********************* ⬇ ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** [29/07 00:27] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 _*💫Na💫*_ _*💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐*_ *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*YABO*_ _Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah subhanahu wa ta'ala da ya bani ikon rubuta wannan littafin, ina fatan zai zama wa'azi da fad'akarwa ga masu irin wannan halayen da kuma dukkan musulmai baki daya._ _*SADAUKARWA*_ _Na sadaukar da wannan littafin ga Iyalen *Alhaji Isa Ndalile da members din Exclusive writers association* ina yininku irin sosai😍, Allah ya barmu tare._ _*JINJINA*_ _Garu ku 'yan uwana marubuta kuma raina koda yaushe_ _*Pretty Zahrah (Rashin kulawa)*_ da dukkan members din *TIME WRITERS DA WRITERS ONLY* 1⃣ ➡ 5⃣ Wasu 'yan mata hudu na hango zaune a wurin shakatawa suna hira. Hameeda, Maryam, Zaynab da Rayhana, suna hirar su irin ta kawaye. Hameeda tace "cuties an sa rana fa da Zubair." "Zaynab tace Waoh congrat wlh ina tayaki murna Allah ya nuna mana namu muma haka." "Dukkan su suka da amin." "Maryam tace gaskiya nima Khaleel yazo hira yau zance ya aika gida domin ina son ana yin biki sai nawa ko ya ganin?. 😜." "Ai hakan yayi kyau inji Maryam da Hameeda." Hameeda tace " besty ya naji kinyi shiru ne?". ji [29/07 00:29] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ _*Ina mai baku hakuri akan rashin jina kwana biyu. In Shaa yanxu zaku ta jini amma shima ba kullum ba da fatan zaku min uzuri.*_ _*Maman Ihsan nagode da soyayyar ki nima ina sonki❤.*_ _*Ban manta ki ba Fatima Ahmad (Nasiha ga mata grp) tnx 4 the love and care*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 6⃣ ➡ 🔟 Murmushi tayi sai tayi shiru nasu dan lokaci……"am sorry it's my secret that I cnt share wit anyone." Zaynab tace "har da mu kawayenki ma bazaki iya fada ma ba? do u trust us at all?." Parking tayi daidai gaban hostel din su, shiru sukayi ko waccen ta baza kunnai tana jiran amsar RAYHANA. Jin shirun yayi yawa kuma bbu wanda tayi yunkurin fita daga motar yasa tayin magana tace "toh cuties ai sai ku fita koh domin ina da abun yi in baku da." Maryam tace ai amsar ki muke jira game da tambayar da Zee ta maki. Toh ai sai baku bari muje daga ciki. Mikawa Hameeda car keys din tayi tace "gashi in kun fito ku iya kullewa in kuma kun ga dama zaku iya kwana aciki sannan tayi ficewarta." Zee ta bushe da dariya tace "ke da ta raina zata yiwa haka ai, nima kun ga tafiyata." Maryam tace " zee jirani mu tafi tare." Hameeda itama ta fito ta rufe motar sannan ta rufa masu baya. Hameeda na isa dakin ta cima RAYHANA kwance jefa mata keys din tayi tace " dix shouldn't repeat it self again ehee." Zaynab tace " dat a side pls ans my question first." Murmushi RAYHANA tayi tace "zee kenan ,eh har da ku do u knw why?" Girgiza mata kai zee tayi. "Bcos no 1 is to be trusted even ur parent a time aren't to be trusted talk less of a friend. Baki gani irin kusanci da ke tsakanin Ihsan da Husna a novel din mai suna KAWARTA CE SANADI bt still yet husna dince one time enemy dinta. Mugu fa baida kama bt bana nufin ku din zaku cuce ni amma ku hkr wlh banzan iya fada maku dalilin na na *TSANAR MAZA BA* bt time shall tell. Nagode da irin syyr ku gareni ", tana cikin magana da fashe da kuka (nidai banga abin kuka a nan). Rugumeta Hameeda tayi tana rarrashinta jikinta yayi sanyi. "pls RAYHANA kibar kuka nasan ka menene wannan dalilin naki to lallai ba abu bane karami amma ina ki zaman mai imani da kaddara domin *KOWA DA KADDARARSA* ki kaiwa Allah domin maji rokon bawa ne amma pls ki soke wannan akidar na tsanar maza sbd abin so ne su kuma anyi mu ne domin su. Pls inji RAYHANA." Gad'a mata kai tayi……… " Maxa goge hawayenki and given that your cutie smile." Goge hawayen tayi sannan tayi murmushi 😊 sai da dimple din ta lotsa. Sai a sannan zee da maryam sukayi mgn…"pls we're sorry neva mean to hurt you." Murmushi tayi tace " I knw it was jst a coincident. Ai nasan afta Mami na kunfi kowa son farin cikina." Hameeda tace "pls dat a side muyi maganar aurena. RAYHANA kece best lady saura kiyi disappointing dina." RAYHANA tace " indai events dinki ladies only ne I will surely be there In Shaa Allah" Maryam tace "tab wani irin mata zalla, ni tare da masoyina zani ko ya kika gani Zee?".. Zee tace " wlh nima da prince charming dinna zani, wacce ba ta dashi ta sha haushi 😜." Ajiyar zuciya *RAYHANA* tayi though tasan da ita Zee keyi amma bata ce komai ba donmin bata son yawa magana. 💐💫💐💫💐💫 RAYHAN na isa gida dakin sa ya nufe direct yana shiga ya fada akan gado. Murmushi yayi saida fararen hakoransa mai wushirya suka bayyana…………hv got a wife, she damn beautiful n calm. Firgit ya tashi zauna yace " meyasa da nace ina sonta dey were ol r suprise, anyway inna gan su I will face her myself." Tashi yayi ya shiga toilet. Wannan kenan. Kuna gani RAYHAN zai iya facing RAYHANA kuwa, ko RAYHANA zata saurarashi?. Ku kasance da 'yar mutan Niger domin jin wannan amsoshin. _for comment, correction or advuce conrtact me on dix number_ *08186212985* *Taku ce* _*Mummy's Friend*_ [29/07 00:30] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ _*Bani da kamar ku a social media, kun zama ni na zama ku, wlh ina son ku irin sosai dinnan😍,Allah yabarmu tare🤝. Ina yinku irin totally. One love to all members of EXCLUSIVE WRITERS FORUM mu gudu tare mu tsira tare, ana mugun tare dearies😘.*_ _*Ummie Xeey thanks for the correction I really appreciate ina yinki irin totally❤*_ _*Real mai dambu muma muna alfahari dake. Hatta new members din EXCLUSIVE WRITERS FORUM sun san da zamarki. Thank for the dedication muna yinki irin sosai dinnan*_ _*Wanna know yhu more real mai dambu*_ _*I dedicate this page to REAL ME DAMBU*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 1⃣1⃣➡1⃣5⃣ *2 months later* " *RAYHANA* ce zauna a gidin bishiyar dake facing hall din faculty dinsu tana duba wani handout da alamu bata gane abinda take karanta bcoz is written allover her. Tsinkayar murya mutun tayi akanta." "Sannu Maths guru har kin fito daga examz ko?" Ajiyar zuciya *RAYHANA* tayi tace "wallahi Hameeda har kin ban tsoro wasnt expecting yhu. Hmm wani irin guru nadai yi wanda na iya kinsan next paper zaifi wannan zafi……" "Haka nefa wlh bana son fill in the gap dinnan sai ka rasa daga inda zaka fara karatun kuma gashi sai ka hada da cramming and am not good at that……" Tana cikin magana Maryam ta iso……" washh wallah exams din yau sai a slow gskya wannan combination din bai yiba maths & anatomy fa……" Murmushi *RAYHANA* tayi tace "wannan surutun bazai fiddamu ba let revise kafin time yayi". Zee ce ta iso wurin da isarta ko zama batayi ba tace "cuties don Allah ku tashi muje muci abinci yunwa nake ji……" Hameeda tace "kowa da ya fito maganar next paper yayi amma ke da fitar ki sai maganar abinci…acici kawai ai shiyasa kullum sai kiba kikeyi." Zunburo baki Zee tayi tace "ai toh gwamma naci in habibina yaxo daukana in that bridal way da akeyi yajini da dan nauyi ba kamar wata da take ji kamar karan kad'a miya ba 😜." Murmushin yake *RAYHANA* tayi domin tasan da ita Zee keyi kuma yau maganar yai mata ciwo amma still yet bata ce mata kala ba illa tashin da tayi tace "masu guyz am off to the library"…… Bin ta a baya Hameeda tayi tace "bestyna pls dnt be angry nasan wasa take maki kinji habibatyna🙏." "Banyi fushi ba ai." "Amma gashi is written allover you nidai kice kin yafe." " Toh na yafe r yhu ok with that?." "Yap I'm……ina sonki bestyna." *RAYHANA* tace "ina sonki nima habibatee." "Off to the cafeteria bcox nima yunwa nake ji." "Ok bye…ki siyo min my favourite choco." "Ok…" Su RAYHANA na barin wurin Maryam tace "Zee gaskiya abinda kike wa RAYHANA ya fara isa na wani irin wasa kenan kullum sai kin bata mata rai inma ba don tanada hakuri ba ai da kullum cikin fada kuke da ita." Zee tace "wlh ban yibane donmin in bata mata rai nayi ne don in sata magana amma saboda tsabar miskilanci still bata ce komai ba but In Shaa Allahu daga yau baran kara yimata irin wannan wasan ba." Maryam tace "better for you." Suna cikin haka Hameeda ta dawo tace "muje cuties is almost time." 💐💫💐💫💐💫 Zubair ne parlour tare da wasu abokansa Ahmad da Sadiq suna planning yanda bikinsa zai kasance. Ahmad yace "Zubair nifa tunda aka fara shirye-shiryen biki banga *RAYHAN* ba kuma shine best man karfa yaxo yayi disappointing dinmu." Zubair yace "In Shaa Allahu bazai yayi disappointing dinmu ba bcos daxu ma nayi wata dashi kuma ya shaidamin zai zo amma in kira"…… kafin ya ida maganarsa sai ga *RAYHAN*ya shigo da sallamarsa. Amsa masu sukayi a tare. Ahmad yace "dan halak yanxu haka zancen ka mukayi sai gaka ka iso." *RAYHAN* yace "am sorry dude for keeping yhu waiting." Sai a sannan Sadiq yayi magana ……"longest time no see, *RAYHAN* kana nan kuwa?." Murmushi *RAYHAN* yayi yana mai susa kai alamun baida gaskiya yace " wallahi ina nan just that nayi losing contact dinka ne am sory." "Ba damuwa. Back to business, whynot ayi dinner kawai randa aka kawo amarya?." Zubair yace "eh hakama yafi ayi ta ta kare kwana daya the next day kowa ya tafi gidansa ya huta gajiya." *RAYHAN* yace" kai dai fadi gaskiya kana dai son a barka da matar ka ka kwashi gara dai😜.5 Zubair yace " ai matata ce ba ta wani ba gwamma ni nafi wani da har yanxu shiru ko buduwar baya da. Bari in kira sahiba bata musha love." *Muje zuwa* _For any correction, advice and comments contact me on this number_ *08186212985* Ina mai baku hakuri fans din yanxu baza ku dinga jina akai akai ba sabida wasu uzurori da suka sha min gaba. *Taku ce* _*💐Mummy's friend💐*_ [29/07 01:15] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ _*Nasa rasa irin godiyar da zan maki komai nace zan fada sai nagan ki wuce hakan, ashe mutun yakan hadu da wanda baya k'ashin sanar da kai wani abu domin karda kafi shi watarana?., nikan na hadu da gwanata, 🅱K ki dad'e kiyi karko ina yinki irin sosai dinnan. Nagode, nagode, thank for the love.😘😘😘*_ _*Members dinnan exclusive writers forum masoyan kwarai a kullum soyayyar dad'a k'aruwa take a cikin zuciyata ina sonku irin totally, Allah ya barmu tare ya karemu da sharrin maqiya. Words alone cannot express how happy I am being with yhu guyz. Love yhu wujiga-wujiga❤❤*_ _*I dedicate this page to my dear 🅱K*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 1⃣6⃣➡2⃣0⃣ *Ranar Juma'a da yamma* Wasu enmata biyu ne zaune a parlour suna hira dayan cikin sua shakaru akalla zatayi sha biyar dayan kuma bata wuce sha uku ba. Babban cikin tace "Jidda wallahi na K'agu ayi bikin nan." Wacce ta kira da Jidda tace "Aunty Billy ina ganin nama fiki k'aguwa, kinsan fa wannan shine first time da za'ayi bikin aura gidan mu, I can't wait to see that day". "Kedai bari kawai sai nayi inviting dukkan 'yan class dinmu harma da 'yan islamiyya". "😳 kai anty sun fa yi yawa, nidai best friend d'inta kawai zan gayyata sbd in samu time din kwasar shoki💃🏽". Suna cikin hira Hameeda ta shigo parlour da sallamar kafin ta karasa inda suke zaune wani yaro wanda ba zai wuci 5yr ba ya shak'o da gudu ya d'ane jikinta. Rungume shi tayi daga bisa ta sauke shi suka zauna kan cushion din dake fuskantar su billy da Jidda. Yaron yace "antyna oyoyo, I miss yhu". "My Khaleel I miss yhu too. Ya makaranta, da fatan dai kana karatu sosai ko?." "Eh ina yi, ranar na ma Aunty mu ta siyar min biscuit wai ina da kokari sosai". "Yauwa haka nake so, give me five 🤚". Hannu ya bata suka sha. Billy tace "ina yini anty". "Ina gajiya Billy ya kuke?". Jidda ba gaisuwa ne. Zunburo baki Jidda tayi tace " toh ba tun daxu inata gaida ke baki amsa ba". Tashi Hameeda tayi takoma kusa da Jidda sannan tace "eyya kiyi hkr Khaleel ya cikani da surutu ko gaisuwar banji ba kiyi hkr kinji little sis". Murmushi Jidda tayi ta sake gaidata ta tashi tace " bari in kawo maki ruwan sanyi". "Ok sis".Am waiting. Jim kadan Jidda ta dawo da ruwa a kofi ta nika mata sannan wurin ta zauna tace "yauwa sis daman hira yanda biki ki zai kasance muke sai gashi Allah ya kawo ki, so sis wat are your plans?". Murmushi Hameeda tayi tace "your plans r also mine duk abinda yayi maku nima yamin". Suna tsaka da hira Ummansu ta shigo tana fadin "wai muryan wa nake ji kamar ta Hameeda?". Mikewa Hameeda tayi daga inda take zaune tace "nice Umma". "Shine baki shigo kin gaida ba ko sbd kisan zan tambayeki dalilin daawowar ki ko?". Risinawa tayi tana ba Umma hkr tace "wlh umma ba jima da shigowa ba". Umma tace " toh me ya dawo da ke yanxu, inace nxt week zaki gama exam dinki?". "Eh Umma amma bani da exam sai ranar thursday kuma ina kewar ku shiyasa na dawo". Umma tace " yhu beta get use to it ke da ke shirin barin gida gabaki daya". Zunb'uro baki Hameeda tayi sannan tace "ai Umma zan ta kawo maku ziyara a kodayaushe". Murmushi Umma tayi ta tashi daga zaune sannan tace "a ta ki wautar ba da shike shi mijin naki bashi da nayi kullum yabarki kina ziryan gidanku ba". In kun gama hiran ku kintsa ko ina kafin Abbanku yadawo ni na tafi daki. Hameeda ta amsa mata da "toh umma" komawa tayi zaune suka cigaba da hiran su da k'annenta. 💐💫💐💫💐💫 Horn *RAYHANA* tayi a gaban wani gida mai dank'arin kyau, wani tsoho ne ya wangale gate din ta kunno kan motar ciki gidan tayi parking wurin ajiye motar sannan ta fito, ta karasa wurin shi a gajiye tace " Baba iro ina yini". "kin yini lfy d'iyata ya makaranta?". "lafiya kalau baba". "Toh madallah Allah ya bada sa'a. Ameen baba kudi ta mika masa tace "baba ga wannan ka rike". Kin karb'an kudin yayi yace "rike abinki diyata ke da ki ke makaranta". *RAYHANA* tace " ai ba yawa baba sai dai in ka rena ne". Ansar kudin yayi yace " Diyata ba renawa nayi ba, nagode Allah ya maki albarka".A zuciyar shi kuma tausayin yaka saboda ita da mahaifiyarta duk mutane kirkine amma saidai kash *RAYHANA* batayi sa'ar uba ba. "Ameen baba, nagode". Juyawa tayi ta nufi parlour tun kafin ta isa parlour take kwalawa mami kira "Mami, Mami am ba…… turus ta tsaya sakamakon abinda idanuwarta sukayi tozali dashi nan take hawaye ya fara zubar mata tana mai furta _Innalillahi wa ina ilaihi raji'un , Allahumma ajirni fi musubati wa khalifibi khairu minha._ *Muje zuwa* _Ko mai *RAYHANA* tagani ya firgita ta haka?._ Ku kasance tare dani domin samu amsar wannan tambayar. _Domin shawara; gyara ko korafi kofa a bude take zaku iya samuna a lamba kamar haka_ *08186212985* *Taku ce* _*💐Mummy's Friend💐*_ [29/07 01:16] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ *Sisters dinna abin alfaharina sonku daban yake a cikin ruhina don jini ya wuce wasa* _Aunty Hauwa (maman waleed)_ _Aunty Aisha_ _Aunty Hauwa (maman rayhan)_ _Aunty Fatima_ _Zee_ _Hajjo_ _Hafsah da_ _Amina_ *Ina sonku sosai da sosai, Allah ya hada kawunan mu (Ameen)* *UⓂMIEY XEEY ina tayaki murna kammala littafinki mai taken A DALILIN MATAR UBA hakika kin fad'akar, kin ilimantar kuma nishad'ar a cikin wannan littafin, Allah ta kara basira, hazaka da karfin. Kar ki/ka bari a ba ki/ka labari. UP!! UP! UⓂMIEY XEEY kina k'amshi ina biki da humra.* _*This page is dedicated to my sister*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 2⃣1⃣➡2⃣5⃣ Abba ne kwance kan wata akan three seater daga shi sai boxers ita kuma yarinyar kuma tunbur take kwance a haihuwar uwarta sai murzarta yake, ba abinda kake ji a parlour sai gurnanisu. Maimaita addu'ar tayi wannan karan da karfi take karanta addu'ar ko Allah zai sasu farga da ma'ashar dasuke aikatawa amma ina sunyi nisa. Hanyar da zai sadata da dakinta ta nufa tana juya suka hada ido da Abba ya yana kokari cire wandonsa, da sauri ya maida wando ya dukar da kai cike da kunga. Da gudu *RAYHANA* ta isa daki ta fada akan gado sai ta fashe da kuka. A zuciyarta kuma tana mai kara jin tsanar maza, take abinda ya faru da ita shekarun baya ya dawo mata sabuwa fil har a lokacin abin ya faru. *2 years back* Gidan shiru yake kasancewar ta Monday Abba ya tafi wurin aiki, Mami kuma tayi tafiya zuwa k'auye bikin yarinyar Yayatar amma itama tana hanyar dawowa. Da misalin karfe 4:00 pm *RAYHANA* ta dawo daga skul d'aki Mami ta nufe ta bud'e kofar, Mami kin dawo shiru ba'a amsa mata ba tace " Ashe ma bata dawo ko ba. Dix house damn boring." Dakin ta nufa ta ajiye bag dinta akan bedside drawer, toilet ta shiga ta watsa ruwa sai ta dauro alwala d'ayani tana fitowa ta gabatar da sallah. Rigan shan iska ta sa sannan ta jika cornflakes ta dauki littafi a nufi balcony ta zauna tana duba littafin exam din suke da ita few days time, tana yo tana shan corn flakes, d'ago tayi zata kai spoon din cornflakes baki sai ta hango Abba ya fito daga parking lot yana tangad'i da alamar a buge yake. Tashi tayi cikeda fargaba gabar ta na fadi ta isa inda yake ta karb'a briefcase dinsa ta sakaya hannunsa kan kafad'arta ta kaisa falo tana isa ta zaunar dashi ta cushion. Ruwan sanyi ta dibo masa a kofi risinawa tayi ta mik'asa ruwan gabanta na cigaba da fadi. Amsar ruwan Abba yayi ya dan sha sannan yai mata nuni da ta tashi da dawo kan cinyarsa. Tashi tayi daga durkuson da tayi da nufa kujeran dake nisa dashi xauna. Girgirsa mata kai Abba yayi sannan ya kara mata nuni da inda yake nufi. Kin tashi *RAYHANA* tayi ta basar dashi. Wani irin tsawa ya daka mata sai da hanjin cikinta suka kad'a yace a cikin maye " watoh Haleema kin raina ni ina ki magana baki amsa min ba, inma saboda kin gane manufata ne kika basar dani toh wlh kisani yau sai na karbe hakkina koda karfin tsiya kuma a yanxuba sai anjima ba". Tuni idon *RAYHANA* ya ciko da kwalla donmin ta san bbu mai kwatanta yau sai Allah. Tashi tayi da niyyar gudu amma kafinta ankara har iso inda take, kuka ta fashe dashi tace " Abba ba mami bace fa wlh *RAYHANA* ce don Allah kayi hakuri karka cut…" shiru tayi sakamako saukan marin da kaji a kuncinta. Abba yace "amma Haleema kin maidani mara hakanli *RAYHANAR* nazan gane ba." Jawota yayi da iya karfin yasa hannu ya b'arka rigan ya rage daga ita sai bra. Ture shi tayi da iya karfin amma ina ko gazau bai yiba ila kwashe da yayi da zube kasa, hannu sata tana kare kirjinta, kuka take tana majiya amma ina Abba ya riga yayi nisa donmin kallon mami yakewa *RAYHANA*. Mari ya kare kifa mata sannan yayi kanta. *RAYHANA* na gani abu da gaskene ta fadi wurin summiya. Daga bata sake sani idan kanta yake ha sai farkawa tayi ta ganta a dakin Mami kwance kan gado rufe da bargo bbu komai jikinta. *RAYHANA* na dawowa daga duniyar tunanin da ta lula ta fashe da kuka tana fadin " Abba ka cuceni, kasa *NA TSANI MAZA* donmin dukkan jinsin ku kallonsu nake da iri halinka, mai zan fadawa mijina in ya sameni ba a matsayin buduwarba?, abinda kunya ince wai mahaifina ya min fyade. Amma a hakan ma wannan bai sa kadai na aikata zina ba. Kaicona , Ya Allah ka shiryarda Abbana Kasa ya gane kafin lokaci ya K'ure masa." Tashi tayi ta dauro alwala ko zata ji dan dama a zuciyata. 💐💫💐💫💐💫 Ummi ce kofar dakin *RAYHAN* akalla tayi sallama yanxu ya kai sau uku amma shiru bai amsa mata, bude kofar tayi ta karasa ciki dakin tana fadin "ina *RAYHAN* ya tafi da wuri haka ko gaisawa bai tsaya mu………"turus ta tsaya sakamakon ganinsa da tayi rashe-rashe kan gado idanuwarsa na kallon silin da alamun bai ma san da shigwarta ba, gefen gadon ta zauna takira sunan shi tare da taba shi. Firgit ya tashi daga kwanace yasa zare ido👀 tamkar wanda ya gan abin tsoro ,ganin Ummi yayi zaune gefe gafonsa kallonta yake cikeda mamakin lokacin da ta shigo. Ummi tace " kana mamakin shigowa tane?". Sunkuyar da kai yayi cikeda da kunya sannan yace " Ummi ina kwana". Murmushi Ummi tayi tace " in tashi lfy amma da ban zoba yau da bazaka da gaida niba kenan?, *RAYHAN* wai mai ke damun ka ne kwana biyun ga duk ka canza, kasan dai a duniya ynxu ba kada wacce tafini kuma kasan dai kai ka maizame wa k'ennanka tamkar mahaifi yanxu , pls ka fada min abinda ke damunka. Ajiyar zuciya yayi sannan yace "Ummi ba komai bane ila………………" _*Muje zuwa*_ _*Taku ce*_ _*💐Mummy's friend💐*_ [29/07 01:17] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ _*My mentor, 🅱K (autan exclusive) Allah yabaki lafiya ya yaye maki dukkan lalurarki, yasa yazama kaffara. Zamuyi kewarki 😔. Ni har nafara missing dinki. GWS 🅱K*_ _*Masoyana nasan kuna hakuri amma don Allah dad'e yin hakuri abubuwa sun shamin kai banxan samu maku typing kullum kamar yarda kuke bukata ba pls a min afuwa🙏. Ina sonku domin da bazarku nake taka rawa😘, ana tare irin totally dinnan*_ _*I dedicate dix page to 🅱K & to you my masoyas😘*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 2⃣6⃣➡3⃣0⃣ Shirun da Ummi taji yayi ne yasa tace " *RAYHAN* kaifa nake sauraro in kuma baka shirya fad'amin ba inyi wuce wata ehee. Ai ba kai kadai na haifa ba ka maida ni kamar sa'arka ina magana sai wahalar da ni kake." Tashi tayi ta nufi hanyar fita. Da sauri *RAYHAN* ya tashi ya sha gabanta sannan ya risina yana bata hakuri; "Ummi don Allah kiyi hakuri zan fadi maki ". "Toh fad'a ina sauraronka." Zunb'uro baki yayi cike da shagwab'e "toh Ummi ki shigo ciki ki zauna mana". Murmushi Ummi tayi sai ta karaso daga ciki ta zauna edge din gabon tace " Shagwabebe kawai ka girma amma sai abin yara kake." *RAYHAN* yace "toh Ummi ai ni yaro har yanxu gun ki." "Ni dai ka fada min abinda ka tsaida ma, bani da lkcn wannan shashacin naka." "Ummi wata yarinya na gani ina so amma da gani ta tashi ta bar gun………" kwashe labarin yanda sukayi da kawayen *RAYHANA* yayi sannan ya kare da fadin "Ummi tun daga ranar ban kara sakata a idanuwa na ba." Tunda yafara magana Ummi ke kallonsa cike da mamaki tace " yanxu *RAYHAN* sabida mace ka canza haka?, yanxu duk yawan 'yan mata da suke sonka ba wacce ta maka daga cinsu, anya ba gamo kayiba kuwa?." " Ummu ina kyautata zaton mutun ce kamar ni, pls ummi ki tayani da addu'a ." "Toh *RAYHAN* in itace mafi alkhairi gareka Allah ya tabbatar." *RAYHAN* yace " Ameen my everlasting angel, nagode Ummi na ina sonki." Murmushi tayi ta fice daga dakin. 