Complied Document By Abubakar Saleh AlQuyraemey Phone number 08138873799 ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Sadaukarwa ga Ahalin Sharoo Gambo Yako,mazan su da matansu,alherin Allah yakai muku a duk inda kuke,nayi tawassali ga Annabi Muhammadu (SAW),Allah kai ruƙo da hannayena dan alfarmar ahalin manzon Allah (SAW)* _Bissimillahirrahmanir raheem_ _wannan littafin nawa ƙirƙirarsa nayi banyishi dan wani ko wata ba,duk abinda kaga yayi dede da rayuwarka arashine_ _wannan daban yake da sauran,salonsa na dabanne,akwai abun dariya,zazzafar soyayya,tausayi,ƙiyayya,da ɗumbin danasani,karku bari abaku labari,kubishi sannu a hankali dan kwashe darasin dayake tafe dashi_ _surbajon ce de har yanzu,salo da basirar duk nata ne,nice da kaina ba saƙo ba,ga me_ *Ummu Aymana* *Surbajo* *Kano to jiddah* *Karen bana* *Sanadin kidnapping* *Ɗan karuwa* *Cin Amana Ko Fansa* *Giɗaɗo ba Shege Bane* *Allah Gatan Bawa* *Ƴar Bautar Ƙasa* *Aure Da Haihuwa* Da de sauransu.ku kasance da wannan banufiya domin ci gaba da samun nishaɗi.😍 *1* "Zahra'u ya kamata ki fito haka fa kizo ku wuce,tun ɗazu su hanne ke tsaye suna jiranki,bana son sakarcin banza fa"cewar wata dattijuya dake zaune kan kujerar zaman tsakar gida tana ɗaure nono a ledar siga. Daga can cikin bukkar dake kusa da dattijuwar wacce aka kira da Zahra'u tace "Inna do Allah Do Annabijjo,ki barni in sa jambakina cikin kwanciyar hankali,ke bakisan in bakayi kwalliya ba ko kallonka ba'a yi?" "aykin kawai,yo tun bara kike sa jambakin amma har yanzu ba mashinshini,se asarar kuɗin siya miki da nike yi"cewar inna daga wajen da take zaune. Fitowa tayi daga cikin bukkar tana gyara ɗamarar da ta ɗaura a ƙugunta,ko ina a fuskarta kwallliyace irin ta fulani. Laɓɓanta shafe cikin jan janbaki,yarinyace da bata wuce shekaru goma sha biyar ba. "kede Inna kinada matsala,bakin ki be taɓa faɗin alkha'iri,se sharri,ni ɗoramin mu tafi"ta ƙarasa maganar cikin turo ɗan ƙaramin bakinta gaba. Gammo ta ɗora sannan ta ɗora mata kwaryar nonon akanta,ta miƙa mata ledar viva da aka sa ludaya da ƙorai aciki,ta juya gun su Hanne dake tsaye zaman jiranta tayi murmushi kumatunta suka lotsa,siririyar hushiryarta ta bayyana atsakanin fararen haƙoranta masu kyan tsari,tace "na ɓata muku lokaci kuyi haƙuri,mu tafi kar mu sake ɓata wani lokacin" Murmushi sukai mata,sannan suka rankaya suka fice bayan sunyiwa inna sallama. Tafe suke suna hirar su ta yau da kullum,ɗaya daga cikinsu Me suna haule tace"wai duk ƙawancen nan namu muna aure inba riga ɗaya muke ba se ya ragu ko?" Dariya Zahra'u tayi sannan tace,"Allah ya kyauta,ni aradu ko birnin sin naje aure bazan dena ƙawance daku ba,bare ma dukanmu muna ruga ɗaya ba inda zamu" Hanne ce ta amshe zancen da cewa"ni Auran ma tsoro yake ban,kunga de Ma'u kamar abun arxiƙi Rabi'u ya Aureta amma ku dubi wulaƙancin da yake mata yanzu" "shiyasa na shiga makaranta dan bazan yarda namiji yamin wulaƙanci ba,"cewar Zahra'u tana murmushi. Da wannan hirar tasu suka ƙarasa fitowa daga cikin dajin falgore inda rugarsu take,suka miƙo tsawon titin zuwa inda barikin sojojin dake cikin dajin yake,sabida ankawo sababbin sojojin da ake ba training gurin acike yake da mutane kamar kasuwa,dan motocima in sun zo gurin da ƙyar suke wucewa sabida yawan sojojin. Basu jima da zuwa ba kowa kayanta ya ƙare sabida ƙarancin abincin gurin,a hannu a hannu ake siyan duk wani abun ci na gurin. gurin me saida burodi suka ƙarasa kowa ta sayi guda ɗaya sannan suka juya cike da farincikin sun sayi burodin da zasu ci yau agurin alibidin sunan Zina,wata ƙawarsu data haihu. Karo suka ci da wani matashi sanye da wandon sojoji,hannunsa riƙe da bindiga,se riga tshits army green da hular sojoji,ba laifi kyakkyawane,raɓewa sukayi zasu wuce ta gefenshi yayi sauri yasha gabansu yace yana murmushi, "don Allah kuyi haƙuri mu baƙi ne anan,kuma abinci mukeso mu ci,isowar mu kenan daga Abuja,amma mun rasa" Harara Zahra'u ta galla masa sannan tace"amma dan baƙin hali ay kuna gani muka kawo tallan nono, in yunwar kukeji me ya hanaki siya?" Murmushi yayi dan ya fahimci yarinyar akwai tsiwa,cikin taushin murya yace"Bamu lura bane ƙanwata,ayi haƙuri" "to yanzu me kukeso muyi muku,tunda mude ba abinci bane bare ku cinyemu"cewar Zahra'u batare da tsoron komai ba,dan ita ba ƙaramin abu bane ke firgitata. "in anan kuke don Allah ku taimaka mana, kuɗin cefane zamu baku ku dafo mana abincin ku kawo mana nida abokina," Shuru sukayi sannan hanne tace"gaskiya rigarmu da nisa nide bazan iya zuwa gida in dawo ba" "yo inba wahalalle ba waye zeje gida yadawo nan"cewar haule. "don Allah ku taimaka abokina yanada lalurar gyambom ciki be jure yunwa don Allah ku taimaka ku yi mana kamin yafara jin yunwa wallahi zamu biyaku ladan yi"cewar matashin kamar zeyi kuka. Zahrau tsintar kanta tayi da tausayawa abokin nasa,sabida itama tana da lalurar gyambom cikin tasan azabar ziwon,dan haka tsintar kanta tayi da cewa "kawo kuɗin,zan dafo muku,sede muna da nisa zaku iya jira?" Da sauri matashin ya gyaɗa mata kai,sabida tun ɗazu yake neman wanda ze dafo musun amma be samu ba,ga abokin nashi shegen taurim kai shiba jure yunwa ba amma ko ze mutu baze ci abincin siyarwa ba,shiyasa duk yabi ya damu. Hannu yasa a aljihu ya ɗebo kuɗin dashi kanshi besan adadinsu ba yabata,juya kuɗin take a hannunta tana mamaki,amma batace komai ba ta ɗauka da yawa suke so, dan haka ce mishi tayi"zan kawo ma insha Allahu ka tsaya a bakin titi de inda zan ganka da wuri" Godiya yay mata sosai sannan yace"mu haɗu kawai anan,zefi sauƙi,sunana Capt Jameel Ahmad zan jiraki anan" Bata ce komai ba suka juya suka wuce ita da ƙawayen nata,wanda gaba ɗaya haushinta sukeji,cikin fushi hanne tace. "nufinki de bazaki gidan sunan ba ko?shiyasa kika amshi girkin gardawan da baki sani ba" Batare da damuwar komai ba aranta tace"dan bakusan ciwon ulcer bane da kuma kun tausaya kun musu,nide zan musu sabida Allah".tana kaiwa nan tai gaba ta ƙyalesu a baya. Muje zuwa. Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *2* Gudu-gudu sauri-sauri Zahra'u ke tafiya zuwa gida,dan azahar ta kusa, Tana shiga gida bukkar innarta ta shiga da sallamarta. "wai har kun siyar?"cewar inna bayan ta amsa sallamarta, Murmushi Zahra'u tayi sannan tace"wallahi inna mun siyar,yanzu ma wasu sojoji ne,suka roƙeni in dafo musu abinci,yunwa sukeji gashi suna da me ulcer acikinsu,shine na dawo in musu"daga haka ta kwashe komai ta faɗa mata,gami da bata kuɗin. Sosai inna ta tausaya musu sannan tace"Allah miki albarka Batulu na, daɗina dake akwai tausayi, maza zo kije ki cefano abinda yadace ayi sauri ayi musu" Daga haka miƙewa sukayi suka fito tsakar gida,inna ta bata kuɗin cefanen ta tafi. Kamin la'asar sun kammala komai,abinci lafiyayye bame cewa daga rugar aka girkoshi,domin,harda,cincin,dublan,duka masu jimawa basu lalace ba kasancewar can cikin garin falgoren Zahra'u tazo cefanen,shiyasa tasamu komai.kasancewarta ƴar makarantar gaba da primary,kuma ɓangaren sciece yasa ta iya komai,sabida food and nutrition da ake koya musu. Ga kaji da zabbi da suka soya musu rabi da mangyaɗa,rabi kuma da manja sabida me ulcer shima yasamu yaci,suyar sosai tayi kyau.a ledoji ta juye sannan ta zuba abincin a kular abincin baffanta, A babbar roba ta zuba komai sannan tayi gammo ta ɗauka,inna ta bata canjin dubu biyar daya rage tace ta mayar musu,amsa tayi sannan ta juya ta nufi barikin. Kusan mintuna arbain ta kwashe tana tafiya kamin ta iso bakin titin,sannan ta ƙarasa gurin da sojojin ke tare. Inda sukayi dashi zasu haɗu nan ta ƙarasa,ga mamakinta yana tsaye agurin yana jiranta,yana hangota ya taho da sauri ya tarbeta yana murmushi. Kama mata kayan yayi ta sauke,sannan tace"kuyi haƙuri wallahi gidanmu da nisa ne shiyasa" Murmushi yayi yace"Ko kaɗan baki buƙatar bamu haƙuri,mune yakamata muyi hakan,mungode sosai,Allah saka miki da alkhairi," Canjin ta miƙo masa tace "ga canjin ku inna tace in dawo dashi,kuma tace tanawa abokin naka me ulcer ya jiki dafatan Allah ya bashi lafiya" Sosai wani jin daɗi ya bayyana a fuskarshi,aranshi ya yaba da tarbiyyarta,cikin murmushi yace"ki maidawa inna kuɗin kice mungode" Fafur taƙi amsar kuɗin,duk yadda jameel yayi da ita ƙin amsa tayi dole ya maida kuɗin aljihunsa, "gobe in munzo talla zan tafi da kwanukan"tace sanda take ƙoƙarin tsallaka titi domin ta koma gida. Sallama sukayi ta tafi,jameel yabi bayanta da kallo yana yaba natsuwarta da hankalinta. Duƙawa yayi ya ɗauki,robar abincin ya nufi tantin da suka haɗa na tempol sabida ruwa da rana,kamin ay musu izinin shiga cikin barikin. Zaune yake daga ƙarshen tantin,yana latsa wayarshi,hannunshi ɗaya,riƙe da bindigarsa, Farine sosai yana da ɗan faɗin fuska kyakkyawa ajin farko,sede ko kaɗan ba fara'a fuskarsa. Sanda jameel ya shigo tantin,a yatsine ya ɗago kyawawan idanuwansa ya kalleshi sannan ya amsa sallamarsa. Robar abincin ya ajiye akusa da shi sannan ya shiga ciro kayan dake ciki, Buɗe ledar soyayyun kajin yayi,sosai yayi mamakin ganin harda wanda aka soya da manja, Ƙamshin abincin ne,yasa ya ɗago kansa da sauri yana bin ledar da kallo,da sauri ya matso kusa da jameel,yana faɗin"kunyi waya da mummy ne?"ya tambaya cikin zaƙuwa. "me ka gani"jameel ya tambaya. "itace kawai take soyamin kaza da manja sabida ulcer ta,shiyasa nayi zargin kunyi wayane" "ko kaɗan,wannan wasu nasamu suka dafo mana,daga cikin garin nan,ka matso kaci abinci kasan tunda mukazo baka ci abinci ba tun ɗazu hankalina be kwanta ba sabida baka ci abinci ba" Tausayin jameel ɗinne yakamashi ganin yadda yadamu dashi fiye da kansa,yasan duk ƙoƙarinnan yayine domin shi. Ba musu ya matso yasa hannu ya ɗauki cinyar kazar yasa abakinsa,daɗin daya gauraye bakinsa sosai yatafi dashi,zagewa yayi yaci abincin sosai dan wannan girkin ma yafi na mommynsa daɗi. Bayan sun gama cin abincin,su cincin da dublan din duk acikin jakun kunansu suka saka,sabida taimakon gaggawa,abincin kuma rufe sauran sukayi,sabida dare. Se a lokacin suka samu natsuwa,Jameel ne ya dubi abokin nasa yace cike da kulawa"Gaskiya Hammad yarinyar nan ta iya girki,ba me cewa ita ta girka,ji abinci don Allah sekace a birni" Cikin rashin fahimta,Hammad ya kalleshi,yace"dama yarinyace ta dafo abincin?" "eh yarinya ce dan bata wuce sa'ar su surayya ba,ma'ana bazata wuce 14 to 15 years ba,nono suke siyarwa na roƙeta ta girko mana" Sosai abun yaba Hammad mamaki dan shi de in ze iya tunowa ba ya jin ko gas surayya ta iya kunnawa bare ayi zancen dafa ruwan zafi,to taya yarinya sa'arta za'ace har tafi mummynsa iya girki,ta ya? "Dan haka in munyi settling komai zan bita inga gidansu,dan mu dinga zuwa cin abincin can gidansu mudena sata wahalar kawo mana"jameel ya faɗi yana kallon Hammad ɗin. "ba damuwa "Hammad ya faɗi yana nazarin zancen. "innarta ma tace aymaka sannu gameda ulcer da take damunka "jameel ya faɗi yana murmushi dan yasan bazasu wanye lafiya ba. A fusace Hammad ya dubeshi yace"Au kace bara kaje kayi da ciwon dake damuna,amma wallahi ka cuceni kuma ba inda zani wallahi bazan je gidan nasu ba"ya faɗi sanda ya miƙe ya fice daga tantin. Muje zuwa Surbajo for life 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *don Allah masu cewa asa su agroup ɗinnan kuyi haƙuri ni bana adding,haka kuma bana tura novel private,iyakacina posting a group,kar ki buƙaci ɗaya daga ciki ban miki ba kiji haushi,pls* *3* Har dare Hammad haushin Jameel yake ji,dan shi a duniya ba abinda ya tsana irin a faɗawa stranger yana da ciwon ulcer,aganinshi kallon mayunwaci za'a masa. Haka suka ci abincin se cika yake yana batsewa. Koda gari ya waye,basu wahala ba cincin sukai ta ci da dublan. Wajen azahar Hammad yafara jin yunwa,duk yadda yaso ya daure ya kasa dole ya isa ga Jameel wanda shima tun ɗazu yake kallon hanya yanaso yaga ta ina zata ɓullo. "ya kamata fa kasamo wasu yaran abasu kuɗin suje su girko mana abinci ni yunwa nakeji"hammad ya faɗi sanda ya isa ga Jameel. "karka damu nasan yarinyar jiya zata dawo,tabani tabbacin hakan,mu ɗan jirata kaɗan"Jameel ya bashi amsa cike da kulawa. Hammad Juyawa yayi ya nufi cikim tantinsu,Bayan yaba Jameel ɗin wayarshi ya riƙe masa.kamar jira yana barin gurin Zahrau ta ƙaraso gun Jameel ɗauke da kwaryar nononta,ɗaya hannun kuma ledar abincin data dafo musu,shinkafa da wake dafadukan manja taji alayyahu da albasa se ƙamshi take. Murmushi tayi tace"duk da baku buƙata ba amma na dafo muku wannan,sabida me ulcer nan"ta faɗi tana miƙa masa ledar da kular abincin take. Da Sauri ya amsa yace"mungode sosai wallahi,shima yanzu yagama tambayarki,nace baku zoba tukunna" Murmushi tayi batace komai ba,Wayar da Hammad ya miƙo masa ya riƙe masa ya ɗaga yasa camera yace"yakamata muyi hoton tarihi ko ƙanwata?" Zahra'u murmushi tayi batace komai ba ya fara ɗaukarsu hotuna,tana dariya wani tana murmushi,har seda yagaji ya dena ɗaukarsu selfie ɗin. Kwanikan jiya ya bata,dan dama suna ajiye agefenshi,sannan ya ɗauko kuɗi masu yawa ya bata yace"ki ajiye wannan agurinki ki dinga yo mana girkin,in sun ƙare ki sanar dani zan ƙara miki,sati uku zamuyi anan mu tafi" Amsar ƙuɗin tayi tana murmushi,ta juya tabar gurin ta ƙarasa inda suke siyar da nonon. Ɗaukar ledar Jameel yayi ya nufi gun Hammad,da hanzari,dan yasamu yaci abincin. Ganin jameel da abincin sosai ran Hammad yayi masa daɗi,matsowa yayi kusa dashi yana murmushi duk fushin da yake ya huce,yace"ta zone yarinyar?" "Kana baro gurin tazo wallahi,yarinyar akwai kirki ga sanin ya kamata,kaga yau tun kan musa tayi tayo mana" "naga alamar hakan"Hammad yace sanda ya ciko cokali da abincin ya danna abakinsa. Lumshe ido yayi yana tauna abincin gashide ba nama akasa ba amma daɗin abincin ya wuce inda yake tsammani. Jameel na janshi da hira ko sauraronsa bayayi ya maida hankali kan abincin seda yaji yacika cikinsa tab sannan ya ajiye cokalin. Kamar daga sama suka fara jiyo ƙarar harbe harbe da guje gujen mutane ana ihu. A hankali suka fito daga tantin ga mamakinsu ankashe mutane da dama agurin musamman ƴan talla da suka zo. Harbin ne yafara yo ɓangarensu,da gudu suka nufi bayan wani dutse,hankali atashe,Jameel a firgice ya kalli hammad yace"ƴar filanin nan data dafo mana abinci tana gurin can,bari inje in taimaka mata kar wani abu yasameta" Yayi yunƙurin zuwa harbin ya yawaita dole ya tsaya,guri yayi guri domin tankokin yaƙi aka fito dasu daga cikin barikin aka fara ɓarin wuta tsakanin sojoji da Ƴan bindigar da suka kawo hari garin,dan tuni sun shiga cikin rigagen sun ƙona komai sun kashe mutane,shine suka dawo nan bakin titin. A gigice Jameel yaja hannun Hammad suka ruga da gudu zuwa cikin jejin domin su samu mafaka,sede ƙarar da jameel ɗin ya kwalla ce tasa Hammad tsayawa ya waiwayo yaga me ya samu aminin nasa, Wayyo Allah harbinsa akayi agadon baya,rungumeshi yayi suka faɗi tare,ya tallafoshi yana ƙarajin kiran sunanshi,"No!!!!!!!! Jameel !!!!!!!! wake up!!!!"!!"yana ihun jijjigashi,Jameel wanda idonsa ke shirin lumshewa a hankali yace"ka kula da ƴarfilanin nan Hammad"yana kaiwa nan yafara salati jini na fitowa ta bakinsa. A gigice yake jijjigashi amma ina jikinshi ya riga ya saki. Ihu Hammad yake iya ƙarfinsa yana jijjiga aminin nasa,yana kiran sunanshi,amma shuru, Harbin da ake yowa ta ɓangarenshine yasa ya miƙe da gudu,Ɗauke da Aminin nasa a kafaɗa ya ƙara nausawa cikin jejin,zuciyarshi na masa zafi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Hindatou Auwal,wannan shafi sadaukarwane agareki,bisa dogon nazari da kikeyi kamin kiyi comments akan kowanne post nawa,nagode sosai Allah yabar zumunci* *4* Yana tsaka da gudu,yayi tuntuɓe da wani dutse beyi auneba seji yayi sun faɗi,kanshi ne ya bugu da dutsen amma be damuba ya miƙe sede ga mamakinsa,ko kaɗan baya gani,hannu yasa ya murje idanunsa sam basa gani duhu ne gaba ɗaya ya mamaye idanun nasa. Tashin hankali baa sa maka rana,Hammad dirza idonsa yake iya ƙarfinsa amma ganinsa be dawo ba, Faɗuwa yayi agurin yana kuka,yama rasa me zeyi,wannan wacce irin masifa ce,kuka yake me tsuma zuciya,a hankali ya miƙa hannu yana laluben inda Jameel yake, amma yakasa jinshi. Rarrafawa yayi yana ci gaba da lalubawa,Amma be jiyoshi,ba,abinda be sani ba,inda suka faɗi kusa ne da wani ɗan tabkin ruwa,Jameel cikin ruwan ya faɗa. A hankali ya miƙe yafara tafiya yana ci gaba da laluben hanya,yama rasa ina zebi haka yake tafiya,ya faɗi ya miƙe,haka ya nausa cikin jejin yana zubar da hawaye. Zahra'u ko tunda aka fara harbe harben nan,tasamu ta falla da gudu hanyar rugarsu,gudu take kamar zata tashi sama,har ta iso,sede ga mamakinta gidan nasu gaba ɗaya a ƙone yake,ga gawar innarta kwance a harbeta a kai. Ihu tasaka ta nufi innar tata tana kwalla mata kira amma ina,kifewa tayi akanta tana kuka me tsuma zuciya. Kuka take kamar ranta ze fita,tunowa tayi da Jameel dan haka miƙewa tayi da wani mahaukacin gudu ta koma inda tafito da zummar yazo ya taimaki innarta. Lokacin data iso titin ne yaƙin ya ƙazanta,dan haka tsallaka titin tayi da gudu ta nausa cikin jejin domin tasamu mafaka kamim komai ya lafa taje ga jameel ɗin. Tayi gudu me yawa acikin jejin,ruwan da aka fara yi ne kamar da bakin ƙwarya yasa ta fara neman mafaka,dan batason dukan ruwan sama,wata tsohuwar bukka ta hanga acikin jejin dan haka da gudu ta ƙarasa cikin bukkar tana rawar sanyi. Shigarta ba jimawa shima Hammad ya ƙaraso gurin,jin yataɓa bukkar ne yasa yafara neman hanyar daze shiga ciki,da saurinshi ya shige shima,ƙofar bukkar yashiga laluba har yasamu ya ɗauka ya rufe sabida feshin ruwan dake shigowa.gefe ya samu ya zauna,ga mamakinsa ji yayi ya taɓa mutum a hankali ya ƙara kai hannunsa yana faɗin"waye anan?" Zahra'u wacce tunda ya shigo tsoro yagama cinyeta,tace bakinta na rawa "Batulun inna ce,sun ƙona gidanmu ne kuma sin kashemin inna ta,shine nazo kiran capt Jameel Ahmad yazo ya taimakamin"ta ƙarasa maganar tana kuka. Cikin firgici,yace "kece ƴar filanin dake dafo mana abinci?" Da sauri Zahrau tace "eh nice,kaine abokinsa me ulcer?" Da sauri shima ya gyaɗa mata kai sannan ya shaida mata Jameel ya rasu,sakamakom harbin da akai masa. Sosai take kuka kamar ranta ze fita,daga inda5 yake, yake bata haƙuri gamida rarrashinta. Suna cikin bukkar har dare yayi,sosai ake xuba wani sanyi me rikita mutum,zahra'u se rawar sanyi take sabida zazzabin daya kamata, Shiko Hammad addua kawai yake ruwan ya tsagaita ya fice daga cikin bukkar sabida shi irin mazan nanne masu ƙarfin shaawa koya sanyi ya taɓa shi gabanshi miƙewa yake kamar ze faso masa wando,ga zafin da marainansa suke masa. Addu'a yakeyi azuciyarsa,Zahra'u wacce zafin zazzaɓi yasata neman inda zataji ɗumi a hankali ta matso jikin Hammad bakinta na rawa,tace "Soja me ulcer dan Allah ka lulluɓeni sanyi nakeji"ta faɗi sanda ta kutsa mazaunanta gabanshi ta kwantar da kanta a kirjinshi. Wani abu ne ya tasowa Hammad tun daga tafin ƙafarsa zuwa kansa,runtse idonsa yayi gam yana ambato Allah sanda yaji mazaunan Zahra'u na gugar bananarsa. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *5* Ƙara shigewa jikinshi take,sabida sanyin da takeji,a hankali ya miƙa hannu ya zagayeta,ƙara kwantar da kai tayi ajikinshi tana rawar sanyin. Duk yadda Hammad yaso ya yaƙi zuciyarshi akan Zahrau ina shaiɗanne ya shiga ƙawata mishi ita a zuciyarshi.. A hankali yake shafa kanta,sannu a hankali ya zame ɗankwalin dake kanta,gashin kanta yake wasa dashi, A zuciyarsa beson abinda yake matan amma shaiɗan yariga dayafi ƙarfinsa, Ƙoƙarin kwance mata zani yake,se alokacin ta farga ta fara riƙewa,ƙarfi ya gwada mata ya rabata da zanin yayi fatali da ɗan wandon dake jikinta, Sanda ya afka mata wata gigitacciyar ƙara ta saki sabida azabar datakeji,cikin kuka take faɗin"soja me ulcer ba kyau kar kayimin,don Allah ka tausayamin,kayi haƙuri,soja me ulcer!!!!!!"haka take kuka tana dukan gadon bayansa. Hammad shima kukan yake,yayi iya yinshi wajen ganin ya kaucewa faruwar hakan amma ina ciwon da marainansa ke masa da shaiɗan su suka taru sukai galaba akanshi. Be saurara mata ba seda buƙatarsa ta biya,Ya gangare gefe yana kuka,baiwar Allah kukan ma gaba ɗaya babushi a idonta ware ido kawai take cikin duhu, A hankali ya miƙa hannu ya lalubota jikinshi ya janyota ya rungume yana cigaba da kukan,"Kiyi haƙuri da abinda nayi miki,sharrin zuciyane,kiyafemin nayi alƙawarin kulawa dake har ƙarshen rayuwata,zan miki gata in zamo katanga agareki,ina matiƙar ƙaunarki ƴarfillo"kukane yaci ƙarfinsa yayi shuru. Lamo tayi ajikinshi bata ko motsi se hawaye dake biyo fuskarta,a haka suka kwana kowa be runtsa ba,shi zazzabi itama haka. Ratsowar haske cikin bukkar ne yasa Hammad farkawa daga baccin daya saceshi,lokacin itama zahra'u baccin takeyi. Kwantar da ita yayi aƙasa ya rarrafa ya fita daga bukkar,neman inda ze samu ruwa yana fitowa yafara laluben hanya,sabida duhu kawai yake gani,yana cikin tafiya yayi karo da bishiya ya yanke jiki ya faɗi ƙasa sumamme. Zahra'u farkawa tayi taga se ita kaɗai a bukkar shi ya fice,se agogon hannunsa dake ajiye agefe,a hankali ta miƙe jikinta na mata raɗaɗi ta ɗaura zaninta tana kuka,agogon ta ɗauka ta fito da ƙyar daga cikin bukkar tana kuka.dan tafiyar da ƙyar take yinta. Sojojin bada agajin gaggawane suka shigo cikin jejin,anan suka ci karo da Hamnad yashe aƙasa da hanzari suka ɗaukeshi suka fice dashi da gudu kasancewar sunga yana da rai,suna kaishi bakin barikin cikin motar ambulance akasa shi da sauran sojojin da suka samu rauni a kayi kaduna dasu asibitin 44. Da ƙyar Zahrau ta ƙaraso bakin titin tana kuka,isowarta tayi daidai da isowar motar ɗibar ƴan gudun hijira,ganin ƴan ƙauyensu da yawa agurin harda ƙawarta Hanne yasa batai tunanin komai ba itama tashiga motar,guri guda suka zauna da hanne suka rungume juna suna kuka sabida itama hanne an kashe iyayenta. Tunda motar ta taso bata tsaya ko ina dasu ba se sansanin ƴan gudun hijira dake Abuja. koda suka isa tantina suka samu an kafa musu agurin. Banɗaki Zahrau tashiga sabida ta wanke ruwan dake zubo mata tun da safe,ga mamakinta harda jini tagani gawata ƴar tsoka dake lilo kamar leda koda ta ja zafi taji dole tasaki ta wanke jikinta sannan tayi wankan tsarki ta fito,tana rawar sanyi sabida da ruwan sanyi tayi. Gurin hanne ta koma ta zauna tana cigaba da kuka,yayin da azuciyarta take tsinewa soja me ulcer bisa keta mata haddin da yayi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *6* "ƴarfillo!!!!!!!!!"ya ambata da ƙarfi sanda ya farka a gadon asibiti yana laluben ta,faɗowa yayi daga kan gadon yana ihun kiran sunan ta. Da sauri sojojin dake kula dasu suka zo suka riƙeshi,dambe yake iya ƙarfinshi yana kiranta,"ƴarfillo kina ina,ki zo nan kusa dani,kar kimin nisa,don Allah kiyi magana injiki,kitaimakeni kiyi magana mana,nace kiyi haƙuri,ko baki yarda dani bane,nace zan kula dake,zan ɗaga darajarki fiye da ta kowacce mace me gata"sambatun da Hammad yake kenan sanda ya farka a asibiti.allurar bacci aka masa ko zaa samu sauƙin sambatun. A can sansanin ƴan gudun hijira ko masu kawo sadakar abincine suka zo dan haka kowa da gudu yaje ya hau layi,banda Zahra wacce cinyoyinta ke mata mugun ciwo,zaune take ta kife kanta akan guiwowinta tana kuka, Haka aka gama rabon abincin ita bata samuba,se hanne ce ta sammata nata.shima daƙyar ta iya ci sabida bakinta ɗaci yake mata. Haka suka kwashe tsawon kwanaki uku,Zahra zuwa lokacin bata iya ko tafiya sede rarrafe,ga wani ruwa data rasa ko na menene dake bin cinyoyinta.tayi kukan tayi kukan har ta gaji.gashi ba suturar arziƙi ke garesu ba haka take zaune ƙuda na bin ta.hanne kanta yanzu ta gujeta sabida warin da zahran take. Duk sanda zaa kawo abinci zahra bata samu sabida ƙyamarta da akeyi,hakan ne yasa take fita daga sansanin da rarrafen taje,bakin titi tayi bara dan ta samo abinda zata ci.cikin ikon Allah kuma tana samowar seta koma gefe taci ta ɓoye sauran. Acikin sati biyu duk wanda yaga Batulun inna bazece ita bace,gaba ɗaya ta sauya,tazama abar tausayi. Acan kaduna ko,lamarin na hammad ba sauƙi,dan gaba ɗaya kwakwalwarsa tasamu matsala,a birkice yake,arana seya kira ƴarfillo yafi so dubu,kuma yana dukan duk wanda yazo kusa dashi. Hakanne yasa aka nemo iyayenshi sukazo aka basu shi domin suje su nema masa lafiya. Allah sarki,a ɗaɗɗaure aka sashi a mota sabida dukan da yakeyi,shima seda aka masa allurar bacci sannan akai nasarar fita dashi. Alhaji Nasir Abubakar shine mahaifin Hammad,me hamshaƙin me kuɗine,wanda sunanshi ya kewaye ko ina a ƙasar nan harma da ƙasashen ƙetare.ƴaƴanshi biyu Hammad da Surayya,se matarsa hajiya maryam,dukansu asalinsu ƴan gombe ne. Alhaji ba abinda yakeso a duniya sama da ɗansa Hammad,duk wani buri nasa na duniya akan Hammad ya ɗorashi,lokacin daya ga halin da ɗan nasa yashiga kuka yake da idonsa kamar ƙaramin yaro.dan shi dama a dole yabar Hammad ya shiga aykin soja,dan kawai ya nuna yana sone. Hammad matashine ɗan kimanin shekara 30 da haihuwa,bayan kammala karatunsa na secondry,mahaifinshi oxford university ya tura shi inda ya karanci gynocology,wato likitan mata,inda yasamu sakamako me kyau bayan kammala karatun. Lokacin daya dawo gida nigeria,seya samu ƙasar na cikin yanayi na fama da rashin tsaro,ana kashe mitane basuji ba basu gani ba,wannan dalili ne yasa Hammad da Amininsa jameel suka faɗa aykin soja,wanda mahaifin hammad yasaki ƴan mazan kuɗi aka basu manyan muƙamai,bayan sun samu horo na musamman asansanin sojoji dake NDA kaduna. sunason taimakawa ƙasarsu da dukkan ƙarfinsu. Wannan kenan. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *7* *Bayan shekara ɗaya* "Modibbo ɗiyata zata mutu a sansanin ƴan gudun hijira,kataimaketa!!!! kataimaketa!!! kataimaketa!!!!!!!!!" A Razane ya farka daga baccin da yake,wani gumine ya karyo masa me zafi,gudun AC dake ɗakin ya ƙaro,sannan ya samu guri yazauna yana tunani gameda mafarkin da yake yi da Hauwa ƙanwarsa,wacce sanadin faɗan da akayi a garinsu yasa ta ɓace wanda sunyi cigiya har sungaji. To shi wannan mafarkin da yake da ita me yake nufine,yau kusan kwana uku kenan seyayi mafarkin,ɗiyarta to dama ta haihune ko ya abun yake,a iya saninshi hauwa nada matsalar rashin haihuwa,kuma mijinta ankasheshi a faɗan da akayin. Haka de yayi zugum shi kaɗai a ɗaki yana tunani,to shi wanne sansanin ƴan gudun hijira zashi,?taya ze iya gano ƴar da be san kamanninta ba,?to bama wannan ba shin mafarkin gaskiya ne?wainnan tambayoyi sune ke yawo a kansa da ya rasa amso shin su. Haka ya kwana be runtsa ba,da gari ya waye bayan yayi sallar asuba ɗakin matarsa ya nufa, Da faraarta ta taso ta tarbeshi,bayan sun gaisa ne,tace cike da kulawa"Alhaji naga kamar kana cikin damuwa?" "Hajiya kwana biyu ina cikin damuwa,hauwa kullum se tazo amafarkina tana cewa in taimaki ɗiyarta,a sansanin ƴan gudun hijira ni na kasa gane kan wannan lamari wallahi"ya faɗi cike da damuwa. "ka kwantar da hankalinka baban Muhammad,wataƙila akwai wani abu me muhimmanci gameda mafarkin nata nide ashawarata da ka fara duba sansanin ƴan gudun hijirar kagani ko wani taimako suke buƙata yasa hauwan ke zuwa ma a mafarki" "kema kin kawo shawara hajiya,zanyi hakan in yaso duk week end na dinga zagayawa guraren da ƴan gudun hijirar suke,dan abun akwai ɗaure kai wallahi" Haka de suka gama jajantawa modibbo ya miƙe ya fice zuwa ɗakinshi,wanka yayi ya kimtsa sannan ya dawo dinning suka ci abinci,agurin cin abincin ne yace "Munyi waya da Muhammad ɗazu ya shaidamin ƙarfe biyu na rana zasu iso, kuma hajiya babba jikinta da sauƙi,shiyasa ze taho,ki tanaji komai,ni zan fita,zan jima kan in dawo" murmushi Hajiya tayi sannan tace"lalle Muhamnad yaci saa da hajiya babba ta barshi yataho,ita da tace se ta masa aure sannan ze dawo" Dariya sukayi irin ta girma sannan yace"hala ta masa matar ne shiyasa tabarshi yataho" Miƙewa yayi yana kallon agogon hannunsa yace"hajiya bari in ƙarasa office,zamuyi waya,in kuma naga da lokaci zan ɗan leƙa sansanin ƴan gudun hijira dake nan kusa" A dawo lafiya tay masa sannan ya fice da hanzari,bodygurd ɗinsa suka mara masa baya. Ƙarfe huɗu modibbo ya baro office,bayan yayi sallar la'asar,kai tsaye wani gidan abinci ya nufa, domin yaci abinci kamin ya wuce sansanin ƴan gudun hijirar. A kan idon Zahra motocinsa suka faka,tana can ɗayan gefen titin,da ɗan saurinta ta taho tsallako titin dan tasamu tayi bara agunsu ko zasu taimaka mata,dan kwananta biyu yau bata ci abinci ba,agalabaice take ga ulcer ta data tashi,yanzu ko gabanta ya koma ciwo,yana fitar da wani wari me ɗaga hankali,ko giftawa kayi ta gunta se kaji warin,shiyasa duk inda tayi ake korar ta,hakanne yasa take samun kan bola tayi zamanta,gudun kar akoreta. Cikin rashin sani mota tayi ciki ciki da ita lokacin da take ƙoƙarin tsallakowar. Ƙarar burkin motar ne,yaja hankalin mutane da dama, ciki harda modibbo dake ƙoƙarin shiga gidan abincin. Da gudu me motar daya bugeta yabar gurin be tsaya ba. A Hanzarce Modibbo yayiwa bodygurd dinshi umarnin su ɗauko wanda aka buge susa a mota, Hakan sukayi,sede warin da takeyi ne,ya hanasu kuma shiga motar da sauri suka ja baya har modibbo ya ƙaraso. Warin shi kanshi ya ɗaga masa hankali,shiyasa be tuhumesu me ya hanasu shiga motar ba. Tsayawa yayi shima yana nazari kamin ya ciro waya ya kira matarsa kasancewarta likita,tana ɗagawa yace"Hajiya akwai emergency yanzu wani ya buge wata mahaukaciya kuma ya tsere,in kaita asibiti ne zaki je yanzu ko in kawota gida?" "Gaskiya ka kawota gida sabida muhammad be daɗe da dawowa ba bazan iya fita in barshi ba,amma in kukazo naga yanayin lalurar dole se anje asibitin semu tafi". Yana kashe wayar ya faɗa motar da kansa yaja,da gudu suka shiga sauran motocin suka mara masa baya zuwa gidan. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *8* A harabar gidan yayi parking,tun kan ya gama tsayawa Hajiya da Muhammad suka fito,cike da damuwa yafito daga motar,sannan yayi umarnin da a ɗaukota akaita boysquater dake gidan. Ba musu masu tsaron lafiyar tashi suka ɗauketa kamar yadda ya buƙata,ba hajiya ba hatta Muhammad ya kaɗu dajin warin da takeyi,haka aka wuce da ita ciki. Jummai da Asabe Masu aykin gidan hajiya ta kira bayan sunzo tace"ku kwashi kayan wanka maza kuje kui mata wanka,ku tabbatar da cewa komai na jikinta kun wanke ganinan zuwa" Amsawa sukayi da sauri suka wuce aywatar da abinda tace.kallonta takai gun Muhammad wanda gaba ɗaya Babu annuri a fuskarsa tace"Muhammad bari inje in dubata bazan jimaba zan dawo" "Mummy wannan warin fa ze iya cutar dake,gaskiya da aba direba ita yakaita asibiti,nan akwai matsala"ya faɗi cikin yanayin damuwa. "karka damu bari in dubata ba abinda ze sameni"ta faɗi sannan ta juya ta bi bayan su jumman. Se a lokacin Muhammad ya ƙarasa gun mahaifinshi yana murmushi ya ɗan rusuna yace "sannu daddy" Dafoshi yayi yana murmushi yace "Yauwa ɗan gidan daddy ya hanya,ya kuma hajiya da jikin" "hanya Alhmdllh,hajiya kuma ta warke sosai" Daga haka suka shiga ɗan taɓa hira kaɗan suna jiran hajiya ta fito suji in agidan zata diba mara lafiyar ko asibitin zaa tafi. Hajiya lokacin data shiga toilet ɗin kusan kukane yakusa kwace mata ganin yadda gaban mara lafiyar ke shirin lalacewa. Safa tasaka sannan ta tara ruwa me zafi,tasa detol,sannan ta tsomata acikin ruwan ta fara wanke gurin,wayyo Allah na gurin yauƙi yake gashi har wani kore kore yake,ga uban wari. Hajiya na fara wankewa tsananin azabar da zahra taji yasa ta farkawa daga suman da tayi ta kwalla wata ƙara. A gigice Daddy da Muhammad suka nufi boysquater ɗin,sede suna shiga jummai ta dakatar dasu a falo ta hanyar shaida musu wanka ake mata. Kimanin awa guda Hajiya ta kwashe tana sauya ruwa tana wanke gurin Zahra kuka take iya ƙarfinta tana kiran sunan Allah. Kan kace me tuni wannan azababben wari ya tafi se ɗan wanda baa rasa ba,doguwar riga ta marasa lafiya hajiya tasa mata sannan suka ɗaukota zuwa ɗakin da hajiya ta ware domin kula da marasa lafiya na gida,ba abinda babu aciki. Kan gado ta ɗorata,sannan ta fara wanke duk inda taji rauni sakamakon bigeta da mota tayi.seda tagama tsab sannan ta buɗe gaban nata ta kawo fitilar likitoci ta haska,sosai tausayinta ya kamata,wannan sashin ba ɓangarenta bane shiyasa bata fahimci ko matsalar menene ba. Kashe fitilar tayi sannan ta rufeta,tasa jummai ta kawo mata abinci,ayko kamar tsohuwar mayunwaciya haka takecin abincin har ta cinye tasha ruwa, Magunguna hajiya ta bata,sannan ta kwantar da ita ayko kamar jira bacci yayi awon gaba da ita,sosao tausayinta ya taɓa zuciyar hajiya,yarinya ƙarama amma ta haɗu da matsalar taɓin hankali,dan atunaninsu su dika mahaukaciyace. Falo ta dawo gun su muhammad da Alhaji tace cikin damuwa "Alhaji ni nayi nawa,sede yarinyar nada matsala a al'aurarta,shine nake ganin ko de A kaita Hammad Hospital ne,kaga can akwai kayan ayki zata fi samun kulawa,tunda can dama na ɓangaren mata ne"hajiya tace cike da damuwa. "wanne irin Hammad hospital,menene zaay mata acan wanda ɗanki Muhammad baze iyaba,ko kin raina kwarewarsa ne,da har kike cewa akaita wani guri bayan ga abu agida"cewar Alhaji yana duban Muhammad. "Mummy zan dubata ingani insha Allahu baze gagara ba,abinda zaay mata a wancan asibitin nima shi zanyi insha Allahu"cewar Muhammad. juyawa hajiya tayi yabita abaya zuwa inda Zahra take kwance tana bacci. Safa yasaka a hannu sannan ya kunna fitilar likitoci ya matsa da ita gabanta hajiya ta buɗe masa gaban na zahra. A Hankali ya duƙa yana kallon gurin,yasa hannu ya ruƙo wannan tsoka dake lilo itama ya ƙare mata kallo, tsawon mintuna arba'in ya kwashe yana karantar gurin sannan ya ɗago ya cire glass ɗin fuskarsa,sosai damuwa ta bayya na a fuskarsa idanunsa sukayi ja,tsigar jikinshi har tashi take yace "mummy fyaɗe aka mata,kuma a ƙalla ya kwashe watanni da yi matan,kuma anji mata ciwo agurin,wanda sanadin hakan ta kamu da yoyon fitsari,ga infection me ƙarfi daya kama gurin wanda in baayi da gaske ba ze iya rikiɗewa yakoma cancer" .Salati mummy tayi sannan tace"oh ni jamaa yaushe zasu fara tsorom Allah ,yarinya ƙarama a haike mata wannan wanne irin cin zarafine" "mummy muje inyi list na abinda zaa buƙata,dan akwai buƙatar ayi mata ayki yau ɗinnan ayi mata plushing ɗin infection ɗin sannan a ɗorata akan magani"cewar Muhammad bayan ya cire safar dake hannunsa ya wanke Hannunsa suka fito ransa Aɓace ya rasa dalili,ko kaɗan baya ƙaunar akawo masa yara an musu fyaɗe ransa ɓaci yake ji yake da ze ga wanda ya aykata musu ba makawa seya kasheshi . Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *9* A daren duk abinda ze mata yayi mata,iya azaba zahra tasha ta,duk wanda yaganta seya tausaya mata,haka ya gama komai,sannan ya barota kwance kamar matacciya. Ɗakinshi ya wuce kai tsaye kan kujera ya faɗa yana maida numfashi,wayarshi tayi ƙara da sauri yakai idonsa gurin,Amininsa kuma babban likitan mata na asibitin Hammad Hospital,shi ke kiransa. Ɗagawa yayi ya kara wayar a kunne yace "ya kake?" Daga can ɓangaren ya amsa masa "kaganni wallahi se yanzu zan bar office,tun safe ina asibiti har na gaji," "munyi ɗaya kenan,nima yanzu fitowata daga wani aykin gaggawa kenan?" "Wallahi da naso in shigo gidanku yau sabida gobe weekend,inaso in je falgore dubo ƴarfillon nan inga ko zaa dace,to se kuma ayki ya riƙeni,dama so nike in ce ko zaka rakani" Murmushi muhammad yayi me sauti sannan yace"na gaida na ƴarfillo,Allah de ya yanke maka wannan wahalar," Dariya dukansu sukayi,sannan daga can ɓangaren yace "aboki bazaka gane bane,wallahi ina matuƙar tausayawa yarinyarne shiyasa" "Na jima da fahimtar hakan,kaga in Allah yasa ka ganota kuma kaga tayi kalata kaga shikenan seka aura min ita,adena cemin gouro"muhammad yafaɗi yana dariya.Dan yasan ya tsokano abokin nasa,ilai kuwa bece komai ba ya kashe wayar. Wata dariyar muhammad yayi sannan ya ajiye wayar ya miƙe ya shiga wanka dan jikinshi duk ciwo yake,danma mummynsa na gurin tana taimaka masa. Tsawon watanni biyu zahra ta kwashe Muhammad ke kulawa da ita,zuwa yanzu ƙafa tasamu tana tafiya kaɗan kaɗan. Sosai take samun kulawa agurin mummy,safe darana da yamma ita ke mata wanka,ga ruwan zafi datake yawan sata aciki ta zauna. Zahra farinta yasoma dawowa ga wata ƙiba da tayi kamar ba mara lafiya ba,yanzu komai takeso tana samu,sede ba uhm ba uhm uhm ido kawai take binsu dashi ko wanne lokaci. Yau zaune suke ita da hajiya a falo tana bata kankana tana sha,Muhammad ya shigo falon,bayan sun gaisa da hajiya ya dubi zahra sannan yace "hajiya jikin yarinyat nan da sauƙi,yakamata akaita asibitin mahaukata aduba lafiyar kwalwalwarta,shurun tayi yawa" Kamar jira yana saukewa zahra cikin muryar marasa lafiya tace"lafiyata ƙalau ni ba nahaukaciya ba ce" Ba muhammad da hajiya ba hatta daddy dake ƙoƙarin shigowa falon yayo mamakin maganarta. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *10* Murmushi mummy tayi ta dafo kanta tace "ɗiyata sauƙi yasamu kenan?" Murmushin itama zahra tayi ta sunkuyar da kai ƙasa, Daddy ne ya ƙaraso gurin ya zauna sannan yace"dama wannan lokacin nake jira kuma gashi Allah ya kawo mu,zamu so ki sanar damu ko ke wace ce,dan musan taya zamu taimakeki ki koma ga danginki" Hawayene ya zubowa zahra tasa hannu ta goge,sannan tace"ni bani da dangi,baffana yayi hatsari ya mutu,innata ƴan bindiga sun kasheta,tade taɓa shaidamin muna da ƴan uwa a gombe,kawu modibbo amma sun bar gomben kuma batasan inda zata gansu ba" Kallon kallo suke tsakanin hajiya da Alhaji,bakinsu har rawa yake gun jefo mata tambayar"ya sunan innar taki na Aynihi?" "hauwa'u sunanta"ta basu amsa. Rungumota hajiya tayi jikinta tana hawaye tace"tunda nake kallon fuskarki naga kamar nasanki,amma na kasa gasgata hakan,ashe ko ikai fuskar hauwa nake gani ataki fuskar,Allah mungode maka" Daddy sosai yake murna da ganin ɗiyar ƴar uwarshi,hotunan inna nada ya nunawa zahra ayko murmushi take tana faɗin"innata ce wannan dama kunsanta" Daddy ya gabatar mata da kanshi da iyalinshi a matsayin dangin nata yamata bayanin komai,ayko itama kuka tasa najin daɗin ganinsu. Shide Muhammad abun koma masa yayi kamar a film,daga neman shawarar akaita gidan mahaukata shikenan abu ya juye ta komo ƴar uwarsa. Basu bar falon ba se da dare yayi sosai anata hira,sosai daddy yasaki jiki da zahra wacce yake kallo amatsayin sauran danginsa da suka rage masa a duniya. Washe gari da safe bayan muhammad ya duba zahra,cire safar hannunshi yayi ya janyo kujera ya zauna yana fuskantarta,ita de tunda ta fahimci shine ke dubata kunyarshi takeji,da ƙyar take iya haɗa ido dashi. "zahra kin bada labarin komai naki,amma baki sanar damu wanda kuma ya miki fyaɗe ba?wanda a matsayinmu na ƴan uwanki zamu so musani"muhamnad yace cikin tattausar murya. Hawayene ke biyo idonta a hankali tace"na barshi a matsayin sirrina,don Allah karka kuma tambayata"ta faɗi cikin kuka. Taɓe baki yayi sannan yace"bazan kuma ba,amma kisani in ni baki faɗa min ba dole zaki faɗawa mijinki ay"yana kaiwa nan ya fice daga ɗakin. Hankalin zahra yayi ƙololuwar tashi jin furucin muhammad,tabbas dole zata sanar da mijinta wannan mugun labarin,duƙar da kanta tayi ƙasa tana kuka me tsuma zuciya. A haka mummy ta shigo tasameta,sosai hankalin mummy yatashi janyota tayi jikinta tashiga tambayarta abinda yafaru,cikin kuka zahra tace"mummy yanzu rayuwata a haka zata ƙare kenan,bazan taɓa aureba,in ko zanyi auren dole sena cewa mijina anmin fyaɗe? inde hakane nida aure har abada"ta ƙarasa maganar cikin kuka. Tausayintane ya kama mummy ta shiga rarrashinta da duk wata kalma me daɗi,da ƙyar tayi shuru. Mummy ɗakin daddy taje tasameshi yana shirin fita,ganinta cikin yanayin damuwa ne yasa ya nemi guri ya zauna yace"hajiya lafiya kuwa?" Cikin damuwa tace"Alhaji yarinyar nan na cikin damuwa gameda fyaɗen da aka mata, baka ganin akwai buƙatar a binciko ko waye a hukuntashi sannan asa shi dole ya aureta?" Shuru Alhaji yayi na ɗan lokaci sannan yace"nemo ko waye beda wani amfani,fyaɗe de anriga an mata,ba abinda ze sauya hakan,kuma ni modibbo inde na isa da Muhammad to tabbas shine ze auri Zahra,dan shi kaɗai ze rufa asirinmu" Mummy itama ta gamsu da bayanin na alhaji,dan haka kwarin guiwa ta ƙara bashi kan ƙudirin nasa,sabida Allah yasani tana tausayin zahra matuƙa. Alhaji be samu zama da Muhammad ba seda dare bayan ya dawo daga gun ayki. Lokacin daya sanar dashi hukuncin daya yanke akanshi da zahra muhammad kaɗanne beyi fitsari a wando ba sabida firgici,bakinsa har rawa yake yace"daddy don Allah kayi haƙuri kabar maganarnan,nifa bana sonta,gaba ɗaya zahra nawa take da har zaay batun aurenta,ni tayi min ƙanƙanta daddy pls" Yafaɗi kamar zeyi kuka. "muhammad ba shawara fa nake nema ba,hukuncin dana yanke nake faɗa maka,wannan duk raayinka ne,ba nawa ba,nan da wanne lokacine zahra zata iya warkewa gaba ɗaya" daddy ya buƙata cikin haɗe rai. Jikin Muhammad a sanyaye yace "wata guda" "nasa lokacin auranku nan da watanni biyu masu zuwa,na ɗauke maka komai,kaje ka fara shiri"daddy ya faɗi sannan ya miƙe yabar gurin. Muhammad na zaune kamar wanda aka dasa,yama rasa me zeyi yaji sanyi aransa,da ace ze iya kuka to ba shakka kukan ze ta rusawa. A Hankali ya miƙe ya nufi ɗakinshi jiki a sanyaye ya faɗa gado yana nazari,shide gaskiya tayi mishi ƙanƙanta a aure to in ya aureta yace ya auri wa?shi fyaɗen da aka mata ba damuwarshi bane kawai de shi yafi son mace ƙatuwa ne. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *11* Muhammad tsawon sati guda ya kwashe ba inda yake zuwa sabida firgicin da yake ciki,sosai zancan auransa yasakashi,a damuwa, Zahra sanda mummy ta sanar mata auranta da muhammad sosai taji daɗi,sabida taga ɗan uwanta ne,ze rufa mata asiri,dan haka bata da damuwar komai aranta.burinta Allah ya nuna mata lokacin.dan ita tun haɗa idonta dashi na farko taji ya kwanta aranta. Sosai walwalarta da jin daɗinta ya ƙaru agidan ba mummy ba har daddy ya fahimci hakan,wani sanyi yakeji aransa sabida ya mata abinda takeso. Mummy gyara zahra take da duk wani abu data san baze cutar da lafiyarta ba,,cikin ƙanƙanin lokaci zahra tayi wani kyau na musamman fatarta ta murje tayi fari har wani sheƙi take,gashi yanzu ba wata rama ajikinta,sema wata ƙiba data mulka,zahran inna kenan matashiya ƴar kimanin shekaru goma sha shida.kyakkyawa ajin farko, Saura kwana biyu ɗaurin aure,muhammad na zaune a lambun gidansu zahra ta ƙaraso gurin,yana ganinta ya ɗauke kai kamar be ganta ba,murmushi tayi dan tasan baya sonta,ita ko sonshi take dan haka zatai haƙuri da duk wani halinsa har shima ya sota,gefenshi taje ta zauna,kamshin da take ne yasashi ɗago kai ya dubeta,sannan ya maida kansa gefe. "yaya dama inaso in baka haƙuri ne akan auran dolen da zaay maka" Ɗagowa yayi ya dubeta rai aɓace yace"au auran dolen ni kaɗai zaayiwa kenan ke banda ke?" Murmushi tayi kumatunta suka lotsa tace"banda ni gaskiya,kai de za'a yiwa,ni auran nagani inaso za'a min,"ta faɗi a kunyace. Tsayawa yayi,yana ƙare mata kallo,tattaro hankalinshi yayi gaba ɗaya kanta,hannunta ya kamo ya dibeta a tsanake yace"zahra ni kikeso?"yayi tambayar a tsanake. Murmushinta me sanyi tayi sannan tace "Tunda naganka,naga kuma irin taimakon daka ba rayuwata da lafiyata,yaya muhammad naji ina sonka,wallahi da gaske nake har raina"ta ƙarasa maganar kamar zatai kuka. Yatsun hannunta yake kallo,sannan ya ɗago ya dubeta yace"zahra to ya zakiyi in kika fahimci ba matsuguninki a zuciyata?" "addua zanyi,wataran zaka soni"ta bashi amsa batare da damuwar komai ba. Murmushin takaici yayi sannan yace"to in kuma ba kya cikin kalar matan da nake so fa?" "Zanyi ƙoƙarin maida kaina kalarsu insha Allahu"tabashi amsa. "to ay ni zahra gaba ɗaya kin min ƙanƙanta a aure,taya zan iya zaman aure dake?" "wataran zan girma yaya,in zama babba,sede ko kace sauran wanine baka so,inaga shine kawai dalilin daze hanaka aurena"ta ƙarasa maganar tana kuka, Runtse ido yayi maganar na masa ciwo a zuciyarsa,a hankali ya dubeta yace"to naji zahra tashi kije kar mummy ta nemeki," Miƙewa tayi a hankali,tabar gurin tana waigenshi. Shima miƙewa yayi yaja motarsa zuwa Hammad hospital dan ya sanar da amininsa halin da yake ciki,dan barin kashi a ciki baya maganin yunwa. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *12* A harabar asibitin yayi parking,sannan ya fito ya taka zuwa office ɗin aminin nasa. Da sallamarsa ya shiga office ɗin cike da fara'a ya taso suka rungume juna,suna ɗan dukan juna a baya,sannan suka koma kan doguwar kujera suka zauna. Muhammad ne ya fara magana cikin yanayin damuwa"Abokina ina cikin damuwa fa,?" "wacce irin damuwace wannan,?"abokin nasa ya buƙata cike da kulawa. "jibi daddy ze ɗauramin aure da wata ƴar ƙanwarsa,na rasa inda zan tsoma raina". A razane ya miƙe tsaye yana ja da baya,take duk wani annurin fuskarsa ya kauce kamar wanda yacewa gobe ze mutu. Cikin kakkausar murya yace"HAMMAD kana nufin alƙawarin auren ƴarfillo daka lalatawa rayuwa yatashi a banza kenan?" Miƙewa muhamnad yayi ya ƙaraso kusa da abokin nasa ya dafa kafaɗarsa yace"JAMEEL kafi kowa sanin irin son da nakewa ƴarfillo,wallahi babu macen dana keso a zuciyata sama da ita,kullum jameel bana iya bacci sabida ita,wallahi akan ƴarfillo zan iya ɓata ran kowa,sede itama wannan dazan auran akwai abun tausayi game da itan,kwatankwacin kaddarar data faɗawa ƴarfillo itama hakanne,wallahi zan auri yarinyar ne,kodan jihadin da zanyi na auranta Allah ya kawomin ƴarfillo na cikin sauƙi,pls jameel in baka fahimceni ba bame fahimtata"muhammad yayi maganar kamar zeyi kuka. Waigowa jameel yayi,ya dubi hammad yace "b haka bane hammad ay kai mijin mace huɗune,bana de so ne sanadin auran da zakayi ka mance da ƴarfillo shine yasa" "har abada bazan mance da ita ba jameel,kuma zanci gaba da nemanta har se inda ƙarfina ya ƙare"Muhammad yafaɗi cike da tabbatarwa. Jameel kwantar masa da hankali yaci gaba dayi akan auransa da zahra,inda yace ya daure yayiwa daddy biyayya hakanne zesa in ya kawo ƴarfillo ya amince ya aureta. Sosai Muhammad ya gamsu da shawarar aminin nasa,duka yakaiwa jameel yace yana dariya"wato jameel,da ace yadda kanka ke kawo wuta haka zuciyar ka take da nigeria batayi asarar soja ba,amma wai daga harbi ɗaya a baya,sega resigning letter wallahi ka bada maza,ay gashi nan ka ƙare a kallewa mata al'aura,da wuri zaka makance"ya ƙarasa maganar yana dariya. Duka jameel yakai masa yace"ay duk namijin da baya gudu baya tsawon rai,da asara gara gidadanci,taya na hango lahirar nasha da ƙyar zan bari a ƙarasa ni,kaima kaga zaka iya ne shiyasa baka fita ba" "bazan taɓa barin aykin soja ba Jameel sede in ze shiga tsakanina da ƴarfillo to tabbas zan fita". Haka de sukai tayiwa juna barkwanci,basu rabu ba se dare,agajiye muhamnad ya dawo gida,zuciyarshi fal farinciki kamar yaga ƴarfillonsa. To bari mu waiwaya baya😄 Kowa ta turo data se in ci gaba😎 Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *AURE DA HAIHUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Page 13* Mikewa tayi ta koma dakin ta, kudi ta dauko tasa hijabi,ta nufi gun megadi,yana hango ta nufo shi yataso da sauri yadan risina yace "barka da safiya hajiya,me kike da bukata?"amsawa tayi cikin sakin fuska tace"baba don Allah cefane nakeso kayomin,a wuse market," "To badamuwa ranki ya Dade kawo aje ayo miki" Lissafa masa komai tayi sannan ta bashi kudin kimanin dubu tamanin,yatafi . Kulle gidan tayi ta ciki sannan ta koma cikin gida,wanka ta shiga sannan ta shirya ta dawo falo zaman jiran akawo mata cefanen. Baa jima sosai ba megadi yashigo mata da sakonta bayan ta bude masa gidan,sosai tai masa godiya sannan ta kwashe komai takai dakinta. Dan karamin gas din datasa ya siyo mata ta kunna ta daurayo tukunyar daya siyo mata tazo ta hada komai ta Dora indomie acikin dakin Nata. Dan duk abinda zata bukata seda tasa ya siyo mata. Haka taci gaba da gudanar da rayuwarta a kulle acikin daki,koda wasa batason ganin Rayhan, shiyasa ta kulle kanta aciki,sabida akwai toilet acikin dakin Nata, A nashi bangaren Rayhan ko tunda ya fice yabar gidan,kotu yaje ya shigar da karar doctor Amina sakamakon abinda sukawa matarsa,inda alkali yabada sati biyu su hallara agabansa. Lokacin da sakon ya riski doctor Amina,tashin hankalin data shiga,bashida adadi.Neman Farhan take a waya tun lokacin data ga su Rayhan din amma bata shiga,wannan shine yakara daga hankalinta. Ranar shiga kotun da safe Rayhan yaje kofar dakin na safna yace cikin dakewar murya. "Ki bude kofa ki fito mu tafi kotu Dan yau alkali yabada mu hallara agabanshi ina jiranki a mota"yana kaiwa nan yayi fucewarsa abunsa Safna jin maganar tayi kamar saukar Aradu,yau itace Rayhan yakai kara kotu?wannan wacce irin masiface. Tunda ya fada tasan dagaske yakeyi,Dan karya bata daya daga cikin halayensa. Jiki asanyaye ta janyo hijab tasaka,ta zura takalmi ta fito.bayan ta kulle dakinta. A motar ta sameshi yana cika yana batsewa,ba me cewa shine Rayhan din ta me yawan murmushi. A harabar kotun suka samu doctor Amina ma ta iso ita da maaikatan da suka gudanar da aykin. Karasawa gunta Safna tayi suka gaisa,inda doctor Amina tace"Safna kinga kaddara ko?" Hawaye ne suka gangaro daga idon Safna masu zafi sannan tace"doctor ina cikin tashin hankali" Karasowar Rayhan gurin ne ya katse musu hirar,inda ya dakawa Safna tsawa da cewa "wuce mutafi".ba musu tabishi abaya suka shiga cikin kotun. Bayan kowa ya hallara ne me gabatar da kara yatashi ya gabatar da karar da Rayhan Hashim ya shigar agabanta,yana me kalubalantar doctor Amina,da sauya kwayoyin halittarsa Dana wani ta sawa matarsa,Wanda hakan ya janyo matarsa ta dauki ciki,yana me rokon kotu datasa matarsa ta zubar da cikin,kuma yanaso kotu me adalci da ta bi masa hakkinsa. Bayan an gabatar da kara ne alkali ya bukaci ganin doctor Amina,jiki asanyaye ta karasa inda aka tanada domun tsayuwar Wanda ake tuhuma taje ta tsaya. "Munaso ki gabatar mana da kanki"cewar alkali, "Sunana Amina Galadima,likita,kuma mamallakiyar Asibitin Galadima special hospital" "Kinji korafin da aka shigar akanki shin haka akayi koko kina da ja game da hakan?"alkali yasake jefo mata tambayar. "Duk abinda aka fadi ranka ya Dade haka ne,sede ba nice da kaina na gudanar da aykinba, kuma kuskuren suna aka samu ta hanyar kamanceceniyar suna,ina me rokon kotu datai mana sassauci".ta kwashe komai ta sanar da kotu gamida mika takaddu na bincike da kuma duk wani Abu daya shafi dashen tun kan ayi har zuwa bayan anyi, Alkali ya bukaci maaikatan da suka gudanar da aykin dasu gabato gabansa,suma suka amsa sune suka yi, Bayan dogon rubutu alkali yafara magana,"Bayan nazari da bincike,wainda ake tuhuma basu wahalar da sharia ba kotu ta gamsu da duk bayanan kowanne bangare,kuskurene babba suka aykata,Wanda dole ay musu hukunci,Na farko,kotu ta yankewa doctor Amina hukuncin biyan Tara ta dubu Dari,bisa laifin daukar maaikatan da suke sakaci da aykinsu,su kuma wainda suka aykata laifin,kotu na umartar da akaisu gidan gyaran hali na tsawon wata guda,ko zabin Tara,ta dubu goma goma"kotunce ta hargitse da surutu,kamin alkali ya tsawatar akai shuru, sannan yaci gaba "Kotu na kira ga Rayhan da yayi hakuri bisa faruwar wannan Lamari,sabida kotu bazata sa Safna ta zubar da cikiba, Wanda aykata hakan zunubine,kuma shi wannan Abu daya faru,shima kuskuren ne babba, duba da tabbaci da aka samu daga bakunan maaikatan na cewa cikin an sameshi bada kwayoyin halittarka ba,kuma kamin ayi an tabbatar da bata da ciki,bayan anyi kuma baka kusanceta ba seda aka tabbatar da ta samu cikin,hakan ya tabbatar da cewa cikin jikinta ba naka bane,Dan haka kotu ta sallami wannan karar" Gaba daya kotun ta kaure da hayaniya,Safna kuka take kamar ranta ze fita, wannan kaddara dame tai kama. Haka ta mike tabi bayan Rayhan din daya fita afusace, Sede kamin ta karaso tuni yaja motar sa yabar harabar gurin,Dan shi Sam ba haka yaso ba,so yayi asa safna ta zubar da cikin, sannan adaure doctor Amina, amma gaba daya ba hakan akayiba, Hakanne yasa shi tunanin anya ma kuwa alkalin yasan aykinshi? Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *AURE DA HAIHUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Inna Ibrahim kime alkhairin Allah yakai miki, ina alfahari da haduwa dake arayuwata.* *14* Doctor Amina ce ta karaso inda take ta dafata, da sauri ta waiga taga waye, Ganinta ne yasa ta rushe da kuka ta fada jikinta tana fadin,"doctor ki taimakeni banason rasa aurena,Ina son mijina sosai"tayi shuru sakamakon kukan dayaci karfinta. Jan ta zuwa mota doctor tayi sabida jamaa sun fara taruwa akansu,da gudu ta fice daga harabar kotun. Safna ko se aykin kuka take,har suka iso kofar gidan Rayhan din,bude mata kofa tayi ta fito,sannan tace"gobe zan dawo in mijinki ya fita Dan musan yadda zaa bullowa da abun ki kwantar da hankalin ki" Jiki ba kwari ta tura kofar get din tashiga ita kuma doctor taja motarta ta bar gurin. A harabar gidan tasameshi tsaye yana huci,kamar wani maciji,bata bi takanshi ba tayi hanyar shiga ciki,wata tsawa ya daka mata sai da cikinta yayi juyi ta waigo a firgice,. Tsayawa tayi cak a inda take,har ya karaso,cikin fushi yake magana "Safna koda wasa ban dauka zaki ketare maganata ba,nadauka son da kikemin na gaskene,shiyasa na baki umarnin zubar da ciki amma kika ki,to ni bazan iya zama dake ina kwasar bakin ciki ba,Dan haka zan baki zabi wallahi sede ki zaba ni ko cikin jikin ki?"ya wurga mata tambayar batare da shayin komai ba, Cikin kuka Safna ta tsuguna agabanshi tafara bashi hakuri"don Allah Rayhan kayi hakuri, kasan ina sonka, wlh nafi sonka akan cikin jikina,fushin Allah ne kawai banason na fada,sakamakon zubar da cikin,don Allah ka fahimceni"ta karasa maganar cikin kuka. "Zabi na baki malama ni ko cikin jikin ki?"yafadi batare daya tausaya mata ba. Rokonshi take da duk iyawarta kan yayi hakuri amma fafur ya kafe,ganin bata da mafitane yasa ta mike tsaye ta share hawayen ta tace asanyaye "na zabi cikin jikina Rayhan" Kallon mamaki yay mata sannan yace "to kije na sauwake miki aurena dake kanki,na sakeki saki daya"ya yi saurin barin gurin sakamakon kukan dakeson kubce masa,yana son matarsa,yayi iya yinsa Dan yaso abinda ke cikinta amma yakasa,shiyasa ya sake ta gudun kar zuciya takai shi halaka. Safna ji tayi duniyar tai mata nauyi,rasa abun yi tayi kawai seta kife agurin tana kuka,ta jima tana kukan kamin ta rarrashi kanta ta mike,ta shiga cikin gidan,dakinta ta shiga,ta hada kayanta na sawa se Jakarta ta hannu, Ta janyo akwatin ta fice,daga falon tana kuka. Shima dake tsaye ta window yana kallonta kukan yake kamar yabita,sede hakan da yayi shine masalaha agareshi. Tana fita, taxi ta dauka drop zuwa jabi park, tana isa motar Daura ta hau,fasinga daya dama suke jira Dan haka direba yaja motar suka nausa kan titi. Muje zuwa Surbajo for life 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Marasa lafiyanmu Allah kabasu lafiya,masu ciki Allah ka saukesu lafiya,Allah kazaunar da kowa agidan auranta lafiya,Ameen* *15* Da asuba,da kanshi ya tasheta yabata jallabiyarsa tasa tayi rolling da rawaninsa tayi sallah,sannan ta koma bacci bayan ta cire masa rigar tasa, Bata farka ba se tara na safe,tuni hammad yayi wankansa ya kimtsa,jin motsin da yayine yasa yazo ya sameta a zaune ta farka,rigarta take ƙoƙarin sawa amma zafin da gun ƴunar jiya ke mata yasa ta kasa sawa sabida rigar bata kai jallabiyar daya bata faɗi ba. Da sauri ya ƙaraso gurinta,ɗago ido tayi ta kalleshi sannan ta sunkuyar da kai, Zama yayi kusa da ita har jikinsu na gogar juna,waigowa tayi asanyaye ta kalleshi shima ita yake kallo,hannu yasa ya zagayota dashi ya kamo rigar yasa mata,sunkuyar da kai tayi ta runtse ido sabida zafin da taji,a hankali yace"sorry,"gyaɗa kai tayi sannan ta miƙe,ta fice daga ɗakin,yabi bayanta da kallo,yana haɗiye wani miyau. Se da ta fice ne kuma kunyar ta faɗo mata,to tacewa mummy agurin wa ta kwana,kasa ƙarasawa cikin falon tayi ta tsaya tana wasi-wasi. Hammad ne ya fito zashi gaida iyayen nasa,anan yaci karo da ita tsaye tana tunani,ƙarasowa yayi inda take,yace"ke lafiyarki ƙalau kuwa,tsayuwar me kikeyi anan?" A raunane ta ɗago idonta ta dibeshi tana hawaye tace"kunya nakeji suji na kwana agurinka" Murmushi yayi sannan yace "sabida kin kwana da kwarto ko?" Da sauri ta girgiza kanta tana faɗin "Allah ya tsaremin miji da zama kwarto,ni mijina ba kwarto bane,aniyarka ta bika"sam ita ta mance ma matsayinsa agunta take wannan batun. Be kulata ba hannu yasa yaja hannunta suka nufi falon,itako tirjewa take tana kuka tana "wallahi bazaa ganmu atare ba,nide kasakeni ka tafi kai kaɗai"a haka suka shigo falon,inda mutanen gidan ke zaune a dinning suna karyawa,ɓurarin da zahra kewa Hammad ɗinne ya dawo da hankalinsu kansu, Shiko Hammad be saketa ba seda suka shigo falon,ay tana ganinta gaban su mummy,da sauri ta ɓoye abayanshi,duk yadda Hammad ya kauce itama da gudu zata koma gurin,sosai abun yaba su daddy dariya,a hankali daddy yace "rakata ɗaki mana muhammad,ka tsaida ita anan" Murmushi yayi sannan yaja hannunta zuwa ɗakin nasu se ɓoyewa take agefensa. Seda ya kaita sannan ya dawo gun mahaifan nasa,tsugunawa yayi ya gaishesu sannan yaja kujera ya zauna, "Angama shirya komai na gidan da zaku zauna,anjima mummynka zasu kaita gidan,ka kwantar da hankalinka"daddy ya faɗi yana murmushi. Sosai kunya ta kama Hammad,ya sosa ƙeya yana murmushi yace"daddy ay ko anan ɗinma zamu iya zama" "kuci gaba da mana rashin kunya a cikin gida ko?"daddy ya buƙata. Shuru Muhammad yayi dan se yanzu yagano ma manufar daddyn. Haka yayi break fast duk a tsarge,yana gamawa ya miƙe ya bar falon. Shiryawa yayi ya fice zuwa gun amininsa Jameel,kasancewar yana hutu be koma bakin aykiba. Surayya ce tasamu zahra a ɗaki tayi wanka ta kimtsa cikin wata atamfa ja da milk me golden tayi kyau matuƙa. Tana shiga ta fara mata tsiya,"kaga amaryar yaya,me bin angonta ɗaki"duka zahra takai mata tana faɗin"zanko haɗaki dashi,bari muhaɗu" "ayya yarinya kwantar da hankalinki yau zaa kaiki gidanshi seku dena satar hanya"ta ƙarasa maganar tana tuntsira dariya, Zahra de ba baka se kunne,seda su mummy sika bar falon sannan taje tayi breakfast ɗinta. Da magriba su mummy da ƙawayenta guda biyu suka kai zahra gidan auranta daya gaji da haɗuwa,se kuka take wurjanjan ita bazata zauna ba, Surayya aka baro agurinta azuwan in Hammad yazo yasa direba yakawota gida. Hammad ko suna can shida jameel yana ƙara kwantar mai da hankali,akan auran nasa da zahra,tare da bashi tabbacin insha Allahu zasi ga ƴarfillonsa, Sai da ishai daddy ya kirashi awaya ya shaida masa tun ɗazu ankai masa matarsa gida. Jameel ne yasa shi yayi wanka ya kimtsa awata sabuwar shadda ta jameel ɗin,sannan,suka fito domin yamasa rakiya,kaji da madara suka siya sannan suka ƙaraso gidan. Jameel besan me yasa ba amma lokaci zuwa lokaci gabansa na yawan faɗuwa,a haka suka ƙaraso gidan. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra surbajo* *banida lafiya ne,kuma ga mara lafiyan danake kulawa da ita,shiyasa abubuwan suka chushemin,pls asamu a addua,Allah ya bamu lafiya* *16* A harabar gidan sukayi parking a gurin da aka tanada domin hakan. Fitowa sukayi fuskokinsu ba yabo ba fallasa,suka nufi cikin gidan. Sallama Hammad yayi afalon amma baa ansa ba,hakanne yasa ya fahimci tana ɗaki. "zauna mana ka tsaya kamar baƙo,bari inje in kirata ku gaisa"Hammad yace yana ƙoƙarin haurawa benen. Zama jameel yayi a sanyaye shi ya rasa meke damunsa da yasa yanayinsa ya sauya. A gefen gado ya sameta zaune,ta lulluɓe fuskarta da jikinta da mayafi,ko baa faɗi ba kuka takeyi. Sallamarsa ce tasa ta ɗago dara daran idanuwanta ta dubeshi suna tsiyayar da hawaye, Tausayinta ne ya kama Hammad,a hankali ya ƙarasa kusa da ita ya zauna,ya sa hannu ya dafo kafaɗarta yace a sanyaye. "kince kina sona ke ba auran dole aka miki ba,to kuma se gashi se kuka kike kamar wacce aka yanka,ko kin dena son nawa ne?" murmushi tayi sannan ta girgiza masa kai, "to tunda ba haka bane share hawayenki kizo muje falo gun babban aminina ku gaisa tare muke dashi" Share hawayen tayi sannan ta miƙe shi kuma yayi gaba,da sauri ta ƙarasa jikinshi ta ruƙo hannunsa ta kwantar da kanta a gefenshi. Hammad bece komai ba ya buɗe ɗakin sika nufi falon.a hankali. Jameel tunda suka jero sosai suka burgeshi,yaji dama ace da ƴarfillo yaga aminin nasa dase yafi jin daɗi. Kujerar dake kallon ta jameel ɗin suka zauna fuskarta a rufe da mayafi. "A gaskiya ba abinda zamu cewa Allah sede godiya,daya kawomu lokacin da aminina ya fita akasuwa"cewar jameel yana murmushi. Dariya Hammad yayi sannan yace"zakuma mu ƙara godewa Allah in ya nuna mana ranar da kaima zaka bar kasuwar"gaba ɗaya suka tuntsure da dariya. Ita de zahra ba dan kar ta gasgata kunnenta ba da se tace tasan muryar nan da jimawa,amma seta kauda tunanin hakan. Sosai jameel yay musu faɗa da tunasarwa kan suji tsoron Allah inda aƙarshe yace"kuma shi aure ibada ne kowacce ibada abar tambaya ce agurin Allah kaji tsoronsa,kar son da kakewa waccan yarinyar yasa ka cutar da wannan,wallahi Allah baze barka ba". A sanyaye Hammad yace"insha Allahu son waccan baze cutar da wannan da komai ba,zan kula" Miƙewa jameel yayi yana duba agogo,yace yana kallon zahra data rufe fuska da mayafi"Amarya me rowar fuska,gashi har zan tafi banga kamannin amaryar ba" Da sauri hammad ya kamo mayafin nata yana dariya yace"tuba muke ina zaa yima rowar fuska ay dole ka ganta,"ya ƙarasa buɗe masa mayafin data rufe fuskar. runtse idonta tayi tana dariya,wanda ya bayyana wushiryarta da lotsawar kumatunta,fess ya ganeta dan duk tsayin zamani da sauyin yanayi,jameel baze kasa tino kamannin ƴarfillo ba. Sosai gabanshi ya faɗi tsoro ya mamaye zuciyarshi,tambayoyi fall cikinsa,amma a bayyane cewa yayi "masha Allah,daddy gaskiya ya gwangwajeka,to Allah bada zaman lfy bari in ƙarasa gida"yana faɗin haka be jira amsarshi ba yayi sauri ya bar gurin gudun kar ta buɗe idon ta ganshi. Rakoshi Hammad yayi yaga tafiyarsa sannan yakoma cikin gidan,zuciyarshi cike da damuwa ganin abokin nasa duk abirkice yayin barinsa gidan nasu. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *nagode da addu'o'inku,jiki Alhmdllh,Allah yasaka da alkhairi* *17* A inda ya barta nan yasameta,da sauri ta taso tazo gunshi fuskarta ɗauke da murmushi,hannunshi ta kamo tace"yaya dama wata kakeso shiyasa ni baka sona?" Murmushi yayi mata sannan yace "da aurene de bana sonki,amma ina sonki a ƴar ƙanwata mana"ya ƙarasa maganar yana jan hancinta. Hanyar ɗakinshi yayi da sauri ta bishi da gudu tasha gabanshi tace "to yaya shi auran me akeyi aciki da ni kake ganin bazan iya ba?" "abubuwa da yawa zahra,acikin aure bazaki iyasu ba"ya faɗi sanda ya tura ƙofar ɗakin nashi suka shiga. Sosai ɗakin ya burge zahra,ya haɗu matuƙa,a hankali tace "Yaya to Allah ya baka wacce kakeso ɗin"ta faɗi kamar zatai kuka. "Amin ƴarƙanwata,shiyasa kike burgenj akwai ki da hankali,Maza jeki falo ki ɗauki tsarabarki kije ɗakin ki ki cinye" Ba musu ta juya taje ta ɗauko sannan ta wuce ɗakin nata ta zauna taci ta ƙoshi tashiga wanka tayo brush,tazo tasa kayan baccinta tayi kwanciyarta a gado,bacci yay awon gaba da ita. Jameel ko da ƙyar ya ƙarasa gida,sabida tsananin mamakin ganin ƴarfillo da yayi. Ya ƙosa yaji dangantakar dake tsakanin hammad da ita,da har tasa sukai aure. Ranar bacci ɓarawo ne yasaceshi. A nashi ɓangaren Hammad shima da ƙyar ya iya baccIn sakamakon ruwan sama da aka kwana anayi,kuma shi lalurarsa inde akwai sanyi to zata motsa. Da Asuba ya nufo ɗakin ta domin ya tasheta,sallah,dan yayi shirim masallaci. bacci take hankalinta kwance,kafaɗarta ya ɗan jijjiga gamida kiran sunanta,"zahra tashi kiyi sallah zani masallaci" Yaye bargon dake jikinta tayi sannan ta miƙe zaune,ƙafafun hammad rawa suka farayi,sakamakom gaba ɗaya boobs ɗinta a waje suke rigar me ƙaton wiyace to ta sauka ƙasansu. Miƙa tayi gamida ƙara gantsarewa tana salati,yawun bakinshi gaba ɗaya ya ƙafe,cikin wandonshi se zillo ake masa, Da sauri taja rigar ta rufe su,sannan tace cikin muryar bacci"yaya har asubar tayi ne?" Kai kawai ya gyaɗa mata sannan,ya fice daga ɗakin yana jan ƙafa sakamakon nauyin da wandonsa yay masa,ɗakinshi ya koma dan baze iya fita masallacin a haka ba. Duk yadda yaso ya biya buƙatarsa da kansa abun yaci tura,abar se ƙara hanƙoro take,tana zubda ruwa,durƙusawa yayi ƙasa ya riƙeta a hannunshi yana murzata,. Zahra ko na idar da sallah tasako hijabin ta nufi ɗakinshi domin gaisheshi kamar yadda mummy ta koya mata. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *18* A hankali ta tura ƙofar ɗakin ta shiga bakinta ɗauke da sallama cikin ƴar siriruwar muryarta. Jin shuru baa amsa mata bane yasa ta shiga ciki bedroom ɗinshi,sosai ta gigice da ganin da tai masa cikin mawuyacin hali. Da sauri ta ƙarasa gunshi ta dafa shi,tace a ruɗe"yaya me ya sameka?baka da lafiya ne?" Shuru yayi be bata amsa ba illa runtse idonsa da yayi jikinsa na rawa,zahra gigicewa tayi,ta kamoshi jikinta tana girgiza shi tana kuka, Hijabinta ta cire sannan ta fara ƙoƙarin miƙar dashi "yaya katashi don Allah pls ka miƙe"da ƙyar da taimakonsa ta miƙar dashi ya faɗa kan gadon,da ike riƙe take dashi tare suka faɗa,ita asamansa. Lumshe ido Hammad yayi sakamakom boobs ɗin zahra dake tokare da ƙirjinsa,yayin da joystick ɗinshi ta shige tsakanin cinyoyinta,wani irin daɗi yaji mara misaltuwa. Zahra ko batai ƙoƙarin sauka ajikin nashi ba,tallafo fuskarshi tayi tana kuka tace"yaya me ya sameka,don Allah karka mutu yaya ka kira mummy a wayarka kaji" Ɗan jujjuyawar da take ajikinsa sosai yafara samun saida ajikinsa,domin abinda ya ɗaure masa marar ya fara fita.a hankali ya buɗe ido ya kalleta,da ƙyar yace"cikina ke ciwo zahra,amma yanzu da sauƙi"ya faɗi yana cije leɓansa. Yunƙurawa tayi zata sauka a jikinshi da sauri ya riƙeta yace"ina zaki kuma zahra?" "Ruwa zan kawoma kasha"ta faɗin cikin tausayawa. Maida ita yayi jikin nasa yace "maza kwanta kiyi bacci,nasamu sauƙi,anjima kya bani ruwan"kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi,batare da tace komai ba. Hannu ya maida ya tallafeta da kyau,dan sosai yake samun natsuwa. Zahra ko wani yanayi ta tsinci kanta aciki,sakamakon jinta da take ajikinsa,sosai yanayim ke mata daɗi,dan haka ƙara shigewa take jikin nasa tana ta zungure mai sandar girman batare data sani ba. Bata jima ba ko bacci yayi gaba da ita,shiko hammad se da aka jima sannan yasamu ya fitar da abinda ke damunsa,har wani gurnani yake,ya jima yana maida numfashi kamin yasamu kuzarin miƙewa a hankali ya kwantar da ita sannan ya shige toilet ya tsarkake kansa,ya sako rigar wanka yazo yasauya wasu kayan,ya yi sallah,sannan ya wuce falo ya kwanta akan doguwar kujera. Basu farka ba,se sha ɗaya nasafe.Zahra batare da tunanin komai ba ta fito daga bedroom ɗinshi a falo ta sameshi shima tashinshi kenan. Murmushi tayi masa shima ya mayar mata,tace"yaya ya jikin naka?" "Naji sauƙi ƙanwata,ya kuka?" Murmushi tayi ta juya ta fice daga ɗakin zuwa nata,bayanta yabi da kallo cike da mamakin cikar halitta irin tata duk da ƙarancin shekarunta. Wanka tayi tasako doguwar rigarta mekyau data dace da zubin jikinta,tayi kwalliya bame yawa ba,abinka da me kyau sosai tayi kyau. Falo ta dawo,inda tasamu shima ya shirya ga wasu kulolin abinci a gabanshi,tana zuwa tace"yaya abinci ne wannan?"ta faɗi tana nuna kular. "to acici abinci ne naki ya ɓace ne?"ya faɗi yana ƙare mata kallo,sosai tayi masa kyau,turo ɗan ƙaramin bakinta tayi gaba,tace a shagwaɓe"yunwa fa nikeji ni" "to maza ki zuba kici kamin ulcer ta kamaki ace nine" Batace komai ba ta ja abincin gabanta ta zuba shima ta zuba masa suka ci. Hammad seda yayi sallar azahar ya fice agidan,bayan yasha daru gun zahra kan cewa ita bazata zauna ita kaɗai ba. Yana ficewa jameel ya shigo gidan,gun da aka tanada domin ajiye motoci nan ya sa motarsa,sannan ya fita ya nufi cikin gidan,hankalinshi kwance dan besan hammad ɗin baya nan ba. Hammad wanda fitarsa ya hangi motar jameel ɗin na shiga gidan ta mirror,murmushi yayi dan yasan jameel be ganshi ba,kuma besan baya gidanba dan haka juya kan tashi motar yayi ya koma shima gidan, Jameel ƙwanƙwasa ƙofar yayi,zahra dake zaune a falon tana kallo da saurinta ta zo buɗe ƙofar dan tunaninta surayya ce, Idonta ne ya sauka kan na jameel,wata uwar ƙara ta saki sannan ta faɗa jikinshi ta rungumeshi tana kuka,daidai lokacin Hammad ya fito daga motarsa ya ƙaraso gurin batare da sum ganshi ba. Zahra wacce ta rasa inda zatasa jameel,shiko se ƙoƙarin tureta yakeyi itako taƙi barin jikinshi bakinta har rawa yake cikin kuka tace"ina kashige nake ta nemanka a duniya babu kai,narasa me taimakamin,na haɗu da wani yamin ƙaryar ya sanka,yace ka mutu ƙarshe yayi min...."da sauri yasa hannu ya toshe mata baki yace cikin tausayawa"kidena kuka kinsan banason damuwarki,ni tun jiya na ganeki,ban de yi magana bane na bari se yau in nadawo,nima na nemeki ban gankiba,kamar zan mutu haka naji daban sameki ba,amma yanzu naji daɗi tunda gashi na sameki cikin sauki,se mu ɗora daga inda muka tsaya,....."be ƙarasa faɗin abinda yakeson faɗi ba Hammad ya ɗaukeshi da wani gigitancen mari. Jikake tasssssss. Muje zuwa surbajo for life 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *19* Cikin tsananin firgita jameel ya juyo yana kallon Hammad,kamin yayi wani abu hammad ya cakumoshi ya bugasa da jikin bango,ya fara kai masa duka yana fadin. "macuci azzalumi,Allah ya toni asirinka,dama kaine ka haike mata,shine yanzu kazagayo zaka ɗora,kabani mamaki"yaci gaba da kai masa duka. Tsananin mamaki ne yasa jameel kasa furta komai,yakuma kasa kwace kansa a hannun hammad ɗin. Zahra cikin zafin nama tayi kanshi tana faɗin"yaya me yayi maka ka ƙyaleshi,ina ruwanka dashi,"tana jan rigar hammad ɗin. A fusace ya juyo kamar mayunwacin zaki ya kife ta da wani wawan mari,take yanke tasaki fitsari,sakamakom taurarin da ta gani na gilmawa a idonta. "munafuka,ke har kina da bakin magana,shiyasa kika ƙi faɗin wanda ya maidake garejin ashe wannan munafukinne,to wlh ba agidana zakuyi bariki ba sede awani gidan" Jameel tunda hammad ya koma kan zahra ya zame jikinshi ya fice agidan ko ganin gabanshi bayayi sabida tsananin ɓacin rai. Hammad rasa abunyi yayi kawai shigewa cikin gidan yayi ya barta kwance agurin tana kuka. A falo ya zauna yana huci kamar zaki. Jiki asanyaye zahra ta miƙe ta nufi cikin falon,yana ganinta ya ɗauke kai. Durƙusawa tayi agabanshi tana kuka,cikin kukan tace"jameel ba fasiƙi bane yaya,hasalima hannuna be taɓa riƙewa ba se yau,shima nice nayi kuskuren rungumeshi,nasan shine agarinmu falgore,inda ya nemi taimakon girko abinci sabida wani abokinsa dake fama da cutar ulcer,na rabu da jameel ne ranar da ƴan taadda suka zo garinmi suka kashemin innata,inda na haɗu da abokin jameel ɗin sojan me ulcer daya keta mutuncina ana ruwan sama acikim wata bukka dana shiga domin ceto rayuwata,har baƙin mugun yace min jameel ɗin ya mutu,Allah ya isa tsakanina da kai soja me ulcer bazan taɓa yafe maka ba mugu azzalumi,baƙin kare wanda baze shiga aljannah ba"ta ƙarasa maganar cikin matsanancin kuka. Hammad wanda yayi tsit kamar ruwa yacishi,jin abinda zahra ke faɗi,wasu hawayene masu zafi suka zubo afuskarsa,zuciyarshi ce tai masa nauyi,da ƙyar yace. "kina nufin kece ƴarfillo?" "Nice yaya,hala ya baka labari na" Wata ajiyar zuciya yaja sannan ya yanke jiki ya faɗi agurin ba numfashi,wani farin kumfa na fitowa abakinsa kamar yasha guba. A gigice zahra tayi kanshi tana kiran sunansa tana girgizashi amma ina ko motsi baya yi. Da gudu tayi gurin me gadi,ta kirashi koda yazo yaga halin dayake ciki,wayarshi ya ciro ya kira daddy kasancewar yana da numbarshi,baa jima ba,daddy ya iso da tawagarsa hankali atashe aka ɗauki hammad zuwa asibiti rai a hannun Allah zahra se kuka takeyi kamar ranta ze fita,dan gani take hammad dinta ya mutu. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *nace muku bana adding mutane a group,kuma bana tura novel pc,amma kunki fahimta,kuma in ba'a baku amsa ba kuji haushi,nace muku banayin ɗaya daga cikin wa'innan,groups ɗina akwai admins da yawa,sannan wasu groups ɗin akwai link yana zagayawa,zaku iya bin ta hannun su ku shiga,nagode* *20* Wasa-wasa tsawon sati guda kenan,likitoci na tsaye kan hammad amma ko alamun farkowa bashi da ita, Hankalin iyayensa dana zahra yayi matuƙar tashi,ko kaɗan basu cikim natsuwa. Duk yadda mummy tayi da zahra kam ta koma gida ƙi tayi,ko wanka bata zuwa gidan tayo sede tayi a asibitin akawo mata kaya ta sauya. Koda su daddy suka tambayeta me ya haddasa masa ciwon,ce musu tayi faɗa sukayi da abokinsa jameel,sosai su daddy sukayi mamakin afkuwar hakan a tsakaninsu, Daddy jameel ya nema a waya,dan jin abinda ya haɗasu,cikin girmamawa jameel yace"daddy wannan saɓanine yashigo da rashin fahimta,da taimakon shaiɗan,kar ku sa kanku aciki mu mukayi faɗanmu kuma da kanmu zamu shirya"ya faɗi cikin girmamawa. "to amma jameel ga fa shi abokin naka a asibiti rai a hannun Allah,tun ranar da kukayi faɗan yake a sume a asibiti,baka ganin akwai buƙatar mu shigo ciki dan ɗinke ɓatakar da ta shigo tsakaninku?" "Daddy bansan bashi da lafiya ba,amma zanzo in dubashi bana garine nima tun ranar ina lagos,"jameel ya faɗi cike da tausayawa abokin nasa,tabbas yasan hammad farin sani,masoyinshi ne na haƙiƙa,dole ze shiga wani hali aduk ranar daya gano gaskiya,duk yadda yaso yayi fushi da hammad ɗin baze iya ba.sabida shima yana matuƙar ƙaunarsa,kuma ko shine hakan ta faru abinda zeyi kenan. A cikin sati na biyu ne hammad ya farka gaba ɗaya ya rame yayi baƙi ya fice hayyacinshi.yazama abun tausayi. A hankali ya kai dubansa gefen da zahra take tsaye tana share hawaye,a hankali ya miƙa mata hannu alamun tazo gunshi,ba musu ta taka a hankali ta isa gareshi. Janyota yayi batare daya ji kunyar su mummy ba ya haɗeta da ƙirjinshi ya rungumeta yana hawaye. Su mummy ficewa sukayi daga ɗakin,sabida ya basu kunya.ɗago kanta tayi a ƙirjinshi tana share masa hawayen tace cikin shagwaɓa"yaya kayi haƙuri karkayi fushi damu,don Allah ka samu lafiya banason ganinka baka da lfy"ta ƙarasa maganar cikin kuka. Ƙara rungumeta yayi ajikinshi yana ci gaba da zubar da hawayen,ya kasa magana.tsawo mintuna talatin ya kwashe rungume da ita,turo ƙofar da akayine da sallama yasa yakai dubansa gun me shigowar, jameel ne. Wata matsananciyar kunya ce ta kama hammad,maida kansa yayi ya kwanta,sannan ya lumshe idonsa ya juya baya. Sosai jameel ya karanci aminin nasa,yasan kunyarshi ce tasa yayi hakan dan haka ajiye kayan hannunsa yayi sannan ya ƙarasa gunshi. Cakumo rigarsa yayi yace"ɗan iska mara mutunci,har da wani dukana rannan,to wlh baka daki banza ba zuwa nayi in rama"yana kaiwa nan shima ya shiga kirɓarsa,ta yadda yasan baze cutar dashi ba. A galabaice Hammad ya buɗe idonsa,ya haɗa hannayensa gida biyu hawaye na bin idonsa,alamun tuba ga jameel ɗin. Shima jameel ɗin hawaye yakeyi,da zafin nama ya janyo hammad ɗin jikinshi ya rungumeshi,shima rungumeshi yayi dukansu hawaye sukeyi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *21* Tsawon kwanaki biyu da farkawar hammad aka sallameshi sabida jikin nashi yayi sauƙi. Sede zahra ita bata jin daɗin yanayin yayan nata,sabida gaba ɗaya kunyarta yakeji baya son su haɗa ido. Jameel ne ya ɗaukosu a asibitin ya kawo su gida sannan yatafi da zummar gobe ze dawo. Suna shiga cikin falon zahra taja hannunshi zuwa ɗakinshi,sede ita abun da bata gane ba koya suka haɗa ido kuka yake ta rasa gane kan lamarin. Ɗakinshi ta kaishi,sannan ta juya ta koma nata ɗakin domin tayi wanka. Bayan duk sunyi wanka sun kimtsa ne taje ɗakinshi tasameshi zaune ya rafka uban tagumi,zame hannayensa tayi sannan ta zauna akan ƙafafunsa,hannayenta tasa ta sakalo wuyansa tace cikin shagwaɓa"yayana wai kode bakaji sauƙin bane?" Kallonta yayi da hawaye cike da idanunsa yace"Naji sauƙi mana" "to me yasa kake kuka?"tasake masa tambaya. "tausayin kaina nake shiyasa" 'to ka kwantar da hankalinka ay ina tare da kai yayana" "kin min alƙawarin duk sauyin yanayi bazaki gujeni ba?"ya tambayeta cikin marairaicewa. Dariya tayi ta faɗa jikinshi tace"yayana kenan to ni da na aureka dan ina sonka to ina zani,ay muna tare har abada". Sosai ya tattaro natsuwarshi yace,"to shi soja me ulcer meyasa bazaki yafe masa ba?" ay kamar wacce ya mintsina,zimbur ta miƙe daga kan cinyar tashi,hawaye na bin idonta,tace"ay wannan baƙin karen har abada ba yafiya tsakanina dashi,ni yaya don Allah kar ka sake min maganarshi"ta ƙarasa maganar cikin kuka. Janyo ta yayi jiki ba ƙwari ta faɗa jikinshi sannan ta saki kuka me sauti gwanin ban tausayi. rarrashinta ya shiga yi yana ɗan bubbuga bayanta gamida hura mata iska a kunne. Sannu a hankali tayi shuru ta dena kukan,suna nan zaune aka kawo musu abinci daga gurin mummy. Zubo musu zahra tayi suka ci suka ƙoshi,sannan kowa ya nufi ɗakinshi domin gudanar da ibada. Hammad zafin da zuciyarshi ke masa yafi gaban tunani,ya rasa ta ina ze ɓullowa zahra ya shaida mata shine wanda yay mata fyaɗe,tsoron ta tsaneshi yakeji,shiyasa damuwar tai masa yawa. Haka suka kwana kowa a ɗakinshi,hammad yadda yaga rana haka yaga dare ba tare da ya runtsa ba. Gari na waye ba,yayi wanka ya kimtsa sannan ya fice a gidan batare da ya mata sallama ba ya nufi gurin jameel dan yazo ya warware masa damuwarsa. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *wasun ku basa da uzuri a rayuwa,nace muku ina tare da mara lfy,to surukatace aka kawomin in kula da ita,tsakani da Allah se in barota inzo inta saku nishaɗi,in na samu lokaci ne ko tayi bacci se in ɗan rubuto,amma kunƙi kumin uzuri* *22* Jameel sosai yayi mamakin ganin Hammad a daidai wannan lokaci,,dan zaton shi ma ko zahran ce ba lfy. Bayan sun samu guri sun zauna ne,jameel yakai dubansa gun Hammad yace a sanyaye,"me ke faruwa ne abokina?" Jajayen idanuwanshi ya ɗago ya dubi jameel ɗin sannan ya fesar da iska,yace a raunane"captain na rasa taya zan sanar da zahra ɓarnar da nai mata abaya,kullum cikin tsinewa soja me ulcer take ina tsoron ranar da tsinuwarta zata bini,so nike in nemi yafiyarta,amma na rasa taya zan ɓullo mata ta fahimceni"ya ƙarasa maganar kamar zeyi kuka. Shuru ce ta biyo baya na ƴan daƙiƙu kamin jameel ya nisa yace"kuskure de ya riga ya faru,zahra kuma tabbas bazata mance komai ba,sede muyi adduar Allah ya kawo mana abun da sauƙi," Asanyaye hammad ya amsa da "Amin" "yanzu muyi breakfast,se kaje ka sameta ka faɗa mata komai,sabida zuwa dani ze ƙara dagula abun sabida zata ga abun kamar tonon asiri"jameel ya faɗi yana kallon hammad ɗin. Haka sukayi breakfast ɗin gaba ɗaya jikin hammad ɗin ba ƙwari,ya nufi gida zuciyarshi cike da tsoro da zullumin me faɗar gaskiyar tashi zata janyo masa Zahra ko tunda ya fita bata ma san baya gidan ba tana ɗaki tana shirga baccinta,shiyasa koda ya dawo gidan beji motsinta a falon ba,ɗakinta ya wuce kai tsaye. Can ya hangeta kwance tsakiyar gado ta ƙudundune da bargo tana baccinta hankali kwance. A hankali ya taka ya isa kan gadon,zama yayi ya ƙureta da ido gaba ɗaya nauyi da kunyarta yakeji,a hankali yasa hannu ya janye bargon dake jikinta,a zabure ta mike tana ruƙo bargon,kukan shagwaɓa tasa mishi gamida faɗawa jikinshi tace,"kai yaya bacci fa nikeyi,kuma sanyi nike ji shine zaka buɗeni"tayi maganar cikin shirin kuka. Murmushi yayi sannan ya kwantar da ita akan gadon yabi bayanta yay mata rumfa da faffaɗan ƙirjinshi,yace yana kallon idonta"zahra ta iyayen rigima,to ayi haƙuri yayanki yazo kuyi wata magana me muhimmanci ne shiyasa ya tasheki,amma kamin nan maza kije kiyi wanka ki kimtsa kiyi breakfast,gashi can naga mummy ta ayko,se ki sameni a ɗakina kinji ko?"ya faɗi yana jan dogon hancinta. Murmushi tayi sannan tace"to yaya yanzu kuwa zanyi duk abinda kace,ɗagani"ta faɗi tana ɗan tureshi. Ɗagatan yayi ta sauko ta shige toilet,shi kuma ya miƙe ya fice daga ɗakin zuwa nashi,zuciyarshi fal tsoro da firgici. zahra cikin gaggawa ta kammala komai da yayan nata yace tayi,sannan ta nufi ɗakin nashi harda ɗan gudunta,dan ta ƙosa taji maganar da zasuyi. Da sallamarta ta shiga ɗakin yana kwance akan gado,yayi rigingine yana kallon silin,shigowarta ce tasa ya maido idonsa kanta, "yaya gani to na gama" ta faɗi tana ƙoƙarin zama a gefen gadon, Hannu ya miƙa mata alamar tazo gunshi,ba musu ta isa kusa dashi ta kama hannun nasa,yajata jikinshi. Mirginata yayi ta koma ƙasan sa,shi kuma yay mata rumfa,cikin dauriya yace"zahra ni me laifine agareki,hasalima ni ne wanda ya ruguza rayuwarki abaya zahra in baki gafarce ni ba zahra ina cikin damuwa"ya ƙarasa maganar hawaye na bin idonsa. Cike da rashin fahimta zahra tasa hannu ta na share masa hawayen idonsa sannan tace"yaya ka faɗamin me kayi min,da har kake neman yafiyata?nayi alƙawarin yafe ma insha Allahu"ta faɗi cike da tausayinshi. A hankali ya furta"zahra nine sojan nan abokin jameel wanda yay miki fyaɗe acikin bukka ana ruwan sama lokacin da kika nemi jin ɗumi daga gareni,zahra nine soja me ulcer da kike kukan faɗi lokacin da nike keta mutuncinki"ya ƙarasa maganar cikin matsanancin kuka. Zahra jin kanta takeyi yana juyawa,wani zazzaɓi ne me zafi ya kamata nan take,wasu irin hawaye ne ke biyo idonta, duniyar juya mata takeyi,yayinda numfashinta ya shiga yi mata wahalar ja,dan haka runtse idonta kawai tayi ta dena kallonshi, A jikinshi yaji zafin da jijinta yayi,a tsorace ya ɗagata,yana taɓa wiyanta,zafin da yaji sosai ya gigitashi,ga wasu jijiyoyi da suka fito a goshinta raɗo raɗo,alamun ciwon kai. A gigice yake jijjigata amma ko motsi batayi,agigice ya kinkimeta yayi waje da ita zuwa mota. Kwantar da ita yayi a kujerar baya sannan ya zaga ya tada motar ya fincika da gudu me gadi ya buɗe masa ƙofa yayi asibiti da ita. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *23* Likitocine suka rufu akanta dan gano meke damunta, Awanni biyu suka kwashe kamun bincikensu yazama ready, Kamun lokacin Hammad mummy ya kira a waya ya sanar da ita suna asibiti zahra ba lafiya. Daddy na gida lokacin daya yo wayar dan haka ɗunguma sukayi zuwa asibitin dan hankalinsu ya tashi. Sun iso ba jimawa,likita ya buƙaci ganinsu,bayan sun zaunane,likitan ya zare glass ɗin idonshi sannan yaja dogon numfashi yace. "munyi bincike zahra na fama ne da ciwon hawan jini,sannan zuciyarta ta kumbura,single mistake ze iya janyowa ta rasa rayuwarta,dole ne akaucewa duk wani abu daze ɓata mata rai,ayi mata kuma abinda takeso,insha Allahu zuwa nan gaba zaa iya nasarar warkewarta gaba ɗaya" Hammad hannu yasa ya dafe kansa,hawaye na bin idanunsa,yaushe ne zahra zata tsira daga baƙin cikinsa?yaushe ne zahra zata mori rayuwarta kamar kowa?wannan sune tambayoyin dake yawo a kansa. Magunguna likitan yabasu,jiki asanyaye suka fito daga office ɗin daga mummy har daddy kallon tuhuma sukewa hammad ɗin. Hakanne yasa ya kasa zama cikinsu ya koma can gefe ya takure,yana adduar Allah yaba zahransa lafiya. Baa basu damar ganinta ba se bayan kwana biyu.har rige rige suke gurin shiga ɗakin da take,hammad daga bakin ƙofa ya tsaya yana kallonta,sosai tausayinta ke nuƙurƙusar zuciyarsa,ta rame lokaci guda tayi fari sekace wacce ta shekara tana ciwon. Har lokacin bacci take, sede bana daɗi bane,dan oxygen ne a bakinta.ga sauran naurori da suka kewayeta. Hammad sosai lamarim ya firgitasa kuka sosai yakeyi da ƙyar daddy ya rarrasheshi. Wata guda Zahra ta kwashe a asibitin sannan ta samu sauƙi,koda aka sallameta fafur tace ita gun mummy zata koma,dole hakan akayi dan gudun ɓacin ranta. A iya zamanta a asibitin magana bata taɓa haɗata da hammad ba,dan ko ganinsa batason yi,yana shigowa take lumshe idonta, Duk abinda ke faruwa iyayensu na lura dasu sede basu sa kansu aciki ba tunda basu sako su ba. Hammad ji yake kamar zeyi hauka gudun gidansa da zahra tayi daurewa kawai yakeyi,kallo ɗaya zakai masa ka ɗauka ya shekara yana ciwo sabida tsabar ramar da yayi. Ɗaki guda mummy ta ware mata,sannan taci gaba da kulawa da ita. Hammad rashin zahra kusa dashi ba ƙaramar illatashi hakan yayi ba,shiyasa kullum yana gidansu shima ko ze samu sauƙi,gashi fafur taƙi bari su haɗu. Bayan wata biyu da dawowarta gidan,tasamu mummy a ɗakinta,bayan sun gaisa tace"mummy inaso ne inci gaba da karatuna tunda nasamu sauƙi"ta faɗi a shagwaɓe. Shuru mummy tayi tana nazarin ta,zuwa can ta ce,"to ay kinga bamu da iko akan hakan,kije ku yi maganar da mijinki,abinda ya yanke se ki sanar damu mu kuma mu aywatar"mummy ta faɗi fuskarta cike da walwala. Ran Zahra in yayi dubu ya ɓaci,ita fa bason ganinshi take ba,bare har suyi magana,miƙewa tayi bakinta a gaba alamar jin haushi ta fice daga ɗakin zuwa nata. Girgiza kai mummy tayi sannan tace aranta"kwayi kwa gama shashancin naku ku koma gidanku". Zahra kwanciya tayi tana nazarin ta inda zata ɓullowa lamarin,dan da gaske karatunta takeso taci gaba dayi,ganin bata samu mafita bane yasa ta miƙe jiki ba ƙwari ta nufi ɗakin Hammad ɗin. Tura ƙofar tayi ta shiga bakinta ɗauke da sallama,baya cikin ɗakin,jiyo sautin ruwa tayi a toilet,hakan ne yasa ta fahimci wanka yake. Ɗakin ta shiga ƙarewa kallo,sosai yayi datti,ga kayan da yake cirewa duk a ƙasa baa kwasheba,inba hancinta ne ba ɗakin har ɗan wari wari taji yakeyi. fitowa yayi ɗaure da tawul aƙugunsa,yana riƙe da wani ƙarami a hannunsa yana goge ruwan kanshi,sam be kula da ita dake zaune a gefen kujera ba,kamshinta yaji ya daki hancinshi. ɗauka yayi gizon da take masa kullum ne zama yayi gefen gadon ya dafe kanshi hawaye na bin idanunsa yace"haba zahra ta,nace miki na tuba,kiyafemin,nasha wahala sosai arayuwata arashinki,koda na sameki bansan ke bace ƴarfillon danake nema,na rayu cikin so da kaunarki tun bayan faruwar lamarin nan,zahra ki daure kisoni koda rabin wanda nike miki ne"ya ƙarasa maganar hawaye na bin idonsa. Sosai zahra maganganunsa suka shigeta,sede batajin akwai yafiya tsakaninta dashi. Gyaran murya tayi,a firgice yakai dubansa gareta,mamakine ya cikashi ta yadda ta shigo ɗakin besani ba. Jikinshi har rawa yakeyi yataso yazo gareta,tsugunawa yayi ya kama ƙafafunta,ya ɗora kanshi akan cinyarta,ya fashe mata da kuka kamar wani ƙaramin yaro,yana faɗin"ki gafarceni zahra,sharri shaiɗanne yasa na aykata hakan kiyi hakuri zahra kibani damar gyara kuskurena don Allah kimin afuwa zahra na gaza jure raahinki kusa dani"kukan dayaci ƙarfinshi ne yasa yayi shuru. Zahra lumshe ido tayi hawaye na biyo idonta,sosai take ƙaunar Hammad so ba na wasa ba,haka zalika sosai take ƙin soja me ulcer ƙi bana wasa ba,yazatayi da wannan rayiwa tsakanin so da ƙiyayya. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *24* Kuka sosai hammad yakeyi yaƙi ɗago kansa,zahra kasa jure kukan tayi tasa hannu ta ɗago kansa da sauri ya buɗe ido yana kallonta. Fuskarshi ta riƙe da duka hannayenta,tana hawaye,cikin kukan tace"yaya hammad why?" "ƙaddara zahra"ya bata amsa bakinshi na rawa, Kifa kanta tayi a goshinshi ta saki kuka me tsuma zuciya tun bayan da tasan shine soja me ulcer se yau tayi kukan da takeso tayi. Rungumota jikinshi yayi,ba musu tayi lub a ƙirjinshi tana masa kukan. Shuru yayi ya kasa rarrashinta,se bayanta da yake shafawa,dan kanta tayi shurun,amma batace komai ba se ajiyar zuciya da take saukewa akai akai. Ahankali ya furta"kin haƙura zahra ta,?"kai ta ɗaga masa,hannu yasa yana shafa kan nata sannan ya sake faɗin"kin yafewa yayan naki?" "Na yafe maka yaya,Albarkacin yafiyar da nayima Allah yakai ladan kabarin innata,kuma insha Allahu bazan kuma ɗago da maganar ba Allah yacire min hakan araina amin"ta faɗi cikin muryar kuka. Janyota yayi gaba ɗaya ta faɗo jikinshi ya rungumeta yana jin kamar wani ze ƙwace masa ita,a kunnenta yake raɗa mata jawabin godiya,lumshe ido tayi tana sauraronsa, Seda ya tabbatar da bata da sauran damuwa ya dena mata godiyar, Miƙewa tayi daga jikinshi,sa sauri ya ruƙo hannunta ya marairaice yace "ina zaki ki barni,baby ta?" Cikin shagwaɓa tace"najima da shigowa kar mummy tajini shuru shine zan tafi" Miƙewa yayi ya ƙarasa gabanta,yana ƙare mata kallo,son ta na daɗa tasiri a zuciyarshi,hannu yasa ya kamo ƙugunta,ya mannata da jikinshi ya ɗan rankwafo setin fuskarta,yace a sanyaye "to ay baki faɗamin abinda kika faɗamin ba" Kauda kanta tayi gefe dan yanayin yadda yake maganar sosai yake saukar mata da kasala,hannu yasa ya dawo da fuskarta setin tashi ya sake kashe mata ido gami da ɗaga mata gira yace"oya now talk to me baby" Kasa jure kallonshi tayi dan haka a sanyaye ta kwantar da kanta a ƙirjinshi tace"makaranta nakeso in koma,shine mummy tace seda izininka" Ɗago kanta yayi yana kallon bakinta,yatsansa yasa yana shafa lips ɗinta cikin salon siye zuciya,yace,"me isa kike shafa janbaki kullum?"yayi maganar bakinshi dede nata,a kunyace tace"yaya haka bakin yake ni ban sa janbaki ba"tayi maganar kamar zatai kuka. Sosai ya ƙara matseta ajikinshi yace cikin muryar da ta fi kama da raɗa"in duba in gani dan in tabbatar?" Wani abune zahra taji ya zubo mata a pant sabida yadda hammad ke shafa lips ɗin nata,da yadda yake magana. Kai ta gyaɗa masa,ba tare da tace komai ba,ɗan ɗago haɓarta yayi,ya ɗora bakinshi akan nata,da sauri zahra ta lumshe ido,laɓɓanta ya shiga tsotsewa cike da ƙwarewa yana ɗan kamosu yana saki,gamida dan shafasu da harshenshi.sosai zahra ta sauka akan network dan bata taɓa sanin kalar wannan duniyar da suke cikiba.sosai abun ke mata daɗi, Tsayawa yayi ya ƙare mata kallo,yaga yadda ta runtse ido uwa uba tawul ɗin jikinshi da ta damƙe a hannunta,tana ɗan cije leɓe,ya fahimci in ya ɗorata akan tsarin zata dinga hawa akan lokaci. Maida bakinshi yayi akan nata yaci gaba da tura mata saƙon. A haka ya jata zuwa kan gado. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *25* Koda ya ɗorata a gadon bata saki towel ɗin dake jikinshi ba kuma bata buɗe idonta ba. Kwantar da ita yayi,sannan ya ɗan bita da kallo,murmushi yayi sannan ya miƙe ya shiga toilet. Ƙarar rufe ƙofar ne yasa zahra buɗe idonta da sauri takai dubanta hannunta tawul ɗinshi ne a hannun,wato sintir kenan yashiga toilet ɗin. Firgigit ta sauko daga kan gadon,tana waige waige,da sauri ta yar da tawul ɗin ta fice daga ɗakin se haki take ta nufi nata ɗakin. Koda taje ɗaki,kulle ƙofarta tayi sannan ta nufi toilet,pant ɗin ta ciro dan taga meke zubo mata,farin abu tagani me yauƙi da kauri,sosai kanta ya kulle,dan ita bata san na menene ba,gabanta ne ya fadi,ta shiga adduar Allah yasa ba wata cutar bace sabuwa. Wankewa tayi sannan tayi wanka ta fito ta kimtsa,kanta acikin doguwar riga,me bin jiki,sosai rigar ta fito da surarta,bata yi wata kwalliya me yawa ba tasa hularta kalar kayan,da Surayya ta siyo musu a MB FASHION COLLECTION.sosai tayi kyau da hular sabida kamfanin sun ƙware gurin yin huluna na zamani,masu ɗaukar hankali,na amare dana ƴan matan amare,na yara da manya daidai biyan bukatarku,(ga me buƙatar aykinsu 07044463344 suna turawa ko ina a faɗin duniya,cikin farashi me sauƙi). A hankali ta sauke ajiyar zuciya bayan ta tuno da abinda ya wakana tsakaninta da yayan nata ɗazu.komawa tayi gefen gado ta zauna ta zuba tagumi,ta rasa meke mata daɗi yunwa takeji amma kunyar fita ta haɗu dashi takeyi. Shiko hammad koda ya fito be ganta ba,be damuba dan yasan guduwa tayi kimtsawa yayi cikin ƙananan kayan da suka dace da zubin jikinshi.,sosai yake jin kanshi cikin farin ciki mara misaltuwa,dan yafiyar zahra dama yake nema kuma yasamu,shiyasa yakejin bashi da sauran damuwa. Falon ya fito,a zatonshi ze sameta acan,amma bata nan,se mummy dake zaune kan dinning tana lunch. Gunta ya ƙarasa yana murmushi yaɗan rusuna ya gaisheta sannan yaja kujera ya zauna, Abincin ta zuba masa ta tura masa gabansa sannan tace"ɗazu zahra tazo min da zancan makaranta nace tasameka,shin kunyi maganar,wanne hukunci ka zartar?" Murmushi yayi me ƙayatarwa sannan yace"ta faɗamin mummy,kuma naga dacewar hakan,sabida nima kinga next two month hutuna ze ƙare in koma bakin ayki,to zanyi ƙoƙarin ganin an samo mata gurbin karatun"ya faɗi cikin tsantsar biyayya. Murmushin jin daɗi mummy tayi tace"hakan yayi Muhammad Allah yay muku albarka,ayta haƙuri de kasan mu mata se a hankali" Murmushi yayi yace"insha Allahu mummy,anjima zamu wuce gidanmu tunda naga jikin nata ya warware sosai"ya faɗi aɗan kunyace. "to dama waya hanaku,rigimar matarka ce,yanzu kuma inta amince zata koma fine bame hanaku"mummy tayi maganar cikin murmushi. Godiya yay mata,ta miƙe tabar gurin,plate din abincin ya ajiye ya ƙara wani abincin akai,ya ɗauki ruwa da juice ya ɗora akan faranti sannan ya ɗauka ya nufi ɗakin zahra. Ƙwanƙwasa ƙofar yayi,zumbur zahra ta miƙe kamar mara gaskiya,dan duk zatonta mummy ce. Jiki ba ƙwari tazo ta buɗe masa ƙofar,tana ganin shine tayi baya ta sunkuyar da kanta ƙasa,sabida wata kunyarshi da takeji. Wucewa yayi cikin ɗakin ya ajiye abincin sannan ya nemi gefen gadon ya zauna yana ƙare mata kallo,sosai ƙirar ta ke ɗimautashi,sede ƙanƙantar shekarunta bazasu bari ya mori jikin yadda yakesoba.sabida tayi masa ƙanƙanta. Tura ƙofar zahra tayi a hankali ta kulle sannan ta tsaya a gurin.ta ɗago ido asace zata kalleshi,hannu hammad ya miƙa mata alamar ta ƙaraso gurinshi.a kunyace ta taka ta isa gun shi tana wasa da yatsun hannunta. Kan ciyarshi ya zaunar da ita,ay tana zama taji zubar wani abu a pant ɗinta,sosao ta tsorata da jin zubowar tashi,hakanne yasa ta haƙiƙance cutace ta kamata.iduk tsorone fal cikinta,sosai hammad ya lura da hakan,dan haka cikin kulawa ya ruƙo hannunta yace a tausashe. "oya faɗamin,me kike tsoro baby na?" Ɗago fararan idanunta tayi ta kalleshi,bakinta har harɗewa yakeyi hawaye na bin idonta,tace cikin matsananciyar kunya"yaya wani abune ke zubomin daga jikina tunda na baro ɗakinka,na wanke amma sake zuwa yakeyi, yanzu ma seda ya zubo dana hau cinyarka,kuma gun har motsi yakeyi,in ka riƙe hannuna" Sosai ya tattaro natsuwarshi,ya miƙa mata,cikin rarrashi yace"ta ina yake zubo miki babyna kuma ya kalarshi take?"yayi tambayar yana kallon idanunta. Cikin matsananciyar kunya tace"tace farine me yauƙi,sannan kuma ta gabana yake fitowa,yaya ina tsoron ko ciwone"ta ƙarasa maganar cikin kuka. Sosai Hammad ya fahimceta,dariyace ta kusa kubce masa amma seya cije,yace cikin rarrashi.yana sinsina wuyanta,cikin muryar tada shaawa. "bazamu iya tabbatarwa ba,amma bari in duba ingani ko,dan atari abun da wuri"ya faɗi yana kashe mata idanu. A hankali ta gyaɗa masa kai alamun ta amince ya dubata ya bata magani. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra surbajo* ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *bana son comments da mungode ko tanks,musamman yan facebook,ay dama nasan kun gode mana amma abuɗe baki ayi sharhi shine comments* *wasu na tambayar tallan da nayi a last page,in zaayi musu,eh zan iya yi mana cikin farashi me sauki,inkinaso zaki iya mgn,se in miki,in ma asaman page kikeso shima anayi,dede kuɗinka dede shagalinka😄07044600044* *26* A hankali ya kai bakinshi setin nata,sannan yaɗan wara ƙafarta,sannu a hankali yake ɗan shafa cinyarta,zahra ji tayi ya sake zubowa,a hankali ya dubeta cikin kashe ido, yace "ya kikeji yanzu?" Lumshe ido tayi tana ɗan cije leɓe tace tana kwantar da kanta akafadarshi,"ƙara zubowa yakeyi yaya" A hankali ya cusa hannunshi cikin pant ɗinta,tun kan ya isa inda ya nufa yaci karo da baƙon na Zahra daya yo ambaliya,murmushi yayi,ya ɗora bakinshi akan nata,ya fara kissing ɗinta,sannu a hankali kuma yafara wasa da hannunshi agun,wayyo Zahra narkewa gaba ɗaya ta yi ajikinshi,tana lumshe ido tana buɗewa,wani ɗan nishi take saki tana kiran sunanshi"yaya"gamida ruƙo hannunshi. Kan gadon ya kwantar da ita,yaci gaba da jagulata,sosai ta fice daga hayyacinta,shima daurewa kawai yakeyi dan ya ɗaukarwa kanshi alƙawarin seta cika mace tukuna ze nemi wani abu agunta,dan yanzu tayi mishi ƙanƙanta,ya lura shaawa ya tayar mata ɗazu shiyasa yanzu yake ƙoƙarin ganin ta fitar da abinda ke damunta. Su zahra ba baka se kunne,dama ɗan pant ɗin tuni yayi wurgi dashi,duk abinda yake mata koda wasa be tura hannunshi cikinta ba a iya wajen yake bidirinsa Jikinta ne ya ɗauki kakkarwa tasake ruƙo hammad da kyau,kamar zaa kwace mata shi,sannan taji wani abu na fita me ɗumi da daɗi.shikanshi hammad yayi mamakin kawowar ta zahra,dan shi gani yakema batasan wani abu waishi jin daɗi ba,hannunshi kamar wanda ya dama talge😀,zahra lamo tayi ajikinshi,ta kwantar da kanta a ƙirjinshi,tana sauke ajiyar zuciya. Baccine me daɗi ya ɗauketa.hammad zareta yayi ajikinshi,sannan ya sauko ya nufi toilet,dan ba ita kaɗai ta kawon ba harda shi ɗin, Tsaftace jikinshi yayi yayi wanka sannan ya fito ɗaure da tawul ajikinshi,gaban mirror ɗinta ya wuce ya shiga gyara jikinshi da mayukanta da turarukanta. Motsinshi ne ya farkar da ita,koda ta ganshi ƙasa tayi da kanta tana ɗan murmushi,ta mirror ya hangota da sauri ya ƙarasa gunta,hannunta ya ruƙo,yana murmushi yace"sannu zahra ta,ay Allah ne yasoki da na dubaki da ansamu matsala,amma yanzu ay bakyaji ko?" Da sauri ta gyaɗa masa kai tace"be zubowa yanzu,sede ɗazu dakasa hannun nan naji wani kuma daban ya fito shima"ta ƙarasa maganar cikin matsananciyar kunya. Gefen fuskarta yashafo ya na murmushi yace"to ay shine ciwon dana rabaki dashi,ciwone amma yanzu ya fita" Godiya tai masa sannan ta gyara tsayuwar doguwar rigarta da duk ta jiƙe,ta nufi toilet,"kiyi wankan tsarki in kin shiga da niyyar wankan janaba kinji ko," Kao kawao ta ɗaga masa ta ƙarasa shigewa toilet ɗin. Inda ta tashi yabi da kallo,jage jage,da sperm,kwashe zanin gadon yayi,sannan ya koma kan kujera ya zauna ,bata jimaba ta fito ɗaure da tawul santala santalan cinyoyinta awaje,sosai ta tafi dashi se tasbihi yake ga maƙagin surarta. Mai ta shafa,tasa powder sannan taje maajiyar kayanta ta ɗauko riga da sket na wani yadi me taushi,ta koma cikin toilet ɗin ta sako sannan ta fito,kanta aƙasa. "jeki ɗakina ki ɗauko min kayan dazansa baby,kinga kin ɓatamin waincan"ta faɗi yana murmushi. Amsawa tayi da to sannan ta nufi ƙofar da niyyar fita,muryarshi ta katseta"ki haɗomin da gajeran wando da singlet" Batace komai ba ta fice ta nufi ɗakin nashi,ta ɗauko masa duk abinda yace,ta kawo masa,kamin ta dawo ya kwashe zanin gadon da kayan da suka cire yasa a washing machine dake cikim toilet. Shiryawa yayi,sannan ya dubeta yace,"ki shirya mu wuce gida mummy tace mutafi,jibi monday zan kaiki makaranta,dan haka kiyi sauri kisameni a mota,in na ajiyeki gida zan je makarantar ne in yi duk abinda ya dace"ya faɗi yana duban agogo. Cikin tafiyarta me ɗaukar hankali ta taka ta iso gabanshi,tsayawa yayi yana kallonta,a hankali ta shige jikinshi ta rungumeshi,ta saki kuka mara sauti "yaya nagode sosai Allah saka maka da alkhairi"tayi maganar cikin kuka. "in kika kuma yimin asarar hawayenki to zaa fasa karatun"ya faɗi yana goge mata hawayen. Basu jimaba sukai ma mummy sallama tasa musu albarka gamida faɗan su zauna lfy.sannan suka bar gidan zuwa gidansu. Muje zuwa surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA, daban yake da saura,siyan nagari maida kuɗi gida* Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA 07044600044 Aturo shaidar biyan tanan. *27* A Gida ya sauketa cikin nuna kulawa yace mata lokacin da zata fice a motar"ki kula min da kanki kinji baby ta" Kai ta gyaɗa masa fuskarta ɗauke da murmushi ta fice daga motar zuwa cikin gidan. Juyawa yayi ya fice daga gidan,ya nufi makarantar da yakeson sa ta. Yana kan hanya wayar jameel ta shigo,parking yayi sannan ya ɗaga yace"ya akayine gwauro?" Dariya jameel yayi sannan yace"naji bakomai, zaka sani ne,"sauya hirar yayi da faɗin"zaka shigo ne yanzu,?" "aa gaskiya dan beauty na karatu takeso yi,yanzu haka prince college nakeson zuwa yi mata register"hammad ya faɗi yana dariya. "kazo gida muyi magana tukuna kan kaje yanzu"jameel ya faɗi sannan ya kashe wayar. Hammad juya kan motar yayi ya nufi gurin jameel ɗin,a harabar gidan yasameshi zaune yana jiransa. Ƙarasawa yayi gurinshi sannan yayo parking ya fito fuskarshi ɗauke da murmushi yace"kai zan tafi uzurin madam ka kirani faɗi da sauri karka ɓatamin lokaci"Hammad ya faɗi lokacin da yake ƙoƙarin hawa boot ɗin motar. "gani nayi be kyautu ace zahra kasata a secondry school ba,waec da neco kawai zaka biya mata ta zana sabida shekarunta na tafiya inde karatun akeso tayi"jameel ya faɗi yana murmushi. "wallahi sam tunani na be kai nan ba,amma fa wannan shawara taka tayi wallahi,shiyasa kullum nake ƙara sonka ɗan uwa" Duka Jameel yakai masa suka kwashe da dariya. A nan gun jameel ya gama ɓata lokacinshi,suna hira,yana shaida masa zahra ta yafe masa yanzu sun shirya. Dariya jameel yayi sannan yace"shege mutumina ashe arna kake ta kashewa kwana biyu shiyasa naga har wani ƙyalli kakeyi,kace mun kusa zama uncles"ya faɗi yana dariya. "kai wanne kashe arna jameel da ƴar ƙaramar yarinya irin zahra,dukanta fa bata wuce 16 ba,ay bazata iya ɗaukar lalura ta ba sabida tayi min ƙanƙanta" "lalle hammad baka da kai,wato zahran ce tayi ma ƙanƙantar,ina nan,zaka zo ka sameni,in bata haƙuri wallahi bazanje ba"jameel ya faɗi yana dariya. "Allah ya kyauta ni nasan kan matata, bana buƙatar taimakonka,duk lokacin dana buƙaci angwancewa yin abuna zanyi"hammad ya faɗi lokacin da yake ƙoƙarin barin gurin. "Allah ya shiryeka mutumina"jameel ya faɗi,lokacin da yake ribas ze fice agidan. Super market Hammad ya biya yayiwa zahransa shopping sannan ya nufi gida cikin hanzari,dan yaga sanyin yamma ya fara sakkowa. Zahra ko tunda ya tafi bata zauna ba seda ta gyara gidan fess sannan ta dafa abinci me rai da lfy,ta jere a dinning sannan ta shiga wanka bayan tayi sallah. Haɗe kanta tayi cikin wasu riga fara da wando pencil,maroon color,ta raba gashin kanta gida biyu,ta kama kowanne ɓangare da ribbon fari da maroon,gashin ya sakko har ƙasan wiyanta,sosai tayi kyau ta fito a ƴar babynta. Ƙirjinta Allah ya wadatashi da dukiyar fulani,yayin da kugunta ke cike da mazaunai da hips masu kyan tsari.wanda koya ta motsa suma se sun motsa. Falo ta dawo ta zauna ƙafarta sanye cikin farin takalmi mara tudu me taushi. Tv take kallo amma rabin hankalinta na gun Hammad taji shi shuru da yawa,gashi bata da waya bare ta nemeshi,hakan ne yasa ta zauna cikin kaɗaici.Gashi ta ƙosa ya zo taji labarin makarantar. Tana zaune taji ƙarar shigowarshi,da gudu ta miƙe tayi waje,tun kan ya gama parking,ya hangeta,kan motar ne ya kusa kwace masa sabida tsabar kyan da yaga ta masa, Itako tsaye take kan barandar gidan tana tsallen ganinshi,da sauri yayi parking ya fito ya nufeta, Yana ƙarasowa ta ɗan taka da gudu ta shige jikinsa,tana faɗin "oyoyo yayana"tayi maganar cikin shagwaɓa. Rungumeta yayi tsam a kirjinshi,yana sinsina gashin kanta da yay matuƙar burgeshi. "babyna anyi missing ɗinane?"ya tambayeta yana kallon idonta. Ɗan ƙaramin bakinta ta turo gaba sannan tace"ina ta jiranka kai tafiyarka ka barni" "tuba nake gimbiyata,muje ciki in bada haƙurin da kyau" Sakinshi tayi ta juya zuwa falon,wata zabura joy stick ɗinshi tayi ta miƙe tsaye,sabida yadda mazaunan zahra ke juyawa,da sauri yasa hannu akan wandon nasa gudun kar megadi ya gano shi,yabita abaya yana lashe leɓɓansa da suka bushe yanzu yanzu. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,* *28* A falon ta yada zango tana turo baki gaba,ta juya mishi baya alamun tayi fushi. Joystick ɗinshi ya maƙure a gefen cinyarshi,sabida kunyar zahra taganshi a hakan yakeji. A hankali ya taka ya isa kusa da ita,ta bayanta ya tsaya,yace"tuba nake gimbiyata,pls a saurareni"maƙale kafaɗa tayi,murmushi yayi ya janyota jikinshi ya rungumeta ta baya ya ɗora kanshi kan kafaɗarta yana shinshina wuyanta yace"ayi haƙuri nace ko in fasa kaiki makarantar" Da sauri ta juyo ta faɗa jikinshi,tana masa kukan shagwaɓa,tace"na haƙura yaya kaima kayi haƙurin karka fasa kaji"ta ƙarasa maganar tana zillo ajikinshi. Ɗaukarta yayi cak suka,koma kan kujera,ya ɗorata akan cinyarshi,sannan yace"munyi shawara da jameel yace jarabawa kawai ya kamata kiyi,sabida kiyi saurin kammalawa ki shiga jamia,"ya faɗi yana latsa gefen cikinta. Zillewa tayi tana dariya tace"duk yadda kaga ya dace yaya hakan zaayi"ta faɗi cikin nishaɗi. Ƴar hira ce ta biyo baya a tsakaninsu,kamin tajashi zuwa ɗakinshi ta haɗa masa ruwan wanka. Kayan daze sa ta ciro masa sannan ta fice a ɗakin,sosai hammad yaji daɗin ganin ta fito masa da kayan.shiryawa yayi ya fito zuwa falon. Abinci sukaci,sannan suka dawo falo,yana ta mata hirar daɗin abincin,kallo sukayi sannan kowa ya miƙe ya nufi ɗakinshi, To rayuwa na ci gaba da garawa,zahra tayi jarabawa har tasamu nasara a jamb ɗinta inda bata sha wiyar samun addmission a jami'ar Abuja ba. Tuni hammad ya koma bakin aykinshi,inda aka turashi rivers state,tsakaninshi da zahra sede waya,sosai yake kewar matarshi sede dole ya jira ta girma dan la lurarshi tafi ƙarfinta sabida tayi masa kankanta. A nata ɓangaren kuwa,zahra ƙawa tayi a makarantar data shiga me suna Husna. Da farko zahra bata saki jiki da ita ba,amma daga baya tana sakar mata bayan ta karanci halinta. Husna sosai take ƙara wayar da kan zahra inda ta koyar da ita yadda zata zauna da mijinta da dabarun zaman gidan auren. Se yanzu zahra takejin haushin shishshigewa yayan nata da ta dinga yi,Ashe ba haka ake ba aji akeja,ayko tunda ta gano hakan seta sa shi ya raina kansa Hammad sun samu hutu a gurin ayki,dan haka cikin zumuɗi da farin ciki ya nufo gida,tun da ya sauka a airport yakira zahra a waya"yayana ya kake?"zahra ta tambaya. "lafiya lau princess,gani airport ki turo driver ya ɗaukeni" Ba tare da mamaki ko murnar jin dawowar tashi ba tace"ok bari afaɗa masa" tana kaiwa nan ta kashe wayar, Hammad tsaye yayi sororo da waya a hannunshi yana kallo,"kamar shi a gurin zahra yace gashi ya dawo amma ko murna batayi ba,kai may be bata da lfy ne"tunanin da yay ta yi kenan har driver ya iso ɗaukarshi. Ya ƙosa yaga halin da zahran take,dan hankalinshi baa kwance yake ba. Driver na isowa gida yay parking da sauri hammad ya fice daga motar ya nufi cikin gidan. Zahra ko tun bayan data isarwa da driver sakon tayi maza tayi wanka ta kimtsa,acikin wasu riga da sket marasa maraba da tsirara. Kwance take akan doguwar kujera,hannunta riƙe da remote tana sauya tashar da takeso.. Koda yayi sallama ya shigo,zahra bata motsa daga inda take ba,illa,ɗago kanta tayi ta dubeshi,sannan tace"wellcome bross" Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,* *29* Sosai lamarin ya bashi mamaki,jiki a sanyaye ya ƙarasa kan kujerar