro, kwalliya mai sauk'i Aunty Maryam tayi mata, ta kamo hanun Aysher su fito zuwa falo amman Aysher tak'i fitowa a haka dole saida ta yafa gyale a jikinta. Fitowar ta yayi dai-dai da shigowar Ahmad dan yaka tsummamun idanuwan sa ya zubo mata tare da murmushi mai isar da sak'on love, Idonta Aysher tayi saurin d'aukewa daga kallon sa, ta nemi guri ta zauna kusa da Fatima. Addu'a Alh.Aliyu yafara yi, tare da mik'a godiyar shi ga Allah, daga nan ya fara bama 'yan falon labarin wa'inda suka d'auke Aysher da kuma dalilin su nayin hakan, salati duk jama'ar falon suka farayi daga k'arshe suka fara yima Feedo tofin Allah tsine. Ahmad a fusace, yace"Zaisa a kulle Feedo, dan ya manta da itama kwata-kwata" Alh.Aliyu ya dakatar dashi da cewa"tsuntsun dayaja ruwa........dan haka kawai abar Feedo da hukuma tunda sun shigo ciki, ajira danjin hukuncin da zasu yanke, daga nan yayima Ahmad fad'a sosai akan rayuwar da yayi a baya. Jikin Ahmad duk yayi sanyi kwarai, sai hakuri yake bama mahaifin nasa. Bayan doguwar tattaunawa da akayi, nan aka tsaida maganar, Aysher bazata tare ba saita k'ara samun lafiya. Gogan naku yayi mirsisi yace"Shidai abashi matar sa yau ta tare, basai ank'ara d'aukar wani lokaci ba, yakara da cewa ko agidan shima zata warke ballantana ma babu abinda yake damun matar sa yanzu, tunda likitoci suka basu sallama." Kunyace sosai tarufe Alh.Aliyu yakasa cewa komai, lura da hakan da Baffa Usman yayi sai yace"Me za'ajira daman Alh? Tunda anganta, ai akaita gidan mijin ta Allah basu zaman lafiya, nima yau zan wuce In sha Allahu." Kowa yayi na'am da haka, dan haka a ranar Baffa Usman yajuya zuwa yola, aran su Aunty Maryam da su Fatima da K'annen mahaifin Aysher suka kaita gidan mijin ta, tare da yi mata sallama kasan cewar sammako zasuyi dan tafiya gida, dakyar suka rabu da Aysher sai kuka takeyi....Hmmm Aure kenan (Maman Hanan) ******* Da daddare aka rako ango, Mudansir ne kad'ai yazo hannuwansu shak'e da kaya nik'i-nik'i, dan duk abokan sun juya, tsiya kala-kala ya dinga ma Ahmad kafin yayi musu addu'a tare da fatan samun zuri'a nagari, yatashi zai tafi, Ahmad ne yayi masa rakiya zuwa inda ya faka motar sa, kallonsa Mudansir yayi kafin yace"Ayi dai a hankali Dr. She is a patient" "Dalla malam yimin shiru wai ina ruwan ka da nine, sa ido sana'ar....." Dariya sukayi gaba d'ayansu tare da tafawa, Mudansir yaja motar sa yafice daga gidan bayan mai gadi ya wangale masa gate d'in gidan. Ahmad yana dawowa falon ya k'arasa gurin matar sa ya rungumota, kafin yace"Kisa a ranki, gidan Ahmad babu yaji, ballantana saki, ina sonki matana, bazan yafewa Farida ba ta wahalar min dake, ban boyemiki ba, nasanar dake komai game da rayuwata. "Matso nabaki abinci kici, kafin muje muyi wanka tare da alwala mu mik'a godiyarmu ga Allah (S.W.A)." Dakyar Aysher ta yadda taci kazar tare da fresh milk Ahmad ya bata a baki. Bayan sun gama ya nuna ma Aysher 'Dakin ta dan ya lura kunyar sa takeji sosai, yana fita Aysher tashiga tayi wanka, tare da d'auro Alwala, tafito tashirya cikin doguwar riga mara nauyi ta zira hijabin ta duk tagama feshe jikinta da turare. Tana gamawa Ahmad yashigo, yace mata"My love kingama?" Kai ta gyad'a masa, batare da tace masa komai ba. Bayan yajasu sallah sun idar yayima Aysher tambayoyi dangane da addini, tabashi amsa dai-dai gwargwado. Dafe kanta yayi yayi mata addu'a suka shafa, daga nan nace Asubah tagari. πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ Zaman sukeyi mai tsafta a tsakanin su, sun gama fahimtar juna, kowa yana buk'atar yaga ya farantawa d'an uwan shi rai, suna gudun 6acin ran junan su, (Haka zama yake ko anyi aure indai da so da k'auna za'ayi zaman lafiya, duk da cewa tsakanin harshe da hak'ori ana sa6awa). Wani kulawa suke nunama junan su, Aysher ta zubda makamanta na kunya, kulawa da tsantsar soyayya take nunama mijinta hankali kwance... Suna waya dasu Fatima sosai har ma da Mahaifiyar ta. [11/1, 6:25 PM] Zeetty: πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š Anyankema Feedo dasu Ladi Reza hukuncin shekara d'aya a gidan yari, da sharad'in ba ita babusu Aysher da Ahmad. Hutun su