💐💫💐💫💐💫 _*ASALINSU*_ _*RAYHAN*_ *RAYHAN* d'a ne ga Alh. Shareef Aminu da Haj. Hauwa wacce suke kirada Ummi, shine d'a na farko yana da kannai uku Kamal, Shuaib sannan auta Fatima wacce suke kira da Inteesar. *RAYHAN* sun tashi cikin maraici sakamakon rasuwar da mahaifinsa yayi a hatsarin mota a hanyar zuwar sa kaduna. Yanxu kimanin shekaru goma kenan domin a lokacin yama matakin karshe a makarantar secondary, ita kuma Inteesar sherakanta daya a lokacin. _*RAYHANA*_ Alh. Saleh Maikudi shine cikakken sunanar mahaifin *RAYHANA* shaharren d'an kasuwa ne, ya kasance mutun ne yawan aure-aure domin ya cika burinsa na samun d'a namiji amma duk cikin matar sa bbu wacce ta samu haihuwa sai mahaifiyar *RAYHANA* mai sunana laurat, itama daga *RAYHANA* bata sake haihuwa ba . *RAYHANA* tashi cikin tsangwama da kiyayya irin-irin gun mahaifinta sbd kasancewar ta 'ya mace. Sakamakon haka ta tashi da *TSANAR MAZA* tun tana karama. _*ZUBAIR*_ Alh. Sambo mai yadi shine uba ga Zubair yanada mata biyu Hafsat wacce suke kira da Anti yaranta biyu Zubair da Saudat sai uwar gida Hauwa wacce suke kira Mama ita kuma yaranta uku Haleema, Asiya sai d'an autan ta Nasir wanda yake sa'ar Zubair. _*HAMEEDA*_ Mall. Ahmad Bako da mal. Shafa'atu sune iyaye ga Hameeda. 'Ya'yan su hudu Hameeda, Bilkisu (Billy), Jidda sai auta Ibrahim (khaleel). Mahaifinsu ma aikacin gwamnati ne. wannan kenan. 💐💫💐💫💐💫 _*2 days later*_ Hameeda…… Umma ce ta kwalawa Hameeda kira. Da gudu hameeda ta iso inda take ta risina tace " na'am Umma gani." "Yaushe zaki gun anti ki ne? nagan lokaci sai gabatowa yake kuma kin ki zuwa wurin nata." Dukar da kai tayi cike da kunya saboda ta san me Umma ke nufi watau taje anti mata gyaran amarya ita ba ta gyaran ke damuta ba, a'a wasu abubuwan da anti ke bata ta sha ne bata so sbd har amai take inta sha su. Umma tace " ke dake nake magana kinyi shiru" _*Taku ce*_ _*💐Mummy's Friend💐*_ [29/07 01:17] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family & Exclusive Writer's Forum*_ *Mumcyna kuma kawata wallah bani da kamarki, da ke nake tinkaho, thanks for the support momma na. Allah yabaki lafiya mahaifiyata, may you live long to witness bikin kawarki 🙈. Words alone can't express my love for you, ina sonki sosai da sosai😘😘😘* _*Na sadaukar da wannan shafin ga duk mai sunar momma watau HAUWA ina sonku*_ _*BIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 3⃣1⃣➡3⃣5⃣ Zub'uro baki Hameeda tayi tace "Umma ina je fa sai tayi ta dura min wani abu ina sha, kuma wallahi Umma amai yake sani nidai ba zani ba sai kin mata magana tadaina bani su" ta karasa magana kamar zata yi kuka. Umma tace " kaji min ja'iran diya, yoh ba ke akewa gata ba, toh in kin isa kiyi zamarki karda kije kin ji?, maza b'acen min da gani." Tashi tayi tana guna-guni ta cika tam kamar zata fashe ta bar dakin Umma. 💐💫💐💫💐💫 *Tuesday morning* *RAYHANA* kwance a dakin tana bacci da alamar baccin ta kwasheta ne ba tsamani domin rike take da takarda ga wasu kuma watse a gefenta. Umma ce da shigo dakin ta ganta kwance, matsowa kusa da ita tayi ta tasheta . Mik'a *RAYHANA* hade da salati tana murza ido. Umma tace "ba morning paper kuke da ita ba?." Gyada mata kai *RAYHANA* tayi tace "eh Mami." "Shine kika kwanta barci this already 9 o'clock ." "Subhanallah" da sauri ta sauko daga kan gadon tace " tnx Mami har na kusan makara 11 muke da papern amma nayi dasu hameeda 10 zan shigo don akwai abinda zan koya masu." sannan ta nufi hanyar toilet. Murmushi Mami tace " Allah yabada sa'a babyna ki sauri fito ina jiranki da akwai maganar da nake son muji in kim fito." "Ok Mami jst give me 10mins." *15 mins later* *RAYHANA* ta fito daga toilet rike da towel tana tsane jiki, kusa Mami ta zauna ta aza kanta kan kafadar Mami sannan tace "Mami na fito, aina cika alkawali ko!." Mami tace " eh babyna, daman tambayarki zanyi ko mai ke damunki kwana biyun nane?" *RAYHANA* tace " mami bakomai." Mami tace "kamar ya bakomai alhalin daxun da nazo tashin ki naji jikinki da zafi kuma ynx ma haka jikin naki da zafi, ina hankalce dake tun ranar friday kin canza daga yanda nasanki, kinsan dai baki da wacce tafini,ki fadamin tsalarki mayb ina da shawaran da zanbaki , kuma kinsa damuwar ki nima yana sanyani damuwa, common my dear tell me wat ur problem is." Kwalla ne yaciko idon mai *RAYHANA* tana tsoron ta fadawa Mami taje tunkuran Abba ciji ya zama k'ari, dom Abba zai iya bugunta kanta wannan dalilin koda a gabar kowa ne, ita kuma *RAYHANA* idanda abinda ta tsana bai wace ta gan abbanta ya muxantawa Maminta ba, Ajiyar zuciya tayi sannan tace "Mami bakomai bane fa illa cikina dake ciwo amma tunda nasha magani yanxu naji sauki ko." Murmushi Mami tayi don bata yarda da abinda *RAYHANA* tace ba sabida a duk lokacinda ta ganta wannan yanayin baya rasa nasaba da irin halin mahaifinta, tace "are you sure?" Gyada mata kai *RAYHANA* tayi tace " yes Mami." Mami tace " toh maza ki karasa shiri k'arfe 9:30 ta riga tayi kuma nasan su Hameeda najiran ki, am off to work, Allah yabaku sa'a a jarabawarku." "Ameen Mami, nima sai nadawo, bye." Mami tace " ok my baby Allah yabada sa'a, ni na tafi." A gurguje *RAYHANA* ta kara shiri ko breakfast batayi ba wuce sbd damunta da kira da su Hameeda ke tayi. 💐💫💐💫💐💫 Mami ce office zauna tayi tagumi da dukkan alamau ta lula duniyar tunani, tunani take akan irin rayuwar auranta tun tana buduwar har zuwa yanxu na take matsayin matar mazinaci, azzalamin bawa, hawaye ne ya ke malala akan kumatun ta, " kaicona wallahi gaggawa a lamari aure ba abu bane mai kyau". *ASALIN MAMI* *Muje zuwa* ku kasance tare dani donmin sanin ko wacece Mami. *Taku ce* _*💐Mummy's friend💐*_ [29/07 01:18] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile & Exclusive Writer's Forum*_ *Godiya gareku masoyana, masu kirana da masu biyoni ta private chart don jin lafiyata ina matukar godiya, Allah barmu tare. Mummy's friend na yinku sosai da sosai, thanks for the love dearies😍😍😍* *I dedicate this page to you my masoyas* _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 3⃣6⃣➡4⃣0⃣ *ASALIN MAMI* Asalin sunanta Laurat Ibrahim dan yabo, mahaifinta a wancen lokacin yana d'aya daga cikin wainda suka tsani 'ya'yansu da ilimi bako domin shi a ganinsa ilimi bako bashi da wani fa'ida ga dan namiji bare macen da duk karantu ta a karshin wani zai kare, shi dai nashi a naima kudi. A haka mami da mahaifiyarta suke sanar amma yawanci kudi akan lalurar makaranta suke karewa. Da kar da sudin goshi mami ta gama secendary school. Bayan ta kammala makarantan ne mahaifinta yace ta fidda mijin aure, hakuri ta bashi akan don Allah yabari ta cigaba da makaranta tunda bata da wani tsayayye a wannan lokacin, kin yarda yayi farko amma daya gan ta dage akan haka yace ya barta ta cigaba amma ba da kudinshi kuma da sharadin in ta fara dole ta fidda mijin aure ko kuma ya aurata ga duk wanda yaga dama. Mami ta samu gurbin karatu a ABU inda zata karanta Home management, a gurin ne ta hadu Abban *RAYHANA* inda ya nace mata amma taki sauraronshi sbd da iskanci yaso ta da farko, da yagan dai ba yarda zatayi ba shine ya biyo ta sigar aure, koda haka mami yarda tayi.Gidan su mami ya tafi ba tare da saninta ba yaje yayiwa Abba ruwan kudi sannan ya fada masa bukatansa na son auren mami nan take mahaifinta ya amince ba tare da dogon tunani ko nima shawara ba. Kwatsam wani hutu taje gida Ummata ke tace mata ‘’ wati Laurat kin iya turo da saurayi gida ba tare da kin nima shawarata ba ko, ke kina ganin kinma kanki adalci kenan?‘’ Gabanta yayi mugun fadi kime da mamaki mami tace ‘’ anya ba lamunde inna hafsat aka ce ba?, don ni wlh bbu wanda na aiko.‘’ ‘’Hmmm kyaji dashi donmin an ma sa rana ko nan da sati biywu sbd shi wanda kika aiko yace yana son ayi da wuri, kuma ba sai baban naku yamaki komai ba shi ya dauki nauyin haka.‘’ ‘’Innalillahi wa ina ilahi rajiun yanxu Umma sbd yanada arziki shine ba za'a yi bincike kanshi ba, Umma gaggawafa a lamarin aure bashi da kyau, baku sanya halayensa umma amma sbd burinku a aurad dani ya cika shiyasa za'a aura mashi ni, nidai gsky……‘’ Dakatar da ita Umma tayi tace ‘’ sbda nice baki tsoro shiyasa kike fadin haka,ai da sai ki sami baban nake ki mashi bayani, ni danllah tashi ki bani wurin.‘’ Kuka mami ta fashe dashi kanta hada da guiwa. Nan take jikin ummata yayi sanyi amma bbu abinda zata iya kai, illa hakuri da lalashin da tayi mata. A haka akayi aure batare da tana so ba, a gidan nasa ta kara karatunta. A halin yanxu tana aikine ministry of education. Misawa tayi bayan wannan dogon tunanin tace ‘’ kwadayi da rashi bincike ya jazamin auren mashayi, mazinaci ba don haka ba 'yar ta baxata tsinci kanta a wannan kazantaccen rayuwa ba. *Annabi S.A.W yayi gaskiya yacd ku bazanma 'ya'yanku uba nagari da uwa tagari.‘’* _*Iyaye kuji tsoron Allah kusani gaggawa aiki shaidan ne kuma ba mai wuce lokacin auransa, bincike a lamarin aure abu ne kyau karku bari kudi ko wani abun duniya rudaku ku kiyin bincike donmin kuwa watarana zasu kuyi da nasani.*_ 💐💫💐💫💐💫 Da misalin karfe daya su *RAYHANA* fito daga exam hall, wurin icen ta suka xama sukaje suka zauna suna hira, Hameeda tace ‘’ Alhamdulillah we are done with 300 level, we r nw final student, Allah kadai yasan irin farin cikin nake ciki.‘’ Maryam tace ‘’ kedai bari kawai can't wait to see myself ib 400 level, fatan mudai Allah yasa result yayi kyau.‘’ A tare Hameeda da Zaynab sukace ‘’Ameen.‘’ Hameeda tace “ yauwa *RAYHANA* don Allah zaki rakani gidan antina Hanan, wlh Umma ta tsamin wai sai naje, besty naji kinyi shiru ba ki cemin komai ba.” Zee tace‘’ anya tana jinki kuwa na gan kamar hankalinta baya tare damu sbd tunda muka zo nan batace kala ba.‘’ Juyowa Hameeda tayi ta jijjigata tace ‘’wai ke *RAYHANA* mai ke damunki ne nagan har 'yar rama kika yayi.‘’ *RAYHANA* da ta dawo daga tunanin da take ta hanyar girgizata da Hameeda tayi tace “bakomai komai marata ke ciwo amma da sauki dayake nasha magani kam in fito.” Zee tace ‘’Allah sarki ubangiji ya baki lfy gsky ina tausayamaki ace duk lokacin da bakon ki zai zo sai kin wahala.‘’ Maryam tace ‘’ wallahi kedai bari kawai, amma naji wasu na fadin wai inkayi aure zai daina.‘’ Murmushi takaici *RAYHANA* tayi a zuciyarta tace ‘’ai in haka nayi yakamata tunda Abbanta yai mata fyade ta bar ciwon maran.‘’ Kala Hameeda bata ce ba tunda suka fara maganar sbd tasan da abinda *RAYHANA* ke boye masu don idan da ciwon mara ko skul bata iya zuwa. Bayan sun kammala zance ne Hameeda tace ‘’besty wai ya maganar mu ne zaki rakani ne ko bazaki ba?‘’ *RAYHANA* ta dan yi shiru sbd bata san inda Hameeda ke son ta rakata ba amma gudun wani magana tace “kibari next week saturday I promise zan rakaki.” Hameeda tace “Promise fa kikayi ya zama dole ki cika.” *RAYHANA* tace “In Shaa Allah zanyi iya yina. Dudes ku tashi mu tafi gida time na tafiya.” Tashi sukayi baki dayansu zuwa inda motar *RAYHANA*, takai ko wacce gida. 💐💫💐💫💐💫 *2 Weeks later* Yau ne ranarda *RAYHANA* taiwa Hameeda alkawarin zuwa sai gashi ta tashi da matsanancin ciwon mara, a daddafe ta shirya taje taima Mami sallama. Mami tace “anya zaki iya zuwa kuwa? nagan baki jin dadi.” *RAYHANA* tace “In Shaa Allah mami zan iya, wlh in ban je Hameeda ba zata ji dadin haka ba.” Mami tace “toh Allah ya kiyaye hanya.” *RAYHANA*“Ameen mami ”sannnan ta tashi ta wuce. 💐💫💐💫💐💫 A falo *RAYHANA* ta iske Hameeda tagama shirinta tana kallon da alamun ita take jira, sallama tayi sannan ta karaso ciki ta zauna kan hannun kujeran da Hameeda ke zaune, ciza lebe ta sakamakon wani irin murdewa da mararta tayi da kar tayi iya magana tace “ki sani a mota in kin shirya.” Tashi tayi ta koma mota ta zauna. Binta da kallo Hameeda tayi cikeda mamakin abinda tayi donmin ko gaisawa basu yi balla har ta kaiga gaida Ummata, tashi tayi ta dauko jakarta da gyale sannan ta sallamin Umma kanan ta tafi. A mota ta sami *RAYHANA* taja sit baya sannan ta jinginar da bayanta a kujeran idonta lumshe kamar mai bacci. Hameeda tace “ besty are ok?” Murmushi tayi wanda bai wuce kan lebenta ba tare da ta bata amsa ba tace “ where are we heading to?” Hameeda tace “gidan anti Hanan.” Daga ba wacce ta kara magana cikisu, sunyi nisa da tafiya sbd daga inda suka bbu nisa da gidansu anti hanan, gefen titi *RAYHANA* tayi parking ta fito da gudu daga motar,fitar ke da wuya ta fara sheka amai kamar zata amayarda da hanjinta, da dafa ta Hameeda tayi tana tayi mata sannu har ta idda aman,canza gun zama sukayi sai Hameeda takarasa tukin. Suna isa gidan Hameeda tayi parking sannan ta fito budewa *RAYHANA* ta rike mata hannu har cikin dakin antin suka gaidata, nuni hameeda tayi mata da hannu alamar ta kwanta. Kwanciyarta ke dawuya taji zuciyarta na tashi, da gudu ta tashi ta shiga toilet tana sheqa amai. Anti Hanan tace “Hameeda anya ba ciki kawarki keda shi ba?, wannan amai haka.” 😳 gwalo ido Hameeda tayi sannan tace “ciki fa kika ce anti. ” _🤔Anya ciki *RAYHABA* ke dashi, in cikin ne toh cikin waye, kodai a ruwa tasha😜?_ *Ku kasance tare dani don samun cigaban labarin* *Muje zuwa* _*Taku har kullum*_ _*💐 Mummy's Friend💐*_ [29/07 01:19] Mumy's Frnd: Anti Hanan tace “Allah yasa hasashenki yazama……” Kasa karasa maganar sakamakon jin fadin abun juyar da zasu suka gan *RAYHANA* kwance tana numfashi sama-sama, da gudu suka yo kanta amma karfin su isa ta suma. Girgizata Hameeda tayi amma shiru bmkk gazau batayi ba, nan take Hameeda tafara kuka 😭 kamar ranta zai fita tace ‘’Anti na shiga uku ta mutu.‘’ Matsowa kusa da ita anti hanan tayi ta aza kanta kan kirjinta don jin ko da sauran numfashita, tana aza kai taji tana numfashi, juya tayi gun da hameeda ke zaune sannan tace “ dauko min ruwan sanyi a freezer.” Da sauri Hameeda ta dauko ruwan tabama Anti Hanan, wanke mata fuska anti Hanan tayi da ruwa sannan ta d'an watsa mata a fuska. Wani irin ajiyar zuciyar tayi alamar ta dawo daga sumar da tayi kenan· Hamdala Hameeda da Anti Hanan sukayi,rike hannu *RAYHANA* sannan ta kira sunanta· Bude ido *RAYHANA* ta maida duba gun Hameeda da kyar take magana tace “ na'am bestyna.” Hameeda ‘’da fatan jikin da sauki ko?‘’ Gyada mata kai *RAYHANA* sannan ta maida ido ta rufe daga haka duk maganar da sukayi bata sake amsa masu ba sbd tsanin azabar da mararta ke mata. Anti Hanan tace“Hameeda ina ganin zai fi mutafi da ita asibiti don magance matsala.” Kuyi managing wannan bana jin dadin jikina. _*Taku ce*_ _*💐Mummmy's friend💐*_ [29/07 16:11] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _(Home of peace, honour and super writer's)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile & Exclusive Writer's Forum* *Yaushe ne,yaushe zaki dawo Bilkisu, yaushe zaki dawo,😭😭😭😭 🅱K wlh ina kewarki, Allah yabaki lfy* *Masoyan kwarai a gaskiya naji dadin 'yanda kuke comment kan novel dinnan,nagode kwarai da soyayyarku, musamman ma NATSANI MAZA FANS GROUP, nima ina sonku, I love wujiga-wujiga, duk rintsi duk wuya ana mugun tare 🤝, Allah yabar zumunci😍😍* *Ina kuke masoyan RAYHANA, RAYHANA na gaishe ku, musamma Hanan da Maman Sadiq, wai ince maku duk dadi duk wuya ana masifan tare🤝* *I dedicate this page to NA TSANI MAZA FANS GROUP* _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 4⃣1⃣➡4⃣5⃣ Anti Hanan “kwarai kuwa, wannan irin ramar da tayi gashi sai amai.” Hameeda tace “anti batayi aure ko ba fa, asalima ko sarauyi bata dashi sabida bata kulawa su, inkuma kika matsa mata son jin dalilin yasa bsta kula su sai tace maki wai *TA TSANI MAZA*.‘’ Ajiyar zuciya anti Hanan tayi sannan tace “toh baki ganin wani ne ya yaudareta yayi mata ciki shiyasa *TA TSANI MAZAN*?” “Bana tunanin haka don da sabida hakan ne da tuni ta haifecikin ko sbd tun muna matakin farko a makaranta take da wannan akida ta tsanar maza.” Anti Hanan tace “Allah yasa hasashenki yazama……” Kasa karasa maganar sakamakon jin fadin abun juyar da zasu suka gan *RAYHANA* kwance tana numfashi sama-sama, da gudu suka yo kanta amma karfin su isa ta suma. Girgizata Hameeda tayi amma shiru bmkk gazau batayi ba, nan take Hameeda tafara kuka 😭 kamar ranta zai fita tace ‘’Anti na shiga uku ta mutu.‘’ Matsowa kusa da ita anti hanan tayi ta aza kanta kan kirjinta don jin ko da sauran numfashita, tana aza kai taji tana numfashi, juya tayi gun da hameeda ke zaune sannan tace “ dauko min ruwan sanyi a freezer.” Da sauri Hameeda ta dauko ruwan tabama Anti Hanan, wanke mata fuska anti Hanan tayi da ruwa sannan ta d'an watsa mata a fuska. Wani irin ajiyar zuciyar tayi alamar ta dawo daga sumar da tayi kenan· Hamdala Hameeda da Anti Hanan sukayi,rike hannu *RAYHANA* sannan ta kira sunanta· Bude ido *RAYHANA* ta maida duba gun Hameeda da kyar take magana tace “ na'am bestyna.” Hameeda ‘’da fatan jikin da sauki ko?‘’ Gyada mata kai *RAYHANA* sannan ta maida ido ta rufe daga haka duk maganar da sukayi bata sake amsa masu ba sbd tsanin azabar da mararta ke mata. Anti Hanan tace“Hameeda ina ganin zai fi mutafi da ita asibiti don magance matsala.” Kuyi managing wannan bana jin dadin jikina. _*Taku ce*_ _*💐Mummmy's friend💐*_ [29/07 16:12] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* *Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's* _*Gσ∂ιуα тα мυѕαммα gα єχ¢ℓυѕινє ωяιтєяѕ ƒσяυм ιηα уιηкι ιяιη ѕσѕαι, Aℓℓαн уαѕα нυкυη¢ιη ∂α кυкα ∂αυкα уαzαмα αℓкнαιяι, Aℓℓαн кυмα уα ∂αтαя ∂αмυ нαηуαя кωαяαι.*_ _*NA TSANI MAZA GROUP FANS wallah ina yinku irin totally, you guys are killing me with ur words, karda ku damu RAYHANA bata mutu yanxu ba 😜*_ _*Ban mantaki ba bestyna nagode da kaunar ki gareni, Halissa I love yhu wujiga-wujiga❤❤❤❤*_ _*I dedicate this page to you only Halissa my besty like no other*_ _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 4⃣6⃣➡5⃣0⃣ Hameeda tace “ok anti.‘’ Daukar ta sukayi suka sanya cikin motar,anti hanan tajasu zuwa asibitin da suke ganin likita,suna isa anty Hanan ta fita da sauri ta kira masu daukar emergency, jim kadan sai gasu da keken tuka marasa lafiya suka cicibeta suka aza kan keken,tuka ta suka straight zuwa emergency sbd har ynx idonunta a rufe suke. Luckily for them bbu layi nan take Dr. din ya fara duba ta yayi mata su alurai, ya danyi rubuce-rubucen sannan ya fito yace ‘’ ina 'yan uwan patient dinnan?‘’ Da sauri Anti Hanan tashi sbd a lokacin Hameeda taje kiran Mami ta sanar da ita abinda ke faruwa tace “gani ni.” Dr. yace ‘’ya sunan mara lafiyan?‘’. “RAYHANA Saleh Maikudi.” Dan rubuce-rubuce yayi sannan ya mika mata wasu paper yace “wa'inan papers zaki je dasu lab. sai kice daya daga cikin staffs din su biyoki diban jini donmin yiwa mara lafiyan tests din nan.” “Nagode sir amma don Allah wani irin test zance masu?” Dr. yace “jeki kawai in kin basu papers suma zasu duba su gani ko wacce iri ce.” Godiya tayi masa sannan ta nufi hanyar lab. din da sauri, tana isa taba daya daga staff din wurin takardar da doc. yabata, karantawa tayi sannan ta mike ra dau kayan aiki suka koma inda aka kwantar da *RAHYANA*. Sallama sukayi a emergency room amma ba amsa masu ba bbu kowa a daki kuma har yanxu *RAYHANA* bata farka ba. Karaso matar tayi taja jini cikin allura ta tafi dashi don aiwatar da aikinta. Mami ce ta karaso wurin tare da Hameeda hankalin ta a tashe tace “sanda nace kar ta fita sbd yanayin ta ya nuna vata da lfy amma tace min zata iya ynx ba ga irin taba.” Anti hanan tace “Maman *RAYHANA* pls kiyi hkr itama ai bata tsammanin haka sai kasance ba ai, In Shaa Allahu komai zai zo da sauki.” Mami tace “yanxu mai aka ce yana damin ta.” ‘’Wlh basu ce komai ko ba, Dr. ya bada tests din za ayi mata har ma an dauki sample ko, result muke jira ynx.” Mami tace “Allah yasa muji alkhairi, amma wani test yace ai mata?” Anti Hanan tace “wlh baimin bayani ba amma nagan PT test a daya daga cikin.” Mami da Hameeda suka kwalo ido 😳 cike da mamaki bbu ma kamar mami sannan suka fadi a tare “Pt test kuma mai ya hada *RAYHANA* da test din masu ciki ita ba matar aureba?.” Hameeda tace “kardai hasashen yazama gsky fa.” Ajiyar Zuciya Mami tayi tana sake sake a cikin ranta. Jim kadan sai ga doc. yashigo yace “zaku koma ward sbd nayi admitting dinta, don muna son mu gan yanayin jikinta. Madam inkin amso result ki same ni a office.”Anti Hanan tace “ok sir mungode.” Fita yayi ya nufe office din shi. Yana fita Mami tace “Hameeda ya kamata ku taf haka tun safe kuke nan gashi har karfe 2pm ya wuce ko.” Hameeda tace “Mami nafi son ta farka da ido na nr e.” “Toh Allah yasa ta farka da wuri.” Atare anti Hanan da Hameeda suka ce ‘’amin.