da take,ya zauna kusa da ƙafafunta, Kallo ɗaya yay mata yaji bananarsa ta motsa,ita ko maida kanta tayi gun tv tace"yaya an yini lfy ya hanya?"ba tare da ta kalli sashin da yake ba. A ɗan tsorace ya dubeta yace cikin sarƙewar murya"baby na miki wani laifinne?"yana kallonta kamar me shirin kuka. Dubanta ta kai gunshi fuskarta ɗauke da murmushi,ta yunƙura ta miƙe zaune ta lanƙwashe ƙafafunta tace tana kaɗa ido"ni ko me yaya na zemin daga shigowarshi yanzu,ni ba abinda kayimin"ta faɗi cikin walwala. Matsowa yayi gurinta,sosai ya matseta,ya ƙureta da mayatattun idanunshi zahra ma kallonshi take,amma kasa jurewa tayi ta kauda kanta gefe. Hannu yasa ya juyo da fuskarta yace"karki hukunta ni baby ta wannan sigar,pls ki faɗamin abinda nai miki" "nace baka min komai ba yaya wallahi"ta faɗi tana murmushi. Janyota yayi gaba ɗaya jikinshi, ya fara neman bakinta,dan gaba ɗaya salon nata na yau ya gama gigitashi. Ɗan zizzillewa ta shiga yi alamun bata so,ɗaukarta yayi cak ya nufi ɗaki da ita,hannayenta tasa ta sagalo wuyanshi,tana faɗin cikin shagwaɓa"yaya ka saukeni dan Allah kallo fa nakeyi"tana ɗan dukan bayanshi. Kan gadonshi ya sauketa,ayko nan ta shiga juye juye akan gadon kamar tarwaɗa,tsayawa yayi sokoko yana kallonta,har ɗan shure shure takeyi tana kukan shagwaɓa tace "tun a falo nake cewa ka saukeni ka ƙi gashi yanzu se nayi wahalar komawa"ta faɗi tana gantsaro ƙirjinta gaba. Wayyo hammad,bananarshi ce ta tokare wandon jeans ɗin dake jikinshi,wanda sabida tsayinta ta takure da yawa,hakan yasa yakejin zafi,dole ya kwance wandon ya zareshi. Ayko da ike na cikin yafi faɗi hakan ya bata damar tsayawa da kyau.rigar jikinshi ya cire,da nufin yaje yayi wanka ko ya samu sa'ida. Zahra daga kwancen da take idonta yakai kan wandon na hammad da yay tsini,da sauri ta miƙe zaune,tana dubanshi,ta tsorata da ganin girmanta a wandon,amma da ike husna ta koyar da ita komai,danne tsoronta tayi ta rarrafa kusa dashi,cikin nuna kulawa tace, "yayana yaushe hukumar sojoji ta fara raba muku kulki,na ɗauka ƴan sanda kawai ake ba"ta faɗi tana gyara gashin kanta, daƙyar muryarshi take fita sabida halin da yake ciki,yace"kulki kuma baby a ina kika ganshi?" A hankali ta miƙa hannunta kan wandon nashi,tace cikin sigar ɗaukar hankali,"gashi nan ka ɓoye naka anan,"ta faɗi tana ɗan shafawa cikin salon da ita kanta tsoron aykata hakan takeji. Wayyo hammad runtse ido yayi,yafara zuƙar yaji,sabida saukar hannun zahra kan bananarsa,ita ko ta lura da yanayin da ya shiga,dan haka sama da ƙasa ta shiga yi da hannunta akan bananar tana faɗin,"yaya ka ciro ka ajiye mana tunda ka dawo gida,kar yaji maka ciwo"ta faɗi tana ƙara shafawa da kyau. Kasa jure tsayawa yayi ya faɗa kan gadon rigingine,idanunsa a lumshe,se nishi yakeyi,zahra cire hannunta tayi,da sauri ya damƙo hannun nata, ya buɗe idanunsa wainda sukai ja yace da ƙyar"pls baby ki taimakamin,"Yayi maganar yana sake ɗora hannunta akan bananar, Ba musu ta riƙe,tana murzawa a hankali tace"wanne taimako kakeso yayana" "sucking ɗina nake so kiyi pls"ya faɗi da kyar dan ji yake numfashinshi ze ɗauke. Ware ido tayi cikin rashin fahimta duk da ta fahimtan amma dole tayi acting as ƙaramar yarinyar da yake ɗaukarta. "me zan ma sucking ɗin?" "kulki na"ya faɗi yana haki. Sosai dariya taso kubcewa zahra amma seta danne,tace"Ay har ka bani tsoro,ni na ɗauka ma wani abunne,kawo shi to yanzu kuwa base anjima ba in tsotse maka shi inde ka tabbatar a wanke yake" "baby gashi nan a hannunki ki fito dashi daga waje"ya faɗi lokacin da yake nuna mata bananar. A hankali ta kama wandon nashi tai ƙasa dashi,kulkin nashi ya bayyana muraran se zillo yake. Akwai buƙatar duk mu haɗiye yawun mu,mu kora da ruwan sanyi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra surbajo* *Soyayyar da zaa nunamin a nunawa littafina na Shimfiɗar aurena,ta hanyar siyanshi akan kuɗi 500* *in de kinsan dede da rana ɗaya na taɓa saki nishaɗi sanadin littafina to ki hanzarta siyan littafina na SHIMFIƊAR AURENA,domin nima kisani nishaɗin,acikin january ze iso gareku cikin salo na daban,shi ɗin na musamman ne,ki siya ki karanta,SHIMFIƊAR AURENA daban yake da sauran ko daga sunanshi 500 ne kacal* *Zahra Muhammad nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 domin turo shaidar biyan kudin* *30* Duk yadda zahra taso daurewa seda ta tsorata da ganin bananar tashi,dan haka a tsorace ta dire daga kan gadon,batai wata wata ba ta falla da gudu zuwa nata ɗakin tana haki, Kulle ƙofarta tayi ta zauna gefen gado tana ware idanu, Hammad dafe kanshi yayi ya runtse ido wasu hawaye masu zafi suna biyo fuskarshi,rasa inda zesa rayuwarshi yayi,da ƙyar ya diro daga gadon ya rarrafa zuwa toilet. Sakarwa kanshi ruwan sanyi yayi,yana tsugunne,ya jima a haka kamun ya samu saida. Wanka yayi,ya fito da ƙyar daga toilet,ɗin sabida rawar sanyin da yake. Shiryawa yayi yasa kaya,sannan ya fesa turare me ƙamshi ya koma kan doguwar kujera ya kwanta ya dafe kanshi ya faɗa duniyar tunani, "me yasa zahra ta sauya,kode zata iya ɗaukar lalurata ne yanzu yasa takemin haka,kai bazata iyaba wani sashi na zuciyarshi ya shaida masa"haka yay ta neman mafita ya rasa. Acan ɗakin zahra husna ce ta kirata a waya,cikin zaƙuwa zahra ta ɗaga ko gaisawa basu yiba zahra tace"Husna,nifa tsoro nake ji,ɗazu yaya birkice min yayi,karfa yaje ya turmusheni ta ƙarfi,ko de in dena ne"ta faɗi tana waigen ƙofa. "kedai anyi sakaraya,to meye na tsoro,ay sakin jikin ki zakiyi dashi ki nuna masa bakisan komaiba ke yarinya ce,har se ya gane kurensa kidena ma jin tsoron komai ki saki jikinki,haba sekace ba ɗalibata ba"cewar husna tana dariya. Nan ta ƙarawa zahra bita wanda hakan ya cire tsoron dake cikin ranta,sukai sallama ta ajiye wayar. Ajiyar zuciya ta saki me nauyi,sannan ta faɗa tunani"inde ba hauka husna take ba,taya wannan zabgegen kulkin na yaya ze samu gurin shiga ajikina?a ina gun zamansa yake?,kai wasa take,dan wannan ko abincine matuƙar ka cinyeshi duka kai kaɗai kaci na Allah ya isa"🤣 Haka ta gama tunaninta ta faɗa toilet tayi wanka,ta fito ta kimtsa kanta cikin riga da wando,rigar ƙirjinta kawai ta rufe,shima saman boobs ɗinta duk awaje yake,ko bra bata saka ba, yayinda cibiyarta ke waje,se wani wando dede cinya, ta kama gashin kanta,sannan ta sake feshe jikinta da turare. Fitowa tayi ta nufi ɗakinshi,cikin takun isa da ƙasaita.tana kaɗa jikinta. Jin anturo kofar ɗakinne yasa hammad ya ɗago idonshi ya saukesu akan zahra. maida ƙofar tayi ta rufe sannan ta jingina bayanta da murfin ƙofar,ta fara wasa da hannayenta. A hankali,ya miƙe,jikinshi har rawa yake ya isa gareta,yana binta da kallon shaawa,hannunta ya riƙo da sauri ta ɗago ido tana kallonshi,ta langaɓar da kai gefe,tace cikin shagwaɓa"yaya kayi haƙuri kasani ayki naƙi yima,tsoro naji ne naga yana motsi"ta faɗi cikim shirin yin kuka. tunda ta fara maganar,yake kallon bakinta,gamida boobs ɗinta da kusan rabinsu a waje suke,sosai hankalinshi yatafi kansu. bakinta ya nufa da bakinshi,da sauri ta kauda kanta gefe,ƙureta yayi da ido,yace a sanyaye"bazaki bani ba?" Shuru tayi tana kallonshi,duk se taji nauyinshi ya kamata,girgiza kanta tayi ta sunkuyar da kai. Haɓarta ya kamo,ya ɗora bakinshi akan nata,sannan yace"in sha?" Lumshe ido tayi sannan ta gyaɗa masa kai. Sosai ya tsotsi bakin nata seda yaji yasamu gamsuwa,sannan ya saketa. Ƙasa tayi da kanta,tana sosa ƙeya,cikin jin kunya tace"kazo kaci abinci"ta juya zata fita,da sauri ya kamo hannunta,jin an ruƙota ne yasa ta juyo,rungumeta yayi sosai ajikinshi,ya raɗa mata"baby kinyi kyau,pls ki saki jikinki mu zauna kamar da"ya faɗi yana kwance maɗaurin rigarta . Cikin sauƙi ya cire rigar, yayi wurgi da ita,baya yaja dan yaji daɗin ganinta,da kyau. Zahra da sauri ta shige bayan labule tana faɗin"yaya ka bani rigata,kaji kaga boobs ɗina duk a waje suke,kuma in bansa rigaba ƙaiƙayi sukemin pls" Yar da rigar yayi sannan,ya taka zuwa inda ta ɓoyen,buɗe labulen,yayi ayko idonshi ya faɗa kan boobs ɗin nata, a hankali yakai hannunshi kan su,sosai zahra taji wani daɗi ya ratsata,amma bata nuna ma,sema ɗan ƙara turosu gaba da tayi tace a shagwabe "kagani ko yaya,Allah har ɗan kumburowa suke fa,kaban rigar nasa". Ko jinta bayayi,illa kamota yayi ya jata zuwa kan kujera,kwantar da ita yayi akai sannan ya ɗan tsuguna gefen boobs ɗin nata,ya ɗora bakinshi akai,ya fara sucking ɗinsu. Jiki da jini zahra ta kasa kwace kanta a hannun shi,sosai yake tsotse boobs ɗin yadda ranshi keso. Zahra jin hankalinta ze gushe ne yasa ta rushe mishi da kuka,a hankali ya ɗago yana kallonta, cikin kukan tace"banaso yaya kadena don Allah" ta faɗi tana kuka. Ƙyaleta yayi badan beso ba,ya mayar mata da rigarta,ya miƙar da ita suka wuce falon. Tunda daga wannan ranar zahra ta dena yawan zama inda yake,dan ita tsoro yake bata yanzi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,* *31* Yau ma kamar kullum,zahra ta dawo da makaranta,dan haka kitchen ta nufa kai tsaye ta fara nema musu abinda zasu ci da dare. Duk komai cikin hanzari take yinshi,dan bataso ya dawo ya sameta a kitchen ɗin. Hammad har wata rama yayi ta musamman sabida gaba ɗaya zahra ta gama kwance masa lissafi, wata muguwar shaawarta ce ke ɗawainiya da shi amma ita yanzu ta bari su haɗu ma ko taɓata ne yayi taƙi amincewa,ya rasa me ke damun ta,duk ta sauya masa. Koda ya shigo gidan magriba akeyi,ganin motar da zahran driver ke kaita makaranta a fake ne ya gane ta dawo. Jiki ba ƙwari ya shiga falon,ga mamakinsa,tana tsaye gurin center table tana gogewa.jikinshi har rawa yake ya ƙarasa gunta,a ɗan tsorace ta waigo,sosai ta firgita da ganin ramar da yayi. Ƙureta yayi da ido,yama rasa abinda zece mata,gaba ɗaya zahran yanzu kwarjini take masa ta cika masa ido. "sannu da zuwa"ta faɗi tana ƙoƙarin kaucewa a gurin.da zafin nama ya kamota,ya maƙureta a bango,yace "nace kidena hukuntani ta haka,pls ki faɗamin abinda nai miki zan baki haƙuri,amma banaso kina wulaƙantani,duk a ina kika koyo wannan halin"yayi tambayar cikin rashin wasa,dan ta fara kaishi bango. Zahra da tsoro ya fara kamata cikin dauriya tace"ka sakeni da zafi fa,"ta faɗi rai a ɓace."anƙi a sake kin,ki kasheni ne se ki samu sanyi aranki."hammad ya faɗi azafafe. Tsaki zahra tayi,wanda hakan sosai ya harzuƙa hammad ƙara matseta yayi da kyau ranshi a ɓace yace yana huci"bana ɗaukar reni agurin babba ma bare ke,ki iya takunki ki tsaya matsayinki,son ki da nake ba ticket bane daze baki damar wulaƙantani,kina jina"ya faɗi cikin daka tsawa.sannan ya saketa,luuu tayi kamar zata faɗi sannan ta dawo daidai. Kuka tasa be tsaya sauraronta ba ya juya ya nufi ɗakinshi,ranshi in yayi dubu ya ɓaci sabida ko iyayenshi basa masa tsaki bare zahra,wato reni ya shiga tsakaninsu kenan. Kulle kanshi yayi a ɗaki yana ta safa da marwa,yana dukan iska,yama rasa mezeyi mata yaji daɗi aransa. Zahra ma ganin be tsaya rarrashinta ba kamar yadda tai tsammani sum sum tayi ta miƙe ta wuce ɗakinta. Hawaye takeyi wannan na bin wannan. Tabbas ba ƙaramin ɓata masa rai tayi ba amma tasan yayanta baya fushi da ita duk abinda zatai masa,ita tsakin bata san ma ya fito ba.kuka taci ta godewa Allah,sannan ta nemo husna a waya,dan ta faɗa mata abinda ya faru. "zahra wulaƙanci daban jan aji daban,babu wani namiji dazakiyiwa hala ranshi be ɓaci ba,ni ba haka na koyar dake ba,kidinga dan kama kanki agabanshi,ba ki saki kanki kamar sakarya ba haka nace,amma fisabilillahi taya zakima mijinki tsaki,zahra kisa ran zaku wanye lafiya,to wlh kiyi gaggawar zuwa ki bashi haƙuri"cewar husna cikin faɗa sannan ta kashe wayarta. Zahra wani kukan ne ya sake kubce mata,tabbas bata kyauta ba itama tasan haka,ganin kukan baze kaita bane yasa ta miƙe ta shiga toilet tayi wanka ta ɗauro alwala,ta fito tayi sallah sannan ta caɓa ado cikin wata doguwar riga wacce ba abinda ta ɓoye ajikinta,hatta ɗan pant ɗinta ana ganin shi,suko nipples dama dede inda suke na rigar net ne ba abinda ya ɓoye. Feshe jikinta tayi da turaruka masu kwantar da zuciya sannan ta nufe ɗakinshi,cikin takun ta me ɗaukar hankali. Tura ƙofar ɗakin tayi,ta shiga,zaune yake kan abun sallah ya haɗe kanshi da guiwarshi yayi nisa cikin tunani,jin turo ƙofar ne yasa ya waigo da sauri. Zahra ce tsaye fam dubunta tsirara tana kallonshi cikin wani salo na natuba. Kallonta yakeyi,dan be tsammaci zuwanta gunshi ba, besan dalili ba baya iya fushi me tsayi da ita,sonta ya gama nakasa zuciyarshi. Miƙewa yayi ya koma kan gadon ya zauna ya miƙar da ƙafafunsa ya harɗe hannayensa a ƙeyarsa,ya lumshe ido. Zahta jikinta duk ya mace,dan haka kasa ƙarasowa tayi,ta tsaya a bakin ƙofar tana kallonshi. Sun kwashe fin minti talatin a haka,shi lumshe idon da yayi dan ya kalleta da kyau ne cikin sirri ba tare da tasan yana yi ba,ganin duk ta takure ne yasa ya buɗe idon ya saukesu anata,yace cikin dakewa"in kin gama tsayuwar kin fita ki ɗan kullemin ƙofar" Sosai zahra ta jima da karantar halayen yayan nata,dan haka cikin sassarfa ta tako ta iso gareshi,gefen gadon ta durƙusa tana wasa da hannunta,tace murya a sanyaye,kamar me shirin kuka,"yaya kayi haƙuri don Allah nasan ban kyauta ba,kuskurene bazan kuma ba ka yafeni"ra faɗi a daburce sabida kallon da yake mata. Zamewa yayi ya kwanta,sannan yace"ba komai ya wuce tashi kije na haƙura"ya faɗi batare da damuwar komai ba. Kasa miƙewa tayi,ta tsaya tana wasa da hannunta,can tayi ta maza tace"bazakayi wanka bane naga ka kwanta da kayan jikinka?" Lumshe ido yayi ya buɗe,ya kalleta na ƴan sakwanni sannan yace"na gajine se gobe zanyi" Batace komai ba ta miƙe,duk a tsarge take da kallon da yake mata,ta nufi toilet ɗinshi,da sauri hammad ya ruƙo wandonshi lokacin dayabi bayanta da kallo,pant ɗin jikinta me shigewa tsakanin mazaunaine,sauran mazaunan kuma dik awaje,sabida rigar bata ɓoye komai na jikinta. Gashi suna motsawa kamar ruwa ta ƙulla aciki."zahra you are killing me"ya faɗi lokacin data shige toilet ɗinsa. Haɗa masa ruwan wankan tayi,sannan ta dawo,ta tsaya daga gefen gadon ta ɗan rusuna tace "yaya na haɗa maka ruwan wankan" "ay gajiya nayi bazan iya yiwa kaina wankan ba shiyasa nace se gobe ,zanyi"ya bata amsa cikin sassanyar murya data saukar mata da kasala. Samun kanta tayi da masa shagwaɓa"yaya kayi haƙuri muje ni se inyi maka amma ka kwanta a haka bazaka iya bacci ba"ta faɗi a shagwaɓe. Miƙewa zaune yayi yace"lalurata nada yawa zahra,taya zaki iya kauda ita in kikamin wankan?" "Sabida nice matarka duk girman lalurarka ni ce me maganceta se tafi ƙarfinane semuje ga iyayenmu "ta faɗi tana murmushi. Murmushin shima yayi sannan ya miƙe tsaye ya ware hannayensa yace "to acire kayan"takowa tayi cikin salon ɗaukar hankali ta manne boobs ɗinta da ƙirjinshi,sannan ta fara cire mishi botir ɗin rigar,lumshe ido yayi jim tudunsu da taushinsu a ƙirjinshi.gama cire mishi tayi ta yar akan gado sannan ta ƙara shigewa ƙirjinshi ta rungumoshi,tana ƙara manne boobs ɗin nata a ƙirjinshi tace,tana kaɗa ido,hammad ido ya zuba mata yana kallonta,"yaya ka fini faɗi ji ƙirjinka fa,in ta bayanka mutum ya tsaya ko hangoni baze yiba"ta faɗi tana wasa da gashin ƙirjin nashi.Lumshe ido yayi ya buɗe yace a muryarshi data fara dashewa"muje ayimin wankan baby na gaji" Ƙasa tayi ta durƙusa akan guiwarta sannan ta cire belt ɗin jikin wandon ta zame na jeans ɗin,ɗago ido tayi ta kalleshi shima ita yake kallo,sosai tsoro ya bayyana a idonta,dan tana gudun ta sake yin gamo irin na rannan.shahada tayi ta runtse ido ta yi ƙasa da wandon,ayko ji tayi an bugi fuskarta,da sauri ta buɗe idonta,kulkin yaya ne garin zullon ya dako fuskarta, Ƙure kulkin tayi da ido tana kallonshi,shima kulkin ita yake kallo,wani yawu ta haɗiye na tsoro sannan ta ɗago idonta tana fuskar yayan nata,shima ita yake kallo da jarababbun idonshi,miƙewa tayi a hankali tace "yaya ancire"ji take kamar ta gudu tabar ɗakin amma tsoron ta ƙara yimasa laifi ya hanata gudun Janyota yayi jikinshi ya kwance igiyar rigar ayko rigar tayi ƙasa ta tsaya daga ita se pant ɗin,ɗago ido tayi a tsorace,kashe mata ido yayi yace "sabida karki jiƙa kayanki"sauke idonta tayi ta yi shuru ajikinshi.ita duk kunyar duniya tabi ta dameta,ganin yayan nata sintir,shiko ko ajikinshi,janta yayi suka shige toilet ɗin. Cikin verb ɗin ya shiga ya zauna,ita ko tsaye tayi ta kasa motsin arziki,ita se yanzuma take danasanin cewa zatai masa wanka da tayi. Hannu ya miƙa mata ta kama jiki a sanyaye,ta shiga cikin ruwan.hannu yasa ya zame ɗan pant ɗin jikinta yayi wurgi dashi sannan yay mata mazauni akan cinyarshi. Zahra kamar wacce zatai kuka,haka ta ɗauki soson wankan ta fara yimasa,wani abu me daɗin gaske taji yana gogo haq ɗinta,a hankali, Hannu takai gurin ga mamakinta kulkin yayanta ne,samun kanta tayi da ɗan sake wara ƙafa,dan abun ba ƙarya da daɗi,sabida ɗan shafota yakeyi. Kasa ci gaba tayi da wankan tayi lamo ajikinshi,tana amsar sakon nashi. Rungumeta yayi sosai ajikinshi,cikin dishewar murya ya raɗa mata akunne"baby kinji daɗin hakanne?"kasa magana tayi,sema ƙara shigewa jikinshi da tayi kai kawai ta gyaɗa masa,"kina ganin zaki iya ɗaukar kulki na kuwa baby?"a hankali ta gyaɗa masa kai,dan takai matsayin da shi ɗin kawai takeso ta a amsa. Tsam ya miƙe ɗauke da ita ya fice daga toilet din yayi kan gado da ita.zahra gaba ɗaya ta ƙosa taji me akeji ajikin shi wannan kulki da husna ta isheta da magana akai. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,* *32* Kan gado ya nufa direct da ita,shima jikinshi har rawa yake yi,zahra har ƙara kamoshi takeyi itama,sabida duk basa kan network. Babu inda baki da hannun hammad be sauka ba ajikin zahra,zahra ta kasa haƙura,duk tabi ta ƙosa ya shigetan taji. Adduar saduwa da iyali Hammad yayi,sannan ya ɗora bakinshi akan nata ya haɗe guri guda,yayi hakanne maganin karaɗin da zata masa,dan yasan gyaran da yay mata dole zata ɗanɗana kuɗarta. Cikin yardar Allah ya cilla kwallonsa araga,wayyo zahra,se alokacin ta fara neman kwace kanta,amma ta makaro,dan Hammad besan a wacce duniya yakeba,tun yana kukan azuciya,har abun yafi ƙarfin hakan ya bayyana kukan daɗin da yakeyi. Magiya roƙo babu wanda zahra batayiba kan ya ƙyaleta amma yaƙi sam shi ji yake ma kamar tunkuɗo masa daɗin ake tacan cikin dan haka beji be gani yake kutsawa. Zahra ga niima dan haka ko alamun bushewa babu gurin sake sabuwar jiƙewa ma yake wanda hakan ke ƙara haukata Hammad,ɗin kuka yake kamar wanda ake duka, tun zahra na iya magiyar har ta koma tai shuru ta ƙyaleshi,haka ya mirgine ya dawo ƙasan ita ya ɗorata asamansa,sannan ya fara dukan mazaunanta,yana ci gaba daga inda ya tsaya,zahra lamo tayi a ƙirjinshi,shike kiɗansa yake rawarsa,ya kwashe kimani awa guda yana abu ɗaya,kamin yasaki wani gurnani ya ƙanƙameta kamar ze rabata gida biyu ita zahra abun tsoroma yashiga bata.zuwacan taji jikinsa ya saki,batai yunkurin zare abun ajikinta ba dan koya ta motsa wata irin azaba takeji,sabida a matse take sosai,ga kulkin ya Hammad a nutse ajikinta,wanda koda wasa bata ɗauka ze samu gurin zama ajikin nata ba. Haka bacci yay awon gaba dasu su duka ,basu farkaba se takwas na safiya. A Tare suka farka,har zuwa wannan lokacin kulkin na Hammad a tsaye yake,ajikin zahran. Shi kanshi yayi mamakin tsayuwar tashi, gashi yana farkawa wata sabuwar shaawar ta taso masa kamar ma be taɓa yi ba. Zahra shuru tayi a jikinshi,ita ta sadaukar de yau Yayan nata bayanta yake son gani,tana ji tana gani ya mirgineta ƙasanshi,kasancewar gun ajiƙe yake be wani wahal da kanshi ba,ya fara shige da ficenshi,yana kuka yana sambatunshi,seda ya dirjeta son ranshi sannan ya yunkura ze cire kulkin da sauri zahra ta ruƙoshi idanunta na zubar da kwalla,tace murya adashe"ka cire a hankali yaya wlh ji nake kamar zan mutu"sosai tausayinta yakamashi,a hankali ya ciren duk da haka seda tayi ƴar ƙara gamida ƙanƙameshi. Ganin sun makara ne yasa yayi ta maza ya ɗauketa suka nufi toilet se kuka take masa,sabida zafin da takeji. Ruwan zafi ya haɗa mata me zafi sannan ya tsomata aciki,sosai take masa kuka tana riƙeshi,haka yadinga mata har seda yayi so uku yana sauya ruwa,sannan yay mata wanka shima yayi,sukayo na tsarki,ya ɗauro tawul ya naɗota acikin wani ya ɗaukota suka fito bayan dika sunyo brush. Zafin ya ragu amma ba dena ji tayi ba dan haka ci gaba tayi da kukanta. Kan kujera ya kwantar da ita,sannan ya shirya,ya ɗauko mata doguwar rigarta,a ɗakinta,yazo ya zira mata,ya shimfiɗa musu abun sallah sukayi,zahra ta kasa tsayuwa dan haka a zaune tayi. Koda suka idar ɓingirewa tayi agurin tana bacci.gadon hammad ya gyara,duk yayi face face kamar sunyi fitsari.wani zanin gadon ya shimfiɗa ya gyara komai sannan ya ɗaukota,ay tana jin an ɗauketa tasa mishi kuka tana faɗin "yaya kayi haƙuri don Allah wallahi da zafi,ka barni in huta,gun ciwo yake min"ta faɗi tana kuka. Kwantar da ita akan gadon yayi sannan ya zauna agefenta,yace cikin sigar rarrashi"ba abinda zan miki baby,ki kwantar da hankalinki,ay kinmin komai baby ba abinda zance miki sede in ta miki addua Allah yasa ki gama da duniya lafiya"ya faɗi yana shafa kanta. Shuru tayi batai magana ba,miƙewa yayi yaje kitchen ya haɗo mata tea me kauri sannan ya dawo ɗauke da kofin,yana zuwa ya kamota ya zaunar da ita sannan yasa mata kofin a bakinta ayko ba musu ta amsa ta fara sha tana hawaye,dan yunwa takeji,rabonta da abinci tun jiya da rana. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Tayi min ƙanƙanta bafa na kuɗi bane,shimfiɗar aurena shine na kuɗin,kuma acikin watannan zan sakeshi,ku dinga karanta headlines ɗin da kyau,* *A hanzarta a siya kar ayi babu ku,ɗari biyar ne 500 kacal ba tsada,SHIMFIƊAR AURENA littafine daya kerewa saa,sunanshi daban haka ma taken dake cikinsa,na musamman ne, me kuke jira,ku siya ku karanta,ɗauke yake da ,magunguna na gyaranmu mata,salo domin burge megida da ƙawata shimfiɗarki ta Aure,sassanyar soyayya me tsayawa azuciya,abun al'ajabi,ban haushi,gamida ban dariya da tausayi duka acikin SHIMFIƊAR AURENA,hanzarta ku mallaki naku 500 ne kacal* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044 a turo shedar biyan kuɗin tanan* *33* Hammad lallaɓata yake kamar ƙwai,koya ta motsa ya dinga jero mata sannu ba adadi. Bacci ne yayi awon gaba da ita,yayinda hammad kuma idonshi ya bushe,ya cika da tsantsar mamakin ta yadda zahra ta iya ɗaukeshi da haɗamarshi,wanda yasan aykin da yayi ko cikakkiyar mace bazata ɗauka ba,amma segashi zahra ta bashi mamaki,lalle dole ya ƙaryata kanshi kan furucin tayi mun ƙanƙanta da yake faɗi. Zumar daɗin daya kwasa ajikinta ko koya ya tuno se murmushi ya suɓuce masa,a fili ya furta "ba ƙarya babyna akwai sugar" Wanka yayi ya kimtsa sannan ya dawo kan kujera ya zauna gadinta,dan bejin ze iya fita ya barta. Be jima da zama ba ta farka,miƙewa zaune tayi, tana mutstsuke idanunta,ɗagowa tayi carab suka sarƙe ana juna,se murmushi yake sakar mata,wata azababbiyar kunya ce ta kamata,rufe fuskarta tayi da tafin hannunta tana murmushi. Ƙarasawa gunta yayi ya ɗan rungumota,yana ƙoƙarin buɗe mata fuskar,sinne kanta tayi a ƙirjinshi,tana ci gaba da murmushin. "no baby kar muyi haka dake mana taya zakimin rowar fuskar taki dana jima ina bege"ya faɗi yana leƙa idanunta. Cike da shagwaɓa tace"to ni yaya ban so ka kalleni ne ay" Murmushi yayi me sauti sannan yace"saboda princess ɗita bataso na kalleta?" "kunya nakeji yaya Allah kuwa"ta faɗi kamar me shirin yin kuka. "to shi yayan naki me yasa bejin kunyarki?"ya tambayeta yana shafa bayanta. Turo ɗan ƙaramin bakinta tayi gaba sannan tace "beda kunya ne shiyasa" "Au baby nine mara kunyar? lalle yarinyar nan kinga gurin baccina"hammad ya faɗi yana rungumota gaba ɗaya jikinshi. Dariya ce ta kwacewa zahra wacce ita bata ma san tayi ba,sannan tace"au iya gun baccinka ma kawai na gani,hmmmm danƙari"ta faɗi tana jinjina kai alamun lamarin babba ne😄 Cike da mamaki hammad yake kallonta,sosai dariyar tata ta burgeshi,har wani sanyi yakeji aransa,yace"to in banda gurin baccin nawa ina kuma kika gani nawa,kinga baby ki fice idona in rufe"ya faɗi yana murmushi. "lalle ma yayan nan,ka mance dukan ƙartin da kaimin da kulkin ka shine har kake faɗin in fita idonka ko"tayi maganar harda ɗan hawayenta. Zuwa yanzu dariya yake kamar cikinshi zeyi ciwo,da kyar yace mata"ni bani da wani kulki ƙarya kikemin" Ayko nan da nan zahra ta shiga rantse rantse,kan yana da shi,shikuma yace beda shi,ƙarshe de daya bata haushi tace tana kamo wandonshi "joystick ɗinka ay shine kulkin naka" Faɗowa hammad yayi ƙasa dan dariya,ko da wasa be ɗauka wayon zahra yakai rabin haka ba ma,itako duk haushi ya cikata yazo ya sata gaba yana mata dariya. Miƙewa tayi a hankali,dan har yanzu da sauran zafin ta fara takawa zuwa toilet. Da sauri ya miƙe ya isa gareta ya ruƙota yana faɗin,"muje in miki wankan babyna"ay kamar wacce ya tsikara,tayi saurin kwace hannunta tace"Allah kyauta,daga wanka se aƙara wankeni ko,to bana so"tana kaiwa nan ta buɗe ƙofar toilet ɗin ta shige ta kullo ƙofar, Kan kujera hammad ya koma yana dariya,dan shi sosai rahar tasu ta burgeshi,dan Allah yasani yana son zahra son dashi kanshi besan adadinsa ba,wanda daga daren jiya zuwa wayewar garin ya nunko a zuciyarshi ba adadi. yana nan zaune ta fito daga wankan,shi ya taimaka ya kimtsata,sannan ya ruƙo hannunta suka dawo falo,basu jima da zama ba gidan abincin da yay musu order suka kawo. Shi suka ci suka sha lemu da ruwa sannan zahra tayi lamo ajikinshi,alamun bacci takeji,ɗaukarta yayi cak,ya nufi ɗakinta da ita,ya kwantar da ita ya manna mata kissa akumatu sannan yace"zanje mu gaisa dasu mummy,bazan jima ba zan dawo kinji babyna ki kulamin da kanki" Murmushi tayi masa gamida gyaɗa masa kai,dan baccin yafara fin ƙarfinta,rufeta yayi da duvet,sannan ya fice ya nufi gidan iyayen nashi cike da farinciki. Muje zuwa. Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* Tayi min ƙanƙanta bafa na kuɗi bane,shimfiɗar aurena shine na kuɗin,kuma acikin watannan zan sakeshi,ku dinga karanta headlines ɗin da kyau,* *A hanzarta a siya kar ayi babu ku,ɗari biyar ne 500 kacal ba tsada,SHIMFIƊAR AURENA littafine daya kerewa saa,sunanshi daban haka ma taken dake cikinsa,na musamman ne, me kuke jira,ku siya ku karanta,ɗauke yake da ,magunguna na gyaranmu mata,salo domin burge megida da ƙawata shimfiɗarki ta Aure,sassanyar soyayya me tsayawa azuciya,abun al'ajabi,ban haushi,gamida ban dariya da tausayi duka acikin SHIMFIƊAR AURENA,hanzarta ku mallaki naku 500 ne kacal* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044 a turo shedar biyan kuɗin tanan* *34* Koda yaje gidansu be jima ba,yayiwa mummy sallama ya wuce,gida sabida beson zahranshi ta farka be koma ba. A hanya ya tsaya yay musu takeaway sannan ya ƙarasa gidan,har zuwa lokacin baccinta take,sosai tausayinta ya kamashi. To rayuwarsu taci gaba da tafiya,sede koda wasa tundaga ranar daya kusanceta zahra bata ƙara bari makamancin hakan ta sake haɗasu ba, Dan ta gurzu da kyau a hannunsa shiyasa take gudu da zaran taga dare yayi. Masu tayata ayki Hammad ya ɗauko mata mata guda biyu,dan beson ta dinga wahalar da kanta,dik da zahra bataso ba amma haka ta haƙura dole,sina mata wanki da wanke wanke da shara amma girkinta taƙi basu. Hammad dauriya kawai yakeyi,amma yana tsananin buƙatar matarsa,dan duk dare da ƙyar yake iya bacci,gashi ko ɗan ɗimin jikinta yanzu bata bari yaji. Yau bejin fita,dan haka falo ya dawo ya kwanta akan doguwar kujera,dan beson kwanciya a gado in ba zahra. Fitowarta daga wanka kenan,taji ƙarar tv a falo,a zatonta ita ta mance bata kasheba,hakanne yasa tai hanzarin zuwa falon dan ta kashe,ɗaure da tawul din da ko cinyarta be gama rufewa ba. Ko kaɗan batasan yana kwance a falon ba,duk da taji ƙamshinshi seta alaƙanta hakan da yawan zama da yakeyi ne. Kanta tsaye ta wuce gun socket ɗin tv,duƙawa tayi domin ta kashe,hakanne yaba fararen mazaunanta damar bayyana ga hammad da tun shigowarta falon yake kallonta. Kulkinshi ne ya miƙe gam yayi tsayuwar daka.yana zillo.wayyo hammad jikinshi har ɓari yake ya miƙe zaune yana lashe lips ɗinsa. Tana gama kashewa ta juyo,da niyyar barin gurin,carab idonta ya sauka anashi,tsabar tsoron datajine yasata sakin ɗan guntun towel ɗin dake jikinta ya faɗi ƙasa,tsalle ta fara tana yarfe hannu kamar wacce zaa zane,boobs ɗinta dake sama da ƙasa su suka fi komai ɗaga masa hankali.yunƙurawa yayi ya miƙe yafara tunkararta,ayko tasa kuka tana faɗin"yaya kar ka matso dan Allah wallahi bana so da zafi kayi haƙuri"Tana ja baya. Ganin beda niyyar barinta ne yasa ta yi yunƙurin gudu,ayko carab ya damƙota,ya dawo da ita jikinshi. Rungumeta yayi ya saki wata nannauyar ajiyar zuciya, dan yafi wata rabonshi dajin ɗiminta ajikinshi. Ita kanta seda tsigar jikinta ta tashi,gabanta ya motsa,sosai taji shaawar mijin nata tazo mata,amma tsoron wahalar data sha takeji. Hannu yakai kan mazaunanta masu taushi kamar burodi sabon gashi,ya shafosu,cikin wani salo na musamman,hakan ya haddasawa zahra kwantar da kanta a ƙirjinshi ta lumshe ido,alamun ta miƙa wuya. Ɗaukarta yayi ya nufi ɗakinshi da ita,tana masa kukan shagwaɓa a kunne,hakan sosai ya ƙara birkitashi. Kan gado ya ɗorata sannan yakoma ya kulle ƙofar,kayan jikinshi ya shiga cirewa,har ya gama,kulkinshi ya bayyana se zullo yake yana ɗigar da ruwa, Zahra miƙewa tayi tayi zaman ƴan kaciya batare datasan tayi ba,hakan ya bayyano haq ɗinta muraran wanda hammad yakeji kamar yacinye duka,baya takeja akan gadon tana yarfe hannu"wlh da zafi yaya kayi haƙuri" Takowa yayi har inda take,ga mamakin zahra bakinta ya nufa da kulkin, A hankali takai hannu ta riƙe kulkin ta gyara gashin kanta,muryar hammad ɗince ta katseta "oya suck me baby"ya faɗi yana mulmula kan boobs ɗinta. Wani arnen daɗi takeji yana ratsata,batasan lokacin data tsuguna akan gadon ba ta kamo kulkin ta sa abakinta,ta fara tsotsa kamar sweet. Daɗine mara misaltuwa yafara ratsa kwanyar hammad dan haka yafara zuƙar yaji"ahhhhhhhh baby uhhhhhh baby" Ganin kar ya zauce shi kaɗaine yasa ya sureta gaba ɗayanta yay mata upside down,har zuwa lokacin bata saki kulkinba,dan daɗin shanshi takeji,juyata da yayine yaba haq ɗinta damar zuwa setin bakinshi. Ruwan niimar daya tsatstsafo mata yafara kurɓewa tukuna,kamin yabi sauran ya lashe da harshenshi,sannan ya nutsa harshen nashi yafara tsotso na ciki. Wayyo zahra,kukan daɗi tasa mishi,tana nishi,seda suka kusan kwashe 15 minute a haka kamin zahra ta kasa jurewa tafara kukan daɗi tana faɗin."yaya ya isa haka kasamin ne" Gadon ya nufa da ita,ya kwantar da ita,tun kan ya ƙaraso ta ware masa ƙafar yadda zeji daɗin shigarta da kyau,dan jiya husna tazo ta kawp mata wata gumba data siyo musu agun mamar yusuf likitar mata dake sokkoto,me shegen kyau,sosai ta saukar mata da niima kamar ruwa. Hammad ganin ruwan dake ɓulɓulowa ajikin zahran ne ya ƙara haukace mata.beyi wata wata ba ya nutsa kulkin nashi acikin haq ɗinta ya fara sukuwa,zahra ƙanƙameshi tayi sabida wani azababben daɗi da taji yana ratsata,sosao ta gamsu da kayan maman yusuf likitar mata babu na banza aciki,dan taga hakan yanzu. Hammad har ihu yakeyi sabida daɗin dayaji zahranshi ta ƙara,to dama waya faɗa maka likitar mata wasa ce,ay in ta gyara ma matarka seka ɗauka musanje aka maka,da budurwa under 16 Hammad kuka zahra kuka,narasa wazan rarrasa acikinsu,ga kulki se shiga yake yana fita,zahra na godiya da fatan alkhairi🤣 Muje zuwa 🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾 *_GYARA SHINE MACE_* *_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_* 🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾 *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 08133079957 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula, Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,😍 Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji😍 Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki💃 Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai , Mmn Yusuf likitar Mata💃😍 Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki💃💃💃 Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku💃💃💃💃💃 Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻👇🏻 Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers👇🏻👇🏻👇🏻 07069711327 or 08133079957 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers😍😍😍😍😍 Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 08133079957 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata😊😊😊😊😊😊😊😊😊 Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *TAYI MIN ƘANƘANTA bana kuɗi bane,SHIMFIƊAR AURENA shine na kuɗin,kuma acikin watannan zan sakeshi,ku dinga karanta headlines ɗin da kyau,* *A hanzarta a siya kar ayi babu ku,ɗari biyar ne 500 kacal ba tsada,SHIMFIƊAR AURENA littafine daya kerewa saa,sunanshi daban haka ma taken dake cikinsa,na musamman ne, me kuke jira,ku siya ku karanta,ɗauke yake da ,magunguna na gyaranmu mata,salo domin burge megida da ƙawata shimfiɗarki ta Aure,sassanyar soyayya me tsayawa azuciya,abun al'ajabi,ban haushi,gamida ban dariya da tausayi duka acikin SHIMFIƊAR AURENA,hanzarta ku mallaki naku 500 ne kacal* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044 a turo shedar biyan kuɗin tanan* *35* Zahra ba ƙaramar gurzuwa tayi agun hammad ba,amma ga mamakinsa duka ta ɗauke,seda ya gaji dan kanshi ya haƙura badan beson cigaba ba,sedan tausayi agareta, Mirginewa yayi gefe,ya janyota jikinshi ya rungumeta,yana mata kiss a goshi,"Allah miki albarka baby ta,farincikin da kike sakani Allah yay miki sakamako da wanda ya fishi,ina matuƙar ƙaunarki"ya faɗi yana me jan bargo ya rufesu. Lamo tayi ajikinshi tana jin daɗin kalaman nasa,tabbas itama tana son yayan nata matiƙa,ko kaɗan ba ɗigon haushin shi aranta,ƙara gyara kwanciyarta tayi ajikin nashi ya rungumeta tsam. Tun daga wannan rana ba ranar banza agun hammad kullum se ya lashi zumar zahra hankalinshi ke kwantawa, Kamin hutunshi ya ƙare se gashi har wata ƙiba yayi ya murje ya ƙara kyau,anata ɓangaren ma zahra sosai tayi kyau ta murje gwanin burgewa,ga hips da boobs ɗinta da suka ƙara cikowa,wanda hakan sosai yake ƙara burkita Hammad. Yau ba makaranta,dan haka da aykace aykace ta tashi,Hammad baya zaman gida sosai kasancewar bikin Jameel ya matso yana can suna shirye shiryen bikin be samun zama sosai. Komai seda ta gyarashi yadda takeso sannan tasamu natsuwa,abinci ta haɗa me rai da lafiya,sabida Hammad ɗin,dan tasan baze wani tsaya cin abinci ba. Ƙarfe biyar zaa tafi dinner tun huɗu hammad ya kirata ta shirya da wuri yana hanyar zuwa ɗaukarta. Kamin biyar ɗin ta gama kimtsawa,cikin wata doguwar riga ta material me tsananin kyau da tsada pink color,sosai tayi kyau acikin kayan,ɗaurin kanta ko kamar amarya,tana fesa turare ya shigo ɗakin,ta madubi ta hangoshi murmushi ta sakar masa batare data juyo ba, Da ƙyar yaja ƙafarsa ya ƙarasa gunta, rungumota yayi ta baya,ya ɗora kanshi a wuyanta yana shaƙar ƙamshin jikinta,"baby ta anya zan bari kije gun dinner ɗinnan kuwa?kinga yadda kikayi kyau"ya faɗi yana juyo da ita,taɓe baki tayi zatai kuka ta fara diddira ƙafa,da sauri ya rungumota jikinshi yana faɗin"wasa nake gomnati,ahuce don Allah"yayi maganar yana shafa gadon bayanta. "yaya muje kaci abinci semu tafi"ta faɗi lokacin data ɗago kai tana dubansa. Murmushi yayi me ƙawatarwa yace yana jan hancinta"baby na ta musamman ce,shiyasa son da nake mata ma na musamman ne"dariya sukayi dukansu,yaja hannunta suka wuce zuwa dinning. Da kanta ta zuba masa sannan ta zauna akan cinyarsa riƙe da plate ɗin abincin ta shiga bashi,yana ci cikin nishaɗi,seda ta tabbatar daya ƙoshi sannan ta ajiye plate ɗin. Ƙoƙarin bata yake itama amma fafur taki amsa sabida ta ƙoshi,dole ya ƙyaleta,ɗakinshi ta rakashi yayi wanka ya sauya kaya,ya haɗe acikin wata farar shadda me matuƙar kyau,ya ɗora hula,sosai yayi kyau,fesheshi tayi da turaruka sannan yaja hannunta suka fice zuwa mota. Da kanshi ya buɗe mata ta shiga ta zauna sannan shima ya zauna ya tada motar suka haura titi,cikin so da kaunar juna. Koda suka isa harabar inda ake dinner,a mota suka zauna,zaman jiran angwayen. Ba a jima ba motocin angwayen suka iso,sosai jameel yayi kyau shi da amaryarsa,Hanifa,neman hammad yake be hangeshi ba hakan yasa ya taɓoshi a waya "to na mamajo kana ina ne koko kanacan gun ƴar yarinyar matar taka ne"jameel ya faɗi yana dariya. "ka iya bakinka wlh,zahran tawace yarinyar,?" Dariya jameel yayi yace"to ay mu agunka mukaji yarinyace sabida tsabar yarinta ma harfa ƙanƙanta tama"ya ƙarasa maganar yana ƙyalƙyala dariya. Duk yadda Hammad yaso dakewa kasawa yayi seda ya dara shima,cikin dariyar yace"da kenan yanzu zahra na ta wadaceni,ba abinda na nema na rasa"yakai hannu kan boobs ɗinta yana shafawa,sannan yaci gaba"samun irinta ma ko acikin ɗirka ɗirkan matan naku se an tona,"daga shi har jameel ɗin dariya suke,sannan jameel yace ya ƙaraso su shiga,sun iso. Duk hirar da sukeyi a kunnen zahra sabida kwance take ajikin hammad ɗin,yana kashe wayar ta turo ɗan ƙaramin bakinta gaba,cikin shagwaɓa tace "yaya nice nai ma ƙanƙantar ko?"ta faɗi tana ƙoƙarin kwace jikinta. Da sauri ya rungumota yana dariya yace"ke dane,shima ƙuruciyace tasa na faɗi hakan"shi kanshi da yay maganar ta bashi dariya bare ita zahran,dariya suke harda ƙyaƙyatawa,tsagaitawa sukayi sannan zahra ta dubeshi tace"to naji da ƙuruciyace,yanzu daka girma fa?" Manneta yayi da ƙirjinshi yace cikin muryar raɗa,"kin wadaci kulkina baby da duk kanin fitinarshi,komai yake nema kina bashi baby kina kashe ƙishin ruwan sa,domin ke ɗin maliya ce asha ayi wanka aɗiba akai gida,gindin kuka kin wuce runguma sede shafa"ya daɗi yana ƙoƙarin kamo bakinta,da sauri ta kauda bakinta tayi ƴar ƙara tace"yaya my make up ohhh"tana kare bakin nata dayasha jambaki. Ƙyaleta yayi yana dariya yace"yau se nayi round 12 zaki sani" Dariya tayi me ƙayatarwa sannan tace"12 kawai,ay kaji aykin ƙuruciyar"ta buɗe motar da sauri ta fice tana dariya. Da sauri shima ya fito yana dariyar cike da mamaki,yace "baby ni ɗin ko?"gyaɗa mishi kai tayi,dariya yayi yace yana kulle motar"to zo mu tafi Aunty babba malamar kulki"ƙarasowa tayi tana dariya ta shige jikinshi,cikin shagwaɓa tace "yaya am so sorry,nasan halinka in anyima laifi da kulkin nan naka kake hukunci"ta faɗi tana ƙara shigewa jikinshi. "muje gidan de zaki sani"daga haka yaja hannunta suka nufi bakin hall din inda su jameel ke jiransu,wanda be sani ba ze ɗauka sune angwayen,sabida tsabar haɗuwa da dacewa da juna da sukayi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *KIN SIYA KO KINA JIRAN A SATO MIKI KI KARANTA KYAUTA😊* *SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *A nunamin soyayyar ta hanyar siyan littafina,shine magana,* *Allah gatan bawa* *Surbajo* *Ƴar bautar ƙasa* *Cin Amana ko fansa* *Sanadin kidnapping* *Karen bana* *Ɗan karuwa* *Aure da Haihuwa* *Ummu Aymana* *Kano to Jidda* *Tayi min ƙanƙanta* *Illar zawarci* *Body guard* *Amana ta barmin* Da sauransu. *Duka ƙyauta na baku su,dan soyayyata gareku😊* *yanzu nima inaso anunamin kwatankwacin soyayyar asayi SHIMFIƊAR AURENA 500 kacal muci gaba da son juna😄* *36* Tunda suka jero kallo ya koma kansu sosai suka burge mutane,suna isowa basu ɓata lokaci ba suka ɗunguma zuwa cikin hall ɗin. Bayan kowa yasamu gurin Zamane,hammad yaja zahran sa gefe suka zauna dan besom kallom da ake mata ba mazan ba ba matan ba, Suna zaune wata budurwa ta ƙaraso gurin,ba laifi tana da kyau irin nata,fuskarta ɗauke da murmushi,tace musu "sannunku fa"tayi maganar tana duban hammad. "yauwa sannunki"zahra ta bata amsa, "in bazaka damu ba pls mu ɗan je daga waje inason ganinka"ta faɗi tana duban hammad tana kaɗa ido. Hammad kallonta yayi sama da ƙasa sannan yadubeta cikin ido yace"ba ni na kawo kaina nan ba kawo ni akayi,ina under her control zaki iya neman izinin hakan agurin gimbiyata"ya ƙarasa maganar yana kallom zahra cikin so da kauna. Takaicine yakama budurwar sabida wulaƙancin da yay mata,fuuuuuu ta bar gurin kamar iska. Itako zahra cika tayi fam tana batsewa,duk da beje kiranba,amma ita yabata haushi maganar da yay matan. Hammad shide lallaɓata yakeyi har aka tashi dinner ba fuska agun zahra. Koda suka fito harabar hall din ɗaukarta yayi ya nufi motar su da ita, Tun amota ta fara balbaleshi da faɗa,shi abun ma mamaki ya bashi,yanzu wai zahran tashi itama tasan kishi.shide haƙuri yake ta bata amma sam taki haƙura,acewarta marin budurwar ya kamata yayi. Koda suka iso gida,bata dena mita ba..suna shigowa falo,ya manne bakinshi da nata,dole tayi shuru,bata shirya ba,haka ya shiga tura mata saƙo,tun tana basarwa har ya ratsata. Kasancewar gidan ba kowa masu aykinta ba kwana suke ba,yasa ya sureta zuwa kan kujera,yaci gaba da sarrafat. Sosai ya dirjeta akan 1seater,seda zahra ta koma bashi haƙuri,sabida sosai ta jigata,shiko daɗin yi yaji akan kujerar,shiyasa ya zaƙeta son ranshi. Ayko zahra ba baka se kunne bakin duk ya mutu. Ɗaukarta yayi suka shige ɗaki, kai tsaye toilet ya shige dasu,zahra se share hawaye ake,dan ba ƙarya ta gurzu. Suna fitowa salkah sukayi sina idarwa kan gado ta haye tana ci gaba da share hawayenta. Bin bayanta yayi ya kwanta,rungumota yayi ta kwace jikinta,be saketa ba illa matseta da yayi gam ajikinshi,yana dariya. Dukanashi tashiga yi tana kukan shagwaba,cikin kukan take faɗin"Dole kazo kaimin dariya mana,ko tausayi babu ka wani kamani se ci kake kamar abinci,kasan sarai na gaji shine harda doggy style,dan kaga kafi ƙarfina"ta ƙarasa maganar tana kuka. Shafa bayanta ya shigayi yana hura mata iska a kunne,sannan yace"baby in tsiwarki ta motsa doggy style ne kawai ke kwantar min da ita,tun munacan kike faɗa mun dawo ma still kinayi,shiyasa na kawo ƙarshen faɗam ku a kina ƙarayi yanzu base anjima ba zan ƙara wani kuma wallahi bazan ƙyaleki ba se nayi ruwa huɗu zuwa biyar" Tsit kakeji zahra tayi shuru,musamman da taji ya rantse,ruwa ɗayanma ana kwashe awa guda kan yayi inaga har huɗu. Dariya yayi ya lakace mata hanci yace "se tsiwa da taji kulki tayi tsit"itade batace ƙalaba,har ya gama tsokanarta sukai bacci. Koda gari ya waye cika take tana batsewa,ita bata mance maganar da budurwar jiya tai masa ba, Yayi yayi ya shawo kanta taƙi,ganin beda mafitane yasa yace ta shirya yakaita gun mummy ta wuni. Ba musu ta kama shiri tana murna da tsalle,har ta gama kimtsawar ta fito ta sameshi Tuni ta ajiye fushinta ta shiga zuba masa surutu har suka isa gidan. Sosai mummy tayi murna da ganinsu,be jima sosai ba yayiwa mummy sallama kan zashi gidan Jameel anjima ze zo ya ɗauki zahran. Fatan alkhairi mummy tayi masa sannan zahra ta bishi domin yimasa rakiya.seda ya shiga motar ya zauna sannan ta zauna akan ƙafarshi ta kwantar da kanta aƙirjinshi,tayi shuru. Wasa yake da boobs ɗinta ganin tayi shuru ne yasa ya tambayeta"ya akayine iya rigima?" Kwaɓe fuska tayi kamar zatai kuka tace "yaya nifa banason kishiya,pls karka kulasu koda sinma magana" Cikinta ya matsa yace "ce miki akayi ni ɗin na mamajo ne,to nide inde aurene akan ki nagamashi da yardar Allah,ba wata mace da nake kallo bayan ke" Murmushin jin daɗi tayi sannan ta ɗago kanta tace"amma ay kace nayima ƙanƙanta" Bakinta ya tsotsa na ƴan daƙiƙu sannan yace"dane nace miki kuma shima sharrin ƙuruciyane,"dariya sukayi su duka sannan ta fito daga motar tana ɗaga masa hannu har ya fice daga gidan. Cikin gidan ta koma gun mummy taje ta haye cinyarta ta kwanta. