********************** ? ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *HATSABIBIYA* *RAMLAT RETURN* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Story & Written* *By* *Real Ladingo😉* *Bismillahir Rahamanir* *Rahim* *idan kina bukatar book dinan Akan nera dari ukku yake ki tuntubeni saman number nen zamu kashe magana +22796515805* *Free Page 1&2* Saudi ARabia cikin garin mekkah Misalin karfe ukku na dare ihu najiyo kida na tashi da gudu na nufi inda naji kidan ina cike da mamaki ah irin lokacinna lokacin da kowa ke bacci wasu kuma suna ibada domin nema kusanci da Allah sabahanu wata'alah to su awannan lokacin lokacin iya shegentane ko nace ita shegensu Dan duk mafi akasarin su Saudia yaran su da manyansu ba bacci sukeba sai anyi sallahr asubahi to Zee baby haka take bata bacci cikin hadaddan parlon na shigo Wanda ya gaji da haduwa har na zarce zan nufi d'akin da kidan ke tashi naga wata kyakyawar balarabiya yar kmanin shekaru 35 year azaune da cazbi ahannuta tanaja ta hada kai da gwiwa tana magana muryata na Rawa tsayawa nayi domin naji me take cewa naji da harshen larabci tana cewa" Ya Rabbi ka dubeni ka yayemun damuwata Allah ka shiryamun Zaeenaba da wanne zanji da rashin mijina ko da rashin iyayena ko da rashin 'ya'yana maza har biyu mahaifina ya nuna musu yada zasu tsaneni an rabani dasu nazabi Zaeenaba akan komai munbar musu komai namu munbaru Jeddah mun dawo mekkah amma babu sauyi bakin mahaifina ya bini nima yata ta bijiremun Ashe haka bijirewa iyaye yake Dole zan dauki mata karya saka akasheta dole zatab bar Saudiya tunda ta kamala secondary school gashi yau tacika gida da raye raye bata fice yawo ba har aje akasheta idanu na zaro nabar gurin na nufi d'akin da kida ke tashi ikon Allah nace yarinya na gani yar kimanin 17 year sai tikar rawa take tana juyi tamkar tarwada wani shegen wando mitsitsi bakinsa mazauninta rigar kuwa bata da maraba da breziya yaran duk bakar fatane su biyune kade larabawa duk da itama farinta bai kai na Jannat ba sai tafawa suke RAF RAF RAF suna zugata " Sai Zee,baby aikuwa ta Kara da gewa ta kwasar shoki idan ka kalleta balarabiya sak saide ta dan sa dishi kadan Dole ma zakasan ruwa biyu ce saboda tsantsar kyauwon da Allah ya mata gashinta har gadon bayanta ta saka masa kalolin colour har kashi uku da ja da ruwan furfura da kuma bleu kunnenta dauko take da tila har biyar ajere tasa musa kananun barima na zinariya sun jeru Cas sunyi mata masifar kyawu hancinta ma atille yake tasaka yar karamar barima ta zinare kasan lebenta lebanta ma a tile yake shima yar barimar zinarece amanne agun Wanda hakan ya Kara kawata kyawon fuskarta duguwace masha Allahu kirjinta cike yake dam da albarkatun fulani akwaita cikar halitta duk da batada jiki ko kadan amma akwai mazauna kirata sak Coca-Cola sak idanuta manya manya ne saide alumshe suke kana kallonta sai kazaci kaga kamar da gan take lumshesu amma ba haka abun yake ba halitta tace hakan kwayar idanunta tamkar iron ta turawa haka yake abinda ya Kara mata kyau kenan gashin idanunta gazar gazar ne tana da gashin gira mai kyau mutika tanada dogon hanci dan bakinta madedeci dan bai cika karamtaba ya dan bude kadan pink ne tamkar ta shafa Jan baki kalar pink zaka gani itako halitta tace haka wlh ajikinta babu makosa saide halayarta batajin magana ga rashin kunya da mugunta kamar me batada tsoro kuma bata barin ta kwana mutikar zaka Nuna mata rainin wayo to fah zata nuna maka ita tafika inko ka Nuna mata so to fah zata Nuna tafi kowa sonka kai ita duk da yada kazowa Zaeenaba to zata iya dakai wayarta da take hannu Jannat kawarta ta dauki ringing gunta ta zo ta janyeta tana mata magana da harshen larabci " habibty zee majeed na kira fah daket ta cirota daga rawar da takeyi ta bata wayar tayi picking ta fito parlo Umminta na zaune jikinta ta kwanto tana wayar" hello Qalbi me ya hanaka zauwa haka mukayi da kai shiru yayi tsaki taja zata kashe kiran taji daga can yace " Zee babyna yau inama su Abbu magana tunda kin kammala karatunki suzo ayi magana Dan wlh inajin tsoron yada 'ya'yan hausawa ke kawo miki hari karki bijiremun tunda kince sunfi burgeki Akan mu kiss ta sakar masa ta wayar tana wani shegen murmishi " Qalbi na kasan ina Sonka fah to ya kukayi. Da su fashe mata yayi da kuka idanu ta zaro gabanta na faduwa badai shima an Hana ya aure taba" Qalbi garkameman kato da kai kake kuka lfy ta fada dariya nason kufce mata Dan rashin jarumtarsa tasa Sam baishiga zuciyartaba Dan ita tanason jarumin namiji mai cikar zati jajir tacce Wanda abinda za saka sa kuka to fah ba karami bane ba amma shi wai ko fada sukayi ta kirta masa rashin mutumci ya fara mata kuka kenan tsoki taja ranta ya bacci sosai cikin zafi zafi tace Qalbi wlh zan kashe wayar baki daya ayi namiji ba juriya da jarumta haba ina Dan dalili haka kakeso muyi aure ina juyaka sai yada nayi da kai ga shegen kukanka tsiya to ni idan namaka na shagwaba wa zai lallasheni tirr" Afuwan zee zeena Abbu ya hana yace kasheni zaiyi idan nasake maganarki wai ke yar macace wata uwar tsawa ta daka masa mai firgitarwa idanuta sun kada sunyi jajur kallo daya Raiyan ta mata ta dauke kai tanajin tsoron kar abunta ya motsa Dan bataji bata gani cikin bala'i tace masa " so wait Dan sunki aikin banza aikin wofi kaine abun tausayi ba niba lusarin Namiji kawai Dan kai kake fama da dafin so kai majeed ba Zaeenaba ba kuma ba nibace yar mace Abbunka ne Dan mace Dan uwarshi da Sauri ummi ta rufe mata baki kashe wayar. tayi tana turo baki ta rungume Raiyan wato mahaifiyarta idanuta wasu irin ruwan hawaye ke fitowa jajaye tamkar jini uwar tagani amma Dan karta lallabata abun yafi karfi sai cewa tayi " Zaeenaba abinda kikeyi ganinki yanada kyau Kenan duba kiga shigarki kuma dama nace kibar kula maza duk nawa kikene gashi kinaja anawa mutane cin mutumci ? " ummi me nayi Dan buro ubansan zaicemun yar mace asali suka fimune ko mai za'a cemun haka mutuwa kan waye bata zuwa shi majeed din ba yaga yan uwan mahaifina ba duka duka watansa nawa da komawarsa kasarsu da ya kammala karatunsa waya baiga tsantsar kamarmu da wannan banzan gayan ba baki ta buge mata" kiyimun shiru ina rabaki da kaya kina shirin lada ganmo ko " to ummi majeed da kansa yake cewa ko makaho ya shafa yasan muna kama to mai nayi zaki dokeni? " ni dai ina son ki nutsu ki kama kanki kibar yawo don Allah da raye raye da rashin kunya ni kam Allah yana gani na baki tarbiyya yada uwa tagari takeba d'anta amma ke Al'amarinki sai gyaran Allah fatana ya shiryaki kalli kanki wacce yar mutumci zata maida gashin kanta haka? " ummina dadin murnar gama makaranta ne fah kuma Dan uwarsu karsu bari ya aureni shegu yan iska ni shiyasa duk cikinsu babu Dan buro uban da na taba so har can cikin raina ta fada tana goge hawayen fuskarta da ya fara rikidewa ya zama jini jini " ummina kinsan Allah? Baki ta rufo Mata "imun shiru Allah ya shiryeki Dole zan hadaki da mai gyara miki zama mik'ewa tayi tana zunbura baki tabar wajan duk da ranta abace bai hanaba ta koma gun su manal sukaci gaba da casu saida aka kira sallah asubahi suka kashe kidan Ana wasu suka zube Dan sunyi taune taunesu ko sallah basuyiba sai bacci amma zee da Jannat saida sukayi sallah suka kwanta don duk iskancin to fah bata wasa da sallah tanajin majeed na kiranta taja tsaki tana harara wayar takin dauka har bacci ya kwashe da kudirin idan suntafi gidansu Jannat baza dawo gidaba sai tayi sati Raiyan tana gama sallah ta kwanta da kudirinta aranta na fitar da zee daga kasar baki daya ko Allah yasa ta shiryu acan Dan tasan anan Dole mahaifinta na farautar ran zee gwara tayi nesa da kasar tasan tabbas za'abata kulawa a can *Nigeria* da misalin karfe goma na safe azaune na hango wani hadadan gaye Dan kimanin 28 year cikin wani makeken Office Wanda ya gaji da haduwa waya ce manne akunnesa yana magana cikin nutsuwa sai lumshe mayatattun idanuwansa yake lumshewa ya tura hannusa cikin kwantacciyar sumar kansa yana shafawa sai sheki take tamkar ta larabawa kana kallonsa kasan soyayya yake zubawa farine dogo ingarma namiji jajirtace yanada faffadan kirji fuskarshi ta kawatu da saje Wanda yayi masa masifar kyau yanada manyan idanu lumsassu tamkar yanajin bacci haka suke yanada dogon hanci dimple dinsa har har biyu sun loba sosai Wanda hakan ya Kara masa kyawu na musamman dugone mai sufar karfafa kai da ganin yanayinsa baya daukar wargi ko raini, nocking kofar akayi ga wayoyi har biyu na ruri yaki ko kallonsu kiran ya tsinke ya bada izinin ashigowa kofar ta murda ta shigo da sallama fuskarsa babu wal wal ya amsa ta risina cikin bashi girmansa Nurse din tace" Doctor an gama shirya komai kai ake jira ka Shiga tiyata? cikin dadadar muryasa tamkar baya son magana yace "OK ganinan ficewa tayi yai picking din wayar da an kira yafi so goma ya Kara akunnesa shiru ba ayi magana ba gani lokaci na kuremasa ya tsinke kiran ya kashe wayoyinsa ya ajiyesu ya core wani tsadadan agogo ya ajiye ya Mike cikin wani taku na isa da kasaita ya ke takunsa yana bude akofa yaci Karo da yayansa Mahabeer fuskarsa dauke da murmushi yace" haba Dr Sardauna tun yaushe ummi Raiyan ke kiranka baka dagawa wlh itace ta tasuni da kira ina aikina nazo Hospital naga ko lfy baka daukan kiranta kansa, ya dafe " oh my God wlh my brother abubuwa sun Mun yawa yanzuma tiyata zan shiga ai mun kashe magana da ita ni ba nida dama kaine zaka tafi Dan ta gama shirya komai yada za'a fito da fitsararar yarinyar nan Dan wlh bazan jeba inada abun yi wannan aikin sai kai bantashi kamuwa da ciwon zuciyaba shine daddy yayi fushi wai ai nafi ka sanin garin nade lallabashi nace ga babba murmushi mahabeer yayi Dan dama yafiso yaje ayi abin karamci" ai nasani tace wai akwai maganar da zakuyi " OK kace zan kirata idan na fito da Sauri ya wuce cikin kuzarinsa yayi d'akin tiyatar mahabeer ya juya fuskarsa dauke da murmushi Dan yasan halin rikitattan kanan Nasa tunda yace bazai jeba to fah bazai jeba Dan baya ra'ayin zauwar yarinyar Sam yana fita ya shiga motar yaja ya nufi can gidansu yaji ya za'ayi don yasan Tabbas Dr Sardauna bazai jeba kai ya girgiza yana driving dinsa cikin nutsuwa kida na tashi kadan kadan cikin motar ya dauki hanyar gidansu yaji abinda Daddy da zai yanke gama da tafiyarsa saudiyar, kamar yada Dr Sardauna yace din... Sai kunji next page insha Allah *Karku manta kudin* *wannan book nera dari* *ukku ne kacal zakusha* *karatu maicike da* *abubuwa daban daban* *na rayuwar duniya ga me bukata ya tuntubeni awannan number my kashe magana Yanda* *zaki sambadi karatunki* *akan dari ukku kacal*🤸🏻‍♀ 👇🏻 *+22796515805* Rahma ce ummu Fareesa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *HATSABIBIYA* *RAMLAT RETURN* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Story & Written* *By* *Real Ladingo😉* *DEDICATED TO* My momy Aisha Alto😘 *Bismillahir Rahamanir* *Rahim* *idan kina bukatar book dinan Akan nera dari ukku yake ki tuntubeni saman number nen zamu kashe magana +22796515805* *Free Page 2* ....unguwar *kofar marusa lowcos* naga ya nufa wani makeken get naga Mahabeer yatsaya yana honr aka wamgame masa get din ya shige Ana harabar gidan yayi parking saboda gagawa yake ya koma gun aiki ya fito yana nufi cikin gidin taku yake cikin nutsuwa da kamala sai lokacin naga haduwarsa yanada tsayi amma ba sosai ba Dr Sardauna yafishi tsayi da murdadan jiki shi Mahabeer bashida jiki amma ba shida Rama sosai yanada hanci da idanu ma dedeta amma ba fari bane kuma ba baki bane tsaka tsakiyane farinsa yana da yalwar gashi kai da ta idanuwa agaskiya Mahabeer kyakyawane duk bai kai Dr Sardauna amma idan Dr baya kusansa zaka zaci shidin samun na biyunsa zai wuya cikin maza sai de fah idan Dr Sardauna na kusansa to fah sosai zakaga makusasa shi mutum ne mai sanyin hali da saukin kai yanada yawan fara'a da son jama'a bai fiye daukan zafiba sabani Dr Sardauna uban bakar zuciya da tsama Sam bai fiye shiga abinda ba shafesaba amma fah yanada karamci baya raina na sama dashi kuma shima na kasa dashi yayi kadan ya kawo masa wargi shiyasa gidansu yara ke tsoransa dan baya musu ta dadi shiyasa kowa yafi maida hankalinsa wajan Mahabeer saboda faram faram d'insa da mutane Kofar parlon ya murda ya shigo da sallama ghaisha na zaune tana waya wata kyakyawar budurwace yar kimanin 22 year tana kwance kan cinyarta sai dariya hira da ghaisha takeyi take sallamar khalisat ta amsa cikin sanyinta cike da kunya kusanta ya zauna " my bro sannu? " yauwa yace khalisat ykk? " Alhmdllh my bro bai sake magana ba har "ghaisha ta gama ta kalleshi tana murmushi" ghaisha mu ina daddy? dukansa tayi" ba kasan da tafiyasa daura ba to ai suntafi basu wuce awa dayaba da tafiya amma meye na nemansa kuna gida daya?" ghaisha kinga fah ummi Raiyan ta matsa kan tafiyar nan? murmushi tayi ta dafa kafadarshi" to ai daddynku ya gama magana kaine zaka tafi jibi ya war haka kana saudiya bari ya dawo zuwa yamma uban yan rigima tunda yace baya zuwa ai Daddynku ya barshi murmushi yayi ya Mike " to Nina koma sai na dawo Aunty amaryace ta fito tana rike da hannu Nanah sai rigima take mata " ah Mahabeer daga ina warhaka? murmushi yayi yaje ya dauki Nanah "baby rigima yi shiru mom wlh kan tafiyar ne bari na dawo dai zamuyi hira murmushi tayi" to sai ka. dawo saida ya lallaba Nanah tayi shiru ya ajiyeta ya dukowa yai ma ghaisha kiss " ghaishamu sai yamma dariya suka masa har khalisat ficewa yayi yana girgiza kai Aunty Amarya ta iso ta zauna ta kalli khalisat ta doketa abaya " wlh ke baki rabo da da son jiki sai kace mage murmushi tai ta Kara shigewa jikin ghaisha " ah to ina ruwanki kujini da Mariya babyn daddy kukan me kikeyi " hmmm kibarta kawai wai sai mun fita dariya ghaisha tayi suna hira cike da kaunar juna, Misalin karfe ukku na yamma zaune yake cikin Office dinsa sai juye yake sama wata lumtsumemiyar kujera yana waya da harshan larabci cikin nutsuwa da girmamawa yake mata magana" ummi babu damuwa zan saka mata idanu sosai insha Allah rashin jinta acan zata baroshi saboda akwai maganinta anan kin san gyarata Dole zan jajirce naga ta dawo saiti insha Allah kuma kirika hakuri karki saka damuwa aranki har ciwo ya kamaki ko me tace masa oho naga yayi murmushi yana Sosa sumar kansa " ummi mashakurah ta kusa zuwa nan da kwana ukku take isowa daga London Amin ummina eh jibi zai taso ta kasance cikin shiri OK idan na koma gida zan kiraku bye tisnke kiran yayi yana ciza jajayan lips d'insa yana juyi kan kujera sigari ya kunna yana bata hayaki baki da hanci idanusa sun kada sunyi jajir tamkar an masa wani Abun Bacin Rai dan sam ya tsani zancen zuwan yar Agullar yarinyanan kasarsu dan babu yada zaiyine ya hana wlh da ya hana shi ganinsa tarbiyya zata batawa yaran gidansu tsaki yaja knocking din kofar akayi Ya bada izinin shigowa da sallama ya shigo sallama ya amsa yana zabga masa harara " Dr Sardauna nawa nida Mashakurah menayi haba Abokin kwarai tsaki yaja " wlh Ahmed kafiya rainin hankali kewayowa yayi ya rungumesa yana dariya" to Afuwan Dr bazan sakeba" dallah malama sakeni duk ka shekeni sakinsa yayi ya zauna kujera da take fuskantarsa" ya babymu ta taso hararasa yayi yana busa sigarinsa hanci ya toshe " to ka fita mana har na gama sha dan bazan fasaba? " to nace ya akayi mashakurah bata zoba dama karya kakeyi" harara ya zabga masa " akan me zanyi karya wlh sweet baby ta sami yar matsala ciwon cikin ya tisamun ita sai nan da 3,days zata taho ni nace ta bari har ta warke itama sai kuka take mun tin safe ina lallaba abata har ta hakura dariya Ahmed yayi zaiyi magana na'uran manne a bango ta dau ruri agigice Dr Sardauna ya Mike yana cillar da sigarin hannusa ya fito da gudu cikin kuzarinsa Ahmed ya dauki sigarin ya kasheta yayi zaune dan bazai bar masa Office ba kowa ba yana fita yaci karo da nurse zasu kiransa da azama suka karasa, d'akin Dr haladu ne tsaye kan matar Dr Sardauna na shigowa ya matsa ya shiga aikinsa, cikin 30 minute ya samu numfashinta ya fara aiki dede Hamdala yayi yau akalla kwanata ukku bata motsi fitowa yayi 'ya'yanta na tsaye suka taresu yayi musu bayanin komai sosai sukayi farin cikin suna samasa, Albarka tare da godiyar Allah wata yar matashiyar budurwa dan dadi batasan lokacin da ta fada, jikinsa Dr Sardauna ta rumgumeshi tana kukan farin cikin ba cikin jin haushin da bakar zuciyarsa ya hankada ta yana jan tsaki ya nufi Offiice d'insa yana harara yarinyar yayunta sunji dadin yada Dr ya mata suka hau mata fada haushi ya cika ta bar musu gurin yana zuwa Office toilet ya shiga yana wanke hannuwansa yana jan tsaki dan ya tsani rashin tarbiyya sam ya tsani mace marar kamun kai ko da ya fito dariya Ahmed yake masa ganin yada yake cicin magani yana cizon lips d'insa banza yamasa ya zauna ya kunna sigari ya fuskacin Ahmed yana masa magana amma banji me yake ce masa ba amma da alama mai mahimmanci ce... ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 *Saudi Arabia* karfe biyu na dare ummi Raiyan ce zaune saman Dadduma tana tana gayama Allah kukanta hankalinta atashe Zee baby yau kwana ukku Kenan taki dawowo gida tunda taji labarin an gama mata shirin zuwa Nigeria bata gidansu Jannat bata gidansu manal gashi Mahabeer ya ISO yana Jeddah sai gobe zai shigo motar kasuwa ya shigo mekkah yanzu ya zatayi idan bataga Zaeenaba ba bata rumtsaba sai bayan sallah Asubah tana tayiwa yarta Addu'ar shiriya tana tunanin hakkin iyayanta ne da ta bijire musu abaya shine yarta ke bata wahala amma ita bazata iya yiwa yarta mafi soyuwa aranta bakiba sai de Adu'a itace mafita tasan Tabbas ta koma Nigeria dangin mahafinta bazasu barta taci gaba da wannan rayuwa ba babu abinda ya ke damunta sai kananun shaye shayen da takeyi da ta tuno waye Sardauna tabbas zataci ubanta idan ta musu iya shege zai saitata sai taji dan dadi a ranta har bacci ya saceta, da misalin karfe daya na rana kwance take saman wani makeken gado tana sharara bacci hankalinta kwance daga ita sai wata guntuwar Riga gabaki daya halitar jikinta mai cike da kyakyawar surah da Jan hankalin duk wani lafiyayan namiji ta baiyana rabin manya manyan breast d'inta duk awaje tsaye suke kam jajir dasu harta kan nipple din ana gani duk awaje shigowa yayi da niyar tashinta tayi sallah Azuhur lokaci ya wuce amma ganin yanayin da take komai bata abaiyane dan bata taba zaton zai shigo d'akinba dan ta murza key gaba daya jikinsa ya dauki rawa idanusa ya rufe burinsa kawai ya rungumeta ya tsotseta ya manta wacece Zee baby saman bed d'in ya fado ya rumgumota ya fara murza kirjinta yana koqarin had'e bakinsu ta bude idanu bakinta dauke da kallamar shahada, ta ingijeshi amma ina karfinsu ba dayaba idanu maharaz ya rufe yada yakeji bazai iya barintaba sai ya cinma burinsa duk da zee batada tsoro yau ta Sare da Al'amarin maharaz cizon sa take tana yagonsa amma idanuta akekashe babu Alamar zatayi kuka duk da ta gama tsorata mutika idan ka tsaga jikinta babu jini gata babu abinda tafi shawa irin a tsotsi nonota ko irika murzasu duk da babu Wanda ya taba mata hakan amma tana mutikar kaunar hakan to yanzu hakane maharaz yake mata jin ta fara shiga yanayin da tabbas idan bata dauki mataki ba to fah zaiyi galaba akanta jin yana neman tura hannusa, kasanta taji idanuta yacika da kwalla, jikinta ya dauki kerrrma babu bata lokaci tayi kamar zata tayasa, iskancin da yake shirin mata hannuta ta tura cikin wandonsa ihu ya saki azatonsa banana zata murzamasa har kara ware mata kafa yakeyi😆😝 amma sai kawai ta saka masa wata jibgegiyar kunama bakikirin da ita aikuwa babu bata lokaci ta harbeshi a 'ya'yan marena😅 habawa sai kawai ya saketa tanagani ya saketa yana ihu fitsari na zubowa ta diro daga saman bed d'in batabi ba ta kansa ba ta warci Abbayar ta ta saka ta saka nikaf ta saka takalmi ta dauki wayarta da Jakarta tai maza ta fice daga d'akin parlo ta isko abokansa biyu amma basu gane ko wacece saboda ba'a ganin kominta sai idanuta ihun da sukajine yasa sukayi d'akin itako ta zuba aguje tayi waje sauri sauri take tafiya har ta fito bakin titi cikin sa'a ta sami limozyn ta shiga cikin sa'a khaleedia d'in zata, cikin motar sai surutu akeyi haushi ya cika kamar taci ubansu sai dura musu zagi take k'asa k'asa kuma wasu sunji amma babu Wanda ya kulata itakuwa taso wata ta tanka mata ta huce haushinta amma babu wacce ta kulata ganin balarabiyace karta jamusu shairri ana zuwa dede inda zata sauka tayi magana taciro miah daya ta basu ko canjin bata tsaya amsaba ta fice ta tsalaka titi ta nufi gidansu Wanda ba haka tasoba dan tasan duk inda taje idan ba gidan maharaz bane to fah sai ummi Raiyan tasa an samota to gashi Wanda ta yada dashi fiye da kowa cikin 'ya'yan hausawa yau yana shirin karya mata haki a idanu sai tsine masa Albarka take cikin ranta amma da ta tuna ta'asar da tamasa sai taji dadi tasan gaba sai yaji tsoron yima kowace mace hakan dan bai taba nuna mata hakan ba shiyasa ta yarda dashi ta tsani mazinaci tana isowa kofar gidansu majeed na isowa kofar gidansu awata maiyar mota da sauri ya fito yana kiranta ko kallonsa batayi ba key ta ciro cikin jaka ta bude gidan wuff ta shiga da sauri ta rufo kofar da karfi key ya shiga da kansa mai aiki taga tana wankin gida tana gaisheta hannu ta daga mata ta shiga da taso tace mata karta tube kayanta akwai baki to gani taki mata magana kuma sanin halinta yasa ta bari tin da ta ga bata cireba tun kan ta Iso cikin parlon ta cire Abbayar ta ISO daga ita sai wannan shegiyar rigar dan tasan babu Wanda zai shigo musu parlo da sallama ta shigo Mahabeer ne zaune an cika masa gabansa da kayan ciye ciye suna magana da ummi Raiyan ya juyo yana amsa sallamar miyau din bakinsa ne ya kame ganin Zee baby a haka gabaki daya ya rasa nutsuwarsa saboda shi mutumne mai karfin shawa itako ko ajikinta da gudu ta nufo gunsa, ta danne bacin ranta dan ita mutum ce wacce duk bakin cikin da take cikin idan bataso nunawaba to fah karyar mutum ya ganota tana dariya tayi kansa idanu ummi Raiyan tazaro ta dora hannu akai sai cewa takeyi "Ya Rabbi Ya Rabbi Ya Rabbi su manal idanuwa suka zaro suma sun cika da kunya itako ko a jikinta tayo kansa tana fadin" marhababuka Ya Ahukhuya ganin zata kunne masa wutar da bazai iya kashewa ba jikinsa na rawa ya Mike tsaye ya nemi gurin tsira har wata irin zufa yake agoshinsa amma kafin yasan abunyi tuni ta fada saman kirjinsa ta bire samansa kamar biranya ta rumgumesa tana dariya... Ba mahabeer uban gayya ba Jamal kansa da yayo jagora ya rakoshi tun daga Jeddah zuface ke keto masa dan jiyake tamkar shi aka rumguma wandonsa sai motsi yakeyi😆 ummi Raiyan idanu ta rufe tana Kiran Sunayen Allah, da mamakin dawowarta gida kai tsaye da tsakiyar rana don saninta duk inda zata tofah bata fita da rana kuma haka zalika bata dawowa gida da rana Mahabeer kuwa suman tsaye yai yada kirjinta ya tokareshi ga shafar wuyasa da take tana masa kiss tana dariya ta tsareshi da shanyanyen idanunta tanaso yayi mata magana shiko sai Kiran Sunayen Allah yake ya bashi juriya jarumtarsa ya tattaro......✍🏻 🤸🏻‍♀Sai kunji next page insha Allah *Karku manta kudin* *wannan book nera dari* *ukku ne kacal zakusha* *karatu maicike da* *abubuwa daban daban* *na rayuwar duniya da wata irin rikitacciyar soyayya mai zafin gaske ga me bukata ya tuntubeni awannan number mu kashe magana Yanda* *zaki sambadi karatunki* *akan dari ukku kacal*🤸🏻‍♀ 👇🏻 *+22796515805* Rahma ce ummu Fareesa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *HATSABIBIYA* *RAMLAT RETURN* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Story & Written* *By* *Real Ladingo😉* *Bismillahir Rahamanir* *Rahim* *idan kina bukatar book dinan Akan nera dari ukku yake ki tuntubeni saman number nen zamu kashe magana😉 +22796515805* *Free Page 3* ....nutsuwa ya sakama kansa ya qaqaro murmushi yana kallonta ya janyeta daga jikinsa ya kama hannuta suka nufi inda ta yasar da Abbayar ya sunkuya ya dauka haka kawai yakejin ciwon kallon da Jamal yake mata saka mata Abbayar yai suka dawo saman kujere. kusansa ta zauna tana murmushi zata kwanta jikinsa ya kiya ya kalleta da harshan turanci yace" kanwata ykk ina kika shiga har tsawon kwana biyu? hannusa ta rike ta fara magana da Hausarta babu wani kwarewa " Ahukhuya banason Nigeria na gudu gidan abokina Maharaz ya boyeni kwana biyu yana bani kulawa yanzu ina cikin bacci Dan buro ubansa yazo yana matsani niko na saka masa kunama adiyan kaya na gudo gida ta fada tana wata irin dariya idanuwanta sun kade sunyi jajir alamar bata huceba kunyace ta kamasu ya kalli hannusa da ta rike tana murzawa tana dariya kamar zarara aransa yace ya Allah ka rabanin da wannan shawa Dan naga wannan Ko munje ba daina tabani zatayi ba naga tabi'artace taba jikin mutum batare da ta kawo komai araiba sakinsa tayi ta Mike ta nufin gun Raiyan ta fada jikinta tana mata magana da larabci tana sakar mata kiss"ummina nayi missing dinki? ta rumgumeta gam tana kukan shagwaba ajiyar zuciya ta sabke tana buga bayanta Alamar lallashi fada ta Shiga mata da nasiya ta lallabata har tayi shiru dagowa tayi ta kalli manal ta harareta" ke Dan uwarki shine zaki wani zo gidanmu ai kinsan bananan salon ku tadawa ummina hankali? dariya manal tayi tana kallon jannat" habibty ummi taje ta dauko mu fah kallin jannat tayi ta mata magana da idanu ta mayar mata mik'ewa tayi daga jikinta " kuzo muje ciki banyi sallah Azuhur ba tashi sukayi suka bita Mahabeer sosai yakejin sonta cikin ransa kai tsaye tin lokacin da ta rumgumeshi kallon ummi yai ya fuskan ceta suna magana Jamal ko har yanzu wandonsa baibar motsiba ummi Raiyan tace" Mahabeer ba fah lako lako zakuyi mataba Dole sai kun zage kun zazare mata to bare kai da take ra'ayinka Akan Al'mahadee wato Dr Sardauna don haka ka sa mata idanu sosai don Allah kusa ta dawo cikakiyar mutum ina so naga zaeenaba ta nutsu tazama kamilar mace tayi nisa dani ko hankalina ya kwanta ko iyayena zasu yafemun tunda sun nuna itace basu kauna sunfi son abokan haihuwarta mazan biyu sun rabani dasu sunsaka 'ya'yan cikina sun gujeni sun tsaneni ni da Zaeenaba saboda ta nuna kauna gareni wlh ina sonta bana son rabuwa da ita amma Dole zan hakura saboda hankalina zai fi kwanciya inaji tsoron ya saka akasheta ta fadi tana goge hawaye Dan tasan tabbas Zee taga kukanta akwai bala'i ajiyar zuciya ya sabke cike da tausayinta " ummi Raiyan kiyi hakuri Insha Allahu zata nutsu kuma zaku shirya da mahaifanki wlh Dole yaranki zasu nemeki koba bajima yanzu ma hankaline bai gama ratsasu ba shekara sha bakwai ne fah suke ciki to cikin su Zaeenaba tafisu wayo ita da take mace ajiyar zuciya ta sabke " to da fatan zaka yimun koda wata daya kafin ku tafi? idanu ya zaro ummi wlh bakin kwana ukku zanyi mukoma aiki sunmun yawa bakiga shi Al'mahadee da bashida dama Dole nine nazo murmushi tayi " to Allah ya kaiku lfy ya kuma hada fuskokinmu da Alkhairi? " Ameen ummi suna cikin hira akayi kiran sallah la'asar suka Mike sukaje sukayo Alwalla suka tafi masallacin da yake manne kusa da gidan ummi ta Mike ta shiga tayi sallah zuciyarta babu Dadi batason rabuwa da yar tata amma da ta tuna rashin jinta gashi batasan me zai faru a gaba ba Dan rashin jin. Yar tata sai ahankali gashi tana Addu'a ba dare ba rana amma baby wani sauyi Zee baby ko suna shiga ta tube kayan jikinta tana rawa da juyi sai ihu takeyi tana dariya daga ita sai shegiyar rigar nan manal tace" my habibty wlh iskanciki gaba yakeyi fah fasa rawar tayi wata shegiyar tsayuwa akarkace tana kallonta shekeke tana murmushi " bari nayi bautar Allah na gama zanci durin uwarki la'ada waje yasin bathroom ta shige jannat ta kalli manal " wlh duk kece kika koya mata Hausa da zage zage gashinan akanki take sabkesu wlh dazu naji kunyar abun da ta fadi gaban baki? dariya manal tayi" naji amma shaye shaye wa ya koya mata Dan kaniyar mai da famiki shurba daga cikin toilet ta lailayo zagi ta dirka musu ta ciko Dan bokiti da ruwa ta bude kofar ta watso musu " sheguna ina jinku fah ta koma taci gaba da wankata ta dauro Alwalla ta fito tabude wardrobe dinta ta bude ta ciro Abbaya ta saka ta nade kanta da mayafin ta shimfida dadduma tayar da sallahr Azuhur, suko kayansu sukacire suka canza da nata suna mata Allah ya isa azuciya tana idarwa taji kiran la'asar ta tashi ta tayar suma Alwalla suka dauro sukayi sallah tana gamawa ta ci uwar kwalliya tasaka wata atamfa bakace mai ratsin fari dinki Riga da siket manal ce me musu dinki tare su ukku kullum to jannat ba'a barinta tana sawa agidansu saide idan ta fito gashinta ta sarce ta daureshi tayi masifar kyau kamar ka saceta sai dai dinkin ya fito da surata yan mazaunanta masu daukar hankali sai motsi suke tana kadasu gangan tana musu gwalo manal tace " dallah can figigiyar banza nacemiki ki faso gari kizama yar duma duma A dama dake kullum ke kamar kinashan ruwan zafi ta fesa turare ta kallesu " wlh manal danayi jiki gwara daga haka nakara tsotsewa Dan uwarki ko ba jiki akwai kayan aiki ta juyo mata yan mazaunanta masu qira coca cola tana fito da harshe waje tana kadawa ihu suka saka " ku tashi muje parlo ku gaishe da Dan uwana kuma wlh sai kun duka har k'asa fitowa sukayi suna dariya gun mahabeer suka nufa ta zauna kusansa suko suka duka suna masa sannu da zuwa cikin fara'a ya amsa yace" ko zaku bimu Nigeria ne kai suka girgiza suna dariya Zee ta jinginu da jikin Mahabeer ashagwab'e tace" Ahukhuya nima bana zuwa fah ta Kara shigewa jikinsa tana turo baki aransa Adu'a yakeyi Allah yakawo masa dauki son yarinyar yamasa mugun kamu ga wata muguwar shawarta da yakeji janyeta yayi yana murmushin karfin hali " kanwata kiyi hakuri muje sati dayane zakiyi ki dawo ko ummi ya fada yana kallon ummi dariya tayi" eh sati daya zakiyi habibty ajiyar zuciya ta sabke" to naji amma da anyi sati zaka maidoni kuma ba gidansu wannan banzan gayan bane zan zauna ko ummi ta matso ta doketa abaya tun karfi take dukanta tana mata magana da larabci saida ta Saki Kara ta rukunkume Mahabeer tana kukan sangarta tare dukan yai yanaba ummi hakuri ransa babu dadi Dan yaji haushin bugun da take mata kamar yayi kuka yace" haba ummi Raiyan Zee yarinya ce fah lallabata zamuyi zata daina masa amma dukan yayi yawa sai ajimata ciwo ai idanu ummi Raiyan ta zuba masa cike da mamakinsa " haba Mahabeer yanzu ahakane zaku ku gyarata kana daure mata gindi wlh shiyasa naso yazo da kansa tun kafin su isa can taci gidansu la'ada waje cikin shashekar kuka tace" Ahukhuya kagani kullum sai ummi ta dokeni saboda wannan mungun mutumin wlh idan mukaje Nigeria mutikar na Ganshi akasar idona idanusa kafin na dawo Allah na dauki Alkawarin sai na Rama abinda akamun akansa ta fada tana Kara rumgumesa tana kukan takaicin duk lokacin da zata zageshi sai ummi ta doketa kuma duka ba na wasaba shiyasa takejin duk duniya ta tsaneshi sama da komai Hasbinallahu Wani'imar Wakim kawai yake maimaitawa gashi bayason kukanta daurewa yayi yana bubbuga bayanta " yi hakuri kanwata nima bazan yardaba anaci miki mutumci yi shiru kinji ya leko fuskarta shiru tayi ta boye kanta kirjinsa samu yayi ya lallabata ya janyeta jikinsa Jamal da idanu yake binsu yanajin haushin yada idan tahau jikin Mahabeer yake janyeta baya bari ya rage zafi ba lallashinta ya shiga yi har ta Saki ranta suko su manal sunsha mamaki Dan sunsan Zee baby bata cika kuka ba a Al'amuranta kuka baya cikin tsarin rayuwarta ummi dai da idanu take binsu yau ta Mahabeer take ta Saki jikinta sai labari take bashi yako maida hankalinsa kanta sai dariya yakeyi Jannat na tayasu Dan Mahabeer ya burgeta bashida damuwa akwai fara'a Saida akayi kiran sallah magrib suka Mike sukayi shirin zuwa masallaci suma su Zee baby suka tafi suyi sallah sai tsokanarta sukeyi wai taga Dan uwanta ta sheresu dariya tanusu batace dasu komaiba, ************ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Nigeria* karfe shida na yamma Wata jibgegiyar motace fara sal da ita saman babban titin malali cikin nutsuwa yake driving waya manne akunnesa sai murmushi yakeyi cikin amon muryasa mai dadin gaske naji yace" sweet baby kiyi hakuri wlh kukanki na daga mun hankali kiyi shiru ganina fah saman hanya zanzo na ganki shikenen ko OK Oya fito gani na karaso ina Sauri kar lokacin sallah magrib yayi ya fada yana tsinke kiran saboda ya Iso kofar gidan honr yai mai gadi ya bude masa ya danno hancin motar gidan yana parking ta fitowa masha Allah wata kyakyawa na gani baka ce sosai amma tanada kyau amma ba doguwa bace ba kuma bata fiye gajarta ba tanada hanci dede misali da idanuwa dede gwargwado tanada gashi ba laifi bakinta Dan karamine saidai tanada yar kiba kadan agaskiya dai batada makosa tanada kyau yar 23 year tanda faram faram batada daurin kai saide ta fiye sanyin hali batada hayaniya duk da a turai tayi karatun Nurse har tsawon shakara ukku isowa tayi ta bude motar ta shiga da sallama tana murmushi shima murmushin ya sakar mata " sweet baby uwar yan rigima ya gajiya bazaki bari ki hutaba kamar bamu hadu da safe ba ya cikin naki da fatan kinsha magungunan da na kawo miki kanta ta sada tana wasa da hannuta " nifa kinga matsalata dake dagowa tayi Dan tasan halinsa yanzu zaiyi watsi da lamarinta ya tafiyasa Dan Sam bayason shariya " my Dr yi hakuri ta fada tana kallonsa cikin dauriya Dan kwayar idanusa fusgar mutum sukeyi my Dr na kayi kyau sosai kamar na saceka ta fada cike da kunya " OK Oya fadamun me kike so kika tisani da kuka sai nazo kuma gani kina wani sunne sunne ko cikinne ? kanta ta kwantar saman kafadarsa tana sabke ajiyar zuciya "sweet babyna menene bakida lfy ne ? " my Dr na wlh idan nayi awa biyu ban gankaba banajin dadine amma yanzu banajin komai na warke ta fada cikin sanyinta murmushin gefen baki yai ya dagota kanta daga kafadarsa ya kura mata mayatattun idanunsa yanajin mugu mugun sonta da kaunarta na ratsashi Dan tarbiyyarta tayi masa tamkar ba aturai tayi karatu ba " my mashakurah wlh nima ina sonki nifa na ganki nace kinmun so sai me ki ajiye hankalinki Dr Sardauna nakine ke daya insha Allah kinji sweet babyna idanuta ta lumshe ta daga masa kai kiss ya mata agoshi " OK Oya shiga ciki kinji an fara kiran sallah kisha magani kinji? kai ta daga fitowa tayi tana daga masa hannu idanuta sun tara kwalla ya gani sairai idan yace ya lallasheta kuka zata saka masa shiyasa yaja motar ya fisgeta da karfi juyawa tayi ta tafi ta nufi cikin gida yana fitowa ya harba motar kan titi yana gudu sosai ya dauki hanyar kofar Marusa lowcos gudu yake shararawa sosai Dan ya samu sallah magarib, lokacin da yazo har an gama sallah honr yayi aka bude masa katoton get din gidan ya danna hancin motar gidan Ana harbar gidan yai parking ya fito gun mai gadi ya nufa agaguce yayi Alwalla ya nufi masallaci, bai fito daga masallaci ba saida akayi isha'i yana fitowa ya shiga bangaransu wow agaskiya ya hadu sosai d'akunane har biyar ukku daga farko biyu acikin wata yar kwana kwanar naga ya karya dakin karshene Nasa ya ciro key aljihunsa ya saka ya bude kofar wani ni'imataccen kamshi ya me fitowa tamkar yanzune akayi anfani da turarukan masha Allah nace saboda haduwar bedroom din wani royal bed makekensa d'akin ba tarkace amma zaka zata dakin amaryane ga wasu lumtsma lumtsuman kujeru na kayan jikinsa ya rage ya shiga toilet Yajima sosai ya fito daure da towel kirjinsa cike yake da gashi yana da fadin kirji sosai duk amunmurde yake tamkar yanacin karfe agaguce ya shirya ko mai bai shafaba yasa wando 3quater ya saka da Riga short ya fesa turare ya gyara sumar kansa tayi luf luf sai shegi take baka sudik wayoyinsa ya kwasa baki daya ya fito cikin kuzarinsa yake tafiya ko kofar bedroom dinsa bai rufeba ya nufi part dinsu ghaisha da sallama ya shigo parlon ghaisha na zaune Nawwara na jikinta yana shigowa ta Mike suna gaishesa yaran parlon hannu ya daga musu ghaisha tace" bokan turai baki ya turo kamar wani yaro zama kusanta ya kwantar da kansa saman cinyarta ashagwabe yace " ghgaisha nah wlh duk nagaji" sannu Dr Sardauna ai Dole tin safe sai yanzu tausa ta fara masa" yauwa mamana Allah kuwa ciwon jiki nakeyi dariyace ta kamasu Hafeeza ce dariya ta kufce mata khalisat ta zaro idanu ta Mike sadaf ta gudu tun kafin ya dago aikuwa ya zabura zai tashi ghaisha ta rikeshi suna ganin haka suka matso suna bashi hakuri banda hafeeza da khalisat da suka Ari ta kare ghaisha tace"maza ku tashi kusan nayi ai yasan wa tayi dariyar mik'ewa sukayi suka bar parlon baki ya ciza ya kalli ghaisha" yanzu Dan Allah mamana kina kallo khalisat mai zubin nunar rana itada yar iskan yarinyanan sukamin dariya kawai Dan nama mahaifiyata shagwaba dariyar ta danne " haba Dr Sardauna khalisat baiwar Allah me take cewa acikin gidanan wlh banda ita akama dariya hafeeza ce ita zaka lakada amma banda khalisat baiwar Allah yarinyar da magana ma ba damunta tayi ba mareniyar Allah Aunty amarya ta fito daga kitchen tana dariya " Wlh Aunty daurin gindinki dai ta samu Dr mun kabarsu zanyi maganinsu baki ya ciza Dan ya tsara launin azabar da zai musu bayan sun mance da anyi abun danshi baya horo kai tsaye " Auntymu ki barsu zanyi maganinsu wayar sace ta dauki ringing screen d'in wayar ya kalla Ahmed ya gani mik'ewa yai yayi picking ya Kara a kunnesa ya fice daga parlon akofa suka ci Karo da Daddy murmushi ya masa "ah Dr kaida mutanan Saudia " Daddy bari na dawo akwai hira ya tafi yana magana Daddyn kansa ya girgiza Dan yasan tambayarce bata masaba ya samu ya sulube masa Dr Sardauna mota naga ya shiga yamata key honr yayi aka bude masa get ya fice daga gidan aguje, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Saudi Arabia* bayan sunyi sallahr isha aka fito da abunci Wanda ragone jibgegensa aka gasheshi da dafe dafen abunci irin irin nasu na larabawa Jamal sai baki yake washewa zaune suke akasa saman carpet sun baje baki dayansu suka hadu sunacin abuncin ummi Raiyan sai farin ciki takeyi ta tuno da mijinta da yaranta yan mazan Zee baby na kusan Mahabeer ta tisasa da rigima Dole sai shine yake bata abaki itama nata bashi su manal sai dariya sukeyi ummi dai kai ta girgiza Jamal shifa haushin Mahabeer yakeyi. dan de ba yanda zai yine suna kammalawa mai aiki tazo ta kwashe komai ta gyara gun sukaje suka wanko hannusu aka dawo Ana hira su jannat sai karfe goma suka tafi gida sun rakasu suna dawowa su ukku ita da Mahabeer da Jamal suka tardo majeed kofar gidan ya fito amota yashi gaban Zee baby cikeda rashin kunya ta rike k'ugunta tana girgiza zatayi magana Mahabeer ya riketa ya janyota cikin gida aikuwa kafin kofar ta rufe ya biyosu yana magiya ta sauraresa hararasa Mahabeer yake ransa abace cikin harshen turanci" kai malam kama gabanka tunda bata Sonka karabu mana da ita yau naga jaraba Dama haka kuke da kwawa ya dage sai masifa yake kirtama majeed shiko burinsa Zee baby ta kulasa dadi taji ta rungume Mahabeer tana dariya" yauwa Ahukuyah cimun durin uwarsa tunda ubansa yace baya kaunata na tsaneshi wollah bana sonsa yanzu dadi ya cika Mahabeer janyeta yai jikinsa ya kamo hannu majeed ya ingizashi waje jamal yace" wai kai ina ruwanka da shiga tsakanin masoya " dallah malam yimun shiru yaja hannuta su shigo parlo sai cika da batswa yakeyi itako dadi takeji sai sangarta take zuba masa jamal na biye dasu ummi Raiyan tace " Mahabeer wai dama tare kuke sakinsa tayi taje gun ummi ta rumgumeta " ummi bari kiji rada ta mata akunne " ah haba ikon Allah Mahabeer yanzu shirmenta zaka biyewa dariya yayi yana Sosa kansa hira sukaci gaba dayi sai karfe daya suka ma ummi sallama Zasu kwanta Zee ta ririke Mahabeer bazai kwanta ya bari sai anyi sallahr asubah saida ummi ta riketa tace su tafi sukwanta kar yabiye mata ita ba bacci take ba dakinsu suka nufa ummi ta ja hannuta suka shiga bedroom d'in ummi tasa ta cire kayanta tayi wanka tasaka kayan bacci Riga da wando iya gwiwa ta lallbata suka kwanta tana rumgume da ita tana shafa mata gashinta kinyin barcin tayi tanaga ummi tayi bacci ta janye jikinta sadaf ta fito daga d'akin ta nufo parlo ja tayi ta tsaya ganin Mahabeer tsaya yana kai komo ya rasa me keyi masa dadi cikin farin cikin ganinsa ta nufi gunsa da gudu tana kiransa "Ahukhuya juyowa yayi suka hada idanu farin ciki ya ganin kan fuskarta amma ganin kayan jikinta ai bai bari ta karaso ba Dan yasan ba inda zata tsaya sai saman jikinsa ai kuwa ya zunduma da gudu ya nufi dakin da yafito yana shiga ya banko kofar ya murza key taji karan murza key din zubewa bakin kofar dakin tayi ta fashe masa da kuka tana kiransa Ahukhuya....