‘’ Tashi Anti Hanan tayi tace“bari in je in amso result.” Gabar mami ne yayi mugun fadk tace “toh a dawo lfy” amma a zuciya addu'a take Allah yasa kar hasashen su yazama gsky, ita ba wai bata yarda da *RAYHANA* bane amma irin halin mijin nata take gudu karda bayan faruwan na farko yasake afka mata ne,‘’ya Allah ka ji tausayin baiwarka kasa hanka kar ya kasan ce.‘’ ‘’Ameen‘’ anti Hanan tace sannan ta fice. Bayan fitar Anti Hanan da kanar minti 10mins *RAYHANA* ta farka tare dayin sallati da sauri Mami da Hameeda suka iso gurinta da sauri, Mami tace “sannu *RAYHANA* ya jiki?” Murya kasa-kasa *RAYHANA* tace “da sauki.” Mami tace “ina ke naki ciwo ynx?” Mararta da nuna da hannu. Mami tace “sorry amma da ftn zaki iya tafiya koh?” Gyada mata kai *RAYHANA* tayi alamu zata iya. “Toh tashi muje, Hameeda ta talla bamaki.” Mikewa *RAYHANA* tayi Hameeda ta riketa suka nufi ward dinda akayi transferring dinsu. _*20 minutes later*_ Anti Hanan tashigo dakin da suke tace “Mami doc. na nimanki.”Mami tace “ina ftn dai lfy koh?” Anti Hanan tace “wlh bansani ba nima nidai ya tambayeni matsayina ne gateta shine yace inda mahaifiyarta kusa in kira ta.” Mami tace “ok” sannan ta tashi tayi ta nufi office din doc. zuciyarta cike da fargaba. Da sallamarta ta shiga yamata nuni da kujeran dake facing din sa sannan yafara mata bayani kamar haka,yace “Sakamakon tests din da mukayi duk sun nuna negative.” Ajiyar zuciya Mami tayi hada da murmushi tace “Alhamdulillah.” Doc. yace “da ftn dai ynx ta farka koh?” “Eh amma har yanxu mararta ke ciwo.” Doc. yace “bazai baryi mata ciwo da ftn dai ynx va aman kuma?.” Mami tace “eh dashi bata ci komai bako.‘’ “In Shaa Allah ma bazata yiba shima nada din ma ciwon maran ne ta haddasa hakan. Kuma ina mai baku shawaran yimata aure sbd shima yakan magance haka,” shiru yayi yana rubutu yana gama ya bata yace “wannan maganin zaku siya sai drip daya sbd ta samu karfin jiki, maybe zuwa gobe na sallene ku in nagan yanayin jikin. ” Godiya tai masa sannan ta fice daga office zuwa wurin siyan magani. 💐💫💐💫💐💫 *RAYHAN* da Zubair ne tsaye kofar gidansu Hameeda misalin karfe 8pm, kira wayarta Zubair yayi amma taki shiga, yace“*RAYHAN* ka gan sharrin network ko!, wlh ynx sau uku kenan ina kiran wayar Hameeda amma yaki shi…………“. kan ya idda magana sai ga wani yaro yazo wuce wa Zubair yace “yauwa na samu dan aike”, nuni yama yaron da hannu alamar yaxo. Da gudu yaro ya sheko sbd ya gane mai kiran nasa, yana isa ya gaishesu. Amsa masa sukayi sannan Zubair yace “don Allah shiga kace Zubair na sallama da Hameeda.‘’ Yaron yace “toh” sannan ya shaka da gudu sai cikin gidan, jim kadan sai gashi ya dawo yace “ance wai ta tafi gidan anti Hanan.” Godiya Zubair yai masa sannan ya fidda naira dari yaba yaron. Juyawa yayi ya fuskanci *RAYHAN* yace “bismillah mu tafi bata nan.” *RAYHAN* yace “da ftn dai gida muka nufa daga nan ko?” Zubair yace “wani irin gida kuma kana jin ance tana jgidan anti ta, pls kayi hkr kawai mu kasara bafa wani nisa.” Kwafa *RAYHAN* sannan yace “wlh in ka dade tafiyata zanyi in bar ka a wurin.” Murmushi Zubair yayi amma bai ce komai ba. Suna shiga mota Zubair ya sake kiran wayarta luckily for ya shiga har ya kusan tsinkewa ta dauka, sallama yayi mata sannan ya tambaye inda take “subhanallah, waye bashida lfy?, *RAYHANA*?, yaushe kenan?, yau?,ok In Shaa Allahu gamu nan zuwa.‘’ Juya akalar motar yayi zuwa hanyar da zata sadasu da asibitin. *RAYHAN* yace “ya haka kuma ba gidan antinta kace zamu ba?” Zubair yace “don Allah kayi hkr wlh kawarta ce ba lfy ynx haka suna asibiti anti admitting dinta.” Shiru *RAYHAN* yayi baice komai donmin bib ta mugun bata masa rau. Daidai baki asibitin Zubair tayu parking sannan yafito ya siyo fruits cike a leda, dawowa motar yayi yaja su zuwa cikin asibitin. Kiran Hameeda yayi ya shaida mata ya iso suna wurin da ake parking motoci. Jim kadan sai gata ta iso ta sakamarsa murmushi shima ya maida mata martani, gaidashi tayi sannan ta amsa ledar dake hannushi. Sai an san nan ta gani ashe bashi kadai bane gaida *RAYHAN* tayi wanda duk hankalinsa na kan waya, dagowa yayi ya amsa mata, suna hada ido ya karafeta da ido yana tunanin inda yasanta,ita haka yake gunta. Zubair ne ya lura da irin kallon da suke yiwa juna yace “halan kunsan juna ne ba sai nayi introduction kuma ba?” Hameeda ce ta fara magana donmin kuwa ta gane shi tace “no gsky ni bansan shi, waye shi?” Zubair yace “toh mu karasa mana daga ciki muna tafiya ina introducing dinku ma juna.” Hameeda tace “ok.” Kafin su iso ward dinZubair yagama introducing su ma juna ko. Hameeda tace a cikin zuciyata “how I wish *RAYHANA* zata accepting dinshi from ol indication is a nice person, anyway Allah tabbatar mana da alkhairi.” Da sallama suka shi dakin Mami suka sama tana yiwa *RAYHANA* fada kan ta karbi magani da sha,da kuka *RAYHANA* ta karbi maganin tasha ,abin dariya ya baiwa Zubair inda kuma shi *RAYHAN* tausayi ta bashi. Risinawa sukayi suka gaida, Mami ta sannan tace “Hameeda suwayd wa'innan ?” Cike da kunya ta fara i'ina tace “shine…………” shigowar anti Hanan yasa ta yin shiru, Anti Hanan tace “Hameeda dare nayi fa kizo mu tafi.” Karasowa tayi ciki tagan su Zubair a risine tace “sannuku su amma ynx ko iso ko?, ja'ira ai sai kice min inyi tafiyata tunda kin sami nai kai ki gida.” Mami tace “waye angon a ciki?” Anti Hanan ta nuna Zubair da sai kara dukar da kai yake. Mami tace “Allah ya sanya albarka yasamu cikin masuyi yin wannan bukin.” Sai a sannan *RAYHANA* ta gaishe su amma akan cikin gwuiwa sbd kukan da ta sha daxu, Zubair ya amsata sannan yace “*RAYHANA* ya jiki ?” Dago kai tayi zata bashi amsa sai suka hada ido da *RAYHAN*, ras taji gabanta ta fadi shima hajan yakasance an wurinsa. _*Muje Zuwa*_ _*Taku ce*_ _*💐Mummy's Friend💐*_ [29/07 16:13] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION* *Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family* *💃🏼💃🏼💃🏼 Ranar farinciki yau gashi tazo,nima da tamburata gani nazo, farin ciki nake 🅱K taji sauki.* *Alhamdulillah Allah mungode maka akan wannan ni'iman da Kai mana na azurta 'yar uwar 🅱K da lafiya, Allah ya baiwa duk musulmai da suke gida ko asibiti kwance ba lafiya sauki (Ameen).* _*I dedicate this to all readers of this novel*_ _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 5⃣1⃣➡5⃣5⃣ Hade rai tayi ganin irin kallon da yake mata don in bata manta ba wannan guy dinne da suka hadu dashi kwanakin baya, sannan tace “Alhamdulillah jiki da sauki.” “Allah ya kara sauki.” “Ameen” tace sannan ta koma zuwa ga kwanciyata. Tashi Hameeda tayi ta koma kusa da ita sannan ta rad'a mata mgn a kunni tace “kin ganeshi kuwa?” Halin ko kin kuluwa ta nuna tace “in na gane shi sai mai kuma,in fara tsalle ko rawa?” “Allah ya huci zuciyar ki.” “Ameen”. Shidai *RAYHAN* hankalinsa na kan *RAYHANA* donmin tunda yake a rayuwarsa bai taba samun diya macen ta tafi da imaninsa ba irin *RAYHANA* komai nata burgeshi yake, ya nisa cikin tunani Zubair yayi taping nasa ya rage murya ta yanda bbu wanda zai ji maganar tasu yace “man lfy kuwa,wannan kallo haka ai sai kasa wacce akayi mawa tsarguwa.”Ajiyar zuciyar yayi yace ”kai bari kawai wlh bayin kaina bane." “Kodai kana ciki ne?” “Eh don Allah a tayani da addu'a da gani ba karamar wahala zata bani ba.” Murmushi Zubair yayi sbd yasan kadan ne daga aikin *RAYHANA* sbd da ma xata iya yin fiye da haka, yace “Hameeda in kin shirya tafiya bismillah, mu zamu tafi. *RAYHANA* sai mun dawo gobe In Shaa Allahu, Allah yakara sauki.” “Ameen nagode” Hannu *RAYHAN* yasaka cikin aljihu ya zaro kudi baiwa Hameeda yace “ga wannan a siya lemu, Allah baki lfy yasa zakkan jikine.” Shiru *RAYHANA* tayi kamar bata jishi ba,Hameeda tace ta amsa masa da ameen tare da godiya. Ajiye mata kudin tayi a gefen ta sannan ta rage murya tace “ai in baraki amsa addu'ar da aka maki ba ai sai ki godiya ko!” “Mtsw,idan an kifa." Hameeda tace “wannan kuma ya rage gareki, ni kinga tafiyata, gwara dai a bada kai bori ya hau ko za'a samu sauki wannan ciwon.” Bata tsaya taji amsarta tayi ficewarta. Tsaki *RAYHANA* tayi tace “ina ruwani da ni, ina ce jiki na ne ba nakowa.” Sai sannan Mami tayi don bayan su gama gaisawa ta tada sallah, tace “ana fada maki gsky shine kike wannan maganar ko, wai nufinki ke bazaki yi aure bane ko me, haba mana *RAYHANA* ai yakamata ki tausayawa kanki ko sbd wannan wahalar da kike sha, ko baki min zance ba nagan alamun sonki tattare da yaron da yazo da Zubair, meye aibunsa nasa, ina laifin mai sonka.” Zub'uro baki tayi tace “toh ni *NA TSANI M…………*” Bata idda zancen ba Mami ta buge mata baki tace “akul dinki, karda in kara jin wannan zancen daga bakinki, in ba sbd wannan laluran taki ba ai kamata yayi ina gida ynx ina hutasa, this will the last time da zan zaune dake asibiti kan wannan lalurar, in kin ga dama kiyi auren in kuma baki gama karda kiyi, shashasha kawai kullun sai ai ta magana daya dake sbd kingan ina lallashin ki.” Jikin *RAYHANA* ya mugun sanyi sbd ta manta rabon da Mami tayi mata fada haka, hakuri taba wa Mami akan hakan zata sake kasancewa. A zuciyar ta kuea wani irin tsanar *RAYHAN* taji ya dasu a zuciyar ta donmin sbd dashi Mami ke mata fada, K'wafa tayi a cikin ranta “wlh sai na baka mamaki, sai kace ana so dole.” 💐💫💐💫💐💫 Tafe suke a mota *RAYHAN* na tuki, Zubair na gefen sa Hameeda kuma na zaune a baya duk sunyi shiru kowa da abinda ke sakawa a zuciyarsa. *RAYHAN* ne ya katse shirun yace”Dazun yayi tunani na sanki amma ina ce ko kamace ashe ke din ce.” Murmushi Hameeda tayi tace “ni kuwa ina ganinka na gane ka.” Zubair yace “toh ke ina kika san shi?” Labari ta bashi inda suka hadu. Murmushi yayi “ina ruwa *RAYHAN* sarki zumud'i. Meyasa kuma kuka tafiyar ku daga yace yana sonta, ni a ganina ai baiyi laifi ba.” *RAYHAN* yace “nidai haka nagani amma dukkansu ba wacce ta tsaya ta saurari ballanta a fadin ko sunanta ne.” Zubair yace ‘’gsky basu kyauta maka kam, amma ynx tunda ga Hameeda In Shaa Allahu komai zai zo da sauki.‘’ Hameeda tace “Nidai ban maku alkawari ba sbd kaima ka san halin *RAYHANA* idan har bata yi niuuar yin abu bbu wanda ya isa yasa ta dole, hasalima bsn taba ganin ta kula kowani namiji ba.” *RAYHAN* yace “Alhamdulillah haka nake son matata ta kasance, amma don Allah ko zan iya sanin dalilin da yasa bata sauraron su?” Ajiyar zuciya Hameeda tayi sannan tace “dalilinta shine wai ta *TSANI MAZA*.” Zare ido *RAYHAN* da Zubair sukeyi suka fadi a tare “ ta *TSANI MAZA*!” “Kwarai kuwa.” *RAYHAN* yace “pls ko zamu iya jin dalilinta na *TSANAR MAXA*?” Hameeda tace “nima abinda har yau ban sani ba kenan, ranar da sauran frnds dinmu suka sa gaba kuka ta fashe masu ita tace is her little secret don haka baxa iya fada mana ba, nasan dalilin nata will be something terrible.” Zubair yace “babban magana, wlh *RAYHAN* kana da babban aiki nidai fatana Allah ya daidaita tsakanin don kun dace da juna and a part from that *RAYHANA* is a very nice person jst as you……” Pls manage this, wlh jikin ne har yanxu, nagode da soyayyarku. *Taku ce* _*💐Mummy's Friend💐*_ [29/07 16:13] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION* *Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family.* _*O Allah! Open Your various ways of blessings and favour for us as we set our feet this morning into an uncertain society. Protect us from all the evil tricks that emanate from shattan and his forces among men and jinn. Overlook our shortcomings and forgive our sins, both apparent and hidden; major and minor. For You are the Most-Forgiving, the Most-Merciful. Ameen. Jumma'at Mubarak!*_ _*Nagode da addu'arku gareni, Alhamdulillah jikin nawa da sauki sosai*_ _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_ 5⃣6⃣➡6⃣0⃣ Murmushi *RAYHAN* yayi sannan yace “da Allah na dogara, kuma zai taimakeni mutukan ita alkhairi ce garani.” “Allah ya taimaka ” inji Zubait , sannan ya cigaba da hira da abar kaunarshi. Daidaita kofar gidansu Hameeda yayi parking, ya dan tsaya for some seconds amma bsu ssani baa sbd sonyu nisa a duniyar love, tsaki yaja yace “toh lover boy sai kabari ta rmtafi ko .” Zubair yace “Subhanallah har mukai ko?” ”Mtsw ya zaka sani tunda kayi nisa, sai zuba zance kake, pls kabri yarinyata je gida taa hutu dix past 10 olready, kuma kasan gobe ma da wuri zata tafi can .‘’ Dariya Zubair ya fashe dashi yace ‘’nagene logonka kace dai kana son aje gun buduwarka da wuri, to ba inda zata gobe sai jibi ehee.‘’ Murmushi Hameeda tayi sannan ta bude kofa zaya fita kenan, *RAYHAN* yace “Matar aboki pls a taimakamin da numbar sahibata.” “La ba damuwa ai ba sai ka rokeni ba amma pls kar kace ni na baka”kiran masa numbar ta tayi bata jira amsa ba tafi. Daga murya yayi ta yarda zat jishi yace“In Shaa Allah baxan fada mata ba kuma pls gobe idan zaki tafi a taimaka koda flashing ayi min inxo naki. ” Zubair ne ya amsa mata da shi shima yafiya zai dan taka mata “ai baka isa ba ba inda matata zata tafi kuma gwamnati ai ta hana aiku banza,in kana son aiki ka biya kawai.” “Ba damuwa zan iya biyan ko nawa ne in har zan samu syyr *RAYHANA*” Hameeda tace “don't worry ai yiwa kaine nima ina sonku tare , sai kaxo din gobe.” Juyowa tayi ta fuskanci Zubair tace “Dear wlh barci nake ji ya duk a gajiye nake tun safe muke asibiti.” Zubair yace “eh sorry gashi baki zama tawa kk ba da na maki tausa, wai me aka ce yana damunta ne?.” Zub'uro baki tayi sannan tace “oho! amma dai ance in tayi aure ciwon zai daina sbd kowani wata hakan yake mata.” “Oh kice min bakon ku ne na wata shine wai je kunyar, amma da ftn ke baya maki haka dai ko?” Rufe fuska tayi da tafin hannunta alamun kunya. Murmushi yayi sannan yace “wlh dadi dake kenan magana daya biyu kice kunya amma kwana nawa ya rage , na kusa cire wannan kunyar…………” bai idda magana *RAYHAN* ya danna masa horn, da sauri ya tashi yace “sai na kira in mun isa.” Waving nasa tayi tai masa Allah ya kiyaye sannan ta shige gida. 💐💫💐💫💐💫 *WASHEGARI* Washegari da misalin karfe 8 na safe *RAYHAN* yayi parking kofar gidansu Hameeda sannan ya kirata ya shaida mata zuwa sa. Bilkis Hameeda ta kwala wa kira tayi mata bayanin cewan da bako a waje tai masa iso zuwa parlour Abbansu, kan ta fito daga wanka donmin ko wanka bata ba sbd bata tsammaci zuwansa da wuri haka. Tashi tayi ta nufi toilet, ita kuma bilkis taje yiwa *RAYHAN* iso zuwa parlour Abbansu, sannan ta gabatar masa da breakfast. Kadan yaci donmin sanda ya karya kan ta fito daga gida. A gurguje Hameeda ta shiya taje ta sallami Abban nasu da Umma sannan tazo ta sami *RAYHAN* suka tafi. Suna isa asibiti *RAYHAN* yayi parking sannan suka fito direct ward din da aka kwantar da *RAYHANA* suka nufa. Sallama suka sannan su shiga dakin, Mami suka samu a tsaye tana hada kayakin su, gaida ita Hameeda tayi. Mami ta amsa mata sannan tace “Hameeda kece tafe da safen ga bakya gajiya?” Murmushi Hameeda tayi tace “ai dole ku gani bestyna ce fa ba lfy.” Murmushi mami tayi sannan tace “kuka sani da shawara ma kika bata da yafi maku sbd kema dai kin san maganin matsalarta, dat aside ya anti Hanan ta iso gida jiya?.” Hameeda tace “lfy klau Mami daxun ma sai da ta kira don jin yanayin jikin nata, mami Umma tace kiyi hkr wlh taso zuwa amma abubuwan ai a hankali.” “lah ai bakomai ita da ke da biki a gaba, tunda kinxo kamar ita ce ma.” Hameeda tace “Mami wai ina *RAYHANA* ta shiga ne?” “Ta zaga amma ynx zata fito sbd ta dan jima a ciki.” “Daman tare muke da abokin Zubair, yaxo gaida ta shima.” “Allah sarki bawan Allah sanu da kokari Allah yasaka da alkhairi, jiya munga abun alkhairi da kayi, Allah kums ya hada ku da mataye nagani.” A risine *RAYHAN* yake kansa a duke yace “Ameen” a xuciyarsa kuma yace ai nama samu matar sai dai ftn samu hadin kanta. Hameeda ce ta tashi taje tana taya mami hada kaya sannan tace “mami nagan kina da kaya ko har anyi sallamar ne ko.” Mami ta bude baki kenan zata bata amsa sai ga *RAYHANA* ta fito daga bayi daga ita sai 'yar vest ko lura da mutane daki batayi ba tace “toh da mau kike nufine, kar a sallameni ko?, sai ki rugume sorry donmin an rigada anyi sallamar ko ehee.” Baki Hameeda ta sake tana kallonta sbd ta san bata lura da *RAYHAN* a dakin ba cewa tayi ‘’am sorry amma da alamar baki sannan da mutum bako a nan ko?‘’Nan take *RAYHANA* ta hada rai sannan ta jawo hijab ta saka. Murmushi *RAYHAN* yayi yana mai mamaki halin *RAYHANA* kamar ba ita ke farha yanxu amma daga jin da bako a dakin ta hada rai “Allah kasa baiwar taka ta soni. *Ina kwana *RAYHANA* ya jiki?” A dakile had'i da kallo mai nuna warning ta amsa masa wannan don ganin idon Mami ne tace “da sauki.” “Allah yakara sauki.” “Ameen” ta fadi a takaice. Tashi yace “Hameeda ina waje in kyn shirya, call on me ” sannan yayi ficewarsa. Binsa *RAYHANA* da ido har ya fita sannan ta ja tsaki ta koma tayi kwanciyarta. Mami tace “lfy kike ko baki ji yana jiran mu bane a waje da kika koma kwanciyar.” Hameeda tace “wlh Mami taji don harda tsaki tayi.” Wani kallo *RAYHANA* tayiwa Hameeda sannan tayi kwafa. Mami tace “mara kunya a dana idonki,ko karya taimaki?, wlh baki tashi ba ynx toh da kafa zaki koma gida don bbu mai zuwa daukanki, wlh ni bansan yaushe kika zama haka ba *RAYHANA*.” Rai bace *RAYHANA* tashi ko rigan bata saba ila hijabin da canza zuwa mai tsawo, wasu kayaki ta kwasa ,Mami da Hameeda suka kwashe sauran xuwa inda yayi parking daga nisa *RAYHAN* ya hangosu, tahowa yayi da sauri ya amsa kayakin da ke hannun Mami ya kai mota. *RAYHANA* tace “iyayi, tanan ya bullo kuma, muzuba ni da kai shege kafasa…………”duk wannan maganar a zuciyarta tayi, ranta yai mugun baci. Mami kuwa in banda albarka ba abinda take sa mai. Suna isa gun motar da sauri Hameeda bude kofar baya ta zauna,mamj ta shiga dayar gefen itama da zauna, ya rage *RAYHANA* tsaya tama rasa abin yi tasan fa biyu Hameeda tayi hakan sbd kawai Mami tayi mata fada, idonta cike da kwalla da shiga gabar motar ta zauna. Ta dau wayar ta ta Hameeda test kamar haka, _Hameeda ni kike wa wulakanci sbd Mami ta min fada ko?, don't worry inda kika sani kuka yau kema sai na rama kuma bikin naki ma ba fasa zuwa kuma_ sannan tayi mata sending. Karan shigowar msg Hameeda taji sai ta dauki wayar da duba msg din, murmushi tayi sannan ta dan leka fuskar *RAYHANA* ta mirror ta gan ashe dai kuka take da gaskiya don idonta ya nuna alama, reply tayi tama, _am sorry dear neva mean to hurt you kiyi hkr pls bestyna saurin fushi ba naki bana, ayi hkr ai in bbu ke a bikin nawa me akayi kenan?_ sannan ita tayi mata sending. Message naji wayar *RAYHANA* ta karanta amma bata amsa mata kuma. Wani msg Hameeda ta kara mata sending shima ta karanta amma still bbu amsa daga baya dai ta hkr ta bari har su isa gida ta san dole ma *RAYHANA* tayi hkr sbd bata iya fushi mai tsawo. Har cikin gida *RAYHAN* ya kaisu yayi parking a parking sannan shi da baba Iro suka kwa kayan zuwa parlour, sannan ya yiwa mami sallama yayi tafi yasar. *RAYHANA* ta kwasa kayan ta kai ko wani wurinsa Hameeda na tayata amma bata ce da ita kalla ba balle taimata godiya suna gamawa. *RAYHANA* tashi toilet tayi wanka ta fito rikeda towel tana tsane jiki dashi tana gamawa ta sha mai sannab ta fidda kananan kaya ta saka, kwanciyarya tayi kamar bata sanan da mutum a daki ba ta jawo wayar tana charting. Fisge wayar Hameeda tayi a hannunta,tashi tayi tace “ke bani wayata.”Hameeda tace “ai doke zan baki abinki amma sai kinyi hkr tukun.” “Nayi” *RAYHANA* ta fada a takaice. “Wlh ban yarda ai ba haka aka hkr ba.” *RAYHANA* tace “toh ba sai ki koya min ba,danla ni ki bani wayana.” “Allah bazan baki sai kiyi hkr kuna kin soke maganar ki ta daxu.” “Ok naji na kuma soke sai me?” “Promise you wil b there for 2ru out har a gama bikin.” *RAYHANA* tace “wani irin promise bacin sbd promise din da na maki ne yakaink kwanciya asibiti gsky I cnt zan dai yi iya yi na.” Hameeda tace “eyyah fa amma ai baki fadamin baki da lfy ba ai.” “Da na fada ai ba yarda zaki yi, cewa zakiyi damar banyi niyya ba.” Hameeda tace “ok naji am sor…………kafin ta idda magana wayar ta soma ruri, ga wayar ki kira ma ta shigo‘’. *RAYHANA* ta amsa wayar ta duba screen amma bbu suna tace “toh waye wannan kuma?.” Hameeda tace “ki dauka mana daga bisani zaki sanan ko waye.” Picking tayi sannan ta kara a kunni amma bata yi magana ba, “Assalamu alaikum warahmatullah.” Tana jin muryan namiji ta hada rai kamar yana ganin ta sannan ta amsa shima sbd sanin hamin manci sallama. “Da fatan kin yini koshin lfy da kamala, ina da ftn jikin naki da sauki?” “Alhamdulillah” ta bashi amsa a takaice. “Ina ftn kin ci abinci ko? don bana son kiyi zauna yunwa.” “Wai ina ka sanni ne ka ke faman cikani da surutu.” “Subhanallah don kiyi hkr manta nayi ban gabatar da kaina ba kan na fara zance. *RAYHAN* ne.” “Waye kuma haka mall. wrong numba.” Murmushi yayi sannan yace “ba wrong numna bane abokin Zubair ne wanda ya dawo da ku gida daxu.” “Oh nagane, lfy dai ko?” “Lfy klau, na dai kirane mu gaisa kuma donmin jin ya kika kara ji.” “Toh da sauki, nagode sai anjima” bata jira amsar saba ta katse kiran sannan taja tsaki “mutum sai kace maye.” Murmushi Hameeda tayi tace “wlh kibi a sannu.” “Ina ruwanki rayuwata ko taki?” taja tsaki sannan tayi kwanciyata. 