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *KIN SIYA KO KINA JIRAN A SATO MIKI KI KARANTA KYAUTA😊* *SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal* *Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan* *A nunamin soyayyar ta hanyar siyan littafina,shine magana,* *Allah gatan bawa* *Surbajo* *Ƴar bautar ƙasa* *Cin Amana ko fansa* *Sanadin kidnapping* *Karen bana* *Ɗan karuwa* *Aure da Haihuwa* *Ummu Aymana* *Kano to Jidda* *Tayi min ƙanƙanta* *Illar zawarci* *Body guard* *Amana ta barmin* Da sauransu. *Duka ƙyauta na baku su,dan soyayyata gareku😊* *yanzu nima inaso anunamin kwatankwacin soyayyar asayi SHIMFIƊAR AURENA 500 kacal muci gaba da son juna😄* *37* "ke har yanzu baki girma da haye min cinya bane?"mummy ta faɗi tana shafa kan zahra. Dariya tayi sannan ta ƙara gyara kwanciyar tata,tace cikin shagwaɓa"kai mummy,nawa nike gaba ɗaya na,naga har yaya ma hawa yake wani lokacin" "ay duk kun dena hawamin,ku kawomin jikokina su hau"mummy ta faɗi cikin nishaɗi. Shuru zahra tayi,batace komai ba se murmushi.dan batun ya bata kunya. Suna nan zaune a falon daddy ya shigo falon se ƙamshin turare yake irin nasu na manya,yana ganin zahra yace cikim fara'a "yau ,zahran tawace agidan nan ah lalle mina da babbar baƙuwa" Zahra wacce tun shigowarshi data shaƙi ƙamshin turarenshi zuciyarta ta fara tashi daurewa kawai takeyi, Guri daddy ya samu ya zauna,sakkowa zahra tayi domin gaisheshi,amma ina aman daya yunƙuro mata be bata damar yin hakan ba. Tuni ta gama ɓata gurin da aman,hankalin mummy da daddy ne yayi mugun tashi,mummy riƙe take da ita,daddy na jero mata tambaya"zahra me ya sameki dama baki da lafiya ne?"zahra ba baka se ido,ga wani sabon yunƙurin aman tanayi, Kamata mummy tayi ta kaita ɗakinta,kai tsaye ruwan wanka ta haɗa mata,ta rakata har toilet ɗin ta rufo mata ƙofar. Masu ayki mummy tasa suka gyara gurin,daddy kuma ɗakinshi ya wuce yayo wanka,yasako jallabiya sannan yadawo ɗakin mummyn. Ay yana shigowa zahra taji ƙamshin turaren da gudu ta kuma komawa banɗakin,ta fara kyalaya amai,bin ta mummy tayi da sauri,ta riƙeta har ta gama,ta wanke mata baki da fuska,sannan ta kamota da nufin su fito. Cogewa tayi a toilet ɗin ta marairaice fuska tace "mummy ki barni anan turaren daddy ne bana son ƙamshin shi,shine yake sani aman nan" Wani farinciki ne ya ziyarci zuciyar mummy wanda rabonta da jinshi tun lokacin data samu cikin surayya,wanda har a fuskarta seda ya bayyana. Sakinta tayi ta fito bakinta a washe,daddy dake zaune zaman jiran fitowarsu kallon rashin fahimta yake mata, yace"hajiya ina ɗiyar tawa kika barota kikazo nan kina min dariya?"daddy yayi tambayar cikin ɗaurin kai. Dariya mummy tayi sannan tace"Alhaji to ay kai jikan naka kaine baya yi dakai,dan turarenka ne ke sawa yake wahalar maka da ƴar taka" Janyota yayi jikinshi,yana murmushi yace cike da faraa"kina nufin zahra ta cikine da ita?"gyaɗa mishi kai tayi tana dariya. Rungume mummy yayi cike da faraa,yana sumbatarta a goshi yace"tukuicin wannan albishir hajiya,zan sauya miki mota" Sosai mummy ke godiya,daga haka sakin ta yayi yabar ɗakin,fanka mummy ta kunna,ta buɗe windows,turaren yagama fita,sannan ta kashe fankar ta kullo windunan,ta koma toilet ɗin ta kamota suka fito,ta kwantar da ita akan gado. Abinci mummy tasa aka kawo mata taci,tasha ruwa,sannan mummy ta ɗibi jininta sannan ta bata ƴat kwalba tayi fitsari aciki . ɗakin data ware a mazaunin asibitin tafi da gidanka ta nufa,taje ta gwada komai dan ta tabbatar da hasashenta,ayko sakamako na fitowa cikinne. Sosai mummy ke godiya ga Allah daya ara mata tsawon rai na ganin wannan lokaci. Hammad ko nacan cikin abokai anata chapter,jikinshi ne yaji be masa daɗi kewar matarshi duk ta dameshi,hakanne yasa yayi musu sallama gefin magriba,ya tuƙo motarshi zuwa gidan iyayen nasa. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *SHIMFIƊAR AURENA,na fara posting free page,wanda zanyi daga ɗaya zuwa page 15 duka free,kiyi ƙoƙarin biyan kuɗinki akan kari,kar ayi babu ke,ze nishaɗantar,faɗakar,wa'azantar,daku masu karatu,shikaɗai ne irinsa beda na biyu, shi ɗin na musamman ne 500 kacal* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044 a turo shaidar biya tanan* *masu tambayar ta littafi,ko sabo ko tsoho shima ki biya 500 din zan turo miki,masu cewa insasu a group shima ki biya 500 ɗin zan saki😊* *38* A harabar gidan ya adana motarshi sannan ya shiga falon,da sallamarsa,bakowa aciki hakanne yasa ya ɗauka suna ɗakin mummy, Da saurinsa ya ƙarasa falon mummyn,zaune take kan kujera,Zahra tayi matashin kai da cinyarta,suna kallon news,wanda ita zahran sam bata fahimtar komai hankalinta na kan yayan nata.jinshi shuru da tayi se duk kishi ya taso mata. Sallamarshi ce tasata saurin miƙewa tana duban hanyar daya shigo,da saurinta ta nufeshi,dan ta mance da mummy dake gurin. Shima itan kawai yakeson gani,dan yinin da yayi babu ita duk ya takura,hannayenshi ya buɗe mata ta shige,ya maida hannun ya rungumeta,wata ajiyar zuciya suka saki atare,cikin shagwaɓa tana ɗan dukan ƙirjinshi tace"yaya shine ka tafi kabarni ko?" Ɗago haɓarta yayi ya tsura mata sexy eyes ɗinshi ɗan nazarinta yayi na ƴan daƙiƙu,sannan yace yana shafa lips ɗinta"baby me ya sameki bayan bana nan?ina can jikina ke bani kamar kina cikin damuwa kuma gashi nazo naganki ba yadda na tafi na barki ba,oya tell me"ya ƙarasa maganar yana ƙara matseta a ƙirjinshi. Ƙara narke mishi tayi,cikin kukan shagwaɓa,tace"ba daddy bane yasako wani turare in naji ƙamshin se amai yay ta zuwa min,wuni nayi inata amai"ta ƙarasa maganar kwalla na biyo mata fuska. A gigice yace "what!!!shi daddyn meyasa yasako abinda bakya so,yabarmin ke kinata amai,da mummy ce ze sako ne?"ya ƙarasa maganar yana shafa gadon bayanta. "ina fa ze sako rasa kunya,"mummy dake zaune kamar gunki ta bashi amsa. Da sauri yakai dubansa gunta shi se yanzu ya ganta tun bayan shigowarshi,akunyace ya saki zahra ya ƙarasa gaban mummyn ya durƙusa yana sosa ƙeya. Itama zahran bayanshi taje ta rakuɓe tana leƙo mummyn. Miƙewa mummyn tayi,tana murmushi tace"to daddy de besan matarka nada cikin da beson ƙamshin turarensa shine yasa ya sako,ay masa afuwa" Da sauri suka dibi junansu sannan suka kai dubansu gun mummyn,bakin Hammad har harɗewa yake yace"mummy nufinki zahra nada ciki ko me kikeson kice?" "kwarai tana da ciki,ɗazu na dibata na tabbatar da hakan,se akula iyayen rawar kai,kuma ku tashi ku bar mana gida,dan Alhaji yasamu sukunin saka turaren dayakeso batare da anga bekensa ba"ta ƙarasa maganar cikin sigar zolaya. Wata irin runguma hammad yayiwa zahra hawaye na biyo idonsa,ya kasa cewa komai,se hawayen da yakeyi.hamdala kawai yakewa Allah,daya nuna masa wannan lokacin da baze taɓa mancewa ba. Rarrashinshi zahra take da kyar yayi shuru ya ɗago idonsa yana kallonta,dariya yake ya kamo fuskarta yace "tnks you baby,tnks you,kim bani farinciki da yawa arayuwata wanda baki baze iya gode miki ba" Kai kallonshi yayi gun mummy dake tsaye tana kallonsu cikin so da ƙaunar ganinsu atare,yace"mummu ladan albishir da kikamin , zan siyo miki G-wagon 2020 ladan albishir"ya faɗi yana murmushi. "Allah yay muku albarka ku tashi ku tafi gida kar dare yayi,zan ayko muku da breakfast" Miƙewa sukayi,zahra ko wacce tunda akace tana da ciki wata mahaukaciyar kunyar mummy ta kamata,se ɓoyewa take a bayan hammad. Mummy wucewa tayi ta ƙyalesu,ay tana gama ficewa Hammad ya manna bakinshi kan na zahra yashiga kissing da saurinsa kamar zaa kwace masa ita. Seda taga yaƙi sakinta ne tasa mishi ɗan kukan shagwaɓa,da sauri ya saketa yana faɗin"am sorry baby,muje gida ingaisa da babyna"yana kaiwa nan yaja hannunta suka fice bayan ta ɗauko mayafinta. Ko a mota hannun Hmmad nakan cikin zahra yana shafawa sosai ƙaunar zahra da cikin jikinta ke ƙara ratsa zuciyarshi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *sabon littafina shimfiɗar Aurena na kuɗi ne 500 kacal ki turo ki samu damar karantashi yana ƙunshe da sirrika masu tarin yawa,wanda se kin biya zaki ci ribar hakan,karki bari a sato miki ki karanta,500 ɗinki ta biya miki buƙata* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *Aturo shaidar biyan tanan,banda katin waya ta acct kawai 07044600044* *39* Koda suka isa gida ɗaukarta yayi kamar jinjira gudun karta wahalar mishi da kanta da babynshi gurin tafiya. Be direta ko ina ba se kan gadon ɗakinshi,kitchen ya koma ya haɗo musu tea ya soyo musu cheaps da kwai,sannan ya dawo gurinta. "yaya wallahi naci abinci agun mummy na ƙoshi ni"zahra ta faɗi tana ƙoƙarin zillewa daga kamotan da yayi. "pls ɗan kaɗan zaki ƙara sabida babynmu kar yunwa ta kamashi,ko kinaso yasamu matsalane?"cewar hammad yana shafa fuskarta. Cikin ta shafo a hankali sannan ta girgiza masa kai tana murmushi. "yauwa to maza zo in baki kici ki ƙoshi shima yaci" ba musu ta sakko ya bata taci shima yaci,ya kwashe kayan,sannan ya haɗa musu ruwan wanka sukayo,suka ɗauro alwala sukai sallah sannan suka bi lafiyar gado. Sosai Hammad ke ba zahra kulawa da cikin jikinta,ko kaɗan beson abinda ze sameta na ɓacin rai. Cikin Zahra yanzu wata biyu kenan,tun da aka shaida akwai cikin zahra bata yarda da hammad,duk yadda yaso ta bashi hakkinshi ƙi take tace "mummy tace banda rawar kai,"yayi rarrashin yayi magiyar amma sam taƙi yarda,hakan ne yasa yayi alwashin ɗaukar mataki. Yau ze dawo daga gun ayki,zahra se hidimar girka masa abinci take,tasa masu ayki sun gyara mata ko ina na gidan. Tana gama jera abincin a dinning taje tayi wanka ta ɗauro alwala.tazo tayi sallah sannan ta tsantsara kwalliyarta ta ɗaukar hankali.ta ƙace a falo tana jiran dawowarsa. Hammad ko a gidan mummy ya sauka,yasa surayya ta haɗa masa abinci yaci ya cika cikinsa,sannan ya koma garden ɗin gidan yayi zamansa yanashan iska. Zahra ganin har kusan tara da rabi na dare be dawo bane yasa hankalinta ya tashi ta fara nemansa a waya,yana ganin kiran nata seya kashe,data dameshi seya kashe wayar gaba ɗaya.sosai yake dariyar shirin nasa dan yasan bazasu wanye lafiya da iya rigimarsa ba. Se sha ɗaya na dare yabaro gidansu,zuwa gida,lokacin zahra taci kuka har ta godewa Allah,tana zaune turus a tsakar falo. Bakinshi ɗauke da sallama ya shigo falon,agigice zahra ta miƙe tayi gunshi da gudunta,ta faɗa jikinshi tana kuka. Sosai ta bashi tausayi,amma sanin da yay zahra zuma ce seda wuta ne yasa ya rabata da jikinshi ya wuce kan kujera ya zauna. Zahra tsaye tayi kamar gunki, tana kallonshi,shiko ko kallonta bayayi,wayarshi ce ta fara ƙara kamar yadda ya seta alarm ɗin wayar tashi, Ayko cirota yayi a aljihu ya kara akunne,ya wani lumshe ido ya rage murya yace. "baby na yana baroki,?"ya ɗanyi shuru sannan yace. "na iso gida lafiya wlh,sede kewarki gaba ɗaya ta addabeni,ga ɗanɗanon abincinki,da ƙamshin jikinki duk sunbi sun rikitani,gaskiya gobe anan zanyi break fast"ya faɗi yana murmushi dan ya hango wutar kishin dake ci a idanun zahra. Miƙewa yayi manne da wayar a kunnensa yayi hanyar ɗakinshi yana faɗin "baby kulkin ki yau ya samu kulawa ta musamman wacce be taɓa samuba yanzu ma wanka nakeso inyi in samu inyi sallah in kwanta duk kin taramin gajiya" Zahra dake tsaye kamar gunki tana sauraron wannan tashin hankali,zuciyarta tafasa take,amma haka ta daure tabi bayanshi,suna shiga ɗakin taji yana faɗin. "ina zaayi haka ay na bada kuɗi ayomin sex doll kamarki gobe zaa kawomin ta dinga ɗebe min kewarki kan hutuna ya ƙare mu koma tare" hawaye ne ke bin idon zahra kamar kogi,wato yayanta mata ya fara bi kenan dan ta hanashi kwanciya da ita, Kashe wayar ƙaryar tashi yayi,ya miƙe ya nufi toilet,a hankali ta taka ta bishi cikin toilet ɗin. Ruwan wanka ta haɗa masa yana tsaye yana kallonta duk tausayi da shaawarta sun addabeshi ji yake kamar ya kamota ya rungumeta amma seya daure, Ga mamakinsa se ji yayi tace masa cikin rawar murya"na tsarkin zaka farayi ko ko na sabulun?"tayi tambayar cikin raunin murya. Sosai yaji kunya ta kamashi amma se ya maze kawai,ya fara cire kayan jikinshi,matsawa tayi ta soma taimaka masa ya cire kayan idonta na kan kulkinta tana so taga alamar ko yayi wani abun amma bata gani ba. Shiga cikin verb din yayi ya lumshe ido ƙamshin turaren wankan data sa na ratsa masa zuciya,a hankali ya buɗe idonsa,ya saukesu akanta,itama shi take kallo. "dama ba wankan zakimin ba kika wani biyoni,?"hammad yayi tambayar cikin faɗa faɗa. A tsorace tace "yi haƙuri yaya ba haka bane,"ta juya da sauri zata bar cikin toilet ɗin riƙe da bakinta da kuka ya taho mata. "zo nan"ya kirata, A hankali ta juyo ta dawo gurinshin,be ce mata komai ba hannu ya miƙa mata,ba musu ta kama hannun,yajata zuwa cikin ruwan wankan. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *TAYI MIN ƘANƘANTA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *ku hanzarta ku sayi littafin SHIMFIƊAR AURENA dan maƙurane gurin karatu,shi kaɗaine babu irinsa,karki bari abaki labari,soyayyar da akemin anunawa littafina😊shine nasan ana yina irin over ɗinnan,500 ba tsada* *Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA* *Aturo shaidar biya ta nan 07044600044,banda katin waya ta acct kawai,in baki da acct ki je POS ki turo* *40* Tana shiga ya sake ta,ya maida idonshi ya lumshe,tsayawa tayi tana kallonshi,ganin beda niyyar yimata magana, Jiki a sanyaye ta zare rigar jikinta,da ɗan wandon da tasaka,kamar me jin tsoro taje ta ware ƙafafunta ta hau kan cinyarshi ta zauna. Daga shi har ita ajiyar zuciya suka saki atare,buɗe idonshi yayi yana kallonta da rikitattun idanuwanshi,wanda ba komai acikinsu se zallar so da ƙauna da shaawar ta acikinsu. Itama shi take kallo,duk tsoro ma yake bata,sabida gaba ɗaya ya sauya mata kamar ba yayanta ba. A hankali ta miƙa hannu ta ɗauko soson wankan ta fara yi masa,yana lumshe ido yana buɗewa,wani daɗi ne mara misali ke ratsashi aduk lokacin da boobs ɗinta suka gogeshi,gashi sun ƙara girma atsaye farare tass dasu.duk ta ɗaga masa hankali. Haka suka gama wankan suka fito,itade zahra kanta duk ya kulle ganin beyi wankan tsarkin ba dan jin kunnenta taji yana faɗawa karuwar tashi wanka zeyi yayi sallah,amma taga beyi ba. Gefen gadon taje ta zauna ta zuba uban tagumi,tana hasaso yayan nata tare da wata suna iskanci,wasu siraran hawayene ke biyo idonta,take wani baƙin ciki ya tokarota,da baƙin kishi,miƙewa tayi afusace tayi hanyar fita daga ɗakin,Hammad wanda ke kallonta ta madubi,dubansa yakai gunta sa sauri yace "zahra zo ki shafamin mai bayana mana"ko kallonshi bata yiba tace"ita karuwar taka,kwanciyar kawai ta iya bata iya shafa man bane?"ta faɗi a fusace. Takowa yayi ya ƙaraso gabanta yace "muje ki shafamin mai nace" "bazan shafa ba wallahi,"ta faɗin cikin shirin ko ta kwana. Jan hannunta yayi zuwa tsakiyar ɗakin,yana faɗin."ni sa'an wasankine zan saki kiyimin abu kice bazakiyi ba?" "Karuwa akewa dole niko kaga ay da mutuncina tunda inada aure"tana kaiwa nan ta kwace hannunta ta wuce ɗakinta ta kullo ƙofa. Da har ze bita se kuma ya fasa amma zuciyarshi zullimine acikinta na wanne hali zahransa take. Kwana yayi beyi bacci ba yana tunaninta ita kuma kwana tayi kukan baƙin cikin kulkinta daya raba ya ba wata😄. Da gari ya waye ya rigata fitowa falo,zamansa ba jimawa saƙon mummy ya iso na karin kummalo,wanda take ayko musu duk lokacin da Hammad yadawo. Ya jima zaune agurin sannan yaji motsin fitowarta,ko wanka batayi ba,daga ita se ɗaurin ƙirji na towel.fuska duk ta kumbura alamun tasha kuka. Sosai yaji ba daɗi aransa,bata kulashi ba gun abincin ta nufa,wanda kana gani kasan dama yunwarce ta fito da ita. Zubawa tayi ta juya zata koma ɗaki taji an kwankwasa ƙofa,da ike hammad yasan kwanan zancan miƙewa yayi cike da faraa yaje ya buɗe ƙofar ya fita,be jima ba ya dawo ɗauke da sex doll sungimemiya,wayarshi kare a kunne yana faɗin"gaskiya ka zaɓomim me kyau abokina kaga boobs ɗinta kuwa wallahi masu taushi,bari de inje in fara gwadawa tukuna"ya cire wayar akunnensa, Zuwa yayi ya wuce ta gabanta rungume da budurwar tashi ta roba.abincin data zubo ne ya kubce ya faɗi a hannunta.wani takaici ne ya ziyarci zuciyarta,da gudu taje tasha gabanshi,ta cakumo wiyan rigarshi cikin ƙaraji take faɗin "ya isheka haka Hammad nace ya isheka haka,ni ba irin sakarkarun matan daka sani bace,aurene ba dole aciki ka sakeni mana in ka gaji dani,in banda watsewa menene Allah yayiwa wata macen barikin dani matarka ta sunnah be min ba"tana kaiwa nan ta sakeshi ta kwance towel ɗin dake jikinta ta tsaya tik agabansa tace"me suka fini dashi nace,menene bani dashi dakake wulaƙantani tun daren jiya akan su?" Sosai tausayinta ya kamashi,ganin yadda ta durƙushe agurin tana kuka,ta haɗa kanta da ƙafarshi. Yar da budurwar robar yayi,sannan yasa hannu ya ɗago zahransa ya ɗauketa cak suka wuce ɗakinshi,har lokacin kuka take kamar ranta ze fita. kan gado ya ɗorata sannan shima ya hau jikinshi yajata suka kwanta agadon yay mata rumfa da faffaɗan ƙirjinshi,yana binta da kallo,yana jira tayi shuru dan kanta amma bata da niyyar yin hakan, bakinshi ya ɗora akan nata ya shiga tura mata saƙo me zafi,wanda ya tilasta mata yin shuru.tashiga karɓar saƙon. Seda yaga ta yi laushi tukuna,yace cikin sigar rarrashi"har gobe ba mace kamar zahra agun hammad,ke kaɗai nake shaawa baya ga ke bana shaawar kowacce mace,baby ina sonki da yawa dole shaawarki tai min yawa,amma fafur kin hanani hakkina nabiki na biki ki bani kin ƙi,ni kuma shiyasa na ɓullo miki ta wannan hanyar, amma batu na gaskiya daga wayar jiyan har wannan sex doll ɗin duk tsari ne ba gaskiya ba"ya ƙarasa maganar yana murmushi ya kwantar da kanshi akan boobs ɗinta.yayin da hannunshi ke kan mararta yana shafawa. Wata kunya ce ta kama zahran dan farin sani tasan yayan nata baya magana biyu hannayenta tasa ta rufe idanunta tana murmushi duk kunya tabi ta isheta,ƙoƙarin tashi take ya sakar mata nauyinshi yana faɗin "sabida kishi,har ni kika cewa Hammad yau kai tsaye ko,to wlh sekin gane kurenki yanzu base anjimaba" Magiya tashiga yimasa amma a banza,kayan jikinshi ya cire sannan ya rufu akanta ya kamo boobs ɗinta ya fara tsotsa.cikin salon da ya rikita zahra ta fara kukan daɗi. Hannunshi ya zira a haq ɗinta ya shiga wasa da ita,ta sigar da kanta ya kasa ɗauka se ruƙoshi take tana ƙara ware mishi ƙafa,yana zira hannun nashi yana fito dashi,sannu a hankali yakai bakinshi haq ɗin nata yafara tsotsa kamar wanda yasamu alewa yana zira harshenshi yana karkaɗawa. Zahra kamoshi take tana so ya ayka da kulkin,seda yagama ja mata rai sannan ya auna mata kulkin gaba ɗaya, Zahra ba baka se kunne,tun safe ake abu ɗaya be saurara mata ba seda aka kusa azahar shima aman data fara ne yasa ya ƙyaleta badan baya soba. ******* Rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin so da ƙaunar juna,har cikin zahra ya isa haihuwa. Mummy gidanta ta maida ita,sabida hammad bayanan,ta dawo da kwana biyu naƙuda ta kamata,ta haifo ƴarta kyakkyawa me kama da mahaifinta,bisa kulawar mummy. A ranar hammad ya iso garin irin farincikin dayake ciki shida iyayensa abun ba'a cewa komai,jameel ma sosai yatayashi murna,ranar suna aka sawa babyn sunan maman Zahra suna kiranta da Farhana,mejego da farhana sunyi kyau har sun gaji.kyaututtuka ko sun shasu agun daddy ba adadi na haifar me sunan ƙanwarsa da sukayi. Hammad na son farhana kamar ya maida ta cikinshi,se ya kwashe awanni yana wasa da ita batare daya gaji ba. Ɓangaren muamalarsa da zahra ko se abunda yaci gaba dan ta koina zahra ta wadaceshi,beda kishin ruwan komai. Zahra sosai ta ƙara girma da wayau da wayewa sakamakon haɗa degree ɗinta da tayi,tsakaninta da mijinta se son barka,tasan duk wani lagwansa,da yadda zatayi ta faranta masa rai. Kullum cikin godewa Allah take daya bata hammad a matsayin abokin rayuwarta. *ALHAMDULILLAHI* Anan littafin tayi min ƙanƙanta yakawo ƙarshe,kuskuren dake ciki Allah ya yafe min,darasin dake ciki Allah yasa ayi amfani dashi ta inda yadace. Ku biyoni cikin sabon littafina SHIMFIƊAR AURENA,wanda ze taka muhimmiyar rawa akan fannin zamantakewarmu ta aure,zaa baje haja ta yadda kowa zata gyara shimfiɗarta.karki bari abaki labari,SHIMFIƊAR AURENA 500 kacal ba tsada.ki turo kuɗinki asaki a group adama dake. Kina sona da rubutuna baki sayi SHIMFIƊAR AURENA BA anya soyayyar nan kuwa😄 karde in cikaku da surutu ku biyoni cikin littafin me tarin darussa na rayuwa. *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* taku har kullum zahra surbajo. ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** surbajo for life.