✍🏻 Sai kunji next page insha Allah *Karku manta kudin* *wannan book nera dari* *ukku ne kacal zakusha* *karatu maicike da* *abubuwa daban daban* *na rayuwar duniya da wata irin rikitacciyar soyayya mai zafin gaske ga me bukata ya tuntubeni awannan number mu kashe magana Yanda* *zaki sambadi karatunki* *akan dari ukku kacal*🤸🏻‍♀ 👇🏻 *+22796515805* Rahma ce ummu Fareesa😘 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *HATSABIBIYA* *RAMLAT RETURN* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Story & Written* *By* *Real Ladingo😉* *Bismillahir Rahamanir* *Rahim* *idan kina bukatar book dinan Akan nera dari ukku yake ki tuntubeni saman number nen zamu kashe magana😉 +22796515805* *Free Page* page 4 .....sosai take kuka tana kiransa hankalinsa atashe yazo bakin kofar ya jingina yana sabke ajiyar zuciya yarasa ya zaiyi da zee baby gashi baya son kukanta hankalinsa tashi yake ahankali cikin sanyin murya ya kirayi sunanta " Zee babyna yi shiru banason kukanki kinji kara sautin kukan tayi tana buga kanta da kofar tana kiransa arikice ya bude kofar ya sunkuyo gabanta ya dagota yana bata hakuri tayi shiru bazai karaba tunda bataso jikinsa ta shige tana sabke ajiyar ziciya bayanta yake bugawa alamar lallashi ransa duk babu dadi shi sam yanzu bayajin shawar kukanta yafi daga masa hankali hannuta yaja suka iso gun kujerun parlon suka zauna tana manne jikinsa har yanzu ajiyar zuciya take sabke dan taji haushin gudunta da yai ya rufo kofa fuskarta ya kamo yana goge mata hawaye " zee babyna kiyi hakuri ki yafemin bazan sakeba kinji kanwata idanuta ta zuba masa tana taro baki alamar bata hakura ba murmushi ya sakar mata yana hura mata idkar bakinsa a idanunta lumshe idanu tayi ta saki murmushi ta boye kanta akirjinsa gashinta yake shafa mata yana mata hira mai dadi aikuwa ta fara dariya saida yaga kamar dariyar tayi yawa ya bari kuma cikin ikon Allah duk yada, take manne jikinsa baiji komaiba game da shawarta sai tsantsar kaunarta da take ratsa jininsa da tsokarsa har kusan karfe biyu da rabi ya ga fah batada niyar bacci har gyangyadi ya fara fur ta hanashi idanu ya bude ya kalleta" kanwata kiyi hakuri ki barni na kwanta kinji zee na? ganin yada idanusa sukayi ya bata tausayi duk batason rabuwa dashi ta dauré ta jinye jikinta anashi " Ahukhuya muje ka kwanta mik'ewa tayi ta kama hannuwansa suka nufi d'akin ashe duk zaman da suke a parlo Jamal na labe yana kallonsu ajinsa ko wani abun zasu oho yanaga sun nufo d'akin ya koma da sauri ya kwanta har dakin suka shigo tana rike da hannusa kiss ta masa " mu kwana lfy murmushi yayi ya daga mata kai ficewa tayi daga d'akin ta rufo masa, kofar dakinta ta nufa naga ta daga hankadan pillow ta dauki wata yar kwallaba ta bude murfin ta kafa bakinta saida tasha rabi ta maida ta buye ta dauki wasu kwayoyi ta zuba bakinta tana taunawa ta kunna kida ta saki sauti wakar larabci ce sai tikar rawa take baji ba gani sai ihu take da tsalle da juyi kafin zuwa karfe biyar abubuwan da tasha sunyi mugun ratsata sai tangadi takeyi amma haka ta Mike taje tayi Alawlla tasaka Riga doguwa ta tayar da sallah amma ta kasa tsayuwa sai azaune tayi tana gamawa ta bungire saman daddumar sai bacci ya kwasheta,, *************************************** Bayan kwana ukku zuwa wannan lokacin zee da Mahabeer sunyi muguwar shakuwa bata iya nisa ko nan da can tare sukaje sukayo sayaya tsaraba kaf yan gidansu yayo masu tsaraba tare sukaje kabah yayi umarah wacce da kashigo garin ake rakaka kayi yayima zee baby Addu'ar shiriya da shaye shayen da takeyi dan ya kamata tasha kuma ajikinsa mayen ya fara kamata har kuka yayi ummi Raiyan tace ai shine babban abinda yake daga mata hankali shiyasa ta matsu tabar Nigeria dan tasan acan ina zataga kayan maye shiyasa ya kara Sata jikinsa dan yasan saida lallaba sun gama shirya kominsu na tafiya yau suke tashi karfe ukun dare zee baby har cikin ranta batason tafiyar amma da ta tuna sati dayane zatayi taji tanaso taje kasar hausa ta ga ya take ya tsarinsu da Al'adunsu yake tasha kunshi kafa da hannu kitsone dai ba'ayimata saboda tausahin gashin da santsinsa ko anyi tsefewa yakeyi ga zafi da ciwon kai da yake Adabarta shiyasa bataso su manal da jannat da Radia tun safe suke gidan suka gaji da raye rayansu kuma suka koma kukan rabuwa saida ummi Raiyan da Mahabeer suka lallashesu sukace ai sati daya zatayi ta dawo tukun hankalinsu ya kwanta suka saki jikinsu sukaci gaba da sabgar gabansu, sai bayan sallahr magrib sukayi shirin zuwa Jeddah gaba dayansu sukayi rakiya zuwa Jeddah, karfe tara suna Jeddah Airport zazaune sai lokacin ummi Raiyan takejin ciwon rabuwa da Zaeenaba amma ta dauré dan tasan idan zee din ta gani zatace bazata ba yawonsu su zee suka tafi da su jannat sai sayaya take duk ba sanin mutanen tayi taji tana son kaimusu abubuwan nan k'asar sai wajan sha biyu suka dawo Mahabeer yacewa ummi Raiyan su tafi dan bayaso sai lokacin tafiya yayi ta kafa kuka rungume juna kuwa suka suna kuka su dukansu sai daket ya lallabasu sukayi shiru Jamal ma sallama sukayi Mahabeer yayi masa godiya sosai da karamcinsa Jamal yace saboda zee gashinan zuwa Nigeria Mahabeer ya amsa dan yasan karyace Raiyan ta kara rumgume zee tanata sumbatarta itama sumbatarta takeyi sun jima ta jata gefe tayi ta mata fada ta nutsu tako amsa ta da to suka rabu kowa na hawaye abinda yasa zee bata damuba saboda ance sati dayane zatayi shiyasa su manal da kuka suka shiga mota suka tafi ji sukeyi kamar su bita, kuka ta fara daket yasamu tayi shiru Sai karfe biyu da rabi suka shiga cikin jirgi saboda shirin da Mahabeer yayi bazaka taba cewa ba balarabe bane ba zee ko baka ganin komi nata sai kwayar idanuta to dama Al'adar garince haka jirgin cairo ne suka shiga sai karfe ukku da yan mintuna sukaji alamar jirgin zai tashi zee ta fara rawar sanyi dama jikin Mahabeer ta jingina kallonta yayi yaga tana karkarwa jikinsa ya janyota ya rumgume ya ciro mayafi ya lullubeta kara shigewa jikinsa tayi" zee,na menene? jinkita ya taba yaji zafi gum hankalinsa ya tashi dan yaji zazzabine ya zubo mata hannuta ta sakalo wuyansa tana hucin zazzabi ga rawar sanyin da takeyi kiransa tayi"Ahukhuya? " Na'am zeena yi hakuri kinji jirgin tashine zaiyi bari ya tashi na samo miki magani kara matseta yayi yana lallashinta yada ya shigar da ita jikinsa yasa ta rage jin sanyin cikin sa'a wani balarabe cikin ma'aikatan jirgin masu rabon abunci yazo wucewa Mahabeer ya tsayar dashi duk da yaga sauri yakeyi cikin sa'a ya tsaya ya tambayeshi da turanci maganin zazzabi yakeso matarsace babu lafiya yace" ok ya jira jirgin ya daga yanzu zai kawo masa, godiya yayi masa ya tafi yaji dadi sosai da za'a samu maganin tasha karfe uku da rabi dai dai jirginsu ya daga zee na manne da yayanta tana rawar sanyi hankalinsa ya kara tashi jirgin na tashi zee ta fara kwarara amai jikinsa ya rumgume tsam har ta gama yana bubbuga bayanta hankalinsa atashe " my zeena sannu kinji kai ta daga masa dagata yayi ya mike ya janyo jakarsa ya ciro wata jallabiya baka mai shegen kyau ya ciro karamar Jakarta itama ya ciro mata abaya shi ya fara zuwa ya gyara kansa cikin toilet ya canza kaya tsaf sai yafi d'azu kyau ya dawo ya kama hannuta suka tafi akofar toilet ya tsaya ya bata kayan ta shiga ta canza ta wanke fuskarta da bakinta ta fito ya kamo hannuta suka dawo ya feshesu da turare ya zauna ta kwanta jikinsa ya lullubeta bai jima da zamaba mutumin ya kawo masa maganin harda ruwa da dan abin masarufi cimarsu ta larabawa ya lallabata ta danci ya bata magani tasha dan batada matsala da magani saboda ta saba cin kwayoyi Allura ce ko zata mutu babu uban da ya isa ya mata ita tanasha ya rungumeta yana lallabata ba jimawa tayi bacci ajiyar zuciya ya sabke ya duko ya mata kiss saman goshinta ya kara shigar da ita jikinsa ya rufeta ruf, koda akazo rabon abunci bai amsaba dan shi bai fiye cin abunci ba idan yana tafiya kansa ya jingina da kujera ya lumshe idanusa dan bacci yakeji bai jimaba ko baccin ya daukeshi jirginsu na sharara gudu cikin hazo ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Karfe takwas na safe jirginsu ya sabka Egypt sabka da jirgiya yayine ya tashi Mahabeer da ya kananade zee suna shakar barci manne da junansu idanu ya bude cike da mamakin irin baccin da yayi tashinta yayi taki tashi dan sam bacci bai ishetaba bakinsa ya kai kunneta " my zee,na kitashi mun iso cairo juyan jirgi za'a mana zuwa Nigeria kinji my zeena? Shagwab'e masa tayi tanarke masa tana turo baki ashagwab'e tace" Ahukuhya? " na'am my zeena ya akayi" shiru tayi tana kallonsa murmushi yai mata " bacci ko kai ta daga masa, tana lumshe idanunta ganin mutane sun fara fita ya mikar da ita Dole ta tsaya mikewa yayo ya ciro karamar akwatunsu ya gyara mata mayafin abayar ya kama hannuta suma suka sabko dogayan motocinan sai kwasar yan k'asa k'asa takeyi suka shiga aka kaisu inda zasu zauna kafin jirgin da zashi Nigeria ya shirya suna zaune tana manne Kusansa yayi ta lallabata taci wani Abu taki Dole ya hakura basu wani jimaba sosai ko awa daya basuba suka shiga jirgi yanzuma jirgin na shirin tashi yaga tanason yin amai rumgumota yayi yana bubbuga bayanta ya shiga mata rada akunne" my zeena please karkiyi amai ki daure wlh damuwa nake shiga yanda yake matan cikin ikon Allah taji batajin aman ta dago kanta ta zuba masa shanyayun idanunta tana murmushi tana shafar fuskarsa haka suka kure junansu da ido har jirgin ya nutsa sararin samaniya idanuta ta janye tana dariya ta dora kanta kafadarsa, ana raba abunci akazo kansu lemo kadai ya amsa adan cup yasha itako tace tea Mahabeer ya matsa ata amshi pizza ya bata abaki taci ta koshi ya bata magani saboda jikinta akwai zafi ya kwantar da ita jikinsa ya rufeta da mayafi ba jimawa tayi bacci dan dama ita wuni baccine tunda bata na dare bare yanzu safiyace shima baccin ya daikeshi ya jingina bayansa da kujera 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 karfe shabiyu da rabi na rana jirginsu ya diro garin Kano Mahabeer idanusa biyu jirgi ya sabka ya tashi zee idanu ta bude " munzu gida fah yanzu sai Katsina murmushi tayi ta shafi fuskarsa mikar da ita yai dan masu sabka har sun sabka yan Kano yan Abuja ne basu fitaba tashi yai ya d'aura mata Niqab dinta ya kama hannuta dayan hannusa, rike da jaka itama tana rike da jaka saida zasu fito wata latijuwa takira Mahabeer dan ita Abuja zata ya dawo " d'ana gaskiya ka iya rikon mace rayuwar auranku ta burgeni kai da yar balarabiyarka gatadai yarinya karama amma akwai nutsuwa Allah ya sabketa lafiya Allah ya karamuku dankon soyayya Allah yasa mutu ka raba kai da ita yaji dadin Addu'arta cikin farin cikin ya amsa yana godiya, suka sabko kallon gurin take ya burgeta sosai suna Fitowa ta cire niqab ta tatare abayar ta dauré Mahabeer ya fara mata fada ta rufe jikinta surata duk awaje kar wasu yan iska su kalle masa ita shagwabe masa tayi yayi hakuri zafi takeji yanda ta shagwabe yasa yaji tausayinta maybe ko zafin takeji amma ransa bayason wani yaga kyawunta ya yaba ta lokacin su Daddy sun jima da isowa tarbarsu bayan sunje sun gama sa hannu anga posport dinsu sukaje gun kayansu Mahabeer ya jido ya zubaso cikin abun tura kayan bayan angama aunasu suka fito inda jama'arka ke tsayuwa domin tarbar baki Daddy ne ya fara hangosu ya kirasu Mahabeer yaga yan gidansu su shida ne sukazo sai Nawwara ita karamace Dr Sardauna na hango cikin wani danyan boyal baki mai masifar tsada da kyau ya manna bakin gilashi kan fuskarsa wlh fadin kyawun da Sardauna ya zuba bata lokacine saide fuskarsa ba walwala harda mashakurah nagani taci uban kwalliya ta kece raini agaskiya tayi mutokar yin kyawu tana kusa da masoyinta sai wasu mace da namiji sukam ban sansuba sai ghiasha fuskarta dauke da farin ciki Mahabeer ya nunawa zee baby yan gidansu idanun da zata dago idanusu ya sark'e da juna amma ita bata ganin kwayar idanusa saboda gilashi ranta amutikar bace amma zahiri wani makirin murmushi dauke kan fuskarta ta kauda kanta tace" Auzubillahi minal Shaidanir Rajim Mahabeer ya kalleta yana nuna mata Daddy tana hangosa saboda ta sansa sosai ta pic ta yada Jakarta ta saki hannu Mahabeer ta ruga da gudu tana dariya shima dariya yakeyi Sardauna tsaki yaja ya kauda kansa aransa yace " Allah rabamu da jaraba gudu take amma gani take kamar an kara mata nisan gurin dariya suke ta mata yada ta zage tana gudu ko ina na jikinta motsi yakeyi masha Allah sai kallonta jama'a suke dan zee ba kyau Bade da sura tana dabda isa gurin Daddy sai kawai ta yanke jiki ta fadi da gudu sukayo kanta Mahabeer ya kira sunanta da karfin gaske "Zainab.... arikice yayi kanta da gudu kafin yazo Daddy har ya dagota amma abin mamaki bata mutsi babu alamar rai jikinta Mahabeer ya karasu ya amsheta yana kirkiza agigice amma bata motsa hankalin Daddy yayi mutikar tashi ya kalli Sardauna da yakema mashakurah masifa akanme zata to indai tana tare dashi karta kuskura taje kwalla tausayin zee ta goge ta sada kanta kasa Daddy haushine ya cikashi yace "dan ubanka zo maza dauki yarinyar muje asibiti mafi kusa ka dubamun lafiyarta idanu Dr Sardauna ya zaro bakinsa na rawa yace" Daddy ni kuma zan dauketa saboda Allah ga Wanda ya kawota nan Daddy bai sake maganaba yaje gun Mahabeer yace ya ajiye Zainab ya tashi baiyi musuba ya ajiyeta yace duk su tafi har mashakurah yace ta biyosu ya kalli Dr Sardauna yace" idan ka cika dan halak karka tabata kabarta ta mutum ka kaimun gawarta Katsina komin dare mu muntafi sai ka kawo mana gawarta yaja tawagarsa ghasha tazo ta dafa Sardauna cikin lallaba kome tacemasa oho kai ya kada yana kallon masoyiyarsa da aka hana tabishi saboda wannan banzar lips dinsa ya ciza da karfi yana kallonsu Mahabeer sai kukan zuci yakeyi kayansu yaje ya turo suka fice mashakurah harda kukanta an rabata da masoyinta bazata amotarsa ba sororo yayi yana gani har suka fice ransa yayi mugun baci ya nufi gunta yana yamutsa fuska ya kalli hannuwansa yaja tsaki sunkuyowa yai ya yaja mata rigarta ya ciccibeta ransa amutikar bace amma sai yaji sakwat kamar ya dauki yar karamar yarinya batada nauyi ko kadan miyau ya zubar ya kara hade face yayi waje da ita shikadai yasan yada yatsara cin uwarta da zai mata da zaran ta farfado.... ⛹🏻‍♀Sai kunji next page insha Allah Wanda zamu shiga tarinhinsune kuma karashen Free Page ne Dan chakwayiyar da rikita rikitar gaba bata cikin Faree Page *Karku manta kudin* *wannan book nera dari* *ukku ne kacal zakusha* *karatu maicike da* *abubuwa daban daban* *na rayuwar duniya da wata irin rikitacciyar soyayya mai zafin gaske ga me bukata ya tuntubeni awannan number mu kashe magana Yanda* *zaki sambadi karatunki* *akan dari ukku kacal*🤸🏻‍♀ 👇🏻 *+22796515805* Rahma ce ummu Fareesa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *HATSABIBIYA* *RAMLAT RETURN* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Story & Written* *By* *Real Ladingo😉* *Bismillahir Rahamanir* *Rahim* *idan kina bukatar book dinan Akan nera dari ukku yake ki tuntubeni saman number nen zamu kashe magana😉 +22796515805* *Free Page* Page 5 *.....asalinsu* Alhaji Hasheem Almahadee magawata haifafan garin tahoua ne cikin Niger sun gaji sarauta GABA da baya mahaifinsa ne kan kujera mulki shidayane gun iyayansa rana tsaka aka riske gawar iyayansa lokacin yana kasar waje karatu labari na zuwar masa, ya dawo gida domin ahalin yanzu shine Wanda zai hau kan mulki anshirya komai aka hada yan mata biyu rana daya aka aura masa, amma sai me ana gobe nadin sarauta aka nemesa sama da kasa aka rasa, Abu kamar wasa, saida aka shafe shekaru biyu babu labarin Hasheem Almahadee Wanda suka kulla manakisar kuwa tuni sun hau kan sarautar suna zuba mulkinsu matan da aka aura mishi kuwa tuni an kashe auran shikuma baisan ya akayiba ya tsinci kansa a daura Nigeria yana yawo garari wani bawan Allah mai suna Alhaji Nuhu haifafan katsina ne amma mahaifiyarsa ce ta daura shi ya temakesa yana ganinsa yasan aikin jifane cikin ikon Allah ya dawo haiyacinsa yasha mamaki da ya gansa a Nigeria Katsina Nuhu ya tambayesa ko shi na wani garine dan ya ganshi jajur ga kyau tamkar balarabe bai boye komaiba ya labarta masa koshi waye Dan kasar niger ne buzune na Tahoua yagaji sarauta gaba da baya saboda itane aka fito dashi an kashe masa iyaye amma yace baya shawar komawa gida indai akan sarauta aka fito dashi yawon duniya ya hakura zai zauna ana Allah yasa haka yafi Alkhairi shikenan mafarin zaman sa tare suke hada hadar kasuwanci shida Nuhu tamkar uwa daya uba daya haka suke bayan shekaru kusan goma hasheem da nuhu sunyi aure sun zama wasu sunyi arziki shakaru na tafiya arzikinsu na bunkasa kuma har lokacin bai taba jin son komawa gidaba hasheem yanada yara hudu Abdulmutallab sai mai binsa Hauwa'u sai Faisal sai Salmanu daga kansu haihuwa ta Tsaya sun taso cikin gata da kulawa Hasheem da zainab sunba 'ya'yansu tarbiya sun sami karatun boko da na Addina Allah ya kara bunkasa dukiyar Hasheem dan haka yace yaran sa kowa ya zabi kasar da yakeso ya tafi ya biyawa kowa yaje karatu lokacin Faisal yanada shekaru sha bakwai yace saudia nuhu ya tsaya masa kan komai saboda Hasheem yafi sonsa a yaran Nuhu akwai yayarsa acan madina Faisal ya tafi yake karatunsa cikin kwanciyar hankali da nasarori gidansu na Katsina abin kallone dan babu abinda babu aciki Hasheem na kula da yaransa shida zainab Abdulmutallab ne ya matsa masa saida ya gayamusu garunsu ya nemi izininsa ya tafi Tahoua gun dangin mahaifinsa cikin ikon Allah yasami tarba maikyau amma banda mai martaba ana Allah ya hadasu da Khadija suka kulla soyayya kafin ya dawo yana dawowa magana tayi karfi Dole hasheem ya tafi shi da Nuhu aka sanya ranar aure khadija yarinyace kyakyawa itama buzuwace GABA da baya farace tas kama Abdulmutallab sunyi aure cikin so da kaunar juna da mutum ta juna bayan bikinsu da shekara biyu ta haifi danta namiji yaci sunan Nuhu bayan shakaru hudu ta haifi Mahabeer shima sai bayan sharu hudun ta haifi mace mai sunan maijidda ko yayeta batayiba cikin ikon Allah tasake samun cikin ta haifo zankadeden danta namiji kyakyawa ajin karshe jajir dashi yaron Akwai farin jini tamkar ba'a taba haihuwa ba shine yaci sunan Almahadee wato Faisal tun yana karaminsa akwai son gaskia da son girma bayason raina ko kadan ga miskilanci da jiji da kai bai fiye fara'a ba idan ba yana tare da khadija ba wacce suke kira Ghaisha Kakansa hasheem ya saka masa Sardauna saboda yaron kana kallinsa kasan jinin sarautane ba karya sunan ya bishi tun yana karami yace karatun likita zaiyi ya temaki mutane to fah tun yana karami sukece masa Dr Sardauna kyawunsa ya fits daban agidan Dan sak kamar Hasheem ya fito yanada kanne hudu shima Najib ke bimasa sai Zainab sai hafeeza da auta Nawwara bangaran Mariya Amarya da Abdulmutallab ya aura saida ta kwashe shekaru biyar ta haifi yarta daya nana khadija sunan uwar gidansa sai mareniyar yarta da tazo da ita Khalisat idan ka ganta bazaka taba cewa ba yar gidan bace babu banbanci yarinyace kyakyawa amma ba canba batada laifi dai farace saidai batada hayaniya shiru shiruce suna zaune lafiya bazaka taba cewa ghaisha da Mariya kishiyoyineba sai Hauwa kanwar Abdulmutallab tana aure itama cikin Katsina da yaranta hudu sai salmanu shima yayi aure da yaransa biyu wannan zuri'ar Allah ya hada kansu suna kaunar junansu yaransu sun taso cikin hadinkai da kaunar junansu Faisal ne kawai da baya kasar rashin auransu ya damesu sunata Addu'ar Allah ya janyo hankalinsa gid ********* Faisal bayan ya kwashe shekaru tawas saudia yana, karatu bai taba zauwaba gidaba kuma bashida kiyuwa duk da ana aiko masa, kudi daga gida hakan baisaba yazauna ranar da ba karatu fita ya keyi neman na kansa dan yanaso shekarun biyu da suka rage ya koma kasarsa yabasu mamaki dan yanzu haka ya tara uban dukiya taban mamaki amma babu wanda ya sani ranar ya fito zai tafi daidai wani super market wani shahararan mai kudi sun fito da iyalinsa daga, siyaya zai shiga mota yada takarda ta fado aljihunsa da sauri ya nufi wajan daide ya dauka motar ta tafi dan taxi ya gani ya shiga yace yabi waccen motar bayansu sukebi har kofar gidan ya biya dan taxi ya nufi gun mutumin amma har sun shige gida yayi sallama yajima kafin ya fito yake tambayarsa, lafiya ya bashi takardar da ya yada bai saniba ya amsa ya duba saida ya tsorata dan takardun kadarorinsane da ya mallakawa yarsa kwaya daya Raiyan godiya yayi ta masa ya jasa suka shiga ciki yayi masa alheri sosai amma yaki amsa yace yayine don Allah sosai tarbiyar Faisal ta burge Fahad Abbu Rahaman to daganane suka saba ya sama masa aiki a kamfaninsa kullum yana gidan kamar dan gida sai abunda Fahad Abu Rahaman bai saniba Raiyan tun ranar da taga Faisal ta mutu akan sonsa tun tana daurewa har ta baiyana masa kiyawa yayi saboda tsoron balaraban saudia bayaba hausa dansa duk shima ba hausarba ne idan ma ba ance maba ba barabe baneba to bazaka ganeba saidai su suna banbance jansin su Abu kamar wasa Raiyan ta kwanta jinya ciwo hankalin iyayanta yayi kololuwar tashi har aman jini takeyi likita yace sumata abunda takeso zuciyarta takai matakin karshe dab take da bugawa nanne suka tambayeta ta fadamusu damuwar sunyi rantsuwa da Allah zazu mata dan basu taba zaton harakar soyayya ce jin sun mata alkawali yasa, tace Faisal ne takeso ranar anyi tashin hankali sunce saidai ta mutu taya zazu aurar da ita da Wanda basusan asalinsa ba kuma ba hausarsu dayaba, da sukaga fadan bayayi suka dawo lallashi suna rokonta tace ta janyen tunda sun mata alkawali har kuka suka mata amma fur takiya karshema da, numfashinta ya dauke saida, tayi sati bata farfadoba ganin zazu rasata yasa sukace sun yada ta zureshi saboda alkawali amma ba ruwansu da ita kuma yada yasasu bakin ciki taki musu biyayya itama sai ta zubar da hawaye haka akayi bikin Hasheem da Abdulmutallab su ne sukazo akayi komai amma Faisal yace shi yananan bazai komaba saidai ya rika zuwa ziyara. bayan aurene Ashe mahaifin Raiyan kodiri dayawa aransa sosai Raiyan da Faisal soke zuba soyayya kamar ba gobe Ashe shima yana sonta ganin kamar abin bazai yubane yasa da farko yace bayason ta bayan auransu da shekara biyu ya kammala karatunsa cike da nasarori ya sami aiki a Jeddah Dole sukabar madina koda sukaje sallama gidansu Raiyan ba Wanda ya kulasu haka suka tarkata suka tafi lokacin tana fama da laulayin ciki yana bata wuya saida ya warware sosai ta samu sauki, ranar haihuwa ta zagayo taci uwar azaba amma kasa haihuwa tayi da kanta sai tiyata akamata aka ciro yara ukku maza biyu mace daya kyawawa, masha Allah ranar Faisal ya nuna tsantsar farin cikinsa amma babu Wanda yazo daga gidansu Raiyan sai wata Faisal ya samo take kula dasu, ranar suna ya sakawa mazan Hassan da hussaini macan sunan mahaifiyarsa, Zainab ranar anyi bidira a Nigeria yan uwa sai jin dadi sukeyi suna jinjina al'amarin Ashe rabone tunda Fahad yaji labarin Raiyan maza ta haifa yaji dadi sosai yasan yanzu zai cika burinsa haka akayi ta tafiya rayuwa na gudu yaransu sun girma sosai saide sunfi shagwaba zee baby yarinyar akwai fitina sosai ga mugunta har uwayan bata bariba gashi muguntar ta tafi karfi suma mazan imusu takeyi makaranta mai tsada ubansu ya sakasu ko acan bata barin yaran mutane har malaman sun dukanta to ranar basu ba koyarwa idanu take likewa ta koma gefe tana dariya ahaka saida aka canza masu maranta ukku daide lokacine Faisal karami yazo karatunsa na likitanci Wanda zai dauki tsawon shekaru biyar amma yana madina sai karshan wata yake zauwa jeddah sam jinunsu bai hadu da zainab idan tayi ba daidai ba dukanta yake ba da wasaba kuma hakan yanawa iyayanta dadi dan duk rashin tsoronta to tsoronsa takeyi ba da wasaba dan babu irin azabar da baya mata yan uwanta har kuka sukeyi tasha masa kunama amma duk yaji zafi zai dake sai bayan ya gusa yaje yayiwa kansa Allura ta rufe masa idanu yafi akirga amma dan taurin rai bai taba nunawa yaji zafin abun ba to wannan abubuwan yasa zee baby take tsananin tsoronsa tana tunanin to shi wani irin mutumne dan taga yada mutane suke tsalle idan ta cutar dasu amma shi sam idanma tamasa guri yake nema ya zauna ko iyayanta sun roketa sai yacemusu kar ta kuskura ta bude masa idon yafi son zama dama baya gani kuma cizon kunama burgeshi yakeyi to ita ko ta tsani abunda yakeso shiyasa ta fasa masa saide duk ranar da muguntarta ta motsa sai tamasa, haka rayuwa tayi ta tafiya zainab ta gama primary school ta shiga secondary school loakacin kyawunta ya baiyyana kawayanta duk diyan hausawane jannat ce kadai balarabiya manal hausawane kuma dama tafi kulasu kaf cikin kawayanta jannat ta koya mata shaye shaye manal hausa dama kuma mahaifinta na koya mata, zee baby ta kware wanja shaye shaye da fitsara da rashin kunya gidan rawa ba inda bata zuwa gata da saka kananu kaya idan tayi shigar abaya ta fito to tana zuwa sai tacire ashiga, shaye shaye da raye raye idan kaga zee baby agida to Sardauna na garin to fah ko hauka take bazata fitaba saidai ta hanasu bacci dan kure kida take tana ihu da raye raye amma bata shan komai dan akwai lokacin da Faisal Sardauna ya yanka mata harshe kuma yace idan ta barsa ya kwana aduniya bata cika yar halak ba abun na damun Raiyan sai dai tayi ta Addu'a Faisal kuwa sai yace yarinta ce zata daina amma yanajin dadin yada Faisal karami yake hura masa ita haka sukaci GABA da rayuwa Hassan da hussaini iyanyansu sun kasa gane kansu duk sun canza musu ba kamar zee baby ba suma saida Sardauna yaci ubansu kafin su fara daidaituwa ana cikin haka Faisal wata Ranar. juma'a ya fito daga cikin gari yana waya yana driving kawai sai jiyayi babbar mota ta shigesa kafin yayi wani kokari mai afkuwa ta afku dan daket aka tataro na mominsa yayi raga raga abin babu dadin fadi ranar Raiyan ta shiga tashin hankali Sardauna lokacin karatu ya tisasa gaba ya nemi ma alfarama yazo sun hanashi Dole ya hakura zee baby mutuwar mahaifinta ta girgizata mutika komai ajiyeshi tayi agefe ta nutsu ummi Raiyan haukane batayi ba yan Nigeria da sukazo saida akayi sadakar arba'in suka koma cike da jimamin mutuwar dan uwansu Wanda sukafi so saboda kirkinsa yana saudia ma babu abinda ya rage na zumunci bayan Arba'in Hassan da hussaini suka bijirewa ummi Raiyan fur basu ragamata ga wata irin tsana suka mata tun zee baby bata luraba har ta lura tako ci ubansu mafarin da mahaifin Raiyan yazo ya dauke yaran babu yanda baiba yaja hankalin zee ta gujema Raiyan takiya shiko yace yayi alkawali sai yaga bayan duk mai kaunar Raiyan to daga shine zee ma ake farautar rayuwarta gashi rashin jinta yayi tsauri yanzu idan ta fita bata dawowa gida sai tayi kwana biyu ana haka watarana Sardauna yazo ummi Raiyan take fada masa yada zee ta kara lalacewa ransa yayi mutikar baci cikin sa'a kuwa tsakiyar dare ta dawo wlh ranar saida ya sumar da ita saboda launikan azabar da ya gana mata ya kuma yankarmata aharshe saboda tayi shaye shayen to tundaga lokacin Dole ta tsayar da yawon saidai ta tara kawayanta agida ana haka har Sardauna ya ka kanmala karatunsa shekara biyar yazama babban doctor wanda kafin yaje an gama Gina masa makekiyar asibiti mai zaman kansa wacce akasawa sunan *Almhadee Sardauna clinic hospital* asibitin da ta tsaru garin katsina iya tsaruwa nan unguwar malali cike da kewar juna suka rabu da ummi Raiyan tana kuka zee kuwa d'aki ta shiga ta rufo ta saki sauti tana mai farin ciki masifa da jaraba tabar su har abadan yanaji bai dai biyataba idan kaga Sardauna bazaka taba cewa ba balarabe baneba saboda tsantsar kyawunsa kamarsu daya da zee dan ita Faisal ta fito sak sabanin mazan da suka fito Raiyan ya jadada, mata mutikar halinta da ta canza ya dawo ta kirasa shi zaizo ya kaita Nigeria ko dan kwasar shara su aura mata ummi harda dariyata haka ya tafi da haushin zee baby da yan uwanta da suka tsani ummi Raiyan bayan ya komane aka bude hospital din wada ake tururuwar zuwa dan Faisal Sardauna Allah yayi masa, baiwa kan aikinsa kaf katsina shine akeji dan ya karanci fanni ko wane ciwo a tsawon shekaru biyar da ya kwashe a saudia amma yafi aiki fannin zuciya da kwakwalowa da kuma binciken lafiyar mata amma duk da haka yana kula da, kowa shiyasa yayi suna a Nigeria ko wani gari kiransa akeyi indai ba mutum na matsa bane to bai fiye zuwaba yazo da wata dayane suka hadu da mashakurah an kawota batada lafiya Dan tana fama da ciwon ciki shine ya dubata lokaci daya sonta ya kamashi amma bai fada mata ya dai saka akabisu har gida aka ga gidan bayan kwana biyu yaje baisha wuyaba ta yarda amma tace tana karatune a London yanzu haka saura wata biyar ta gama tazo hutun karshan shekarane nan tabashi tarihinta tace subiyune gun iyayansu Alhaji Ma'aruf shine mahaifinta dan siyasa ne yanada kudi sosai duk da baikai su Sardauna ba sai yayarta Amina tana aure Abuja mashakurah kyakywace baka tanada jiki akwaita nutsuwa ga tarbiyya bata fiye surutuba haka suka kulla soyayyarsu har takoma taci GABA da karatunta kullum suna mnnne da waya sunajin lafiyar junansu, Bangaran zee tunda Sardauna ya tafi ta maido iya shege so biyu tana samari kuma tana son su amma daga baya dai suce iyayansu sunce bazasu auretaba duk tana yarinya bawani girmaba tayi ba tunda secondary take amma tanajin ciwo ana hakan suka hadu da majeed shima haka ta faru to da zaran sun mata haka ta haramtasu dama ita tafison gwarzon namiji tsayaiye Wanda zai juyata mutikar ba hakaba to tasan mijinta zaici bakar wuya agunta gashi har yanzu bata samu ba shiyasa take soyayya sama sama ana cikin haka su biyu ana harin zee za'a kasheta Allah yake gyarawa ta sha amma hakan bai hanata Yawoba to hankalin ummi Raiyan yayi mutikar tashi ga yaranta sun tu SATA GABA tabasu gadon ubansu Dole ta basu duk wata kadara abuye dan sunyi mata kashan kar zee baby ta sani bayan nan taji ta tsani zaman jeddah Dole ta tatara abinda yake hannuta ta siyar da gidan da suke ciki suka koma cikin garin mekkah ta nemi unguwar hausawa khaleedia tasayi wani rantsatsan gida zee tayi ta rigima ita babu kawayanta su manal da jannat Ashe suma can sun tayarwa uwayansu hankali Dole sukace zazu kaisu mekkah su kammala karatunsu tunda duk suna da yan uwa acan hakan yamusu dadi dan makaranta daya suke kullum suna tare da juna amma iyayansu sun sa ansaka musu idanu dan duk shaye shayen da suke aboyé sukeyi su basa fito da iskancinsu kamar zee haka sukaci gaba da karatunsu har ranar gamawa tazo kuma mahaifin Raiyan har yau baisan ta kauro mekkah sunyi nema har sun gaji yanada kodirin kashe zee baby duk inda take ranar da suka gama secondary school da kwana ukku suka hada gagarumin party majeed tundaga shine bai koma jeddah ba yake zaune a mekkah gidan kawunsa ranar zee ta zuba hau maza da mata suncika gidan anci ansha ranar kwayoyin da tasha basu faduwa to daga shine ummi Raiyan ta yanke shawara Dole tabar saudia washe garine sukayi wannan raye rayen wanda majeed yace mahaifinsa yace ita yar macace shiyasa ta tsaneshi ta fasa sauraransa da taso suyi aure da Maharaz amma yaso mata Fade shima shiyasa ta rufe babinsa dan ta tsani mazinaci arayuwarta ana hakane Mahabeer yazo kaita suka lula Nigeria wasu samarin basu ko sani ba suma su jannat suna shirin komawa jeddah tunda karatu ya kare ga kawarsu batanan Wannan shine asalinsu *Mun dawo cikin labari* ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Taku yake cike da izza tamkar ba mutum ya rumgumo a hannusa ba fuskarnan tam ahade mutane cikin Airport din sai kallonsu suke cike da shawa parking spece ya nufa tun daga nesa naga ya danna rimote wata wulwuleliyar motar baka sudik k'irar land range Rover évoque 2020 ta bude bayan motar ya cillata ya rufo ya shiga mazaunin direba yai mata key yaja da karfin gaske ya fice yana hawa kan titi ya kunna sigari yana busa baki da hanci hospital Nasarawa ya nufa ya dauki wayarsa ya danna wata number bugo biyu aka daga saita nutsuwarsa, yayi " Asallama Dr Yakub ykk" gud kana hospital ne ganinan saman hanya zan duba wata koran makkah ok bey sai nazo kitt ya tsinke Kiran ya maida hankalinsa kan driving har ya isa asibiti parking spèce ya shiga da motar fitowa yayi ya bude bayan motar ya ciccibeta ya rufe motarsa anutse yayi ciki da ita a respections ya hadu da Dr na jiransa ya taresa suka nufi emergancy Dr Sardauna yace" ai ba sai muje canba ba wani matsuwa tayi ba bani room inda ba kowa zan dan duba zata farfado? " ok Dr muje wani room suka nufa ba kowa tsaf dashi komai na gwaje gwaje akwai ya fita ya bashi guri wurgata yayi saman gadon ya cire gilashin fuskarsa ya shiga aikinsa yada ya dace saida yayi awa, daya cur akanta atsaye yana famar ceton ranta ya samu numfashinta ya dawo amma bacci take tsaki yaja" ai wlh dama kwayoyin sun kasheki shegiya mai ruwa da tsuntsuwa yarinya karama sai masifar shaye shaye toilet ya nufa bai jimaba ya fito ficewa yayi daga d'akin, yafi awa daya kafin ya dawo saida yayi sallah azuhur sosai Dr yakub ya karamashi yako ji dadi hakan tare suka dawo d'akin har yanzu bata tashi ba sun jima suna hira da yakub ya fita zauna bakin gadon yai da niyar kiran mashakura yaji sun isa lafiya Dan yayi niyar yana gama wayar zai tasheta yaci ubanta Kafin su tafi wayarsa ta dau ruri ganin Mahabeer ne yasa ya dauka ya kara akunne" my brother saboda Allah kana ganinta ta ci kwaya har tamata yawa ga yunwa kuma kazo ka banka mata kwayoyin zazzabi suka hadu sukayi mata yawa shegiya tantiriya wlh dama mutuwa tayi masifa Mahabeer ya fara masa karya kuma zaginta murmushin gefen baki yayi baice komai ba ya shiga ciza lips d'insa Mahabeer Yayi magana cikin lallaba " Dr Sardauna namu Dan Allah gayamun zee babyna ta farka idan ta farka bani ita na kwantar mata da hankali Dan nasan rigimar nemana zata maka banaso tayi kuka kuma kayi tuki ahankali bata saba da wahalaba ran Dr Sardauna yayi mugun baci amma ya nutsu yana sauraron yada Mahabeer yake kafa masa sharuda a kan banzar yarinyar nan yar kwaya itako lokacin ta farka tana manta da ba Saudia take ba ganin bakaken kayan jikinsa da yanayin sa na Mahabeer duk da taga yau kamar ya Kara girma tunda Sardauna yafi mahabeer girma da cikar halitar Namiji mikewa tayi zaune ta rungumeshi ta baya ta sakalo hannuwanta ta wuyansa ta kwantar da kanta saman wuyansa ashagwabe ta kirashi tana shafa fuskarsa " ya Ahukhuya me yasameni ta fadi tana Kara rumgumarsa shiru taji kukan shagwaba ta saka masa " wlh Ahukhuya yunwa nakeji ta fadi tana goga fuskarta kagon bayansa tana kuka k'asa k'asa iya karshan Bacin rai yau Sardauna yaje idanusa sunyi bakikirin ya janyota ya birkitota ta dawo gabansa jikinsa har tsuma yakeyi ya yarfa mata maruka har hudu ajere ya bankare mata hannuwa ta baya saida sukayi Kara bashiri ta Saki ihu " Dan Allah Ahukhuya yi hakuri me namaka cilata yayi ta hadu da bango saida goshinta ya fashe tunda take bata taba jin azabar da takeji yanzuba ga yunwar da takeji ga cikinta na mata ciwo kafin ta Mike taji ya harbata " yar iska yar kwaya wlh sai kin gwammaci mutuwa da rayuwa take mata kafafu yayi sai yanzu tasan da wa take idanu ta dago ta kalleshi ido hudu sukayi kauda kansa yayi duk da taji mugun tsoronsa ga wata irin walkiya da take fitowa daga idanusa da yanyin yada taganshin hadiye tsoronsa tayi ranta idan yayi dubu ya baci yinkurawa tayi ta Mike tsaye ta rike kugunta tana girgiza cikin dauriya dan taji azaba ga cikinta na ciwo tace" kutumar babbar buro ubancan kai idan na yafema dukan da kamun ayau Wollah Ba Faisal Hasheem Almahadee bane ubana ta fadi tana tunkarosa shikuma tsaye yake yana wani miskilin murmushi ya tura hannusa cikin kwantacciyar sumar kansa yana shafawa yana ciza lips dinsa Dan ransa yakai kololuwar baci jiranta kawai yakeyi yaga mai zata iya dashi idan ta iso gareshi.... 🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀Nagama Free Page duk mai bukatar cigaba da wanan labari mai bada kala da abubuwan mamaki da rikita rikita da wata irin mahaukaciyar soyayya ta fitar hankali da tsantsar love to anemeshi Akafta⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ *Karku manta kudin* *wannan book nera dari* *ukku ne kacal zakusha* *karatu maicike da* *abubuwa daban daban* *na rayuwar duniya da wata irin rikitacciyar soyayya mai zafin gaske ga me bukata ya tuntubeni awannan number mu kashe magana Yanda* *zaki sambadi karatunki* *akan dari ukku kacal*🤸🏻‍♀ 👇🏻 *+22796515805* Rahma ce ummu Fareesa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *ZEE BABY* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻6* .....wayarsa da take ajiye saman gadon ta dauki ringing gunta ya nufa yaga sunan Daddy jinin jikinsa yasha tabbas Mahabeer ne zai hadasu Dan tabbas yaji Marin da yamata Dan bai kashe wayarba lokacin saboda tsabar bacin ran dayake ciki hannu ya beka ya dauki wayar yai picking ya Kara akunne aikuwa fadane Daddy yake kirta masa " wlh Faisal idan ka kuskura kakuma bugunta ko kayarda tazo min da balshe ko sawun Mari Allah sai nayi mugun bata maka rai fiyeda yada baka tsammani kasan gabar nabaka Amana ka kawomun ita Katsina cikin koshin lafiya gaban Dr Sardauna ya fadi ya kalleta tana dabda isowa gareshi ganin Marin da yayi mata fuskarta tayi jawur ga goshinta ya kumbura abunka da farar fata har ta iso gunsa raina a bace na na isa gabansa bai mun magana yana sauraran fadan mahaifin nasa da sharudan da yake gindaya masa dukansa na shigayi Dan na jigata kirjinsa nake bugo ina cizonsa da yagonsa tun karfina ko gezau baiba har Daddy ya tsinke kiran ya gyara tsayuwarsa nima Dan taurin kai naki daina dukansa Abu kamar wasa saida na shafe kusan Rabin awa ina yagonsa da cizonsa ko gezau baiba kuma ko kallona baiba nagaji sosai ga cikina na ciwo ga yunwa amma Dan taurin kai na Dage sai bugunsa nakeyi duk na cicijeshi amma bai nuna gazawa ba ganin na jigata yasa na tsayar da dukansa na zube k'asa Ina ciza bakina Dan ciwon cikin nakeyi ga kaina na ciwo amma na daure na kiyin kuka birgima na fara ak'asa ina kiran "Ahukuhya kazo wannan mugun banzan zai kasheni wayyo cikina ciwo wayyo yunwa nakeji wayyo ummina kallonta yayi ya Saki kayataccen murmushin farin ciki saboda ko ba komai yanzu itace ak'asa bakin gado ya koma ya zauna yabarta tana ihunta tinkarfi har idanunta suka fara lumshewa Dan ciwon ciki takeyi ba da wasaba wayarsa ya dauka ya kira yakub ya fada masa yanason akawo masa abunci baijimaba ya kawo masa daga kofa ya tsaya yayi knocking din kofar yazo ya bude " wai ko a saka mata drip ne? ah barta zata mikene wlh abuncinma Dan Daddy ya doramun yauni ne Dole yanzu tana cikin Amanata dariya yayi yamasa sallama shiko ya rufo kofar yazo ya ajiye abuncin yazo ya sunkuya ya dauketa cak Dan har ta suma shi abun dariya yake basa wai yunwa ce ta sumar da ita kan gadon ya kwantar da ita ya dauki robar ruwa ya bude ya kwarara mata ajiyar zuciya ta sabke ta bude idanu ta kalleshi harara ta zabga masa cikin karfin hali da harshan larabci tace masa " Allah ya isa mugun banza mugun hofi insha Allah sai kaga muguntarka ai kallon da yamatane yasa ta katse maganar tana zumburo baki ransa abace yake yakai kololuwar baci Dan de shi mutumne da baya tsallake maganar mahaifa saboda fatan gamawa da duniya lafiya hakuri yasama ransa Dan yasan bakin yau dayane bashi ba ita babu abinda zai sake yada ya hadasu bare ta zageshi bakinsa da ita tayi badede yaci ubanta kamar yada yama mahaifiyarta Alkawali amma idan batayi ba shi baya fatan hanyama tarika hadasu Dan bata cikin tsarin rayuwarsa ajiyar zuciya ya sabke Dan soyake ya lallabata ya murza mata goshinta kartaje ahaka mahaifinsa yayi fushi dashi awaje ya furta "annaoba kawai zama yayi bakin gadon ya bude plate din abuncin ya ajiye mata saman cinyarta zata buge plate din abuncin ya zube yayi zafin nama ya rike hannuta ya boye bacin ransa ya zuba mata mayatattun idanunsa masu masifar dafi cikin wata irin murya yace" Oya ci abunci ya fada babu wasa duk da ya mata kwarjini ta basar ta buge hannusa tana murguda baki " anki baza'a ciba ko dolene meye hadinka dani ni zanci wannan kazamin abuncin ta fada tana yamutsa fuska lips dinsa ya ciza na k'asa baice mata komaiba ya Saki hannuta " OK tashi mutafi kadai ya fada bai sake kallonta ba Dan bai fiye surutuba mik'ewa yayi yana karkada makullan motarsa shikuma dama barazana yamata Dan bazai tsaya lallashiba ta kuma rainashi yanzu ma badan mahaifinsa ya daure saba yaushe ta isa tana dukansa da cizo ya kyaleta tayi kadan yarigai ya gano tanason abuncin Dan yaga yada take hadiye yawu kiransa akayi ya daga wayar yana amsawa ya nufi kofa cike da takon sa na shidin namijine cikake mai lafiya da kuzari Wanda babu wargi cikin lamuransa ai tanaga ya fita tahau cin jalof din wacce taji kayan lambu da ga gasasar kaza asama sai kamshi takeyi yawunta har tsinkewa yakeyi Dan yanayin girkin irin na larabawane sosai takeci da Sauri Sauri Dan bataso yazo ya iskota sosai taci iya cinta Dan ba wani cine da itaba amma yau yunwa tayi mata mugun kamu sai Dan kadan ta bari tayi Sauri takeyi ta sabko daga gadon ta sabko da plate din ta dauki dayan plate din ta rofe ruf kamar ba'a ciba ta ajiye ta gyara gadon taje ta wanko hannuta da bakinta ta cire rigar abayar ta shanya ta kunna fanka don yajiga mata ita da ruwa ta dauki gora ruwa Tasha ta koma ta zauna saman gadon daga ita sai dogon wandon da ya dameta sai yar ficiciyar Riga wacce ko cibinta bata rufeba yar tsakiyar da ta tilla cibinta ta saka sai gurin yayi tsaf tayi kyau sosai ga jeren tillar kunne Tasha kananun barima na zinare ga hancinta shima tasaka barima na zinare k'asan labbanta shima da tilla tasaka yar barima wlh tayi mugun kyau sai tazama tamkar haihuwar Ethiopia saboda kalar fatarta bata cika fariba tas tunani ummi ya fado mun na fara matsar kwalla ga goshina da yake min zafi wayoyinsa har biyu da ya bari babba da Karama na kalla naji inason magana da ummina har na sa hannu zan dauka nama kaina fada na fasa Dan mai wayoyin ba mutumcine dashiba kofar ya tura ya shigo idanu muka hada naja tsaki na kauda kaina da Sauri ya kauda kansa daga kallonta" ke Dan ubanki tashi kisa Riga ya fada cikin tsawa naji tsoron yanayinsa mutika yada naga ya dawo lokaci guda amma na boye tsoron ina kallonsa nace " baru ba gareta rigar kuma sanyi nakeji ai ganin ya nufoni gadan gadan yasa na Mike aguje naje na janyo rigar nasaka ina tsinemasa albarka Dan sanyi nakeji yanzu zazzabi na iya kamani bakin gadon na zauna wayoyinsa ya dauke yasa aljihu "Oya muje ya fada yana bude plate din abuncin yaga wayam idanu ya zaro ya kalleni baisan ta ina dariya ta zomasa saida yayi yai nadamar yinta Dan zata ita rainasa niko wata muguwar kunyace ta kamani nan take na fashe da kuka nayi kansa ina dukansa akirji ina masa Allah ya isa me yagani ajikina na dariya saida nagaji da dukansa Dan kaina na fada saman kirjinsa na rumgumesa ina kuka tamkar ummi ta rasu Dan ina mamakin jarumtarsa ga kunya ta cikani kansa ya dafe yanajin ciwon Amanar da Daddy yace ya basa Mara tarbiyya nan tanason hadasa masa hawan jini janyeni yayi daga jikinsa ya kama hannuna muka zauna bakin gado baimun magana ba ya kama goshina yana murzawa gurin kumburin tin karfi " wayyo ummina zai kasheni wlh Dama banzo kasarnan ba mugu azalumi janyota yayi jikinsa ya matseta da kyau saida ya murje gun tas ya koma kafin ya saketa yana zubar da miyau ya Mike tsaye baimata magana ba ya bude kofar ya fice toilet naje na wanko fuskata na biyo bayansa suna tsaye akofa suna magana da Dr Yakub nesa dasu na tsaya ina cika da batsewa yakub yace" kanwarmu sannu ykk? ayatsine nace "ni banajin Hausa dariya yayi Dr Sardauna yabashi hannu sukayi musabaha har gurin mota ya rakomu suka sallama baya na bude zan shiga tsawar da yamun tasa na dawo gaba na zauna tsaki yaja yama motar key suka fice daga asibitin yana hawa kan titi ya fara sharara gudu tunda ya fara driving ko kallona baiba wayarsa ya dauka ya kira wata lumber bugo daya aka daga cikin zazakar mursa ya fara magana cikin wani voice mai dadin gaske fuskarsa kamar bashi bane yake cicin magani " hello sweet babyna ykk? ko me tace ya Saki murmushi " lokacin bana kusa to ya gajiya Nima ganinan ahanya sosai yake hira suna zuba love tamkar bashiba ne mai tsamarnan niko sanyi nakeji sosai na fara jin zazzabi hakorana sun fara haduwa giri guda kallonsa nayi driving dinsa yake da hannu daya cikin nutsuwa yana wayarsa hankali kwance baki na ciza Dan wlh duk uwar wuyar da ya bani sai na Rama yauma Dan banida lafiyane sanyi ya adabeni gashi banida wani abun da zan rufa narasa ya zanyi ganin wayarsa yake kawai na matsa jikinsa na kwantar da kaina kirjinsa na zagaya hannuwana ta bayansa na rumgumesa gam na cusa kaina kirjinsa ina sabke ajiyar zuciya har tsawon minti uku sosai naji dadin hakan sanyi ya fara raguwa hannuna na dora saman wuyansa ina shafawa ashgwab'e na kirasa"Dr Sardauna ko gezau baiba yaci gaba da wayarsa yana driving d'insa duk da ta matseshi sosai ya bar tane saboda zafin da yaji ajikinta saida ya gama wayarsa ya ajiye wayar ya gangara yai parking can k'asa k'asa cikin daddar muryasa dan shi bai fiye taratsiba yace" wlh nidai an hadani da jaraba Dan ubanki ni sa'an kine meye zaki bani kike, kiran sunana bakin yaune kikeda damar hakan gobe ko ance ki nufi inda nake wlh bazaki zo dan ni bana yinki sam ya fadi yana janyeta jikinsa niko dama raguwace wajan zazzabi banida hakuri kuka na saka masa na Kara shigewa jikinsa" Dan Allah mai Suna Abbu kayi hakuri sanyi nakeji na fada ina karkarwa tsaki yaja ya tabe baki inda yake ajiye magani ya duba cikin sa'a ya samu ya dauka ya ballo biyu ya dago kanta ya bata ya bude gora ruwa ya kafa mata abaki Tasha kallon maganin takeyi kamar tace ya kara mata dan yau daya da bata taunaba batajin dadi rikeshi nayi gam ina goga fuskata saman wuyansa ina hucin zazzabi Dan nasaba alallabani kamar yada ummi takemun gashi ajirgi ma Ahukhuya ya lallabani k'asa nayi da murya, " mai sunan Abbu ka lallabani idan banida lfy lallabani akeyi na fada, ina had'e face d'inmu ina hawaye bakin cikin yama Dr Sardauna yawa bugemun baki yayi ya ingijeni " ke Dan ubankin tashi ki koma bayan mota ki kwanta yar iska jarababiya rashin tarbiyar zaki Nuna akasar Hausa jarababiya kawai zakici uwarki jikina ba na banzaye mata bane irinki naji zafin maganar sosai amma babu yada na iya saboda ina bukatar gumi wlh har suma nakeyi idan haka ta faru banyi zuciyaba nasake dawowa jikinsa na rikesa gam ashagwab'e nace" Dr Sardauna kayi hakuri ceton raine zakayi wlh Nima idan ba doleba babu abin da zan da wannan lusarin jikin naka mai sufar mata niko na fadane Dan na bata masa azahirima bantaba ganin cikeken namiji mai cikar halita irinsaba wani Bacin raine yazo masa baisan lokacin da ya sharara mata mariba ya harbata ya matan da wata Amana janyeta ya wurgata baya " ni zan nunamiki ni Dr Sardauna bana cikin lusaran maza sai nasaki kinfadi haka da bakinki idan hakan bata faruba kice ni ba dan halak bane yau kinci darajar mahaifina amma kijirani wlh sai kinyi nadamar fadin hakan kuma daga yau bake bani idan kika sake shiga sabgata wlh zakiyi nadamar zuwanki duniya yar iska mashayiya ya fada yanama motar key ya fizgeta da karfi yana sharara gudu ransa abace yana kisama irin azabar da zai mata wacce itace ta karshe tabbas yasan daga ita bazata sake fatan shiga rayuwarsa ba Dan ya tsani yarinyar bata da tarbiya bata cikin irin mutanan da yake hulda dasu jiyake kamar ya tatara ya koma gidansa,Wanda bayada niyar hakan sai bayan yayi aure, Naji ciwon maganganu da ya fadamun amma naji dadin yada yaji ciwon lusarin da nace masa murmushi nayi nima ina tsara yada zan Rama abun da yamun da karfi nace " Dr Sardauna na tsaneka bakada kirki yada ya karawa motar gudune yasa nayi mugun tsorata naja bakina nayi shiru Dan fah duk abinda nake masa wlh inajin tsoransa kwanciya nayi na rufe idanuna narasa mekemun dadi duniyar ma naji ta isheni amma da na tuna sati dayane zanyi sai naji farin ciki driving yake ransa abace sigari ya kunna yanasha cikin nutsuwa tunda na farajin kaurinta na kife kaina na toshe hancina ban yada yagane banason warin ba, haka dai har muka shigo garin Katsina abinda yasa ko na gane waya naji yanayi akofar wani makeken get muka tsaya yayi honr mai gadi ya bude masa ya danno hancin motar cikin gidan masha Allah duk suna tsatsaye harabar gidan parking space ya shigar da motar yai parking Mahabeer yanufo gunsu fitowa yayi gani iyayan NASA yasa ya bude mata motar ya bata hannu kin kamawa tayi ta murguda baki ta fito ai tana hango Mahabeer ta nufi gunsa tana dariya shima dariyar yakeyi ya ware mata hannayansa ta fada kirjinsa tana farin ciki Dr Sardauna ko kallo basu isheshiba ya wucesu Khalisat da ke tsaye kusan ghaisha ganin Sardauna ya nufo gun ta zuba masa idanu ta dan kallesa ta lumshe idanunta tana sabke ajiyar zuciya, gunsu Daddy ya nufa zee baby ko sai tabara takewa Mahabeer ashagwabe tace" Ahukhuya nayi missing dinka wancan mugun yayi ta dukana azaba iri iri ran Mahabeer yayi mugun baci ya kamo fuskarta yana shafawa idanunta masu mutikar haske ta zuba masa tana wani marerecewa " my zeena kiyi hakuri karki sake shiga sabgarsa kinji Rabin raina? " insha Allah my Ahukhuya na? dariya sukayi atare Daddy yace" Mahabeer kawota mana taga dangi mai ran karfe yace barni da ja'irin yaroAunty hauwa sai farin cikin takeyi jitake kamar Faisal dinne, gun jama'ar suka Iso kowa kallonta yakeyi saboda tsabar kyawunta da kuma tsantsar kamar da sukeyi da Dr Sardauna kan Daddah tayi da gudu itako toni ta fara kuka ta tuno da danta Faisal rungume juna sukayi Najib dariya yake harda rike cikin Dr Sardauna ko tunda sukazo ya gaidasu dama shi ba sabgar mutane yafi shiga ba to wannan abunda zee baby tamasa yau yasa yaji yanason kara nesa da kowa shigewarsa, part d'insu yayi itako zee baby dariya takeyi tana buga bayan Daddah har tayi shiru ta saketa ta nufi gun Daddy ta rumgumeshi ta saki kuka tun karfi agigice yace momy waya tabaki cikin shashekar kuka tace" Ammin wlh ku kirasa ku tambayesa kuji azabar da yamun yau kasheni ne baiba wai ni annoba ce cikin dangi baya ko jin nauyin sunan da nake dashi gaba daya jama'ar suka dauki salalami " aikuwa Dr bai kyautaba bakonka Annabinka ne gaskiya amasa magana ran Daddy amutikar bace ya rika waigawa inda zaiga Dr Sardauna babu alamarsa parlon suka nufa baki dayansu kafa yaran suka gudu gudun kar aturasu kiransa ya sabke akansu Mahabeer ya nufi part d'insu gun Sardauna ransa amutikar abace..... 🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀kuci GABA dabin yar mutan Niger domin kuji yada labarin zai tafi cikin wani yanayoyi da dama na rayuwar duniya Wanda Azahirima na faru *ZEE BABY* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻7* ....kofar d'akin Dr Sardauna ya murda ya shiga da sallama ya fito daga wanka kenan daure da towel yana goge jikinsa ya amsa sallamar Mahabeer ya iso kusansa" Faisal meyasa baka tausayin Zainab yarinya cefa saida lallaba ba dukaba wlh bata da lfy tunda muka baro Saudia zazzabi take da amai amma kamata duka ko yaya take fah yar uwarka ce jinin kace bakada maraba da ita gata marainiya tunda Mahabeer ya fara magana Dr Sardauna bai kallesa ba murdaddan jikinsa ya shiga gogewa ya bude wardrobe ya ciro jallabiya fara sai kamshi take zubawa tamkar yanzu ya fesa mata turare ya saka jikinsa yaje gaban dressing mirror ya taje gashinsa Wanda yake kwance luf tamkar ka kitsa Dan Tara gashi yake tamkar yada indaiwa sukeyi ya dauki turaransa mai masifar kamshi da tsada ya fesa wlh zakace balarabene sak bai shafa mai ba" Faisal dakai fah nake magana? duk da yaji zafin abin da Mahabeer yamasa ga Wanda zee ta masa, ya juyo fuskarta dauke da murmushi " sorry my brother bazan karaba ni nafita ma harakarta sai kayi kokarin hanata karta kuskura tashiga sabgata,nima ok? " insha Allah bata shiga ba amma ai kiné take tsoro ya zakace bazaka tsawatar mataba? baice komaiba ya dauki dadduma ya shimfida ya tayar da sallah la'asar har ya gama Mahabeer Na tsaye dan ya fahimci Sardauna yaji haushin abunda yamasa yana gamawa ya Mike wayarsa ta dauki ringing suna Daddy ya gani ya dauka yai picking ya kara akunnesa yana kallon Mahabeer ya daga masa gira " hello Daddy" dan uwaka zo yanzu ina parlo kitt ya kashe wayar " my brother karana takai muku ko? Hannusa Mahabeer ya kama suka fito suka nufi part d'insu Daddy da sallama suka shigo parlon zee baby na jikin Daddy tana matsar kwalla kusan Daddy ya zauna " Daddy gani? " meyasa da nace karka tabamun momy ka doketa momy wani irin duka ya miki? " Ammin wlh bankaremun hannuwa yayi ya daureni a karfan gadon hospital ya rika harbani wai sai yaga bayana wai ni annoba ce ya makoremun wuya saida na suma baci ba sha haka ya barni har likintan abonkinsa saida yamun kuka saboda tausayi tunda ta fara magana Dr Sardauna bai dagoba ya kalleta har takai karshen maganar tana kuka kowa ya tausaya mata Daddy ya dagata " ke Hafeeza maza kuje tayi wanka ta canza kaya tayi sallah tazo tafadi abun da takeson ci ko wani irine yanzu za'a nemoshi momy kuje kiyi wanka nine zan rama miki karki damu dariya tayi cikin farin ciki tabi Hafeeza suka nufi bedroom d'insu cikin fada Daddy ya fara magana" Faisal nine zaka rainawa hankali ka daureta kana bugo saboda zalumci yarinyar da uwarta tabaka Amana k'asakantar da kansa yai "Daddy ayi hakuri bazan sakeba nafita harakarta insha Allah idan tayi ba daidaiba ga Mahabeer zai tsawatar mata jikin Daddy yayi sanyi marin da yayi niyar masa ya fasa dan yasan Sardauna yanada ladabi " to naji ka kiyaye ba ruwanka da ita Mahabeer yace "Daddy tafi tsoransa ai Dole sai ana dan tsawatar mata mai ran karfe yace wannan haka yake Daddah tace" ko zata zauna part dinmu? Hauwa tace" da dai ta zauna gun yan matan ghaisha tace" hakan zaifi Aunty amarya tace" gaskiya abarmana kuma fah inaga Dole Faisal ne zai tsawatar mata Mahabeer naga bayason laifinta Daddah dariya sukayi Dr Sardauna tafiyarsa yayi dan maganarsu ko ajikinsa dan yayi Alkawalin baya shiga harakarta mutikar bata shiga tashiba Abu daya zaigani ya horata shaye shaye, suna shiga bedroom khalisat ce ta hada mata ruwan wanka taje tayi wanka tajima sosai kafin ta fito dauré da towel ta goge jikinta tas Hafeeza ta dauko mata Riga da siket na atamfa har taso tayi musu ganin karamin dinkine kuma tanada son kayan atamfa ta amsa, ta saka tayi masifar kyau atamfar ja ce anmata adon fari dinkin Riga da siket mai karmin hannu yayi mata kyau cuf ya mata da yake Hafeeza batada jiki itama amma saide kowa da irin dirinsa hafeeza ta kalleta" sister kinyi kyau sosai? " shukran bani dadduma nayi sallah shimfida mata tayi tasaka hijab ta tayar da sallah, suna zaune har ta gama ta kalli