💐💫💐💫💐💫 Yau ya rage sauran kwana bakwai aure Hameeda da Zubair shirye-shirye ake bbu kama hannun yaro ta kowani bangare. Hameeda tace zaune gabar anti hanan rike da kofi sai zabga kuka take har da macina. *Taku ce* _*💐Mummy's Friend💐*_ [29/07 16:13] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family.*_ _*Ina mai baku hakuri akan jina da kukayi kwana biyu.*_ _*Time writers wallah nayi kewanku sosai,musamman chief editor na brilliant writers @ Meelat Musa a gaskiya kina kokari, heart you dearie.*_ _*Ina mika ta'aziyata ga Aunty Faiza (marubuciyar DAN FASHI) Allah ya jikansa, yasa aljannace makimarsa.*_ _*Ban mantaku ba Aunty Samira Umar (SS),*_ _*Munary*_ _*Haleema*_ _*Ummu Humaira da duk members din group din NA TSANI MAZA , na nagode da soyayyarki, nima ina matukar sonku.*_ _*Eloquence Writer Association, a gaskiya kunada hadin kai da karamci, nagode da soyayyar ku, Allah yakara hada kawunan mu kuma ya barmu tare.*_ _*Muhievert 'yar india, wish happy birthday day in arriars,age with grace dearie.*_ _*Na sadaukar da wannan fejin ga duk masoyar wannan littafin.*_ _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM*_ 6⃣1⃣➡6⃣5⃣ “Mtsw! nifa bana son shashanci, kin sani gaba sai kuka kike bbu gaira ba dalili, ko kanki aka fara auren ne?,wlh baki maza kin shanye sai na sab'a maki kuma ki wannan hawayen munafuncin da kike, abinda wataran da kanku zaki bada kudi a sai maki.” Zunb'uro baki tayi ta share hawaye sannan ta kafa kofin baki a tana sha tana yatsina fuska har ta shanye. “Yauwa ko kefa maza tashi kuje kuyi kunshin tun daxun take jiranki.” Tashi tayi ta nufa dakin nasu tana isa da tarda har suyi kunshi ko ita daya ta rage, zama tayi aka zana mata kunshi mai masifar kyau, wanda kana ganinta kasan amarya ce.Zee tace “wow in ga yanda kikayi kyau kuwa, anya Zubair zai ganeki kuwa?” Murmushi Hameeda tayi tace “mai zai hana ai ko cikin niqab nake zai nageni balla fuskata a bude.” Tabe baki Rayhana tayi sannan tace “Allah yakai ranar ayi aure na kowa ya hutu wannan zumud'in haka!.” Murmushi Maryam tayi tace a sigar zolaya “Haba Rayhana ai bata mayi zumud'i wlh dani ce ko barci bana iya wa.” Rayhana tace ”Kwaji dashi yara sai shegen son maza.” Murmushi sukayi, Zee tace “ai gwara mun so su donmin zama haka ba miji wlh batayi, haka kawai mutum yace ya *TSANI MAZA*, ni kam wlh bana iyawa. ” Murmushi Rayhana tayi don inda sabo da saba da irin wannan maganar da Zee take yab'a mata. Maryam tace “Zee zaki yafara ko?, pls let change topic. Yauwa Rayhana wai baki da lfy ne ko kina taya bestyn ki zullumin?. ” “Haba wani zullumi kuma ba ita tace tana son sa ba, halan mai kika ganin ne kike tambaya?.” Maryam tace “Gani nayi kin rame ne.” Hameeda tace “Wlh mantawa nayi banfa maku ba, bai fi sati daya da aka sallameta daga asibiti ba ai.” Atare Zee da Maryam suka ce “eyyah Allah yakara sauki, halan fever ne?” Murmushi Hameeda tayi tace “ba wani fever ciwon dai da tasaba yi ne duk wata‘’. Juya tayi da kalle Rayhana sannan ta cigaba ‘’mutun yafi mu bukatan namiji amma sai a fake da akidan da fidda ka ba wai *NA TSANI MAZA*, wlh gwamma an soke wannan akidar ko duk wata mutum yaji jiki,mtsw‘’ taja tsaki donmin har ga Allah alamarin Rayhana ya fara bata haushi. Tashi Rayhana tayi tabar dakin donmin bazata iya tsayawa tana sauroransu ba sbd yakan tuna mata abubuwa da dama. *WASHEGARI* A yau alhamis aka gavatar da walimar bikin Hameeda da misalin karfe biyu, wanda ya samu halatar dinbin jama'a, ayi nasiha akan zamantake wan aure sosai da irin mijin da ya dace mace nagari ta aure. Jikkunan mutane dake gun ya mutukan sanyi bbu kamar Rayhana da take takaicin rashin zaban uba nagari da Mami batai mata. Da misalin karfe 4pm aka gabatar da kamu a farfajiyar gidan su Hameeda. Hameeda tasha kyau tsayawa fadar urun kyau da tayi kauyanci ne. 💐💫💐💫💐💫 *RANAR JUMA'A* Zubair ne tsaya gabar mirror ya sha farar shadda babbar riga da 'yar ciki shaddar sai daukar ido, maganar zuciya yake don idan yake kallonsa ta jikib na madubin a gsky shima yasan yayi kyau. Agogo ta dauko yana cikin sakawa a hannu. Nasir ya shigo da sallamar bai jira amsa ba ya karaso ciki yace “wow bros ka gan yanda kayi kyau kuwa, bari na tayaka daura agogon.” Mika masa agogon Zubair tayi tare da turo masa a hannun. Daura masa agogon Nasir yayi sannan yace a sigar tsokana “ango kasha mai.” Murmushi Zubair yakwaso wasu had'addun takalma ya sanya kafarsa ciki yace “a'a ni ban sha mai ko ba amna zandai sha nan bada jinaea ba.” Rike hab'a Nasir yayi sannan yace “bros yaushe ka zama haka?” Murmushi Zubair yayi yace “ranar da kafara tsokana, haka kawai ba daura aure koba ka cemin na sha mai”. Fita yayi sannan Nasir ya biyo shi a baya. Falon daddy suka nufa suka iske shi zauna da su Mama da Anti zaune suba tattaunawa, gaida daddy sukayi bayan ya amsa masu, Zubair ya mike ya zauna kusa da na mama sannan ya daura kansa kan kafadanta yace “Mama a sama na albarka mu shirya ko.” “Toh d'ana Allah yasa albarka, wlh nima na kagu naga an kawo mani sirika ta.” Tashi shima Nasir ya zauna kusa da Anti sannan yace ‘’ai nima da uwata kusa ba kai kadaine da ita, Anti nima kisa min albarka.‘’ Murmushi tayi sannan tace “Allah ya maka albarka, ya nuna min ranar auranka kaima.” “Ameen Antina” Murmushi Daddy yayi yana mai godewa Allah da ya hada masa kan iyalinsa don bazaka taba sanin cewa Zubair ba yaron Mama sbd irin dake nuna masa ko mahaifiyar batayi sbd kasan cewar shi d'an fari gunta. Gyaran murya Daddy yayi yace ‘’kuyi maza ku tashi ku tafi naji hayaniyar abokanku a harabar gidan kamar sun iso ko, Allah yama ku albarka‘’. “Ameen Daddy” sannan suka tashi suka tafi.Da misalin karfe uku aka dauren Zubair da Hameeda akan sadaki dubu dari. Zubair ya sai farin-ciki yake bakin sa yaki rufuwa sai washe hakora yake. Abokansa sai fama tsokanar sa suke, Rayhan kuma ji yake ina na dashi aka daurawa da Rayhanar shi a yau dinnan, hmmm Allah kadai yasan irin farin cikin da zaiyi. Gidan su Zubair suka nufa don cin walimar da ake gabatarwa bayan daurin aure. Da misalin karfe shida 'yan daukar amarya suka iso, Hameeda kuwa ido ya raina fata hawaye sun ciko mata ko. Su Zee da Maryam kuwa sai tsokanarta suke. RAYHANA kuwa sai murmushi take. Anti Hanan ce ta shigo dakin da suka tace “ku kintsa abinda kuke bukata yan daukar amarya sun iso ko, ke kuma Hameeda ki dau mayafinki RAYHANA ta raka ki sallama.” RAYHANA tace ”anti amma tare dake zamu tafi sallamar ko?‘’ “eh tare zamu.” Tashi Hameeda tayi ta dauki gyalenta sannan suka tafi. Gun Umma suka fara zuwa tai mata nasiha wanda ya sanya Hameeda kuka sosai kamar ranta zai fita. Daga nan gun Abba suka nufa shima yakara da nashi nasihar.Tasha kuka haka kannanta. Ana kiraye kurayen magrib suka sauka gidansu Zubair, direct gun Mama aka kaita sannan suka damka mata amanar Hameeda. Mama sai murna take, ta ashe su hannu bibbiyu. Bayan su gabatar da sallah aka daida iyaye don gari dayana ba sai sun kwana ba. Enmata kuwa sai gobe sbd a yau za'a gabatar da dinner da misalin karfe 8pm. Hameeda na hango cikin shiga ta alfarma tai mutukar kyau gafenta kuma Zubair ne shima cikin shiga ta alfarma. RAYHANA tayi kyau cikin dogon riga A shape amma samar ya dan ta mata daga gefenta kuma RAYHAN ne zaune sunyi matukar dacewa zaku zata ta wasu couple ne zauna. Magana Zubair kewa Hameeda kasa kasa yana mata nuni da su RAYHAN yace “how do see them.” Murmushi tayi sannan tace “they look jst like couple.” Zubair yace “Allah kawayarki karta watsa mana kasa a ido don min sunyi dacewa da juna.” “Hmmm Allah don alamarin sai ita you never can tell wat shex upto.” Suna cikin magana Mc ya kira babban abokin ango wato RAYHAN SHAREEF yazo ya bada tarihin angi a takaice. Tashi yayi ya nufa gun Mc din tuni hall ya cike da sound din tafi, yaba tarihin ango a cikin harshen turanci salon maganar ma abin kallo ne, enmata sai binsa suka da kallo ita ko RAYHANA ko kallo bai isheta ba. Ya gama wa aka kirata itama don bada tarihin amarya a takaice, da k'arar ta iya tashi don kunya sbd kayan jiki, taku take kamar wacce kwai ta fashe ma a ciki , tuni hall ya cike da tafi, sallama tayi sannan magana cikin harshen turanci. Wani guy na hango tare abokansa sun mata kur da ido basu var kallon ta har taje ta zauna. Dayan cikinsu yayi ajiyar zuciya sannan yace “OMG! see shape, nidai gsky tamin.” Daya cikin su yace “haba TJ ka dai san a rule din business dinmu ba syy ko?” TJ yace “AB ban manta, da gani kuma za'a samu jikinta cx kana ganinta ka gan 'yar masu kudi bt I swear I mst fuck dix chick. ” Dayan yace “haba dai we mst fuck her dai ya za'ayi kai kadai ka huta a irin wannan jiki, da gani she will be good …………” sai ya lashe lebensa. Hannu suka sha TJ yace “Tboy amma baka da ma wlh har naji tausayinta ya shigeni.” AB yace “nikam bbu tausayinta ko kadan a zuciyata, kai baka gan irin shiga da tayi bane, gashi da hada abubuwan dayawa da mutum zai huta dashi.” Tana komawa sit RAYHAN ya mata murmushi sannan yace “sannun da kokari.” Shiru tayi kamar bata sannan da ita yake ba. Wayansa ya jawo sannan ta boye numba ya mata kamar haka: _*Tamkar wata, tamkar rana, ke zinari ne a zuciyata. Ke kuma kyakkyawa ce da nake so ki zama abokiyar rayuwata. Masoyita wannan shigar bai dace da mace kamar ki ba donmin duk mallakan jiki in banda fuska da tafin hannun yakamata yazama a boye tamkar koma fiyeda yanda zaki boye zinari.*_ _*Daga masoyinki*_ Sannan mai mata sending. Tana tsaka da charting wayarta yayi kara alamar msg ya shigo, budewa tayi ta gan private numba ne,tabe baki irin ko a jikinta sannan tafara karanta msg dinki, jikinta ya mugun sanyi take rasa natsuwata,tana idda karantawa ta karawa kanta kallon tagan maganarsa gsky ne, daukar wayar ta kuma dubawa ko zata gan numba wanda yai mata msg amma bbu. Da sauri ta mike kamar wacce aka tsikara ta nufa idan tayi parking mota. Binta RAYHAN yayi a baya,daidai zata shiga motar, yayi mata sallama don Allah inada kibani aron wasu lokuta daga cikin time dinki. Amsawa tayi sannan ta juyo don ganin ko waye, tana tozali da RAYHAN ta hada rai sannan tace“Mall. kai nake sauraro sauri nake.” Murmushi yayi yace “pls idan ba damu ina son in turo gidan ku don niman izinin kulla syy dake wacce zata kaimu da matakin zama ma aurata.” Murmushi tayi wacce tafi kama da yake sannan kai tsaye tace masa “bana sonka.” “Subhanallah, Mal. ko wani laifin na maki ne?” Wannan karan muryan tafi da donmin bata tare da natsuwa tace ”nace maka bana sinka, kai bana kai kadai ba, *NA TSANI MAZA* baki daya don haks wannan yaxams maka ta karshe da zaka sake tsaida ni don wannan zance banzan mtsw‘’ taje tsaki sannan tayi shigewar ta mota taja ta tafi. Haka RAYHAN yatsaya sokoko cikeda mamaki a ransa yace “ni kuwa ba zan barki ba In Shaa Allah har sai kin zama mallaka ta donmin inajin a jikina ke alkhairi ce gari, kuma nadan ko meye dalilin ki *na tsanar maza* ba zai kasance karamin ba.” Su TJ da abokansa na hango tsaye kusa na RAYHAN suma cikeda mamakj da alamun sunji maganarsa da su RAYHAN sukayi. Ta gefensu RAYHAN yabi ya tafi, suka bishi da ido. TJ yace “guys munada aiki ja a gabar mu, baku ga irin haduwar da guy dinnan yayi amma yarinyar nan ta watsa masa kasa a ido.” AB yace “wai ya kake magana haka sai kace yau muka fara wannan harkan.” Tboy yace “wlh zamu koya mata lesson kuma daga kan wannan guy din bazata furta wannan kalmar *NA TSANI MAZA* a gabar kowani da namiji ba,sai munci moriya biyu akanta.” *Babbar magana, su RAYHANA na shiga uku, ko su waye wa'innan guys din?* _*Taku ce*_ _*💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐*_ [29/07 16:15] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *ELOQUENCE WRITERS ASSOCIATION* *Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family.* _*🎻🎻🎻💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 cuta ba mutuwa bace da maganinta da maganinsa,sannan ba mai warka da cuta saidai Rabbi Allah,cuta ba mutuwa ba samun ta daga Allah ne watarana sai labari. Alhamdulillah gashi yazama labari Rabbi ya bama my mentor lafiya, ubangiji ya dad'a lafiya yasa anyi dace da maganin kenan. Allah yabama dukkan musulmai lafiya. Welcome Bilkisu Ya'u 🅱K.*_ _*Readers please in kunga mutum yana son kauce hanya a rubutun sa please kubishi private chart ku masa gyara ba wai kuje groups kuna cecekuce akansa ba, kusani we writers just like you guys and we a prone to mistake. Ni Aysha am always free zaki iya biyoni private chart ki min correction, ko kuma shawara (08186212985).*_ _*Momma Ubangijj ya baki lafiya ya ja da nisan kwana, my everlasting lover, my best friend, my …………, gosh words alone can't express how much u mean to me. May you live long to see your grand children from your dearest friend🙈.򢀊I love you whole heartedly.*_ _*Ban manta kuba 'yan uwa rabin jiki*_ _*Hajjo*_ _*Hafsi*_ _*Aunty Aysha*_ _*Aunty Hauwa*_ _*Zeeyan*_ _*Tnx for the encouragement, ina sonku irin totally❤*_ _*Ina son ku masoyana, kuma kusani duk wuya ana mugun tare🤝.*_ _*I dedicate this page to you 🅱K, kiyi yanda kike so dashi*_ _*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM*_ 6⃣6⃣➡7⃣0⃣ Bilkis ce ta karaso gun a guje tana waige-waige ko zata gan motar *RAYHANA* amma har ta karaci dubanta bata gan motar a gun ba. “Mtsw, dana fada mata tare zamu koma gida, ynx dole a gida xan kwana,nida naso kwana gidan Aunty Hameeda.” Cino baki tayi tana tafiya sai magana take da kanta, dadai zata shiga hall TJ yace “enmata don Allah tambaya muke.” “Allah yasa nasani.” “In Shaa Allahu kinma sani,please number sistet ki muke son kibamu.” “Kana nufin Anti *RAYHANA*?.” “Eh ita.” “Toh!da da ftn bawani tayi ba.” “A'a ba laifi tayi, daman last week ne da taje shagon mu shopping ta manta da ATM card dinta.” “Allah sarki toh ina katin yake nakai mata.” Susa kai yafara alamu rashin gsky don rasa abun fadi yayi, Tboy ya amshe maganar da da sauri yace “wlh mu manta da katin ne, don ko zaki dan taimaka mana da number ta in yaso zau mu kira mu kai mata har gidan.” Jim tayi tana nazarin naganat tasu, daga bisa ta basu number tayi tafiyarta. Sai fa suka bari ta shiga hall sai suka fashe da dariya tare da shan hannu. AB yace “kai baba ka sofa ka kwaftsa, in ba don Tboy da ynx ka jaza mana hasara.” “Kai dai bari ai shiyasa nayo sauri karb'e zance,ynx dai bari nayi saving number dinta sai a bata hutun kwana 2,kunga lkcn ta riha da ware daga gajiyan biki ko.” AB yace “ban ki taka ba amma gsky na karu in lasa wannan zuma.” Tboy yace “kwantar da hankanlinka zaka sha zuma har kaji ta isheka domin da dukkan alamu 'yar hannunce,yanayin shigarta ya ya isa ya tabbatar ma da haka.” Murmushi TJ yayi wacce tafi kama da yake sannan yace “gwamma dai munbi a hankali don na haga alamu rashin nasara.”“Wai wani irin magana kenan nifa da lakura kamar kana mana bakin ciki da wannan yarinyar, dadin abin ba kai daya bane Tboy ma ba wasa a wannan fannin na tsara mace.” “Danlah rabu dashi mubai sai mu d'ana.” Murmushi TJ hadi da jirjixa kai ya tashi ya koma hall. Wannan kenan. 💐💫💐💫💐💫 *Bayan Wata uku* Abubuwa daman sun faru a wa'innan watannin ciki har kuluwar soyayya mai tsanani tsakanin *RAYHANA* da Tijjani wato TJ. Donmin tun bayan bikin Hameefa da sati guda yake kasheta da salon sakon syyr 2ru tun bata damuwa har yakai ga in bai mata sending sakon ba sai ta tsince kanta cikin matsananin damuwa. A gefe guda kuma *RAYHAN* shima yana ta zuba nashi salon amma kullum numbar a boye. Ita kuma Gimbiyar tana zaton duk mutun daya ke mata wannan zafafen kalaman amma a zahirin tafi fuskanta tashi hankali in bata gan sakon unknown sender ba. Zauna suke, su uku suna hira amma banda Hameeda, suna tsaka da hira sai ga Hameeda ta iso rike da ledan wara a hannu tana ciki,Dariya *RAYHANA* ta fashe dashi tace “Sannu besty yau kuma da kwadayin wara aka zo, Allah dai ya raba lfy ko zamu samu sararin wannan kwadayin.” Hameeda taja tsaki sannan “Gwamma ni ai, in fitsari banxa ne kaxa ma tayi……” Kan ta ida magana wayar *RAYHANA* tayi kara alamu msg ya shigo wayar ta fidda daga bag dinta fuskarta cike da murmushi donmin kuwa ta sannan sako ne daga annurinta wanda idanuwarta suke muradin tozali dashi, sakon ta fara karanta kamar haka: _*Assalam alaikum ya ma'abociyar kyau da kamala, zan iya rayuwa daidai da minti guda ba tare da ke ba, saboda kedai ce a cikin zuciyata, bana son na rasa ki, ki soni kamar yanda nake sonki don in na rasa ki rayuwata tana cikin garari. Ina sonki *RAYHANA*._ _*Daga mai sonki har abada.*_ Lumshe ido tayi tare da ajiyar zuciya. Kallonta suke cike da mamaki sbd basu taba ganinta a wannan yanayin ba, Hameeda ce tace “ke lfyarki kuwa?” Shiru *RAYHANA* tayi bata amsata ba, fisge wayar Hameeda tayi ta tashi da gudu sai a sannan *RAYHANA* ta bude ido ta bita a guje tana fadin “pls ki bani wayata, kidai fan ba ki daya bace ko karda ki jaza wa bawan Allah hasara.” pls manage dix. *Taku ce* _*💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐*_ [29/07 16:18] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's Friend)💐* *Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family.* _*UDKHULUL JANNAT BISSALAM Enter PARADISE in peace... I pray for u and your family to be among those who will be told this statement yaumul qiyama. Jummat mubarak.❤𶐽򓐽򣰼􏀪_ _*Ina mika gaisuwata ga mummy na real smasher, ina kuma tayaki murnar farawan sabon littafinki,kamar inda kika fara lafiya Allah yasa ki gama lafiya.*_ _*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 Ranar farinciki yau gashi ta zo, nima da tamburan na gani nazo, murna nake my sis ta haifi baby……, Allah yara kan sunnah, godiya ga Allah ubangijin mu mabuwayi. Masha Allah, wat a unique birth Aunti Fatima, born in March, Married in March and Masha Allah bless with bouncing baby girl still in same month. Allah ya raya baby ya kuma kara karfin jiki ya sauka dukkanin musulmai masu ciki lafiya. Ameen.*_ _*I dedicate this page to Aunty Fatee*_ *BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM* 7⃣1⃣➡7⃣5⃣ “Ina ruwanki ki, ai bake zan jazawa hasaran ba.” “Ok, naji pls ki bani wayata mana.” “Wlh in kinga na baki wayar toh nasan dalilin lumshe ido da kikayi daxun saida na fisge waya kika farga.” “Uhmm toh karanta ki bani wayata.” Sakon Hameeda tashiga ta karanta sannan ta jiyo da dubarta zuwa gareta tace “ *RAYHANA* you are in love ait?” Murmushi tayi sannan ta sake lumshe ido hadi da gyada mata kai. “Who is he?” “Don't knw him yet amma muna dai exchanging words. Murmushi Hameeda tayi sannan ta koma gun su Xee da sauri *RAYHANA* ta bita sbd bata son Hameeda ta fadama su Zee don kuwa zata sha tsokana. Da isar su gun, Hameeda tace “dudes albishirinku?” “Goro” Tace “Masha Allah daman kawarku ce ta………………”kafin ta idda magana *RAYHANA* ta rufe mata baki da tafin hannunta sannan ta rade mata magana a kunne. Murmushi Hameeda sannan taja bakin tayi shiru , wayar *RAYHANA* da ke hannunta ya ruri alana wani msg ne ya shigo da sauri Hameeda ta bude ta karant 💐💫💐💫💐💫 *BAYAN KWANA BIYU* “Kai guyz mun kusan kwasan gara fa.” “Kai TJ da gskyr kake, chick din ta yarda kenan?” Tboy yace “AB sarkin zumud'i, kabari yabamu details mana.” Murmushi TJ yayi sannan “ta yarda,ynx zuwa karfe uku zamu hadu da ita a lace resturant, don haka kuyi making necessary arrangement kan nazo.” AB yace “ok badamuwa zanje ina da abokin gun wanda yake aiki as waiter a zanje a matsayin zan taya shi aiki ina so sai muyi duk abinda zamu ba tare dawani yasani ba.” TJ yace:“Yauwa kagan kenan abin zai zo mana da sauki, ni na tafi samu gurin da zamu huta ba tare da wani ya dame muba.” “Ok all the best sai munji ka kenan.” A b'angaren *RAYHANA* kuwa yau a daddafe ta tashi sakamokon matsanacin ciwon marar da kwana dashi yau kimanin kwana 3 days kenan tana fama dashi shiyasa ma tasa a haduwar su da Tijjani a yau cx tana expecting yau ciwon zai mata sauki, amma sai lbr tasha banban sbd yau har faduwa gabata keyi, ga wani ciwon kai da ya adabe ta. Wanka ta shiga tana fitowa da ta goge jikinta da towel ta shafa mai, light makeup tayi sannan ta sa jallabiya baki,sannan ta yafa veil dinshi, bag dinta ta dauka banda car keys cx bata bukata zuwa da mota kar ta tafi da ita wani yazo ya kawo wa Mami karen a gan motar wani gun daban ba skul ba. Dakin Mami ta shiga da sallama,ta risina ta gaida mami. Amsa gaisuwa Mami tayi kannan tace “lfu naganki haka kamar wacce bata da lafiya?” “Mami wlh mararta ke ciwo shine ya hada min da ciwon kai amma da sauki ynx.” “Tun yaushe kenan?” “Yau kwana uku kenan.” “Shine baki fada min ba sbd kar na maki fada ko?, toj wlh ko ynx ba fasawa zanyiba inma zaki fidda mijk kiyi aure da yafi maki in ba haka ba zakuwa ta fama dashi, kuma na baki nan zuwa ending of dix year in ba haka da Abbanki zan hadaki ya samu wani wanda ya dace ya hadu kawai, shasha danllah tashi kibani gu.” Tashi tayi jikinta ya mugun sanyi kuma ta kudurci aniyar amincewa da Tijjani koda kuwa bata wani sonsa ko Mami zata koma sake mara fuska kamar da. Da misalin karfe uku dadai TJ ya iso skul yazo ya dauke suka nufi Lace resturant murna kamar ta kashi, ita kuwa *RAYHANA* in banda fadiwa aba abinda gabanta yaki, da ganin shi kawai taji bai kwanta mata ba amma ta fison in suna iso gun suna fara cikin abinci da fada masa don su rabu lfy batare da jin haushi juna ba. Suna zama bada jimawa ba sai ga AB ya iso gun su as waiter yace “mai zamu kawo maku?” TJ tace “gimbiya mai za'a kawo maki ne?” Murmushi tayi sannan tace “any soft drink is ok by me amma wlh a koshe nake.” Ido TJ ya kashe ma AB yace “ka kawo lacasera kawai nima bazan ci komai tunda gimbiyata ma bazata cu komai ba.” Lashe leb'e AB yayi sannan yaje ta taho da biyu goran lacasera hade da stroll ya ajiye guda a gaban *RAYHAN* dayan kuma ya ajiye gaban TJ. Buda mata goran TJ yayi sannan shima ta bude tasa yafara sha itama tafara sha, suna dan raba hira daga k'arshe dai ta fada masa gskya bai mata ba. Bai nuna damuwarsa ba iya cewa ma yayi ta tashi ya kaita gida ai ba, suna shiga motar ko mintin goma baiyo bacci ya dauke. Dariyar mugunta ya fashe yace “ai in kinsan wata baki san wata mu za'a raina wa wayoh.” Wayar ya dauka yakira Tboy da AB, suna isowa yaja motar sai……………… [29/07 16:21] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 _*💫Na💫*_ _*💐Aysha Isa ( Mummy's friend)💐*_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's famil y*_ _*Ina mika ta'axiyata ga mummyna Hauwa Smasher,Allah ya jikan baba yasa mutuwa ta zama masa hutu, Allah yasa aljanna makoma.