Ahmad ya k'are dan haka sunata shirye-shiryen komawa saudi'a, Sun kira 'yan yola sunyi musu sallama, ana gobe zasu tafi sukaje gidan Umma sukayi mata sallama, tayi musu Nasiha mai ratsa zuciya tare da jama Ahmad kunne sosai. Washe gari suka d'aga zuwa saudiyya. *BAYAN SHEKARA UKU* Ahmad zama babban mutum magidanci, ya kammala karatun sa, ya samu koyarwa a Baze university dake Abj, dan haka a Abj suke zaune da matar sa Aysher yaranta namiji mai suna Aliyu suna kiranshi da Hydar, Aysher ta k'ara kyau da gogewa. Mudansir shima ya natsu har ya auri Fatima k'awar Aysher, tana d'auke da k'aramin ciki. Baffa Usman yadawo da mahaifiyar Aysher Halima, harta haifi Namiji shima sunan shi Sulaiman, kuma tana aikin ta a wani asibiti dake garin Yola. Yadikko ta zubar da makamanta gaba d'aya ta rungumi k'addarar cigaba da zama da kishiya a karo na biyu, dan tanacin arzikin Aysher ita da 'ya'yanta. Zumunci sosai akeyi da Nura da su Ahmad, abakinsa suka samu labarin rasuwar Honourable Mahmoud a hanyar sa ta dawowa Abj daga yola tun lokacin auren sa da Aysher. πŸ’πŸ’πŸ’ Aysher suna zaune da d'anta Hydar da Ahmad a falo, Aysher ta kalli d'anta Hydar d'an shekara Uku da watanni tace masa" Hydar yasunan yaran Manzon Allah S.A.W?" Zaman sa ya gyara akan cinyar Abban sa kafin yace"Momy guda bakwai ne ga sunan su kamar haka;- *ALKHASEEM* *ABDULLAHI* *IBRAHIM* *FA'DIMA* *RUKAYYA* *ZAINAB* *UMMU KHULSUM* Kabbara sukayi masa, kafin Aysher ta sake tambayarsa Addu'ar da mutum zaiyi idan yana cikin fushi, Hydar yace " *A'UZUBILLAHI MINASH SHAI 'DANIRRAJIM* Addu'ar yayin fara alwala, *BISMILLAH* Addu'a yayi kammala alwala, *ASH-HADU ANLA ILA HA ILLALLAH* *WAHADAHU LA SHARI QALA* *WA'ASH HADU ANNA MUHAMMADUN WA RASULAHU* Addu'ar fita daga gida, *BISMILLAH, TAWAKKALTU ALAL LAH, WALA HAULA-WALA QUWATA ILLA BILLAH* "Allahu akbar my son lallai siyan sabon keke ya kamani" cewar Ahmad, kafin yakalli Aysher yace"Gaisheki uwa tagari, Allah baki ikon cigaba da bama yarana tarbiya nagari" Ameen Aysher ta bashi amsa Suna zaune a falo suna kallo, Hydar yayi bacci, Ahmad yana zaune Aysher tana kwance akan cinyarshi ya kalleta yayi murmushi kafin yace"My love lallai nazamo mai sa'a da samunki a matsayi mata danayi, dan kuwa a baya zamowa nayi mai HANGEN DALA, ina ta yaudarar 'yan mata, wanda hakan yasani kasa fahimtar cewa ashe komai DAGA ALLAH NE, namik'a HANYAR LIBIYA sai da Allah ya had'ani dake kika dawo dani dai-dai, da taimakonki na chanja DABI'A ta, hakika rashin ki zai sani ZUBAR HAWAYE....Dan Allah karki gujeni. Murmushi Aysher tayi, ta k'ara gyara kwanciyarta akan cinyar mijin ta, kafi tace"Baban Hydar am urs, i will be urs forever, fatana Allah ya k'ara maka budi, ya tsaremin kai daga fad'awa tarkon 'yan matan jami'ar BAZE. Ameen mata na. Tammat. _DARASIN DAKE CIKIN WANNAN LABARIN SHINE_ GAREKU SAMARI MASU YAUDARAN 'YAN MATA, DAN ALLAH KUDAINA KUNGA YADDA AHMAD DAI YA K'ARE DA AMARYAN SA, WATO HUKUNCIN DA FEEDO TA 'DAUKA A KAN MATAR SA, SHARRI 'DAN AIKE NE IDAN KAYI DUK DAREN DADEWA ZAI DAWO KANKA, KO WANI NAKA. SANNAN WAK'A BAWAI WANI ABU BANE YAKE SAKASHI, KO ACE RASHIN KUDI, AKWAI MASU RA'AYIN HAKAN NE KAWAI, MUSAMMAN A WANNAN ZAMANI. MASU SOYAYYAR SHAN MINTI DAN ALLAH KUDAINA DAN KUWA BABU KYAU ABIN DA KAYIMA 'DAN WANI, DOLE SAI ANYIMA NAKA. _DA BAZARKU NAKE RAWA_ *ZAUREN LITATTAFAN HAUSA GROUP* *DUNIYAR MARUBUTA GROUP* *INDABAWA HAUSA NOVELS GROUP* *MACE MUTUM WRITER'S* _BAZAN MANTA DA KUBA 'YAN QUNGIYAR ZAMANI WRITER'S_(ZWA) *Nasmat ('yar mutanen Arkillah)* *Queen Hauwa Hausy* *Beauty Queen* *Queen 'yar mama* *Action baby* *king boy* *Shaxee* *Maman Haneef* *Roukie baby* *Maman Nurr* *Hafsat* *Layuza* *Ama Alh.Kabir* *Biehoh* *Kamala Minna* Da duk wanda ban lissafoba ayimin uzuri. _Ina sonku kamar yadda kuke sona Fan's_ Maman fatima Maman Afnan Ahmad serious Maman ashraf Moonat Maryam yahaya (with ur group member) I love u all. Maman Hanan takuce gyara ko k'orafi is Allowed.....ana mugun tare Sai mun Hadu a cigaban Labarin HANYAR LIBIYA PART 2. ********************** ? ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** MAMAN HANAN