khalisat " meye sunanki? " khalisat yar uwata Hafeeza" ita na sani kece ban saniba ai ke babbace kin grimemu sosai mekike jira bakiyi aureba? kunya ta kama khalisat har hafeeza ma mik'ewa hafeeza tayi " sister muje parlo fuska ta yamutsa " ni kwanciya zanyi ina shantocina ne ko suna gun Ahukhuya? " gasunan ajere waiwayawa tayi murna ta kamata taje ta bubude komai da ta dauko sunan har kwayoyinta da sirot dinta na kwalba gudun kar su gani yasa bata fidoba duk da tana matse karamar jakarta ce bata ganiba wayarta na ciki " my khalisat muje parlo muyi hira ko ta fadi tana kallon hafeeza tare suka fito parlon ba kowa duk sun kama gabansu sai ghaisha kade tana waya khalisat taje jikinta ta kwanta zee baby ta tureta" gani yarinya ke katuwa dake ai nima ummi tace dariya hafeeza tayi khalisat tayi murmushi " my zee zo ki kwanta to ta Mike ta matsa mata tako zauna ta dora kanta cinyar ghaisha tana waya gashin zee ta shiga shafawa zee tana murmushi ummina dawa kukeyin waya nima inaso akiramun ummina dariya su khalisat sukayi yada zee take shagwaba saida ta gama wayar ta kira lumber ummi Raiyan bugo daya ta daga da sallama suka gaisa da ghaisha taba zee baby " hello ummina wallahi nayi kewarki sosai? " Zainaba nima nayi kewarki dan Allah ki zauna lafiya da kowa kinji yarinyata? tafada tana goge kwalla" ummina insha Allah ai satine kadai zanyi na dawo gareki murmushi Raiyan tayi " ina Mahabeer dazu ya kirani mun gaisa har Dr ma baki na tabe " suna lafiya ummi sun jima sosai suna hira kafin suyi sallama taba gaisha wayar" ummi ina Ahukhuya? ya fita zai dawo kinji kai ta daga sukaci gaba da hirasu Dr Sardauna bayan ya fita part d'insu ya koma ya canza shiri cikin kananun kaya wanda sukayi masifar kyau ya fito ya nufi gidansu Ahmed dan ya isheshi da kira yazo yamasa Allura zazzabi ke damunsa yana zuwa yayi parking akofar gida ya tura get ya shiga gidan har parlon su Ami ya shiga da sallama tana zaune" Dr ne ince mutumin ya takuraka ko? " ami babu komai dama da kullum sai nazo indai ba aiki yana ciki ko" yana part dinsa mik'ewa yayi ya mata sallama ya nufi bangaran Ahmed yana parlo sai nishi yakeyi " dallah can ragon namiji kawai tashi mutafi asibiti zama yayi kusansa ya dafa jikinsa zafi radau " Dr Wlh inajin jiki fah " tashi muje dai mik'ewa yai dama jallabiya ce jikinsa suka fito rikeshi yayi suka fita har kofar gida suka shiga mota sa hospital din Dr Sardauna suna zuwa yashiga masa gwaje gwaje ya saka masa drip da ya sha magani ganin magarib ta gabato ya shiga toilet ya dauro Alwalla ya fito " namijin duniya na tafi masallaci kai ya daga masa yana mamakin tsokanar da Sardauna yake masa yau ba shegen miskilancin sa, tunda ya tafi bai dawoba saida akayi sallahr isha'i ya dawo har lokacin drip din bata kareba ya zauna ya kira mashakurah suna hira su ta soyayya sai shagwaba take zuba masa yana lallabata" sweet baby wlh inaso na ganki amma agajiye nake yanzu ina komawa gida sai bacci " karka damu Dr nima inason ganinka amma nafi bukatar ka huta na ajiye shagwabar " ok thanks sweet bye ya tsinke Kiran Ahmed ya zuba masa idanu" ni fah Dr naga kamar son da kukewa juna yayi yawa ku ragema yan baya mana banza yamasa ya Mike ya karawa, drip d'in gudu minti biyar ta gama yacire masa, " malam ina magana fah? " banda lokacin ka " to naji wai naga da araga mana maguguna ya hada masa" Oya mutafi tunda kaji sauki Dole ka rainamun wayo fitowa sukayi Dr Sardauna sai gaishesa ake yana amsawa sama sama Dan bacci yakeji ga baisha sigari ba tunda ya dawo daga kano, ko amota iskacin Ahmed yayi tama Sardauna amma bai ko kallesaba bare yasamu arzikin magana har suka iso kofar gidansu Ahmed ya fito " Dr namu sai gobe idan na gama wartsakewa zanzo nama kanwarmu sanu da zuwa baimasa maganaba yaja motarsa ya tafi Dan lokaci yaja karfe kusan tara gudu yayi sosai yana zuwa yayi honr aka bude masa get ya shige parking space ya shiga ya faka yana fitowa part d'insu ghaisha ya shiga da sallama ya shigo parlon duk su hallara Ana hira zee baby na kusan Mahabeer zaune sai sangarta take zuba masa dannkwayoyin da taje yanzu taciyo aboe sun fara mata aiki shiko sa lallabata yakeyi su Daddy namusu dariya kusan Daddy ya zauna ya gaishesu " Dr Ashe baka gidan" wlh Daddy Ahmed ne ba lafiya muna hospital amma yanzu da sauki tunda taji shine danma karta kallesa ta boye kanta jikin Mahabeer dhiko baisan Allah yayi ruwantaba ghaisha tace" ayya Allah bashi lafiya Ashe shiyasa yau bai lekoba tashi kaci abunci tunda ya shigo khalisat ta zuba masa idanu tana kallonsa amma ba Wanda ya lora da hakan dagowar da zaiyi karaf ya kamata tana kallonsa wata uwar harara ya zabga mata " ke ni sa'ankine ko salon raini ku tsare babba da idanu ya fada yana wucewa hafeeza dariyarta ta boye Nawwara ta bishi gun cin abuncin khalisat taji kunya duk da ba Wanda ya kawo aka da itace sai aunty amarya wani mugun kallo ta watsa mata tashi tayi sum sum tabar gun Daddy basu luraba don hira suke da ghaisha akan zee baby itako zee saboda daukar magana dan ta kuntatawa Dr yaki cin abuncin ya kwana da yunwa ta kalli Mahabeer " Ahukhuya yunwa nakeji muje kabani abunci mik'ewa yayi ya kama hannuta suka nufo kan dining din Daddy yaji dadin yada Mahabeer ke kula da zee wani tunani ya darsu azuciyarsa tunda dama sunyi sunyi dashi ya fito da mata kullum sai yace abashi lokaci Dr yana cikin hadawa kansa abunci suka iso yaja mata kujera ta zauna shima ya zauna " Dr ya jikin Ahmed? " Alhmdllh bro bai sake magana ba sanin ba lalle ya sake kulashiba yasa yaja bakinsa gum ya hadawa zee baby abuncin ashagwab'e tace" Ahukhuya bani abaki Dole ya bata abaki haushi ya cikata ganin Dr yaki ko kallonsa yanacin abuncinsa anutse shida Nawwara tana masa surutu kai kadai yake daga mata zee bakin cikin abuncin da yakeci take so take ya kwana da yunwa tarasa me zata masa gashidai atsorace take da yanayinsa tunda taga Mahabeer dinma shayinsa yakeyi burinta ya kwana da yunwa mik'ewa tayi dan ta fara jin juwa Mahabeer ya kalleta " ina kuma zaki kinacin abunci? " wayyo Akhuya cikina ciwo wayyo zan mutu tayi luuu zata fadi da sauri Mahabeer ya tarota su Daddy sukayo kansu Dr Sardauna ko gezau baiba kallonsu ma baiba Daddy yace" Faisal maza bari cin abuncin zo dubata ciwon ciki ai Dole sauyin ruwane ransa adagule ya Mike amma bai nuna azahiriba " Daddy ai saidai muje hospital sai agwada ta ko? " eh maza kamata ku tafi " bro kaimun ita mota bari na dauko abu adaki Mahabeer hankalinsa atashe yake ganin idanuwanta sun rufe numfashi daket ya dauketa yai waje da ita ghaisha kamar tayi kuka tace" yarinya tunda ta diro kasarmu babu lafiya baiwar Allah mungude ma Allah da mukeda doctor agida Daddy yace" ko zamu bisune sai ga Sardauna ya shigo" haba Daddy tunda ina tare da ita babu matsala yanzu zan dubata mu dawo ba komiba ne sai canjin ruwa Daddy yace" Allah yama Abarka ya amsa da "Amin yana fucewa lokacin da yazo Mahabeer na zaune da ita cikin mota agidan baya sai firfita yake mata ya shigo motar " Dr tare zamu ko nabarku? " my brother duk yada kayi ka zauna kawai muje tare inaga kamar idan taga idanunka bazata tsaya adubata ba amma idan bataga idanun saniba zaifi " eh kuma hakane kwantar da ita yayi tanajin zai fita ta rukoshi jikinta duk ya saki hankalinta atashe don tanajin tsoron daga ita sai Sardauna " Akhuya na warke kaini parlo murmushin jin dadi yayi" to mukoma ciki Sardauna ya kalli mahabeer " my brother meyasa kakeso ka maida kanka wani lusari mace ta juyaka yanzu kana ganinta cikin wannan halin sai kukoma ba'a duba lafiyartaba " sorry Dr wlh farinciki nakeyi ta farka my zee yi hakuri adubaki yanzu zaku dawo bai jiraba tayi magana ya saketa ya rufo kofar hankalinta idan yayi dubu ya tashi kafin tayi wani yunkuri Dr yaja motor da karfi yake honr aka bude masa get ya fice aguje ya harba motar kan titi wani irin gudu yake shararawa wayoyin sa har biyu sai ringing suke amma bai dagaba hankalin zee baby ya tashi amma sai ta dake taki fito da tsoronta cikin tsiwa tace" Dr Malam kayi driving asannu ko bakaga banida lafiya ba? iskar da ta debota ma bai ganiba lips d'insa kawai yake cizawa dan yagama yanke hukuncin gobe ko atiti baza taresaba bare agida don ya gano nufinta abuncin da yake cine bataso cikin lokaci kalilan suka shigo cikin hospital din honr yayi aka bude masa get ya shigo da motar yana parking yaga motar gidansu mashakurah wayarsa ya duba yaga mahaifintane da sauri ya bude motar ya fito bai kalletaba yace ta fito kin fita tayi ya nufi gun motar yaga tafito mahaifiyarta na rike da ita tana matse baki gunsu ya isa" mama sannu ku cikine? " eh muna ta kiranka" to mushiga daga ciki hannu mashakurah ya kama su na biye dashi zee ta bude motar ta biyosu suna shiga suka zauna nan reception shikuma ya nufi wani hadaddan room da ita zee da ta Iso ko taka iyayan mashakurah bata biba da kallo suka bita sunga dai barabiyace amma ko mayafi babu jikinta gashinta asake har tsakiyar bayanta dinkinbya kamata kuma sunga daga motar Dr Sardauna ta fito mama tace " ikon Allah wannan ko itace wacce su mashakurah sukaje tarota Kano Alhaji Ma'aruf yace" ba mamaki bakiga tsabar kamar da take da Dr taba ta tura kofar ta shiga yana cikin duba mashakurah dan kuka take masa yada yake danna mata ciki Dole ya dan rumgumota yana lallabata yana dubata idanu zee baby ta zaro da harshan larabci tace" kai Allah ya kamaka Dr Sardauna wallahi sai na fadawa Daddy isakanci kakeyi da mata a Mustashfar ba aiki ne yake kawoka ba da sauri ya juyo da kansa ya kalleta ransa yayi mugun baci ya saki mashakurah zai tashi da sauri ta rikeshi tana girgiza masa kai fisge hannusa yayi " sweet baby yi hakuri bari na fitar da ita kinsan batada hankali inaso na dubaki anutse, nufo gun zee aguje ta ida shigowa tayi gun mashakurah ta labe bayanta" Allah bazan fitaba hannunta ta dora bayan mashakurah ta mintsineta da karfi saida mashakurah ta zabura tasaki kara dan taji zafi sosai kamar tayanki naman bayanta taji akan idanun Dr Sardauna idanu ya zaro sauri ya kara "ke dubbah tuleliya banza iskancine ya kawoki Mustashfar ko Allah ya tona muku asiri yana isowa ya damki wuyanta ya mikar da ita tsaye ya kifa mata mari ya kamo gashinta da karfi ya murda ya bankare mata hannuwa baya saida sukayi kara wani irin fitsari taji ya kamata dan azaba da gashin kanta ya jata yayi kofa da ita tayi mugun tsorata da yanayin sa ga azabar zafin da takeji sai ihu takeyi " wayyo zai kasheni wai ba kowane mashakurah ce tasaki kara saboda cikinta ya murda baisan lokacin da ya wurgar da zee ba yayi kanta da gudu....... *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻8* ....da gudu yayi kan mashakurah ya rike " my sweet baby sannu gwaje gwaje ya fara mata ya kwantar da ita ya hado Allurai ya mata cikin lallabawa yana mata sannu kai take dagawa tana hawaye " sweet babyna yi hakuri bari kuka zaki warke Allah ne ya dora miki bakida wata matsala acikin ki idanuta ta lumshe zuwa can taji kamar cira Qaya ciwon ya dauke bacci ya fara fuzgarta Dr Sardauna idanu ya zuba mata cike da tausayinta da kaunarta" sweet baby ya kikeji idanu ta bude " my Dr da sauki wlh naji ya daina Alluran sunada karfi kamani na zauna bacci ya fara daukana murmushi yayi ya taimaka mata ta zauna yana mata hira mai dadi sai murmushi takeyi tajita ras ta warke gata ga masoyinta zee baby ko tunda yayi wurgi da ita kanta ya bugu da kofa gishinta gurin safe ya sake kumbura ranta yayi mutikar baci ta dauki Alkawalin ta fita sabgar Dr Sardauna har abdan tunda neman kashetane yakeyi tana kwance gashinta ya rufe mata fuska duk abinda suke tana kallonsa yanzuma da Dr ya rike hannu mashakurah suna dariya yana bata wani Abu duk tana kallonsu ji tayi ranta ya baci" wollah bazan bari inaji ina gani aguri ana badala ba Dole sai nayi yaki da iskacin dama haka akeyi akasar hausa mik'ewa tayi ranta abace gashinta ya sabko saman fuskarta ta nufi gunsu tana isa ta hankade mashakurah amma hannusu nagu daya da Dr kokowa ta fara sai ta banbare hannuwansu hankadata yayi gefe ransa abace ta kuma tasowa hannuwansu ta kama da cizo Dole mashakurah ta saki hannu Dr ta matsa gefe dan ita tsoron yarinyar takeyi shakota yayi ya kifa mata mari har biyu da sauri mashakurah ta rikeshi tana hawaye dan Allah ya gani kishin yarinyar takeyi " my Dr please kadaina dukanta yarin tace zata bari don son da yake tsakani na dakai kayi hakuri kalli goshinta yanda yayi tare ta nayi " dan uban uwarki ya kasheni ma ina ruwanki yar iska dama abinda kuke Kenan to ni yaki nakeyi da rashin gaskiya bazan bari ana aikata barnaba baki ya buge mata shiru tayi saman kirjinshi ta fada ta fashe da kuka tana dukanshi " wlh sai na fadawa Daddy mugu kawai Dr Sardauna shifa Al'amarin yarinyar ya isheshi jiyakeyi kamar yabar garin baki daya dan yada kejin tsanarta zai iya halakata gashi bugo baya mata hankadata yayi ta zubo ak'asa tana burgima da ihu Wanda d'akin saida ya amsa mashakurah tace" my Dr muje su umma suna jirana dan duk atsorace take da zee baby hannuta ya kamo zasu fita kawai mashakurah taji Abu ariga ai kafin ta tantance an gantsara mata cizo wani irin ihu ta saki ta rike Dr tana kuka arikice ya rikota yana tabyarta, " sweet baby menene? " wayyo Dr wani Abu arigata please taimakamun zazagawa ya fara aikuwa kunamu biyu shirga shirga masara da baka idanu ya zaro ya janyeta kusansu ya takeso da taklmi da karfin gaske saida ya kashesu babu wani dar idanu zee baby ta zuba masa tana mamakin jarumatar Dr Sardauna yanda babu tsoron komai atare dashi kuma yana komai cikin kuzari mashakurah jikinta ko ina rawa yakeyi zufa na keto mata hannuta ya kama" sweet baby yi hakuri zo kwanta ta taba miki gurin zaifi saukin saki akan Allura bakin gadon suka isa ya kwantar da ita rigingine ya nufo gun zee baby " ke taso zo ki shafa mata gun kafin minti biyu nakeso ciwon ya barta koko kiyi nadamar zuwanki duniya ko kallonsa batayi ba idanunta ma ta lumshe yada takejin dadin muryasa kafa yasa ya harbata " wlh ko kasheni zakayi bazan taba ba akan me zaku rikawa mutane badala saura kai ma wlh lips d'insa ya ciza da karfin gaske idan yace ya mata ta karfi bazata taba mata gunba gashi yarinyar najin zafi dan sai kuka takeyi " ok naji taso ki sakamun kanbacinta ni ta cijeni cikin farin cikin ta mike tana dariyar mugunta gabansa taje ta tsaya tako dora masa saman murdadan hannusa dan rigar karamin hannu gareta tana kallo saida kunamar ta harbeshi amma yaki koda mutsi idanu ta zuba masa cike da mamaki zatonta ko bata cijeshi bane kara masa daya tayi tana kallo saida ta kafa masa qarin ta harbeshi amma wlh bai motsaba ya kalleta" Oya je ki taba mata tunda kin cika aikinki tafiya take tana waiwayansa har ta isa gun mashakurah dukanta tayi da karfin gaske saida ta zabura zip d'in rigarta ta janye ta shafa mata gun da mugunta mugunta amma cikin ikon Allah taji zafin ya dauke babu komai tsaki taja ta bar gun gurin Dr ta nufo ta isko ya kuma kashe kunamun gefe taje ta labe tana kallonsa ya nufi kofa cikin takunsa na jarumta da kasaita wlh a wannan lokacin Dole zaka gane Dr Sardauna jinin Sarautane kofar ya bude ya fice da kallo ta bisa har ya bacewa ganinta bushewa tayi da dariya " wannan mai sunan Abbu anyi namijin duniya Allah samun irinka sai antona mashakurah ita fah gani take kamar yarinyar batada lafiya haukane takeyi basu saniba mik'ewa tayi zata fita zee baby ta tashi da sauri tasha gabanta cike da tsiwa tace " ke dan buro ubanki iskacine yake kawoki mustashfar keda wanccen murdedan katon kuke matse matse ko? " ah ah banida lafiyane dubani ne yakeyi" imun shiru munafuka Allah dai ya tona muku asiri wayasan lokacin da kuka dauka kuna matse matse shegu tsinanu masu yada badala a doron k'asa kidubeki gaki baka gaki dubbah to meye hadinki dashi? Mashakurah ranta ya fara baci cikin zafin zuciya tace" shidin masoyi nane muradin raina aure zamuyi nan kusa kifa mata mari zainab tayi tana nunata da yatsa" ke tuleliya ba'amun tsawa kiyi mun magana cikin respect, ina ruwana da auranku acikin nutsuwa na tambayeki to meye na dagamun murya ko dan kinganki shirgi guda kin zata zanji tsoranki ai dama nasan Dole akwai abinda yasa kukeyin iskanci shakota mashakurah tayi suka fara kokowa aikuwa zee baby ta bire bayanta sai jibgarta take da cizo da yago" ke yar Tula wollah da kinsan wacece zee baby bazaki kawomun rainiba yo ina ruwana da soyayyarku kirasa Wanda zaki so sai lusarin namiji kamar Dr Sardauna daide lokacin yashigo d'akin karaf akan kunnesa yaji ta kuma cemasa lusarin Namiji ga ta d'are bayan sweet babynsa tana duka da cizo da gudu ya karasa gunsu ya banbareta daket yayi wurgi da ita ya kamo hannu mashakurah kuka ta fashe masa ta rumgumesa hankalinsa atashe yake buga bayanta" my sweet meye yasa kika biyema wannan mahaukaciyar yarinyar kuma ma ba sa'arkiba cikin zafi ya ida fadin har ki tsaya figigiyar yarinya haka tana dukanki bakici ubantaba kinfa san banason ragwanta wlh zamu bata dake " kayi hakuri my Dr wlh zambatata tayi kuma na raga matane sabo dakai caraf ta cafe dagacan " idan kin fasa ragamun sabo dashi kinci kulikulin uwaki shegiya katuwar banza mai wari idanu Dr Sardauna ya zaro " my Dr kaji ko ni bansan me nayi mataba ta tsaneni wai tace kai ba ajina bane bamu daceba ? " kuma sai ki biye mata mahaukaciyace fa wlh duk ranar da ta sake shiga sabgarki kici ubanta ni na saki banason kimun kara "to shikenan fuskarta ya goge mata ya tsareta da idanunsa masu rikita yan mata, Batasan lukacin da ta saki murmushi ba duk ta manta bacin ran da zee baby ta sakata sai ciwon jikin da take fama dashi shima murmushin ya sakar mata " my Dr ilove u? " ilove u too my sweet baby dariya suka atare dariya zee baby sukaji harda tafi " wlh akwai ranar nadama mashakurah tace" nifa maganar mijina nakeji tunda yace bakida hankali karna biyaki to bazan biya ki ba mik'ewa tayi ta nufi fridge akwai cup Giles a ajiye Wanda mashakurah tasha magani tayo kansu da gudu " yanzu kuwa zakuga tantagaryar haukana da iya shekena Aradu ku dukanku sai na ilataku Dr najin ta nufosu kuma yasan wani abune ta dauko bai juyoba ya kalleta bare ransa ya kara baci ja mashakurah da sauri ya bude kofar suka fito ya murza key daga waje gun su mama suka nufa " sweet baby karfa kifadawa mama shirman wannan mahaukaciyar? " wlh bazan fadaba amma zata koma inda ta fito ko? " ina ruwanki da wannan tambayar " yi hakuri na bari murmushi yayi suna isowa Alhaji ma'aruf ya Mike ya riketa " babyna ya jikinki Faisal sannu Allah yama Albarka " Ameen dady yanzu jikinta da sauki maganin da nakawo muku da tayi sallahr Asubah abata tasha insha Allah gobe zanje Na dubata godiya suka masa, ya rakasu har gun motarsu saida suka tafi ya dawo tun daga nesa yakejin bugun kofarta tana zunduma ashariya shi yanzu Adu'ar su rabu lafiya yakeyi dan gudun karya mata mumunar illa kofar ya bude ya shigo ta fashe cup Giles d'in duk ta warwatsa kwalaban tsakiyar d'akin bai ce da ita komaiba bai kalli inda takeba ya shigo ya maida kofar ya rufe bakin gado ya zauna idanusa sunyi jajir zuciyarsa tayi bakikirin dan yaga fah duka baya mata amma Dole zai kuya mata hankali bashiba ko wani Namiji bazata kuma kira lusari ba bare shi da yakeji da kansa ta ko wani fanni tunda ya shigo taga yanayinsa tsoro ya kamata ta rabe jikin bango tana turo baki dan tabbas tasan bazai yafe mataba shirun da yajine yasa ya dago kansa ya kalli gefen da take cikin kakausar murya yace "ke zo nan dago da kanta yayi ta kallesa taga ko kallo bata ishesaba banza tayi dashi ta had'e kai da guiwa " wlh idan kika bari na taso abun bazai mana kyau ba jin abun da ya fada yasa na Mike jikina duk yayi sanyi mugun tsoronsa ya shigeni sai yanzu nayi nadamar meyasa ma nashiga sabgarsu shida budurwasa gashi bansan azabar da zaimunba kusansa na tsaya" Ahkhuya gani? bai kaneniba yace" waye haka ni babu hadina dake yauwa inaso insan dalilin da yasa kika dukarmun mata meye hadinki da ita da zaki tura mata kunama fadimun inaji ko yanzu kiga launin azaba tsorona na hadiye cikin tsiwa nace" yo ai Dole mutum idan yayi ba daidai ba ahukuntashi iskancin naga yayi yawa niko ba'a iskakanci dani danme zaku rika rumgume rumgume ko son abata ma Family dinmu sunah da sauri ya dago ya kalleta ransa ya kuma baci da sauri naja baya " ok to meye nayi da nazama lusarin namiji Oya ina jiran amsa ko na nuna miki banbancin aya da tsakuwa? ganin yada yayi maganar ba wasa yasa na fara ja baya" yo kawai ni haka na gani idanu ya zaro" Ok gud mik'ewa yayi cikin zafin nama taku biyu ya damkoni ya zabgamun mari mai mugun zafi ya makureni da hannu daya ya laulaye gashin kaina ya jani har bakin gado hannuwana ya maida baya ya bankareni saida sukayi wani mayan kara na saki ihu wani irin launin azaba ya yakemun mai wuyar fadi Wanda saida naji daman ban san shiba aduniya tin ina daurewa naki kuka da taurin rai sai gashi ina rokonsa yayi hakuri nabi Allah na bishi amma saida yaga numfashina ya kusa daukewa ya sakeni na fada saman gado ko motsi bana iyawa dai hawaye ke fita murmushi ya saki " ke tantiriya nine lusarin namiji ko? kai na girgiza zama yayi bakin gadon " da bakinki nakeso naji kin fadi hakan banza na masa ina fitar da hawaye " ok bari na buga wasan karshe yanzu zakisan ni ba lusari bane da bakinki zaki fada yanzu dagoni yayi ya mikar dani tsaye ya sabkoni k'asa jiri nakeji na kasa, tsayuwa da kyau wata, wawar rumguma yamun mai cike da, wani shegen Salo na fitar hankali saida najini nadawo daide ban shiryaba bakinsa ya dora saman kunnena yana shafar wuyana cikin wata irin voice muryasa, can k'asa yace ke karamar yar iska nine lusarin Namiji ko? yakai karshan maganar yana sakar mun kiss cikin kunnena wani irin Abu naji Wanda bantaba jinsaba gashin jikina duk ya Mike tsikar jikina na tashi wani irin sanyi na ratsani ban dawo daga tunaninba naji harshensa awuyana yana tsotsa hannusa, saman fuskata yana shafar lips dina ya sakamun karamar yatsarsa abakina cikin rawar jiki nake totsar yatsar tasa na rike gam kamar za'a kwacemun bakinsa ya mayar kunnena dayan hannusa tsakiyar gashina yana mun wata irin Susa wani mayan kiss ya sakar mun akunnena" tantiriya nine lusarin Namiji? ya fada yana cire hannusa akaina ya tura hannusa tsakiyar bayana yana wani irin murza gadon bayana tamkar mai tafiyar tsutsa baki daya na rasa nutsuwata jina nayi wandona wani Abu na zubowa ga boobs dina suna motsi kan nipple dina sunyi tsini wani irin Abu sukemun tamakar tsotsa na tafiya cikinsu alamar sunaso atabasu idanuwana na lumshe na kara tura yatsarsa bakina ina tsotsa jinake tamkar nasamu sweet wani gardin dadi yatsarsa kemun da karfi ya fizge hannusa ya ya riko k'uguna ya zumamun mayatattun idanunsa ya had'e face dinmun idanuna na lumshe ina sabke ajiyar zuciyar lips d'inmu ya had'e yana goga karan hancina saman tsinin karan hancinsa ya sakarmun wani dan banzan kiss saman lips dina saida yajashi kara kankameshi nayi ina sakin ajiyar zuciya jinake kamar na kamo hannusa na dora saman kirjina ya sosamun wani irin kiss ya kuma yimun acikin kunnena cikin wani irin voice yace"karamar yar iska kibani amsa cikin rawar jiki na rumgumeshi gam na fashe da kuka jikina sai karkarwa yakeyi inaji wani irin Abu ga wando na yayi jargab cikin shashekar kuka nace" My Sardauna kayi hakuri wallahi Allah kai ba lusarin Namiji bane kai Namijine mai tsadar gaske mai wuyar samu a wannan duniya samun irinku sai antona kaidain gwarzone kasa nayi abun da ban taba yiba arayuwata ta nakai karsha maganar ina shafarsa na tura kai kirjinsa ina kara shigewa jikinsa ina shakar Ni'imataccen kamshinsa dan boobs dina sun adabeni da motsi kasana sai zuba yake jinayi an bushe da dariya sosai hankadeni yayi daga jikinsa saida na fadi k'asa wanwar ya kakabe jikinsa "Alhmdllh kin fada da bakinki ni ba lusarin Namiji bane so wannan kalamar tazamo kunyi hannu Riga da ita tamkar yada zamu yi hannu Riga dake kin gane kece lusarar mace maras kamun kai yanzu saboda Allah meye na miki da har yafitar dake haiyacinki inakin na taba so kwalelenki yar iska ansaba rabawa larabawa shine yanzu daga runguma har kin zauce ya sunkuyo ya kamo kaina da hannusa ya dora saman goshina ya murjemun goshina tun karfi cike da mugunta yake murzawa amma banyi kuka dan har yanzu bana haiyacina pink din lips dinsa na kurawa idanu ina lumshewa bansan bama ya gama saida naji ya zabgamun mari" dan ubanki me kike kallo ajikina shegiya yar iska idanu na zaro gani ya fito da Allura zun gureriya cike da tsoro da tashin hankali na Mike hawaye na zuba saman fuskata na hada hannuwana guri guda " na tuba nabi Allah na bika karkamun Allura wlh daga yau bazan sake shiga harakarkaba please akaro na biyu karka cutar dani kabari naji da na farkon murmushi dauke kan fuskarsa yace" au har kin karaya kin manta tijara da kika gama mana ni da my sweet kunamu biyu kika saka mana ta cijemu fa kuma kika dakarmun ita a batada lafiya kika kirani lusarin Namiji agabanta zakici ubanki iya tsorata na tsora don ganin Allura Nike kamar mutuwata da gudu nayi kofa ina kiran "Ahkhuya Mahabeer zo ka ceceni taku uku ya damkoni ya matseni a bango numfashinmu na gwauraye guri guda yanayin dazu yakeson dawomin amma tsoron da nakeji ya rinjayeni " wannan Allura itace ta karshe bani ba ke zan fita rayuwarki don girman Allah karki kuma shiga sabgata bani bake karkiyi abun da zai zama an hadani dake idan de ke yar halak ce muyi hannu Riga daga yau bana son harakarki kashena na karshe wallahi muka koma gida kikace ma Daddy na azabtar dake Daddy yayi fushi dani murmushin gefen baki yayi ya nunani da dan yatsa idanuna na lumshe dan bazan iya jure kallonsa ba ilahirin jikina rawa yakeyi saboda tsoron Allura gashi ya matseni ko motsin kirki banayi inaji ina gani ya mun Allura ina rusar kuka dukansa nake ina yagonsa abunka da karkarfan namiji ko gezau baiba ya surkunamun Allura mai masifar zafi yana gamamun ya ingijeni na fadi nan ina karkarwa jiki dan karfina ya kare sai kuka na keyi takaici goma da gomiya tara yamun yawa saman gado yaje ya zauna tsadadan agogon hannusa ya kalla karfe goma shabiyu na dare mashakurah ya kira suka sha hira sun jima ya kashe ya Mike tsaye ya kwashe wayoyinsa ya zuba Aljihun Jean's dinsa ya dauko maguguna aleda yazo ya bude kofar" idan kin shirya ina mota ya ficewarsa mik'ewa nayi ina mai nadamar shiga harakarsa da nayi gashi yasa rayuwata garari baki na ciza " wallahi Dr Sardauna da Zainba Faisal Hasheem magawata kake magana idan nayafe maka ban fito cikin uwata da ubana ba wlh ko zan rasa raina mutikar an zalumceni sai na rama idan na barka kace ba zee baby bace ni gashinta ta daure ta gyara kayan jikinta ta shiga toilet ta wanke fuskarta tas ta fito ta iskoshi cikin mota gaban motar ta shiga bai ko kalletaba yama motar key yaja kofar get ya tsaya yana honr mai gadi ya fito ya bude masa yaja ya tafi yana hawa kan titi ya rika gudu sosai kallonsa tayi yana driving dinsa anutse sai dai fuskarsa ba walwala matsowa nayi kusansa " Dr Sardauna baima san Allah yayi ruwana ba ganin bashida niyar magana yasa na dora kaina kirjinsa na zagayo hannuwana saman wuyansa ashagwab'e na kuma kiransa " Dr Sardauna? bai kulani ba ya igijeni da hannu daya na koma gun zamana sanin ba hakura zatayi ba yana mamakin bakar azabar da ya gana mata yau da watace asati ma bazatayi anfani ba amma shegiya gatana daram amma duk da hakan yasan ta azabatu kuma taji jiki ga muryata duk ta canza saboda wuyar da tasha murmushin jin dadi yayi dan yasan bazata kuma shiga rayuwarsaba rage gudu yayi babu wasa al'amarinsa yace" tashi ki koma baya kallonsa nayi zanyi magana ya bugamun tsawar da babu shiri cikin dan guntun karfina da ya rage na koma baya na zauna raina duk abace sai dura masa ashar nakeyi araina shiko ko ajikinsa yaci gaba da tukinsa acikin nutsuwa...... *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻9* ....ina jinshi yana waya da su Daddy muna hanya naji sauki har muka isa gida ban sake shiga sabgarsa ba bakina gum ina zaune abaya honr yayi aka bude masa get ya shige gidan rumfar ajiye motocin ya shiga motocine reras har guda guma sha ukku kala kala na Dr Sardauna biyar ne Masu masifar tsada da kyau parking yai ya bude motar ya fita bai kalli ko inda nakeba ya kama hanyar tafiya Dole na bude na fito nabi bayansa har ciki ya rigani zuwa parlo bakowa sai Daddy da Mahabeer gun Mahabeer na nufa na rike hannusa zuciyata babu dadi Daddy yace" momy zo muji ya jikinki? " Ammin da sauki Dr Sardauna yaba, Daddy magugunan ya rankwafo yamasa kiss "Daddy good night? " night my son Allah ma Albarka" Ameen Daddy ya fada yana tafiya zee baby ta bishi da kallo yada yake komai cikin kuzari da jarumta tamkar Soja afagen daga yanzu ma taku yake cikin isa da kasaita har ya fice daga parlon kallon inda take baiba har Mahabeer din ya debema su iska ranta duk babu dadi jitakeyi kamar tabishi ta rumgumeshi idanuta ta lumshe tana sabke ajiyar zuciya Mahabeer yace " zainab ya dai me kike tunani jikine nutsuwarta ta tataro tasaki murmushi " Ahkhuya naji sauki sosai Daddy yace" momy zo na nuna miki yada zakisha magani kusan Daddy ta matso ya nuna mata ya mike " momy je ki kwanta dare yayi shagwabewa tayi" Ammin ni da Yaya Mahabeer zamuyi hira ni bana bacci dariya yayi " Mahabeer aiki ya ganka insha Allahu za'ayi komai da wuri shiriya ta Allah ce zata shiryu adakinta nasan zaka tsaya ka bata kulawa murmushi Mahabeer yayi zuciyarsa fari tas Daddy ya nufi bangaransa gun Aunty Amarya kusan Mahabeer ta dawo ta dore kanta kafadarsa" Akhuya jikina duk ciwo yakemun wlh dukana yayi bakaga azabar da ya ganamun ba kalli fatar jikina duk tayi ja shida budurwasa sukamun shegen duka Dan naga suna rumgume rumgume nace musu haramune shine fah takai karshan maganar tana kuka ta rumgume Mahabeer gam ransa ya baci sosai tausayinta ya cika zuciyarsa bayanta ya buga yana lallashinta" my zeena kiyi shiru banaso kukanki bari zan Rama miki duk abinda yai miki kinji? " kai na daga ina sabke ajiyar zuciya nayi shiru ina Kara shigewa jiknsa " zee tashi kije ki hada ruwan zafi kiyi wanka ki gaza jikinki ki kwanta insha Allah bazai sake shiga harakarki ba " Ahkhuya harda Allura yamun yasan kuma bana so nima insha Allah bazan sake shiga sabgarsa ba " da yafi kin kusa zuwa matakin da bazai dokeki ba kuma kibar rashin jin magana Kinji kanwata? " ni dai wannan ban saniba ko na bari kamun Adu'a dariya yayi yashiga lallabata har ta yada ta tashi ya rakata har kofar bedroom d'insu shikuma ya juyo ya fice daga parlon ya nufi part d'insu bai shiga bedroom dinsa ba ya nufi d'akin Dr Sardauna har yayi wanka ya shirya cikin kaya bacci ya Dora jallabiya yana tsaye saman darduma yana sallah Mahabeer ya shigo da sallama ganin yana sallah yasa ya koma bangaransa yai wanka ya shirya cikin kayan bacci shima sallah yai raka biyu yana Addu'ar Allah ya shirya zee baby ya rabata da shaye shaye Allah yasa mata sonsa da kaunarsa kamar yada yake sonta duk da yagane tana sonsa Allah yasa ita matarsa ce kamar yada yaji Daddy na fada Yajima sosai kafin ya Mike ya fito ya nufi bangaran Sardauna kofar ya murda yaji ta bude ya bartane Dan yasa Mahabeer zai dawo yana kwance ya rufe jikinsa da blanket "Dr bacci kakeyi shiru yaji bakin gadon yazo ya zauna " Faisal tashi akwai magana ya fadi yana dadabashi Dr Sardauna da bacci ya fara fizgarsa yaji Ana tashinsa can k'asa yace"haba don Allah wace irin magana ce baza abari sai gobeba ya Mike zaune ransa abace to inaji bismillah? " dama cewa zanyi ka daina bugun zainaba bugo bayayi tace har ku biyu kuka hadu kuka jibgeta duk nawa take dama yarinyar afige so kake kamata illla " OK jeka Allah Baku hakuri bazamu sakeba kuma insha Allah ni kome naga tanayi bazan sake shigaba ku karata can kunemi mai saitata tunda kai tarigada tagama maidaka Dan tace babu digon tsoranka aranta tunda ka daure mata gindi sai ka dauki damara jure tijarata ni kam ba ruwana da sabgarta bana zama guru daya da mace mai munmunar d'abi'a da rashin d'a'a Dan haka ku karata wlh bata gabana yanzu haka shawara barin gidan nakeyi dan nasan Daddy bazai barniba shiyasa zanyi na shirya aure nan kusa dama iyayan sweet baby sunmun magana Dan haka kasawa zuciyarka jarumta kazama Namiji ka tsaya tsayin daka tazama mace ta dawo hanya kwanciya yayi ya shige Cikin blanket Mahabeer yaji zafin maganganun da Dr ya fadawa zee harma dashi ya dai basar ne" Faisal baka fahimceni bane Dole gyaruwar zaeenab saida sa hannuka aciki ni dukanne nace kabar mata shiru Sardauna ya masa ko ci kanki bai kuma cewaba har Mahabeer yagaji da surutunsa ya Mike Dan yasan ba sake kulashiba zaiyi ya fice yaje ya kwanta tsaki Dr Sardauna yayi " munanan badai wannan yar Agullar bace ka daurewa gindi ba sai ta sakama ciwon zuciya watsi yayi da maganar Adu'ar bacci dauke bakinsa ya lumshe idanunsa dan mugun bacci yakeji sosai, bai jimaba ko ya daukeshi, zee ruwan gumi ta hada ta gasa jikinta sosai tayi wanka dama tayi sallolinta akwatinta ta ciro rigar bacci yar guntuwa ta saka juyowa tayi taga suna bacci ta fito da kwallaba guda ta bude tasha rabi ta boye rabin ta watsa kwayoyi bakinta ta tauna wuleliyar wayarta ta dauko ta kunna wakar larabci ta kunna tashiga tikar rawa da juyi ba kakautawa sai ihu takeyi taje ta tashi khalisat da take sharara bacci cike da mafarkin Sardauna firgigit ta farka " taso muyi rawa ita tsoratama tayi ta kara shigewa bargo dariya zee ta bushe da ita ta koma gun Hafeeza dukanta tayi itama da karfi Dole ta Mike zaune tana murtsika idanu " sister lfy " taso na koya miki rawa idanu ta zaro ganin karfe ukku saura " wlh ba daniba bargo ta koma khalisat najinsu haushin zee ya cikata ta datse mata mafarkin Dr Sardauna na nuna mata wani mahaukacin love Allah ya isa tajama zee itako ganin sun ki kulata yasa, ta rika kwarara ihu tun karfi tana tsalle da rawa Dole suka tashi zaune suna zaro idanuwa khalisat banda Allah ya isa babu abinda take jama zee duk nisan dake tsakanin dakin ghaisha da nasu saida taji su Daddy sunji shida Aunty amarya to lokacin suna cikin raya sunna ne ba halin fitowa ghaisha fitowa tayi ta nufo d'akin dan taji murya zee baby kofar ta tura ta shigo idanu ta zaro " oh ni Nana khadija Momy meyazo garin rawa karfe kusan ukku na dare tuni abinda tasha ya fara aiki har ta fara tangadi " ummi zo muyi rawa su sunkiya kinga wacca har zagina takeyi ta nuna khalisat idanu khalisat ta zaro kamota ghaisha tayi " yi hakuri gobe zamuyi yanzu kwanta ki huta zo mutafi ma d'akina, kamota tayi suka fito su hafeeza suka rufe kofarsu can suka tafi bangaran ghaisha kana ganinta kasan tasha wani Abu amma ita ghaisha sam bata ganeba bedroom suka shiga saman gadonta ta kwantar da ita itama ta Haye gadon sai shirme take zantutuka iri iri ita gahaisha tunaninta jinnu ke damunta rumgumeta tayi tana buga bayanta " ummina kinsan me My Sardauna ya mun yau wlh ummi Aduniya babu jarumin Namiji irin my Dr Sardauna ummi kome NASA daban Allah ya masa inason gwarzon Namiji jajirtacce tsayaye My Faisal kai na daban ne please zo ka karamun wollah inaso sosai ta rika daga hannuwa tana lumshe idanunta shiru ghaisha tayi dan Adu'a take tofa mata zan tutukan da ta fadima ba wani jinsu tayiba " ummina ki kiramun My Dr nah shiru dai bata kulataba tasake kiranta ta" ummina" na'am momy yi shiru da bakinki kiyi bacci kinji? kai ta daga cikin ikon Allah shirun tayi ta kara shigewa jikin ghaisha bacci ya dauketa da Addu'a ta tofeta ta rumgumeta gam itama ta koma baccin atashi lfy ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Washe gari sai karfe shida ghaisha ta tasheta tayi sallah dan itama amakare ta farka hijab ta bata, ta saka ta fito ta nufi d'akinsu sai baccinsu sukeyi bayan sunyi sallah wanka ta shiga tayi ta dauro Alwalla ta fito doguwar Riga tasa ta saka hijab ta tayar da sallah tana gamawa ta cire doguwar rigar ta saka karama, ta Haye gado dan bacci takeji sosai bata jimaba ya kwasheta tin bayan da Dr Sardauna yai sallah Asubah Kenan aka kirasa, an kawo wata baiwar Allah tana matse tiyata ce akwai matsala yazo da kansa bacci a idanusa haka ya shirya agagauce cikin blue Suit, Wanda ba karamun kyau yayi ba duk bai tsaya gyara sumarsa ba ya fito A Sardauna sa turare ya fesa, ya fice ko part d'in iyayansa bai jeba dan ya tafi da niyar yana gama tiyatar zai dawo gida, saide fah yaci walaha Gun yima matar aikin wasu irin ruwa a cikin wata fata atare abun shi kansa ya basa tsoro amma cikin hukuncin Allah ancire duka shiyasa da yagama ya shiga duba sauran marasa lafiya kofa kofa yara yana musu wasa abinda yasa Kenan Dr Sardauna yakeda farin jini gun duk Wanda za'a kawo da sunan maras lafiya ne ko dan jinya Sardauna bai samu zamaba sai karfe 12:am yasamu ya bude Office d'insa ya shiga kamshin dadi ya bugi hancinsa ya lumshe idanu saman lumtsumemiyar kujera teburin sa mai tulin takardu yaje ya zauna ya kunna Ac yunwa yakeji waya ya dauka yai dailing din wata number buga daya aka daga ahankali yace " kawomun tea mai kauri no shi kadai ya tsinke wayar ya dafe kansa dake masa ciwo ba acike minti biyar ba akayi knocking din kofar ya bada izinin shigowa da sallama ya shigo ya amsa " Yallabai barka da ranar ya beka masa ya amsa" thanks " shikena bakason komai? kai ya daga ficewa yayi yana murmushi wannan doctor nasu akwai kamun kai ahankali ya keshan tea din har ya shanye duka har zufa yakeyi wayarsa ce ta dauki ruri screen d'in wayar ya kalla yana lumlumshe idanu ganin sunan sweet baby na yawo saman screen d'in yasa ya beka Zara zaran hannusa ya dauki wayar yai picking ya kara akunne " my sweet babyna kinjini shiru ko wlh tun asubah na fito yanzu haka matar nake jira ta farka na tafi gida ykk ya jikinki ko inzone yanzu? ko me tace oho yayi murmushi " nagode matar Dr sai nazo da yamma ki gaishemun da mama da dady ilove u my sweet babyna murmushi kan fuskarsa ya sakar mata kiss ya tsinke Kiran, sai bayan sallah azuhur matar ta farka Alhmdllh cikin haiyacinta Dr Sardauna yaji dadi sosai yasa aka fito da ita dakin hutu ya kara dubata babu wata matsala anyi aiki cikin nasara karfe biyu da rabi ya baro hospital tafe yake cikin mota driving yake cikin nutsuwa kida kadan kadan na tashi wayarsa ce ta dauki ringing suna Ahmed ya gani dauka yayi ya kara kunne" kai dan rainin hankali tunjiya baka nemeni ba ko? " dallah can nida ba lafiya ba yanzu ma daga gun aiki na fito banajin jikina nabiyo hospial akace yanzu ka tafi gida wai bazaka dawoba sai gobe" eh nagaji kwanci zanyi na huta " ganinan zuwa? " Ok sai kazo ya tsinke wayar number Mahabeer ya kira bugo daya ya daga" hello Dr namu ykk? " my brother yau bamu haduba tun safe ina hospital " wlh nima Dr namu ina busy ne ko a kamfani ban hutaba wlh yanzu ma dan naga kaine na dauki Kiran ya aiki? " Alhmdllh bro gani hanyar gida " Ok ni sai zuwa karfe shida zan bullo nagode Allah yabar mu tare Dr namu dariya sukasa atare Sardauna ya kates Kiran ya maida hankalinsa yana tuki, har ya ISO gida honr yayi mai gadi ya wamgame masa katon get din gidan ya shige yana parking motar Ahmed na dannowa gidan murmushi yai ya fito ya rufe motar ya jira Ahmed ya ISO parking yayi ya fito rumgume juna sukayi suna dariya Sardauna yace " Abokina karya kake lafiyar ka lau irin wannan daukan wanka haka dukan wasa yamasa Dr yaja hannusa sukayi cikin gida zazu shiga part dinsu Ahmad ya rikeshi" kai yaro ji mana gun bakuwa zamu nayi mata sannu da zuwa na gaishe da su ghaisha baice komai ya juyo suka nufi part dinsu ghaisha Da sallam suka shigo parlon amsa musu sukayi yana ganin yayansa Nuhu ya nufi gunsa ya rumgumeshi " babban yaya amun afuwa kwana biyu ban zaunaba shiyasa ban lekaba tun jiya da nadawo ya gajiya dariya Nuhu yayi ya kara rumgume Sardauna jama'a parlon sai kallonsu suke su Daddah da Aunty hauwa da Maijidda itama yayar Sardauna ce sai zainab kanwar Sardaukar wacce akawa aure yanzu haka tsohon cikine da ita sai kawu saminu kanan Daddy ne masha Allah parlon cike da yan uwa sunzo ma zee baby sannu da zuwa tana jikin Aunty hauwa azaune tanajin sallamarsa ta dago kai ta kallesa ganin ko inda take bai kallaba yana harako kinsa da yayansa yasa ta watsar da lamarinsa taci gaba da zuba musu surutu tana basu labarin saudia Ahmed ko tunda suka shigo da yayi idanu hudu da zee baby yaji wani Abu na masa yawo gabansa na bugawa da mahaukacin karfi yana jinsa cikin wani shauki dan yarinyar tayi masa daga kallo daya ga yanayin shigarta siket ne baki bakin guiwa da Riga mai dan tsayi fara ce tas tazo mata har k'ugunta kirjinta dam acike tamkar su fasa rigar su fito babu abinda ya kara tafiyar dashi irin hips dinta da tillar hancinta da ta k'asan labbanta barimar sai walkiya takeyi gashin kanta har gadon bayanta Wanda ta canza masa kaloli rabi ja rabi grey Nuhu yace " Dr munzo sannu da zuwar kanwarka Ahmad ya karaso ya gaishesu duk su amsa Daddah tace" Ahmadu ya jiki kusanta ya koma dan tafi kusa da, zee baby " Daddah ina wuninku jiki da sauki sannu da zuwa nazo ya fada yana nuna zee baby Aunty hauwa tace " momy " ana miki magana juyowa tayi ta kalli Ahmed " wow dan gaye ka hadu kuwa kaima dan uwanmu ne ta daga masa gira dariya duka yan parlon sukayi Nuhu yace " momy abokin yayanki ne Sardauna juyowa tayi ta kallesu karaf suka hada idanu wani mugun kallon tsana da kyama yamata ya dauke kansa itako tunda suka hada idanu tarasa duk wani karfin jikinta lokaci daya taji wani sanyi na ziyartata kanta ta dauke daga kallonsa tunda shi tun kallon farko yayi watsi da ita yayi kicin kicin nutsuwarta ta tataro tace" Ammin naga yana ruwan yan gidanmu Sardauna baice komai ba bar musu gurinma yai gun ghaisha yaje ya zauna zainab ce kusanta ta gaisheshi ya amsa adakile dan shi haushin masu zauwa ganinta yakeji kansa ta shafa" Dr kaci abunci kuwa " wlh babu abinda naci mamana mik'ewa tayi ta kama hannusa suka nufi dining Nuhu yace " ghaisha keki ke kara shagwaba Sardauna sai kace wani auta baki zee ta tabe taci gaba da sabgarta Ahmed na janta da hira shiko ya fakene yana kallon surata duk shi ba mutumin banza bane amma tunda yaganta yakejin yanayinsa na canzawa tun tana basar dashi har tasaki jikinta suna hirasu tana bashi labarin saudia suna musu dariya dan sosai ya biyewa shirmenta sai dariya yakeyi zuwa tayi ta dauko jallabiya sabowa fara tas mai shegen tsada har aledarta da turare mai azabar kamshi ta kawoma Ahmed yaji dadi sosai yan parlon sai dariya sukeyi khalisat tunda Dr Sardauna ya shigo ta nemi nutsuwarta ta rasa gudun kar ya kamata irin na jiya ta janye jikinta ta nufi bedroom d'insu ta fada saman bed ta fashe da kuka dan abun ya fara damunta ga kishi ya cika mata zuciya saboda zancan za'ayi maganar auransa da mashakurah da taji dasafe Daddy nayi Mahabeer da zee zancan ya dameta kuka takeyi sosai kamar daga sama taji mutum akanta Aunty amaryace wani mugun kallo ta mata batayi magana ta fita tasan ma'anar kallon mik'ewa tayi ta sabko ta bi bayanta Dr Sardauna na gama cin abuncinsa bai tsaya a parlon yana tafe yacewa Ahmed " kasameni a part d'inmu mik'ewa yayi ya kalli zee " kanwata zan dawo musha hira kinji dariya tayi " to yayana ina jiranka dariya yayi ya fice Aunty hauwa tace gaskiya yanada kirki tafi abonkin nasa son mutane kawu saminu yace kowa dai da irin halinsa amma Faisal yanada son mutane harakar da bata shafesa bace baya shiga zee baby bata ce komiba dan ta dauki niyar fita sabgar Sardauna dan batayin Wanda baya yinta shiyasa bata shiga hiraba gun ghaisha ta koma ta kwanta saman cinyarta kanta ta shafa " momy kinajin yunwa kai ta kirkiza dan sanyi sanyi takeji tun lokacin da sukayi ido hudu da Sardauna jikinta ya saki takejinta wani iri ko hira da tawa Ahmed daurewa ne takeyi " ko bakida lfy dariya tayi " ummina sanyine nakeji wlh kara rumgumeta tayi ta rufa mata hijab zainab dariya tayi lalle yar ummi idanuta ta lumshe sama sama take jinsu har bacci ya dauketa Daddah ta Mike " khadija kinmu kwace ko hafeeza tace daddah bari ma muje part d'inki musha hira " aikuwa da yafi tunda na rasa hajiya Zainaba takwarata tafiya sukayi Nuhu ma sallama ya musu ya fice dama shi daya yazo kawu saminu ma tafiya yayi tunda bai samu ganin Daddy ba sai matan suna hirasu, lokacin da Ahmed ya biyo Sardauna har ya shige part d'insu har ya tube yana daure da towel yana shirin shiga bathroom ya shigo Dr Sardauna ya kallesa yaganshi da jallabiya da turare yana murmushi yace" Abokina zauna na fito akwai labari mai dadi ya fada yana shigewa bathroom " wlh nima akwai labarin fito mu fadawa juna ya fada ya kwanciya saman bed d'in Sardauna........ *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻10* ....ya dauki lokaci kafin ya fito dauro da towel jikinsa na digar da ruwa kirjinshi ko ina gashine kirjinsa dake asama duk zubin jikinsa amunmurde tamkar mai cin karfe gaban dressing mirror ya tsaya yana goge jikinsa da karamun towel Ahmed ya kalleshi yana dariya " Dr Sardauna wlh dama aikin Soja katafi wannan katuntakar taka har ina mutum duk amunmurde wallahi har tausayin Mashakurah nake banza ya masa tamkar baijiba ya shafa maiyukansa masu masifar kamshi da Dadi ya taje gashin kansa " Dr dan Allah ka rage gashinan gashi kamar na mace " wai Ahmed meye damuwarka dani na hanaka ka aske nakane kuma da kakecewa haka sweet babyna ai ta isa nunawa sa'a ako ina bakaga yar duma duma bace ni kasan banason tsakuwar mace saboda gudun kisan kai dan wlh idan na... Bazata tashi ka gane ai ya juyo yana dagawa Ahmed gira amma fuskarsa ba wasa yayi magana bushewa da dariya Ahmed yayi " wallah Faisal Ashe bakada mutumci ya fada yana nunasa da dan yatsa kafadu ya dage irin ko ajikinsa wardrobe ya bude ya ciro shart fara yasaka da 3quatre ya shiga bathroom ya saka "Wai nine kakewa boyo me zan gani idan ba katuntakarba" kai yaro raba kanka saboda tsaro karka firgita turare ya fesa ya taje sumar kansa ya kunna sigari yana bata wuta baki da hanci yazo ya zauna yana fuskantar Ahmed " nifa ba shan sigari nakeba duk ka cikani da wari mik'ewa yai yana murmushi " Ok tashi muje parlo muyi magana parlon suka dawo suka zauna saman wasu manyan kujero tamkar parlon Amarya wata makekiyar TV manne abango ya kunna Dr Sardauna ya fuskanci Ahmed " kai yaro albishirin ka zan angwance yanzu gaisha tace mun ya kamata aje gidansu sweet baby ayi maganar aure kasan tun haduwarmu naso ayi koma kafin ta koma gun karatunta Daddy yace najira sai Mahabeer ya tsayar da mata ahadamu to yanzu sun yanke hukuncin hadashi aure da zainab tare za'ahadamu yau zan je da kaina na fadawa sweet babyna takusa hutawa da ciwon ciki ya fada yana murrmushi " wai kace zamusha biki to Mahabeer ina ya samu zainab? " yar Agulla mana idanu Ahmed ya zaro hankalinsa atashe yakeye kallon Sardauna " wai kana nufin kanwata zee baby? " yes ita to meye idan ba na gidan ba wa zai kwasa ajinka amma ina tausa masa Allah ya basu zaman lafiya Ahmed jikinsa yayi sanyi" Amin abokina" to bani labarin da kace zaka bani" ai shikenan dama cewa zanyi wlh zee ta burgeni amma anwuce wajan sigarinsa yaci gaba da busawa suna hirasu Ahmed duk jikinsa ya saki bayajin dadin ransa so yamasa mugun kamu Kiran sallah la'asar ne ya tashesu sukayi Alwalla Sardauna ya dora jallabiya saman kayansa suka tafi masallaci, zee baby bacci tayi sosai saida ana kira' sallah la'asar ghaisha ta tasheta lokacin parlon ba kowa mik'ewa tayi taje ta zuba ruwa jikinta tayi Alwalla ta fito tasaka abaya ta tayar da sallah la'asar tana idarwa ta Mike ta cire abaya tasaka kayanta na dazu khalisat na zaune bakin gado tana danna waya zee tazo ta zauna ta leka wayar don tunaninta yayi nisa bata san zee ta zaunaba idanu zee ta zaro ganin pic Dr Sardauna yayi masifar kyau yana sanye cikin wasu faran suit Wanda sukayi masifar masa kyau duk da yana farin mutum saide fuskarsa babu walwala sosai amma yayi murmushin gefen baki dimple dinsa ya loba gashin kansa ya dan zubo kamar na mace idanu na zuba masa ganin yananyin jikina na sauyawa inajin sanyi da kasala yasa na kauda kaina na Mike zumbur nabar d'akin na fito parlo babu kowa raina duk babu dadi d'akin nasake dawowa har yanzu shi take kallo tabata nayi " my khalisat me kike tunani firgigit ta dawo haiyacinta janyoni tayi ta rumgume ta fashe da kuka " my zee wlh inason yaya Sardauna jinake kamar zan rasa raina gashi za'ayi maganar auransa da wata momyna tace idan nabari labarin ya fita ga dangi akamasa Dole bata yafemunba dan Allah ya zanyi tausayi ta bani dan ta hadu da wahala tarasa wazataso sai mugu kawai jinayi kuka ya kubcemun na kara rumgumeta ina wani irin kuka na tausayinta Dole tayi shiru tana lallashina " kiyi shiru my zee zan barwa Allah zabinsa Amana karki fadawa kowa dan Allah nagode da kaunarki gareni shiru nayi na janye jikina " babu komai amma don Allah ki cireshi aranki tunda kinsan ba sonki zaiba yanda wacce zai aura karki bari mutumcinki ya zube a idanusa saboda kindai ga dan rainin hankaline wlh ni ko maza sun kare aduniya banga abinso ajikin Dr ba katuntakarce tajaki ko farin wlh ki rufawa kanki asiri " nagode my zee amma ba nibace na dorawa kainaba Allah ne ya doramun ki tayani da Adu'a ke kema kin more yaya Mahabeer na sonki " so kuma " eh mana ba tare za'ahadaku ba ayimuku aure idanu na zaro " nifa ba zama nazo ba kirabani da shirme shiru tayi bata sake magana ta Mike ta shiga bathroom ban kalleta ba har ta shige na bude akwatina naciro kwalba na bude na kafa bakina saida na shanye dukanta na zuba kwayoyi ukku abakina na fito parlo Najib na zaune kusansa na zauna" bro sannu ya karatu? " zainab wlh gashinan ya dauki zafi komai yazo karshe ina ghaisha? " tana bedroom bro kiramun Ya Mahabeer naji muryasa ayau bamu haduba to wayar na part dinmu ai yanzu ya kusa zuwa ma shagwabewa nayi" nide muje ka kiramun shi Dole ya Mike muka fito part dinsu muka shiga sayo kan da nake parlo na Dr Sardauna na waya sai murmushi yake Ahmed na masa dariya kaina na dauke nabi Najib Ahmed ya hangoni " kanwata banjuyo ba nace " yayana baka tafi ba Ashe na wucce nabi Najib bedroom ya shiga ya dauko wayar ya danna number Mahabeer ya bani sanin halin Dr Sardauna yasa yace " kanwata jeki part dinku idan kin gama zanzo na amsa banyi musuba na taho Mahabeer da slm ya daga" wayyo yaya Mahabeer dan Allah kadawo ina missing dinka kaji daide lokacin na Iso parlo ban ko kallesuba na fice shima baima san Allah yayi ruwantaba dan ko kai bai daga ba Ahmed ko da kallo ya bita shifa yana ganin bazai iya hakurin rasa zee baby ba dan ya fada dayawa tana fita tabi wata kofa ai kuwa ta hango Swimming pool taci gaba da wayarta can ta nufa cike da farin ciki dan bata taba zaton akwaishi agidan ba duk girman gidan ta zauna saman kujeran gaban Swimming pool din tanajin dadin yanayin sai shagwaba take zubawa Mahabeer " Ahkhuyana kasan me? " sai kin fada my zeena ashagwab'e nace " ba my khalisat bace tacemun za'ayi mumu aure ai karya takeyi ko my Ahkhuya? " murmushi ya saki " wlh gaskiya ta fada Daddy ya kira ummi da safe ya fada mata har kukan dadi tayi tace wai dan Allah ayishi da gagawa tanaso ki nutsu dariya yabani " kai Ahkhuya " eh mana my zee ko baki sona? " ni bance ba idan ban soka ba wa zanso nida banida kowa yanzu ahannu ai bazan matan gatan da ka nunamun ba yaya Mahabeer farin cikin ya lulubeshi dama yasan yarinyar tana kaunarshi " my zee ilove u? " ilove u too my Akhuyana dariya sukasa baki daya sukaci gaba da hirasu lokaci yaja sosai suna hira har abun da tasha ya fara mata aiki ta fara maye sama sama takejin Mahabeer wayar ta kashe ta kurawa ruwan idanu tana lumshewa " ni kubar kallona duk kunsa naji tsoro bari na boye sai naga uban da zaku kalla wai ruwane takewa fada kasan kujeron ta boye sai shirme take dan ta fita haiyacinta lokacin Dr Sardauna ya rako Ahmed zai tafi yayi ta masa kwawar ya bari sai bayan magarib duk da da saura kiyawa yayi don so yake yaje ya keb'e yayi tunani yaga yada zai janyo hankalin zee baby tace shi zata aura ba Mahabeer ba yana tafiya ya nufi kofar da zata kaishi gun Swimming pool dan dama yafi kowa sonsa saboda shi dama akayi sa wayarsa, ta dauki ruri kin dauka yayi yaje ya zauna sai murmushi yake don yana mugun son yanayin yatisa ruwan gaba yana kallo wayarsa ta sake daukan ruri tsaki yaja ya duba yaga Dr Yakup ne murmushi ya saki ya daga ya kara kunnesa " hello Dr ykk, motis yaji kasan kujera ana surutu amma bai kawo komai aransaba yaci gaba da wayarsa yaji an rike masa, kafa lekawa yayi kasan kujeran idanu ya zaro ganin zee baby ransa abace yace" ke dan ubanki fito dariya tayi masa tana kashe masa idanu zaro manyan idanusa yai dan ya gano bata haiyacinta ga idanuta sunyi jajur ya dago yanama Dr Yakub magana akan yayi hakuri zai kirasa bayan magarib fitowa tayi cikin sanda ta lallaba sai tangadi takeyi ta zagayo gabansa ta zauna samansa ta rumgumeshi ta dora kanta kirjinsa "cikin maye tayi magana " my Dr Sardauna kabar kiranta mekake cemata ta fada tana shafa fuskarsa "My Faisal please kubari kaji kanta ta boye kirjinsa " My Sardauna kace subar kallona tun dazu suke kallona ka boyeni kuma sanyi nakeji ta fada tana kara shigewa jikinsa " My Sardauna kasan me my khalisat tace mun akan ka bata fadaba kawai sai ta fashe da kuka tana ririkeshi ni banason kace karta sake fadamun ta fada ta kamo tattausan hannusa dayan " My Dr nah zansha sweet ta fada tanasa yatsarsa karama bakinta tana tsotsa tana Kara shiga jikinsa tanajin wani irin sanyin dadi na ratsa zuciyarta hawaye na shatata kan fuskarta wani irin bakin ciki ne ya turnikeshi har wani gumin bacin rai yake fito masa agoshinsa duk maganar da suke da Dr Yakub baya fahimta saboda ta kaishi kololuwar Bacin rai kitt ya kashe Kiran Dr Yakub dan yana gudun yaji wannan shirmen kansa ya dafe " innahlillahi wa'inna'ilaihirraji'un yatsarsa yacire abakinta da take tsotsa shakota yayi ya zabga mata mari ajere har guda hudu ya hankadeta daga jikinsa ta fadi wanwar k'asa kafa yasa, ya taketa da karfi amma batayi kuka ya sunkuyo ya damki wuyanta tin karfi ya nade gashinta ya jata har zai nufi part dinsu Daddy ya fasa ya shiga part d'insu bedroom d'insa ya kaita ya wurgar da ita shakarta yayi bada wasaba ransa ya gama baci jiyake wannan lokacin zai iya kasheta saboda tsanar da yamata idanunta suka firfito duk da bata cikin haiyacinta taji kamshin mutuwa wata irin tsawa ya mata" dan ubanki a ina kika samu kayan maye kikasha waye ya baki wlh idan baki fadamunba sai na kasheki shegiya mugun iri wlh da rayuwarki gwara ki mutu mu huta daket take numfashi idanuta sun firfito sakinta yayi yaje ya dauko reza sabowa ya dawo dagota tsaye yasata cikin jikinsa sosai ya tallabo kanta a jinta ya bartane rumgumesa tayi gam " My sweet Sardauna nah kayi hakuri bazan sake shan komaiba my Dr nah inajin wani iri please kara shigar dani jikinka na samu nutsuwa sanyi nakeji ta fada tana kara ririkeshi wata gwabza yamata ahabarta saida guntun fitsari ya fito mata dan azaba bakinta ya tab'e babu ko digon tausayinta ya yanketa a harshenta wata irin azaba taji kuka tasaki Makureta yayi zaki fadamun waye ya kawo miki kayan maye kikasha Dan ki tuzarta mu ke yar iska banace ba ki kuji abin da zai hadamu dake Zainab meyasa kikeson kiyi abinda zai hadani dake wlh natsani ganinki arayuwata bajin inada abin ki sama dake Dan Allah ki fita daga rayuwata zan kira ummi wlh bazan iya cika Alkawalin da na daukar mataba na gyaraki wlh Dole asatinan ki koma inda kika fito ya fada yana matse mata wuya ga bakinta na fitar da jini " Dan uwarki zaki fadi Wanda ya baki kayan shaye shaye ta azabtu mutika ihu tasaki" wayyo Allah yi hakuri zan fada kifa mata, mari yayi " Oya fadi dan ubanki ko na kasheki yanzu ya fada yana kara makureta tuni hankalinta ya gushe saboda azaba cikin guntun numfashinta da ya rage daket tace" dasu nazo akayana suna akwatina dede nan numfashinta ya tsaya cak ta zube jikinsa asume hankada yayi ta fadi nan saman carpet yaja tsaki " wlh ni gidanan ya ishe natsani yarinya yar iska lalataciya asarara duk taje ta bata mana tarbiyar k'anne jin ana Kiran Sallah yasa ya shiga bathroom ya dauro Alwalla ya fito ko kallonta baiba ya fice akofar d'akin Mahabeer suka hadu shima zashi masallaci yana murmushi yaba Sardauna hannu suka gaisa saidai Sardauna fuskarsa ba walwala " my brother idan mun dawo akwai maganar da zamuyi " ok har mudawa bai sake cewa komaiba suka nufi masallaci can cikin gida Najib na neman zee baby ta bashi wayarsa bai gantaba khalisat tace yaje ko tana part din Daddah canma batanan jin Ana kiran sallah yai shirin tafiya masallaci, zaune take cikin uwar d'aka tana waya" wlh hajiya Asiya duk abinda na fada miki gaskiyane ki dai barni dasu wlh insha Allah komai sai yatafi yada nakeso yo ni zan yarda kinfa sanni kinsan ko ni wacece ko me tace mata oho ta bushe da dariya " kai haba yaushe muza'a nunawa bariki wlh burina ya kusa cika duk abinda da naso wlh sai nasamesa ko da tsiya ko da arziki amma Dole idan mage nason kamun bera kwanto takeyi kamar yada nayi ai yada nawa burin na farko yacika to saura wannan burin kizuba ido kiyi kallo ya kukayi da malam kafi madubi ne? OK to ki tura masa dubu darin ki fada masa wlh hankalina akwance yake ni wannan shirman baya gabana tunda ya nunamun komai jikin madubi kuma nasan tabbas hakan sai ta faru kawaidai nakira na fadane babu sauyi har yanzu amma wa adin da yabani bai cika ba idan ya cika zanzo OK sai anjima bari nayi sallah kitt ta kashe kiran tana bushewa da dariya dani kuke magana wlh duk sai kunci kutumar buro ubanku shegu zakuga yada zan tarwatsa rayuwarku ni bana mantuwa ba'ayi macan da zata shiga cabana gun mijiba tace zata zauna lafiya Dole na tarwatsa rayuwarta da kuma burina da ya shigo dani motsin da tajine yasa da Sauri ta nufi bathroom, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Basu fito daga masallaciba sai bayan anyi isha'i ko da suka fito part d'insu Daddy suka nufa ghaisha na zaune hankalinta atashe Daddy sai kai komo yakeyi Najib na tsaye su khalisat na zaune ita da Hafeeza Aunty amarya na kitchen ita da masu aiki da sallama suka shigo Daddy yace" Mahabeer Najib yace kunyi waya da zainab gashi mun nemeta sama da k'asa mun rasata agidan Mahabeer hankalinsa atashe yace " Daddy dazu fah da yamma muna wata tana Swimming pool zaune naji ta kashe wayar kar ace ciki tashiga ta kasa fitowa amma kuma ta iya ruwa ai mik'ewa ghaisha tayi sai ga Daddah da, mai ran karfe sun shigo Daddy yace muje can to ganin duk sun tada hankalinsu Dr Sardauna yayi gyaran murya yace " Daddy tana part dinmu ni na ganta tayi shaye shayenta ta bugu najata na kaita namata horo saboda gobe dama kuma ummi Raiyan tabani damar hakan amma inaga yarinyar nan amaidata inda ta fito mana zama duk sukayi jikinsu yayi sanyi Mahabeer baida bakin magana Daddy yace" Faisal baza'a maida taba idan munyi haka bamu kyautawa mahaifiyarta ba kuma bamu rike amanar dan uwanmu ba dan haka inaso ka shedawa iyayan matar da zaka aura zamuzo ayi magana saboda Alhaji Ma'aruf mutumin kirkine kowa zaiyi shawar ya hada zuri'a dashi kaikuma Mahabeer tunda Allah yasa kanason yar uwarka kuma tamuce babu yanda muka iya muna sonta zamu hadaku aure sai ahada rana daya ayi kaida k'ananka insha Allah wata mai kamawa dama nakira Raiyan na fadamata wlh harda kukanta na dadi tace zatazo ayi komai gabanta farin cikin ya lulube Mahabeer yaje ya rumgume Daddy mai ran karfe yace" Abdulmutallab Allah yayima Albarka Allah ya rabaka da sharrin mutum da na Aljan kaci gaba da rike zumunci Daddah ma harda kwallarta taji dadi sosai itama Adu'a tama Daddy sosai yanajin dadin yada iyayan NASA suke masa Adu'a kowa ka kalla farin cikene a fuskarsa banda khalisat da taji duniyar na juya mata, ta Mike ta nufi bedroom Najib yace" Bro ina wayata kallonsa yayi babu wasa afuskarsa yace " dan uwarka na hadiyeta Daddah tace " Sardauna kafiye tsama daga tambaya murmushi yayi yaje ya rumgumeta ya mata kiss " keko kishi ke damunki kinji zan auri sabon jini ko turesa tayi" kai ni matsa, wannan k'aton mutum haka sai ka karyani ai dariya su Daddy suka musu sakinta yayi " Daddy na tafi na kirasu awaya ya fice yana dariya gahisha tace" yaron bashida kunya Mahabeer ma mik'ewa yayi yaje yaga halin da zee babynsa ke ciki, zee baby kuwa da kanta ta farfado cikin ikon Allah mayen ya saketa sai abun da ba'a rasaba ganin darene ta zaro idanu dan batayi sallah ba daket ta Mike jikinta na mata mugun ciwo harshanta namata zafi duk abinda ya faru ya fara dawo mata irin azabar da Dr Sardauna ya gana mata k'ugunta ta rike " wlh sai na rama dan buro uba meye hadinsa dani bayace na rabu dashiba na fita rayuwarsa to saboda me dan nayi shaye shaye zai kawoni nan ya azabtar dani karan waya taji ta kalli gun wayoyinsa ne har guda ukku saman wani dan table gun wayar ta nufa tana murmushin karfin hali" wlh daku zan fara tana zuwa ta dauki mai ringing din har zata fasa sunan da tagani ne yasa tayi picking ta kara akunne " my dr ina kashige tun fa da yamma rabon muyi waya" gidan ubanki ya shige shegiya tuleliyar banza ko kadan ke bakida Jan aji irin na mata wuni kuke kuna waya dan jaraba shegiya baka mai muni to yanzu bashida lokacinki gashi can da budurwasa suna kissing din junansu sai murzarta yakeyi ke kinacan kullum Dr Dr mashakurah wani irin kishi ya tokare mata makoshi, cikin muryar kuka tace" da gaske yana tare da, wata mace har yana shan bakinta" wlh gasucan sai badala suke yo ai dama ba mutumin kirki bane ba mugun dan bin matane kece kika nace masa nima so nawa yana gwadamun iskanci saida na hadashi da Daddy sukaci ubansa ya rabu dani wai harcewa yake ke tsami kikeyi kuma bakida aiki sai tusa shiyasa bai cika tabaki ba fashe tayi da kuka ta tsinke kiran zee ta bushe da dariya ta maka wayar da k'asa ta dauki dayarma ta tarwatsa ta da k'asa tasake daukan gudarma ta fasata duka wayoyin ukku sai tayi musu fila fila taga babu mamora ajiknsu reza ta dauka taje saman bed d'insa ta cicira zanan gadon wardrobe d'insa ta bude saida tazabi kaya kala goma masu tsada da kyau Wanda yafi so tayi musu fila fila yada bazasu moruba dressing mirror taje duka turarukansa sama da kwalba goma ta farfasa da maiyukansa na kwalla ko daya bata bariba d'akin ya dauki wani fitinanan kamshi wlh barna tamasa ba tawasaba ga wayoyinsa ukku babu daya da zata taba anfanuwa ihu tai tayi tsalle tana dariya " Dole kaji bakin ciki dan iska mugu banma gama ramawaba Allah da saura bari naje nayi Sallah Astagfirullah Allah ta fada tana tafiya kofar ta bude ta fice tana dab da fita daga cikin parlon taji maganarsa anutse ba hayaniya cikin zazakar muryasa ya damfaro parlon cike da tsoro hankalinta yakai makura tashi sai zaro idanu take tana neman inda zata boye........ *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻11* ....Kafin nayi wani yinkuri naji an murda kofar da sauri na koma bayan kofar na labe yana shigowa tun daga parlo yakejin kamshin turarensa hanyar bedroom d'insa ya nufa ai tanaga ya karya kwanar da zata sada shi da bedroom d'insa ta fito ta zuba da gudu hankalinta atashe karo taci da Mahabeer ya rikota " my zee menene duk kika tsorata haka rumgumesa tayi " Yaya Mahabeer wancan mugun ne nawa barna duk na fasa masa wayoyinsa da turarukansa da kayansa duk na yankasu wlh tsoro nake kar ya kasheni hankalin Mahabeer atashe ya kamo fuskata " haba my zee ya zaki rika shiga zabgarsa yana dokarmun ke ya ilataki kinsan kimanin kudin wayoyinsa da kika fasa shagwabewa nayi " to Yaya Mahabeer kasan irin wahalar da ya bani yau kawai fah dan nayi shaye shaye " wlh nima zamu bata dake idan kina shaye shaye " bari na shiga gida kar yafito jikinta ta janye tayi part dinsu da gudu parlo ta shigo tana maida numfashi gun ghaisha ta nufa ta fada jikinta rumgumeta ghaisha tayi " momy kirage rashin ji kinji? " to ummi naji ummi muje bedroom dinki nayi wanka nayi sallah " to taku fah? shiru tayi Daddy yace " momy bakijin yunwa? " inaji bari nayi wanka da sallah ta Mike ta nufi bedroom d'insu saida ta murza key akofar khaleesat na zauna saman kujera zee ta kalleta " my khalisat me kikeyi? murmushi tayi " bakomai Amarya yayamu dariya zee tayi ta nufi bathroom ta sallo wanka ta fito daure da towel abaya ta saka ta shimfida darduma tayi sallolin da ake binta magarib da isha tajima tana neman gafara gun Allah ta Mike ta cire abayar tasa kayan bacci Riga da wando dogaye har kasa, akwatinta ta nufa, ta kwashe kayan mayanta ta boye dan tasan tabbas zai nemesu " my khalisat muje parlo mana kin wani gumshe ad'aki mikewa tayi suka fito kusan Daddy ta zauna ta kwantar kanta kafadarsa " Ammin zanci Shawarma? " to momy yanzu kuwa zakici wayarsa ya dauka ya kira Dr Sardauna amma wayoyin duka akashe mamaki ya kamshi "Najib maza kiramun Dr yazo ina kiransa" to Daddy kanwata ina wayata?? idanu ta zaro " wai bro kaje tana Swimming pool wlh namanta ta tana k'asan kujeran farko " ok yace ya fice zee ko duk hankalinta atashe yake jin za'a kirawo Dr Sardauna, bangaran Dr Sardauna ya shiga da niyar ya kara cin ubanta ya korota yana shiga yaci karo da irin tijara da zee baby tayi masa idanu yazaro waje wayoyinsa ya nufa ya sunkuya ya daukesu duka yaga har abdan bazasu moruba gaban dressing mirror ya zo ya tsaya yana jinjina kai turare ko daya bata bariba kwalaben duka ta fashesu d'akin tsabar kamshi kar yayi mura saida ya toshe hancinsa ya kalli saman bed d'insa yada tawa tsadadan zanan gadonsa filla filla wardrobe ya nufa abude duk rabin suit d'insa masu tsada da kyau da shadodinsa da jallabiyoyinsa tayi musu kisan gilla gasunan saman bed azube murmushi ya saki yana, ciza lips d'insa na k'asa iska yake busowa mai zafi daga bakinsa " gud hatsabibiya gud tantiriya gud zee baby aikinki yayi kyau mutika amma zakiyi nadama mara anfani kinci bashin Faisal Almahadee Sardauna duk sunanane ni daya zaki biya barnar da kikayi zan azabtar dake ta fanni da bazaki taba manceniba zan gagauta ramuwa ta hanyar da zan dasa miki dafi mai zafi azuciyarki duk da ba hali na bane wlh sai namiki hore ta hanya mai nisan gaske zaki sanine zan gagaguta hakan ne kafin guri ya ya koremun insha Allah cikin gagawa zan hukuntaki narigada na gama gano wacece kedin wlh banajin akwai abunda na tsana sama da yarinyar nan amma zakici uwarki sai na hadasa miki ciwon zuciya dani kike maganar murmushin bakin cikin dauke kan fuskarshi ya shiga bathroom Mahabeer da ya shigo Dr bai fito ba ya Rika bin d'akin da kallo daya bayan daya yaga irin uwar barnar da zee baby tayima Sardauna hankalinsa ya tashi tabbas yasan bazai yafe mataba abun zuba shara ya dauko dakansa ya kwashe duka tulin kwalaban da ta fasa na turare da maiyuka ya kwashe kayansa da ta yanka kaf cikin rawar jiki ya gyarawa Sardauna d'akinsa tsaf yaje d'akinsa ya dauko wani zanin gadon mai msifar kyau da tsada shikansa tamkar katifa dan laushi dukda Dr yanada amma yaki taba nasan lokacin da yazo Sardauna ya fito da kallo yakebin Mahabeer har ya gama " Dr namu don Allah kayi hakuri wlh zan biyaka wayoyinka yaje ya daukosu babu mamora" Faisal karka hukunta ta da horo mai tsanani yarinyace duk fah 17 year take ciki don Allah kayafe mata ko nasamu nutuswa wlh bansan irin horan da zaka yimataba jikinsa ya goge ya saka jallabiya ruwan toka yana murmushi yazo ya rumgume Mahabeer " babu komai na barta tunda kace yarintace zan barta ai ko dan kai Mahabeer yaji dadi sosai" Nagode Dr Sardauna Najib ne yayi sallama " bro Daddy na kira kai ya daga Najib ya fice tare suka fito Mahabeer bedroom d'insa ya shiga Dr Sardauna ya nufi part dinsu Daddy, da Sallama ya shigo parlon ai tanjinshi ta boye bayan Daddy ko da wasa bata dago kantaba kusa ghaisha ya zauna " Daddy gani? " Dr Sardauna kanwarka takeson shawarma don Allah samo mata " to Daddy muje da ita sai tazabi irin wacce takeso tana bayan Daddy tace" Ammin abarima nakoshi bazan kai kaina ga halakaba Daddy barna fa namasa dariya Daddy yayi " barna me momy " Daddy bari to naje na sayo mata kala ukku sai tazabi wacce tafi so " yauwa Allah ma Albarka " amin Daddy kiss yama ghaisha ya Mike nanah tazo gunsa " ina zuwa daukarta yai suka tafi Aunty amarya na dariya " momy ke sai tsokana da tsoro ko dagowa tayi tabi Sardauna da kallo yanada yake takunsa gwanin shawa tamkar bai dauki mutum ba akafadarsa ghaisha dariya tayi" momy uwar rigima gunta ta koma tayi kwance jikinta" ummi yau gunki zan kwana? " to naji Nawwara tazo ta zauna kusan zee " aunty kinmun kwacan mama ko dariya tabasu sosai bai jima sosaiba ya kawo mata Shawarma Mahabeer sai godiya yake masa zama yai amma ko da wasa baima kalli inda takeba itama bata kalleshiba dan tasan gabar ci tayi ta koshi abunta tana zuba surutu dan tasan ba yada ya iya da ita ana muk'ewa yayi ya musu sallama ya fice baki ta tabe " Allah raka taki gona dakazo muka ganka ko ajikinsa ya fice Mahabeer yace" babu ruwanki dashi zainab kibar daukan magana gurin da akafi karfinki baki ta turo Daddy yace" wasan da take masa shiru mahabeer yai dan har yanzu bai yada da yafiyar Sardauna ba Hafeeza ta Mike " sister tashi muje mu kwanta " Tab jeki ba yanzuba hira sukaci gaba da yi kowa saida yaje ya kwanta ta tisa Mahabeer GABA sai sangarta take masa yana biye mata sai karfe daya, na dare yasa mu ya lallabata da tace bazata kwana da su Hafeeza ba Dr Sardauna yabiyo dare ya kasheta saida Mahabeer ya rantse mata yace yafe mata ta yada, sakuyi sallam ya rakata har kofar bedroom yace gobe yasayo mata layin Nigeria don surika shan soyayya ko yana kamfani gun aiki da haka yasa ta shige d'aki shiko ya tafi lokacin Dr Sardauna ya jima dayin bacci tana shiga taje gun da ta boye kwayarta ta dauko tasha ta kunna wayarta tana tikar rawa da ihu Dole su Hafeeza saida suka farka tagumi sukayi suna mamakin wannan hali na zee saide yau bata jima ta bingire ana saman carpet sai bacci wayar natayi ita daya khalisat ta sabko ta kashe mata wakar suka koma bacci, ************************************** *Bayan kwana takwas da zuwan zee baby* yau tacika kwana takwas a Nigeria tun ranar da tama Dr Sardauna barna har yau bata sake yada sun haduba dan duk lokacin da zai tafi aiki tana bacci baccinta bata tashi sai da rana shiko idan ya fita karfe tara na safe baya dawowa gida sai bayan magarib itako lokacin tana cikin d'akinsu dan dede lokacin babu babba a parlon bata fitowa dan tana tsoron irin horan da zai mata idan ya ritsota ba kowa karshanta ma ya kasheta kullum sai ankaita gidajan yan uwa gidan hauwa yar babanta ne tayi kwana biyu Wanda suka shaku da Neesher yarta dama kuma sunsa juna ta wata amma ta girmi zee da wajan shekaru biyar karatun lauya take yanzu tana shekarata na karshene Neesher fara ce mai matsagaicin tsayi batada rama kuma bata kiba ita tsaka tsakiya ce kyakyawace amma bacanba dan batada hanci saidai tana idanu suma ba manyaba can masha Allah batada makosa akwaita son yan uwa kowa natane akwai kokarin ziyartar yan uwa itace diyar hauwa ta hudu sai k'anunta uku mace an mata aure sai mazan masu binta yan biyu shiyasa zee da Dr basu haduwa dan kullum tana yawon yan uwa Dr Sardauna ya sake sayan wayoyi masu masifar kyau da tsada iPhone da Samsung tafka tafka masu kudin gaske sai yar karama ta cikon ukkun da yana aiki da karamar waya sosai ranar da yasiya yayi ta Kiran mashakurah bata daukaba hankalinsa ya tashi zatonsa batada lafiya kai tsaye yaje gidansu ya iske lafiyarta lau aiku tasha masifa yace idan bata sonsa afasa auran mana babu Dole ga yan mata burjik na hospital da gari suna adabrshi sun mutu akanshi ai tanajin haka ta fara kuka ta zaiyana masa abunda zee baby tace haushinsa akan zee ya karu ya dauki alwashin bata horon da zai barmata dafi azuciyarta itako ya rufeta da fada wai zancan mahaukaciyar zata dauka yarinya karama ta kitsa mata Abu ta dau wacce yasan abanza zata ba zee baby shekaru 6 cuf hakuri ta bashi suka shirya sukaci gaba da soyayyar su har yamata magana iyayansa zasu zo tambayar aure Mahabeer ya sayan mata layin MTN kullum waya sukesha sun shaku sosai dan har ta amsawa Daddy ta yada zata aureshi yanzu gobe aka tsayar da maganar za'asa ranar auransu har Dr Sardauna da mashakurah amma zee tace ita tafiyarta zatayi saudia sai sunje dauko Amarya duk sun dauki maganarta wasa Ahmed kamar wasa son zee baby ya masa mugun kamu kullum yana gidansu Dr Sardauna sun shaku da zee sosai so yake yasamu hanyar da zai cusa mata sonsa kafin ayi auransu da Mahabeer, tun azabar da tasha gun Sardauna ta dena shaye shaye da rana sai dare dama ba dayawa bane ta kawo duk ta shanye jiyama bata shaba babu abinda yasa taji k'asar ta isheta Kenan babu kayan shaye shaye so take ta tambayi Ahmed tana tsoron ya fadawa mugu Dr Sardauna tin jiya yake danawa zee tarko yada zai kamata ya rama abunda tame dan gobe ake tsayar da ranar Aure yafiso ya rama kafin goben amma shegiyar ta toshe duk wata kafa dan ta daina zuwa Swimming pool duk dan karya ganta yaci ubanta duk iskancin da take cikin gida yanada labari har tsiyar da tama Aunty amarya ta kame mata idanu anyi anyi ta fadi dalili takiya, saida Daddy da mai ran karfe sukasa baki ta bude mata idanu shine fa suka daku da khalisat aikuwa khalisat ta bugu kunamu ukku ta saka mata Neesher tazo hutu yar gidan Aunty hauwa, tayi ta zugata ahaba ai saida suka kwantar da khalisat suka gamu suka mata duka d'akin suka rufo kai ranar anyi tashin hankali zee baby daket suka lallabata dan borin karya tashiga musu harda su rukiyya aka mata tace gidan kewaye yake da, shaidanu duk su tsorata tace wai bakin aljanine jikin Aunty Amarya shiyasa, ta like mata idanu dan ya fita haka akasha fama Dr yaji takaici da basu kirasa ba aikuwa Neesher yaci ubanta saida ya barta kwance dan yasan itace take zuga zee baby ina taji hausar da zatasan bakin Aljani yau har dare ya tsala Dr bai samu damkar zee baby ba Dole ya kwanta itako tana uwar daka ita da Neesher suna hira zee ko da Mahabeer suke waya sun hana Hafeeza da khalisat bacci dan biyu ce ta gamu saide Aisha bata fiye surutun Zee ba amma akwai fara'a sai tsakiyar dare bacci ya daukesu khalisat sai Allah ya isa take musu, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Washe gari misalin karfe tara zee baby ta gama shirinta sanye take da dogon wando bakine yasha adon Wanda ya dame ta hips dinta ya fito sosai rigace pink colour itama ta kamata boobs dinta kamar zaso fasa rigar ta saki gashin kanya yau ta maidasa kallar maroon ta canza barimar hanci ta saka mai dan zirowa kamar ba India tilar kasan labbanta ma ta canza masa barima haka zalika tilar kunnema ta canza kuma suka zinarene tasaka, takalminta kafa ciki tasaka irin nasu na saudia ta dora, abaya kan kwalliyarta tayi masifar yin kyau Neesher da take cikin bargo na sharara, bacci zee ta bugeta da, karfi firgigit ta zabura " dallah can yar rainin hankali tashi muje kiyi rakiya airport mikewa tayi ta sabke " dan Allah el uwata karki barni munsaba ta fadi harda kwallarta zee ta bushe da dariya" kujiki katuwa zatayi kuka akwatinta taja ta fito parlo su Daddy na kan dining gunsu ta nufa " Daddy Allah yamun fitowa da kallo suka bita " momy ina zaki? " saudia mana ai da kunya yau za'asamun aure ina gida daya da ango mik'ewa sukayi Daddy yace" ai sai bayan auren zaku tafi yi hakuri Raiyan ma natafe lokacin biki koma ai ba haka ake tafiya ba babu shiri wayasan dake a Airport din rigima ta kafa harda kuka ita sai ta tafi kewar ummi takeyi da taga lallabar tayi yawa ta fara musu burin karya sai Addu'a suke tofa mata Aljannan suka fara magana wai dan yawo ne akanta haka sunansa dan yawo Mahabeer ya rude ya rikota sai Addu'a suke mata tayi wani far da idanu Neeshar kuka tasaka dan har ga Allah ta dauka zee baby iskar gaskiya takeyi Aunty Amarya ma guduwa tayi khalisat ko kallo hafeeza itama Adu'ar take tofa mata sai ghaisha da Daddy suka, tarema Mahabeer ana tofeta, daide lokacin Dr Sardauna ya shigo cikin shirin zuwa hospital ya had'e cikin Grey Suit Wanda ta kawata kyawunsa mutika gashin sa ya dan sabko kadan sajan fuskarsa da dan gemun ya kara ma kyakyawar fuskarsa kyau sai kamshi yake zubawa yau gani nayi ya kara zama k'aton gaske ga wani irin kwarjini da yayi gun ya ISO cike da mamaki me ke faru ganin zee ce ya zaro idanu hamdala yayi azuciyarsa damar ramuwa ta samu dan yasan iskancine take musu ahankali yayi magana yanda bazata jiba" Daddy ku bari naje da ita hospita abincike inaga ba jinnu bane basirne ke damunta" kanajin Aljanun na magana wai shi Dan yawo" Daddy wlh akwai maganin hospital kubari na tafi da ita " to Allah ma Albarka Mahabeer maza kaita mota aje aduba bai musuba ya dauketa itako sam har ga Allah bata jiba zatonta ko Airport za'a kaita idanunta rufe Mahabeer ya shigar da ita motar Dr Sardauna gidan baya yana tofa mata Addu'a jin ansata mota tayi bacin karya, Dr na shiga motar Mahabeer ya kwantar da ita ya fito jin ya fita ta bude idanu zaune ta Mike tana maida numfashi tana kyakyatar dariya" wlh na iya tsiya ta fada tana sabke ajiyar zuciya dan taci uwar wuya karaf suka hada idanu ta madubin mota ya sakar mata murmushi yama motar key idanu ta zaro ilahirin jikinta Karrrma yakeyi" shikenan na mutu........... *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻12* ....ko kallona baiba yaja motar bakin get ya tsaya mai gadi ya bude masa ya fice nutsuwata na tataro na cire tsoro cikin tsiwa nace" malam meye hadinka dani da zaka wani daukoni bakace kowa yayi rayuwarsaba na fita sabgarka to meye hadinka dani kuma inane zaka kaini ko kawai jaraba son ayi fada to ni yau banayi zaman lafiya nakeso asaukeni ko ci kanki bai ceba ya harba motar kan titi yana tukinsa cikin nutsuwa wayarsa ta dauki ringing hannusa daya ya tura cikin kwantacciyar sumar kansa yana shafawa bai daga kiranba saida ya katse aka sake ya dauki wayar yai picking ya Kara akunne cikin amon muryashi mai dadin sauraro yace"hello ya akayi ne? OK ina saman hanya ya tsinke kiran yaci gaba da driving dinsa tsaki naja" aikin banza wlh idan nutum yaci zalina Allah yana ganinsa baima San tanayi ba har suka isa hospital honr yayi aka bude masa babban get ya cinno hancin motar cikin asibitin parking space ya shigar da motar yai parking " wai malam lafiya kakawoni mustashfar ko wata cutarwar zakamun wayoyinsa ya kwashe ya fito daga cikin motar bude mata motar yai fuskarsa babu alamun rahma ya kalleta bai maganaba ya mata nuni ta fito duk taji tsoro ta dake Dan yau taci alwashin bazata bari ya zalumcetaba irin wancan Karo cike da rashin kunya tace" baza'a fitaba ko Ana Dole bai maganaba Dan lokaci zata bata masa ya duko ya janyo hannuta da karfi ya fizgota waje buge hannu tayi " wlh malam ka kiyayi tabamun jiki ta fada cikin fitsara motar ya rufe dan yasan tsiwar karfin hali take zuciyarta fal tsoro gaba yasata sai tsoki take masa bai dai kulataba Dan yasan daga yau bazata iya masa abun da take masaba haka suka ratso tsakiyar hospital d'in kowa sai kallinsu yake cike da shawarsu dan sunyi mugun dacewa ga tsantsar kamar da sukeyi saide ita zaka gane balarabiya ce duk fatarta tasa duhu ko ina sai gashesa akeyi amatsayinsa na babban doctor hannu yake daga musu yana wucewa itako sai harare harare take Office d'insa ya saka key ya bude har an gyara tsaf sai kamshi yakeyi kin shigowa tayi hankadata yayi da karfi saida ta fadi ya murza key bai kalli inda take " Allah ya isa mugun banza kawai meye hadinka dani murmushin gefen baki yai yaje ya zauna kan lumtsumemiyar kujeran da ke gaban katon table din mai cike da takardu laptop ya kunna yakira waya banji me yaceba ya kashe takaici ya cikani ganin ya maidanin banza na Mike tsaye ina kallonsa " idan kai ka haihu ka budemun kofa na fice waya ya dauka ya danna wata number bugo daya aka daga " murmushi yai morning my sweet baby ya gida kansa ya dafe " oh wlh na manta sorry bari zan biyo idan na taso daga gun aiki OK bye zan kiraki da rana love you too ya fada yana murmushi ya tsinke kiran ko kallo bai ishanba gu na nema na zauna naga iya gudunsa Dan yau nayi alkawalin kirta masa rashin mutumci Nima knocking din kofar akayi ya Mike ya nufo kofar cikin takunsa na kasaita da isa farin gilashin yamasa kyau cikin isa yake takunsa kana ganinsa kasan karkarfan Namijine tsayaiye ko kallo bata ishesaba hararasa tayi baima san tanayi ba tsaki taja" aikin banza kawai mai kyan Dan miciji yajita sairai amma ko kallonta baiba ya saka key ya bude kofar hamzane dauke da tire kayan breakfast " good morning Yallabai " morning hamza ykk?? " Alhmdllh doctor ya bashi hanya ya shigo yaje ya ajiye ya gaishe da zee baby yai kin amsawa tayi tabisa da harara har ya fice kofar ya rufe ya dawo ya zauna cup din tea ya dauka yanasha anutse mik'ewa tayi ta nufi gunsa Dan yunwa takeji " malam likita ni yunwa nakeji banci komaiba ganin bazai kalletaba yasa ta saka hannu ta dauki plate mai soyayen dankalin turawa da kwai da cinyar kaza asoye ta koma gun zamanta abayar jikinta tacire ta ajiye tayi zamanta da dogon wando da guntuwar rigarta gashinta ya sabka har gadon bayanta rabi ya rufe mata fuska anutse yakeci har ya gama hamdala yai ya Mike yaje toilet ya wanko bakinsa da hannusa danna wata yar na'ura yayi ba'afi muntuna biyar ba aka fara shigowa ganin Dr wata latijuwa ta fara shigowa acikin girmamawa zee baby ta gaisheta ita ya fara dubawa nabiyu ko namijine saurayi Wanda zuciyarsa dab take da bugawa sosai Dr Sardauna yai masa fada ya rubuta masa maguguna yace zai kwantar dashi har kwana biyu ta ukku ce da ta shigo wata zankadediyar budurwace asuma ke damunta Dr Sardauna na tsaka da dubata zee takeson mata rashin kunya babu gaira babu dalili ta fara zaginta ganin basu kulata ba ta iskosu tayi tsaye kansu fur ta hanashi yaba yarinyar kulawa saboda bayason surutu Dole ya dago ransa abace" ke matsa kiban guri jikinsa ta matso ta rumgumeshi ta fara kukan shagwaba " wlh Dr bazaka dubata ba danme zaka rika tabata nadamar kawota hospital yai amma da ya tuna zai kunsa mata bakin cikin da bazata iya mantashi ba wuyanta ya damko ya kifa mata Mari ya hankadata wani daki ya murza key yaci gaba da aikinsa saida ya duba mutum sama da ashirin tun tana ihu da buga kofa har tagaji ta bari sai karfe sha biyu ya samu ya huta su Daddy sunzo amma yace ya mata magani Allura bacci ta awa biyar yamata bazasu samu ganintaba Mahabeer sawunsa biyu Dr Sardauna yace sai yamma zata farka Dole ya hakura ya koma gun aiki, Dr Sardauna ya shiga duba marasa lafiyar dasuke kwance a asibitin duk da yasa an dubasu amma yabi su daya bayan daya yana dubasu cikin fara'a yake duba kowa yana kara musu kwarin gwiwa hakan nama marasa lafiyan dadi ba kadan ba ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ karfe daya da rabi ya fito daga masallaci yin sallah Office ya bude ya shiga ya dauki abayarta ya bude ya wurga mata " maza tashi kiyi sallah kafin watan cin ubanki ya kama yanaji ta rama k'asa k'asa yana ciza bakinsa ya jinjina kai fitowa tayi taje tayi Alwalla ta shimfida dadduma sai Allah ya isa take masa" kuma yanzu zanyi Addu' Allah ya hadaka da cutar dan kanoma ka kasa zaune ka kasa tsaye ko kallo bata isheshiba tsadaddan agogon hannusa ya kalla saura minti ashirin yashiga tiyata wacce itace ta hanashi cin uwar zee baby soyake sai ya fito bayan mintina goma akayi knocking din kofar ya bada izinin shigowa Dr Ruma ce ta shigo da sallama sai wani lankwasa take amma cikin taitayinta dan tasan halin Dr Sardauna " doctor mun gama shiryama komai lokaci yayi Dr Nabil yace na kiraka ka fara fuskarsa ahad'e yace " Ok bai sake maganaba ta juya zata tafi " kallon banza zee tama Ruma " ke bazawara wlh kunji dai kunya ke yanzu haka kike yawon tsakiyar maza idan ba salon iskanciba da tallaar jiki kalli wani breast dinki duk ya saki sai kace mai shayarwa koda yake bazawarce ai dukda hausarta bawai ras take yintaba amma Ruma ta fahimta idanu Dr Sardauna ya zaro kallonta ruma tayi dan batason raini " ke yarinya shiga taitaiyinki kowama dan iskane zan tataka ki anan " kut wa zaki taka ki taka uwarki dai shegiya mai kirar agwagwa gadan gadan Ruma ta nufo zee baby wacce take zaune ko motsi ba taiba dan ta shiryawa ruma yada zata kadata Dr Sardauna yace" Ruma jeki wlh batada hankaline maganine aka kawota batasan me take fadiba jin yada Dr yakirata anutse abunda bai taba mata ta tsaya ta juyo tana kallonsa fuskarta dauke da murmushi sai wani fari take da idanu" ok Dr babu damuwa tunda batada hankali amma da na nuna mata iyakarta ai bata rufe bakiba zee baby ta watsa mata mari ta makaleta sai yakushinta take da cizo duk inda tabi ta kare zee ta tare karfi Ruma tasa saboda girmansu ba dayaba zee siririya ce Ruma akoshe take babbar macace tana dab da murkusheta zata danne zee aikuwa tayi sauri ta janyo kafar Ruma sai ji kake dim Ruma ta fadi kasa wanwar samanta zee ta Haye idanu Dr Sardauna ya zaro waje ya kauda kansa dan Ruma kusan tsirara take siket din ya tatare mik'ewa yayi cikin sauri dan sai cizonta take itako sai jibgar zee baby takeyi babuji babu gani yazo ya dauke zee baby cak daga saman ruma sai wutsul wutsul take tana dukansa rumgumeta yayi gam ya matseta ya ruko hannnuta da take dukansa yana murzawa ahankali yana buga bayanta sai ashar take durawa Ruma ganshinta ya tatara mata da ya rufe mata fuska ya kalleta "wlh idan bakimun shiruba zaki sani tantiriya fitsarariya kawai. shiru tayi ta tura kanta kirjinsa tana gunguni ya kalli Ruma " dr yi hakuri jeki zanci ubanta dakyau wlh sai na rama miki ai na gayamiki mahukaciya ce mik'ewa tayi cike da kunya ta fice amma azahiri dukan da tama zee yafi wanda zee baby ta mata ita dauriya tayi Cike da mugunta ya yaketa daga tsaye ta fadi" Ashhhh Allah ya isa mugu ban yafeba bai mata maganaba dan bashida lokaci da harara ta bishi " wlh indai haka zakayi rawu ka hadu da wahala kwarton banza na mata ko ina kana yawo da mata kunji kunya kai dasu ransa yayi wani irin baci amma bai yi magana ba ya cire agogon hannusa da zobunan sa har biyu Wanda fadar tsadarsu bata lokacine ya ajiye ya dauki Rigar aiki yasaka yanaji tana masa tijara ya fice ya murza mata key daga waje yana Addu'ar Allah karya sa ta masa, wata bannar dakin tiyatar ya shiga, zee jin ya rufeta ta koma ta hau kujerasa ta zauna sai dube dube take taga abin barna tunawa tayi fah dama yana binta bashi kar yaje ya ilatata hakura tayi da barnar tayi zamanta dam tsoro fal zuciyarta don yanzu ma batasan nufinsa ba wayoyinsa ta shiga dubawa dukansu ya kashesu ajiyewa tayi, gilashin sa ta saka ta dauki rigarsa ta sanyi sai futinanan kamshi take rumgume rigar tay akirjinta tana shakar dadadan kamshinsa idanu ta lumshe nan bacci ya dauketa saman kujerasa dama ga gajiyar damben da tayi, karfe biyu da minti talatin da bakwai cif cif Dr Sardauna ya fito daga daga d'akin tiyata ya cire rigar yaba Dr Nabil yana goge zufa ya barsu da sauran aikin yana fitowa suka hadu da Mahabeer " Dr namu ya babyna?" my bro wlh yanzu na fito daga tiyata kuma yanzuma saura awa biyu ta farka " ok bari na koma bayan la'asar zan dawo dan Allah ka kulamun da ita kafasan amaryace murmushi Dr Sardauna yai " sai fa yaune za'a sa muku ranar har tazama Amarya Ok idan ta farka kafin ka dawo zan kulama da ita rumgumeshi Mahabeer yayi yana godiya ya sakeshi" na tafi Daddy yace yana kiranka akashe?" eh da zan shiga tiyata ne na kashesu ya fada yana nufar Office d'insa Mahabeer ya tafi, key ya saka yabude ya shiga ya rufo tana kwance saman kujerasa ta rufo fuskarta da rigarsa bacci take cikin nutsuwa haushine ya turnikeshi duk girman Office din tarasa gun kwanci sai kujerasa da yake zama toilet yashiga yajima sosai kafin ya fito yana murmushi mugunta ya nufi gunta kusanta yaje ya tsaya yana kallonta kirjinta duk awaje tunda ta fitar da abaya lokacin da zasuyi dambe da Ruma daga ita sai yar karmar riga pink colour da wando dogo komai nata awaje surata mai cike da kyawun kallo baki ya tabe k'asa yai da murya zainab yau zaki san kin shiga gonata saida na hadaki da girman Allah karki kuma yarda kishiga sabgata amma kika ki kin sa narasa abubuwa masu mahimmaci awayoyina kinso hadani da macan da nafiso aduniya kin ciramun Suit kala ukku Wanda nafi kauna amma ni zan barmiki dafi mai zafi shegiya mai ruwan karuwai dubi yada take shegiya mai ruwan yar tsana wlh sai nabarki da dafi mai zafi cikin zuciyarki daga yau zamuyi hannu Riga dake figigiya kawai ficiciya dake sai fitsara da fitina kusanta ya matso ya zauna ya janye rigarsa idanu ya zaro ganin gilashinsa ya cireshi rigarta da rabin kirjinta ke waje ya hannu ya gyara mata bakinsa yakai kusan kunneta ya kirata" zee baby Oya bude idanunki zan nuna miki banbancin fari da baki dayake bata nauyin bacci idan ba shaye shaye tayi ba idanunta ta bude ahankali jin ni'imataccen kamshinsa kusanta yasa ta dago idanu hudu sukayi dashi zabura tayi da sauri ta zauna gira ya daga mata yana murmushi " barka da warhaka tantiriya tambayoyi zanyi miki guda ukku daya bayan daya ki amsamun kafin ki amshi hukunci da zai zauna miki azuciya ya hanaki sukuni cikin tsiwa tace " to matsa na, sabkar maka daga kujeraka kokarin sauka take ya sanya tattausan hannuwansa duka biyu ya maidata ya zaunar buge masa hannu tayi mari ya zabga mata ya tsareta da shanyayun idanusa fuskarsa babu wasa" dan ubanki ni sa'ankine zaki rika bugemun hannu me zanji awanan busashan jikin naki Oya dago idanunki ki kalleni ya fada yana kai hannusa wuyanta yana shafawa ya riko hannuta guda yana murzawa cikin wani irin salo yar naji gashin jikina na mik'ewa wasu kwayoyi nake gani cikin fitunanun idanunsa ban gama dawowa daga tunani ba naji amon murasaki mai fitar da amon dadi yanace min" inaso ki amsamun tambaya ta farko kafin tabiyu da ta uku suzo daga nan sai hukunci da zai tarwatsa kwanyarki yaki fita azuciyarki meye dalilinki na fasamun wayoyi da ciciramun kayan jiki da farfasamun turarukana da maiyuka yada yake mun tambayoyin cikin nutsuwa tamkar mai mai mun rada yana shafar wuyana da fuskata da yake ga hannuna da yake murzawa naji jikina ya fara saki ga kasala ta sabko mun sanyi ya fara ratsani mafaka nake nema kamshinsa ya adabeni ga ya tsare ni da rikitatun idanunsa yace karna kuskura na dauke idanuna daga kallonsa abinda yafi rudar da ni Kenan sai lumshe idanu nake nayi kasa da kaina tsawa ya buga mun da karfin gaske saida hantar cikina ta kada na dago na kalleshi" dan ubanki Oya bani Amsa duk da naji tsoransa mutika ga yanayin da na shiga amma na dake na dauke idanunta daga kallonsa muryata ta fara canzawa nace" Dr Sardauna bari kaji dalili........... *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻13* ....na farko kaine ka zalumceni kamun dukan mutuwa har na suma shiyasa nama barna saboda bana yafiya idan an cuceni sai na Rama naba fada ina son kwace hannuna da yake murzawa duk gabobin jikina sun Saki kin sakina yai ya kara kusantoni niko sanyi nakeji sai lumshe idanu nakeyi murmushi mugunta yasaki" gud naji amsar farko sai tabiyu meyasa kika dauki wayar matata kika zageta uwa uba kika ce ni dan iskane bin mata nake meyasa kikaso ki rabamu meye dalilin ki Oya amsa?? ya fadi yana kamo k'uguna da hannu biyu yana murzawa cikin wani Dan iskan salo duk na rikice daket na tataro jarumta " kaga malam ni fa ba yar iska bace da zaka rika tabani baki ya bugemun da karfi" ni dan iskanne amma ke bakida matsayin da zanyi iskancin dake, Dan baki kai maceba Oya bani amsar tambayata meyasa kikeso Raba ni da sweet babyna kinsan irin son da nake mata kikaso rabamu jinayi raina yayi mugun baci bansan lokaci da na kaimasa duka akirjiba kai tsaye babu shaka nace" taci uwarta Dan kutumar ubanta ba baby ba dai yar tsana kuma ban saniba banida amsa idan kasheni ma zakayi to yi niyah? banza ya mata sanin bugu bayayi mata Dan fusrkarta tayi jajur saboda Marin da yarika gabramata baki ya ciza " gud to meyasa kike neman fada da mata idan kinga suna mu'amula dani meye dalilinki bani amsar dukansa na fara akirjinsa babu ko dar nace" banida amsa dan haka idan zaka kashenine to sai kasa niyah?? murmushin gefen baki yayi ya kamo fuskata bakinsa ya Dora akunnena yai magana k'asan makoshi cikin wata irin murya" ok bakida dalili amma idan kin ganni da mace kike haukacewa kirasa nutsuwarki har sai kinyi yada kikaga ta bar inda nake na lura Sam bakison ganina da wata mace kina sona ne ko me?? Ya fada yana sakin fuskata ya dagamun gira ya Kara rike k'ugunta Dan so yake yamata Alluran da za'ace tabbas mahaukaciyarce yasa mata kasala har tsawon wata biyu yaga iya shegenta da fitsara da rashin tsoro agigice na dago kaina na kalleshi raina abace " wa'iyazubillah wlh bana kaunarka gwara naga gawata da na soka Allah gwara na mutu bansan soba ko a akaddarata zan roki Allah Ubangiji kada ya doramun kaddara da zata hadani dakai da sunan soyayya wlh na tsaneka Dr Sardauna baka cikin irin mutanan Da zanso har nakoma ga Allah ni Zainab wlh nafi karfinka a soyayya wlh bazan taba somka ba kuma da kakecewa ni busasar macace babu abinso ajikina cikakun maza masu lfy irin su Ya Mahabeer su sun san cikakar mace bazasu fadi hakaba kai har yanzu bakasan macaba shiyasa kaje ka jajabo mai kirar Aladu mace ba fasali gindimdim wlh da nasoka gwara naso kare jikake tass ya sharara mata mari hudu ajere yana huci sakinta yayi ya Mike tsaye " nine kike hadawa da kare nine kika tsana haka Ashe kiyayar da kikemun takai haka nine kike gayawa magana mai daci haka matar da zan aurace kike kushewa haka nine ba Namiji ba Wallahi na fasa horon da zan muki na sauya Salo Alluran da yazo da niyar mata har kala ukku ya cirosa tanaga Allura hankalinta yayi kololuwar tashi amma ta dake yau ta dauki niyar duk abinda zaiyi saidai ya mata kuma taji dadin yada ransa ya baci yake tsuma kallonta yai yagane tsoron Allurane fal aranta murmushi yai cikin wani irin voice yace" ki ajiye hankalinki na fasa miki da naso na miki wata shegiyar Allura wace zaki kai tabonta har lahira dafinta na tare dake azuciyarki zaki daina duk wani iskanci amma yanzu zan samiki dafin da yafi wannan Allura watsar da Alluran yai yana kallonta "na rantse miki da Allah idan yau ayanzu baki furtamun kalmar soba ni badan halak bane duk da bana kaunarki kamar yada baki kaunata duk na gama ganoki haukan banza kike wlh sona ya miki mugu mugun kamu amma zaki fada da bakinki zan miki hukunci mai tsauri wanda zai zauna azuciyarki daram bazai taba fitaba zan Nuna miki ba kowane namiji ba zaki kalla ido da ido ki fada masa abunda kikaga dama ba kuma ya barki hararasa nayi cikin tsiwa nace" Allah ya fika me ka isa kamun na fada bana kaunarka sai me karya nayi me zan dakai wallahi yau duk azabar da zakamun saide kamun bazan taba cewa ina Sonka ba nida nake da kamar Mahabeer me zan dakai kai kuma wlh baka isa kasani na fadi abunda baya tsarin rayuwata ance ba'a sonka se me ta fadi tana murguda baki kai ya jinjina yana sakin murmushi tabbas yarinyar ta wuce tunaninsa amma zai Nuna mata shidin ya wuce ajinta da tunaninta zai nutsar da ita zai ladabtar da ita tunda yaga duka baya mata tamkar jaka take wayarsa ce ta dauki ringing screen din wayar ya kalla ganin wacece yasa ya dauka ya Kara akunne " ke tashimun banza tamasa ta kauda kanta zama yayi har jikinsu na goguwa da juna" hello sweet