*_ _*My mentor 🅱K thanks for the love, Alhamdulillah naji sauki ko,you are really a sis from another mother. Thanks for the love dear💋💋💋.*_ _*Dedicate this page to my mummy real smasher*_ *BISMILLAHIR-RAHIR-RAHIM* 7⃣6⃣➡8⃣0⃣ Wani gidan abokinsu suka tafi da ita. Misalin karfe 6 na yamma TJ sukayi parking gabar gidansu *RAYHANA*, su biyu suka fito da ita daga motar a galabaice duk rigar ya bace da jini, shi kuma TJ ya karasa gun gate din yayi knocking. Baba Iro ne lake hadi da tambayar ko waye. TJ yace “mall. don Allah ka bude yarinyar gidan muka tsinta a hanyar mu wani hotel nan kusa da ku.” Da sauri Baba iro ya bude gate din yana ganin *RAYHANA* yace “subhannallahi, bayin Allah ina don gode amma yana gani duk riganta ya bace da jini ne?” AB yace “muma bamu sani amma kamar fyad'e aka mata.” “Subhannallahi fyad'e kuma, don Allah ku jiri ni na kira Hajiya” juyawa yayi da nufi kiranta Mami, Tboy yace “mall. don Allah dakata tafiya zamuyi.” “Toh mun gode bayin Allah,Allah yasaka da alkhairi ‘’ riketa Baba Iro yayi sannan ya kwala Mami kira daga inda yake tsaye,ya kuwa yi sa'a Mami tana parlourn kasa tana kallon, da sauri tashi ta leka window ta gan baba iro rike da *RAYHANA*,da gudu ta fito daga parlourn tun kan ta iso gunsu take tambayar baba iro ko meya sami *RAYHANA*. Baba Iro yace “wlh hajiya wasu samari ne suka kawota wai sun tsince tane wai wani hotel dake kusa damu.” “Subhanallahi hotel kuma?,toh meya hada *RAYHANA* da hotel kuma ita da tace min zata makaranta. Baba Iro don Allah taimakamun na shigat da ita ciki. ” Daukarta sukayi zuwa dakin Mami,baba iro ya nufa hanyar fita har yakai bakin kofar kenan yace “yauwa hjy samarin sunce wai suna fanin kamar an mata fyad'e, don Allah a dubata da kyau.” “Innalillahi wa ina ilaihi raji'un fyad'e, wai meya kai *RAYHANA* ne hotel. ” Baba Iro yace “Hjy hakuri zakiyi d'a ne ynx ka haifeshi aamma baka haifa halinsa ba, amma hjy nasan diyata bazata yi abin kike tunani ba, don Allah hjy kibi ta a hankali nasan da yarda Allah gskya zatayi halinta.” “Tow baba In Shaa Allah zan bita a hankali, nagode.” Sai da misalin karfe bakwai da rabi *RAYHANA* ta farka daga barci mika tayi hadi da hamma sannan ta juya gefen ta Mami zaune tayi tagumi, mikewa taje yi da sauri ta koma a kwanciya sakamakon wani zafin da taji a kasan “Innalillahi wa ina ilaihi raji'un,mami pls help me.……‘’ Manage this pls🙏🏼 [29/07 16:23] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*Masoyana abin alfaharina,nagode kwarai da kulawanku,pls ku kara hakuri dani ina sonku sosai da sosai*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم....... *_ _*The Heart that believes and fears ALLAH Shall always have Peace & Contentment. May you and ur Family remain peaceful & contented forever. May Allah fulfil all our needs, may HE accept all our duas, remove our difficulties and Protect us from Shaytaan and all Evil..... Alhamdulillah it's Friday, remember the Sunnah's of the day, especially reciting Surat Al-Kahf……*_ _*Juma'at Mubaraq*_ _*BISMILLAHIR-RAHIM-RAHEEM*_ 8⃣1⃣➡8⃣5⃣ Da sauri Mami ta iso gunta ta dafa kafad'arta sannan tace “ *RAYHANA* ina ke maki ciwo ynx?” Mararta tai mata nuni da tana hawaye. Pain reliever Mami ta dauko daga first aid box ta mika mata “amshi wannan ki sha In Shaa Allah zakiji jikin da dan dama.” Ba musu ta karbe maganin ta sha sannan kuma kwantawa ta runtse ido kama mai barci. “Ina kika tafi tunda safe baki dawo ba sai daxu da wasu maza suka dawo da ke? ” Gabanta yayi mugun fad'iwa tuni ta bude ido tafara i'ina “ummm mami daman…………ummm.” Wani irin tsawa mami ta daka mata saida 'yan hanjinta suka kada, “don't be stupid zaki fada min ko sai na bata maki rai.” Jiki na b'eri ta kwashe lbrn kaf ta fad'awa mami hatta irin shawaran da Hameeda ta bata, yanda suka yi da TJ yau. Salati Mami tayi “ynx *RAYHANA* har kinyi girman fita da saurayi resturant ba tare da izini ba,ina laifin ki kawo shi gida kamar ynda Hameeda ta baki shawara, ynx meye riban naki na yin hakan?” Hannu tasa ta goge hawayen dake kan fuskan ta, ta bude baki da niyyar magana kenan wayarta ya soma ruri alama msg ya shigo wayar ta, da sauri ta dau wayan ta ko numbar bata duba ta fara karanta msg kamar haka; _*Ya masoyita, hasken ruhina ina fatan kina lfy,ina mai baki hkuri kan rashin jina kwana biyu wlh nima matukar kewarki.*_ _*Daga masoyinki har har abada.*_ ‘’Mtsw‘’ taja tsaki nan take tafara hawaye tace cikin rawar murya “ubangijina baya barci nasan zai saka min.” Wai keda wa kike magana?. Mami shine wanda na baki lbrn daxun. Toh mai yace maki kike kuka kuma bacin abinda ya faru ya rigada ya faru ko sai ki dage da addu'a kuma ki tanadi bayanin da zakiwa mijin nki in ya sameki ba budurwa ba. Kuka *RAYHANA* ke sosai kamar ranta sai fita, mamakin Mami take wai maimakon ta rarrasheta amma ta fureta da fada. Wayarta ne ya soma ruri kuma, yi tayi kamar bata ji ba har ya ringing sau uku, a na hudun Mami ta daka ma tsawa “zaki dauka wayar ko sai na bata maki rai, meyasa kika bada numbar in baki bukatar kiran?” Cikin kuka tace “Mami don Allah kiyi hkr,wlh bansan haka yake ba kuma ynx bazan iya dauka bane.” Take tausayinta ya kara lulub'e Mami ta d'an sassauta murya tace “ok bani wdayar”. Mika mata wayar *RAYHANA* tayi, tana mika mata wayar Mami tayi dauka kiran tasa shi a handfreeTJ ne yayi mgn daga dayan side din yace “hlo sexy.” Shiru bata amsa ba, dariya yayi yace ”ya jikin ki, wlh u got a good body structure don kin tara abinda mutun zai huta dashi, sai dai kash ban samu moren wannan garab'asan ba cx bana iya harka da mace cikin najasa. Kuma nasoki sbd ko bakomai zan samu gun hutu, amma kash ynx bana iya aurenki sbd kin zama saura domin abokai na sun riga sun d'ana zumarki ko,sorry cutie sai a nima wani don dama ba don Allah nake sonki ba. In zaki iya tunawa some month back wurin baki kima wani guy rashin mutunci, harda ikirarin cewa kin *TSANI MAZA*, sannan kuma yanayin shigarki a ranar shine yafara jan hankalin mu zuwa gareki. Kuma daga karshe karma kiyi wahalar kai kara sbd ko kin kai aikin baza kikayi donmin wannan harkan zama kamar business ne gunmu koma kunyi nasara an kamu dole a sake mu. Bye‘’ dif ya kashe wayarsa nan take ya cire SIM ya karaya shi. AB yace “kai amma guy ka burge fa.” TJ yace “toh daman ance maka ni na yau ne.” Dariya sukayi sannan suka sha hannu. *RAYHANA* kuwa tunda yafara magana tayi sumar zaune bata iya kida kwakwaten motsi sanda ya kashe wayar ta saki wani kara nan take ta zube summiya. Da gudu Mami ta dauko ruwan sanyi daga fridge ta shafa mata a fuska, firgit ta mike ta fashe da kuka “Mami abba ya cuceni ai tunda shi dake mahaifiba ya iya min fyade kowa ma zai iya ya kwana lfy, Mami na shiga uku laifin abba ya koma kaina, daman ance abinda kayi sai an maka, kaicona na……” Rugumota Mami tana sjafa bayanta alamar rarrashi sannan tace “haba mana 'yarta ai komai yayi zafi maganinsa Allah kuma a duk lkcn da kike cikin damuwa ki ta fadin innalillahi wa ina ilaihi raji'un, kuma nasha fada maki wlh Abban ki bai maki fyade ba, wannan kuma da ya faru ki daukeshi a matsayin kaddararki, kin ji my love.” Gyade mata kai *RAYHANA* tayi da hadi da murmushin da bai wuce kan labe ba amma a cikin zuciyata tana kwankonto haka ita s tana ganin Mami na fadan maka ne sbd karda ta tsani mahaifinta. _*Babban magana*_ _Shine da gsky ne Abba bai yiwa *RAYHANA* fyade ba kodai Mami na fadi don ta kwantarwa da *RAYHANA* hankali?_ [29/07 16:26] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*Pls reader kuyi hkr da errors dake lottafin bana samun time din editing ne pls bear with me dudes🙏🏻.*_ _*BISMILLAHIR-RAHIM-RAHEEM*_ 8⃣6⃣➡9⃣0⃣ Mami tace “yauwa ko kefa d'iyata maza tashi kije kiyi wanka ko zaki ji dadi jikin ki.” Tashi tayi Mami ta tamaikamata ta shiga bayi ta gyara jikinta. Kam ta fito Mami ta hade mata shayi,tana fitowa ta mika mata shayin tace “maza ki shanyen sbd na halin ina fita haka zaki kwanta baki ci komai ba.” Turo baki hawaye ba zuba daga idonta *RAYHANA* tayi tace “Mami nifa a koshe ake bana jin zan iya cin abincin wlh.” Mami tace “hmmm daurewa zaki ki ci abincin koda kad'an, kuma ina son wannan ya zame maku darasi a rayuwa komai kankanta dan adam ya wuce wulakanci, kuma ki zama mai tauna magana kafin fade musamma a cikin jama'a zai iya kasancewa wanda kika yiwa maganar bai ji zafin ta ba amma wani a gun yaji zafin maganar, abu na karshe kuma da zan fad'in maki shine kisan irin shigar da zaki ringa yi in zaki fita anguwa sbd yanayin jikin ko mace taganki zata yi sha'awarki ballanta namiji don haka kiyi kiyaye gaba, Allah kuma zai saka maki wannan cikin mutunci da suka maki.” Matsowa kusa da ita Mami tayi ta kwantat da kan *RAYHANA* bisa kafarta sannan tace kamar mai rad'e “yanxu dai sai a rage jan aji don ina bukatan suriki, Allah ya maki albarka.” Kare fuskarta *RAYHANA* tayi da hannun cike da kunya tace “mami na, amma ynx wa zai aure mace irina?” “Shhhh, kar na kara jin kin dadi haka akwai wanda rayuwar tafi taki muni kuma sun samu mijin aure ballanta ma ke, kedai ki dage da addu'a nima zan tayaki.” “Nagode Mami.” Murmushi mami tayi sannan ta dagata daga cinyarta tace “maza kin shanye shayin ki kwanta dare yayi, saida safe.” 💐💫💐💫💐💫 *BAYAN KWANA BIYU* Zubair da *RAYHAN* zaune a haraban gidan Zubair suna hira, Zubair yace “kai nifa na kusan baba fa.” *RAYHAN* yace “bangane ba kana nufin Hameeda na dauke da juna biyu? ” “Eh mana da zan tsaya jiran kane, wai kai har ynx baka samu mata ba ne?” “Hmmm, wlh kai dai bari kawai kawar Hameedan ce har ynx na kasa cireta a zuciya gashi tamun kashe din na daina zuwa gunta amma kasan me?” “A'a sai ka fada.” *RAYHAN* yace “kullum fa sai na mata text amma na boye numbata.” “Mtsw” Zubair yaja tsaki yace “amma anyi wahalallai, meye anfani boye numbarka to ynx taya za'ayi ta gane sai aiko mata da sakon har ya kaita ga maida martani?” *RAYHAN* yace “wlh Zubair na rasa mafita ne kuma banason ta dake min wulakancin da tamin a baya, pls ko zaka yima hameeda magana mayb she can be of help.” Zubair yace “bbu abinda mata zata iya yi kan wannan magnar, ai nima bakai ka tayani niman ta ba.” *RAYHAN* yace “Zubair kasan bani da kamar ka, don Allah ka taimakanin wlh is affecting me.” Zubair yace “ok I will tink abt it.” wannan kenan [29/07 16:31] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*Ina gaida members din times writers. Allah ya bar zumunci.*_ _*Life is too short to start your day with broken pieces from yesterday. It will definitely destroy your good today & ruin your great tomorrow. Move forward with a fresh start and say Alhamdulillah ❤️.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 9⃣1⃣➡9⃣5⃣ RAYHANA ce kwance kan three 3 seater idonta na kallon ceiling da alamu tayi zurfi cikin tunani. Hameeda ce bakin kofar falon sai kwad'a sallama take yi amma shiru bbu amsa, karasawa cikin falon iske RAYHANA kwance, tafi Hameeda ta zube mata, Firgit ta mike daga kwance tana murza gun da Hameeda dake dake ta hadi da fadin “auchh wlh hannunki da zafi”. Tsaki Hameeda ta ja tace “ 'yar rainin sense ashe kina a nan kwance nake da sallama baki amsa ba.” “Sorry bestyna wlh banji bane shiyasa.” “Ya zaki ji kuwa bancin kinyi nisa cikin tunani, wlh in har baki rage wannan tunanin ba zaki ja ma kanki ciwo,haka kawai mutun yayi ta tunani dai kace shi daya ne mai matsala. In aka tambayaki kuma kuce bbu komai.” “Hmmm bestyna In Shaa Allah zan daina wlh ban sani lkcn da hakan ke faruwa ne.” “Ke kika sani, Mami na ciki?.” “Eh muje na rakaki ku gaisa.” Dakin Mami suka shiga Hameeda ta gai ita sannan suka nufi dakin RAYHANA. Kwanciya Hameeda tayi RAYHANA ta dauko mata lemo daga fridge ta zuba mata a kofi “bismillah bestyna.” Mikewa Hameeda tati daga kwance sannan ta dauki kofin lemo ta dan sha sannan ra ajiye “yauwa habibaty baki bani lbr yanda kuka yi da ur love.” Ajiyar zuciya RAYHANA tati ta kwashe kaf abinda ta faru ta gayyawa Hameeda tana fadi hawaye na zuba daha idanuwan ta. “Subhanallah a shiyasa nace kibani yaxo gida amma kika ce kin fi son ku hadu a waje tukun, Allah zai saka maki tawan kibar kuka haka pls.” RAYHANA tace “bestyna ynx haka akwai wani unknown numba dake damuna shine kuma silan fad'awata takon wa'inan azzaluman domin a tunina unknown numba da ke kirana duk mutan daya ne.‘’ “Subhanallah, kiyi trying true caller mana zaki gane ko waye.” “Af na sha'afa wlh manta wa nayi bari nayi trying ynx.” Wayarta ta dauko sai ta kunna data ta shiga apps din true caller ta saka numbar tana sakawa sai ga duk info. din caller din ya bayyana, zaro ido tayi tace “wat!RAYHAN SHEHU.” Fisge wayar Hameeda tayi itama tana ganin tace “Wat!how comes.” Kuka RAYHANA ta fashe dashi “RAYHAN ka tarwatsa min rayuwa, ynx wa xai auran a haka,na shiga uku.” “Haba mana RAYHANA ki bar fadin haka akwai wa'inda rayuwan su tafi taki muni kuma sun zamu mijin,aute balantama keda kaddata ta afka maki, kuma wlh na san RAYHAN baiyi hakan don tarwatsa rayuwarki ba asalima sonki ne ya yasanya hakan ta faru.” “So fa kika ce Hameeda, wani irin sone haka?” “Hmmm RAYHANA kenan kowa da kalar tasa soyayyar, kuma ai ke kika masa gargadi da ya tafita hanyarki shiyasa ya bullo ta wannan hanyar amma kiyi hkr In Shaa Allah komai ya kusan zuwa karshe.” “Nagode tawan amma wlh sai naji nakara tsanar maza.” “Subhanallah tawan ya kike son maidamu bayane kuma, din Allah ki tsoke wannan zance.” Murmushi RAYHANA tayi “Allah tabani ikon yin hakan.” “Ameen tawan don wlh na k'agu naganki a dakinki, kodai da RAYHAN za'ayi ne ” Hameeda ta fadi da sigar tsokaba. “Hameeda bana son irin wannan wasa don Allah amnt in d mood ehee.” “Sorry na daina.” Wannan kenan. Pls manage dix wlh bana samun time ne. [29/07 16:39] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ *I dedicate dix page to *NA TSANI MAZA NOVEL GROUP* _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 9⃣6⃣ Hameeda na isa gida ta kwashe lbrn yanda sukayi da RAYHANA ta gayawa Zubair, zaro ido yayi hadi da fadin “Subhanallah yanxu ya kike ganin zamuyi?” “Yanxu ka kira RAYHAN din na fada masa yanda ake ciki,sai muji ta bakinsa, daga nan sai mu san abin yi.” “Ok,daman ya kwana biyu yana rokana wai ko xaki tayasa kafa gwamnatinsa gun RAYHANA.” Murmushi tayi tace “nidai ka kira shi idan yanada yazo yanxu muji ya bakinsa. ” Numbar RAYHAN yayi dialing kira daya ya dauka. Zubair yace “ helo RAYHAN kana ina ne yanxu?” Daga bayan bangaten RAYHAN yace “ Ina gida da ftn komai lfy?” “In kanada chance inason ganinka yanxu.” “Ok I will be on way now daman bbu abinda nake ynx.” “Zan jiraka fa.” “In Shaa Allah zan zo nan va da jimawa ba.My regardz to ur wife, bye.”Sannan ya kashe wayarsa. Zubair yace “wifey RAYHAN yana hanya.” “Ok Allah yakawo shi lfy.” RAYHAN na kashe wayarsa ya dauki key din motarsa, part din Ummamsa ya nufa. Ya gaidata sai ya zauna suka d'an yi hira sannan yace “ Ummee zanje gun Zubair.” Ummee tace “ina ftn lfy suke? ” “Lfy klau Umma, kwana biyu ne banje shiyasa.” “Hakan yayi donmin sada zumunci abu ne mai kyau wanda yakamata kowani mutumin yayi koyi dashi, Allah yabar zumunci. In ka isa gun ka gai min da matarsa da jiki.” “Ok Ummee zataji,dai nadawo.” 💐💫💐💫💐💫 Sallama RAYHAN yayi Zubair ya masa iso sannan ya shigo. Hameeda ta gaidashi ta dauko masa drink daga fridge ta ajiye kan centre table ya xuba mashi cikin kofi ta mika masa hadi da fadin “ sannu da zuwa U. RAYHAN yasu Ummee da ftn suna lfy?” “Lfy klau, tana gaida ke da jiki.” Murmushi tayi tace “ wlh naji sauki sosai.” “Allah ya karaki da lafiya,ya rabaki lafiya.” “Ameen” inji Zubair. RAYHAN yace “ ya akayi ne Zubair kasa tasoni gaba daddaren nan?” Murmushi Zubair yayi yace “ sanin da nati ne tuzuru kamarka bbu abinda yake warhaka shiyasa.” “Mtsw pls be serious ina dsi ftn ba sbd wannan shirmen ka tasoni cikin daren nan ba?” “Hahahaha abokina maida wuka, daman maganar mutuniyar ne ya taso.” Gyara xama RAYHAN yayi yace “ta yarda ne, Hameeda tamin hanya ne kodai……‘’ Dariya Hameeda tayi tace “ wani tambayar kake bukatan a amsa maka ynx?” “Hmmm sorry pls ya kukayi da itane?” Labarin yadda sukayi da RAYHANA ta fadawa RAYHAN. Zaro ido yayi “Subhanallah wlh banyi haka da wata manufa sai sbd syyr da nake mata. Yanxu mai Hameeda me kike ganin zanyi na eanke kaina wlh har yanxu ina sonta.” Ajiyar zuciya Hameeda tayi sannan tace “ mai zai hana ka auteta tunda har yanxu kana sonta?” “Kina ganin zata amince?” “Gaskiya da kamar wuya sbd koda tana sonka faruwan wannan alamarim yasa ta kara *TSANAR MAZAN*, amma ni a nawa tunanin kawai ka aika manyan a nai maka aurenta in yaso daga baya zaku daidata xaman ku. Wlh nasan tana sinka amma sbd faruwan haka idonta su rufe yanxu bazata gane ba. ” Ajiyar zuciya RAYHAN yayi yace “ nagode yanxu in na koma gida xanyi shawara da Ummee duk yanda tace dai amma baki ganin zamu iya samun matsala daga gun ita RAYHANAN in hakan ta faru?” Hameeda tace “In Shaa Allahu koma an samu matsalat zai zo da sauki sbd yanxu zan gayawa Mami yanda mukayi daku and I knw RAYHANA najin maganar mami bara ta so abinda zai batawa Mami rai ba.” “Ok nagode Allah yabar zumunci. Ni zan tafi date nayi.” “Saida safe U.RAYHAN a gai min da Ummee.” “Ok In Shaa Allah zataji.” Taka masa Zubair yayi har gun mota sukayi sallama ya shigo cikin. Wannan kenan. [29/07 16:51] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*I dedicate this page to you bestyna Halissa.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 9⃣7⃣ RAYHAN na isa lokacin tara da rabi dakin Ummee ta nufa kai tsaye ya iske tana nad'a sallayar da tayi sallah dashi da alamu tayi kwanciya ko, sallayar ta amsa ya ajiye a maxauninsa hadin da gaida Ummee da gida. Gefen gado ya zauna har Ummee ta karashe shirinta “ Lfy yayan Yara, kamar da magana a bakinka.” Sosa kai RAYHAN yayi sannan yace “ Ummee daman yarinyar da nake nima ne a gidansu akace na turo da magabata na.” “Toh madallah, daman abinda nake jira kenan. Bari na kira kawunka na gaya masa in yaso nan da kwana biyu sai aje ko.” “Uhmm nagode Ummi Allah yaja da nisan kwana‘’. Kudi ya ciro daga aljihunsa yace “ Ummee ga wannan aba wa kawu ko da abinda za'a bukata. Sai nadawo.” “ Allah ya tsare ya bada sa'a.” “Ameen Ummina.” A bakin kofa dakin Ummi ya ci karo da Intee har ta d'an bigeshi sbd bata san da fitowarsa ba. Murmushi tayi ta gai dashi sannan tace “ sorry ya RAYHAN,wlh bansan da fitowar ka ba.” Karan hancinta yaja yace “ok lil. sis ykk?” Turo baki tayi tace “ ya RAYHAN ai ka daina sona.” Zaro ido yayi “ Subhanallah Inteena kin taba ganin yanda ka raba hanta da jini?.” Girgiza masa kai Inteesar tayi, “ toh haka zamu kasance ni dake da Kamal har da Shuaib, mutuwa ce kadai zata rabamu da ku In Shaa Allah.” Intisar tace “ Ameen yaya amma ai ya kamal da ya Shuaib syn fi sona tunda kullum sai muyi waya da su, kai kuma yanxu na daina ganinka kuma ina tambayi Ummi sai tace kana gidan ya Zubair amma ni ka ki kaini.” “ Toh sarki korafi yi hkr.” Murmushi tayi tace “saidai in zaka kaini sch.” “Ok, ammafa ni nariga na shirya ko.” “Ai nima na gama ko‘’ daga inda take tsaya ta kwalawa Ummi kira tace ” Ummi na tafi sch ta RAYHAN zai saukeni a sch.‘’ Ko kiran amsa Ummi batayi tabi RAYHAN a baya. A mota ta sameshi zaune ya jiranta, tana shiga yafara tuki suka bar gidan. Shiru sukati for sometime tana ganin shirun yayi yawa tace “ yauwa ya RAYHAN wai don Allah taushe zata kawo mana anti mu ne, wlh na kagu kayi aure nima na samu 'yar uwa ka………… ” “Shhhh sarkin surutu wai ke baki gajiya da surutu ne?” Turo baki tayi tace “ toh shi kenan ” ta hada rai bata sake masa magana ba kuma. Yana ganin haka yace “ hana autar Ummi ynx fushi kike dani?, dont worry very soon zanyi aure jst keep praying for me.” Murmushi tayi tace “ ai ina tayaka yayana Allah ta soni.” “Ameen lil. sis” daidai lokacin da ya kai haraban makaranta . Sauka tayi daga motar tana waving nasa shima waving din ta yayi “ take care lil. sis love you.” *BAYAN KWANA BIYU* Hameeda ce zaune tana koro wa Mami bayanin yadda sukayi da RAYHAN har da shawaran da ta bashi na turo magabatar sa. Ajiyar zuciya mami tayi “ Hameeda hakika kin cika masoyiyar kwarai, kin fi karfin kawa a gun RAYHANA, ubangiji ya barmu ku tare ya kareku daga sharrin shaidan.” “Ameen Mami.” “Yanxu yaushe zuwan nasu zai kasance don na sanar da Abbanku.” “Bai fada min ba amma bari na kira na tambayesa.” Numbar RAYHAN tayi kira ya shiga har ya katsr bai dauka ba. Mami tace “ ko kiran bai shiga bane?” “Ya shiga sai dai ba'a daga ba,inajin bai……” kafin da idfa magana sai ka kirasa ya shigo, dauka tayi suka gaida sannan ta tambayeshi ranarda za'a kawo gaisuwa. Suna kama wayar ta fada wa mami yanda sukayi. “Mami yau ranar lahadi In Shaa Allah.” “Nan da kwana uku kenan, zan sanar da Abbanku anjima idan ta dawo.” Ranar Lahadi da misalin karfe tara na safe kawu Shehu ya da Abban RAYHAN da Mall. Lamiru kanin mahaifinsa sai Zubair wanda shine ya masu jagora zuwa gidan su RAYHANA. A falon baki aka sauke su sannan aka gabatar masu da cinma da mussam, bayan sun gama. Mall. Shehu ya koro bayanin abinda ke tafe dasu ya hada da fadin zaamuyi farinciki in ka duba buk'atar mu ka baiwa d'an 'yar ka. Murmushi Abban RAYHANA yayi sannan “ da fatan a shirye kuke kuma kun tabbatar da d'anku yana sonta?” Mall. Lamiru yace “ eh alh. ” Abba yace “ mai xai hana a daura auren a yanxu tunda ya walinsa, ni zan yiwa d'iyata waliyi.” Mall. Shehu yace “ alh. don Allah idan bbu damuwa muna son kama alfarma a bari nan da wata biyu, zuwa lkcn mun gama shirye komai ko In Shaa Allah.” Abba yace “ ba damuwa Allah yasa muna cikun masu rai” Hada bakin suka ce “ameen.” Hira suka dan taba daga bisani suka tafi. Bayan tafiyan nasu Abba ya kira Mamu ya fada mata yanda sukayi sannan yasa Mami ta kira masa RAYHANA tana zuwa ta risina ta gaidashi. Amsa mata yayi sannan yace “ nasa mahaifiyarki ta kira ki ne sbd anzo niman aurenki kuma na amince kuma har ansa rana nan da wata biyu.” Abban na fara mgn ta dago kai da sauri hadi da zaro ido a zuciyata kuma fadi take “ aure kuma ” bata sani ashe a fili take ba a zuci ba. Abba tace “ kwarai kuwa sbd banga anfanin ajiye buduwar kamarki a gida har ynx ba, tashi ki bani guri.” Mikewa tayi ido cikeda kwalla tana tunani koda Abban ke son hadata, kan gado ta kwanta da fashe da kuka tana mai rokon Allah yasa hakan ne mafi alkhairi gareta. [29/07 19:39] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*My daughter like order, hope is you is doing fine, is this page is for ke kadai. Ki dade kiyi karko ana mugun. Love you dotalle Khadijah Salihu.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 9⃣8⃣ Bayan Mami sun gama tattaunawa da Abban RAYHANA dakin RAYHAN ta shigo ta zo ta sameta a kwance har lkcn bata daina kuka ba. “Meye dalilinki da kuka yanxu auren ne bakya so menene?” Girgiza kai tayi tana hawaye “ mami banfa san wanda Abba zai aurar dani mawa ba.” Zama Mami tayi kusa da ita sannan ta dafa kafadarta “ Haba mana RAYHANA yanxu kina ganin Abbanki zai cutar dake ne?, ko kina ganin ni zan iya cutar dake ne? ” Girgixa kai ta sake yi. Mami tace “ toh ki share hawayenki ni nasan mijin da abbanki zai aura maki kuma na yarda da nagartarsa.” Cikeda da zumud'i sanin to waye wanda ke shirin zama RAYHANA ta goge hawayenta sannan tace “mami na bar kukan wanda ki fadamin ko waye shi?” Murmushi Mami tayi “ kai amma ki fiua zumud'i wlh amma karki damu kina waye anjima daddare in yazo zance zaki ganan wa idonki.” “ Toh mami.” Da misalin karfe tara na yamma RAYHAN yayi parking a haraban gidan su RAYHANA.Gaisawa da baba Iro yayi yasa ya masa iso gun RAYHANA. Jim kad'an sai gata ta fito ta isa gurinsa cikeda mamaki tace “ oh sarkin naci daman kaine, tana ka bullo?” Murmushi yayi sannan yace “ barka da dare, da ftn kin yini lfy, ya Mamin da Abba?” Shareshi tayi kamar bada ita yake magana ba. Girgiza kai yayi hadi da murmushi sannan yace “ daman zuwa nayi wnt to ur shoe size and dat of undies?” “ Bana buk'ata” sannan ta juya tayi shigewan ta cikin gida. *BAYAN WATA DAYA* Daidai yake da saura sati uku bikin RAYHANA shirye-shirye ake a duk bangare biyu. Mami kuwa baya bar RAYHANA haka kawai ba sbd tunda a kasa ranar bikin take wa diyarta gyara don gudun samin wata matsala. Haka ma ya bangare Hameeda gyaran Ummanta da Anti Hanan suke mata abin har ya isha RAYHANA. Kowa na ganinta yasan amarya ce donmin yanda tayi kyau sai shek'i take sai dai dan ramar da tayi. Zauna suke suna hira su hudu Hameeda, Zee,Maryam da RAYHANA. Zee tace “ yanxu RAYHANA kina nufin ko walima bazaki ba bare a kai ga sauran events.” Murmushi RAYHANA tayi “ zee bana buk'atan hakan.” “Ai wlh baki isa ba duk events d'in da akayi a bikina sai anyi a naki” cewar Hameeda. Maryam tace “ mayb angon nata ya hanata ne kinsan maza da ikon.” Tsaki RAYHANA tayi sannan tace “ toh ina ruwansa dani ai har yanxu k'arkashin ikon mahaifina nake.” Murmushi Hameeda tayi “ nan da wasu d'an lkc ne zaki zama mallakinsa ai, nidai ba wannan wai yaushe zamu gun anti Hanan ne? ” Hada rai RAYHANA tace “ gsky Hameeda wlh naji da wanda abin anti Hanan tabani, ga Umma ga kuma na Mami duk ni kadai. Kashe ni ake son ayi ne?" Dariya suka fashe dashi Hameeda tace “ ai lokacin aurana dariya kike tamin, so common lets get going.” Hameeda da cikinta wanda ynx watansa shida. Maryam tace “ ai is for ur gud mudai mun riga mun san anfaninsa.” Tsaki RAYHANA taja sannan ta mike tace “ Allah ya rabani da siyan jabara da kudina.” *3 WEEKS LATER* Ranar laraba aka gabatar da kunshi da kamu a gidansu RAYHAN. Amarya tasha kyau sai shek'i take. Washegari da misalin karfe biyu aka gabatar da walima. Ranar juma'a da misalin karfe uku aka daura auran RAYHAN SHAREEF da RAYHANA SALEH kan sadaki dubu 50 wanda ya samu halattar dinbun jama'a. RAYHAN sai kar gaban gaisuwa yake kana ganinsa kansan yana cike da farinciki. Ana iddar da daurin aure k'awayenta suka fara masa sharri Hameeda tace “ toh yanxu andai zama matar U. RAYHAN, dole ai masa biyayye, yau Allah yakawo mana karshen wannan akidar taki *NA TSANI MAZA*.” Maryam tace “ yanxu muna bukatar nan da wata tara muji kukan baby.” Suna tsaka da tsokabarta Mami ta aiko billy k'anwar Hameeda ta kira ta. Mikewa tayi jiki a sanyaye ta isa gun Mami, tana isa ta risina ta gaida wa'inda suka gun ta zauna. Wani Mami ta bata tace “ maza anshi ki shanye shi tas ynx ki bani kofi.” Amsar kofin RAYHANA tayi tana hawaye ta karbe kofi tana amshi kofin ta shanye hadin. Nasiha suka mata mai ratsa jiki, daga bisani Mami tace ta tayi tafiyata. RAYHANA na isa daki kan gado ta kwanta, jim kad'an taji mararta yafara murd'ewa, ciza lebe tayi hadi da fada mararta duk abinda take Hameeda na lura da ita. Mikewa Hameeda tayi daga inda take zauna tazo inda RAYHANA take kwance tace “ bestyna meya same ki.” “ Marana ke ciwo.” “ Period ne?” Girgixa kai RAYHANA tayi tace “ bana jin shine bcox last mnth ma banyi.” Murmushi Hameeda tayi tace “ In Shaa Allah matsalarki ya kusa zuwa karshe, mayb maganin da kike sha ne yake saki ciwon maran.” Zaro ido RAYHANA tayi tace “ daman haka yake yi?” “ Hmmmm aiki yake yi ciwon zai bari amma maganin gun mijin ki.” “ Amma Hameeda kinsan haka abin yake shine baki gaya min kema dai kinsan ba son auren nake, yanxu ya kuke son nayi da rayuwata” ya fashe da kuka. Hameeda tace “ haba mana RAYHANA toh yanxu meye na kuka?, am sorry dear zai bari In Shaa Allah.” Da misalin karfe shida na yamma 'yan daukan amarya suka parking kofar gidansu RAYHANA. RAYHANA ce zaune gabatar Abba sai kuka take kamar ranta sai fita,Abba yace “ bbu abinda zance maki da ta wuce ki rike gsky da amana, kuzama mace mai rike sirrin mijinta sannan halinki kinada hkr da rike sirri, toh ina son ki dad'e hkr akan waccen da ba sanki da ita. Ni Abbanki ba yafe maki dukkan laifin da kika min, nima kuma ki yafe……” k'asa idda zance yayi sakamakin jikin sa yayi tsanin sanyi “ ki tashi ku tafi Allah ya maki albarka.” Gun Mami aka kaita ita Mamin kusan abu d'aya ta fada mata da wanda Abba ya fadi ta da dacewa “ in har ni Laurat na isa dake inason kiyiwa mijin ki biyayye kuma ki sauke dukkan hakinka sake kaki, karda ki bari ya kawo min karanki.” Kuka ne ya ci karfin RAYHANA tashi ra rugume mami tana kuka “ Mami ni nafasauren, don Allah a bari anan.” Lallaahinta Mami tayi itaba goge hawayen da ke zuba mata itana a kan kuncinta tace “ d'iyata hkr zakiyi haka ko wacce macen ke fuskanta, nidai fatana Allah yabaku zaman lfy da zuri'a tagari, Allah kuma ya maki albarka.” Dak'yar aka yi RAYHANA ta bar jikin Mami. *Da fatan yau bbu korafin daga gareku readers sbd na cika alkawarin da nayi maku* [29/07 19:46] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*💃🏼💃🏼💃🏼Welcome back my mentor Pretty Zahrah, really miss you.*_ _*Gidan karamci, gidan hadin kai, gidan albarka, gidan…………, am short of word to describe you guys. Allah ya kareku daga sharrin shaidan, ku dole kuyi karko duk runtsi duk wuya anan tare. Exclusive Writers Forum gida daya tamkar da dubu. Ina yinku irin totally😘😘😘.*_ _*I dedicate page to you my mentor @ Pretty Zahrah.*_ _*Kuyi hakuri da typing errors hakan na faruwa sbd rashin editing da bana samu yi bear wit me pls🙏🏻🙏🏻.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 9⃣9⃣ Daidai wani katafefen gida motocin sukayi horn mai gadi ya bude masu gate suka shigo ciki, parking sukayi mutanan ciki suka fara fitowa, ko wannen su sai raraba ido yake suka kallo. Gidan ya hadu iya haduwa donmin daga wagensa ma abin kallon ne. Gida ne maidaidaici wanda ya kunsa selfcontain guda biyu sai parlour babban guda daya, san dinning area, kitchen sai store. Gaskiya Abban RAYHANA yayi kokari sbd yayi mata furnitures nagani na fada. Duk wannan santin gidan da mutane ke yi RAYHANA na zaune bakin gabo tayi nisa cikin tunanin wai itace zata zauna karkashin wani, wanin wanda tafi tsana, ko ya zaman tasu xata kasance?, tana tsaka tunani Hameeda tayi taping dinta “ wai tunanin mai kike ne bazaki tashi kiyi sallah ba, kinsan dai karfe takwas za'a tafi dinner dai.” Da sauri ta mike tace “ Subhanallah har an kira sallah?, wlh banji sanda aka kira ba.” “ Ina kuwa zakiji bacin kin zurfi cikin tunani. Idan tunaninshi kike ai duka bai wuce wasu d'an hours ba zaku kasance tare abinku” ta karashe zancen da sigar tsokana. “ Mtsw zakiji dashi” cewan RAYHANA sannan tayi shigewanta toilet. Wanka tayi sannan ta daura alwala. Tana fitowa gabatar da sallar magrib bata tashi ba hat sanda tayi isha dayani. Wani had'ad'en peach colour gown Hameeda ta mika mata ta saka. Kayan yayi mugun karbanta, zama tayi aka mata makeup wanda ya kara fito da kyawun fuskanta sannan aka mata dauri da silver head. Takalmi silver colour ta saka ta dauki purse shima silver colour ne. Mikewa tayi ta dauki wayarta. Tana tashi Hameeda, Maryam da Zee suka hada baki wurin fadin “ wow ”. Zee tace “ wannan kyan haka kamar a sace a gudu.” Maryam tace “ kedai bari. Nasan RAYHAN bazai ganeki ba ina ganki.‘’ Hameeda tace “ nidai kar a zauta min abokin miji a sashi aikata abin kunya ” ta fadi cikeda tsokana. Fur RAYHANA ta wuce warta sbd tagan abin nasu bana karewa bane. Da gudu Zee da Maryam suka karasa gunta “ haba mana RAYHANA ba'a san amare da fushi ba.” Hameeda tace “ haba mana bestyna daga wasa sai fushi.” Shafa cikinta tayi “ babynki yace kiyi hakuri.” Murmushi RAYHANA tayi amma bata ce komai ba. Dariya Zee da Maryam sukayi suka ce “ su baby manya.” Motar Zubair suka nufa Hameeda ta zauna a gaba. RAYHANA tasa kafa zata shiga motar kenan Zubair yace “ ai ba motana zaki shiga ba” nuni yayi mata wata mota tinted yace “ wance zaki shiga.” Taka mata Zee da Maryam sukayi har suka isa gun motar “ toh amarsu sai mun hadun a cen.” Gidan baya ta bude ta shiga tare da sallama, RAYHAN ne zaune a dayan gefen. Ahmad ne zaune a seat din driver ya amsa masa tareda far'a sannan ta zauna, sannan Ahmad ya tada motar. A ranta tace “ mutum sai kace ba musulmi ba ayi sallama amma ya kasa amsawa.” Taja siririn tsaki. Kusa da ita ya matso wani kamshi mai dadi ya buge hancin shi lumshe ido yayi hadi da ajiyar zuciya. Hancinsa yasa yana shakar kamshinta. Kai ta dago cike zata masa tsiwa, shima dago kai yayi suka hada ido, sauke idonta tayi ta kasa abinda tayi nufi sakamakon wani irin kwarjinin da yayi mata, hannunta ya rike cike wani irun salon mai nutsar da zuciyar. Wani yarr taji heart beat dinta ya dad'e karuwa. Bakinsa yakai daidai kunnenta yace “ princess kinyi kyau cn I take a taste of ur sweet …………” kafin ya idda maganar wayarsa tayi ruri,tsaki yaja sannan yayi picking ya kara wayan a kunne. Daga bangaren akace “ hello sir Sergnt. Musa.” “ Ok nagane amma lfy kira da warhaka?” “ Sir mun samu kama wa'inan guys dinda ka kawo k'ararsu ne kwanakin baya.” “ Masha Allah, suna ina yanxu?” “ Suna hannun mu yanxu mun tsaresu.” “ Yauwa hakan yayi, don Allah masi hore har sai sun fadi gsky. Ni yanxu bazan sami daman zuwa sai nan da kwana biyu.” “ Ok sir, a huta gajiya.” “ Nagode” sai ya kashe wayarsa. Text yayi mata akan an kama wanda suka mata fyade sbd baya son Ahmad yaji sirrinsu. Daidai tagama karantawa kenan motar su tayi parking daidai hall dinda aka tanada sbd event din. Kusan kowa ya hallarta sai amarya da ango kawai ake jira. Kawayen da abokan ango suna gaba RAYHAN da RAYHANA suna baya hannu sakale dana juna suka shigo hall. Aka fara event, Zubair yabada tarihin ango a takaice. Maryam kuma ta bada na anarya. Anci ansha kuma a cashe can na hango 'yan grp din NA TSANI MAZA suna cashewa da tasu angon. Munary uwar rawan kai ce ta iso gun RAYHANA tace “ one shot pls.” Bayan an d'an cashe RAYHANA ta koma gun zamanta tabar su RAYHANA suna ta fama cashewa. Dukar da kai tayi hadi da rike mara, Hameeda ce tayi noticing bbu RAYHANA a filin waigawa tayi ta ganta zauna ta dukar da kai, gunta ta isa tace “ lfy RAYHANA na ganki zaune?” Hawaye cike idonta kamar zatayi kuka tace “ marana.” “ Subhanallah kodai aladarki ne?” Gyada mata kai tayi alamar eh. Tashi Hameeda tayi da sauri ta nufa gun RAYHANA tace “ inajin mu mata zamu ta tafiya in yaso kubiyomu daga baya.” “ Toh ” yafadi a takaice sannan ya fadama abokansa su fara maida mutane gida. Suna isa gida RAYHANA ta kwanta ta lumshe ido kamar mai bacci. Kawayen kuma sunata hada kayakin sun sbd da daten ko waccen su zata tafi. Abokan ango ne suka shigo dakin aka danyi nasiha sannan akayi siyan baki, suna gamawa duk sukayi tafiyarsu. Dakin ya rage Hameeda da RAYHANA itama Hameedan Zubair take jira. Kwantarwa da RAYHANA hankali Hameeda takeyi, ita dai RAYHANA hawaye ne ke sauka akan fuskarta sbd wani zazzabi taji yana son rufeta yanxu suna nufin ita daya zasu bari a wannan gidan kuka ta fashe dashi tana tsaka da kuka Zubair yace wa Hameeda suzo su wuce itama kwallo ta goge hadi dayi mata fatan alkhairi da zama lfy. Rakasu RAYHAN yayi har bakin mota bai shigo ciki ba har saida suka tafi. Ya shigo ya nufa fridge youghourt mai sanyi ya ciro daga ciki sannan ya nufa kitchen ya dauki plate da gasashiyar namar da suka siyo a hanya daxu. Dakin ya shigo hadi da sallama da sauri ya ajiye abinda yake hannunsa sakamakon ganinta da yayi kwance kasa sai birgima take tana kuka hadi da rige mararta. Da sauri ta iso gunta yana tambayarta meya sameta. Kanta da mararta tayi masa nuni dashi tana kuka sbd a zaba rudewa yayi ya rasa abinyi can sai yayi tunani ko ya kira mami ne ya fada mata. Wani zuciya tace a'a gwamma Hameeda, ynx in ya kira mami hankalinta zai tashi. Hameeda dai yaki daga karshe, ta shirya kenan zata kwanta sai kiran RAYHAN ya shigo dauka tayi karfin tayi magana ya karo mata bayanin abinda ke damun RAYHANA. Fadama tayi period ne kuma hakan ya sabayi mata inda asibiti kusa ya kaita. Wayarsa ya kashe da sauri ya dauki car keys dinsa, gun RAYHANA yaje yace “ tashi mu tafi asibiti”. Shiru bata amsa masa va. Ta bata yayi yaji kamar bata numfashi da sauri ya shiga toilet ya dibo ruwa ya shafa mata. Wani irin nauyayen ajiyar zuciya ta sauke bai jira ta gama farfadowa ba ta dauketa sai mota. Horn yayi mai gadi ta budr masa gate ya fita da gudu vsi tsayaba saida ya kai wani asibinti private dake anguwar. Parking yayi yaje yayima ma'aikatan gama suka zo da abin daukar patient suka dauketa a lkcn duk jini ya gana bata mata tufafi. Tate suka shiga gunrin likitan ganin jini likitan ya tambaye sa ko miscarriage tayi ne?. Girgiza kai yayi yace “ mp be sir.” Dubata likitan yayi bayan ya gama yace “ bashi daya bane sbd harda temp. dinta yayi ynx dai zamu kwantar da ita zuwa gobe munga yanda jikin nata zai kasance.” “ Toh ” abinda yayi fadi kenan. Dr. din ya kara da cewa “ pls in bata da aure don Allah kuyi mata,donmin ykan ragen ciwon mara na al'ada.” Godiya RAYHAN yayi wa likitan sannan aka daukata suka nufi ward da ita. Akan hanyarsu na zuwa ward ne yakira Ummi har kiran ya katse bata dauka ba. Sake kira yayi ya kuwa sa'a wannan karin ta dauka, tana dauka “ yau lfyrka kuwa kira da warhaka. ” Murya na rawa yace “ Ummi muna asibiti.” “ Subhannallah waye ba lafiya.” “ RAYHANA.” “ Mai kayiwa 'yar mutane, wai meyasa ku maza baku da hkr ne.” “ Ummi nifa bbu abinda nayi mata. Ciwon mara ke damunta.” “ Allah sarki itama rana irin na Inteesar kenan. Yanxu wani asibiti kuke?” “ Ummi wlh wannan har yafi na Intee sbd harda suma fa tayi.” “ Subhanallah toh wani asibiti kuke ynx?” “ Wlh Ummi bansan sunar asibinti ba amma nan yake cikin anguwar. Ummi karki damu da sauki don ynx ma barci takeyi kuma In Shaa Allah gobe za'a sallame mu.” “ Ka tabbatar bbu matsalar?” “ In Shaa Allahu Ummi bbu matsalar.” “ Toh Allah yabata lfy. Saida safe.” Wannan kenan. *Pls need ur prayers bana jindadi.* *Zaku jini shiru na dan wani lokaci.* [29/07 19:48] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*Nagode da addu'aku gareku masoyar kwarai. Don haka wannan shafin tukuici ne ga dukkan masoyana a duk inda kuke.*_ _*Kuna raina;*_ _*Aunty Aisha ( maman Akram) my sis and abokiyar fada*_ _*Aunty Samira ( Ummu Humaira)*_ _*Fatima Ahmad (yNasiha ga mata group)*_ _*Munary ( sarkin tsokana). Banada kamar donmin kufi kowa son cigaban wannnan littafin. Ina sonku irin sosai dinnan . Allah yabar zumunci yabarmu tare🤝🏻.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 1⃣0⃣0⃣ Washagari da misalin takwa safe Inteesar da Kamal suka kawo masu breakfast. Da sallama suka shigo dakin tare da RAYHAN. Daidai bakin gabon RAYHAN ya zauna yace “ kin tashi lfy, ya karfin jiki? ”. Cike da kunya tace “ alhamdulillah da sauki.” “Da ftn bbu inda ke maki ciwo ynx ko?”. Girgiza kai tayi alamar bbu. Murmushi yayi donmin yasan ba gsky take fada ba sbd idanuwanta sun nuna da abinda yake damunta yace “ Allah ya kara sauki.” “Ameen” kamal da Inteesar suka fad'a a tare. Gaida ita sukayi kamal ya hada da fadin “ anti daga zuwa sai ciwo, ko duk kewan gida ne?”. Murmushi kawai tayi, Inteesar tace “ anti kar ki sami damuwa In Shaa Allahu zamu maye maki gurbin su kuma ya RAYHAN zai rike ki da amana ko ba haka ba ya Kamal?”, “ hakane Intee”. Zata sake wani magana kuma, RAYHAN yace “ parrot ya isa haka , ki xubo mata abinci .” Tashi tayi hadi da turo baki ta zuba ma RAYHANA abinci a plate, tana iso gunta tace “ anti wai ni parrot ce?” Murmushi RAYHANA tayi hadi da girgiza kai. “ Wai ke anti baki magana ne?”. “My Intee ina yimana bana jindd ne shiyasa”, “Ok, nayi feeding naki ne ko na ya RAYHAN kike so?”. “ No!, I cn do dat myself ai na jiki sauki ta mike daga kwance ta zauna tare mika hannun ta amsa abincin.” Kusa ita ta kara matsowa ya amsa plate din abincin “ lemme help you”, harara da banka masa ta gefen ido. Murmushi yayi sannan ya fara bata da fari kin karba tayi daga baya ta fara amsa sakamakon k'amshin da ya bige hancinta yayi sabadin kaduwan da 'yan hanjin cikinta sukayi. Shi kam hakan ba karamin dadi ya masa ba. Bai jima da gama bata abinci dr. ya shigo dakin dubata. Yana shigowa Kamal da Inteesar suka bar dakin ya rage daga Dr., RAYHAN da RAYHANA ciki . Dr. yace “ya jiki?”. “Da sauki”. “Ina da ina ke maki ciwo yanxu?”. Girgiza masa kai tayi tace “ bbu.”RAYHAN yace “anya kin tabbatar?” Harara ta banka masa tace “ ina ruwanka.” Murmushi dr. yayi yace “ who is she to you?.” “ My wife RAYHAN ya fada a takaice.” “Subhanallah ahine ka zuba mata ido tana wahala haka baku nima taimako ba, wlh I tot budurwa ce ai.” RAYHAN yace “ eh a matsayin buduwar take sbd jiya aka dauran auran.” “ OK, madam kiyi magana in akwai inda ke maki ciwo har yanxu.” “ Marana ” ta fadi a takaice. “ Hakan ya saba yimaki?”