baby ykk? ya fada cikin cool voice ahankali ko me tace yai murmushi " zan biyu insha Allah tunda nazo ban zauna ba ne shiyasa ban kirakiba da Annoba aka hadoni murmushi yai eh wlh hauka take tuburan amin sweet babyna wlh Nima kina raina zan biyo na ganki love u too samun irinki azamani nan wlh sai antona ga nutsuwa ga hankali da sanin darajar Dan Adam wlh my sweet baby ina mugun sonki ko me tace oho yar dariya ya Saki ya tura hannuwansa cikin gashin kansa yana shafawa hira suke sosai cikin nishadi da maganar sana ranar auransu suke wacce za'ayi yau sai maganganu yake fada mata masu tsada zee baby ta tsora masa idanu yanda yayi masifar kyau komai NASA daban Suit din jikinsa yai masifar masa kyau ta fito masa da girmansa haka kawai taji hirasu ta isheta duk ranta babu dadi sai ajiyar zuciya take sabkewa ga kamshin turarensa ya adabeta da yada yake mata magana cikin wani salo haushi ya cikata sai tsaki take ja " aikin banza aikin hofi Allah natuba inda macan azo aganice ma amma mace ba tsari sai gaiyar baki da Jan idanu ko aka bai kawoba da ita ya jita ko. cigaba yayi da firasa cikin nishadi tayi iya hakurinta na ta jure ta kasa sai matsar kwalla take ahankali yada bazaijiba ta matsa kusansa ta Dora kanta bayansa ta lumshe idanu tana sabke ajiyar zuciya da Sauri Sauri yana jinta Bai kulataba saima Karo wasu kalamai masu tsada yai yana fadawa mashakurah har kiss yake sakar mata abunda ya Kara tunzura zee baby kenan jikinta ta janye ta tataro nutsuwarta tana so ta sabka amma ya matse gurin " malam gyara zan shiga toilet na fito ka kaini gida bai kulataba wayar ya tsinke ya ajiye saman table din ya mayar da ita ta zauna ya matseta idanu ya zuba mata murmushi ya Saki" kikace baki sona me yasaki kwalla aharzuke na dokesa akirji " son yaci durin uwarsa kan buro ubansa so din ba'a sonka na fadi me zan dakai ta fada ta rikice sai dukansa take tana kuka idanu ya zuba mata cike da mamaki me yamata na hauka haka shifa yariga ya gano yarinya mugun sonsa take amma tana cewa bata kaunarsa tsinto muryata yai tanacewa" ba'sonka me ka isa kayi daga yau bani ba kai kafita arayuwata kome zanyi ba ruwanka dani hankadeta yayi saida ta fado k'asa ta Mike ai kallon da taga ya watsa mata yasa tayi tsaye bata iso gunsaba hararasa tayi " mugu Allah ya isa ban yafeba damkota yai ya murde mata hannuwanta ta baya saida sukayi mugun Kara wani gigitaccen ihu tasaki Dan zafi juyo da ni yayi ya daukeni cak kamar baby yana murmushi kan kujera ya zauna dani yana shafar gashin kaina ya shiga gyaramun gashina" zee baby ya fada cikin wani yanayi yana sakarmun kiss awuyana Wanda saida gashin jikina ya Mike sanyi na fara kusantoni" zee baby bazaki amsaba?? " eh bazan amsaba ko Ana Dole ne saukeni ni ba yar iska baceba zaka wani daukeni ka rumgume dan salon iskanci to ni ba irin yan matan da kasaba kawowa bace ni inada mutumci" ni Dan iskanne wasa zamu buga yanzu zan banbance miki tsakanin fari da kuma baki ya fada yana kai bakinsan wuyana yana tsotsa ajiyar zuciya na sauke da gagawa bakinsa naji cikin kunnena yana min wani shegen kiss mai tsayawa arai zabura nayi ina dukansa amma ku ajikinsa harshansa ya zura ciki yana tsotsa zaginsa nake da yago amma abanza matseni yai gam wani irin yanayi nashiga jikina ya fara Saki layi lakwas kaina ya tallbo ya kirani k'asan makoshi " zee baby kalleni ya fada yana shafar k'asan marata zuwa cikina tuni jikina yayi mugun sanyi wani irin sanyi na ziyartata sai lumshe idanu nakeyi bakina yamun nauyi Dan wata irin shafa yakemin a marata da cikina kallonsa nayi na tataro jarumta ina hararasa wani sansanyan murmushi ya sarkamun Wanda ya ida zautar dani idanu na lumshe inajin wani mugun feeling face dinmu ya hade ya fito da harshensa yana lasar fuskata da sakar mun kiss ako ina na fuskata yana lasar yar barimar da da nasaka ta kasan lips DINA da kuma ta hanncina hannusa dayan yana kwankwalamun kunne ya Dora hannusa saman lips d'ina yana shafawa ya turamun yatsarsa bakina arashin sani na fara lasa ina tsotsa murmushi yai ya had'e face dinmu cikin wata irin murya yace" gud zee baby bude idanuki ki kalleni inason musha bakin junanmu ido cikin ido saboda kiyayya amma idan baki kalleniba to kina sona da Sauri na bude idanuna na cire yatsarsa abakina cikin Dan kuzarina da ya ragemun na kalleshi muryata asarke nace" malam bakina kwalelenka ni ba yar iska baceba " eh nasani ai so nake na gane irin kiyayar da kikemun inda kin yarda bakya kaunata to musha bakin junanmu ido cikin ido mutikar kika lumshe kin fada soyayya kinzama sorry azafafe na dokesa akirjinsa" eh naji din ni ba lusar mace bace musha bakin junan na yarda wlh kaine zaka fadi Oya da fatan bakin naka babu wari" bai saurare niba ya tallabo kaina muna kallon kwayar idanun junanmu ya Dora bakinsa anawa ya fara tsotsa wani irin laushi da santsi yaji da wani gardi mai masifar dadi itama laushi da wani mugun zaki taji acikin nutsuwa yake tsotsar bakinta itama anutse take tsotsarsa harshen juna suka kamo atare suna tsotsa idanunsu manne suna kallon junansu wani irin kissing sukewa junsu na fitar hankali still idanusu har yanzu manne sun kasa daukewa Dan gudun karsu fadi agasar musayar yawu suka fara kowa na shan miyau din Dan uwansa hannuta ta tura gashin kansa tana shafawa shiko hannusa ya tura cikin rigarta ya shafo kirjinta Wanda saura kadan ya zauce ahankali ya fara murza breast dinta ya kama kan nipple dinta yana lailayawa jikinsa ta shige ta lumshe idanuta tanama bakinsa wani irin tsotsa hawaye na kwaranya daga idanuta yawunsa takema wani irin sha dan dadin bakinsa takeji fiye da koma k'asanta tuni tayi jagab ta jige shiko har yanzu kallonta yake yana tsotsar bakinta ba da wasaba dan wani mugun dadin yawunta yakeji duk yabi ya shanye mata yawun baki yawun da takesha taji babu sun tsutse miyau din junansu idanu ta bude har yanzu kallonta yake bakinta ta cire anashi dan dadin yada, yake murza breast dinta ya kai mata kololuwar dadi Mika take kurum cikin wani irin shauki tace" My Sweet Sardauna nah bani miyau nasha please ta fada suna kallon juna ta shagwab'e masa tana wani babankarewa ta kwakwab'e fuska zatayi kuka dan wata irin mulmula yakewa kan nipple dinta" please my love bani miyau nasha" Ok zee Oya amshi kisha ya tallabo kanta da hannusa guda still hannusa daya na murza kan nipple dinta ya had'e bakinsu suna wani irin musayar yawu sosai suke tsotsar harshan junansu miyau ya taro mata yana juye mata tanasha anutse lumshe idanu ta fara ya mata nuni zata fa fadi agasar idan ta rufe idanu shagwabewa tayi tana hadiye yawunsa tana tsotsar bakinsa har ta lumshe idanuta ta tallabo kansa da kyau saida ya bari ta shanye yawun da ya taramata ya cire bakinsa anata da Sauri ta tallabo kansa tana hawaye" my sweet Dr nah bakinka dadi miyau dinka bai isheniba ta fada tana hade bakinsu tana tsotsar lips dinsa cikin wani irin yanayi hannuwansa biyu yasa yajanye mata rigarta kirjinta dam acike boobs dinta manya manya jajur atsaye ga wani irin kan nipple masu tsini hannuwansa suka biyu ya Dora yana murzasu still suna tsotsar bakin junansu sai zugar miyau din junansu suke wata irin shafa Dr Sardauna ya farama zee baby da wani irin Dan iskan salo ya fara mata da nonuwanta Wanda batasan lokacin da ta Saki bakinsa ba tana ihu da sambatu kallon kirjinta yayi saida yakusa zaucewa cikeda mamaki yake kallon nonuwanata ya rika mamakin yanzu wannan figigiyar yarinyar Takeda albarkatun kirji haka manya jajur dasu cur atsaye tundazu dayake matsawa bai luraba da irin girmansu da kyansu sai da ya kallesu duk ya rikice yasaka hannuwasa biyu yana murzawa yana nishi ya lumshe idanu tunda baitaba ganin kirjin mace abudewa daniyar wani Abu sai Wanda yakema tiyata suko wannan basu dubin wani abun mutum aikinsa yake domun Allah amma yanzu dayaga wannan ya kara jin son mashakurah dan yasan zata zarta zee baby da manyan breast saboda Allah yamasa son breast ko mashakurah ganinsa na farko da ita yada yaga girman breast dinta cikin Riga yasan awaje zasufi haka shiyasa nan take yaji yana sonta har suka kulla soyayya bakinsa ya Dora saman nonota daya ya fara tsotsa yana murza dayan hannusa daya cikin ramin cibinta yana kwankwalawa idanusa alumshe sai nishi yake gaba daya tarasa duniyar da take fashewa tayi da kuka tana shafarsa ta ko ina sai mika take sai ruwa ke bulbulowa daga k'asanta wani irin mahaukacin romance Dr Sardauna yakema zee baby sai kuka take cikin wani yanayi gaba daya jinta take bata duniya wata shegiya tsotsa yakema breast dinta da murzawa cikin nutsuwa da shafar marata da Ramin cibinta amma ko da wasa bai taba kasantaba dan yasan idan yaje gun bazai iya control din kansaba yanzuma breast dinta sun dimautashi ta mazace yakeyi yana sarafata sai mika take cikin shashekar kukan fitar haiyaci tace" Ashhhh uhumm washhh wayyo dadi waishhhh my Sweet darling my one love My sardauna nah zan... mu...tu... waiyo my Dr nah kayi arayuwa wlh my love Sardauna my gwarzon Namiji wata irin tsotsa ya ma nonota taji wani irin dadi da kaikayi zuwat ta Mike tana ririkeshi kissing din kunnesa ta fara ta kasa barin kukan" My Love Sardauna I love you more wlh bazan iya rayuwa babu kaiba wayyo gwarzon namiji my Sweet Sardauna nah wlh duk wace tayi kokarin shiga tsakanimun Allah sai na kasheta ta fadi tana shashekar kukan dadi Dan sai Kara rikitata yakeyi nonuwanta sai kumburowa suke sakin breast din yayi ya Dora bakinsa Ramin cibinta yana tsotsa ai Kara zaucewa tayi tana sambatu " My one love kabari zan zauce ilove u My Namijin duniya wlh irin ka nakeso Allah ni kaikade zaka iya dani My Faisal kayi A rayuwa Mijina ka barimana shikansa yada take wasansan ba karamun jarumta yayiba wajan yin shiru da bakinsa tafa haukace masa yau sai fardar tana sonsa take hannusa ta dore saman kirjinta" my sweet darling murzamun kaikayi sukemun please My Dr nah wlh duk duniya zanyi rantsewa babu gwarzon namiji irinka My Mijina Sardauna ilove u kansa ya dago ya kalleta duk tafice haiyacinta murmushi ya saki dan bazai yada ya kara matsa mata nono ba ingijeta yayi daga jikinsa ta fadi k'asa amma bata haiyacinta idanuta ta lumshe tana matsa kafafunta tana wani irin kuka da Mika dan tazo kololuwa ya bushe da dariya yana tafa hannu "Gud Zainab duk cikin kiyayata ne, nasha irin wannan kalaman Alhmdllh na haihu tunda na cika Alkawali amma ke kin kasa, cikawa kusanta ya duko ya damki gashin kanta cikin rada yace "Alhmdllh yanzu nidake waye gaba to inaso kisani duk abinda nayi dake banji komaiba na biye mikine don nasetaki naga karshan iskan cinki da rashin kunya da fitsara dan haka ina mai rokonki don girman Allah karki sake shiga rayuwata babuni babu ke kowa yayi rayuwasa, insha Allahu ni bazan sake shiga duk abinda zakiyiba ga bro Mahabeer yau akesa auranku dan haka duk abinda zakiyi shine zai hukuntaki nauyinki na samansa ba niba babuni babu ke bayan auranku idan kin shiryu zamuyi zumunci amma ayanzu karki kuskura ko da, sunan wasa, ki shiga, cikin rayuwata, ki kiyaye Ma'assalam ni dake ya saki gashin kanta ya Mike bakina kawai nake cizawa bakin ciki ya isheni ga nono na suna bukatar tsotsa amma bakin cikin da nake ciki yafi na shawar yawa toilet ya nufa cike da takun jarumta jin ya shiga toilet yasa, na Mike zaune na fashe da kuka da nadama mara anfani dan nasan ya gama dani jinake gwara ma na mutu na huta kuka nake sosai na Mike Nasaka, rigata, har yanzu boobs DINA basu dawo daidai ba kaikaiyin bala'i sukeyi tunda an fara sosawa, aka bari gashin kaina na tatara na daure ina maijin tsanar kaina kuka nake sosai dan nasan yanzu banida wani bakin magana tunda har yace na fadama masa kalmar so arashin sani Wanda nasan shairrin shedan ne ni bana sonsa fitowa yai bai ko kalli inda nakeba toilet din na shiga na hada ruwan gumi na cire kayana nayi wankan tsarki Abayar nasaka banda wando har karamar rigar ban mayar jikinaba ana toilet na barsu dan idan naje gida dasu me zance na fito kunyar duniya, ta isheni yazama Dole yau na nemo kwayoyi nasha Wanda zasu gusarmun da hankali zaune yake kan kujera sai juyi yake yana waya kallo daya na masa, na dauke kaina na koma inda na zauna da farko na, sada kaina k'asa ina wasa da yatsotsin hannuwana muryasa danake jiyowa cikin wani amon dadi duk ta dameni kalamai masu tsada yake fada mata itama ina jiyota sai dariya takeyi tana maida masa tunda na sada kaina ban dagoba kasala ta dameni ga zazzabi ya rufeni sai rawar sanyi nakeyi knocking kofar akayi sallama sukayi ya tsinke wayar ya Mike ya nufo kofar ko kallon inda take baiba kaina na dago Da, naji wucewarsa na bishi da kallo Jarumtarsa, sam bata raguwa sai karuwa takunsa ya fita daban gawani irin aji da yakeda shi ga miskinlanci tafiyarsa, ta daukan hankalice uwa uba iya mahaukacin love na fitar hankali ya iya sarafa mace babu karya kaina na dauke daga kallonsa a k'asa makoshi na furta " wlh natsane ka Allah ya isa da zalina da kaci yau bazan yafema ba karaf akunnesa, murmushi ya, saki ya murza, key ya, bude kofar, Mahabeer ne " Dr namu wlh na kasa, hakurin ayi sallah naga, lokaci ya gabato nayi anan ina gun aikin banida, nutsuwa murmushi Dr Sardauna ya saki " ok shigo ta farka, hanya ya bashi ya shigo ina ganin Mahabeer na Mike jikina babu kwara na nufo gunsa da dan gudu dan banida kuzari ko guda " my zee babyna bi asannu jikinki babu kwarine jibi zaki fadi da sauri shima ya nufota dan yaga batada kuzari neman faduwa take, wucesu yayi ya nufi toilet ya dauro Alwalla dan anfara kiran sallah la'asar hannuwansa ya ware mata ta iso da sassarfa ta fada kirjinsa ta fashe da kuka, rumgumeta yayi yaji jikinta zafi gum " subhanallah my zeena menene yi shiru bari kukan karki tayarmun da hankali kinji? kuma jikinki zafi nashiga uku zazzabine koma zee Dr Please zo dubamun ita" Ya Mahabeer kaini gida nasha magani zai sauka zuwa jimawa da kallo ya bisu ya tab'e baki yana murmushi" my babyna aduba ki ko?? kuka ta saka masa, tana kara rumgumesa cikin sanyin da tayi amma fada fada tace nacema nasha magani " Ok zeena yi shiru mutafiyarmu ko? kai ta daga masa janyeta yai daga jikinsa hannuta ya kama yama Dr Sardauna sallama suka nufi kofar fita............. *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻14* ....yana rike da hannuta har kofar key ajiki Mahabeer yayi yai ya bude kofar bata buduba Dr Sardauna ya ISO yana murmushi waya manne akunnesa shida Daddy suke wagana kan anjima za'akai kudin auransa gidansu mashakurah sallama sukayi ya cire wayar akunnesa" kai bro bata buduba ko ya fada yana dora hannusa saman kofar zee baiwar Allah tana labe bayan Mahabeer tana rike da hannusa ko da wasa bata yada ta kalli Dr taba ita ta matsuma subar hospital din kofar Sardauna ya bude yana dariya Mahabeer yai masa dukan wasa sukasa dariya Jan zee baby yai suka fice Dr Sardauna ya rufo kofar zashi masallaci mota suka nufa yana rike da ita gaban mota ya zaunar da ita " zeena bari nayi sallah kiyi kwanciyarki amota, har nadawo kinji" to Ya Mahabeer sai kadawo murmushi ya sakar mata ya rufota daga waje ya tafi masallaci kwanci tayi ta lumshe idanuta zazzabin na taunar kashinta ajiyar zuciya ta sabke Dr Sardauna kawai take gani cikin idanuta namata gizo da irin yada ya rika bata yawunsa mai masifar dadi tana hadiyewa, gashin jikinta ya fara mik'ewa, sai lumshe idanu takeyi tana nishi jitake kamar yanzune yake tsotsar breast dinta da bakinta da murzata sai kafafu take matsewa breast dinta sun minmike sun kumburo sai kaikayi suke mata batasan a yanayin da take cikiba ta fice ahaiyacinta Sardauna kawai take gani a idanunta shigowar Mahabeer taji cikin motar ya zauna dago ta yayi zaune " zee babyna menene kike nishi kina Minmik'ewa zazzabine? da sauri na tataro nutsuwata na kalleshi ina murmushi " Akhuyana zazzabine yake damuna zan warke na fada ina rumgumeshi " sannu babyna ga idanunki nan sunyi jajur kaina na dora kafadarsa " zan warke motar yama key muka bar hospital din tafe muke muna hiramu ta soyayya na saki jikina dan naga ya damu da zazzabin ganin na sake ina hira hankalinsa ya kwanta yana driving a nutse har muka ISO gida honr yayi mai gadi ya wangame Mana get yai parking din motar a habar gidan tunda fita zaiyi dagoni yayi " zeena ina sonki sosai wlh jinake zan iya mutuwa saboda ke? ya fada yana sakar mun kiss agoshina fuskarsa na rike ina kallon kwayar idanunsa ina hawaye" my heart wlh ina sonka nima zan iya mutuwa saboda so mai zafi i love u yayana ina sonka Dole ma nasoka ka kusa zama mijina zan rayu dakai har karshan rayuwata nakai karshan maganar na kece da kuka rumgumeni yayi " haba my sweet babyna wannan sunan dake ya dace kuma na maidosa kanki yi hakuri bari kuka nasani kina sona zamuyi rayuwa mai dadi kinji matata? kaina na daga masa lallabani yayi tayi saida na sami nutsuwa yana tsokanata ina kyakyata dariya hankalinsa ya kwanta ya janyeni muka fito ya rufe mutar yana rike da hannuna har parlo da sallama muka shigo ghaisha na zaune ita da su Aunty amarya da gudu Nisha ta Mike ta rumgume zee baby dariya sukayi atare" my zee imiss u naso zuwa dubaki tsoron Dr ya hanani zuwa kinga dukan dayamun jiya dariya Mahabeer ya musu gun kujeru suka nufa suna rike da hannu juna gurin ghaisha zee ta nufa a cinyarta ta kwanta Aunty amarya tace" sannu mom ya jiki banza ta mata ghaisha ta rumgumeta " momy sannu jikinki akwai gumi tashi muje kiyi wanka ki canza kaya kisha magani " ummina ta kira tana shigewa jikinta " na'am baby sannu kinji ta fada mata tana daure mata gashinta Hafeeza tazo kusanta " sister ya jikinki? " nayi sauki Nisha ta kama hannuta " my dear tashi muje kiyi wanka mik'ewa tayi Mahabeer yace" zainab na koma kisha magani kinji? " to my heart zansha ta fadi tana sakar masa murmushi mayar mata yai ya tafi ghaisha tacema Aunty amarya" yaran babu ko yar kunya dariya sukayi suka nufi bedroom har Hafeeza Nisha ce ta hadamata ruwan gumi ta shiga tayi wanka saida tashiga ruwan gumi ta jima saboda k'asanta sai motsi yake mata ajige dama tabaro asibitin dan saida ta sake wanka tsarki tana jama Dr Sardauna Allah ya isa tayi Alkwalin fita daga sabgarsa zata nuna masa ita fa bata sonsa kamar yada yake tunani insha Allah tayi niyar duk abinda zai hadasu zata gujeshi daure da towel ta fito tana goge jikinta wardrobe ta bude ta ciro Abaya tasaka ta hau kan dadduma tayar da sallah la'asar tana rokon Allah ya saka mata akan tozarcin da Dr Sardauna ya mata yacire mata yanayin da ta shiga dan ko idanu ta rufe bata ganin kowa sai Dr Sardauna na sakar mata murmushi yana waremata hannuwansa tazo gareshi tana gamawa ta Mike akwatinanta ta nufa ta ciro wasu Riga da siket yan kanti irin nasu na saudiya milk colour ta saka sun mata cif cif tayi kyau sosai gashinta ta busar ta shafa masa maiyuka masu kamshi ta daureshi da ribbons ta fesa turare rumgumeta taji anyi ta juyo " my Nisha zaki karyani " wlh kyau kikamun kinko ganki muje kici abunci kisha magani khalisat ce ta shigo". my zee ya jikinki? " da sauki my khalisat parlo suka fito Nisha ce ta hada mata abunci taci tasha magani nan parlo ta bingire jikin Nisha sai barci itako na shafa mata kanta ghaisha ce ta fito" Aisha ya akayi kika bari tayi baccin yamma? " ghaisha batajin dadin jikinta anjima zan tashe dariya tamusu ta shiga aikinta Nisha da Hafeeza da khalisat suna hira sama sama ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ misalin karfe biyar da rabi unguwar malali gidansu mashakurah masha Allah cike da yan uwa harabar gidan cike da mutane su Daddy na hango dasu kawu Saminu su Nuhu da mai ran karfe da jama'arsu dai masha Allah tamkar yaune za'a daura auran su samu karamawa sosai sun nemi aure anbasu antsayar da maga har Sadaki saida suka biya nera dubu dari dan mahaifinta yace bayason sadaki dawa Dr cewa yayi subada dubu dari biyar amma mahaifin mashakurah bai amsaba hakan ya karamusu kima idanunsu Daddy Kawu Saminu ya nemi asa ranar biki ansa da sunce wata ukku Daddy yace suyi hakuri asa wata biyu mai zuwa saboda su biyune kuma yafi son wancan bikin ayi da wuri haka aka watse cikin farin cikin da annishuwa su mashakurah ne da kawayanta ad'aki sai sai murna take tarasa inda zata ajiye ranta haulat tace " gaskiya kawata kin mora miji ni wlh naso a daura ma tun kafin kije ya mora ki huta da ciwon cikin dukan wasa mashakurah ta kai mata dariya sauran kawayansu sukayi " kinga haulat banason iya shege nifa Dr na ba jarababe bane dan wlh ba ruwansa love sai na shige zamu kwasa ehe dariya sukayi wayarta ta dauki ringing da sauri ta daga ta kara kunne" hello my Dr angona" iye yau kinyi baki sweet babyna sun tafi nazo na ganki? "eh sun tafi kayi sauri kazo zuciyata ta buga" ok sai nazo kicewa zuciyarki karma ta fara mijinki na tafe dariya tayi" to sai kazo autan maza murmushi yai ya tsinke Kiran Laila tace" wai kuna zuba love ba karya ji muryashi zazaka" ke banson haka wlh zamu bata dake dariya suka mata hirasu sukaci GABA dayi,, can gidama sun hadu antsayar da saka ranar auran " Mahabeer da zee baby kawu saminu shine waliyin Mahabeer Daddy waliyin ze baby anbiya Sadaki suma nera dubu dari biyu da hamsin Daddy da yace kudin sunyi yawa shi yarsa ba sayar da ita zaiba Albarkar aure sukeso da zaman lafiya kawu yace basuyi yawaba ba ajiye mahaifiyar yarinyar tazo ta gani an tsayar da ranar aure wata biyu cif masu zuwa parlon cike da yan uwa sai rabon goro akeyi tunda har da makota latijawa da matasa maryama ce matar Nuhu yayansu Dr Sardauna ta tashi zee baby " kishiya tashi mijina da nakeji yau kin amshemun ko Nisha tayi dariya" kai Auntymu Hauwa tace" Maryama zamu bata fah Amarya na bacci ki tashe duk da dai baccin yamma babu kyau mik'ewa tayi taje ta wanko fuskarta ta dawo " Auntymu kika tasheni ko zainab tace" takwara amarya wlh kinyi kyau abunki kinji matar yayamu " zainab nifa bana yinki dariya suka mata hafeeza tace " ai ni kina yina ko? " eh ko dan kirikamun wanke wanke agidana hajiya murjanatu matar kawu Saminu tazo ta rumgumeta " kai momy irin rashin ta ido haka kunya taji ta boye fuskarta Daddah tace" wlh kun fiye takura yarinya tana son abunta ba Dole ta nunaba mik'ewa tayi ta koma gun Daddah tana dariya ta rumgumeta tana mata kiss" yauwa kakata fada musu yau gunki ma zan kwana dariya suka musu abun wlh gwanin burgewa Family akwai hadin kai sosai kowa farin cikin auran yakeyi Mahabeer tunda yaji labari dadi ya hanashi zama sai zirganiya yake Sai bayan sallah isha'i Dr Sardauna yasamu daman barin hospital dan yau marasa lafiya gareshi sosai Wanda Dole shine sai dubasu gashi agajiye yake driving yake cikin nutsuwa yana waya dedai lokacin ya ISO kofar gidansu mashakurah " sweet babyna yi sauri ki fito mugaisa na karasa gida kitt ya kashe Kiran yana jiran fitowarta anutse take tafiya ta had'e cikin wani uban less Jane mai ratsin baki ta yane kanta da dan kwalin less din idanu ya zuba mata " wow masha Allah inason kosasar mace wacce zata iya dani babyna kina burgeni zanji yada nakeso Gilles din motar ta kwankwasa bude mata yayi ta shigo da sallama " my Dr? saida ya dauki Dan lokaci kafin yayi magana sanin halinsa yasa tayi shiru" my sweet baby irin wannan wanka lalle amarya kike ina gorona? dariya tayi " zan baka ba yanzu ba " ok yayi kyau ykk? " ina lfy Dr ta fadi tana jingina kanta kafadarsa" Dr " na'am matar dr ya akayi? dariya tayi" babu komai wlh kyau kamun sosai mama saida ya dauki lkc can k'asan makoshi yace" kema kinyi kyau babyna fuskarta ya kamo ya tsora mata mayatattun idanunsa masu dafi lumshe idanuta tayi dan bata iya kallonsa kiss ya mata agoshi " ilove u my sweet wlh ina sonki Oya shiga gida nasamu naje na huta jikinta duk ya saki ta kalleshi" My Dr ilove u inamaka so na hakika cikin kunya ta sumbaci kumatunsa ta bude motar ta shige gida da gudu murmushi ya saki yaja motarsa ya tafi yana driving cikin nutsuwa ransa fari kall Dan a farin cikin yake, yana zuwa gida wanka yayi ya saka 3quarter da Riga mai karamun hannu ya fesa turare ya fito ya nufi part d'insu Daddy sunanan sai hira ake Mahabeer sai washe baki akeyi zee baby na jikin ghaisha tayi lamo jikinta duk asake batada kuzari batasan meke damunta ba sallama yayi suka amsa Mahabeer yace"ango ina gorona? " kujifa bro kaima bani goro tukun dariya Daddy yamusu gun Daddy ya nufa ya rumgumeshi " Daddy imiss u " me too likita ango barka ko ankusa girma ghaisha tace Faisal ni bandani ko " sai lokacin ta dago ahankali ta zuba masa idanu yayi mugun kyau tamkar kasace shi kamshinsa na shigarta kasalarta ta karu idanu ta lumshe ta Kara shigewa jikin ghaisha ta boye kanta lokacin ya dago ya kalli ghaisha " mamana yi hakuri nayi missing dinki wlh ya gida ashagwabe yace ghaishana yunwa tun safe rabona da abunci yada yake magana yasaka zee baby wani mugun yanayi sai k'ankame ghaisha take tanajin wani irin Feeling ajikinta sai ajiyar zuciya take sabkewa idanuta lumshe Dr Sardauna take gani kawai shiko tun kallon farko da ya mata ya watsar ya kauda kansa ganin bata kallonsa murmushin mugunta yasaki Dan ya harbota" to tashi muje kaci abunci mik'ewa yayi ya nufi kan dining " momy tashi naba yayanki abunci jikina na janye na zauna ina murmurshi karfin hali Dan har ga Allah bansan meke damu naba gashi banida kwaya bare nasha Dan nafi tunanin itace ke tambayata daddy yace" momy lfy ki kuwa? dariya nayi nataso na dado kusansa" wlh lfy Lou Ammin natafi part d'insu Daddah na kwana yaya Mahabeer muje ka rakani" to momy sai da safe ko kai na daga Dan nafi shawar nabar parlon tashi yayi muka tafiyarmu part d'insu Daddah suna hirasu da mai ran karfe da Nisha Dan tun magarib ta biyota da sallma muka shigo Nisha ta tareni muka zauna" my dear Ana zaki kwana ni Ana zan kwana kusan tsoho mai ran karfe na koma" angona ya dai dariya yayi" nifa ga angon kina na biye dake Daddah tace" kinci sa'a da ya amsa fashe maki kai zanyi dariya sukayi Mahabeer yace" haba Daddarmu matar tawa kusan mahabeer na koma ina zuba masa sangarta suko sai dariya sukeyi munjima sosai muna hira sai karfe goma Mahabeer ya tafi har kuka nake masa na shagwaba ya lallabani Dole saida ya kaini dakin Daddah gado mai rumfa na kwanta yana lallabata har bacci ya ya daukeni ya tafi yana mamakin yay zee ta kwanta shadayan dare Nisha ce tazo ta kwanta tana waya da saurayinta ganin abunda zee baby takene yasa take tashinta itako cikin wani yanayi na mafarkin Dr Sardauna sai mika take tana shasheka abun yaba Nisha tsoro tunaninta Aljanunta ne suka motsa girgizata ta fara firgigit ta farka zufa ta wanke mata fuska cikinta taji ya murda wani irin ciwon cikine ya tokareta kuka ta Saki ta rumgume Nisha" wayyo my dear cikina ciwo ta fada jikinta na kirrrma zufa na keto mata Nisha duk ta rude ta shiga kiran Daddah sai gata da gudu " kai lafiya? " Daddah cikinta "subhanallah bari kirawo likitan gidan Aisha maza je kirasa " wlh tsoransa nakeyi da gudu Daddah ta fita abin tausa tsohuwa sai gudu takeyi Dan Allah yana gani taxi son zee duk cikin jikokinta kamar yanda tafi son mahaifinta ta nufi part dinsu Sardauna lokacin yana kwance yasha magani bacci ya daukesa kenan Mahabeer ya buga masa kofa cikin bacci yaji ya Mike yana tsaki ya sabko yana nufi kofar ya bude" bro lafiya? " Dr Dan Allah yi hakuri zeena zaka dubamun ba lafiya face ya had'e" saboda Allah ku kaita hospital Nima ba lafiyarce daniba amma aka tasoni Daddah tace Faisal" kaci gidanku Allah zan kirawo Abdulmutallab yanzu yacima mutumci komawa yayi ransa abace ya cire kayan baccin ya saka 3quoter da shart Mara's hannu ya fito fuskarsa ahad'e Mahabeer yace " hakama mun gode suka nufi part din Daddah lokacin ta fara ficewa haiyacinta batasan waya yake kantaba har amai tayi yanaga yada tayi ya kalli Mahabeer " daukarta muje hospital ya fadi yana fita cikin rawar jiki ya dauketa suka fito Dr Sardauna yaje ya shiga mota yana jiransu, yana zuwa gidan baya ya zauna da ita daket take fitar da numfashi saboda ta wahala motar yaja suka bar gidan sai tsaki yake gudu yayi sosai lokaci kalilin ya isa asibitin mahabeer ya dauketa Dr ya Nuna masa room din da zai sata ya kwantar da ita ya fito Dr Sardauna ya shiga sai hararata yake yaja tsaki " tunda kika zo ban hutaba jababbiya kawai temakon gagawa ya fara bata don numfashinta ya dawo normal saida numfashinta ya dawo daide ya shiga gwaje gwaje idanu ya zaro can k'asa yace "amma wlh anyi jarababiyar yarinya anan Allah ya kyauta wlh kin hadu da walaha irin wanan jaraba haka sa'arki daya zakiyi aure nan kusa wlh daket bro idan zai iya dake tsaki yaja taje ya hado Allurai guda biyu itakam har yanzu bata dawo daidai ba zama yayi bakin gadon kayan dazu jikinta Dan haka ta kwanta Sam batada nutsuwar da zata saka kayan bacci tunda suma ba wani yauni bane dasu sai yanzuma ya karemata kallo yarinyar kyakyawace ajin karshe komai nata mai kyaune fatarta bata farin larabawa saidai kallo daya zaka mata kasan balarabiya ce mamakin tsantsar kamarsu yake da ita baki ya tabe " mace duk jiki atille Dan duniyanci wai harda tillar cibi ya fada yana janye rigarta ya shafi cikinta da gurin tillar cibin da yar tsakiya tsaki yaja jikinki yafiye laushi da santsi saikace jaririya ya fadi yana shafar wuyanta da k'asan labbanta nanma tulace sai ta hanci da kunne yar Daba kawai mace ko ina ado ne missst a hannu ya surkuna mata allura saida ta zabura ta rukumkumeshi Dan jinta Mahabeer ne Dan bata wani haiyacinta sosai tabi ta dabaibayeshi gashi ruwan allura bai gama shigaba gudun kar ya jimata ciwo yasa ya rumgumota sosai cikin nutsuwa ya Dora bakinsa a kunneta yayi magana da murya mahabeer"my zee mahabeer ne tsaya karki jimu ya kusa gamawa kuka ta saka masa" wayyo yaya Mahabeer ka bari banason allura please ta fada tana shigewa jikinsa ta cusa kanta kirjinsa har yanzu bakinsa akunneta " OK yi hakuri bari azage ya fada yana sakar mata kiss wani irin yam taji kiss din kamar irin na Dr Sardauna ne ta tsinci kanta da yin shiru tayi lamo jikinsa tana Kara kankameshi tana sabke ajiyar zuciya yaya Mahabeer ina sonka da wannan yanayin naka kaci gaba da kasancewa ahaka zamu zauna inuwa daya ganin bata ganeshiba ya tabe baki kanta ya shafa ya Kara mata kiss akunne " yaya mahabeer I love u ta fadi tana Kara rikeshi gam ahaka ya mata allura biyu ta tafi wata duniya ta shauki tako rike karamar yatsarsa abakinta tana tsotsa yana gamawa bacci na daukanta tana manne jikinsa yatsarsa abakinta tana tsotsa baki ya tabe " wlh nayi farin cikin da kikeson Dan uwana dama irinku sai na gida wannan fitsara taki wane na waje zai aura janyeta ya fara ya Mike ta rikeshi gam tana turo baki ta shagwab'e zatayi kuka kuma bacci takeyi hannuta ta sakalo wuyansa ta had'e face d'insu suna shaker numfashin juna janyeta yayi idanu ya zuba mata kirjinta da yayi dam dam acikie ya cika karamar rigarta sai sama da k'asa yake saboda yada take fitar da numfashi da Sauri Sauri mayatattun idanunsa ya lumshe yana busar da iskar bakinsa mai zafi ya bude idanunsa yana kallon yada ta kwakwab'e fuska tana magana ahankali bakinta na motasawa rumgumeta yayi ya tallabo kanta kunnesa yakai bakinta" ni wlh banason wannan abun fah ni sai ka goyani wayyo kagani zai tabani ko ka hanashi ni kai nakeso kaji ta fadi ashagwabe tana Kara shiga jikinsa dagowa yayi ya kalleta baisan ya akayi murmushi ya subcemasa kan fuskarsa janyeta yayi daga jikinsa ya kwantar da ita zata rukoshi ya goce ya Mike da sauri " tab wlh bro ka hadu da aiki ya fada yana kunna sigari yana bata wuta ya nufi kofar fita sai wata shegiyar tafiya yake yana daga kai yana fesar da hayakin tabar yana bude kofar Mahabeer ya taresa" Dr namu ya jikin matata bushewa yayi da dariya yana nunashi da yatsa sororo Mahabeer yabishi da kallo " bro muje ka dauki abar ka mutafi gida wlh barci nakeji sosai "wai dry me kakene kaifa matsala gareka" yi hakuri matarka shirme gareta wlh duk bamu shiri saida tasani dariya sai kiranka take amafarki wai komema tace oho dadi mahabeer yaji " amma Sardauna Dadday ba ya hanaka shan sigari ba " na hanu ina mota daukota mutafi ya fice yanufi harabar asibiti mota ya bude ya shiga yana jiransu ya kunna kida wakar don jazzy cikin wakar adaobi yana mugun son wakar sigarinsa yake busawa yana kada kai mahabeer ya bude motar ya kwantar da ita yashiga ya rufo Dr Sardauna yaja yazo bakin get aka budemusu get ya fice aguje tukinsa yake anutse " Dr karage karan yayi yawa karta tashi? " to ikon Allah to bro bari na rage ragewa yayi dariya mahabeer yayi suna hirasu har sukazo gida Dr na parking ya fito Dan bacci yakeji sosai Mahabeer part dinsu ghaisha ya yaje ya kwantar da ita ya tofeta da Adu'a baccinta take anutse fitowa yayi gidan shiru kowa yayi bacci banda Nisha sai yanzu da taji shigowar mota da taga mahabeer yayi part d'insu ghaisha da zee itama ta koma can ta iske zee na bacci da da hafeeza amma khalisat na zaune saman Dadduma sai kuka take Nisha tace" kiyi asanu karki tasarmun yar uwata na bacci ta fada tana rumgume zee baby bata jimaba bacci itama ya dauketa mik'ewa khalisat tayi ta kwanta itama idanuta sharkaf da hawaye Dr Sardauna na shiga yasaka kayan bacci ya ballo wani magani yasha yana yamutsa fuska ya kwanta saboda baccine fall idanusa yana rike da cikinsa sai juji yakeyi sai tsakiyar dare bacci ya daukesa duk ya hada zufa Mahabeer ma tuni yayi bacci da begen sahibarsa asuba ta gari............ 💃🏻Y'ar ilu🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻15* *....Bayan kwana kwana biyar* zee baby ta warke ras sai dai har yanzu Dr Sardauna na manne ciki zuciyarta duk batasan sonsa take ba tun washe garin da suka dawo daga hospital da yamma dab da magarib taje gurin Mahabeer atsautsayi zata shiga parlon zai fito sukayi karo ta fada saman fafadan kirjinsa ta rumgumeshi zatonta mahabeer ne saboda gashinta ya rufe mata fuska tarairayota yayi jikinsa ya tallabo kanta ya tatara mata gashinta ya daure mata ya kamo fuskarta mayatattun idanunsa ya saka cikin idanunta ya mata wani dan iskan kallo Wanda saura kadan ta sume kamkameshi tayi ta rufe idanunta tana sabke ajiyar zuciya tanajin wani irin sanyi na ziyartata da kasala gawata shegiyar rumguma da yamata ga kamshinsa mai azabar dadi sai kara mannesa takeyi shima kara manneta yakeyi yana shafar gashinta ya duko ya sakar mata kiss awoyanta kamkameshi ta tayi " My Dr kabari yana sakin murmushi mugunta baiyi magana ba ya hankadata ta fadi k'asa saman Capet ta kwalla kara motsin Mahabeer yaji da sauri yabar gurin mahabeer yazo ya tasheta yana tambayarta lafiya tace Dr Sardauna ya samata kafa ta fadi ransa amugun bace ya janyo hannuta suka fito part d'insu zee suka nufa a parlo suka samesa ya rufesa da fada akanme zai kadata idan yaji mata ciwo fah dadi zee takeji anama Sardauna fada sai tsalle takeyi tana rike da hannun Mahabeer duk da babu kuzari jikinta harda gwallo takema Sardauna dagowa yayi ya kalli Mahabeer ya bashi hakuri itama ya kalleta ya bata hakuri yace wlh bai san mutum zai shigoba karone sukayi yaje yaja da bayane ta fadi da sauri ta dago ta kallesa saboda karyar da rumtuma suna hada idanu ya mata wani shegen kallon da yafi na dazu dafi nan take ta rasa nutsuwarta yanayin yada yake magana da kamshinsa ya sakar mata kasala jarumta ta tataro cikin rashin kunya tace " wlh da gangan ne kuji rainin hankali ta hararesa ta murguda masa baki, ficewa yayi yabar parlon Mahabeer yace tafita sabgarsa karya jiyatata ya lalabata ya fice saboda lokacin sallah ya kusa dan dama parlon ba kowa sai khalisat da Nisha da Hafeeza ganin har yanzu batada nutsuwa yasa, ta zauna ta fara lumshe idanu tana matse kafafunta tana nishi gudun kar aganota yasa ta Mike takoma bedroom ta kwanta gado tana juyi da lumshe idanu Dr Sardauna kawai take gani a idanuta batasan ya kayiba tajita jagab ajike saida tayi wanka tsarki tayi sallah magarib to tundaga ranar taboye kanta da ganinsa koda wasa bata zama inda zasu hadu ko muryasa bata son ji ayanzu ita da Mahabeer ko sosai take basa kulawa da tatali tana nuna masa soyayya ta maida hankalinta kansa bangaran Dr Sardauna ma soyayyarsu suke zubawa shida mashakurah ba kama hannun yaro dan shi sam mancewa yakeyi da wata zee, Ahmed Abu kamar wasa ya kaishi kwanciya har gadon asibiti da yasami labarin saka ranar auran zee da Mahabeer khalisat ma abun haka yake ta rame kurat saboda damuwa, Yau ta kama juma'a garin yau lubge yake da hadari ko rana bata fitoba har yanzu karfe tara Dr Sardauna ya fito cikin shirinsa na zuwa hospital ya had'e cikin d'anyar shadda gizna milk colour wacce tayi masifar masa kyau sumar kansa da tadan zubo sai sheki takeyi dan bai fiye saka hulaba sajan fuskarsa ya kawata fuskarsa da kyau ya had'e tamkar balarabe sai uban kamshi ke tashi jikinsa adole idan ka kali Dr Sardauna awanan lokacin ya burgeka saboda yayi masifar kyau da sallama ya shigo parlon su Daddy suna dining azaune suna breakfast gunsu ya nufa ya rumgume Daddy yana masa kiss" good morning " morning my son an fito sakin Daddy yai yana murmushi yaje gun ghaisha ya rumgumeta ya sakar mata kiss " good morning my ghaishana? "Morning my son likita bokan turai sakinta yayi ya zauna " momy ina kwana Aunty amarya ta amsa tana dariya " lfy Dr Sardauna antashi lfy? " ghaisha zansha tea ya fada ashagwab'e yana Kiran nanah tazo gunsa kan cinyarsa ya dorata " autarmu kin tashi lfy dariya tayi" yaya nima ai na girma ko Nawwara tace" yarinya Nice na girma khalisat ta zuba masa idanu kamar ta cinyesa dan yau kyaunsa baya faduwa ga kwarjininsa da haibarsa da cikar kamala saide fuskarsa babu walwala sosai tun bayan da ya gama gaisawa da iyayansa ya hade face Hafeeza da Nisha suka gaishesa ya amsa adakile khalisat ta gaishesa ya amsa saboda mahaifiyarta na gurin amma bai kalletaba dan yatsanin jarabr kallonta " Dr bari na hada maka ghaisha ce ta hada masa tea mai kauri ta zuba masa soyayan dankalin turawa da soyayen naman kaza fuska ya yamutsa " ni tea kade zansha ya dauki cup din yana kurbar tea Mahabeer ya shigo da sallama parlon ba kowa duk suna dining shima ya hade cikin rantsatsiyar shadda bleu yayi kyau sosai kan dining ya nufa ya gaishe da iyayansa ya duba babu zee baby " Daddy shine kowa nan banda Zainab?? " to ai kasan bata fitowa war haka jeka ka tasota hanyar d'akin ya nufa ya tura kofar ya shiga tana nade cikin blanket tana sharara bacci dan daket jiya tayi bacci tana fama da ciwon mara, bakin gadon ya isa ya zauna ya tatara mata gashin kanta da ya baje saman fuskarta ramkwafowa yayi "my sweet babyna tashi yau sai na baki abunci zanbar gidan ya fada yana shafar fuskarta lokacin tana tsaka da mafarkin Dr Sardauna na mata wani irin kissing taji ana taba fuskarta hannusa ta janyo tasa yatsarsa bakinta tana tsotsa cikin wani irin Salo ganin abinda take shirin masa yasa ya matsa da sauri ya fizge hannusa yana dariya saboda tuni yafara jin canji yanayi " my zee babyna tashi idanu ta bude ta kalli Mahabeer ta kwakwab'e fuska zatayi kuka " My Heart dariya ko?? " yi hakuri tashi Daddy yace na kiraki jin yace Daddy ta bashi hannu " to daukeni tashi yayi ya matsa gefe dan yasan ba karamin aikin ta bane ta ririkeshi " tashi maza ki shirya sabkowa tayi ta nufi bathroom a gagauce tayi wanka ta fito daure da towel wayam taga bayanan dariya tayi ko mai bata tsaya shafawa ba ta ciro Riga doguwa mara's hannu mai santsi ta saka cif cif ta kama jikinta boobs dinta sunyi dam dam hips dinta ya fito sosai turare ta fesa ta saki rabin gashinta gefen fuskarta rabi ta daureshi da ribbons wani dan dogon gwangwani naga ta ciro a akwatinta fesa arabin gashinta na gefen fuskarta nan take ya canza kala ya bada kalar bleu mara cizawa ta saka takalmi mai ma daurin gaba ta fito Mahabeer yana kofa yana jiranta hannusa ta kama" wow babyn yayanta kinyi kyau wlh kamar na saki aljihu mutafi gun aiki dariya nayi " yayana to mutafi mana " a ina bazan iya ba akalemun ke suna hirasu sai dariya yake bata har suka isa kan dining kamshinsa taji ya bugi hancinta dagowar da take ta ganshi zaune yana shan tea ayangace yana amsa waya idanunsu ya sark'e guri guda wani shegen kallo ya watsa mata cikin dakiya ta watsa masa harara da kallon tsana ta murguda masa baki kauda kansa yayi fuskarsa amurtike yana ciza lips dinsa na k'asa gaba daya taji ta zauce ta rasa nutsuwarta tun ba shegen kallon da ya mataba Adu'a ta fara cikin ranta ta kauda kanta Daddy taje ta rumgume tana dariya tayi masa kiss " good morning Ammin? " morning momyna dariya tayi ta sakeshi taje ta rumgume gahisha " good morning ummina? " morning momyna dariya tayi ta saki ghaisha ta koma kusan Mahabeer ta zauna ta gaisheda Aunty amarya adakine ta kalli Nisha tana dariya " my dear ina kwana murmushi ta ta maida mata kallon mahabeer tayi ashagwabe tace " my heart kabani abuncin tunda ka tadoni tea ya hada mata sai lokacin Dr Sardauna ya dago da kansa ya kalleta mamakin irin kyan yarinyar yakeyi baki ya tabe aransa yana mamaki mace sam babu kamun kai sai shigar iskanci mik'ewa yayi dan yatsani zama da yarinyar wayoyinsa har biyu ke ruri daya ya daga nemansa ake hospital, ta biyun ma haka, zee amsar tea din tayi tanasha tana zuba masa surutu su Daddy suna dariya Sallama Dr Sardauna yama iyayansa ya kalli mahabeer amma koda wasa bai sake kallon zee baby ba wacce itama tayi watsi da lamarinsa duk da Allah kade yasan me takeji tunda taji muryasa da kamshinsa" bro sai mun hade masallaci, " ok Dr namu murmushi ya saki ya fara tafiya sai lokacin ta kalli bayansa yada yake tafiya cikin kasaita da jarumta da shidin fa yanaji da kansa gashin kansa kade abin kallone sosai taga yamata kyau shadda ta amshi jikinsa taga irin kalar rigar jikinta ce murmushi ya subcemata idanu ta lumshe tanaji kamar ta kamosa ta rumgume ko abinda takeji ya yaragu tsaki taja da ta tuna kiyayace fah tunda batajin haka kan Mahabeer maganar Nisha ce ta dawo da ita daga halin da ta shiga ta yago kaza tanaci ta bushe da dariya " my dear wlh naji dadin soyar ne Dole sai ana lumshe idanu dariya suka mata Daddy da ghaisha suka Mike da Aunty amarya tana tunama Daddy zata gida yau sai yamma ta dawo parlo suka koma suna tashi zee ta kafama Mahabeer rigima sai yabata abaki Dole shine ya bata taci ya kora su hafeeza taji dadin masa, shagwaba daket yasamu ta gama yamata wayo ya tafi gun aiki dan ya makara Daddy ma ya Tafi gidan ya rage sai mata Najib dama tun karfe bakwai ya fice Aunty amaryama tana shirin zuwa gidansu a parlo suke azaune suna hira Nisha tace " wayyo hutu zai kare monday sai makaranta zee baby dai sama sama take amsawa dan tun da tayi idanu hudu da Dr Sardauna ta rasa nutsuwarta uwa uba kamshin shiyasa yanzu take gudun duk abinda zai hadasu yauma tsau tsayine jikin Nisha ta shige ta lumshe idanunta ahaka suke hirasu sama sama jin bacci ya fara zomata ta Mike dama ita baccinta sai bayan azuhur ne take tashi " my dear na tafi gidan Daddah nakira ummina muyi hira idan mun gama na kwanta can kurya gadon mai rumfa na kwashi bacci sai bayan azuhur zan farka ko zaki eh muje amma ni nan zan dawo idan anjima " ok muje hafeeza ma ta Mike suka tafi suna hirasu lokacin da sukazo part d'in Daddah mai ran karfe har ya tafi masallaci itama Daddah tana shirin tafiya dan dama karfe goma suke tafiya masallaci duk ranar juma'ah nan parlo suka zube suna hira har Daddah ta tafi masallaci ta barsu zee tayi takiran ummi Raiyan bata samunta ta kira Mahabeer ma ta fada masa shima ya kirata bai sameta dama mafi akasari awannan lokacin ba'a fiye samun taba sai zuwa yamma ko da sasafe Dr Sardauna yana fitowa ya shiga wata jibgegiyar mota kirar venza,2019 baka sudik ya shige yamata key kafin ya isoma mai gadi ya bude masa get ya fice aguje wayarsa ya dauka ya kira mashakurah sukasha hirasu ta soyayya har ya isa hospital din tunda yazo jama'a yake dubawa marasa lafiya, sai goma da rabi ya Zauna zaune yake cikin kawataccen Office d'insa Wanda ya gwaraye da ni'imattacan kamshi da sanyin Ac sai sigari yake zuga yana waya "bandar kaifa bakada mutumci wlh na kusa aure ka daure kazo dan bai wuce saura wata daya da kwana ashirin da biyar ba ok karshan watanan ko? Ahmed shegen mutum bashida niyar aure fa inaga sai NASA an masa na Dole Ahmed ne ya murda kofar ya shigo Dr Sardauna ya kallesa " kajimun dan iskan mutum ka ganshi bari na baka shi wayar ya ba Ahmed yana kaimasa duka ya amsa ya kara akunne " wai shegen mutum wai yaushe zaka shigo ne Dr fa aure zaiyi ah ni inajiran wata yarinyane zan gwada sa'ata mutumin na hango zaune awani kayataccen wuri daga gani ba kasar bakar fata baceba " wlh Ahmed akwai abunda na aikatawa wata yarinya ya dameni bansan inda zan gantaba amma yar Nigeria ce kuma garinmu daya da ita tunda na aikata hakan hakkinta ke bibiyata na kasa sukuni amma zanyi kokari nazo karshan wata Dr yace nazo muyi maganar anutse" subhanallah bandar me ka aikata haka?" maganar sai na diro Nigeria batayi a waya " ok Allah kawoka lafiya " Amin bani Dr Sardauna wayar yana Dr sukaci GABA da hirasu sun jima Dr na masa tsiya wai yafadi gaskiya ko kwartanci yama yar mutane yace duk abar maganar har yazo k'asar abin ya faru bisa kaddara ne haka sukayi sallama cikin kaunar junansu Ahmed yace" kai dan iskane shine baka nemana yau kwana biyu bamuga junaba ba fa? " yi hakuri kasan aiki yasha kaina ya jikinka??" ba sauki Dr Sardauna don girman Allah kasa baki bro Mahabeer yabarmun zee baby wlh Allah ji nakeyi kamar zan rasa raina da kallo Dr Sardauna yabi Ahmed sai kuma ya bushe da dariya yana nunasa da yatsa " dallah malam kamun shiru ba abin dariya bane temako nake nema zee baby nada saukin kai wlh idan bro ya barmun ita nasan zata soni saboda ina da zubin namijin da takeso" yi hakuri Abokina ba abin tada jijiyar wuya bane ya fada yana buso hakin sigari baki da hanci yana lumshe lumsassun idanunsa" yanzu yada za'ayi tashi kaje gun bro Mahabeer yana gun aiki kanemi alfarama yau ranar juma'ace gashi garin ya hade da hadari ruwa bai sakoba idan kaci sa'a yabar ma to sai musha biki amma da kamar wuya fah kadai je ka gwada jarumi ya fada yana dariya yana busa ma Ahmed hakin sigari a fuska " wai meyasa kafiye wulakanci kafasan banason hayakin taba ko?? " uban waye ya gaiyatoka hospital DINA an busama ya fada yana karama sa hayakin duka ya kaimasa " Allah ya isa mugu kawai yanzu zan samesa a kamfani kuwa?? " yes zaka samesa ya fada yana duba wani shegen agogon hannusa mai masifar kyau mik'ewa Ahmed yayi ya bashi hannusa wani shegen kallo Dr Sardauna yama Ahmed " bazan gaisa dakai ba sai ka wanke hannuka ya karasa fada yana dariya dukansa Ahmed yakai Dr ya cafe hannu Ahmed ya murde da karfin tsiya cikin mugunta sai yasaki kara Dr Sardauna ya bushe da dariya mugunta " yaro ni sa'ankane zaka dokeni ahir dinka da kallo Ahmed yabishi " wai me yasa kafiye mugunta saboda Allah yanzu me nama ka kakeson mun illa sakinsa yayi yana dariya " yi hakuri Abokina ya Mike ya rumgumesa muje na rakaka gun motarka dariya Ahmed yayi " ai haka kake idan kayi mugunta tare suka jero har harabar Hospital din saida Ahmed yashiga mota ya tafi ya dawo duk inda ya wuce gaishesa akeyi miskilancin ya dawo hannusa kawai yake dagawa kofar wani room ya hadu da Ruma sai wani feleke takeyi ya dauke kansa fuskarsa amurtike zai wuce ta gaishesa " Doctor dama kai zani kira Dr Nabil yace an gama kai ake jira ka fara tiyata kai ya daga ya shige Office dinsa baki ta tabe " wlh sai na malaki wannan hadadan gayen shirin shiga tiyatar yayi ya kara zugar sigari sai karfe goma shadaya da mintina goma cif ya shiga tiyata yarone ma karami dan kimanin shekaru goma Adu'ar nasara yayi kamar kullum idan zaima mutum tiyata sai yayi Addu'o'i kafin ya yanka mutum,, goruba Road *Kai kadai gaiyya magawata kamfani* na hango masha Allah jama'a sai shige da fice akeyi a motoci. Wasu amashin waso akafa Office Daddy na fara lekewa yana zaune kan wata hadadiyar kujera da mutane sai lisafi suke ya kalli wani dan matashi ya bashi kudine masu uban yawa " maza kaima manager yana Office fitowa yayi nabi bayansa wani hadadan Office muka shiga sanyi da kamshi ya bugi hancina Mahabeer nagani zaune saman wata lumtsumeyiyar kujera shida wani kyakyawa bakine amma bayada makosa duk da Mahabeer yafisa kyau zai kai sa'ansa daga gani abonkinsa ne da sallama ya shigo Hadeem ya amsa Mahabeer waya yake da zee sai dariya yake dan shagwaba take zubama sa shigowar mutumin yasa ya tsinke Kiran suka gaiza ya bashi kudin ya amma ajikin wata na'ura ya zubasu total suka nuna masa million biyune kashe ya dago ya kallesa " million biyu ko?? " eh Manager slm ya masa ya fice Ahmed ya shigo da sallama Mahabeer ya amsa fuskarsa sake ya nuna masa kujera ya zauna Hadeem yace " ina kabaro Dr Sardauna?? kai ya sosai " ya shiga tiyata cikin jin kunya kansa k'asa yace "bro Mahabeer dama temako zakamun kar na rasa raina dan Allah ka barmun zee baby na auran please jahadee zakayi wallahi ina mugun sonta ko rashin lafiya danayi kwana biyu da suka wuce wlh akantane don Allah ka duba lamarin bro idanu hadeem ya zaro yana kallon Ahmed da kokari Mahabeer jiyayi kansa na juyawa maganganun Ahmed sun masa mugun zafi har wata zufa yake yana cikin tunanin ne yaji Ahmed ya rumgumesa yana kuka da rokonsa yayi hakuri haushi yacika Mahabeer bai san lokacin da ya wanke Ahmed da mari yana huce yace "wallah......... Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻16* ...."ko mutuwa zakayi bazan barmaka zee baby ba saboda na fika sonta da kaunarta nima itace rayuwa wlh idan narasata mutuwa zanyi dan haka na hadaka da girman Allah karka sake mun wannan maganar hadeem ya rike Mahabeer yana bashi hakuri Ahmed ya dago cike da mamaki yana kallon Mahabeer dafe da kumci " bro kayi hakuri bansan haka zaka dauki zafiba amma iya gaskiyata na fada ina sonta ya juya ya fice zama Mahabeer yayi dabas yana dafe kansa dan ransa yayi mugun baci "haba Mahabeer kayi hakuri mana banji dadin marin da kamasa ba abokin Dr nefa aya daya suke rabawa cikin zafi Mahabeer yace" an maresa din ni bakaga irin marin da yamunba to wlh idan kaga nabar zee tana tare da wani saide idan mutuwa nayi dan wlh itace rayuwata nima ina mugun son kanwata " yi hakuri bari tada jijiyar wuya yayanmu niko shawara zan baka wacce zata saka hankalinka ya kwanta? kallonsa yayi " ina jinka wace shawarace nifa banida shakar zeena tana sona? " eh duk da haka ita zee din ce zakasa tamasa maganar wlh mutikar yana kaunarta to zaiso duk abinda ta bashi inaso ka fada mata duk yanda kukayi dashi kace mata cikin yan matan gidanku ya zabi gudu mutikar yana sonta zai zaba " kai haba ina. sai kace muna nema maraba dasu wlh sam ba yardaba Hadeem ba yada bai ba ya shawo kan Mahabeer yaki karshema yace zai sa amatso da auran kusa koko adaurashi ajirayi biki dole ya hakura dan ya dauki zafi sunanan har lokacin zuwa juma'a yayi suka tafi dan shi Hadeem ranar juma'a karfe shadaya yake barin Office sai monday Hadeem abokin mahabeer ne tun suna yara tare sukayi karatunsu bashida babban amini sama dashi basa boyewa juna sirrinsu zumunci suke har iyayansu shine mijin Zainab kanwar su Dr Sardauna sunyi aure shekara daya da ta wuce cikin so da kaunar juna shima nan cikin unguwar kofar marusa lowcos yake saide ba layi daya sukeba Dr Sardauna yana fitowa daga tiyata ya sake duba marasa lafiyan da ya kamata ya duba Ruma duk inda yayi tana binsa da idanu ita da Amina Office d'insa ya koma yayi wanka zuwa juma'a sai uban kamshi yake zuba ya dauki wata darduma mai masifar kyau da ado ya kwashe wayoyinsa ya dauki makullan motarsa ya fito ya murzawa Office dinsa key ya nufo harabar hospital din cikin takunsa na jarumin Namiji maiji da kudi da kuma yarinta ga uwa uba kyau da ilimi gashi da kwarjini kansa ya daga sama yana kallon yanayin garin hadarine sosai garin yayi duhu parking space ya nufa, motarsa ya bude ya shiga ya mata key da karfi ya fizgeta yayi bakin get aka wangame masa get ya fice saman titi ya harba motar sosai yake gudu dan sam bayansan cida Allah ya jarabesa da tsoron cida da tsawa sama duk jarumtarsa idan yaji cida ko tsawa sai ya firgita tun yana yaro haka Allah yayishi da tsoron tsawa akwai wani lokaci yana karami da wannan bakar zuciyar tashi ko mai ya hadosu da Mahabeer ya fasa masa, kai ranar da hadiri agarin ghaisha ta korosa, waje dan sunsan bayasan tsawa yana daga kofar parlo akayi wata, irin walkiya da tsawa, mai sautin gaske nan take ya fadi sumamme tun daga shi Daddy ya hana tamasa horo da ruwan sama ko a saudia lokacin yana karatu haka Faisal Abbun zainab yake shan fama dashi idan yazo gidan idan ana ruwa ko masallaci baya zuwa itama zee baby haka take mugun tsoron karan ta sama, haka yarika sharara gudu har ya isa babban masallacin kofar soro motocine ko ina burjiki motar Mahabeer ya hango daide can yaje yai parking ya fito ya rufe motar ya, fito yanufi cikin masallacin duk ya fara ciki duk da sauran lokaci, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zaune take gaban wani malam boko jibgege bakikirin dashi kallo daya zaka masa, kasan imani bai ishe saba " kafi madubi ya zakamun haka kace baza'a taba saka masa, ranaba batare da yarinyataba zaka wargaza soyayyarsa wacan yarinyar amma abun sai kuratowa yakeyi babu wani Abu da ya sauya yarinyata tana fama da sonsa amma har yanzu bata san nufu naba maganar khadija ma da Abdulmutallab babu wani canji har yanzu darajarta tana nan kamar. da kace zan malakesa amma shiru babu wani sauyi duk inada kimata agunsa amma ai nagaya maka so nakeyi ya dawo tafin hannuna shida wannan dan iskan d'an NASA mai girman kan tsiya khalisat ta juyashi kamar waina atanda kecewa kafi madubi yayi da dariya wata irin muryasa maras dadi yace" zo kiga ikon Allah banace kibani lokaciba amma kin fiye gagawa ni idan nace zanma aiki to ka jira ko nan da shekarane zai ci saide idan mutum bashida rabone kawai ya kalli Asiya ko ba haka bane?? " hakane Nice kat kuwa tunda na raba mijina da ahalinsa wani katon madubi ya janyo bayan wata kujera yayi surutansa da sada barunsa ya ajiye gabanta ya kira sutanta da karfi" Mariya Mariya Mariya har sau ukku tana amsawa afirgice dan saida dakin ya amsa " matso kigani matsawa tayi gaban kafi madubi idanu ta zaro gabanta na faduwa jikinta na kerrrma zufa na keto mata cike da mamaki take nuna madubin tabbas Sardauna ne duk sam fuskarsa taki fitowa sai katuntakarsa amma mashakurah gatanan sai khalisat sai wata itama ba'a ganinta sosai amma taganeta tayi tunanin me yasayota cikin sabgarsu tunda batakawo sunanta ba" kafi madubi kana nufin gurina zai cika khalisat zata auri Faisal ta mallakeshi mu yashe dukiyarsa kamar yada nake burin yashe mahaifinsa kuma da gaske wannan abun ya faru da matarsa da zai aura auran zai dawo ka' diyata idan asiri ya tonu Alhmdllh nagode Allah naji dadi yauwa sai wata yar banzar yarinya koren makkah ta taba kamani ina waya taso tonamun asiri nakiraka na gayama to dan Allah ayi kokarin matar da ita maganar bincike ya fara " nifa Al'amarin yarinyar bana ganin kominta wlh bana gani kamar yada kinga fuskar Faisal bata fita amma dubar ya nuna shine ko dan yanayin kakuntakarsa dan haka kibarta nasamata shashatau bazata iya fadiba amma bana ganinta sam zan gindaya miki sharuda mutikar kinyisu to ki zuba idanu kiga ikon Allah yanzu kije bayan kwana goma shadaya ki dawo kafin lokacin na hada magungunan cikin farin cikin tamasa godiya jikinta na rawa ta bude bakin jaka ta sallamesa suka tashi suka tafi lokacin da suka fito daga dajin har an fara ruwa, ********* Bayan sallah juma'a Dr Sardauna suka nufo gida shida Mahabeer kowa amotarsa, garin yayi bakikirin an fara ruwa gidu yayi sosai yana isowa gida ya jima yana honr kafin mai gadi yaji ya bude masa ya waiwaya bai ga mahabeer ba parking space ya shige yayi parking jiran Mahabeer yayi ya shigo su tafi part d'insu shiru bai zoba tsaki yaja ya bude motar ya fito ganin part din Daddah kusace jiyake kafin yaje tasu cida za'ayi wuff ya shige part d'in Daddah parlon ba kowa tunawa yayi suma masallaci suke zuwa maybe basu zoba Azimi mai aiki tana zirganiya dan bata gama girkiba " inna ina su Daddah?? " ai basu isoba sai ni daya kai ya kada ya nufi bedroom Daddah wacce dama mafi akasari idan ana ruwa can yake buya can kurya ya shige ya cire takalminsa ya Haura saman gadon mai girman gaske baya wani ganin gaban gadon saboda duhun gadon akwai rumfa shiyasa, ba haske wayoyinsa ko suna mota kwanciya yayi ya done kunnesa ya tura hannusa daya cikin gashinsa yana fatse ruwan da ya fara jika masa gashi kamshi yakeji mai mutikar dadi na ziyartar hancinsa duk atsorace yake ya kudundune guri guda ruwa akeyi sosai kamar da bakin kwarya zee baby cikin bacci takejin kamshinsa na ziyartata sai kara bude hanci takeyi tana nemo kamshi wata irin tsawa aka saki habawa ba Sardauna ba zee baby da take barci sai gata zaune tana kwarara ihu daide lokacin Dr Sardauna shima ya kwarara ihu jin mutum kusansa ya lalubo ya rumgumeta da karfi ya kwantar da ita yaja musu bargo dan har yanzu tsawar akeyi cikin rawar murya tace " yaya mahabeer boyeni wlh tsoro nakeji wayyo Allah kara shigar da ita jikinsa yayi ya rufesu itama kara makaleshi tayi jikinta na rawa ta fara kuka muryar Mahabeer ya mata magana" my zee babyna yi shiru wlh nima banason tsawa karkiyi kuka kinji ya fada ashagwab'e" to ka toshemun kunne na kara rumgumeta yayi gam yana shafar lalaunsan gashin kanta jitayi kamar yau mahabeer ya kara girma kamshinsa irin na Dr Sardauna baki ta bude zatayi magana aka sake tsawa ihu sukayi atare suka rukumkume junan su itama hannuta ta dora fuskarsa tana shafawa " yayana meyasa mukejin tsoro atare muyi maganin tsoron ka likemun kunnena nima na like maka kunneka ********************** ? ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** ko? ta fada ashagwab'e" ke shiru matso mu hade numfashinmu kanta ya tallabo ya hade face dinsu suna shakar numfashin juna suna gogar tsinin hancin junansu kowane akwai dogon hanci mai tsayi kamshinsa na gane ba Mahabeer bane idanu na tsira masa sai yanzu nasan da Wanda nake tare cikin zafin zuciya na janye fuskata na fizge jikina ina dukansa " kwarton banza dan iska akanme zakazo ka wani rumgumeni kamar matarka wlh Allah ya isa ban yafeba mugu kawai ransa amugun bace ya Mike zaune ya wankeni da mari ya shekeni "dan ubanki ni sa'ankine badan inajin tsoron tsawaba kin isa na hada jiki dake? ya sakeni yana huci dake wa nayi ina dafe da fuskata na kallesa" wlh sai na fadawa yaya Mahabeer ka mareni kuma har bargo kajani karufeni Allah ya isa mugu sai kaga karshanka na fada ina yinkurin sauka har na zaro kafata daya daga gadon na rike karfan gado ina dabda sabka ya finciko,ni ya mayar dani gadon ya wurgani can lungu na yinkura zan Mike" wlh Dr Sardauna kafita daga harakata ni wlh nafita harakarka ko ka manta a hospital kace bani bakai ko kaga ina shiga harakarka, to meye ruwanka dani na fada ina yunkurin sauka matseni yayi abango ni ko kokarin na tsira daga tarkonsa, nakeyi dan ya fara dagulamun lisafi sam banaso jikinmu yana haduwa hannuna nasa na ingijeshi amma ko motsi baiba " kin gama fitsara yarinya dama inada haushinki ranar kin hadani da bro da safe kinmun rashin kunya ai ban mantaba in da yanzu ma baki shiga sabgata ba wlh da babu abinda zai hadani da fitsarara irinki kome akayi kice zaki hadani da Mahabeer yo tsoronsa nake ko wani Abu zai iya dani ko akashe afada ban kasheshi da duka karfina na dadage na dokesa " wlh kayi kadan mijina ba sa'an ka bane ba mari ya kara shararamun saida naga walkiya kafin in dawo dai dai ya matseni jikin bango ya ban,karemunn hannuwana ya murdesu da karfi saida sukayi kara na saki ihu shakeni yayi saida yaga numfashina yakusa daukewa ya saki wuyana yashiga gogamun kirjinsa akirjina ya riko k'uguna "wlh ni bana yafe rashin kunya ni kikecewa dan iska kwarto Allah sai na ladabtar dake saboda gobe kin sake fadama wani dan naga ke komai sai an koya miki wlh Dole zan saitaki bazan bari ki rainani ba tunda shi yazama mijin tace yana kallo kikemun rashin kunya baya hukuntaki ya fada yana murza k'uguna da marata da hannusa daya dayan ya hade tafin hannumu yana murzawa laushi biyu ne ya hadu hannuwanmu suka dauki wani irin gumi idanu na zaro ina girgiza kai " don girman Allah karka cutar dani ka sakeni na tafi insha Allah bazan sake batama raiba na fita harakarka wlh nayi Alkawali ko me zakamun bazan sake shiga harakarka ba " karya kike munafuka yanzu ina sakinki zaki zageni kuma yada baki yafiya nima bazan yafeba Dole nasaitaki saboda idan nabarki haka zaki rika ma d'an uwana rashin kunya agidan auranku gwara na koyamiki tarbiyya karyaga laifin ghaisha kuka na saki " dan Allah karabu dani wlh bazan masa rashin kunyaba ina kokarin tureshi na kasa fuskata ya kamo yana shafawa yamun wata wawar rumguma ya had'e face d'inmu ya dora bakinsa saman idanuna yana tsotsar hawayena Dole na tsayar da kukan saida ya lashe mun ido tas har budewa yake yana laso cikin idanuna duk jikina ya saki hancina ya kama yana tsotsa ya tura hannuwansa tsakiyar bayana yana shafowa wani iri nakeji sanyi ya fara gabatoni kasala ta sakoni ga mugun feeling inaji gashi abinka dakoton gaske duk iya kokarina na intureshi na kasa" wlh nidai Allah ya isa mugu na tsaneka" gud nine mugun nima wlh na tsaneki to zo muyi kissing din juna na minti daya amma idanu zamu rufe daga yau bani bake? " wlh bazan ba kwarto na fada ina ganzara masa cizo ahannu amma bai sakeni ba da karfi ya rikoni ya matseni akirjinsa ya tallabo kaina ya dora bakinsa saman nawa na gintse hakorana cikin wata irin voice yace "my zeener Oya budemun bakinki wlh ko yanzu kiga iskancin da zan miki cikin tsiwa nace" wlh kayi dare dan baka.. ban ida saba ya tura bakinsa cikin nawa wani irin kissing ya watsamun tsakiyar bakina na nemi nutsuwata na rasa harshena ya kamo yana tsotsa cikin wani irin shegen Salo ya tora hannuwansa cikin rigata ya shafo tsayayun breast dina da karfi muka safke ajiyar zuciya atare muka rukumkume juna bakinsa na fara tsotsa anutse ina sabke ajiyar zuciya kaina ya tallabo muna kallon kwayar idanun juna muke tsotsar bakin junanmu wani iri zaki da gardi nakeji musayar yawu muka fara ahankali yake lasar miyau na har ya shanye shima ya zubamun nasa na fara lasa ahankali har na shanye mukaci gaba da tsotsar bakin junanmu hannuwansa ya mayar rigata ya kamo breast DINA yana mulmulawa idanu na lumshe dan dadi sai rikeshi na keyi bakinsa ya cire anawa kansa na riko " my sweet Dr nah ban koshi ba da sauri ya kara had'e bakinmu yanamun wata irin tsotsa wace na fara kuka bansan ma inayi ba ga yada yake murzamun kan nipple dina sai mimmik'ewa nakeyi amma mun kasa, sakin bakin junanmu cire bakinsa yayi anawa " My Sardauna na fada zanyi kuka "Na'am my zeener yi hakuri karki yi kuka kinji ya kamoni ya rumgumeni gam yasa bakinsa kunnena" my laushina kibarni nasha kadan ko nasami nutsuwa mama zansha ya fada, ashagwab'e narke masa nayi ajiki dagoni yayi ya janye saman rigata jikinsa har rawa yakeyi yada, sukayi cur atsaye ga tsini hannusa yasaka duka biyu ya shafa atare mukasaki ihu muka manne junanmu muna sabke ajiyar zuciya " My Sardauna nah "na'am my zeener insha mama kadan? ya fada muryashi kamar zaiyi kuka kai na daga masa lokacin na gama jigewa jagab tarairayoni yayi jikinsa har rawa yake yi daide zai kafa bakinsa saman breast dina mukaji maganar Mahabeer yana Kiran zee babyna fito gani da sauri Dr Sardauna yasakeni ya gyaramun rigata ya tataramun gashina ya dauremun ya shakeni" dan ubanki kikace inanan wlh sai naci uwarki na miki Azaba mafi muni shegiya uwar jaraba duk kece kika jawo dukansa nayi da karfi akirjinsa ina kuka " ni sai na fada din danme zaka rika takuramun mugu kawai wlh daga yau bazaka sake ganinaba zan kauracewa ganinka natsaneka bana kaunarka na haukace sai dukansa nakeyi bakinsa ya ciza da karfi aransa yace wannan ma wai tana tsoronane wlh ina tausayama bro Mahabeer kwasar futinaniyar mace irin wannan gudun kar ayi abun kunya dan yaga ita ko ajikinta Dole ya sadako ya rumgumota ya tsotsi kasan wuyanta ya sakar mata kiss akunne ya dawo bakinta idanu suka tsurawa juna ya bude bakinta ya zuba mata miyau dinsa ya tsareta da lumsassun idanunsa masu dafi yana murmushi " idan kin fasa fada kinki Allah fitsarara kawai kokarin amai na fara zan sauka ya fincikoni jikinsa ya matseni ya mak'uremun wuya saida na hadiye miyau dinsa ya sakeni ina kallonsa kansa na fada wlh sai na rama fuskarsa na kamo na had'e bakinmu na dura masa miyau dina nima na cire bakina na sakesa" yo ni zan tsaya ka cuceni gwara kowa yasha guba Dr Sardauna Allah ne zaimun sakayya akanka ba mutumba kiranta mahabeer ya sake matsawa yayi can karshen gado ya yayi kwanciyarsa ya shige cikin blanket matsawa nayi nashiga dukansa da karfina ina kuka ina masa Allah ya isa kansa ya leko yana miskilin murmushi"Oya shigo cikin na murzaki kawai dan nasan duk borin iskanci kikeyi dan ban tsotsi wannan fitsararun manyan nonuwan naki bane masu tsone idanun mutum idan an ganmu shikenan sai amiki yada kikeso nasan ai wanan jarabar taki wlh sai gwarzon Namiji zai iya dake kinga ko girki zaki rikama sweet babyna afusace nasaka nufarsa na janye blanket din jikinsa ina dukansa "babyn taci durin uwarta dan ubanta kuma wlh ni nafi karfin ka mugu kawai dan iska ransa ya kai makura baci dama daurewa ce yake shiru yamata ya lumshe idanusa sai dukansa takeyi akirjinsa saida nagaji dan kaina ya ki kulani karshe na kwantar da kaina saman faffadan kirjinsa ina sakin kuka mai ciwo" yo babyn banza zan mata girkin abunci ku mutuma da yunwa dan ka maidani ba kowaba idanunsa lumshe shi nadamar zauwarsa ma gidan Daddah yayi dan ta tafi ta bashi guri ya bude bakinsa ahankali cikin amon muryasa mai dadin yace" Ok wlh nima fadine nayi ko da ace ba yayana zai aureki ba wlh ko mata sun qare a duniya bazan taba zama inuwa dayaba dake dan bakya cikin tsarin matan da nake so me zanyi da busasar mace irinki wlh ni zan rantse miki ba babu wacce naji natsana irinki dan haka yi hakuri bazan karaba kuma bani bake wlh saura idan kin ganni gobe kimun kallon raini kowa yayi sabgarsa na rabu dake please kema kibarni kowa yayi rayuwarsa banason fitina haka kawai kinaso ki lalatani da matse matse ni babu yarinyar da na taba koda rike hannuta amma kinaso ki lalatani wlh kin fiye jaraba don haka murabu da juna kowa yayi rayuwarsa please karki sake shiga rayuwata wlh tsaninmu babu alheri dukansa nayi da karfi akirjinsa ina kuka" wlh karya kakeyi kaine kakeson batani ni ba yar iska baceba babu namijin da ya taba ganin breast d'ina saikai kuma na barka da Allah wlh nima babu naminjin da na tsana irinka aduniya naji babuni babu kai kuma duk abin da kaga inayi babu ruwanka dani?" eh dagani naji insha Allah dauke kaina nayi daga jikinsa wani Kiran Mahabeer ya sake mata da karfi dan bayaso ya shigo yasan halinta sai ta kunna masa, zafi abanza fuskata na goge mik'ewa nayi ajige nake jargab sabkowa nayi daga gadon jikina duk ba kuzari lakwas dani ga yanyin da nake ciki na shige toilet na hada ruwan zafi na wanke k'asana murmushi mugunta nasaki na hado ruwa mai shegen zafi abokiti na fito dam na lekoshi yana cikin blanket janye blanket din nayi idanunsa arufe kin bude idanusa yayi bukitin ruwan na juye masa ajikinsa idanu ya bude ransa amugun abace tuni har tabar d'akin da gudun bala'i tana ihu Mahabeer na parlo azaune tayi kansa tana zaro idanu " my zeena menene " my heart tashi muje gida " zee ruwa akefa wai tsayama keda, waye aciki?? " ba kowa ni dayace ina bathroom naji tsawa ta fada cikin tsoro mik'ewa yayi ya kama hannuta mai ran karfe da Daddah suna mata dariya suka fice " babyna meye ya tsurataki? tsawa da cida mana har part d'insu ghaisha ya kaita ya zauna aparlo ba kowa duk suna bacci " yayana bari nayi sallah na fito " my zee babyna har karfe ukku saura maza jeki kiyi kizo da gudu ta shige bedroom d'insu su Nisha na kwance suna sharara barci ita da hafeeza khalisat na zaune da waya hannuta "ke ko dan bacci rana bakiyi ta cire rigar jikinta ta d'aura towel ta shige bathroom ruwan gumi ta hada tayi wanka harda na tsarki dan bakaramar zuba tayiba fitowa tayi tasa Abaya digowa ta shimfida dadduma ta tayar da sallah azuhur, koda ta gama tajima tana istigifar da neman gafara Allah tana rokon Allah kada yakawo abinda zai sake hadata da Dr Sardauna tayi Adu'a akan Allah ya saka mata duk cutar da yamata adu'a ta shafa ta Mike ta cire Abayar siket ta saka kadan ya wuce gwiwa da Riga karama mai yankeken hannu ko brezia bata sakaba dan kem suke kuma dama bata fiye saka brezia ba gashinta ta saki bata daureba ta fesa turare tasaka janbaki kalar lips d'inta pink jinta take wasai tunda tayi wanka tayi sallah s'aide jikinta babu karfi khalisat tace" wlh kinyi kyau murmushi tayi " nagode ta fito har yanzu batada kuzari dan de tanason Nuna jarumtarta Dr Sardauna na manne cikin idanunta yana sakar mata murmushi har yanzu parlon ba kowa sai Mahabeer kusansa ta zauna ta fara zuba masa shagwaba" my zeena kinyi kyau dayawa please kibar irin wannan kwalliyar sai bayan auranmu kinci abunci?? " Allah my heart ban ciba kuma banajin yunwa daide lokacin Dr Sardauna ya shigo da Sallama ya hade cikin 3quarter fari da wata jibgegiyar rigar sanyi baka sai zuba uban kamshi yakeyi yayi masifar yin kyau takunsa yake cikin kasaita ai tanajin muryasa ta fada kan Mahabeer " my heart wlh karabani da Dr Sardauna aikuwa gadan gadan kansu yayo Mahabeer ya boyeta bayansa ta tura kanta bayansa shiko yana kallon Dr Sardauna da yayi kicin kacin da fuska yanufo gunsu Mahabeer ransa ab'ace ya dagama Dr Sardauna hannu " dallah malam dakata wai ina zaka ne kana nufin agabana tana jikina na boyeta zaka zo ka bugeta wlh da na wanwanke ka da mari yaushema ka ganta da har tashiga harakarka ko dan ka ilatamun matata kuma ko bakomai yanzu Auntyn kace wai me tama ka tsaneta kamar ba jininka ba ai ko darajata taci my zee babyna me kika masa ne?? har yanzu nufosu yake ransa ab'ace kanta ta dago karaf idanunsu ya sark'e da juna kallon Dr Sardauna take cikin wani yanayi shima ita yake kallo face ta had'e ta dauke idanunta daga kallonsa ta kauda kanta dan tayi Alkawalin fita daga harakarsa har Abadan dan alakarsu babu alheri gashinta da ya zubo ya rufe mata fuska gurin kauda kanta daga kallon Dr Sardauna Mahabeer ya shiga gyara mata ya daure mata kallon Mahabeer tayi gashagwab'e tace " my heart kace kar ya iso garemu wallahi dukana zai yi kuma ni insha Allah na fita daga zabgarsa dan haka kamana tsakani dashi wai kawai fah dan na..................✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻17* ....zuba masa ruwa ban ganiba ba fah jiya shine kara sowa yayi ya zauna ya saki fuskarsa wasai"bro barka da dare? " murmushi Mahabeer yayi " barka ango ya aiki yau ya kayi da cida da tsawa kana ina na duba d'akinki arufe atare suka kalli juna shida zee baby baki ta murguda masa ta hararesa ta kauda kanta taja tsaki ta kwantar da da kanta kafadar mahabeer murmushi Dr Sardauna ya saki ya tura hannusa cikin kwantacciyar sumar kansa yana shafawa" bro ina cikin mota ai kasan bana iya fita a mota ba lokacin zee tace "karyar banza da ta hofi kawai afadi gaskiyar magana ehe Mahabeer ya rufe mata baki " my babyna dan Allah kibar shiga abin da bai shafeki ba kukan shagwab'a tasaka masa Dole ya fara lallabata takaicine ya sa Sardauna mik'ewa ya nufi kan dining ya barmusu gurin yana mamakin yada Mahabeer ya maida kansa mijin tace sai yada zee tayi dashi abunci ya zuba kadan yaci ya kwalama ma'aria mai aiki kira ta kawo masa drinks mai sanyi yasha har yanzu sai sangarta take masa "zeena tashi muje kici abunci mik'ewa tayi suka nufi kan dining Dr Sardauna na zaune yana shan drinks yana waya sai murmushi yake saki "haba sweet baby wlh ruwa bai dokar miki mijiba kujera yaja mun na zauna yayi serving dinmu a plate daya munaci hira Dr ta gundireni daurewa kawai nakeyi amma zuciyata kamar tayi bindiga saboda irin kalaman da yake fadawa budurwasa raina ya gama baci bansan daliliba amma azahiri ban nuna bacin rainaba jikina nima nasaki inaba Mahabeer labarin maharaz danaje gidansa buya lokacin da zaije saudiya" my Heart wlh ina fah cikin bacci adakin da, ya waremun kawai naji kato samana zai min iskanci aikuwa nasaka masa, Yar ilu awando😂Mahabeer me zaiyi idan ba dariya ba har yana kwarewa" my heart katsaya kaji sai kuma Majeed tsohon saurayina wlh nasosa wata irin tsawa, Dr Sardauna ya bugamun idanunsa jajir saida na fada jikin mahabeer "wai bro mai zai same kane kanajin matar da zaka aura tana zancan wani dan iska ya tabata da ta son wani amma kake dariya wlh duk ta qarema sauran takaru da larabawa zaka kwasa" eh yayi ina ruwanka da shiga hira mata da miji tsegumi kawai gadan gadan yayo kanta ransa amugun bace mik'ewa tayi da gudu tayi hanyar bedroom ai kuwa ya bita Mahabeer na kiransa amma ina kafin Mahabeer yayi yinkura tashima ya damko ta jikinsa ya mannata ya yashafo wuyanta itako ta riko k'ugunshi suna kallon junansu Dan ya mata Mayen kyau sosai kanta ta kauda cikin tsiwa tace ina ruwanka dani ko Dan kaci zalina mugu ka isa ka shiga tsakanin mata da mijine?? baki ya buge mata da karfi can k'asan makoshi yayi magana " Dan ubanki wlh ki guji haduwarmu sai na koya miki hankali shegiya uwar jaraba Mara's kunya wlh sai nayi maganinki tunda shi bazai iyaba ya fada cikin tsawa"to sakeni ko? "kema sakarmun k'uguna ai kema rike kike dani inajan tsaki na hararesa zai shakemun wuya Mahabeer ya iso gun su "Dr please saketa kashetane zakayi ka kake neman shaketa wlh zan nunama iyakarka kafita sabgar matata ku daina wannan rigimar banaso yima wani Abu ace Dan saboda macane Dan Allah kubar kiyayar nan sakin juna sukayi ta nufo gun Mahabeer yanzu yi hakuri kaima kabar shiga harakarta ihu nayi da tsane " yauwa my Heart na fada ina masa gwalo ina rawa da juyi " saini zee baby Dole abi matar yaya wlh na fada na zuba da gudu na rike kofar bedroom Ya Mahabeer zamu hadu anjima da dare ilove u ransa Ab'ace yabar gurin akofar parlo sukaci karo da Nisha ta fada samansa dan tafe take tana danna waya wanketa yayi da mari ya hankadata" Dan ubanki ni sa'ankine wannan yar iskar ta koya miki iskanci da raina mutane jikinta na kerrrma ta duka k'asa " yayamu yi hakuri wlh ban gankaba tsaki yaja yabar gurin ya fice daga parlon Mahabeer ya nufota yana boye dariya ya mikar da ita tsaye tana share hawaye "kinga Aisha karki bata hawayenki zeena yaje bugo na Hana shine ya huce a kanki yi hakuri "bro Dr ya tsaneni kullum idan nayi Abu kadan ai ya dokeni wlh yanzu zan tafi gidanmu? " yi hakuri ai bake dayaba da zee ma basu shiri to ita batajine keko kina biye matane shiyasa yi hakuri jeki ki sha ruwan sanyi zan masa fada tafiya tayi shiko yabar parlon, ruwan ya tsaya saboda kiran sallah la'asar da akeyi Mahabeer part dinsu ya nufa a parlo ya isko Dr Sardauna yana shan sigari yana waya ya kurawa Tv idanu jin kiran sallah yasa sukayi sallama da Ahmed Mahabeer ya zauna kusan Dr Sardauna" Dr namu Dan Allah kafita sabgar yaranan wai ina ruwanka dasu ne kawai tsana to agaskiya banaso "yi hakuri ko zagina zatayi bazan sake magana ba zan bata girmanta matsayinta na matar yayana ko ba shikenan ba?? " ai zuciyarce bazata barkaba Ahmed ya fadama yada mukayi "dariya Dr yayi ya Mike " ni na tafi masallaci dama saida nace masa ba lalleba ka yarda"ai wlh dan ma yana abokinka ne tare sukayo Alwalla suka tafi masallaci zee na shiga ta fada saman gado ta lumshe idanuta tana maida lumshi kamshin Dr Sardauna yana ratsa gabobinta shi take gani a idanunta lokacin da suke kallon juna yayi mata mugun kyau mimmik'ewa ta fara tana sabke ajiyar zuciya ta rasa me hakan ke nufi duk lokacin da zasu hadu sai taji wani iri" wlh Dole na kwaracewa ganin makiyina Sam bazan iya wannan masifar ba Nisha ce ta fada kanta da Sauri ta bude idanunta " my dear da kin karyani ai bara ma nayi alwalla Ana kiran sallah meye kike matsar idanu?? " ba Dr bane ya manmareni "kibarshi da Allah mugun banza ta fada tana mik'ewa dariya Hafeeza tayi " wlh sai nafada masa kunayi dashi zee baby tace " kin ki Allah idan baki fadaba khalisat da ido take binsu Dan ita tanason abinda zai hadasu ko marinta yayi ko taji sanyi yanzu abinda zata shirya na yamata magana take so Alwalla zee ta dauro tayi sallah suma tashi sukayi suka dauro alwalla sukayi sallah suna gamawa suka fito parlo ghaisha na zaune suna hira da Aunty amarya zee kusan ghaisha taje ta kwanta jikinta"ummina? " momy nayi missing dinki tun safe kin buya gidan Daddah ko dariya tayi "ummina ina Daddy? " yanzu bayan sallah ya fita Nisha tazo kusan momy ta zauna"ghaisha gida zani nayi kewar umma? " lah my dear tare zamu wlh nima na kwana biyu acan"OK to Mahabeer ya kaiku zuwa dare Aisha Monday akwai makaranta ko? " eh ghaisha haka sukaci gaba da hirasu cikin wasa da dariya, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ unguwar malali Zaune suke a parlo ita da hajiya hafsat mahafiyarta tana kwance saman jikinta itako waya takeyi na irin kayan da za'ama mashakurah odarsu daga China itako sai dariya takeyi har ta gama"wayyo hajiyarmu duk ni daya? "bikin auta ai Dole mu burge ta kema fa babban gida zaki shiga dariya tayi Laila ce ta shigo da sallama mashakurah ta Mike ta rumgumeta "oyoyo kawata dukawa tayi ta gaishe da hajiya"Laila ya gida ina su ummaki? " suna lfy "to tashi mushiga ciki mik'ewa tayi suka shiga bedroom d'in hajiya na mush dariya mashakurah "wlh nasha wuya robobine guda uku ta bata"sannu kawata to ya zan masa"kaji amare iyayan gyara wannan a ruwan zafi zaki rika zubawa kina shiga tsawon minti 20 shiko wannan sai zaki kwanta zaki saka gabanki insha Allah komai zaiyi daidai wannan kuwa sha zaki rikayi wlh sai ya sume asamanki Dan dadi ba kuka bama tunda kince kina bukatar yamiki kuka wlh sai Kim gaji ihu mashakurah tayi ta rumgume Lailah "nagode kwata bari na fara tun yau inason Dr Sardauna banason abinda zai rabani dashi Dole na kashe kudi akansa domin gyara kaina "wlh ina bayanki maza sai da gyara barema ke da kaddara ta gifbta miki hawaye ya tarun mata cikin idanu"please Laila bari maganar ta fada cikin shashekar kuka rumgumeta Lailah tayi itama kukan ya kufcemata "Dan Allah kibar kukan wlh ina mugun tausaya mikine amma Allah zai dubeki kawata "Lailah na gode da kaunarki gareni inason Dr nah banason abinda zai rabamu "wlh babu abinda zai rabaku insha Allah shima fa saurayine baisan komai ba wayar mashakurah ta dauki ringing ganin Dr ne yasa ta dauka da Sauri tana goge fuskarta"hello my Dr "sweet baby nazo ya fada yana tsinke kiran kallon Laila tayi "kawata mijina yazo bari na ganshi ni nace yazo inason ganinsa wlh yau data muguwar sha'awa nakeji duk ba halina bane amma tunda nadawo nakejin sha'awa fiye da tunaninki Dole zani gun Dr na rabu da jikinsa ko zanji sauki "to kibi asannu fah? " to zan kiyaye tare suka fito tama hajiya sallama suka fito harabar gida dama amota tazo ta shige motarta ta tafi get ta bude yana cikin mota azaune ta bude ta shigo "aslm my Dr ",wslm amaryata wow kinyi kyau amma na hanaki fitowa haka Ana kallemun ke"yi hakuri mai gidana "to gani nace kibari ayi sallah nazo zance kince kedai yanzu sweet baby kin cika rigima idanu ta zuba masa yadan yayi kyau iskar bakinsa ya hura mata saman idanunta ta Saki dan ihu "wayyo My Dr idona ta fada samansa ta Saki kuka rikota yayi yana kokarin jinyeta ta Kara shiga jikinsa ta rumgumesa tana kuka " oh my God my sweet menene ah idanunki mugani kanta ya tallabo a kirjinsa ya bude idanu yana dubawa yana bushemata "wayyo Dr ka Kara mun zafi wlh abun katone sai yawo yakemun a idanu " to tsaya baby bari kukan na duba miki harshansa yasa a idanu yana lalubawa wani irin dadi taji ta kara rumgumesa ta tura hannuta cikin sumar kansa tana shafawa "my Dr inajin zafi ya gaji da lalube baiji komaiba ya cire bakinsa "my sweet babu komai fah ko kinyi tsuna ne shiru tayi ta kara shigewa jikinsa tana sabke ajiyar zuciya kallonta yaga sai lumshewa takeyi tana mimmik'ewa idanu yazaro dan ya tabatar ya dora, hannusa sama kirjinta kamar zai gyara mata kwanciya jikinsa sai yaji wani Abu mai tauri shahada yayi ya zura hannusa cikin rigarta wata uwar brezia ce mai ciko abin kamar katuwar albasa idanu ya zaro ya janye breziyar ya shafo breast dinta lakwai yaji ba girma kuma ya saki itako ajinta matsa mata zaiyi ta kara shigewa jikinsa tana nishi har wata zufa take keto masa ya janyeta ya zaunar da ita kan kujera idanunta sunyi jajir sai lumshewa takeyi"baby yau kuma jaraba kikeji daga hawa samana ya fada yana gyara mata gashinta to wlh ki farka ni ba dan iskan namiji bane maza ki hadiye jarabarki har ki ISO gidana wlh daga yau ko kusana kika matsu sai na bata miki rai zan baki mamaki zan Nuna miki waye Dr Sardauna kuma karki kuskura ki sake saka wannan shegiyar abar Ashe duk tulin banzane ba jikinki bane abun naki yan yarane kuma sun fara saki ya fada cikin tsawa nutsuwarta ta dawo cike da tsoronsa da nadamar abun da tayi " Dr yi hakuri bazan sake sawaba"kima sa idan kinaso kuka ta fara tana bashi hakuri"baby kinci sa'a ina sonki wlh da fasa auranki zanyi da fatan cikakiyar mace. kike dan wallahi idan kinsan da Martsala tun wuri kima kanki nema tsari da hada inuwa da Sardauna yada naga nonoki na tsorata da lamarin mace" wlh babu abunda na sani My Dr"ok naji bari kukan shiga gida zamuyi waya zuwa dare kiss ya mata agoshi motar ta bude ta fice jikinta yayi sanyi kai ya kada ya fizgi motar ya harbata kan titi yana sharara uban gudu ransa amugun bace sai tsaki yakeja ya kunna sigari yana zuga baki da hanci yake fitar da haki ya murza kan motar cikin kwarewa "baby badan ina Dan sonki ba da banason tozarta Dan Adam wlh da na fasa auran mace breast yawa dumniya tsaki yaja yaci gaba da fesa gudu har ya isu gida a bakin get suka hadu da motar Mahabeer sun fito shikuma zai shiga shigewa yayi sukuma sun tafi Nisha da zee baby tana gaban mota kusan Mahabeer gudu yake sosai saboda magarib ta kusa " my heart ai karika zauwa muna hira ko? " sosai ma my zee ba wani dadewa zakiyiba ranar monday zaki dawo dariya Nisha tayi"kai brother kabari tamana wata mana "wlh bazan bariba "my heart karabu da my dear nima bazan yadaba "kunga kunsani zanyi sallah acikin gari daide lokacin suka ISO kofar gidansu Nisha dake goruba road akofar gida yayi Parking Nisha ta fito zee ta kalli mahabeer "my heart ka dawo da dare "muje ai ina nan sai nayi sallah dariya tayi ta bude motar suka shigo cikin lokacin Nisha har ta shige parlo da sallama suka shigo parlon hayatu na tsaye yayan Nisha yace " oyoyo matata tazo har gida ya fada yana ma zee baby wani Mayan kallo saboda Riga da siket din atamfane sun kamata kirjinan nata masha Allah dam sai Dan guntun gyale Wanda daket ta yafoshi saida Mahabeer yace wlh zai kurawo Sardauna awaya yazo zata fita ba gyale tunkun ta dauko cikin rawar jiki ta yafa suka taho face mahabeer ya hade" yaro nemi matarka tun wuri dariya yayi ya nufo gun zee wani Dan iskan kallo tamasa ta dauke kanta Aunty hauwa ta amsa"lallai yau munada baki su uwatace hassan ya tari zee ya riko hannuta suka zauna kusan hauwa mahabeer ya gaisheta"ango bakada dama dariya yayi ya Sosa kansa hassan yace"umma ni zan masa kwace ga yaro me zatayi da tsoho "ai gatanan yaro idan zaka iya kwacewa mik'ewa yayi jin Ana kiran sallah "umma natafi masallaci daga can na wuce gida "to ka gaishe da su ghaisha mik'ewa zee tayi ta bishi har kofar get ya shiga mota ta shagwab'e "my heart kadawo "to shiga ciki bari naje nasamu sallah daket ya lallabata ta shiga gida akofa ta hadu da hayatu kanta ta dauke Dan taga bashida kunya kallon kurilla gareshi ta shige tana wata irin shegiyar tafiya kirjinta da hips dinta kawai ya zubama idanu Mahabeer ko yaja motar ya nufi masallaci Dr Sardauna na shiga cikin da mota parking space ya nufa yayi parking ya fito part dinsu yana tafiya cike da jarumta da karfi karfi yake takunsa wayarsa ta dauki ruri amma bai dagaba jin ansake kira yasa ya cirota aljihu ya kalli screen d'in wayar yaga yayansa nuhu ne picking yayi ya Kara akunnesa "babban yayamu barka da dare" Dr Sardauna please kazo yanzu? " OK har ayi sallah ko?? " No Mara lafiyace kazo yanzu ka dubata kayi sallahr anan jin yanayin maganar yayan NASA yasa ya amsa badan ransa yaso ba ya kalli wandon jikinsa 3quarter ne baki ya tab'e ya juya ya nufi gun motarsa ya shiga ya fizgeta da karfi ya nufo get Daddy da shigowarsa kenan ya bishi da kallo yana dariya wai ko wa ya tabo masa Dr oho mai gadi ya bude masa get a guje ya fizgi motar ya fice daga gidan ransa duk ab'ace................. ✍🏻 Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻18* ....gudu yayi sosai bai jimaba sai gashi kofar gidan Nuhu honr yayi aka bude masa get ya shige nan kusa da get yayi parking ya fito gun mai gadi yaje yayi Alwalla sai ga Nuhu zashi masallaci "Dr ka ISO rumgimeshi yayi "babban yaya waye ba lfy wai?? "Muje masallaci mu fito suna rike da hannu juna suka tafi masallaci, can ciki ko a parlo kwance take saman kujera maryama na mata sannu ta kalli hafeeza "ya akayi kinsan bata lfy kukazo tare? " Aunty maryam wlh lfy lau muka fito khalisat ko dama bakida lafiya ne baki nunama dan karmubar ki ke daya? "wlh lfy ta lau yanzune ana maryama tace"ya kikeji yanzu?"da sauki Aunty ta fada tana lumshe idanu sallah su hafeeza suka tafi suyi sai ita da yara meerah na mata surutu ita da mai sunan Daddy Sharifa ta Mike "aunty na tafi nayi sallah kar Allah ya kamani dariya ta kama khalisat ta cije "jeki kiyi kam gaskiya da sallama suka shigo da sauri ta rufe idanunta tana fitar da numfashi da sauri sauri meerah ta tafi gun Dr Sardauna da gudu daukarta yayi yana mata kiss" meerah uwar rigima ina sharifa" tana sallah "brother itako wannan me yakawota har rashin lfy ya kamata"yanzu dai dubata ita da hafeeza sukazo weekend ne baki ya tab'e ya matsa kusanta "ke tashi fadi inda yake miki ciwo da sauri ta tashi zaune tana matse baki kuma karya ce take lfy ta lau " cikina ne yake ciwo Nuhu yace "d'azu har suma tayi " ya kikeji?? " murdawa yakeyi meerah ya ajiye ya kalli Nuhu "bro muje na baka magani ni bazan dawoba murmushi yayi" hakanma mun gode maryam ce da hafeeza suka fito" Aunty barka da dare" ango ni amarya rowanta akemun tunda ta amshemun kai ko"hmm Aunty kibari kawai zan kawota ya harari hafeeza "ke dan ubanki yawo da, mara lfy idanu ta fara zarowa ta koma bayan maryam ta lab'e Nuhu yace" muje kabani maganin sallama ya ma maryama suka fito khalisat tabishi da idanu kamar ta lasheshi taji dadin magana dashi taso ya tarairayeta ya kaita hospital yada taga, yanama zee baby maryam tace"daure kiyi sallah hafeeza ta kamata suka shiga tayi sallah Dr suna fita kowa motarsa ya shiga hospital suka tafi yaba Nuhu maganin da ya dace ya nufi gida yau ransa ab'ace yake, zee bay bayan sunyi sallah isha zaune suke a parlo anata hira sai surutu zee take zuba musu anashan dariya Nisha cikinta har kullewa yayi da ta basu labarin tsiyar da tawa Abbu Rahaman kakanta lokacin da yazo yanacin fuskar ummi Raiyan hauwa tace"momy dan Allah kibar maganar dariyar ta ishemu Abban su Nisha ne ya shigo da sallama "ah yau mamarmuce agidan dariya tayi"Abba sannu "Yauwa hajiya dariya tasake hauwa ta Mike ta amshi ledar hannusa tana masa sannu suka nufi bedroom hayatu ya kalli zee baby"kanwata wlh mahabeer yamun shigar sauri Nisha tace"wai yaya meyasa kake hakane"ke zan ci ubanki mace dan namiji daya akayita cikin tsiwa zee baby tace" wlh dan my heart akayini hayata kake kowa wlh kar mufara yar rashin mutumci dakai nafika iyawa ta fada tana mik'ewa ta nufi bedroom Nisha ta bita acan sukaci gaba da hirasu har hussaina yazo kiransu cin abuncin dare, ko akan dining sai harara hayatu takeyi saboda irin kallon da yake mata ana gamawa ta Mike bata tsaya hiraba, kiran mahabeer tayi suke hirasu, Dr Sardauna yana zuwa gida wanka yayi yayi sallah isha ya nufi part d'insu ghaisha duk suna zaune a parlo har mahabeer da sallama ya shigo kusan ghaisha yaje ya dora kansa cinyarta ya rufo idanunsa kansa ta shafa"Dr lfy kuwa fuska ya yamutsa ya shagwab'e mata Daddy yace"Dr wa ya taboka ne"Daddy babu kowa kawai dai banajin dadin jikina ne dariya mahabeer yayi "Dr namu fadi gaskiya banza yamasa ghaisha tace"tashi muje kaci abunci nawwara tace"yayamu sai karika Abu irin na yara idanunsa ya bude ya watsa mata mugun kallo da gudu tabar gurin ta nufi Daddy jikinta yana tsuma Aunty amarya tace"Dr karka firgitamun diya ghaisha ta kamashi ya Mike suka nufi dining sai dariya suke musu dan idan tana tatalinsa ko nawwara auta bata samun haka serving dinsa tayi ta zauna itace take bashi abaki sai yamutsa fuska yakeyi dan sam yau bayajin dadin zuciyarsa daket ta lallabashi ya dan ci farfesun nama rago kadan dan dama tasan halinsa bayacin abunci da dare mai yauni zaide ci nama kadan yasha frut kadan sai coffee kallonsa tayi cikin sigar lallashi"autana waye ya tabamun kai shagwab'e mata yayi"ghaisha ni auran ne ya fita araina Allah da sauri ta rufe masa baki "haba bokan turai Namijin duniya karkasa azagi mahaifinku mana a garin Katsina meye tamaka yarinya mai hankali dan Allah kayi hakuri mata sai ana hakuri dasu haka tayi ta lallabashi da maganganu masu dadi akan cewa karma yakuma tasa maganar ta janyosa suka dawo parlo lokacin mahabeer na hira da zee baby Dr ya musu sallama ya nufi part d'insu yana shiga yayi zamansa a parlo yana kallon TV yana busa sigari sweet baby ce ta kirasa tsaki yaja saida ta kira sau ukku ya daga cikin masifa ya fara magana"wai uban me zaki bani da wannan daran kibarni zan nemeki haba dan Allah kitt ya tsinke Kiran yaci gaba da kallonsa yanajan tsaki haka mahabeer ya iskoshi yana masa hira sama sama yake amsawa dan yau haushin kowa yakeji neman inda zai huce haushinsa yake, mashakurah tunda ya mata tsawa tayi kwance tana kuka sai kiran sunansa take tana Kiran sunan wani mutum sai tsine masa, albarka take tana masa Allah ya isa duk tafice haiyacinta su zee suna uwar daka akwance sai hirasu suke ita da Nisha suna dariya har karfe kusan daya na dare bacci ya dauki Nisha zee baby sai juyi takeyi tana lumshe idanu da ta tuno yada ta riko k'ugun Dr Sardauna da yada yasata cikin jikinsa yana mata masifa da kuma da rana yada ya tsotsi bakinta da yada yake murza mata breast yana mata magana cikin zazakar muryasa komai NASA cikin kwarewa ahankali ta furta"Dr Sardauna Jarumin maza ta fada tana lasar baki ta fara matsar kafafunta tana mimmik'ewa har bacci ya dauketa cike da mafarkin Sardauna suna wata irin rayuwa mai dadi, Dr Sardauna kwance yake saman makeken gadonsa sai juyi yake yanajan tsaki yana rike da cikinsa yana cizon lips d'insa na k'asa har karfe biyun dare Dole ya Mike ya sabko daga kan bed d'in yana tangadi ya nemo magani yasha sai zufa take keto masa ta ko ina ya rarafa ya kwanta daket bacci ya sa cesa, Asubah ta gari, ********************************* *bayan kwana ukku* tunda zee baby ta dawo gidansu Nisha rayuwarta take hankali kwance babu takura sai hayatu da ya tisata GABA duk inda tayi idanunsa na kanta ko ya rika neman zama kusanta ko yace zai tabata ko kusa bata yada akwai ranar da ta wankeshi da mari tana kitchen tana soya kwai taji ya rikota tana juyowa ta sharara masa mari ta tofa masa yawu tayi masa, kwakwaran kashedi tun ranar bai sake ko kallonta ba sai aboye ita da Nisha yawo suke fita sune gidan zainab gidan kawu saminu gidan Ibrahim yayansu Nisha gidan Nuhu gidan maijidah yayar Dr Sardauna wacce yakebi idan kagansu kamar tagwaye gidan Nuhu suje su hadu da su hafeeza suna iya shege maryama tayi ta musu dariya dan ita batada matsala agidan zainab ne zee baby suka hadu da wata makwabciyar su zainab yan matace mai sunan habiba kallo daya zee ta mata tasan tana shaye shaye aikuwa ta faki idanunsu Nisha tajata gefe tana mata tambaboyi aikuwa nan take ta amsa mata lokacin zee babu kudi agunta nan take takira mahabeer ta kafa masa kuka Dole yazo ya iskota ya tsaya kofar gida duk gidan yana zuwa tunda abokinsa ne hadeem din kudi tace ya bata zata sayi kayan kwalliya nan take ya bata dubu ashirin ya tafiyasa duka taba habibi tace ahado mata kayan maye masu tsada aikuwa habibi taje ta hado mata na dubu goma taci dubu goma to zee cikin dare tasha ta kwale tayi ta haukanta sai asuba tayi bacci ban garan Dr Sardauna ko da mashakurah ya dan sabko saide yanzu baya yawan kiranta irin nada yana bata dai kulawa kadaran kada han ne shi har yau baima san zee bata gidaba yau ta kama monday tun karfe 7:00am Nisha tayi shirin tafiya makaranta zee na sharara barcinta dan kwana biyu bata bacci saboda kwayoyin da take ci da sirot da take sha, karfe tara Dr ya fito cikin shirin zuwa Office yau cikin suit bakake ya hade Wanda suka fito da asalin farinsa da kyawunsa da kwarjininsa gilashi bakine manne kan fuskarsa sai zuba uban kamshi yakeyi da sallama ya shigo parlon dukansu suna kan dining har mahabeer karasowa yayi ya gaishesu ya yabi iyayansa daya bayan daya ya rumgumesu yaja kujera ya zauna tea ghaisha ta hada masa mai kauri yasha agaugauce ya Mike dan Jiransa akeyi kiss yama ghaisha"mamana sai na dawo Daddy yace"Faisal nifa gunsa yaje yana sakin murmushi ya masa kiss din nanah tace"yayamu zan bika daukarta yai ya mata kiss" ki zauna dai autarmu nawwara ta dawo daga school kuyi wasa Mahabeer ya Mike Dr Sardauna ya kallesa "bro yau da wuri zaka fitane?? " eh wlh muje ka ajiyeni amotarka yau banajin tuki baki Dr ya tab'e Daddy yace ikon Allah motocin shiga har ukku gareka amma kace motar k'aninka zaka shiga ficewa yayi yana dariya"wlh Daddy zolayarsa Nike ni gun zainab zan biya ma wayarsa ta dauki ruri ajiye nanah yayi ya ficewarsa yana amsa waya Daddy yace"Mahabeer yau kaje ka kawomun momyna? " to idan na taso daga gun aiki zan biya na daukota ya fice shima Daddy ya Mike yaje yayi shirin fita Kamfani Dr Sardauna na fita ya shige mota yau wata Jeef ce fara wuleliyarta ya fita da ita ✨✨✨✨✨✨✨ *Saudi Arabia* Madina gidansu ummi Raiyan Fahad Abbu Rahaman ne zaune awani hamshakin parlo kusansa Aminah ce mahaifiyar Raiyan tasasa GABA da kuka shiko babu abin da yake daga masa hankali irin kukanta lallashinta ya fara dan yayi mamakin yada ta sabko lokaci daya take bukatar yarta da jikarta ayanzu Hassan ya kalla "ku tashi maza yanzu zamu tafi makkah gun umminku fuska Hassan ya yamutsa maganar ido Abbu Rahman yamasa shida hussaini suka Mike kallonsa tayi"dani za'a tafi azafafe yace"ba gidan uban da zaki bini yanzu zanje nazo dasu kuma yar iskar diyar nan tata aure zan d'aura mata da Fahad karami idan taki wlh zan iya yin abinda ba'a tsammani ni yamike yana bala'i ya fice zuwa shirin tafiya makkah dan sunada labarin kaurata abinda yasa suka sani kuwa shine washe garin tafiyarsu zainaba ta saka a samo mata wani gidan acikin Aziziya ta bar khalidiya wani narkeken gidane daga ita sai mai aikinta suke rayuwarsu tasa asanya yan haya agidan itama kuma hayarce take. to abinda bata saniba mai gidan abokin Fahad ne shine yabasa labari, da misalin karfe biyu ummi Raiyan na zaune waya take da Dr Sardauna" Dr ka kula da kanwarka wlh har suma takeyi amma ta tafi da magani kayi kokari yau tasha dan nasan yau komin