. Girgiza kai tayi tace “ a'a inzo yakan rage ciwon amma wannan karon ciwon yakaru kuma yayi daban da wancen din.” Murmushi yayi sannan ya yace ma RAYHAN ya shafa mararta don ya tabbatar zaginsa. Zaginsa kuwa ya tabbata donmin RAYHAN na fara shafa mararta ta lumshe ido wani irin abu taji wanda bata taba jin irinsa ba sai taji dama ya cigaba da abinda yake mata, shima RAYHAN hakan yakasance a gunshi. Gyaran murya Dr. sannan ya masa nuni da hannun alamar ya tsaya hakan yasamu abinda yake bukata ko. M urmushi dr. yayi “ watoh madam ciwon naki ya kasu gida biyu ne, akwai ciwon mara na al'ada, dayan kuma sha'awa ce wanda bazai rasa nasaba da abinda ake ta baki da sunan gyara ba nasan ku hausawa ba'a baraku da wanda. Amma barki samu damuwa idan wanda akati donshi ya fanshi abin sa ciwon zai daina In Shaa Allah” ya karashe maganar cikeda barkwanci. Dan rubuce-rubuce yayi a folder dinta sannan ya mikawa RAYHAN “ wannan maganin su zaku siyan, in kun siyan zaku iya tafiya gida daga nan na sallemaku.” “ Mungode sir” RAYHAN fad'a. Dr. na barin dakin yakoma kusa da RAYHANA wacce idonta yake lumshe har ynx, hannunta ya rike yana murzawa yace cikin wani irin murya “ sweetheart open ur eyes, yafi ko.” “ Hmmm ” abinda ta iya fadi kenan sbd wani irin kasalan da taji ya sauko mata hadin da kunyarsa da takeji. Muryan Inteesar da taji ne yasa tayi saurin bude idonta da suka cnza kalla, kusa da ita intee ra matso tace “ antee ya dai,m, ko jikin ne? nagan idanuwanki sun cnza launi. ” “ Am ok lil. sis, yama sallameku ko” RAYHANA ta fadi a sanyaye. Tashi inteesar tayi ta hada kayayyaki daman zaman asibitin ya isheta. Kamal ne yayi driving gida suna isa kafin sukai daidai kofar parlour zaku shiga kenan kiran ya shigo wayar RAYHAN. [29/07 19:59] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 1⃣0⃣1⃣ Daukar wayar yayi ya kara a kunni. Suka gaisa daga sai kuma suka ji yace “ gani zuwa ynx In Shaa Allah.” “ Yaya ina zaka?, baka ko karya ba fa.” Yana sauri yace “ Yanxu zan dawo intee ba dadewa zanyi ba.” “ Sai ka dawo yaya pls kar ka dade.” Tuni * RAYHANA* ta shiga falo har ta zauna, lumshe ido tayi wani irin mugun kewar Mami taji yana ratsa nan take hawaye ya fara zuba daga idanuwanta. Tab'ata Inteesar tayi tace “ anti lfy kike kuka?, ko jikin ne har ynx?.” Girgiza mata kai *RAYHANA* tayi tace “ bakomai inajin kamar wani abu ya shigar min ido ne” karya tayi mata donmin idan ba haka ta fada ba inteesar bazata bar tambayarta ba, tashi tayi tace intee bari naje nayi wanka kafin yayan naku ya dawo, “ok ” intee ta fada a takaice. Wanka tayi ta kasa riga da skirt na atamfa yayi mugun karb'enta bata yi kwalliua ba tana gamawa ta dauki wayarta ta kira Mami, cikin sanyi jiki ta gaida mami syna idda gaisuwan, Mami tace “ lfy naji ki haka kamar wacce batada lfy?”, kamar wacce zatayi kuka tace “ banida lfy baima dade da aka sallamo ni daga asibiti ba.”. “ Subhanallah daga zuwa sai kwanciyar asibiti, meke damunki?.” “ Marana ne ke ciwo”,“ Allah ya kara sauki, In Shaa Allah ciwon naki ya kusan zuwa karshe tunda kinyi aure, karda ki sa damuwa a zuciyarki kinji ko?”. Gyada kai tayi tace “ eh, Mami yaushe zaki zo?” ,“ Mai zan zo na maki?”. Ai rashin lfy taki ba sabon abu bane guna, ftn dai Allah baki lfy, kuma don Allah kiwa mijinki biyayya‘’ nasiha mami tayi mata wanda yasa jikin ta kasa sanyi. Hannun tasa ta goge hawayen da ke kan fuska ta tace a sabyaye “ nagode mami ki gaida Abba” sannan sukayi sallama. Kwanciya tayi tana tunani tanda zaman nasu zai kasance da *RAYHAN*.“ Gashu tun ba'ayi nisa wani abu yafara bijiro mata wai shi sha'awa. *RAYHAN* na barin gida police station ya nufa kai tsaye, yana isa suka gaisa da officers din dake suke gun zauna sannan ya masu bayanin abindacya kawo shi. Tashi daya daga cikin yayi wanda shine yayi kiran *RAYHAN* dazun ya nufa cell din ya fito da TJ. TJ sai murna yake yana zaton bailing dinsu aka zo yi,murna sa ya makoma ciki sakamokon arba da idanuwansa suka yi da *RAYHAN* yace “ yau officer ka gan mutumin da yarinyar tayi rashin mutun nan amma wlh nidai bbu abinda nayi mata ku yarda dani don Allah.” Kallonsa RAYHAN keyi cike da mamaki sbd shi a iya tsawon rayuwarsa bai taba ganin TJ ba. RAYHAN yace “ mall. ni bangane mai kake nufi don asali na ba sanika nayi ba. ” Labarin abinda yafaru TJ taba har ya kaiga zuwansu cell. Salati RAYHAN yayi sannan yace “ gsky abinda kukayi baku kyauta donmin ni ban dau abin da zafi har haka, yanxu haka yarinyar da kuka yiwa haka tana matsayin matane a guna.” “ Don Allah Alh. kasa su sake mu wlh nidai bbu abinda nayi mata. ” Haka aka fito dasu dayan bayan dayan amma duk nagana daya suke fadi watau basu yimata fyade ba. Tagumi RAYHAN yayi yamasa rasa abin fadi. Officern yace “ hake suke fadi kullum bbu irin torturing da masu yi masu amma har ynx bt kabar mu dasu munsan abin yi.” Ajiyar Zuciya RAYHAN yayi yace “ ina son ku d'an sassauta masu ina ganin da alamar gsky tattare dasu.” Kudi ta ciro daga aljihunsa ya mika d'an sandan sannan ta tashi yayi tafiyarsa. Tuki yake amma gankalunsa ya tafi akan rubanin yadan sai warware matsalar “ yes‘’ yace cikeda murna samun mafita ‘’I got a solution, RAYHANA ce kawai zata iya warwaren wannnan matsalar.” Daga station gida ta nufa gun Umminsa. Gun yayi brkfast d'ayani ya zauna suka d'an taba hira da Umminsa. Tashi yayi da nufin tafiya Ummi ta tsaida shi, kitchen ta shiga jim kadan sai gata ta fito da basket shake da kulolin abinci tace “ gashi wannan lunch ne daman Kamal yake jira yaxo yakai maku don basan intee sai yamma amma shima yaje yayi zamansa.” Murmushi RAYHAN yayi yace “ ai Ummi nan da cen ai duk dayane. Da barin abinci kikayi na tabbatar ko na daxu ba'a cinye ko ba. Ummi wai ina Shu'aib ya tafi ne shi bai taho tare dasu ba?”.“ Ya tafi makaranta, yai samako ma yayi wai suna da test ne .” “ Allah yabada sa'a. Ummi ni na tafi.“ ‘’Toh Allah yayi albarka , a gaida nun d'iyata da jiki.” “ Tom Ummi zata ji” sannan yayi ficewar shi. A falo ya same su zaune suna hira ba laifi RAYHANA ta d'an saki jiki ana hira da ita. Tashi Intee tayi ta karb'a basket din abincin ta kai kitchen. Kallon RAYHANA yake wacce tayi masa masifar kyau ita kam ko inda yake bata kalla ba bare ta sanda mutun tsaye gun yana kallo. Muryan Kamal ne ta dawo dashi daga duniyar da ya lula yace “ sannu da dawo yaya”. “ Yauwa Kamal sannuku da gida.” Ganin Kamal ya gaida shi itama RAYHANA ta gaida shi amma kasa kasa kamar wacce aka yiwa dole, murmushi yayi sannan ya amsa mata tare da “zubo min abinci ki kawo min daki, bari ba dan watsa ruwa.” Zuro baki tayi sannan ta tashi ra zubo masa abincin. Sallama tayi kofar dakin har sau uku amma shiru ba'a amsata mata ba murda hannun kofar tayi a zuciyata tana fadin kiyan har ya shiga wanka ko.Tana bude kofar ta kan mutun kwance dashi sai boxers runtsa idanuwanta tayi ta ajiya abincin da sauri ta juya zata fita kenan taji hannun mutun a kugun ta, juyo da ita yayi ra fuskan shi “ ina zaki tafi daga kawo abinci ko haka aka ce maki akeyiwa miji,” shiru tayi kuma har ynx ido a lumshe suke donmin vazata juri ganinsa haka va. Jan tayi zuwa bakin gado sannan ya zaunar da ita yace “ mine don Allah ki bude idnuwata ki ina son muyi magane ta fahimta.” Kin budewa tayi ganin taki budewa yafara shafan gefen fuskarta,ido ta bude da sauri ta bude baki da zumar yayi masa tsiwa ya yafara kissing dinta, tureshi tayi da iya karfinta tana maida numfashi tashi tayi da niyyan fita a dakin shima ya mke da sauri yasha gabanta “ ai bamuyi maganar ba ko.” “ In wannan ce maganar da kake son yimin vana bukata, pls let me be” ta fada kamar wacce zatayi kuka. Murmushi yayi sannan yace “ ba shi bane amma koda shine ai va haramun bane.” Shiru tayi bata kara ce masa komai ba ma. “ Don Allah ki zauna nagana zamu ta fahimra.” Gefeb gadon ta zauna, labarin yanda yayi da su TJ ya bata sannan yace “ yanxu ke ce maganin wan matsalar don haka wuka da nama duk yana hannunki.” “ Ni kuma, how?”. Kai tsaye yace “ kina bani hakkina tanan zangane ko sun maki fyade.” Wani irin mugun bugawa zuciyar ta tayi take hawaye ya fara zuba a idanuwanta. “ Subhanallah daga magana sai kuka, in don wannan ne ki kwantar da hankalinki ni bance lallai sau kwanan ba amma kiji tsoron Allah sbd inda aka hukunta wa'innan yara sbd wannan laifu daga vaya yazo ya tava basu maki fyade wlh Allah zai bimasu hakkinsu, don gaka shawara ta rage gareki.” Sautin kuka k'ara abd tunanin abinda zai biyo baya idan ta bai sameta a marsatin budurwa ba, abd tasani koda basu mata fyade wani davan ya tava mata, toh taya za'a fiddasu in vasu bane, a fili tace “ oh ni RAYHANA kaicona.” Kusa da ita RAYHAN ya matso ya kwanto da ita kan kafadarsa donmin ta bashi tausayi matuka lallashinta yace “ ni RAYHAN nayi alkawarin koda ya tabbata sun maki fyade zan zauna dake zamana na amana donmin da sonki a yi, ina sonki RAYHA ta kuma ina addu'a Alkah ya sanya soyayyata cikin taki zuciyar kema. RAYHANA zuciyata tana bani tabbacin cewa basu maki fyade ba don a iya sanina idan har mace na fada da irin wannan matsalar ciwon mara wani na saninki 'yar mace kin rabu dashi,amma kinsan bbu yanda ubangiji baya tsara abinsa. ” _Turkashi anya ba karya TJ sukayi ba?_ _RAYHANA zata iya sallamawa RAYHAN kanta kuwa don kawo karshe wannan matsalar?_ _Kodai mami tayi gaskiya da tace wa RAYHANA abbanta bai mata fyade ba?_ _Ina son jin opinions dinku fans din ba_ _*TAKU CE*_ _*Mummy's friend*_ [29/07 20:31] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _(Home of peace,honour and super writers)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*A kullum kaunarku karuwa take a cikin raina. Eloquence writers forum bazan taba mantawa sa karamcin ku a gari ba. Tnx for the love.*_ _*Na'irah ke ta dabamce bazan taba mantaki ba mummy's friend na yinki irin sosai dinnan. Here is your page kiyi duk yanda kike so dashi.*_ _*I dedicate this whole page to Na'irah*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 1⃣0⃣2⃣ Kimanin sati daya kenan da aurensu *RAYHANA* yanxu ba laifi su kan zauna suyi duk da babu abinda ya shiga tsakani ta auratayya asali ma tun ranar da yayi mata maganar bai sake bijiro mata dashi ba kuma. Ita ma kuma *RAYHANA* duk da ta tsarkake ko vata yarda tayi sallah a kan idonsa donmin karda ya sake bijiro mata da zance, shi kuwa duk sanda ya gan tana ptetending saidai yayi murmushi kawai sbd yanada tabbacin ta tsarkake ko tun a kwana na uku, zuba mata ido yayi yagan iya gudun ruwanta. Da misalin karfe biyar na asuba ta tashi kitchen ta nufa ta fara kiciniyar hada breakfast, irish ta d'ebo ta faredon chips anda egg take son yi da breakfast. Tana gama farewa ta shiga a daki ta dauro allola itama ta gabatar da sallan asuba zama tayi ta addu'a for some minutes tana iddarwa a gurguje ta nufa kitchen ta fara soya-soya ta. RAYHAN na dawowa daga masjid direct dakin RAYHANA ya nufa don duba yanda ta kwana, akidarsa kennan tunda aka kawo gida kullum kafin yaje masjid sai yaxo a duba lafiyanta haka idan ya dawo, yau ma yaso sbd yaso ya makara shiyasa ya bari saida ya dawo, sallama yayi sannan ya bude dakin ya karaso daga ciki amma bbu kowa, yace “ inajin tana toilet ”, toilet ya nufa amma yaji shiru murda kofar yayi ya gan wayam bbu kowa ciki. Zaro ido yayi cikeda tsoro “ toh ina zata tafi da asuba haka?” da sauri ya nufa hanyar kitchen hangota yayi tsaye tana frying, ajiyar zuciya ya sake sannan ya nufa inda take tsaye, da isan,sa ya rike mata waist , wani irin ihu ta sake sbd bata expecting kowa a daidai wannan time din. Hannu yasa ya rufe mata baki, ido ta runtsa da karfi bugu zuciyar ta ya kara sauri, gannin haka RAYHAN yakai bakin shi daidai kunnenta ya rad'ata “ sarki tsoro bude ido, mijin kine a kusa dake.” Nauyayen ajiyar zuciyar zuciya ta sauka, ta gaida sannan ta cigaba da aikinta. “ Wifey wai maivkike dafawa ne da wuri haka sai kace wacce zata tafi wani gun.” “ Wlh ina son in shiga skul ne yau don……” ,“ bbu inda zaki” RAYHAN ya fada kai tsaye sannan ya nufi hanya fita daga kitchen da sauri ta sha gaban tace “ test fa zanje na rubuta‘’, “ to hell wit d test daga cika sati daya da aure sai fita sai kace kin samu sakaran namiji?”. Baki ta turo tace “ ai bakayi da iyayena zaka hanani kr2 don haka wlh bbu mai hanani zuwa.” Murmushi yayi hadi da girgirza kai sannan yayi tafiyarsa, ita kuma taje karasa girkinta tana gama ta fada toilet tayi wanka a gurguje ta shirya cikin abaya sannan ta yane kai da gyalen abayan, wurin da ta ajiye makullin motar ta ta nufa don tafiya don bata jin zata iya tsayawa har tayi breakfast gudun karta makara amma ga mamakin bbu makullin a gun ta duba kaf inda take ajiyewa amma bata gani ba, da sauri ta nufa falon ta gan RAYHAN yana brkfast hankalin kwana cike da murya tausayi tace “ pls ka bani aron motarka banga keys din tawa kuma in nace zan tsaya nima zan makara.” Murmushi yayi yace “ bakiji nace bbu inda zaki ba ne.” Narai-narai tayi da ido kamar zatayi kuka tace “ test din fa is important kuma dix my final at sch. cnt afford to miss dix test‘’, abincinsa yake ci hankalinsa kwance kamar ma ba dashi take magana ba, “ don Allah ka barni na tafi” ganin ta hadashi da Allah yace “ toh naji amma da sharad'in ni zan kai ki, kuma ina son ki koma ciki ki sauya shigarki” kallon kanta tayi amma bata gan abinda ya samu shigarta ba amma gudun kar ya b'ata mata lokaci taje ta sanya hijabi kan abayan sannan ta dawo gunshi “ na sauya ko.” Murmushi yayi “ dats gud of you,ashe test din mean alot to you” ita dai bata ce masa komai ba don ta kosa ta gan kanta a makaranta, “ lastly zaki bani hakkina a yau, in kin shirya ina falo ina jiranki” sannan ya tashi ta yaje falo yayi zamansa. Still tayi bugun zuciyar ta dadu sai sake take a zuciyar daga karshe ta yanka shawaran amincewa kawai, falo ta nufa ta iske shi zauna da remote a hannu na canxa tasha tace “ na amince.” Murmushi yayi sannan ya tashi suka tafi. A daidai gate din sch yayi parking ta bude kofa ta fita. Da sauri ta karasa hall din dake cikeda da mutane, tana zama bada jimawa ba sai ga lecturern ya shigo ya gabatar da kwajin suna gama as usual karkashin bishiyan da suke zama suka zauna suka taba hira. Zee tace “ amarya bakya laifi, kin gan yanda kike shinining kuwa.” Murmushi tayi tace “ zee Allah ya nuna mani bikin ki kema zaki ji yanda ake ji ai. ” Dariya Hameeda tayi tace “ Allah yasa unclena yayi ajiya ko”, tashi tayi don daman tana hiran ne kawai amma tunaninta na ga maganar da sukayi daxun da RAYHAN “ ni kinga tafiya zancen ku tafi karfi na”. Sai a sannan Maryam tayi magana tace “ haba amarsu daga wasa sai tafiya?”. RAYHANA tace “ I have alot to do @ home shiyasa.” Tashi suma sukayi don tafiya gida. RAYHANA isa gida lokacin karfe biyu tayi sallah ta gabatar sannan ta watse ruwa a jiki ta zo ta kwanta ta huta. Da misalin karfe hudu ta tashi tayi sallah tana iddarwa kitchen ta nufa don gabatar da girkin dare ,had'ad'iyar fried rice ta hada wanda yaji hanta, oeas da carrot, barinshi tayi ya idda dahuwa, sannan ta hada coslow dinta. Sauke abincin tayi ta zuba a fuska sannan ta jera akan dinning table. Tana gama wa ta fada bayi tayi wanka, light makeup tayi wanda ya kara fito da asalin kyawunta dogon riga 'yar katin ta saka wanda ya kwanta luf a jikinta tare da bayana asalin cikeken surata. Karfe ahida daidai ta sauka falon ta zauna tana jiran dawowan angon, fatan ta ya yaba kwaliyarta ba tare da ya bukaci wani abu daga gare ta ba. Bata jima da zama sai gashi ya shigo da sallama, still yayi yana kallonta bakin nan kamar gonar auduga, tashi tayi ta karasa gunsa ta gaida shi hadi da ansa jakansa ta kai masa daki, shi dai mamaki ta hanasa magana , a zuciyar kuwa fadi yake anya RAYHANA ce kodai mafarki yake?. Inda ta barshi gun ta same shi kuma, karasowa tayi kusa dashi tace “ bismillah”, binta yayi sai kace rakumi da akala har dinning, zama yayi sannan tayi serving sa, tun kafin yaci ta fara santi yace “ ashe yan gayuma sun iya girki, ga dadi” ita dai bata ce komai ba illa murmushi, can yace “ nasan kamar tanda abincin tayi dadi haka ita wacce ta girki zata kasance nasan har ma tafi hakan.” Da sauri ta mike da nufin barin wurin ganin inda ya dosa saidai kash tana tashi yasa kafarsa a hanya sai jinta tayi ta fada kan cinyarsa, daidai kunnenta kai bakinsa ya rad'a mata “ where do u intend going?, kin mara yau tare zamu raya daten dake.” Hannunsa ya fara yawo a sassan jiki ta rike hannunsa tayi ganin yanason wuce tunaninta tace murya a sanyaye “ don Allah ka bari har anjima ynx magariba ta riga ta gabato ko ” murmushi yayi don ya gane a tsorace take sbd yanda zuciyata ta bugawa da sauri da sauri amma koda haka bai barta saida yayi kissing nata for some minutes sannan ta sake ta. Tashi tayi da gudu ta nufa daki sai haki take sai kace wacce tayi wani uban gudu bayi ta nufa ta dauro allola ta gabatar da magariba da ita da tashi ba saidavra gabatat da isha sannan ta nufa bayi ra watsa ruwa ta sauya kaya zuwa kayan barci. Tana gama ta sama kofata makulli ta nufa sannan rayi kwaniyarta hankalin kwance ita a nata tunanin dole ya hakura tunda har rufe kofar ra ko. Shi kuma RAYHAN tana tashi shima ya tashi ta nufe masallacin bai dawo ba saida ya gavatar da sallah isha. Yana dawo dakinsa ya nufa direct ya fada toilet shima yayi wanka sannan ya sauya kayan jikinsa zuwa rigar barci. Kwanciya yayi sannan ra dauki wayar yayi ma RAYHANA test kamar haka : _Na bude idona, haske kamar walkiya keto don ganinki. Lebe na kakarwa murna, baki zai sha zumar masoyiya._ _Kai irin wannan lagwada ga zuma ga kuma madara za ta jwarara, jiki fa ya rude, samun natsuwa fa sai masoyi da masoyiya son dulmiya a cikin gwagwarmayar kauna sai sun hade……………… ina matukar bukatarki tawan._ Tana kwance wayarta yayi kara dauka tayi ta karanta taba gama karantawa tayi murmushi, ta dauki filo ta rugume don har ga Allah ynx tafara jin sonsa amma tana tsoron abinda zai biyo baya ne in ta bashi hakkin nasa. A haka barci ta dauketa. Shi kuma RAYHAN na kwance yana jiran reply dinta shiru har karfe goma sha shiru, tashi yayi ya zufa takalminsa sai dakin RAYHANA ya zuwa yana murda kofar yaji ta tam wanda yake nunawa kenan kofar a kulle take, dakinsa ya koma ta dauki spare key din dakin ya zo ya bude kofar. Kwance ya gan tayi daya dayan kan gado rigar barcin barcin duk sun tattare ga komai nata yanata yana iya hangowa, da sauri ya rufo kifar sannan ta kashe wuta kusa da ita ya kwanta ta rungumo a barsa tsam a jiki. RAYHANA na barci taji kamar wani kusa da ita da sauri da bude ido zata kwala ihun ya hada bakin sa da nata………… asuba tagari MR & MRS RAYHAN. *💐Mummy's Friend💐* [29/07 20:35] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _(Home of peace,honour & super writers)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ _*Haba mutane muji tsoron Allah mana mutuwa yanxu ya zame abun wasa abinda ya kamata yazama darasi da aya ga masu tsoron Allah, kusani duk mai rai manacine meye na gaggawan kashe mutum alhalin da ransa?. Allah ya datar damu a hanyar kwarai yasa mu cika da imani.*_ _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 1⃣0⃣3⃣ Da misalin karfe biyar na asuba RAYHAN ya tashi zama yayi ya kurawa RAYHANA ido wacce take take barci amma dagani barcin wahala take don sai ajiyar zuciya take sauka alamun ta sha kuka, gefen fuskarta ya sha hadin fadin “ tawan kin faranta min rai, ubangiji ne kawai saka maki da mafificin alkhairin” hannuwansa ya daga sama “ Allah nagode maka da karemin mutuncin matata baka bawa wa'inan azzalumai bayin samun nasarar keta mata hadi ba, Allah ka dade karemin ita da dukkan musulmai baki daya” peck ya mata a goshi sannan fada toilet ya tsarkake jikinsa. Daure ta towel fito wani kuma akan kafadarsa ya tsane jiki dashi. Kura masa ido tayi tana kallonsa don tunda yayi mata peck a goshi ta farka. Jallabiya ya zura sannan yamatso kusa kusa da ita, runtse ido tayi kamar barci kafin ya iso gun, sha gefen fuskar cike da wani salo hadi hura mata iska a kunnenta. Bude idanuwar tayi ta zuba wa kyakyawan fuskar sa yace “ afuwan tawan na katse maki jindadi ko?, sallah nake ki tashi kiyi koda a zaune pls tawan, ni na tafi masallaci”, bai jira cewnta tafiyar donmin wasu masallacin har sun tada sallan ko. A dafafe ta tashi ta fada baiyi kasan kanta ta fara tayani tana zubda hawayen da ke dauke da abubuwa masu tari yawa, tana gamawa ta tsarkake jikinta hadi da dauri allola sannan ta fito gavatar da sallan bara tashi ba har RAYHAN ya dawo daga masallaci tana addu'a tare da mika gidiyarta da ubangijinta wanda yasa hasashenta ya zama sab'anin abinda take tunani, zama yayi kusa da ita yna jiranta ta iddar. Tana iddarwa ta gaidashi cikin sanyi murya bata jira amsarsa ba tace “ pls kasa a sake wa'inan mutanan da aka gama.” “ Why?” “ Bcos I wasnt raped” ta bashi amma a takaice. “ Toh ai niban tabbatar” , dago kai tayi da sauri ta kurawa bedsheet nasu ido, juyowa yayi don ganin abinda take kallon, murmushi yayi ganin wurin da yayi stain take sannan juyo ya sake fuskantar wa yace “ kodai zamu na.........” ya karasa xancen hadi da kasshe mata ido, sukunyar da kai tayi cikeda takaici da kunya ace ynx duk wahalar da tasha jiya bai isa ya tabbatar masa da cewan ita budurwa bace, kuka ta fashe dashi sannan ta juya ta niyar tashi wani irin zafi taji a kasanta dukawa tayi tana zance zuci " amma a gsky yayi wauta da nace Abba ya min fyade runda dai a lkcn banji irin wannan radadin ba, da wani rin ido zan kalli abbana, ashe Mami tayi gsky dace abbana bai min fyade amma na dauki karan tsana na daura maza wanda ya inda ba Allah da karani va da hakan ra faru dani a zahiri, kaicona kuka ta kara fashewa dashi tare da fadin innalillahi wa ina ilaihi raji'u, gani haka RAYHAN ta zaunar da ita sannan rungumeta yana rarrashi “ am soey honey wlh nafi kowa sanin ke buduwar ce, I was jst kiding amma maganar sakesu gsky bai taso da dukkan alamu sun saba suna yin haka.” Ajiyar zuciya tayi tace “ don Allah idan har sbd suke ajiye pls a sake su na yafe.” Sassauta rungumar yayi mata yayi “ ni kam ban yarda sai su biyani hakkin kallan min jikin da sukayi, amma in kin dage sai dai idan zan sake irin ta jiya.” “ Na yarda ” ta fada kai tsaye,“ sure?” ya tambayeta. Rufe idanuwarta tati da tafin hannun sannan ta gyada masa. Cakulkuli yata ta sauri ta cite hannuta daga fusja sai dariya tace har ra kai ga kwanciya ganin yanason wuce gona da iri ra rike hannunsa tayi narai-narai tace “ pls ka bari bana so.” Dariya ya bushe dashi yace "amma ynx kika gama fadin kin amince", turo baki tayi tace “ ai ba ynx nake nufi ba.” Murmushi yayi yaje hancinta yace daman bbu abinda zan maki my hrt. Daga wannan ranar haka RAYHANA da RAYHAN suka cigaba da zaman cike da nishadi tare nunawa juna tsantsar so. RAYHANA ta tsoke wannan akidar tata *NA TSANAR MAZA* bazaka taba sanin ba auran syy sykayi da RAYHAN ba. *BAYAN WATA DAYA* RAYHANA ce kwance akan three seater rike da handout tana karantun last papern zasu rubuta jibi monday. RAYHAN yace “ tawan pls kibar wannan karatun haka kixo ki ci abin mana”. “ Na koshi bai dade da na gama shan shayi ba.” Daga haka bai kara ce mata komai va har ya gama cin abincinsa, tashi yayi ta zo falo ya fisge handout din hannunta, da sauri itama ta mike, zagaye falin ya farayi tana biye dashi tana fadin “ don Allah ka bani na kusan gamawa ” ganin baida niyyar ba ta tayi zamanta, kusa da ita zauna yace “ my dear wai meyasa kika fi bama karatu muhimmanci ne bisa ga lafiyarki, dubafa yanda kika rame sai haske kike kara kamar wacce batada jini a jiki duk sbd rashin kulada abinci saidai ki girka min ni inci.” Turo baki tayi tace “ toh ni bana jin dadin abinci ne shiyasa, don Allah ni ka bani littafin na na karasa karantawa.” “ Bbu abinda zaku karanta don ynx ma fita nake son muyi”,“ ni bbu inda zani ”, “ dole kuwa tare zamu tafi, kije ki shirya ina jirankin a mota .” Tashi tayi taba buga kafafuwanta a kasa hadi da turo baki harda ta guntun hawayenta taje ta shirya, a mota ta same shi ta bude gidan gaba ta zauna sai kunbure kunbure take. Shima shareta yayi baice mata komai ba sai gintse dariyarsa yake. Hanyar abguwarsu tagan ya nufa a zuciyarta sai addu'a take Allah yasa nan zasu, tana gani yasha corner gidansu ta washe baki tace “ nagode honey kamar kuwa kasan nayi kewar mami sosai.” Murmushi yayi sannan yayi hirn,naifadi ta bude masu gate. Tsayawa yayi suka gaisa da baba Iro ta fita a guje parking motar bata bari yayi ba. Murmushi yayi tare da girgiza kai “mata komai girmansu akwai yarinta tattare dasu ”. Tun daga waje take kwalawa mami kira har ta iso ciki direct dakin mami ta nufa amna bata ciki, part din abba ta nufa tare da sallama turus ta tsaya ganin Mami na daga abba daga kwance, da sauri ta karaso ciki ko gaida mami bata yiba ta karasa gun abbanta tace “ abbana mai ya sameka kama hka? ” gun mani ta juyo tace “ Mami ashe abbana baida lafiya har haka shine vaki fadamin ba kuma kusan kullum sai munyi waya dake, mami wani irin laifi na maki da bakin son na ganada abbana?” kuka ta fashe dashi. RAYHAN da ke tsaye bakin kofa run shigowar RAYHANA ya karaso daga ciki “ toj yanxu ai kin ganshi sai kibar kuka ki masa addi'ar samu saukin ciwonsa.” Hannu tasa ta share hawayenta tace “ mami tun yaushe amma ke dama da wannan ciwo? kuma wani irin ciwo ne?”. Mami tayi shiru batave komai ba, sake maimata tambayar RAYHANA tayi a karo na biyu ,sai an sannan mami tace........ [29/07 20:37] Mumy's Frnd: 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *NA TSANI MAZA* 💐💐💫💫💐💐💫💫💐💐💫💫 *💫Na💫* *💐Aysha Isa (Mummy's friend)💐* *♻EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _(Home of peace,honour & super writers)_ _*Dedicated to Alhaji Isa Ndalile's family*_ *GAISUWA TA MUSAMMAN GAREKU 'YAR UWA ABIN KAUNARTA, WALLAH KAUNAR JINI NA TAKE.* Momma na (my mum like no other) Aunty Hauwa ( Big sis) Aunty Aisha ( Maman Akram) Little Hajjo Hafsat. *BAN MANTA KUBA 'YAN UWA WANDA KODA BAN SANKU BA KUN ZAMA MASOYAN KWARAI GARENI NA, INA MAKUTAR GODIYA DA KAUNAR DA KUKE NUNA MIN, LOVE YOU WHOLE HEARTEDLY😘😘* Pretty Zahrah Bilkisu Z. Yau ( BK) Hawwa M.U (Smasher) Khadijah Saleehu ( Dota) Aunty Samira Habeeba Idris (Hubbeey) Hauwa (Mumcyna) Munary Halissa Adamou Fatima Ahmad Cutieey…… washhh yawa agareku baku ambatuwa amma kusani kuna raina. *KUNA RAINA 'YAN UWA NA MA'ABOTA KARAMCI, KUN ZAMANI NA ZAMA KU, UBANGIJI YA KAREMU DAGA SHARRIN SHAIDAN. GIDAN SO, KARAMCI, TAUSAYI……… WASH BAKI BAZAI IYA FURTA YANDA NAKE JI DAKU BA EXCLUSIVE WRITERS FORUM ,MUGUDU TARE MU TSURA TARE, DUK RINTSI DUK WUYA ANA MUGUN TARE🤝🏻. YAZAMA DOLE NA AMBACI SUNAYENKU* Bilkisu Z. Yau Ummiey Zee Aisha Muh'd Aishan Umma Real khady Aysha Momin twins Khadija G Hawwee Soffie Halissa Adamou Fatima Ibrahim ( Muneera) Marahmad Asiya (See see) Meelat (Jay Ahk) Jeedda Tijjani Amal Sardy Bash Ameemee Miss king Mareeyah Ummie *Masoyana wannan littafin duk inda kuke nima ina sonku donmin da bazarku nake taka rawa. Tnx for the love dearies😘😘.* _*بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......*_ 🔚🔚🔚 *1⃣0⃣4⃣ END* “Yau tsawon sati uku kenan yake jinya.” shiru mami ta kara yi. “Mami don Allah ki fada min abinda ke damu abba ……” kasara kareshi maganar tayi sanadiyar kukan da yaci karfinta. Abba na yafara magana da k'arya yace “ Rayhana nasan na cutar dake da abubuwa da dama, ban kasan cikin uba nagari asali ban tsaya iya nan ba har saida yakai har maki fyade ni da kaina na bata maki rayuwa. Rayhana ina son duba girman Allah ki yafe min ko zan samu rahma daga ubangijina.” Kuka sosai rayhana ke yi hadi da girgiza kai tana son yi magana amma ta kasa. “Ni shaida ce akan cewa baka yiwa Rayhana fyada ba ubangijina ya kare ta daga sharrin ka din haka kaje ka min gafaran 'ya'ya mutane da ka bata wa rayuwa ” tana magana tana share hawayen da ke zuba daga idanuwanta.“ Kuma kasani kadan kenan daga cikin azabar da ubangiji ya tanadarwa mai zina. ” “ Abbana na yafe maka nima ka yafe nin zarginka dana yi wlh ba ka min fyade amma sbd zargin ka danayi na fada halin rayuwa” lbr su TJ ta vasu sannan tace “ Mami nayi daba sani rashin bun shawaraki donmin indan ba don Allah ta kiyaye ba da har abadan zan rayu cikin kunci da zargin mahaifina akan abinda bai aikata ba, nayi da sani daukarwa kaina wannan akidar *NA TSANI MAZA* .” “ Rayhana ba laifinki bane laifina ne, don ance duk abinda kayiwa d'an wani sai anyi wa naka, kuma zina bashi ne. Sannan babban abinda yayi sanadin wannan al'amarin shine sha giiya da yayi sanadin sani maye har ta kai ga ina maki kallon nahaifiyar.” “ Hakane kam donmin *Manzo (S.A.W) yace a cikin wani hadisin nasa: Mai gudun iyaue da wanda ya dauma da shan giya ba zai shiga aljanna ba*, a wani a hadisin nasa kuma ya muna haramci sha giya da dukkan abinda dake sa maye *Dukkan abinda kesa maye giya ne kuma dukkan giya haramun ne*, amma sai kayi watsa da fadan manzon kana ganin Allah zai kyaleka ne haka kawai, a gsky abban RAYHANA nayi da nasanin kasancewar ka mijina amma ina mai rokon Allah ta gafar maka zunubanka. ” “ Laurat don Allah ki yafe min nasan na cutar dake kuma nasan hakkinku ne ke dawainiya dani tun a nan duniyar sbd ynx bani da wani anfani fareku ga ciwon hantar da nake fama dashi duk a sanadiyar shaye-shaye, ga kuma ciwo sanyi da ra min muguwar kamu sanadiyar zina. Nagode Allah da yakawo ki kika bigeni da har yasa ban kai ga aikata zina da 'yata ba, laurat nagode maki Allah ya saka da alkhai…………” tari ne ya ci karfin sa,har ya kai da fita haiyacinsa, da gudu Rayhan ya tashi yaje ta kira mai gadi suka tafi dashi asibiti, sun isa aka bashi gado. Ranar da zazzabi Rayhana ta kwana. Washagari ta sassafe tashi don yau zasu zana jarabawan karshe. Breakfast ta hada harda da wanda zata kaiwa su abba asibiti, da kyar RAYHAN ya sa ta karya don da kin karyawan tayi shima kadan ta ci don bata jin dadi bakin ta. Asibiti suka fara zuwa daga nan ya ajiye ta a skul. A daddafe ta rubuta jarabawan don zazzabin yaso ya rufe a hall din. Ta riga su Hameeda fitowa tana zauna zufa ke keto mata yake. Jim kadan sai ga Hameeda ta fito ta zauna kusa da ita,“ Washh wlh nagaji.Alhamdulillah farin cikina baya misaltuwa da kamalla jarabawan ga, Allah yasa sakamakon yayi kyau.” “ Ameen ” RAYHANA ta fadi a takaice . Juyowa Hameeda ta kara mata kallo da kyau sannan tace “ ukty lfy klau kike kuwa?” Murmushi tayi tace “mai kika gani kika tambaya?” “ Gani nayi kin rame kuma kin kara haske, kodai mu samu karuwa na” Hameedata fada cike da tsokona. “ Haba dai don Allah rabani da wannan zance xazzabi ke damuna, ga karatun examx kuma ga jikin abba bbu dadi ynx haka yana asibiti kwance.” “ Subhanallah Allah ya bashi lfy. Hmmm amma gsky nidai ban yarda hakan ya saki rama ba nafi zato ciki gareki.” Tashi RAYHANA tayi tace “ nidai nida komai, kinga tafiyata. In su zee sun fito ina gaidasu.” “ Ynx zaki jira har su fito ba?” “Wlh bazan iya ynx haka barci nake ji.” Murmushi Hameeda tayi tace “ an huta lfy sai kinxo suna sbd nasan ba zuwa gidana zakiyi ni kuma nayi nauyi da naxo nayi maki yinu daga sai na gwadaki ” ta karshe maganar hadi da kashe mata ido. Murmushi RAYHANA tayi sannan tayi tafiyar ta. Sati biyu Abba yayi a asibiti amma har ynx jikin yaki dadi a gaka aka sallemesu yakoma gida ya cigaba da jinya. *BAYAN WATA BIYU* Yanxu kimanin wata uku kenan da aurensu RAYHANA ta kara kyau, ta kara haske da fresh sai dai ta dan yi rama. RAYHAN ne zaune akan three seater ita kuma RAYHANA tana kwance kan cinyar sa, hira su irin ta masoya taba jikinta yayi yace “ subhanallah honey ur temp. is high.” Turo baki tayi cikeda shagwaba tace “ nidai bbu abinda ke damuna,” murmushi yayi sannan tace “ sbd bakya son sha magani ba in ba haka ba wlh har 'yar rama kinyi bt in kara kyau tawan. ” Murmushi tayi ta bude baki da zumar magana kenan sai wayarta yayi ruri ganin ya kira tayi sauri picking tace “ Bestyna halan ki haihune?” Daga dayan bangaran Hameeda tace “ eh na sauka daxun da safe.” Ihu ta tsaga tace “ wayoh bestyna mai aka samu?” “ Baby girl.” “ Allah ya raya tawan da ftn jikin naki da sauki ko?.” “ Eh” “ Masha Allah sai nima nazo.” “ Tom a gaida Uncle RAYHAN tunda ynx kinsa ya manta damu.” Murmushi RAYHAN tayi tace “ wlh bbu ruwana aiyuka ne suka sha masa gaba, bari na vaku ku gaisa” mikawa RAYHAN wayar tayi suka gaisa,korafi tayi kan ya daina zuwa gidansu, hkr yabata tare da mata alkawari, In Shaa Allah suna nan zuwa ganin baby. Yana gama wayar ya mika ma RAYHANA cikinta yafara shawa sannan yace “ Honey nima yaushe zaki haifamin babyna?.” Hannu tasa ta rufe fuskarta cikeda kunya tace “ hmmm nidai bana so ance da wahala fa.” “ Ni kuma ina so kuma bbu wani wahala”ya fadi tare da kashe mata ido “ yakamata muje mu samo baby ynx” sannan ta ya dauke sai bed room. Ana gobe suna RAYHANA taje gidan Hameeda ta kwana da ita aka gabatar da komai na suna amma duk abinda takeyi daurewa kawai take. Ranar suna yariyar tacu sunar Hajiyar su Zubair Hafsat amma suna ce mata Ikram. Bayan kowa ya watse yarage uwa na jiki kawai. Hameeda ne da RAYHANA zaune a daki suna tsaka da hira RAYHANA ta nufi toilet da gudu sai amai takeyi, tana gamawa ta wanka fuska ta dawo dakin a kasa ta kwanta tana maida numfashi, kusa da ita Hameeda ta dawo ta zauna ta mata sannu. Wayarta ta dauko tace “ bari na kira RAYHAN yazo ya kai asibiti” kai ta girgiza mata tace “ ki barshi ina jin period dina ne,amma In Shaa Allahu zuwa anjima zai bari.” “ Subhanallah ki,a nufin har ynx baki bar wannan ciwon ba?” Girgiza kai RAYHANA tayi tace “ tunda nayi a month dinfa aka kaini ban sake yiba sai ynx da nake tunanin mayb shine.” Ajiyar Zuciya Hameeda tayi tace “ gsky ni bana tunanin aladar ce nafi zargin cikine, bestyna gsky you need to see a doc.” Murmushi tayi sannan ta lumshe ido nan take bacci ya dauke, ba ita da tashi ba sai karfe 6 lkcn RAYHAN yajima a gidan amma bata farka ba. Da suka tashi tafiya har vakin mota hameeda da Zubair suka rakosu. Hameeda tace “ gsky yakamata kuje asibiti kewata is looking pale, ga zazzabi tana fama dashi nace ci……” da sauri RAYHANA tasa hannu ta rufe mata baki sign ta mata da ido alamar tayi shiru don min tasan tana fadin haka RAYHAN bazai bari ta samu sukuni ba. Murmushi RAYHAN yayi don ya gane mai take nufi yace “ naji bestyn mu In Shaa Allahu gobe da safe zamu tafi.” Rufe kofar motar yayi sannan yaja su sai gidansu. Isar su gida keda wuya sai ga kira daga mami, dagawa yayi sannan ta gaida ta “Innalillahi-wa-ina-ilahi raji'un” abinda RAYHANA taji ya furta kenan sannan ta shiga dakin binshi tayi a baya bakin gado ya zauna itama kusa dashi itama ta zauna, sannan tace murya a sanyaye gabanta na fadiwa “ honey mai ya faru?” Da wa'azi ta fara ya fara mata “RAYHANA kisani dukkan mai rai zai dandani zafi mutuwa, nasan mutuwa da daci donmin na dandani dacinta, inason ki dauk……” dakatar daahi tayi tace “ pls jst go straight to the point waya rasu?”. Ajiyar zuciya yayi sannan yace “ RAYHANA Allah yayiwa Abba rasu……” kafin ya iddar ta fashe da kuka tana sai furta innalillahi-wa ina ilaihi raji'un ko zataji saukin radadin da take ji a zuciyarta. A cikin daren RAYHAN yakai ta gida, cike suka sannu gida da mutane, gun Mami ta nufa ta fada kan kafarta sai kuka Rayhana take Mami na ban maki itama daurewa kawai takeyi. Nan take zazzabi nmzafi ya nufe RAYHANA sai rawan sanyi take,haka suka kwana ranan RAYHANA sai amai take da rawan sanyi. Da asubar farko aka kai asibiti, gado aka basu sannan aka yi mata gwaji,gwajin farko ya tabbatar tana da juna biyu na tsawon wata uku. Murna fal cikin ran RAYHAN amma bbu daman nunawa sbd jimamin mutuwa. Da misalin karfe 8 aka kai abba makwancinsa sai fatan Allah ya gafarta masa. Ba'a sallamemi RAYHANA ba saida tayi kwana uku a asibiti. Shawara likinta ya bata akan ta rage damuwa donmin ba'a bukantar mai ciki tana damuwa, godiya tayi sannan suka nufa gidansu Mami don karb'an gaisuwa. *Bayan kwana biyu* Kwance take kan gado na tunanin rayuwarta RAYHAN ya fito kenan daga bayi cin mata a wannan yanayin kan gadon ya hau sannan yayi firgigit ta dawo daga duniyar da ta lula hadi da ajiyar zuciyata. Mirgino da ita yayi kan kirjinsa ya fara mata magana cikin sanyin murya “ Rayhana kece farin cikina, abin alfaharina, swtheart don Allahu ina son ki cire damuwa a cikin ranki ko don lafiyar abinda ke cikin ki. Rayhana ina sonki, sonki a cikin ruhina take, ina bukatan koda sau daya ne kema ki furta min kalmar so, tawan ina son na zama sanadin goge duk wani tabon da d'a namiji yayi maki har ya sanya maki *TSANAR MAZA* ” “ Bakina bazai iya fada maka yadda bake sonka ba. Kai na musamma ne a cikin zuciyata. Ina sonka ya mijina rayuwata abin kaunar ruhi na” ta karashe xance hawaye na zuba ajan kuncinta. Tafin hannunsa yasa yana goge mata hawayen dake zuba akan kuncinta murna fal fuskarsa, bakin yaki rufe sbd tsananin murna yace “ nagode RAYHA ta, nagode kwarai da gskye Allah yabani ikon rikeki bisa amana mu rayu tare har kiyama. Ina sonki rayuwata.”peck yayo mata a goshi, murmushi tayi tace “ habibiyy na yau ya lbrn su TJ ne?” “ Ai tuni nasan aka sake su tunda har na tabbatar matata cikkakiyar buduwar ce. Nasan ynx wata kika sunyi nadama ki sbd gskya sun sha hore sosai.” “Allah sarki baiyin Allah sun sha horon abinda basu aika……” bakinsu ya hade gun daya yafara aiki sbd yasan halinta ynx zata maimaita zance daya. Kwanaki sun ja ynx cikin cikin RAYHANA nada wata 5 kenan ta kara kyau ta ciko, cikin ya dan turo gaba wanda ya mata kyau matuka. Zauna suke kan dinning suna lunch taji door bell yayi ringing da sauri da mike taje ta bude kofar, Hameeda ta ganin tsaye rike da babynta ihu murna tayi sannan ta amsa babtn dake hannun Hameeda sai a sannan ta kula da Zubair gaida shi tayi, masa iso tace “ besty shine ko ki gayamin kuna hanya zuwa baki yiba.” Dariya Hameeda tayi tace “ toh ko na gaya maki mai zaki iya yi, ashe haka kika koma?, hhhhh *NA TSANI MAZA* da ciki kai zee must here dix ashe da ban zoba ynx saidai naji kin haihu.” Baki ta turo hadi da buga kafafu kasa cike da shagwab'e har da 'yar hawayenta tace “ Honey ka ganta ko shiyasa nace ni bana son……” kusa da ita ya karaso yana peting dinta “ yi hkr tawan rabu da ita mai kike son na maki ynx?”, baki turo tace “ hmmm bakomai”. Sokoko Hameeda tayi cike da mamaki, murza ido tayi a zuciyata tace “ anya RAYHANA ce kuwa?,amma bbu mamaki daman wanda basu abu in sun zo yi sunfi kowa zakewa.” Tapping nata RAYHAN tayi tace “ wai tunanin me ki keyi ne?” “ Hmmm mamaki bake anya kece kuwa?” Murmushi RAYHANA tayi tace “ nice mana, ina carryover din abinda banyi bane a baya.” “ Really?, yayi kyau ai daman haka muke so.” Yini gudaHameeda sukayi gidan su RAYHANA. *4 MONTHS LATER* RAYHANA ce zaune gaban RAYHAN cikinta ya girma haihuwa yau ko gobe sai zuba masa shagwaba take son ranta gashi tana son tafiya office amma ta hanasa donmin shi yahanara zuwa gida haihuwa, gashi tun jiya tafara jin wani sauyi a jiknta suna cikin haka taji wani abu ya rike mata kwankwaso, daurewa tayi can ta sake jin bayanta da mararta su rike, kuka da fashe masa dashi sai yarfa hannun take shi kuma sai sannu yake mata davtagan ciwon dai yaki tsayawa, daki ya shiga ya dauki kayan da suka tanada don zuwan wannan da ita sai asibiti. Suna isa kuwa ana dubata aka ce haihuwane direct labour room aka rafi da ita. Kimanin awa hudu amma har ynx shiru zirya ya fara yayi tsakin ward din, can sai ga doc. ya fito cike da murna a fuska da sauri RAYHAN ya isa gunsa, doc. yace “ congrat, matar ta sauka lfy an samu d'a.” “ Zan iya ganinta ynx?” “ Eh tana dakin hutu.” “Nagode doc.” da sauri ya nufa dakin don ya kosa yagan matarsa, farinciki ne ya lulube sa sakamokon ganinsu a cikin koshi lfy, gun RAYHANA ya isa ya mata sannu, kannan ya nufa gun yaro daukan yayi ya kura masa ido, yaron sak shi, addu'a yayi masa sannan ya ajiyesa. Ummee ya fara kira ya sanar da ita haihuwar RAYHANA fada tayi masa don ita a zaton ta RAYHANA ta koma gida haihuwa ne. Hkr ta bata sannan ya kashe wayar. Mami ya kira ya sanar da ita.Sai Hameeda a haka dai yayi ta sanar da mutune sai taya sa murna suke. Kafin kace me asibitin ya cika da an barka. Dubata likitan yayi ganin tana lfy ya sallamesu daga asibiti gidan Mami suka nufa direct sbd Ummee tace dole dai takoma gida bai so hakan ba amma dole ya hkra. Ranar suna yaro ya ci sunan abban RAYHANA fadin irin farincikin tayi baya misaltuwa don abin yazo mata a baxata suna kiransa da Akram. Sunar ya samu hallatar dunbin jama'a RAYHANA kuwa tasha sharri da tsokana gun Zee da Maryam donmin duk son hallatar. Maryam da dan babynta 3mnth, ita kuma zee bata jima da aure ba. Kullum RAYHAN yana gidansu RAYHANA kusan yini yake a gidan duk ya kosa suyi arba'in ta koma gida don yana tsananin kewar matar shi. Tun kafin suyi arba'in mami ke gyara diyarta donmin tagan take taken RAYHAN, haka ma Ummee itama ta gan aiko mata da wasu sinadarin gyaran. Bayan sunyi arba'in ta koma gida a ranar RAYHAN ji yake kamar yau yake angon don har hango yanda zai barje guminsa yake. Wanka tayi ta saka rigan barci shara shara sbd da zafi da ake ta kwanta da Akram gefenta, har bacci yafara daukanta taji kamar mutun kusa da ita, juya tayi da sauri suna hada ido ya kashe mata ido, juya masa baya rati donmin ta gane abinda yake nufi, sake juyo da ita yayi yafara sarrafata idan yake, hannusa ta rike tace “ banfa dade da haihuwa ba kuma kace baka son tsarin iyali,ni wlh tsoro nakeji ” ra karashe maganar cikin,sanyi murya kamar mai son yin kuka. Da kyar ya iya mata magana yace “ raiha ta banki ba ki ta haifa min 'ya'ya duk shekara ina son abina” a haka har yayi winning over har itama ta biye mashi suna lula……………… ********************* ⬇ ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *ALHAMDULILLAH* *ALHAMDULILLAH* *ALHAMDULILLAH* Anan na kawo karshe wannan littafin ina rokon Allah ya yafe mani duk kurakuran da na aikata, Allah yasa sakon da nake nufin isarwa ya jiwu. Yanda kuma nayi daidai Allah yabani ladansa. Sai kunji a sabon littafinsa mai suna *BAIWAR ALLAH*(labarin Bilkisu) Wanda zai zo maku bayan sallah idan Allah kaimu. Na barku lafiya. _*TAKU CE*_ _*💐Mummy's friend💐*_