dare sai tayi ciwon cikin wlh hankalina ba akwance yakeba saboda nasan yau da wuya ta wuni lfy takai karshen maganar idanunta na tara kwalla"ummi kuyi hakuri yanzu zan koma gida na kaimata magani insha Allah komai zaizo da sauki dama wasu yan matan haka suke fama idan zasuyi al'ada"nagode Dr Allah yama Albarka sallama sukayi ta kashe Kiran ta kira zee baby lokacin su shabiyu ne na rana bacci take bataji ba har tagaji da Kiran bata dagaba Mahabeer takira sukasha hira ta kashe tana kallon TV mai aikinta ta shigo "ummi anyi baki na bude musu kofane batasa komai arantaba dan taga matar mai gidan kadai take zauwa gunta suna hira amma ita bata taba zuwaba duk suna gida guda"jeki bude mata tafiya tayi ta bude musu me ummi zata gani Abbu Rahman da yaranta sun shigo fuskar Abbu babu alamun rahma ya kalleta "ina zainaba take tashi kirawota jikinta duk rawa, yakeyi ta tsorata kasa tashi tayi tsawa ya buga mata cikin rawar baki tace" bata saudiya tana k'asar mahaifinta wani wawan mari ya kifa mata yana huci "dan ubanki kirawota ta dawo yau yau Dinan ko na kasheki jinin tawace kika tura k'asar hausa hussaini yau jin ciwon dukan da akama uwarsa yake hannuta na rawa ta kirawo zee lokacin ta tashi abacci ta fito daga wanka Kenan da gagawa take ta shiryawa ta tafi can gidan saboda cikinta ya fara ciwo tun kafin yayi karfi d'aure da towel ta fito taga wayarta na ringing ganin ummice yasa ta dauka ta kara akunne "hello ummina da yanzu zan kiraki banida lfy cikina ya fara ciwo shashekar kukan ummi kafin tayi magana Abbu ya amshi wayar"yar iska to duk inda kike ki dawo saudiya zan d'aura miki aure ko ki isko gawar uwarki rainane naji yayi mugun baci wani uban ashar na lailayo nayishi kai tsaye babu shaka da harshan larabci"Abbu Rahman kaine ka takurawa umata kaida tsinanun Hassan da hussaini ko to kujirani ganina zuwa idan baku kasheta wlh Allah ni sai na kasheku natsaneka kaida duk zuri'arku banda ummina wlh yanda kukazo har gida kuka SATA kuka Allah sai nazo nasaku kuka kuma kujirani ni daku shege kan fasa dan halak sai yayi da zee baby kake magana tsohon najadu wlh ina kokwanto ma idan kaine ka haifi ummina hankalinsa ne ya tashi har wata zufa yake tunda ta anbaci zata kasheshi dan mutum ne shi mai tsoron mutuwa jiyayi ta sake cewa"wlh idan bakayi wasaba ni zainab Nice ajalinka wayar ya wurgama ummi ta kara akunne tana kuka"ummina kibar kuka yanzu zan san abinyi ganinan zuwa yanda suka samun ke kuka nima sai nasasu na fada ina sakin kuka mai zafi dan na tsani kukan ummi lallashina ta fara wayar na kashe na Mike kwayoyi na watsa bakina nasha sirot na shirya agagauce cikin Riga da siket na less blue dinkin yayi mun cif saide ya kamani rigar batada wani hannuwa ko d'aure gashina banba na d'aura dan kwalin less na fito parlo sai umma hauwa"momy kin tashi wai bakijin yunwane?? " jikinta na kwanta ina cije baki dan sosai cikina ya fara ciwo "umma inaji bari nasha tea ciwon ciki nakeyi kuma raina amugun bace yake wlh bazan iya cin abunci ba "to bari na hado miki tea din janyeni tayi ta Mike taje ta hado mun tea mai kauri nasha ta rumgumeni"wani irin magani kikesha? " umma yana can gida cikin kayana kisa direba ya kaini sai nasha ko? kwantar dani tayi ta Mike, bangaran Dr Sardauna saboda alkawalin da yama ummi Raiyan yasa karfe daya da rabi bayan yayi sallah ya shiga mota ya nufo gida da irin maganin da yasan zai mata bai ko nemetaba yaba ghaisha maganin yace ta kira zainab tabata tasha itako batasan baisan bata gidan ba amsa tace zata kirata yanzu kansa ya kada ya fice, daide lokacin ne zee itako kwayoyin da tasha sun fara ratsata ga ciwon cikin ya tsananta umma taje mai gadi ya tafi kawo yara daga makaranta cikin sa'a sai ga hayatu ya shigo parlo zee na mukususu jikin umma ta fara sambatun maye sai zagin Abbu take ga azabar ciwo ta sakata gaba lokacine kuma tunanin Kiran Dr Sardauna yazo mata ta kirasa amma baya dagawa hayatu ya karaso "umma me ya sameta? " yauwa hayatu daukarta kuje hospital ka kaita gun Sardauna inata Kiran Dr baya dagawa ko yana cikin aikine cikin rawar jiki ya sumgumeta ransa fari tas itako lokacin hankalinta ya gushe sosai Abu biyu ya hadu ga maye ga azabar ciwon ciki mota yasata agaba ya rumgumeta ya fizga motar da karfi yabar gidan sai murna yakeyi yakira wani abokinsa kome yace oho wani babban titi ya dauka yana sharara gudu na uban mamaki cikin fitar haiyaci ta rikoshi My Dr nah ummina tana kuka ka rarasheta kaji ta fada idanunta na lumshewa kara rumgumota yayi "yanzu zan lallasheta.............. ✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻19* ....hayatu suna fita Kenan lokacin Dr Sardauna ya fito dagansu yaba ghaisha magani aba zee yana shiga mota yaga Kiran mashakurah har hudu kiranta yayi take fada masa zazzabi take tazo ya dubata yace tajira gashinan zaizo ya dubata yana kashe Kiran yaga Kiran umma ya kira umma take fada masa zainab ce ba lfy ciwon cikin take amma ta tura hayatu ya kaita hospital gurinsa haka kawai gabansa ya fadi ya amsa da to ya kashe wayar ya dauki hanyar gidansu mashakurah anutse yake tukinsa .hayatu gudu yake shararawa sosai itako tuni hankalinta ya fara gushewa batasan me takeba amma Dr Sardauna na bakinta sai kiransa take unguwar malali ya nufa dede danja ta tsayar dasu Dr Sardauna ya iso mamaki yayi me yakawo hayato nan Duk da hospital din tana cikin malali amma ai ba tinti zaibiba dan yaga titin gidansu mashakurah ne wannan ana basu hannu hayatu yaja motar da gudu, baki Dr Sardauna ya tab'e yanabinsa tunda duk hanya dayace tunaninsa wata hospital zai kaita kofar wani gida cikin ikon Allah kusan gidansu mashakurah ne gida dayane tsakani dai de lokacin Dr Sardauna shima ya danno hancin motarsa kawanar mamaki yayi to me zaiyi ana gidan anesa ya jira yaga meye nufinsa wayarsa ya kira" kai dan iskan gari ya za'ayi na ISO fah? ok to ya tsinke Kiran get aka bude masa ya cinno hancin motar gidan saurayi a tsaye fari mai matsagaicin tsayi bawani kyakyawa bane saide gyara kawai parking hayatu yayi ya fito ya ciccibi zee baby saurayin sai lasar baki yakeyi "abokina ina kasami wannan kayan dadin yar balarabiya? " kai ubanka kanwatace wlh darza rabona zanyi dama sauran larabawace suka sheke da dariya "muje to ciki suka nufa kasancewar gidansane baya hade da iyayansa wani hadadan d'aki ya kaisa"amma kabani d'ani ko? " wlh bazan baka agagauce zanyi na wuce hospital zan kaita " Ok zan fita gida zan leka ya fada yana fita, lokacin da saurayin ya fito Dr yana kofar gidansu mashakurah yanaga ya fito a mota yabar gun Sardauna ya fito ya nufi gidan, lokakacin ya kwantar da ita jikinsa har rawa yake yada kayan suka mata kyau cinyoyinta ya fara shafawa itako sam bata haiyacinta Sardauna kawai take kira kar yabar ummi tayi kuka kayan jikinsa ya cire ya janye mata zip din rigarta dama babu birezia gani manyan breast dinta atsaye kemm kamar su tsone idanu sai sheki suke kusan zaucewa yayi jikinsa har rawa yake duk ya rikice yajanye mata siket Santa santalan cinyoyinta farare tas suka baiyana samanta ya rufta idan yace ya tsaya romance lokaci zai bata tsirara yayi haihuwar uwarsa ya daga mata kafafuwa sama yasa hannu zai cire mata wando ai kamar antsikareta ta Mike cike da maye da tsoro ga ciwon ciki abunsa ta kalla zungureriya atsaye Take zuwat jikinta na kerrrma ta ingijeshi tana ihu "Dr Sardauna kazo ka ceceni amma karfi ba dayaba ya maidata ya murk'ushe wani uban cizo tamasa cikin ikon Allah ta samu damar yin kunama ta manna masa awuya sai Kiran Sardauna takeyi tunda ta manna masa kunama yaji zafi kifa mata mari yayi"dan ubanki sai nayi ko maciji zakimun wani irin karfi yazo mata ta dadage ta ingijeshi ya fadi baya wanwar lokacin dafin kunamar ya fara ratsasa awuyansa tsaye ta Mike jikinta na rawa tana Kiran Sardauna ta diro daga gadon mik'ewa yayi azafafe ya shako wuyanta mari ta kifa masa "dan ubanka nayi kadan ka ketamun hadi ko ina bakin mutuwa da bango ya hada ya zabga mata mari "wayyo Sardauna kana ina za'a cutar dani ta fada tana dora masa wata kunamar awuya ta rufe idanuta jikinta na kerrma daide lokacin Sardauna yaji tana kiransa da gudu ya nufo kofar da yaji muryata cikin jigata ya kara mata mari Kenan Dr Sardauna ya banko kofar ya shigo saida ya rumtse idanu"innah'lillah wa'innailaihinr raji'un cikin rawa jiki hayatu ya saki zee yaja jiki daket yaje ya dauki wando yasa awahalce dan zee ta bashi wuya gashi ko nono bai samu ya matsala ba daket ta nufi gun Sardauna tana tangadi shiko Dr ilahirin jikinsa rawa yake sai zanzana yakeyi idanunsa sun kada sunyi jajur ko da zee baby bata haiyacinta kasa karasawa gunsa tayi tsoransa ya kamata nan k'asa ta zube idanunta na lumshewa gadan gadan yayi kan hayatu Wanda ganin yanayin Sardauna ya firgita hayatu atsorace yace"Dr wlh ba laifi na bane sontane ya hanani sukuni amma ban mata komaiba wlh taki tsayawa ai bai kai karshe Sardauna ya kwasheshi da mari dama da hagun ya shakeshi ya hadashi da bango wani irin bugone yakema hayatu na fitar hankali abinka da katon gaske ingarman Namiji kakarfa ihu yake yana bashi hakuri amma idanun Sardauna ya rufe bayaji baya gani saida ya masa jina jina ya fitar masa da jini da majina duk ya farfasa masa jiki tun yana iya ihu har ya kasa ai zee tanaga haka da rarafe tabar d'akin tana neman gun buya duk bugon da ya masa bai ishesa ba fita yayi ya rika neman kitchen cikin sa'a ya samu wuka ya shiga nema wata yar qarama ya gani sabuwa sai walkiya takeyi ya dauko hayatu na kwance cikin jini Dr Sardauna babu ko digon tausayi ya kerkerta masa yayan kayansa nan take ya suma "dan ubanka gobe ka kara tunkara wata diya mace ma ba zee ba kai ubantane zaka rika marinta haka da karfi ilata ta zakayi bayan kanason keta mata hadi saura abokin ka dan ubanki saura ke ya juyo yana fada wayam babu zee fitowa yayi yana nemanta wata yar kwana yaganta akwance da sauri ya isa gunta ko motsi batayi gabanta ya sunkuyo yaga ta suma ransa amugun bace ya birkitata yaja mata zip d'in ragarta ya ciccibeta ya fito akofar gida suka hadu da wani saurayi zai shigo wani mugun kallo Dr ya watsa masa"wlh zan dawo gareku sai kun gwammci rayuwa da mutuwa ya fada atsawace jikin saurayin na rawa ya juya da gudu ya fasa shiga gidan direct motarsa ya nufa da take nesa da gidan ko aka bai damu da dedekun jama'ar da suke kallonsa ba motar ya bude ya kwantar da ita agaban motar ya rufe ya kewaya ya shiga dede lokacin mashakurah sun fito ita da lailah zata rakata shikuma yaja motar da karfi yabar gurin mashakurah ta zaro idanu"lailah wlh Dr ne fah ya koma? " maybe ko kiransa akayi kishirya ki tafi yamiki koda allura dan jikinki akwai zazzabi sosai" to ai yace najira zaizo ya dubani? " ki kirasa idan bashida dama sai ke kije zaki zauna da ciwone?" to zan kirasa mota lailah ta shiga taja ta tafi mashakurah ta koma ciki ta kira Dr gudu yake sosai kallo daya zaka ma Dr Sardauna kasan ransa ab'ace yake sai lips d'insa yake cizawa ahaka har ya iso hospital dama babu wani nisa sosai tunda unguwa dayane, yana parking ya fito ya ciccibeta ya rufe motar yayi ciki da ita special room ya nufa da ita wata nurse ta biyosa "doctor kana bukatar temako ne wanin mugun kallo ya watsa mata ba shire tayi waje kwantar da ita yayi temakon gagawa ya fara bata don numfashinta ya dawo cikin mintina ashirin yasamu numfashinta ya dawo tunawa yayi da abinda ummi Raiyan ta fada da Sauri ya fita ya hado allurai ya dawo ya mata Dan bata haiyacinta batasan ya mata ba ya saka mata drip zama yayi ya zuba mata tsumammun idanunsa bacci take numfashinta na fita da Sauri tattausan hannusa ya Dora saman fuskarta yana shafawa ransa abace muryasa akaushashe yace" wlh wannan marin da yamiki ban ida rama mikiba ko makaftaki ne yaso yayi so yayi ya bata miki rayuwa da rana tsaka ya cuci Mahabeer dake da duk Family d'inmu wlh da ya aikata hakan kasheshi zanyi kalli yada fuskarki tayi ja saboda marinki da yayi sabode me zai mareki ya fada cikin tsawa da karfin gaske saida dakin ya amsa saida ta zabura ta Mike zaune idanunta arufe cikin bacci tace" wayyo My Sardauna yi hakuri karka bugeni rikota yayi dan karta fizge drip d'in yasata cikin jikinsa yana buga bayanta bakinsa yakai kunneta cikin sanyayyiyar murya yada zai dawo mata da nutsuwa yace"zeener shiru Oya bacci nan take ta koma bacci sai ajiyar zuciya take sabkewa gashinta da ya rufe mata fuska ya tataro ya daure mata yana hura mata iskar bakinsa sama fuskarta "wlh kema sai kinci ubanki shegiya duk ke kikaja kalli kayan da kikasa ajikinki wlh zakici uwarki ki warke zan kamaki kalli yada wannan mayan tsayayun breast d'inki masu kyawun kallo suke awaje kina nufin yagansu ya fada cikin tsawa yana kifa mata mari yana girgizata tashi ki fada zee dan ubanki tambayarki nake ya kalli boobs d'inki inakin ya tab'a zainab bude idanunki kimun magana ko na kasheki yanzu wlh ya fada yana kara marinta jikinsa na tsuma cikin bacci taji marin ta kuma zabura shakota yayi shanyayun idanunta ta bude ta kalleshi ya sheketa tsorone ya kamata jikinta ya dauki rawa cikin dashashiyar murya ga yaunin bacci a idanunta tace"My Sardauna kayi hakuri ta fada tana rufe idanunta dan sam bazata iya jure kallonsa ba ahalin da yake ciki " kina nufin ya tub'e miki Riga ya fada yana matse mata wuya "bai fitarmun ba bai kalleni ba wlh babu abinda yamun Sardauna kayi hakuri banida lfy sarkamun wuya cikina yake ciwo sakin wuyanta yayi yana huci fashewa tayi da kuka ta k'udundine guri daya tana kokarin cire drip d'in da sauri janyota jikinsa ya rumgumeta yana buga bayanta kara sautin kukan tayi tana k'ok'arin janye jikinta cikin zazzakar muryata da tagama dishewa tace"ni sakeni ba ruwana dakai haka kawai so kuke ku kasheni wlh k'asarmu zan koma wayyo ummina kizo sun kasa rike Amanar da kika basu yau saura kadan amun fade cizo ta kai masa ya saketa tunda ta kira ummi jikinsa yayi sanyi amma ransa amugun bace ya ke baki ya buge mata ya shigar da ita jikinsa ya mannata faffadan kirjinshi yai anfani da da zazzakar muryasa cikin kara lankwasa murya ya tallabo kanta ya dore bakinsa akunneta yana shafa fuskarta "my zeener shiru wlh yanzu zan miki Allura guda uku ajere idan baki nutsuba yar rainin hankali ubanwa yace kisa matsatsun kaya duk cikin nutsuwa da wani irin Salo yake mata magana tun kiranta na farko da yayi jikinta ya saki ta farajin canji da kasala ga fitunanan kamshinsa amma ta dake tana turjewa tana dukan k'irjinshi jin hakanne yasa yace zai mata Allura shiru tayi ta kyale cike da matsanancin shaukinsa da begensa ta shagwab'e muryata na rawa tace"to nayi shiru sakeni na kwanta ni ba ruwana dakai tunda dukana kake? " kiss ya sakar mata akunne "No kiyi bacci ajikina yanzu sai na kwantar dake kar drip din ya fizge yi hakuri nine na mareki ko? Kai ta daga "ok yi bacci bari na shafa miki gurin banza tayi masa tayi lamo jikinsa kiss yake sakar mata a cikin kunneta yana shafar lalausan gashinta da fuskarta idanu ta lumshe minti uku tsakani ta fara sabke numfashi ta koma bacci kansa ya dago ya kalleta"fitinaniya kawai wlh bazan bariba acuci matar yayana Dole na kareki amma idan ba dan shiba ina ruwa can ku karata saide ko dan ummi Raiyan in ba hakaba wlh bazan shiga zabgar fitsarariyar yarinyar nanba kiss ya sakar mata saman tattausan lips d'inta ya kwantar da ita ya lullubeta da blanket Allah yabaki baiwar kyau da tsayayun breast wlh idan badan karnayi karya ba sai nace babu irin nonoki tantsantatsan masu daukar ido da girma da sheki jajir atsaye ga tsinin nipple ya fada yana lumshe tsumammun idanunsa. da suka rine dan jaraba Mik'ewa yai saboda yanayin da ya fara shiga gwara yayi nesa da ita ya mik'ewa wayarsa ta dauki ringing duka ya cirosu aljihu ya ajiye biyun saman gadon yayi picking d'in wacce aka kira ya kara akunne ya fice yana magana kofar ya murzawa key daga waje ya nufi Office d'insa ya zaro key ya bude ya shige"bandar ykk ya London too days nayi missing d'inka? " wlh abokina aikine sukamun yawa gashi inason dawowa Nigeria ai ina nan za'ayi bikin ka insha Allah amma idan nazo zaka tayani nema yarinyar ta tsayamun azuciya inaji akamar akwai ajiyata agareta wlh jina nake kamar idan bamu haduba bazan iya rayuwa mai kyau ba ya fada yana dafe goshinsa isaka Sardauna ya fizgo daga bakinsa cikin misikilanci ya fara magana agajiye dan ya tsani doguwar magana"to Allah ya kyauta amma da duk alamu sun nuna kunyi taraiya da yarinyar amma me yasa kayi haka sanina dakay baka zina me yasa ka aikata hakan"Dr wlh kaddara ce maganar bazata yuba awaya idan nazo zamuyita kaji yada abun ya faru, "Ok sai kazo d'in hira sukaci gaba dayi sun jima sosai kafin suyi sallama sigari ya kunna yana zuga yasha tafi goma kafin yaji yar nutsuwa mashakurah tayi ta kiransa wayar na ringing baya dauka Dole ta hakura ga zazzabi yaci karfinta Dole ta shirya ta nufo hospital bangaran hayatu kuwa saida abokinsa ya dawo ya iskosa tsirara asume duk an tsatsarga masa diyan kaya Allah yasa su biyu sukazo kaya suka samasa suka nufi hospital dashi aka bashi temakon gagawa ya farfado, bangaran umma hankalinta atashe da taji shiru Nisha ma ta tashi hanlinta gashi tana tsoron Dr baza jeba hospital umma Kiran Dr Sardauna tayi cikin sa'a wayar da take hannusa ce take tambayarsa ya jikinta zainaba yace da sauki tana bacci amma idan ta tashi gida zai kaita bazai mayar da ita nanba batayi musu ba tunaninta dan yaji dadin dubata agidane lokacin da mashakurah ta isa hospital ana sallah la'asar parking tayi ta fito Office Dr Sardauna ta nufa ta murda arufe tayi ta bubugawa bai bude ba niko nace mashakurah kin manta sallah ake, kiransa tayi awaya Kiran ya tashi zee daga bacci idanunta bude taga wayoyinsa har biyu ita sai yanzu abubuwan suke dawo mata dan d'azu bata haiyacinta sosai mik'ewa nayi na sabko jin kasana da lema hamdala nayi da ciwon cikin ya tsaya yau da gagawa wayar har yanzu ruri takeyi ganin sunan yasa naja tsaki "wlh natsaneki shegiya katuwar banza jarababiya mai bin namiji har gida drip nacire na nufi kofar na murda akulle Allah ya isa akan me zai zo ya kulleni gashi drip ta kare da ban iya cirewaba jinina ya zuke haka yaso mugu gashi inaso natafi na gyara jikina kar mai yawa ya fara zuba gun wayar na dawo dayar na dauka karamar cikin sa'a babu security number mahabeer na fara nema wacce naga my bro nayi dailing bugo biyu ya daga"Dr namu ykk ya matata yanzu Nisha ta kirani ganinan anjima kukan shagwab'a na samasa"my heart kayi sauri kazo ka kaini gida wlh ya rufeni ya tafi sha'aninsa kayi sauri inaso naje na kimtsa kaina kuma na fadama abinda shegen dan iskan hayatu yamun cikin tashin hankali yace me ya miki my zeena Dr ne ya rufeki maybe dan karki fitane sautin kuka na kara arikice yace"Ok bari nazo yanzu mutafi yi hakuri bari kuka sai nazo ya tsinke Kiran ta ajiye wayar ta shiga toileta tana shiga toilet Dr Sardauna ya bude kofar shida mashakurah suka shigo dubawa yayi yaga bata saman gadon ta cire drip din kara ruwa yaji a toilet "my Dr najima fah ina jiranka Ashe baka Office? " hmm wayoyin ana na barsu muje na dubaki bakin gado ta zauna jikinta ya tab'a zafi gum bai wani bincike taba ya hada Allura zazzabi "sweet baby gyara ayi Allura daide lokacin zee baby ta fito tsaki taja tazo ta ingijesu dan neman magana basu kulataba ta zauna mashakurah tace"wayyo my Dr Allura zafi tattausan murmushi ya sakar mata "sweet baby yi hakuri ahankali zan miki ki zama jaruma mana dariya mashakurah tayi "my Dr na tsaya to yimun amma bari in rufe idanuna "yauwa matar Dr Sardauna Oya rufe idanunki wlh ji nake zazzabin kamar ajikina haushine ya cika zee taciki tayi Fammm amma ta dake ta dauke kanta ta shiga wakar larabci tana kada hannuwa Allura yama mashakurah sai matsar kwala take hannuta ya rike ya fara lallashinta karamar wayarsa ce tayi kara da sauri na dauka nayi picking na kara akunne "hello my heart kazo to kama jirani akofa ba sai ka shigoba na tsinke Kiran na ajiye masa wayarsa na sabko daga gadon na gyara jikina na fara tafiya Kenan naji ya shakuni ya hadani da bango "dan ubakin meyasa kika daukarmun waya ni sa'ankine ke yar iska ahaka zaki fita waje"dallah malam sakeni meye zaka shakeni haka ko kasheni zakayi to sai me idan an dauki wayarka ko ranka ne acikin wayar da baza'a dauka ba na fadi inda dukansa akirjinsa mari ya kaimun" ni sa'an kine murmushin takaici nayi muna kallon juna ido cikin ido na kallesa cikin dakiya saboda tsumammun idanunsa fusgata suke inajin kasala ga yada ya matseni kirjinmu hade yake ga wani futinanan kamshi dayake fitowa daga jikinsa ga numfashinmu na gauraye gu daya dake'wa nayi cike da rashin kunya nace"nagode Dr Sardauna idan kanaso ka sheni ka huta yafi duk motsi kadan ka mareni kana neman kurmantani naji Nice yanzu mai laifi ni na tab'a maka phone d'inka nakira mijina Allah ya baka hakuri insha Allah hakan bazata kuma faruwa sakeni na tafi yana jirana baki ya bugemun da karfi idanunsa sunyi jajur "dan ubanki ba inda zaki shine ya kawoki da zaizo daukarki lokacin da aka kusa karya miki haki a idanu ubanwa ye ya hanashi zuwa temakonki sai mayarwace gida to bazaki yar isaka"kai wlh ni ba yar iskabace sakeni wai inama dan dalili jarababe masifafe ko kaikade ne ka iya shiga damuwa da iya masifa duk kabi da dameni meye hadinka dani" nine jarababen ya fadi yana kara matseta ya tallabo kanta idanu ta zaro"me...ye...za...ka..mun ...sakeni banason iskanci kafita bayana Sardauna kara kusanto fuskarta yakeyi ya tsirawa jajayen lips d'inta idanu yana mamakin yada take iya kallon kwayar idanunsa habarta ya dago takai masa duka" wlh Sardauna karabu dani mashakurah ce ta Mike tayo gunsu "Dr dan Allah saketa ya kake nema had'e fuskarku ni ana banga abunda tayi maba ta fada tana janyesa Dole ya fasa had'e face d'insu ya murde mata lips da karfi "Allah ya isa mugu sai kaga karshenka kofa aka fara bubugawa mashakurah taje da sauri dan haushin yada yama zee takeji duk da fadane suke tasa hannuta zata bude Dr Sardauna ya juyo yana kallonta ya buga mata tsawa"wlh sweet baby idan kika bude kofar nan zan baki mamaki zakigane waye Dr Sardauna ayau yana cikin magana zee tana ga hankalinsa na gun mashakurah yana mata masifa ta zambaceshi ta gantsara masa cizo amurdadan damtsen hannusa ta Duka ta k'asansa dama rumfa ya mata da faffadan kinjinsa kafin ya damkota ta Nufi kofa da gudu tana Kiran Mahabeer dan ta matsu tabar hospital din daurewa kawai take Sardauna ya motso mata zazafar sha'awarsa bayan mashakurah ta lab'e jikinta na rawa take k'ok'arin bude kofar dumama mashakurah duka tayi agadon baya tayi k'asa da murya cikin rada tace "Aunty yar lukuta taremun muguncan har na fita amma karki tab'a jikinsa please kuma wlh idan kika tab'ashi ina kallonki da idanun baya Allah sai naci durin uwarki idan mun hadu da sauri mashakurah ta juyo ranta ab'ace itako k'ok'arin bude kofar take murya Mahabeer taji cikin sauri take murza key d'in"my heart ganinan.................... ✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻20* ....tana bude kofar Dr Na isowa da Sauri tayi wuff ta fice da gudu jikin Mahabeer ta fada" my zeena meye kike gudu numfashi ta maida ta rikeshi"my heart mutafi please "muje nama Dr godiya kukan shagwab'a ta saka masa tana tsalle sai kallonsu akeyi yada tayi kyau kamar yar tsala gashinta ya zubo har gadon bayanta "OK my zeena muje tunda bakiso ko??" Kai ta daga Sardauna ne ya Iso ransa ab'ace zee ta saki Mahabeer ta koma bayansa "Ah Dar namu menene kuma kake zaro idanu kana fushi? " bro wlh sai na hukunta yarinyar nan zagina tayi ta gudo daga cewa tabari ayi mata sauran Allura guda shine ta zageni ta gudo kai kuma dan daure mata gindi kake dariya kuma ahakane zaku fita da ita idanu zee ta zaro tana lab'e bayan Mahabeer "wai, Allah kaidai anyi katon banza yaushe na zageka kuma yaushe mijina yayi dariya cikin zafin zuciya yayi kanta Mahabeer ya taresa da sauri "yi hakuri Dr abar Allura bataso fizge hannusa yayi ya nufi cikin room d'in da ya fito"Ya Mahabeer mutafi manta dashi hannuta yaja suka fito"my zee baby wlh kiraba haraka da Dr Sardauna meyasa zakice masa karya yakeyi "to shikenan tunda hakane baka sona kanuna mun matsayi na ta b'are baki tana kuka harda ihu ta fizge hannuta ta dora akai"wayyo na mutu na lalace mijina baya sona saboda kalan dangi jama'ar harabar asibitin sai kallonsu akeyi arikice ya riketa yajata tana tirjewa lokacin Dr Sardauna ya rako mashakurah bayan ya gama sabke mata kwandon masifa tarasa me tamasa wai laifintane da tabar zee ta fita shiru tamasa har yagama ya sabko yace suje ya rakata gun mota suna fitowa harabar asibitin yaga tijara da zee takema Mahabeer yana lalabata ta shiga mota takaici da bakin ciki yasa ya juya ya koma yace mashakurah ta gaida gida zaizo da dare daket Mahabeer ya shayo kan zee da sa bakin wani datijo ta shiga motar tana turo baki shiga yayi yamata key sukabar hospital d'in driving yake hankalinsa gun zee baby yada tayi fushi "My zeena meyasa ban isa nayi miki maganaba to yi hakuri kinji Amaryata kanta ta kwantar kafadarsa tana masa kukan shagwab'a ",yi hakuri zeezeena please karki samun ciwon zuciya zee rigimarki tayi yawa kalli kayan da kika fito dasu wlh jinake kamar zuciyata zatayi bindiga saboda kishinki ya gangara yai parking ya dago kanta sai shashekar kuka take yana share mata hawayen fuskarta idanunsa sun tara kwalla ya rasa ya zai mata ahankali ya kirata cikin sanyin murya "my zeena mekikeso yanzu ko dan ki tayarmun da hankali"to bakaibane ka batamun rai" ok yi hakuri dagowa tayi takallesa idanunsa sun tara kwalla cike da mamaki ta zaro idanu jikinsa tafada"Ya Mahabeer don Allah yi hakuri kamayar dasu ina sonka karkasa, na tsaneka ni inason jarumin namiji banason lusari ta dago tana gogeme hawayen fuskarsa shima ya goge mata ya saki murmushi "dama wayo namiki dan kibar kuka gashi nayi nasara ajiyar zuciya na sabke na manna masa kiss akumcinsa na koma gun zamana jikina yayi sanyi motar yaja muka tafi yanajana da hira jikina na saki muna hira har muka iso gida, a parlo muka isko yan gidan suna hira da sallama muka shigo direct bedroom na nufa, tana zuwa tayi wanka ta kimtsa jikinta ta saka doguwar riga mara hannu wacce tayi cif cif ajikinta ta gyara gashinta ta daure da ribbon ta fesa turare parlo ta fitokusan ghaisha ta zauna "Momy sannu ya jikinki?? " ummina da sauki ta kalli hafeeza"ke baki iya gaishe da mutaneba ne? dariya hafeeza tayi "su manya ina yini ya jiki Aunty amarya tayi dariya"momy ya jikin Ashe cikinki yake ciwo adakile ta amsa khalisat ta rike hannuta "my zee sannu murmushi ta sakar mata"yauwa my khalisat ta kalli ghaisha"ummina bani wayarki na kira my dear ta kawomin wayata da kayana ummina wai kinsan me dan iskan hayatu yaso mun yau wlh kwartacin yaso yi dani fade da rana tsaka dan umma tace ya kaini hospital "innah lillahiwainna'ilaihir raji'un"amma wlh hayatu ya bata wayonsa "ummina kibarshi ai Dr yaci mutumcinsa duk abinda zee ta fada karaf akan kunne mahabeer isowa yayi ransa ab'ace "wlh yau sai hayatu ya gwamce mutuwa da rayuwa ghaisha tace"kanaji Dr ya hukuntashi Mahabeer abi komai asannu kar zumunci ya bace mun godewa Allah da bai cutar da itaba amma bata kara zuwa gidan hauwa ba zaman yayi yana huci zee ta dawo kusansa. "Ya Mahabeer kaje ka amsomun kayana kaji? " bari yanzu kuwa zan amso miki ya Mike ya fice ghaisha ta rumgumeta tana mata sannu Aunty amarya kallon zee take yada sam bataji kunyar fadar abunda hayatun yaso mataba har tsirara da yayi suna zaune suna hira har aka kira sallah magarib kowa ya tafi yin sallah itako tana zaune tana kallo, tunanin Dr Sardauna ya fado mata yada d'azu ya matseta yana mata masifa sai lumshe idanu takeyi can k'asan makoshi ta kira sunansa ahankali "Dr Sardauna Namijin duniya ta fadi tana kwanciya tsikar jikinta na mimmik'ewa yada ya rinka mata kiss akunne wani irin feelings takeji sanyi na ziyartota jikinta ta kame guri daya tana sabke ajiyar zuciya murya mahabeer ta maidoni haiyacina firgigit na tashi zaune" my heart sannu murmushi ya sakar mata"ga kayanki da wayarki "yauwa angona na gode"ficewa yayi yana murmushi mik'ewa nayi na dauki kayan na nufi bedroom saboda sam banida nutsuwa saman bed na fada na Kira ummina bugo biyu ta daga"ummina ya kukayi dasune? " zainaba ki ajiye hankalinki karki damu nima insha Allahu ina tafe gwara na barmusu k'asar sati suka bani idan bansa kinzoba zasu d'aura miki aure"wani uban ashar ta lailayo ta dirka saida ummin ta lallasheta"yauwa ummin kizoma cikin satinan zanfi kowa farin ciki"eh zanzo dan Allah zeena yarinyar kirki ki nutsu"zan nutsu amma ko ba yanzuba sai na iske Abbu Rahman saudia "yanzu dai kibari har nazo kinji? " naji ummina kinada lbrn jannat da manal? " wlh banida amma zansa amso miki number su, munjima muna hira na kashe tunanin Sardauna ya adabi zuciyata burina najini jikinsa yana tsotsata ganin tunanin zaimun yawa yasa na Mike na watsa kwayoyi abakina na fito parlo, Bangaran Dr Sardauna tun bayan tafiyar zee ransa ab'ace yake haushinta yakeji da na mahabeer sigari ya rinka zuga babu kakautawa har ya samu nutsuwa saide idan ya tuno yada suka manne juna d'azu tsikar jikinsa ta fara minmmik'ewa yanajin wani iri da muguwar sha'awa na ziyartasa tsaki yaja ya Mike ya fara duba marasa lfy dan ya manta abinda yake damunsa ahaka har karfe shida ya nufo gida yana zuwa ana Kiran sallah magarib agagauce yayi wanka ya shirya cikin jallabi ruwan toka ya taje kansa ya kwanta luf ya dan zubo kamar na mace sai sheki yake turare ya fesa sai zuba kamshi yakeyi yayi mugun kyau kamar balarabe ya nufi masallaci bai dawoba saida akayi sallah isha'i mota ya shiga ya nufi gidansu mashakurah, zee tana zuwa parlo ta isko Daddy na zaune kusansa ta zauna"Daddy oyoyo" momy ya jikinki? " Daddy da sauki ummina tace zatazo"eh momy wlh naji dadi sosai momy Aunty amaryace ta ISO "Daddy nanah abunci na jiranku mik'ewa yayi "momy tashi muje hannusa ta kama ghaisha ta Mike da sauran yaran dukansu suka nufi dining sai ga mahabeer da Najib suma sun shigo Aunty amarya tayi serving d'insu Daddy yace"ina Dr Mahabeer yace ya tafi zance gun amaryasa dariya sukayi kowa ya fara cin abuncin zee ko tunda akace Dr Sardauna ya tafi zance abun ya tsaya mata arai ta kasa cin abunci haka kawai taji tanason ganin Dr Sardauna adaide wannan lokacin ko zuciyarta tabar zafi sama sama taci abunci ta Mike ta dawo parlo ta zauna Nawwara ta hau cinyarta tana mata surutu jitayi parlon ya isheta ta mik'e zata nufi bedroom wayarta ta dauki ringing taga number saudiya ce picking tayi ta kara akunne aka kashe shiru taji tsaki tayi ta nufi kofar parlo tana cewa "Ya Mahabeer na tafi na gano Daddah kwana biyu bamu haduba ta fice anutse take tafiya ta nufi part d'in Daddah ina sanyo kaina kofar parlo naji nayi karo da mutum da sauri na janye ina shirin matsawa ya damkoni yayi wani lungu dani ihu nayi saki ya rufemun bakina ganin zan bata masa lokacin ya daukeni cak kamar yar baby wani lungu ya shigar dani ya direni ya matseni yamun rumfa da faffadan kirjinshi wani fitinanan kamshin sa ya bugi hancina dama tun d'azu cikin shaukinsa nake nan take naji ina bukatar ya shigar dani jikinsa fiye da hakan tsumammun idanunsa ya zubamun cikin zazakar muryasa yace"dan ubanki wa kikama rashin kunya agaban bro ya fada yana riko k'uguna da har zan masa rashin kunya na fasa cikin dakiya na hadiye maitata na kallesa gajeran wandone jikinsa sai singileti jikinsa ko ina gashine sai yau nasan l'alle ba karamin kato bane duk amunmurde yake ga Faffadan kirji araina nace Dr Sardauna ka hadu ta ko ina isashan Namiji jarumi Wanda baya daukan raini na burgeni dama Mahabeer yakeda wannan sufar karfafan da na more miji da sauri na dawo nutsuwata nace"Allah ya baka hakuri Dr sakeni na tafi banason tashin hakanli banida lfy wai meye nufinka akaina da kakeson tab'amun jiki sakeni ni ba yar iska bace da kakeson kullum ka tab'ani baki ya bugemun ya shigar dani jikinsa sosai wani irin sanyi ya ratsa zuciyata atare ni muka sabke ajiyar zuciya muka rumgumo juna da karfi sai ajiyar zuciya Muke sabkewa a tare wani irin shock mukaji atare kamar wutar nefa ta jamu wuyana ya sunsuna ya tura fuskarshi k'asan wuyana"kamshinki dadi kamar sweet yawunki bakinki mai kyau jajayen lips d'inki masu dan fadi sun fiye sweet ya fada yana tallabo kaina muna kallon juna ido cikin. ido habata ya dago duk jikina ya saki wani mugun dafi ya zubamun daga cikin idanunsa inaso na janye nakasa bazan iya barin jinki Sardauna alokacin ba wani shegen kiss ya sakarmun ak'asan wuyana saida na sabke ajiyar zuciya na ririkeshi ashagawb'e nace "My Sardauna kabari " My Zeener bazan iya bariba ya fada yana lasar wuyana ya had'e face d'inmu haiyacina na dawo na ingijeshi da karfi amma ko motsi baiba dukansa nake"sakeni malam meye haka da sauri ya had'e bakinmu ya lalabo harshena tunda naji gumin bakinsa anawa nayi lakwas tallaboni yayi da kyau ya fara tsutsar bakina yana zubamun yawunsa ina hadiyewa harshensa na kamo ina tsotsa dadi nakeji har tsakiyar kaina tallabe kawunan juna mukayi sosai Muke tsotsar bakin junanmu muna shan yawun juna da mukejinsa tamkar zumuwa sai numfashi Muke fitarwa k'aran musayar yawunmu na fitowa muna shafar gashin juna idanunmu alumshe sosai Dr yake zukar yawuna yana tsotsar bakina da zafi zafi duk na dimauce na gigice jina nake awata duniya jina nake bazan iya rayuwa idan Sardauna bai tsotsi bakinaba shima bangaransa hakane wani dadi yake dibarsa yawunta akwai teste da zaki fiye da zumuwa baisan lokacin da ya zare bakinsa anataba ya k'uramata idanu cikin wata shu'umar murya ya yace" my zeener yawunki so sweet na kara sha ko? Ni ban koshi ba wlh ya fada ashagwab'e da wannan muyar tashi gabaki daya na gama rikece wani Abu naji kamar sonsa ya soki zuciyata nan take dan baitaba mun magana da wannan sigar muryaba ga shagwab'arsa ta kuma kashemun jiki "my zeener kibani yawunki please ya fada yana lasar lips DINA har ya shiga tsotsa zuko yawuna ya fara yana shafa tattausan gashin kaina ahankali nake tsotsar bakinsa ina hadiyar yawun da yake zubamun hawaye ya fara zubowa kan fuskata ga muguwar sha'awarsa nakeji da wani irin feelings breast DINA sun kumburo sai kaikayi sukemun amma yaki murzamin su niko bana iya cemasa ya murzaba jina nake rayuwa babu Sardauna gwara mutuwa alokacin shima duk abinda takeji game dashi yafita jin hakan kara shigar dani jikinsa yayi yana dimautani da lafiyayan kissing dinsa tunowa nayi fah daga gidansu budurwasa yake yanzu haka saida suka hada baki da ita cizo na gantsara masa ina dukansa sakin bakina yayi ya rumgumeni gam fashewa nayi da kuka arikice ya kara rumgumoni ya tallabo kaina ya zubamun tsumammun idanunsa cikin narkarkiyar murya da ta ida fitar dani haiyacina yace" yi shiru bari kuka me kikeso fadamun ya fada yana dora bakinsa saman idona yana tsotsar hawayena yana lasar idona da fuskata ko ina lasa yake saman fuskata cikin kasalalar murya nace" Please Dr Sardauna kafita daga cikin rayuwata karka kasheni jin nake kamar zan mutu bansan meke damuna ba dan Allah kabarni nayi rayuwa mai kyau daga yau babu ruwanka dani daga yau bani babu kai wlh na tsaneka har cikin zuciyata Dr kafita rayuwa fuskata ya kamo da hannunsa biyu ya k'uramun idanunsa ransa yayi mugun baci"gud na godewa Allah da naji kin kuma cewa kin tsaneni kamar yada na tsaneki insha Allahu zan nuna miki ni dan halak ne zan fita daga sabgarki dan bana dauka rainin mace dukansa nayi akirji zuciyata na harbawa da karfi"eh naji fita rayuwata na tsaneka sakeni murmushi ya saki"ai duk abinda zakimun bazan dokeki ayauba insha Allah nayi Alkawali yada kikace na fita daga rayuwarki wlh na fita dama meke tsakanina dakene?? ya fadi atsawace tsoronsa ya kamani na dake nace"babu na fada da karfi ina kuka wani iri ya rinkaji haka kawai yaji bazai iya dukantaba" don girman Allah kasakeni Dr kowa yayi rayuwarsa na fada ina kara shigewa jikinsa ina rusar kuka shima kara rumgumeni yayi gam ya lumshe idanunsa zuciyarsa na bugawa da karfi yana buga bayanta su dukansu cikin wani yanayi suke Wanda sunkasa sanin wani yanayine ajiyar zuciya kawai suke sabkewa atare sum manne juna gam sunyi shiru babu wani mai kwakwaran motsi acikinsu wani irin shauki yake dibarsu lokacin kwayoyin da tasha sun fara tasiri gudun kar ya gano yamun azaba da sauri na ingijeshi abunka da kato ko gezau baiba"dallah malam sakeni jarababe kawai nacema mufita daga rayuwar junanmu taraiyyarmu babu alkairi ka tsaneni na tsaneka to meye yasa gangar jikinmu takeson mu hadu indai kai dan halak ne kafita rayuwata jikinsa har tsuma yake cikin zafin zuciya ya wankamun mari ya ingijeni na fadi tsoronsa fal zuciyata gudun karna zageshi ya takani nayi shiru"wlh Zainab nafita rayuwarki daga yau ki rubuta ki ajiye ni Faisal Almahadee babuni babu ke yar iska fitsarariya ransa ab'ace ya juya ya fara tafiya, daide lokacin naji muryar Mahabeer yana kirana dawowa yayi da baya bai kalli ko inda nakeba ya lab'e, Mik'ewa nayi ina tangadi na fice nabar sa agun kin mata magana yayi yama kauda kansa fitowa nayi daga lungun mahabeer na tsaye kofar parlo "Ya Mahabeer na fada cikin muryar kuka da gudu na karaso na fada jikinsa na fashe da kuka"Ya Salam my zeena menene ina kika shiga ina nemanki Daddah tace baki shigoba amma taji ihunki? " Ya Mahabeer muje ka kaina na kwanta banida lfy zazzabi nakeji duk ya rikice yada take kuka lallabata yayi tayi shiru yaja hannuta suka nufi part d'insu ghaisha Dr Sardauna saida suka jima da tfy yaja tsaki ya fito ya tafiyarsa sai wani shegen takunsa yake na kasaita shima ya shiga part d'insu ghaisha da sallama ya shigo lokacin Mahabeer har ya raka zee ta kwanta suna tambarsa me yasameta yace jikinta zafi zazzabine ya bata magani tasha Dr Sardauna najinsu ya tab'e baki Mahabeer ya kallesa "Dr namu sai yanzu akazo daga gun hira adakile yace"eh yaje jikin ghaisha ya zauna ya kwantar da kansa kafadarta ashagwab'e yace "ghaishana ahadamun coffee kansa ta shafa Mahabeer yace"wai Dr meyasa bakason cin abunci banza yama Mahabeer saican yace" kawai banaso Daddy dariya yayi "mutum sai shagwab'a ghaisha tace"to dagani naje na hadoma ko khalisat ta Mike "ghaisha ku bari na hadomasa wani banza kallo ya watsa mata ai ba shiri ta nufi bedroom Dole ghaisha ta Mike taje ta hado masa yanasha suna hira sun jima yau sosai kafin su tafi part d'insu suna zuwa laptop Sardauna ya kunna yana wani bincike akan ciwon koda suna hira sama sama da Mahabeer, zee baby ko tunda Mahabeer ya kawota yaji jikinta zazzabi ya bata magani tasha ya kwantar da ita sai sambatu take dan tuni ta fara maye Mahabeer ya dauka zafin zazzabine sai juyi take saman gado tana cewa ta tsani Sardauna bashi ba ita bata jimaba bacci ya dauketa dan dama daga ta fara maye bata jimawa bacci yake daukarta, ko da su hafeeza sukazo har tayi bacci sun jima suna hirasu da khalisat kafin suma suyi bacci, Dr Sardauna sai kusan karfe daya ya Mike daga parlo lokacin Mahabeer ya jima dayin bacci da begen zee dinsa sai mafarkinta yake, Dr Sardauna bai kwantaba saida yayi sallahr nafila sai hucin karfe biyu ya kwanta yana juyi yanajan tsaki sai minmmik'ewa yake yana lumshe idanu "zee baby babuni babu ke dama babu abinda ya dameni dake zan nuna miki ni dan halak ne kome zakiyi bazan taba shiga sabgarkiba sandar girmansa da take cikin wando baccin sa iya gwiwa nagani kyamm atsaye Abu ba karamiba tashi yayi ya nufi bathroom yajima sosai kafin ya fito amma har yanzu bata kwantaba ta dai rusuna magani ya Ballo yasha ya fada saman bed zuwa mintina ashirin hajiyar ta kwanta yanaja juyi Addu'ar bacci dauke bakinsa har baccin ya sa ceshi Asubah ta gari.. ************************************ *bayan kwana ukku* tunda zee baby da Dr Sardauna sukayi fada da Alkawalin fita daga harakar juna yau har kwana uku to sun cika alkawali babu mai shiga sabgar kowa tun ranar zee ko kallonsa bata yada ta sake ba tayi watsi da lamarinsa kamar yada shima ya watsar da ita a salima idan sunji murya junansu kowa k'okianrin barin gurin yake shiyasa yanzu zee bata fiye zama parlo ba da dare dama dasafe kafin ta tashima ya tafiyasa gun aiki shiyasa basu fiye gamuwaba tun daga ranar har yau basu hada idanuba kowa yama zuciyarsa alkawalin hakan shiyasa ta maida hankalinta gun Mahabeer suke zuba soyayyarsu tana masa sangarta iri iri yana biye mata Dr Sardauna ya maida hankalinsa gun sweet babynsa dan tana bashi tausayi yanda take mutuwar sonsa, yaune wa'adin da malam kafi madubi yama Aunty amarya yaune zata amso magani da sharudan da zai gindaya mata, tun safe tacewa Daddy mamarta ba lfy yace ta shirya ya ajiyeta tace amotarta zata bai musaba, bayan sun gama breakfast taje ta shiryo, ghaisha na zaune aparlo Mahabeer na mata sallama yau ya makara da ya shiga gun zee ta tsayar dashi wai suyi hira sai daket ya lallabata ta koma bacci dama shine ya tasheta ya kawo mata tea tasha, Aunty amarya tafito rike da hannu nanah tace" Aunty ghaisha zan dubo mummy sai nadawo"kodai na tashi mutafi? " wlh ki zauna gidan ba kowa. idan kin samu lokaci sai ki tafi"to agaishemun dasu kafin nazo nanah zo mu zauna kafada ta makale Mahabeer ya dauketa yana dariya tare suka fito da Aunty Amarya har motarta ya rakata yana rike da nanah ya ajiyeta sukayi sallama ya shiga motarsa ya nufi get Aunty amaryama ta shiga motarta tayi mata key ta nufi get............✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻21* ....atatare suka fita Mahabeer da Aunty ya dauki hanyar kamfaninsu itako ta dauki hanyar gidansu ranta fari tas take tuki nanah na mata surutu sai dariya takeyi akofar gidansu ta tsaya wani gidane me soron kofa kana gani kasan kwaskwarima ce yasha parking tayi tafito ta safke nanah ta rufe motar suka shigo tsoron kofar atsakar gida ta isko mamarta da Asiya "kai kawata amma samun aminiya irinki sai antona yanzu nabiyo na ajiye nanah na tafi gidanki muwuce wata yar dattijuwar matace ta washe baki "yaran albarka kuyi yada kukeso gidan mazajanku ku murza kambunku ahannu nima naci zamanina Mariya mahaifinki har yamutu idan nayi kurtu baya tsallakewa dan haka kema lokacin yayi da zaki kama mijinki uwar gidanki tazama shara ita da 'ya'yanta yazama baya ganin kan kowa da gashi sai ke wlh ina mamaki nifa mahaifin kafi boka malam kafi madubi shine yamun aiki sama da shekaru ashirin naci karena babu babaka amma ace har yanzu burinki bai cikiba aure wajan shekaru bakwai haba ai yaci mu yashesu muma mushege daula bushewa sukayi da dariya mariya taje ta rumgume mamarta "wlh hajiyata kibari komai yakusa zuwa karshe baza'ayi irin na Abban khalisat ba duk dukiya Ashe ta banki ce yaci bashi har muka kasheshi abanza ai wlh inajin takaici har yau sai na tsinewa Alhaji Musa albarka kara da kiyashi Muke Asiya tayi dariya tace daukar marar sani wlh nima tayaki nakeyi amma kibari wannan zamu yashi arziki kamar yada nake nan ina tande Haruna hajiya tace"Allah muku albarka ku tashi ku tafi nanah zo ki zauna gun kakarta ta nufa ta zauna suka miki suka mata sallama suka fito mota suka shiga Aunty amarya taja suka kama hanyar gun malam boka ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ lokacin da sukaje akwai jama'a sosai duk matane mazan kadanne guri suka nema suka keb'e har layinsu yazo suka shiga dan dak'in mai cikin da baranda wani irin wari yake kadawa amma basu damuba saboda sun saba zaune suke agabansa ya janyo katon madubi ya fara saddarabarunsa yace"mariya matso ki gani matsowa tayi idanu ta zaro ganin Sardauna khalisat a hagum d'insa dayar adamarsa sai wata da ba'a ganin fuskarta sai haske kawai goshinta yake ga fararan hakoranta tana sakin murmushi da wani katon ice ahannuta tana k'ok'arin buga musu khalisat da dayar yarinyar sai mashakurah tana kuka cikin wani hali agefe arikice tace"malam na shiga uku na lalace mace hudu to dan meyasa ba'a ganin wannan mai hasken fuskar kuma me yakawo aishi cikin harakokina bushewa yayi da dariya" tabbas zata shigo cikin rayuwarshi mutikar kika kuskure a sharudana idan kin cika kuwa yarki ce kadai sarauniya saboda Dole kaddara zata rabashi da wata wacce bansantaba kaddara ta Santa to iyayansa babu tunanin hadashi aure da yarki dan haka shi kansa yau da kinsan irin tsafi da wuyar da nasha kafin na samu lbrn da fitowar yaron kinsan yanada karfin ibada da Addu'a da sallahr dare duk lokacin da zan tun karesa cikin ibada yake dan haka ajiye hankalinki tashi Muje ki amshi maganin wani dan d'aki suka shiga wata babbar kwaryace da faifai arufe ya bude wani ruwane bakikirin aciki sai wani irin wari ke tashi hannu yasa ya tsamo ledoji gida uku abin Al'ajabi babu dugon k'azamin ruwan jikin ledar ya bata ta amsa "to ki kiyaye yau kwanansu goma sha daya cif ina tsafi akansu sharadin sune Jan leda ta farko ki tabatar kin zubawa mijinki maganin a abunci sau uku rak karki kuskura wani ya ganki kuma karki bari wani yayi anfani da kwanon da zaici abuncin mutikar kikayi haka ba ki bari yayi fashin cin abuncinba kuma wani bai gankiba wlh kin gama dashi ko cewa kikayi ya sama garin Katsina wuta sai yasa ko ya kwanta kimasa yankan rago wlh da kansa zai kawo wukar na biyu kuwa yaron da kikeso ya auri yarki wannan na farar ledar zatayi kokari ta barbada masa inda zai tsallaka amma shi bazan gayamiki illar saba sai kinzomun godiya sharadin shine ta tabbatar shine zai tsallaka da farko dan idan ba hakaba to fah Wanda ya tsallaka Hamm to idan shine ko da. Wani yabi bayansa to babu abinda zai samesa na uku shine tsanwar ledarnan ta jik'a maganin sai yayi kwana uku tarika wanke fuskarta sau uku arana tayi k'ok'ari suna magana koda so dayane har tsawon kwana talatin da tara to fah ranar aikinku zai kammala ki kiyaye karku kuskure barinma ke wlh idan kika kuskure to wannan ruwan kwarya sai yafiki daraja aduniya ki kiyaye aikinku akwai tsauri mutanan sunada taurin kai da karfin Addu'a nasha wuya hada maganinan anyi asara jarirai biyu saboda aikin ki da yarki don haka karki bari aiki ya b'aci ranar da kika cika kwana arba'in ba daya to wlh duk abinda Alhaji ya mallaka yazama naki kuma ranar za'a daurawa yarki aure da d'ansa sabanin haka saide a d'aura da wata kuma keko kare sai yafiki daraja zaki lalace ki tozarta aduniya dan dama na gayamiki sharadin kafin nayi tsafinan kikace kin amince karki dawo sai kwanaki sun cika "karka damu zan kiyaye yau ina farin ciki wannan k'aramin aikine babu mai wuya aciki duka zamuyishi fitowa sukayi Asiya tayi masa godiya ya kara jadada mata karta dawo sai bayan kwana talatin da tara tazo masa da labari mai dadi kudi ta Tule masa na uban mamaki suka fito suka tafi mota suka shiga suka tafi zuciyarsu fari kalla suka nufi gida, ****** Zaune yake cikin hadaddan Office d'insa saman lumtsumemiyar kujera sai juyi yake yana zugar sigari farin gilashi manne afuskarsa ya had'e cikin kananu kaya Wanda suka yimasa masifar kyau kwarjininsa ya fito sosai gashin kansa bakikirin sai sheki yakeyi ya dan sabko kadan bisa wuyansa wayarsa karama ta dauki ringin kin kallon wayar yayi lumsassun idanunsa ya lumshe ya daga kai sama ya feso da hakin taba knocking kofarsa akayi saida akayi sau uku ya bude idanunsa cikin zazzakar muryasa yace"yes turo abude bai karasa ba Ahmed ya shigo"wlh Dr Sardauna bakada mutumci dan kun hanani kanwarku shine yau kwana hudu baka jiniba baka nemeni ba, murmushi gefen baki Sardauna yayi"sorry Abokina wlh aiyuka sunmun yawa yanzu ko 20 minute banba da na fito daga tiyata wlh marasa lfy garemu dayawa kwana biyu sai dare nake zuwa gida ykk ya soyayya ka hakurane?? " ban saniba dan rainin hankali ai Dole zan barta tunda yayamu yamun fin karfi amma wlh ina son zee baby yar fara kyakyawa baki Sardauna ya table"wai kuwa Dr kasan wani Abu? " sai ka fada "hmm bandar fah alondon wlh yar mutane ya lalata ko ince suka lalata juna gashi abun ya damesa" Ahmed nifa kasan banason gulma kabar maganar yace sai yazo dukan wasa Ahmed ya kai masa"dallah can malin malin karkamun wa'azi hayakin sigari ya cika baki dashi ya fesa ma Ahmed "dan rainin hankali kai ko da yaushe idan mutum yazo gunka sai kamasa rainin hankali "Allah baka hakuri aboki daga fadin gaskiya, Kiran sallah azuhur aka fara Sardauna ya Mike ya dauro alwalla suka nufi masallaci Dr sai tsiya yakema Ahmed banza ya masa da Ruma suka hadu a harabar asibitin ta gaishesu adakile Dr Sardauna ya amsa suka wuce Ahmed"yace ya dai ko uwar guzuma na cikine mugun kallo Sardauna ya masa suka shiga cikin masallaci, ✨✨✨ Kwance take saman bed tana nade cikin blanket tana sharara bacci cike da mafarkin Dr Sardauna ya rumgumeta saman faffadan kirjinshi yana mata waka mai dadi hannusa saman breast d'inta yana mulmula mata ahankali cikin Salo mai tsayawa azuciya ta lumshe idanu tana nishi hannuta cikin sumar kansa tana shafawa Nisha ce ta shigo d'akin da gudunta ta fado saman zee baby"my dear tashi dallah kwana biyu nayi missing dinki wlh zabura nayi cike da haushin Nisha na Mike na shagwab'e "haba my dear kin kwafsamun wlh ina cikin wani mafarki ne fa mai bala'in dadi na fada ina lumshe idanuna tsikar jikina na mik'ewa breast DINA sai motsi sukeyi gashin jikina sai yamm yakemun nisha ta dafani "my dear lafiyarki kuwa nutsuwata na tataro na rumgumeta "wlh lfy kawai dan na tashi daga baccine sakinta nayi na sabko na shiga bathroom nan najima ina ina cikin shauki Sardauna kawai nake gani daket na tataro jarumta nayi wanka nafito daure da towel "my dear bakida jiki gaki figigiya dake masha Allah sai diri mai kyau da hips ga uwa uba boobs wlh kiraki na burgeni murmushi nasaki na shirya agagauce cikin Riga da siket yan kanti pink colour sumun mugun kyau cif na daure gashina da ribbon na fesa turare"wow my dear yaufa kin fito balarabiyarki sak wlh kinzama kamar baby "tashi muje parlo yunwa nakeji tun safe da my heart ya kawomun tea fah nasha mik'ewa tayi suka fito sai hirasu suke wasa da dariya ghaisha ce da khalisat a parlo sai nawwara jikinta akwance zee ta zauna ta rumgumota"ummina imiss u dariya ghaisha tayi "me too momy atashi aci abunci Nisha gwara da kikazo kika tasota ai mik'ewa tayi taja Nisha suka nufi kan dining, Ban garan Aunty amarya ko bayan sun dawo zamanta tayi tace bazata komaba sai dare Asiya tamata sallama ta tafi itako tanan sai bayan sallah isha tayi shirin tafiya uwarta ta kara jadada mata yada zata kula da sharunda da malam ya fada mata, zaune suke aparlo zee da Nisha da khalisat sai hira shirme zee take musu hafeeza sai dariya take musu yada nisha ta biye mata Mahabeer ne ya shigo da sallama zee ta Mike ta tarosa harda riko hannusa "my heart wlh nayi missing d'inka "my zeena nima nayi missing d'inki sosai da fatan kina lfy? " lfy lau zama sukayi nisha ta gaishesa da su hafeeza ya amsa fuskarsa asake "Ya Mahabeer bari kaga pic d'in da mukayi nisha bani wayata idanu ta zaro"au kina nufin baki dauko ba wlh tana part d'in Daddah harata nayi na Mike "Ya mahabeer tsaya na amso da gudu ghaisha ce ta fito ta zauna mahabeer ya koma kusanta ya zauna yanama zee magana ta tsaya amma ta fice da guda"Allah my heart sai na amso akofar parlo tajita tayi karo da mutum male male ta fada saman faffadan kirjinshi wani irin mugun shock ne ya debesu atare zuciyoyunsu suka buga atare da sauri tana k'ok'arin janyewa shima yana k'o'karin janyeta kansa ya kauda ya tureta ta fadi k'asa ya shige parlo mik'ewa nayi raina ab'ace amma sanin bamu harakar juna yasa nayi hakuri dan shma da dane sai ya mareni ya shigar dani jikinsa na shaki kamshinsa haka na nufi hanyar gidan Daddah kamshinsa ya dagamun hankali jina akirjinsa yasa tsikar jikina mik'ewa ga kasala amma Dole na basar ina shiga na dauko wayar na dawo part d'inmu kusan mahabeer na zauna shiko yana jikinta ghaisha sai kansa take shafawa tamkar wani dan jariri yamun mugun kyau Ya Mahabeer nashiga nunawa pic d'inmu ina dariya ta karfin hali asace nake kallonsa ko kallon inda nake bayayi haka yasa nima na daina masa kallon sata na shiga sha'anina khalisat kuwa ta zuba masa idanu tamkar zata cinyesa sab'anin nisha da Allah ya samata mugun tsoron Sardauna sam bata iya zama inda yake yanzuma jitake ta takura su Daddy suka shigo da sallama shida Aunty amarya zee baby ta dago tana dariya "Oyoyo Daddy ai tanakai kallonta ga Aunty amarya ta Mike zumbur jikinta na karkarwa idanunta suka rikide sukayi jajur da gudu tayi kan Aunty Amarya "Wallahi baki isa ki shigo mana da wannan masifar ba Aunty Amarya tanajin haka tayi kofa da gudu jikinta na rawa zee beby kafin ta cinma Aunty Amarya ta fara ganin duhu luuu tayi zata fadi kafin ta isa gunsu Mahabeer da gudu yayi kanta itako Aunty Amarya tuni tana kofa tana zaro idanu duk abinda ake Sardauna ko kansa bai dagoba ko ghaisha da tace ya dagata kansa ya dauke saman cinyarta ya Mike ya ficiwarsa daga parlon Mahabeer ya tarota jikinsa ta zube tana buge buge "wlh sai nayi maganinta muguwa ghaisha ta karaso gunsu tana mata Addu'a kamar yada Mahabeer yake mata Daddy ya iso"Wai me ke faruwane da momy Mahabeer yace Daddy Aunty Amarya ce............✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🌹 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻21* ....atatare suka fita Mahabeer da Aunty ya dauki hanyar kamfaninsu itako ta dauki hanyar gidansu ranta fari tas take tuki nanah na mata surutu sai dariya takeyi akofar gidansu ta tsaya wani gidane me soron kofa kana gani kasan kwaskwarima ce yasha parking tayi tafito ta safke nanah ta rufe motar suka shigo tsoron kofar atsakar gida ta isko mamarta da Asiya "kai kawata amma samun aminiya irinki sai antona yanzu nabiyo na ajiye nanah na tafi gidanki muwuce wata yar dattijuwar matace ta washe baki "yaran albarka kuyi yada kukeso gidan mazajanku ku murza kambunku ahannu nima naci zamanina Mariya mahaifinki har yamutu idan nayi kurtu baya tsallakewa dan haka kema lokacin yayi da zaki kama mijinki uwar gidanki tazama shara ita da 'ya'yanta yazama baya ganin kan kowa da gashi sai ke wlh ina mamaki nifa mahaifin kafi boka malam kafi madubi shine yamun aiki sama da shekaru ashirin naci karena babu babaka amma ace har yanzu burinki bai cikiba aure wajan shekaru bakwai haba ai yaci mu yashesu muma mushege daula bushewa sukayi da dariya mariya taje ta rumgume mamarta "wlh hajiyata kibari komai yakusa zuwa karshe baza'ayi irin na Abban khalisat ba duk dukiya Ashe ta banki ce yaci bashi har muka kasheshi abanza ai wlh inajin takaici har yau sai na tsinewa Alhaji Musa albarka kara da kiyashi Muke Asiya tayi dariya tace daukar marar sani wlh nima tayaki nakeyi amma kibari wannan zamu yashi arziki kamar yada nake nan ina tande Haruna hajiya tace"Allah muku albarka ku tashi ku tafi nanah zo ki zauna gun kakarta ta nufa ta zauna suka miki suka mata sallama suka fito mota suka shiga Aunty amarya taja suka kama hanyar gun malam boka ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ lokacin da sukaje akwai jama'a sosai duk matane mazan kadanne guri suka nema suka keb'e har layinsu yazo suka shiga dan dak'in mai cikin da baranda wani irin wari yake kadawa amma basu damuba saboda sun saba zaune suke agabansa ya janyo katon madubi ya fara saddarabarunsa yace"mariya matso ki gani matsowa tayi idanu ta zaro ganin Sardauna khalisat a hagum d'insa dayar adamarsa sai wata da ba'a ganin fuskarta sai haske kawai goshinta yake ga fararan hakoranta tana sakin murmushi da wani katon ice ahannuta tana k'ok'arin buga musu khalisat da dayar yarinyar sai mashakurah tana kuka cikin wani hali agefe arikice tace"malam na shiga uku na lalace mace hudu to dan meyasa ba'a ganin wannan mai hasken fuskar kuma me yakawo aishi cikin harakokina bushewa yayi da dariya" tabbas zata shigo cikin rayuwarshi mutikar kika kuskure a sharudana idan kin cika kuwa yarki ce kadai sarauniya saboda Dole kaddara zata rabashi da wata wacce bansantaba kaddara ta Santa to iyayansa babu tunanin hadashi aure da yarki dan haka shi kansa yau da kinsan irin tsafi da wuyar da nasha kafin na samu lbrn da fitowar yaron kinsan yanada karfin ibada da Addu'a da sallahr dare duk lokacin da zan tun karesa cikin ibada yake dan haka ajiye hankalinki tashi Muje ki amshi maganin wani dan d'aki suka shiga wata babbar kwaryace da faifai arufe ya bude wani ruwane bakikirin aciki sai wani irin wari ke tashi hannu yasa ya tsamo ledoji gida uku abin Al'ajabi babu dugon k'azamin ruwan jikin ledar ya bata ta amsa "to ki kiyaye yau kwanansu goma sha daya cif ina tsafi akansu sharadin sune Jan leda ta farko ki tabatar kin zubawa mijinki maganin a abunci sau uku rak karki kuskura wani ya ganki kuma karki bari wani yayi anfani da kwanon da zaici abuncin mutikar kikayi haka ba ki bari yayi fashin cin abuncinba kuma wani bai gankiba wlh kin gama dashi ko cewa kikayi ya sama garin Katsina wuta sai yasa ko ya kwanta kimasa yankan rago wlh da kansa zai kawo wukar na biyu kuwa yaron da kikeso ya auri yarki wannan na farar ledar zatayi kokari ta barbada masa inda zai tsallaka amma shi bazan gayamiki illar saba sai kinzomun godiya sharadin shine ta tabbatar shine zai tsallaka da farko dan idan ba hakaba to fah Wanda ya tsallaka Hamm to idan shine ko da. Wani yabi bayansa to babu abinda zai samesa na uku shine tsanwar ledarnan ta jik'a maganin sai yayi kwana uku tarika wanke fuskarta sau uku arana tayi k'ok'ari suna magana koda so dayane har tsawon kwana talatin da tara to fah ranar aikinku zai kammala ki kiyaye karku kuskure barinma ke wlh idan kika kuskure to wannan ruwan kwarya sai yafiki daraja aduniya ki kiyaye aikinku akwai tsauri mutanan sunada taurin kai da karfin Addu'a nasha wuya hada maganinan anyi asara jarirai biyu saboda aikin ki da yarki don haka karki bari aiki ya b'aci ranar da kika cika kwana arba'in ba daya to wlh duk abinda Alhaji ya mallaka yazama naki kuma ranar za'a daurawa yarki aure da d'ansa sabanin haka saide a d'aura da wata kuma keko kare sai yafiki daraja zaki lalace ki tozarta aduniya dan dama na gayamiki sharadin kafin nayi tsafinan kikace kin amince karki dawo sai kwanaki sun cika "karka damu zan kiyaye yau ina farin ciki wannan k'aramin aikine babu mai wuya aciki duka zamuyishi fitowa sukayi Asiya tayi masa godiya ya kara jadada mata karta dawo sai bayan kwana talatin da tara tazo masa da labari mai dadi kudi ta Tule masa na uban mamaki suka fito suka tafi mota suka shiga suka tafi zuciyarsu fari kalla suka nufi gida, ****** Zaune yake cikin hadaddan Office d'insa saman lumtsumemiyar kujera sai juyi yake yana zugar sigari farin gilashi manne afuskarsa ya had'e cikin kananu kaya Wanda suka yimasa masifar kyau kwarjininsa ya fito sosai gashin kansa bakikirin sai sheki yakeyi ya dan sabko kadan bisa wuyansa wayarsa karama ta dauki ringin kin kallon wayar yayi lumsassun idanunsa ya lumshe ya daga kai sama ya feso da hakin taba knocking kofarsa akayi saida akayi sau uku ya bude idanunsa cikin zazzakar muryasa yace"yes turo abude bai karasa ba Ahmed ya shigo"wlh Dr Sardauna bakada mutumci dan kun hanani kanwarku shine yau kwana hudu baka jiniba baka nemeni ba, murmushi gefen baki Sardauna yayi"sorry Abokina wlh aiyuka sunmun yawa yanzu ko 20 minute banba da na fito daga tiyata wlh marasa lfy garemu dayawa kwana biyu sai dare nake zuwa gida ykk ya soyayya ka hakurane?? " ban saniba dan rainin hankali ai Dole zan barta tunda yayamu yamun fin karfi amma wlh ina son zee baby yar fara kyakyawa baki Sardauna ya table"wai kuwa Dr kasan wani Abu? " sai ka fada "hmm bandar fah alondon wlh yar mutane ya lalata ko ince suka lalata juna gashi abun ya damesa" Ahmed nifa kasan banason gulma kabar maganar yace sai yazo dukan wasa Ahmed ya kai masa"dallah can malin malin karkamun wa'azi hayakin sigari ya cika baki dashi ya fesa ma Ahmed "dan rainin hankali kai ko da yaushe idan mutum yazo gunka sai kamasa rainin hankali "Allah baka hakuri aboki daga fadin gaskiya, Kiran sallah azuhur aka fara Sardauna ya Mike ya dauro alwalla suka nufi masallaci Dr sai tsiya yakema Ahmed banza ya masa da Ruma suka hadu a harabar asibitin ta gaishesu adakile Dr Sardauna ya amsa suka wuce Ahmed"yace ya dai ko uwar guzuma na cikine mugun kallo Sardauna ya masa suka shiga cikin masallaci, ✨✨✨ Kwance take saman bed tana nade cikin blanket tana sharara bacci cike da mafarkin Dr Sardauna ya rumgumeta saman faffadan kirjinshi yana mata waka mai dadi hannusa saman breast d'inta yana mulmula mata ahankali cikin Salo mai tsayawa azuciya ta lumshe idanu tana nishi hannuta cikin sumar kansa tana shafawa Nisha ce ta shigo d'akin da gudunta ta fado saman zee baby"my dear tashi dallah kwana biyu nayi missing dinki wlh zabura nayi cike da haushin Nisha na Mike na shagwab'e "haba my dear kin kwafsamun wlh ina cikin wani mafarki ne fa mai bala'in dadi na fada ina lumshe idanuna tsikar jikina na mik'ewa breast DINA sai motsi sukeyi gashin jikina sai yamm yakemun nisha ta dafani "my dear lafiyarki kuwa nutsuwata na tataro na rumgumeta "wlh lfy kawai dan na tashi daga baccine sakinta nayi na sabko na shiga bathroom nan najima ina ina cikin shauki Sardauna kawai nake gani daket na tataro jarumta nayi wanka nafito daure da towel "my dear bakida jiki gaki figigiya dake masha Allah sai diri mai kyau da hips ga uwa uba boobs wlh kiraki na burgeni murmushi nasaki na shirya agagauce cikin Riga da siket yan kanti pink colour sumun mugun kyau cif na daure gashina da ribbon na fesa turare"wow my dear yaufa kin fito balarabiyarki sak wlh kinzama kamar baby "tashi muje parlo yunwa nakeji tun safe da my heart ya kawomun tea fah nasha mik'ewa tayi suka fito sai hirasu suke wasa da dariya ghaisha ce da khalisat a parlo sai nawwara jikinta akwance zee ta zauna ta rumgumota"ummina imiss u dariya ghaisha tayi "me too momy atashi aci abunci Nisha gwara da kikazo kika tasota ai mik'ewa tayi taja Nisha suka nufi kan dining, Ban garan Aunty amarya ko bayan sun dawo zamanta tayi tace bazata komaba sai dare Asiya tamata sallama ta tafi itako tanan sai bayan sallah isha tayi shirin tafiya uwarta ta kara jadada mata yada zata kula da sharunda da malam ya fada mata, zaune suke aparlo zee da Nisha da khalisat sai hira shirme zee take musu hafeeza sai dariya take musu yada nisha ta biye mata Mahabeer ne ya shigo da sallama zee ta Mike ta tarosa harda riko hannusa "my heart wlh nayi missing d'inka "my zeena nima nayi missing d'inki sosai da fatan kina lfy? " lfy lau zama sukayi nisha ta gaishesa da su hafeeza ya amsa fuskarsa asake "Ya Mahabeer bari kaga pic d'in da mukayi nisha bani wayata idanu ta zaro"au kina nufin baki dauko ba wlh tana part d'in Daddah harata nayi na Mike "Ya mahabeer tsaya na amso da gudu ghaisha ce ta fito ta zauna mahabeer ya koma kusanta ya zauna yanama zee magana ta tsaya amma ta fice da guda"Allah my heart sai na amso akofar parlo tajita tayi karo da mutum male male ta fada saman faffadan kirjinshi wani irin mugun shock ne ya debesu atare zuciyoyunsu suka buga atare da sauri tana k'ok'arin janyewa shima yana k'o'karin janyeta kansa ya kauda ya tureta ta fadi k'asa ya shige parlo mik'ewa nayi raina ab'ace amma sanin bamu harakar juna yasa nayi hakuri dan shma da dane sai ya mareni ya shigar dani jikinsa na shaki kamshinsa haka na nufi hanyar gidan Daddah kamshinsa ya dagamun hankali jina akirjinsa yasa tsikar jikina mik'ewa ga kasala amma Dole na basar ina shiga na dauko wayar na dawo part d'inmu kusan mahabeer na zauna shiko yana jikinta ghaisha sai kansa take shafawa tamkar wani dan jariri yamun mugun kyau Ya Mahabeer nashiga nunawa pic d'inmu ina dariya ta karfin hali asace nake kallonsa ko kallon inda nake bayayi haka yasa nima na daina masa kallon sata na shiga sha'anina khalisat kuwa ta zuba masa idanu tamkar zata cinyesa sab'anin nisha da Allah ya samata mugun tsoron Sardauna sam bata iya zama inda yake yanzuma jitake ta takura su Daddy suka shigo da sallama shida Aunty amarya zee baby ta dago tana dariya "Oyoyo Daddy ai tanakai kallonta ga Aunty amarya ta Mike zumbur jikinta na karkarwa idanunta suka rikide sukayi jajur da gudu tayi kan Aunty Amarya "Wallahi baki isa ki shigo mana da wannan masifar ba Aunty Amarya tanajin haka tayi kofa da gudu jikinta na rawa zee beby kafin ta cinma Aunty Amarya ta fara ganin duhu luuu tayi zata fadi kafin ta isa gunsu Mahabeer da gudu yayi kanta itako Aunty Amarya tuni tana kofa tana zaro idanu duk abinda ake Sardauna ko kansa bai dagoba ko ghaisha da tace ya dagata kansa ya dauke saman cinyarta ya Mike ya ficiwarsa daga parlon Mahabeer ya tarota jikinsa ta zube tana buge buge "wlh sai nayi maganinta muguwa ghaisha ta karaso gunsu tana mata Addu'a kamar yada Mahabeer yake mata Daddy ya iso"Wai me ke faruwane da momy Mahabeer yace Daddy Aunty Amarya ce............✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🌹 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻22* ...."naga tana nunawa wai karta shigo sunkuyowa Daddy yayi yana mata Addu'a "Mahabeer inaga kamar Aljanunta fah basason Mariya ne bakinta ya fara fitar da kumfa abinda ya tsorota Nisha ta fado kanta tana kuka gaisha ta janyeta hafeeza ma kuka takeyi Daddy ya buga musu tsawa" Mahabeer ko muje asibitine?? "Daddy ba ciwon hospital bane Addu'ar sukaci GABA da mata cikin ikon Allah tayi wata irin atishawa mai firgitarwa da ihu mai uban karfi saida khalisat da hafeeza suka gudu amma nisha na gunta tana hawaye tana tofa mata Addu'a Mahabeer yasa nisha ta kawo ruwa ya karanta suratul yasin ya tofa aruwan ya dura mata da karfi tasha ya shafa mata ajiki ta kuma atishawa da hamma tai lamo jikin Mahabeer sai bacci Daddy yace"Alhmdllh tayi bacci kai momy Allah ya rabaki da Aljanun nan sun dameki Mahabeer kaita ka kwantar da ita mik'ewa yai ya dauketa ya nufi bedroom d'insu yaje ya kwantar da ita ya lulubeta ya fito ghaisha harda kwalla tausayi Mahabeer zama yai kusan ghaisha yayi tagumi kansa ta shafa "kayi hakuri ba komai bane zataji sauki tana tashi lfy zata tashi amma abun yabani mamaki irin wannan lamarin watarana sai sunga abinda bai musu bane ba suke haka Mahabeer yace" wlh nima nayi mamaki Daddy yace babu abin mamaki sharrin jinnu yawane dashi "Khadija ina mariya wai? "naga fah ta nufi kofa da gudu inajin tsorata tayi kofar Daddy ya nufa abin dariya yabashi da taji tsoron zee yana fitowa ya ganta rab'e ya nufi gunta "haba mariya saikace wata yarinya tsoron Aljannu kara matse Jakarta tayi ta tataro nutsuwarta dan kar yagano itace sila"Daddyn nanah wlh tsoron Aljannu nakeyi gashi aljannunta basu sona dariya yayi ya kamo hannuta "mujeto ga yarki can yar k'arama da ita ta tsaya a parlo tana zaune gun ghaisha shiru tayi yana rike da hannuta har parlo ya saketa wuff ta shige d'aki ta boye maganin ta fito parlo "Aunty ghaisha sannu da gida? " mariya kece da sannu ya mama da jikinta? " Alhmdllh tana gaisheku ya jikinta momy? "tayi bacci" Allah bata lfy hira suka ci gaba dayi Daddy yace"khadija abamu abunci mana Dariya tayi ta Mike ta kalli mahabeer ta kamo hannusa"muje kaci abunci kayi hakuri zata tashi lfy mariya tashi muje kuci abunci khalisat kirawo Aisha da hafeeza maza kuci abunci mik'ewa tayi ta nufi bedroom suko suka nufi kan dining khalisat na shiga taga Nisha rumgume da zee gam idanunta arufe tace"hafeeza Nisha bacci takene?" idona biyu meye ai duk uwarkice taja mata tunda ita takebi hafeeza ta rufe mata baki"yi hakuri Nisha tashi muje kici abunci? " banaci na koshi mik'ewa tayi suka fito itako tana kwance rumgume da zee, Dr Sardauna yana fita ya shiga motarsa yabar gidan danma karsu nemesa ya dubata kai tsaye gidansu mashakurah ya tafi, yau har cikin ya shiga da motarsa ya kirata ta fito suka shiga ya gaishe da iyayanta ta kaishi parlon baqi inda suke zama sai surutu take zuba masa kallonta yayi"wai meyene yanzu kika koyi rufe rufen jiki kina wani sunne kai sweet baby ko shirin amarcin ne? " kai my Dr wlh ba haka bane nafiso karka sake ganin kome nawa sai na shiga gidanka baki ya tab'e daga baya Kenan ya fada cikin rainin hankali ya dan jima sosai sun dan tab'a hira ya Mike ta rakoshi harda shagwab'arta dariya ma ta bashi ya lallabata ya shiga mota yamata key direct gidansu Ahmed ya nufa har parlon su umma ya shiga ya gaishesu tukun ya fito ya nufi bangaran Ahmed yaga arufe yayi mamaki dan umma tace yananan baki Sardauna ya ciza"shege munafuki ko ina ya tafi adaranan ya fada yana wucewa mota ya shige ya bata wuta ya nufi gida kida ya kunna ya kure sauti wakar ethiopia ce dan yana mugun son wakokinsu sigari ya kunna yana zugarta yana kada kansa saida ya biya shopping mall yayi tsince tsince abubuwa ya kashe kudi ba kadanba kan kayan ciye ciye da turaruka masu uban tsada, yana zuwa gida part d'insu ya shige ya nufi bangaransa ya bude hadaddan d'akinsa sai uban kamshi ke tashi carpet malale ko ina ga manyan kujeru tamkar d'akin Amarya bed d'insa kadai abun kallone ledojin hannusa ya ajiye harda su ghaisha yama sayaya amma bashida niyar komawa part d'insu ayau yayi niya sai gobe kayan jikinsa ya cire ya daura towel ya nufi bathroom shower ya kunna yasakarwa kansa ruwa yajima sosai kafin yayi wanka ya dauro Alwalla ya fito dan bacci yakeji sosai yau ga gajiya jikinsa ya goge ya murza maiyukansa masu kamshi da dadi yasaka jallabiya ya shimfida darduma ya tayar da sallah wayoyinsa har biyu sai ringing suke atare, raka'a hudu yayi ya dauki Alqura'ani ya fara karatu yajima sosai dan yafi awa guda yana karatu akinrasa yafi so goma sujada yayi nanma yajima yana tasbihi ga ubangijinsa yana nema gafara Allah yana kara neman kusanci ga Allah subahanahu wata'alah yanama Annabinmu Muhammad s,w,a kirari Yajima sosai ya dago ya daga hannuwansa sama yashiga kwararo Addu'a ya shafa ya Mike ya nufi gun wayarsa yana dubawa Wanda suka kirasa yaga bandar yamasa kira uku mashakurah kira hudu Daddy kira biyu Ahmed kira uku sai number da babu suna kansa ya dafe"oh sweet baby ko miyene kiranta yayi wayar akashe kin Kiran Ahmed yayi yana murmushi ya kira bandar shima akashe wayar kiran Daddy yayi bugo daya ya daga"Faisal ina ka shiga bakaci komai ba"Daddy gidansu Ahmed naje da nazo bacci ya daukeni" to maza fito ko tea kasha ko coffee maza mu har mun kwanta dare yayi" to Daddy ganinan"yauwa Dr dariya Sardauna yai ya kashe wayar ya nufo parlo Mahabeer na zaune da casbi ahannusa Dr ya kallesa "bro bakayi bacci ba har shabiyu? " wlh tunanin halin da zeena take ciki ya hanani bacci baki ya tab'e "ni na tafi cikin gida nasha coffee nazo na kwanta wlh bacci nakeji mik'ewa Mahabeer yayi"muje naga ko ta tashi ko tea na hada mata baiwar Allah bataci komaiba Dr Sardauna baice komaiba suka fito can ko lokacin da Sardauna yakira Daddy d'akin Aunty Amarya yake tanajin yana maganar Sardauna yazo yaci wani abu kar ya kwanta haka zuwat ta Mike ta saci kallon Daddy taga baya kallon gefenta cikin rawar jiki ta nufi idan ta boye maganin ta dauko ta shiga toilet ta ciro Wanda Sardauna zai tsallaka ta fice daga dakin direct dakin su khalisat ta nufa cikin sa'a taci Karo da khalisat ta fito shan ruwa ta kirata suka lab'e ta sinto ledar ta maganin "amshi babu lokaci da safe namiki bayani kiyi maza kije kofar parlo ki Barbada maganin wannan Sardauna zai shigo yanzu kinga darene babu Wanda zai shigo yanzu ki badeshi baki daya "momy na menene?? " kece zaki San ko nameye nan gaba badai sonsa kikeba? " eh momy"to maza jeki ba lokaci ta fada tana komawa bangaranta da gudu khalisat ta nufi kofar parlo cikin rawar jiki ta barbade kofar parlon zuciyarta fari tas tana murna kuma daidai lokacin tajiyo murya Sardauna na tafe yana waya da gudu ta nufi hanyar bedroom tana cikin farin ciki Karo sukayi da Nisha"ke lfy me ya fito dake kuma kike irin wannan dariyar yawa zarara batace komai ba ta rab'e ta shige ciki Nisha kuwa ta nufi kitchen don hadama zee tea ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka ko da khalisat ta shigo zee tana bathroom Dan haka ta haye bed ta shige cikin blanket hafeeza ma bacci takeyi Dr Sardauna ko suna fitowa suna dab da shiga bandar ya kira Sardauna ya daga rike hannu Mahabeer yai "bro ka jirani mana murmushi yai ya jirasa suna ta hirasu da bandar Akan yana tafe insha Allah nan da kwana biyar mahabeer ganin hirasu ba mai karewa baceba ya janyo hannu Sardauna "muje mana ciki wai kuyi wayar kiyawa Sardauna yai mahabeer ko ya fizge hannusa"to Nima kabarni naje naga Rabin raina ya fada yana murmushi ya nufi parlon yana sanyo kafarsa kansa ya Sara gabansa ya fadi da Sauri ya furta" Auzubillahi minal shaidaninr Rajim bismillahir Rahamanir la'ilaha innah anta subahanaka inni kutum minal zalumin ya fada yana shiga tsakiyar parlon kamar cira qaya yaji bayajin faduwar gaban sai kasala kadan kadan parlon shiru alamun kowa yayi bacci motsi yaji a kitchen ya nufin kitchen din Nisha na kokarin hadama zee tea ganin irin kayan dake jikinta yayi maza ya juyo ya fito ya lab'e"Nisha zee ta tashi ne?? dariya tayi "bro yo meye na labewa eh ta tashi tea ne zan kaimata ka ajiye hankalinka tana lfy dariya yayi"yauwa kanwata nagode ki gaishemun ita sai da safe na koma ya fada yana tafiya lokacin Dr Sardauna ya shigo akofar parlo suka hadu Mahabeer yace da ka hakura da coffeen mun koma? " haba wlh sai na hada nasha Daddyna fah yace nazo nasha kafada mahabeer ya daga yana dariya ya fice Dan yasan Nisha najin motsinsa zata Ari ta kare ficewa yayi Sardauna ya shigo direct kitchen ya nufa Nisha ma ta hada tea ta dauko ta nufo kofa ita zata fito shi zai shiga Karo sukayi saida tea din ya Dan zubar masa akirji saboda tsabar tsorata da kaduwa kasa motsi tayi tsawar da ya buga matane yasa ta Saki cup d'in ya tarwatse ak'asa jikinta ya dauki rawa ta rumtse idanunta"Dan ubanki me kike nema awanan Daren idanu ta bude jikinta na rawa"yaya kayi hakuri wlh ban San kana hanyaba ta fada fitsari na kwararo mata daga k'asan cinyoyinta idanu yazo ganin tana tsiyayar da fitsari dama rigar yar guntuwace cinyoyinta duk awaje saboda tsabar bakin ciki da haushinta wai fitsari take atsaye yasa ya Kara marinta ya harbata da Kafarsa ta fadi k'asa ya taketa ya wuce yabar kitchen din ya fasa shan coffeen ya fice daga parlon fashewa tayi da kuka ta Mike tana jamasa Allah ya isa toilet din parlor taje ta wanko jikinta ta dawo ta sake hadama zee wani tea tana hawaye. ta kawo mata zee zaune take ta kunna wakar larabci Tasha sirot da kwaya ba kadanba Nisha ta shigo tana matsar kwalla zee tace "ke dawa? " wlh yaya Dr ya dokeni zee cikin masifa tace"Allah ya isarmiki shege Dan iska halan matsarki yajeyi kika kiya ya manmareki ta fada azafafe tanama Nisha wani mugun kallo idanunta sunyi jajir? Idanu Nisha ta zaro" wlh A,A Dan na zuba masa tea ban ganiba ne wlh Allah bai tabani ba shi ba Dan iska bane ajiyar zuciya zee ta sabke ta rumgume nisha ta amshi tea din Tasha suna hira Nisha taje ta sake wanka ta canza rigar bacci suka kwanta suna hirasu har zee ta fara maye tana sambati tana kiran Sardauna Nisha ta Rumgumeta tana mata Addu'a jinta ko Aljanunta ne zasu motsa ahaka har bacci ya dauketa itama Nisha baccine ya dauketa suna rumgume da juna Asuba ta gari, Dr Sardauna na komawa ya saka kayan bacci yasha lemo guda ya haye saman bed ya shige blanket bai jimaba bacci ya daukesa mahabeer ma yana zuwa yayi alwalla ya fara sallahr nafila sai kusan karfe biyu ya gama yanama zee dinsa Addu'a Allah ya rabata da jinnu yajima kafin ya Mike yai shirin kwanciya bai jimaba da kwanciya barci ya daukesa asubah ta gari, ********************************** *Bayan kwana ukku* Bayan wannan lokacin abubuwa sun faru kamar su gabar Sardauna da zee baby ta dore Dan ko dawasa baya kallon inda take itama haka saidai ita rashinsa na mugun daga mata hankali har ta Dan rame sha'awarsa tana damunta ta rasa ya zatayi ta gaji da rashin Sardauna tana bukatarsa tanason gumin jikinsa tanason kamshinsa da sauraron zazagar muryasa da sweet d'in lips dinsa amma haka ta daure ta basar yada ya basar da ita suke rayuwa cikin k'unci da takura Nisha ko tun wahegari da sasafe ta gudu gidansu tace bazata iya rayuwa dukaba dama saboda zee ta matsa abarta ta dado tarinka zuwa makaranta daganan Najib ya kaita gida mahabeer dai yananan ras babu abinda ya samesa soyayyarsu da zee sai abunda yaci gaba suna kula da junansu zee said sangarta take maza iri iri zee ko ita da Aunty amarya basa wani shirin duk da ita zee sam batasan abinda ya faruba ranar amma washe gari fur ta hana ta zaman parlo gashi malam yace karta kuma nemansa sai wa'adi ya cika ita da khalisat farin ciki sukeyi Sardauna ya tsallaka magani jiran lokaci kawai sukeyi na wajan Daddy kuwa tun washe gari da zata hada masa babban aminin mairan karfe Alhaji Nuhu ya rasu a daura daga zuwa ganin dangi dama jikin tsofa ba lfy bace dashi gabaki dayansu mazan suka dunguma daura har Dr amma shi da mahabeer basu kwana ba su Nuhune suka kwana Daddy ko na can shine ya saka bata bashi maganin ba sai yaune zata bashi khalisat yaune zata wanke fuskarta da magani, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ da misalin karfe shida na Yamma Dr Sardauna ya bari asibiti ya nufo gida yana zuwa yayi parking ya fito ya rufe motar cikin takunsa na isa da kasaita ya yake tafiya cike da kuzari waya manne akunnesa sanye yake cikin suit bakake sunyi masifar yi masa kyau gashinsa ya Dan sabko wuyansa said zuba uban kamshi yake ya nufi part d'insu ghaisha a parlo kuwa baby kowa said zee baby zaune tana game awayarta su Aunty amarya ko tana kitchen Ana k'ulla mugun Abu sai nanah da nawwara na kallon Tv da sallama ya shigo parlon yana waya sai murmushi yake aciki na amsa sanin darajar sallama ko kallo bata ishesaba ya wuce ta gabanta ya nufi kujerun can nesa da ita Wanda ko kallon juna basayi ya zauna tunda na kallesa na dauke kaina zuciyata na bugawa da karfi saboda irin kalaman da na tsinto yana fadama mashakurah ga muryasa ta kashe mun jiki ga kamshinsa kasala naji ta kamani daurewa nayi naci gaba da sha'anina cikin dauriya kiran ya katse dama hira irin kayan da take sone sukeyi dan asatinan zai hado akwatina ganin ita dayace a parlon yasa ya Mike yana kiran ghaisha shiru bata amsaba ya nufi d'akinta zee tashi tayi jikinta amce tabar parlon bedroom ta shige Nawwara tace"yayamu mama tana gidan Daddah sai Aunty amarya a kitchen juyowa yayi ya nufi kitchen d'in har ya shiga kuma ya fito ya juya zai fita kenan khalisat ta fito daga d'akin Aunty Amarya fuskarta sharf da ruwa cikin farin ciki ta karasa"Yayamun Dr.............✍🏻 Idan nasamu dama zan k'aro muku zuwa yamma 💃🏻Year ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻23* ....bai ko juyoba yaci gaba da tafiya hankalinta ne ya tashi da gudu Tasha gabansa "please yayamu ka tsaya don Allah bai ko d'agoba ya kalleta kuma baiyi magana ba y rab'ata ta ya wuce Dan haka kawai yarinyar yaji baya ra'ayinta kuma idan ka bashi haushi baya garajan magana gudun kar yama illah hankalinta atashe ta nufi kitchen gun mamarta jikinta ta fada ta saki kuka"ke lfy kuwa? " momy bai kalleniba kuma bai mun maganaba"innah lillahi wa'innailahir raji'un kiwa Allah da manzo s.a.w kibishi kimasa magana" momy wlh bazai amsaba karfa ya dokeni "to bari ajima zuwa dare kisake shegen yaro uban jarabar taurin kai ai mungodawa Allah tunda anyi mai wuyar ya tsallaka maganin jeki zauna yau sai ya amsa maganarki fitowa khalisat tayi tana murmushin jin dadi ta zauna a parlo zee baby kuwa tana shiga bedroom d'insu ta fada saman bed ta fashe da kuka wi wi da ta rasa ko na menene saida tayi mai isarta ta Mike taje ta wanko fuskarta ta dawo ta kwanta tana rawar sanyi blanket taja ta rufa tana karkarwa, Dr Sardauna yana fita part d'insu ya nufa ransa ab'ace yana shiga ya bude d'akinsa ya fada saman bed ya lumshe idanunsa ya dafe kansa ya rasa meke damunsa sai juyi yakeyi tsikar jikinsa na mimmik'ewa yanajin wani yanayi rasa dalilin hakan ya Addu'a ya shiga karantowa amma yaji feelings bai raguba mamaki yakeyi abunda yasashi yanayin ya rasa ko menene basarwa yayi ya lumshe idanunsa Tunanin ko menene yaga Aunty amarya na zubawa cikin wata yar tukunya tana Kiran sunan Daddy tsaki yaja ya basar da zancan ya Mike saboda an fara Kiran sallah bathroom yashiga ya dauro alwalla ya k'ara fesa turare ya fito da Mahabeer suka hadu akofar gida suka nufi masallaci zee na rawar sanyi taji ana sallah haka ta Mike ta dauro Alwalla tayi sallah azaune saboda bata iya tsayawa ko fatiha batayi ba ta kwanta saman dardumar. bayan sallah isha ghaisha na zaune aparlo Nuhu ya shigo da sallama yana rike da hannusa meerah ta sakeshi ta ruga gun ghaisha"Oyoyo Meerah dariya tayi Nuhu ya zauna kusan ghaisha yana gaidata"ya su maryama? " suna lfy ina momy tazo muje yau ina gaiyatarta Ashe jibi ummi raiyan take isowa d'azu Daddy yake fadamun agun aiki? " eh jibi take zauwa hafeeza tace"babban yaya nima ina zuwa dariya yayi" to jeki kice ta shirya kema ki shirya ku fito da gudu ta nufi bedroom Daddy ne suka shigo da su Mahabeer atare khalisat ko kunya babu ta kalli Dr tace"yayamun sannu dan Allah maganin ciwon kai zaka bani da kallo suka bita baki dayan parlon har Daddy amma banda Sardauna Wanda ya kwashe mata iska yaje ya zauna kusan nuhu ya rumgumeshi kunya yasa ta Mike tabar gun mahabeer ya bita da kallo"babban yaya ina gaisuwa Nuhu yace"Dr namu wlh maryama na nemanka tace wai amarya ta mata kwace dariya yai"tayi hakuri gobe zan zagaya Daddy ya zauna yana musu dariya mahabeer tace"babban yaya ya gajiyar daura "wlh ai mun huta ai Aunty Amarya tazo ta zauna suka gaisa da nuhu tana tambayarsa gida, hafeeza tana shiga taga zee akwance k'asa tana rawar sanyi gunta ta matsu ta dafata "sister zazzabine kikeyi?bata iya ko bude idanu parlo hafeeza ta dawo da gudu "Babban yaya wlh batada lfy jikinta zafi sai karkarwa takeyi ko idanu bata iya budewa da sauri mahabeer ya Mike "muje na ganta bedroom suka nufa nuhu ma yabi bayansu Daddy ya kalli Sardauna da yawani kwanta jikin ghaisha "Dr maza tashi ka kaita hospital dan Allah ka dubata da kyau momyna bansan meke damunta ba kwana biyu duk ta rame shiru yayi dan bayaso yayi musu ran Daddy ya baci kamar yada yaga yanzu hankalinsa a tashe ghaisha ta dagoshi ta masa nuni ya tashi badan yasoba ya Mike"Daddy idan sun fito ina mota ya fice yana fita suka fito Mahabeer ya daukota ahannu nuhu yace "Daddy ina Dr ne? " kuje yana mota shida nuhu suka fice Aunty amrya ranta fari Tas har Addu'a take Allah yasa ta mutu ghaisha ranta duk babu dadi ganin haka yace ta sanyo hijabi su bisu abaya Aunty amarya dan kar aga gazawarta itama tace zata Daddy ya ce ta zauna su Mahabeer suna fitowa Dr Sardauna na mota yana jiransu baya mahabeer ya zauna da zee nuhu na gaba Sardauna yaja motar honr yayi bakin get mai dagi ya wamgame masa get ya fizgi motar da karfi ya harbata saman titi Nuhu na Lure dashi bayason tafiyar kai ya girgiza ya dafa kafadarsa "Dr namu baidai ce komaiba har suka Iso hospital d'in ko gama parking baiba mahabeer ya bude motar ya fito da zee baki Sardauna ya tab'e ya bishi da harara yanajan tsaki Nuhu ya kallesa "Faisal meye wai? " ni babu komai ya fada yana fitowa ko kallonsu baiba ya kama hanyar tafiya da karfi karfi yake takunsa cikin isa da jarumta Nuhu kai ya girgiza wannan miskilin k'anan NASA na bashi dariya tsama ba masa komaiba yana gaba suna binsa abaya har suka shigo wani room da ke kusa da kofar shiga ya nunawa Mahabeer ya shiga yana biye dashi kwantar da ita yayi zai fita Sardauna yace"ka tsaya mana idan za'a mata allura sai ka riketa? " wlh Dr bazan iyaba sauran kukantaba kamata nasan idan kaine bata ganina bazatayi kukaba ya fada yana ficewa Dr baice komaiba ya dauko kayan gwaji ya fara gwadata ya shiga bata temakon gagawa saboda numfashinta dab yake da tsayawa ga wani irin zafi jikinta baya yasamu lumfashinta ya dawo normal ya dauko wani towel mai dan girma yaje toilet ya hado ruwan gumi ya zauna bakin gado daukarta yayi cak ya rumgumeta Riga da siket ne jikinta ko aka bai damuba domin cetoto dan jikinta zafin yayi yawa ya d'agota Riga ya cire mata sai breziya ya bar mata ya tsomo towel d'in aruwa ya matse yana danna mata ajikinta da cikinta gashinta ya rufe mata fuska ya ajiye towel d'in ya tatare mata gashinta ya daure mata ya birkitata yana danna mata abayanta sosai takejin dadin hakan dan zazzabin ya fara sauka tare da gumin jikinta ya juyota ya janye siket din yana danna mata acinyarta motsi ta fara ya kara rumgumeta gam yana danna mata saboda har yanzu jikinta kawai zafi bude idanu tayi karaf suka had'a idanu fuskarsa babu annuri itama had'e fuska tayi dan ta fara jin dadin ruwan zafin amma ta basar buge masa hannu tayi" dallah malam meye haka banaso bai sake dannawa ba ya fasa ya ajiye towel ya janyeta daga jikinsa ya kwantar da ita ya Mike bai ko kalleta ba mik'ewa tayi tana tasaka rigarta"wannan ai iskancine taya za'a ciremun Riga ta fada tana Jan tsaki shikam sanin duk abinda zatayi masa ya fita sabgarta yasa bai tanka mataba itama jin bai kulataba ta tuno da basu magana nutsuwart ta dawo tayi kwance tana turo baki allurai ya hado ya dawo gunta idanu ta zaro ganin alluran yasa gabana faduwa amma na dauki niyar hakuri yamun bazan bari yaga gazawata ba bai mun magana ba ya ajiye alluran yasa tattausan hannusa ya juyar dani ya kwantar ya janye siket dina inaji ina gani ya surkunamun allurai har biyu amma na dake ban ko motsaba har ya gama yabar gurin saida naji tafiyarsa na dago raina ab'ace ina masa Allah ya isa naja bargo na rufa ina mamakin yada Sardauna ya maidani banza baya kulani allura ma abin ya rumgumeni yana sakarmun kiss da lallashina har yamun shine ya kwantar dani agado yamun ko kallo ban ishiba ya fita idanuna na lumshe natuno lokacin da yakemun tausa da ruwan zafi yana rumgume dani" wlh insha Allahu daga yanzu nima na cireka azuciyata da tunanin makiyi ai ba abun tunawaba ne shigowarsa ce tasa na dago da sauri amma ban yada na kalleshi ba da sauri na lumshe idanuna kamshinsa naji kusana wayoyinsa ya dauka guda biyun ya shiga neman dayar dan yasan dukansa bakin gado ya dorasu daide inda take ya duba yaga babu wayar fita yayi yana fita aka kira wayar tashi wacce take k'asan zee itam bata saniba taji k'aran wayar Dr da sauri ta bude idanunta ta mike zaune ta dauki wayar tana dubawa ganin baya d'akin yasa tayi picking ta kara akunne"My Dr ina jiran k'iranka please angona" Yar lukuta kinci kutumar ubanki dan durin uwar ba keba zai kira yar yarinya zai kira kin gane nufina uwarki nake nufi wacce bata baki tarbiyya ba har kike Kiran namiji da dare mayya kawai uwar jarababu wlh shiyasa yacemun sam kin fita aransa ke bakida kamunkai wai nonuwanki duk kibari an matsesu atiti sun koma kamar lagwami tamkar kin gama haihuwa haka Brest d'inki suke bacin haka kinada warin k'ashi mutum baya iya numfashi agabanki tsabar warin da kikeyi kuma wai... Maganar ta mak'ale ma zee baby ganin Dr Sardauna jingine jikinta kofa ya hard'e hannuwansa akirjinsa ya d'aga kansa sama ya lumshe idanusa yana sabke ajiyar zuciya da sauri sauri mugun tsorone ya kamata bakinta na rawa tace"Aunty Lukuta ...wlh... daman🤣..........✍🏻 Saboda nacemuku zanyi na daure nayi 💃🏻Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻24* ...."shirman zazzabine da zafin alluran da yayana Sardauna yamun yasa nake miki irin wannan zatutukan bansa me nake fadaba zafin ciwone yake damuna Yayana bashida surutu ni baimun zancanki ba kinji? daga bangaran mashakurah ta fashe da kuka tace"karyane wlh ya fada miki Abu akaina Allah shine ya fada miki na farko na yarda hadamu kikayi amma wanan shine ya fada miki"ayya Aunty lukuta kiyi hakuri wlh Yayana bai fadamun ba kina nufin abinda na lisafo duk kinada su" kice masa nagode ta fadi cikin kuka kitt ta kashe wayar idanu zee baby ta zaro jin irin kukan da mashakurah takeyi wayar nabi da kallo gabana na faduwa na kalli gefen Dr Sardauna har yanzu yana inda yake tsaye idanunsa alumshe tunani nayi hanyar da zanbi karya bigeni murabu lfy murmushi ya subcemun saboda nasan wayon da zan masa mu rabu lfy ba tare da ya manmareni ba mik'ewa nayi na sabko daga saman gadon gunsa na nufa yayimun kyau sosai jinake kamar na rumgumeshi mu dauwama atsaye wani irin shauki yake dibana gabansa na tsugunna "Yayana Sardauna don Allah kayi hakuri sharrin zazzabine da sharrin allura kasan Allah ya samun tsoronta araina sune sukasa na aikata haka ga matarka mafi soyuwa azuciyarka amma kayi hakuri ka yafemun wlh ni da kaina nasan banajin magana kuma banida zuciya amma kai kacika dan halak kanada zuciya babu ruwanka dani yau Nice na karya doka na shiga sabgarka amma kayi hakuri wannan shine na farko shine na karshe wlh bazan sake shiga sabgarka ba natuba ka yafemun ga wayarka har yanzu bai bude idanunsa ba kafafunsa na rike na fashe da kuka amma baikai zuciba"haba Yayana Faisal kayi hakuri bazan sakeba nama Alkawali please idanunsa ya bude ya kalleta duk ta rike masa kafafu shi kansa yanzu ya gaji da dukanta baima san hukuncin da zai mataba dan ya gama sanin wacece zee baby duk abinda ta fada yanzu karyace baikai zuciyarta ba amma dan ya gaskata ya sunkuya ya dagota tattausan hannuwansa yasaka ya kamo fuskata ya zubamun lumsassun idanunsa masu masifar dafi kasa kallonsa nayi sai hawaye ke kwararowa saman fuskata ni'imataccen kamshinsa ya baibayemun hanci yasakani cikin wani yanayi amma na boye hakan cikin kausasar murya wanda hakan bai hana amon muryasa mai dadi saurare zakin murya tasa fitoba yace"ke kalleni dagowa nayi muka hada idanu gabana ya buga da karfi dafin idanunwasa suka shiga idanuna suka nutsar dani take naji nayi hankali baki ya ciza saboda idanunta karyace zallah yagani sai tsoronsa da yagani babu wata gaskiya atare da ita kai ya girgiza "meyasa kike shiga rayuwata ne kince ni idan dan halak ne karna kuskura na sake ko kallonki to na kiyaye ba ruwana dake amma ke meye dalilinki na shiga harakokina lips d'insa na k'asa ya ciza Dole zaki fadamun hujarki ta shiga rayuwata kikeson kashemun aure ya fada cikin tsawa wacce yasa na kusa sakin fitsari ya saki fuskarta ya nufi bakin gado yabarta nan tsaye yana juyawa ta yanke jiki ta fadi k'asa da sauri ya juyo ya kalleta sai yaga tana shure shure" wlh idan baki tashiba zan sauya miki kamanni tun kafin naci ubanki kitashi kibani amshushin tambayata Dole ne yau zan miki abinda zaki fita arayuwata nagaji banason hayaniya ya fada yana isowa gunta abinda yaga tanayine ya bashi mugun tsoro dan fuskarta ta sawaya da sauri ya sunkuya ya cicibeta ya nufi saman gado da ita zama yayi ya rumgumeta jikinsa"Zainab meye haka wlh ni ba dukanki zanyiba ki dawo haiyacinki Addu'a ya fara karanta mata yana tofa mata tsawon minti goma sai ga kumfa bakikirin ta fara bulbulowa daga bakinta ta fara magana" wlh bazamu bari acuceku ba kamar yada bazamu bari arabamuba "to ku suwaye me tamuku kuke sakata shirme da rashin hankali" mu ba wani shirme da Mike sakata gidankune babu lfy wlh abubuwa dayawa na shirin faruwa daku kuma ka kiyaye matar da zaka aura kawai babban bala'i atare da ita kuma wlh yau idan Daddynku ya kuskura yaci abuncin wannan da sauri Sardauna ya buge bakin" mu ba ruwanmu da shirka bama bin maganar aljannu karatu yaci gaba da mata suna ihu nan fuskarta ta sauya Wanda asibitin ta gwaraye da ihun abin tsoro dan wlh Sardauna ba karamun jarumta ya nunaba su Daddy duk sunajin ihun hankalinsu atashe suna buga kofar arufe "ka tsaya kaji maganar gaskiya domun ciro dan uwanka daga halak dan akwai matsala idan maganin yayi tasiri akansa sun cuci rayuwarsa kai Allah baiyiba zaka tsallaka amma dab suke da cin galaba akan dan uwanka da mahaifiyarka da Daddy har kaima sai tashafeka mutikar Daddy yaci abuncin nan amma fur Sardauna yaki saurara musu karatu kawai yake yana tofamata ko ina jikinta ganin zai konasu sukace sun tafi hutu zasu dawo zuwa anjima sun rantse da Allah bazasu bari Daddy uban matarsu rayuwarsa ta lalaceba darajar Daddy yasa muka saurarawa shi abokin takaramu har muka bari zai aureta hahaha mun tafi hutu wata irin hamma da atishawa zee tayi hayaki baki da hanci suka runka fita bakikirin sai ga kamaninta suna dawowa normal lamo tayi jikin Sardauna tana bacci kara rumgumeta yayi ya dauki towel d'in da ya gasa mata jiki ya goge mata fuskarta ya daure mata gashinta idanu ya zuba mata cike da mugun tausayinta aransa face d'insu ya had'e tana sabke masa numfashinta cikin bakinsa ya tura hannuwansa cikin lalausan gashin kanta yana shafawa yana sabke ajiyar zuciya ji yayi tana Kiran sunansa ahankali kunnesa ya dora saman bakinta yana sauraronta cikin raunanniyar murya mai had'e da bacci take kiransa"My Sardauna nah take ta fadi sosai yakejin dadin zazakar muryata mai fitar da amon dadi lumsassun idanunsa ya dago ya zuba mata bacci takeyi amma shine abakinta kallon pink lips d'inta yake mai dan fadi kadan Wanda suka dace da ita sai motsasu take kunnesa ya maida saman bakinta"My Sardauna nah kace masa ba shibane mafarkina waninsa ne My Sardauna nah kunnesa ya janye ya tallabo kanta ya dora bakinsa saman kunneta cikin raunanniyar murya mai fitar da amon dadi da saka mutum kasale yace"zee baby shiru yi baccinki gani fah kusanki amma sai Kiran sunana kikeyi waye zan fadama sakonki meyasa kike kirana ya fada cikin wani yanayi yana sakar mata kiss cikin kunne ya zura harshensa yana tsotsar kunneta sam batare da ya shiryama hakanba Kiran da take masane yakejin wani yanayi tsikar jikinsa na mik'ewa dan tayi shiru ya saka mata k'aramar yatsarsa abakinta aikuwa tayi caraf tana tsotsa sai mimmik'ewa takeyi yada yake tsotsar kunneta bakinsa ya zare ya cire yatsarsa abakinta fuska ta kwakwab'e "My Sardauna ta fadi ta b'are baki zata fashe da kuka da sauri ya had'e face d'insu ya dora bakinsa kan lips d'inta "my zeener shiru karkiyi kuka tsaya zansha sweet lips kukan ta saka masa da sauri ya had'e bakinsu ya lalubo harshenta ya fara tsotsa idunsa alumshe wani irin shaukin dadi yake dibarsa tsotsar bakinta yake tamkar yasamu sweet ahankali ta riko kansa tana tsotsar harshansa sosai suke kissing d'in junansu suna fitar da numfashi suna shafar gashin junansu yawunsa ya dura mata tana hadiyewa asannu har ta shanye bakinsa ya zare anata ya shafi fuskarta "my sweet zee bude idanunki ki bani sweet yawunki nasha kinji ya fada ashagwab'e ya zubuwa kirjinta idanu manya boobs d'inta jajir cur atsaye sun cika rigar tsinin nipple d'in sun fito sosai alamaun tashiga shauki da sha'awa aciyar zuciya ya sabke jiyake kamar ya dan murza mata ya tsotsa ko zai samu nutsuwa amma sam bazai sake hakanba saboda azabar da yasha kwanaki da ya tsotsa har yau shaukin bai barsaba bakinsa ya maida anata caraf ta kamo harshensa ta fara masa wata irin tsotsa suna manne da juna suna shan yawun juna zuba masa yawunta tai ya fara lasa ahankali bayaso ya shanye saboda yada yake masa dadi fara sha nayi" no my sweetyna zee kibarni nasha abuna kinji ya fada ashagwab'e yana dan cizona aharshe kukan shagwab'a na saka masa still bakinmu na had'e yawun ya shanye da sauri sauri ya tsotsi lips d'ina kadan ya zare bakinsa anawa cikin wata irin murya mai saka duk mai sauraro kasala yace"to yi hakuri bazan kuma cizon kiba yi shiru banason kukan ya fada yana lashe mun hawayen fuskata shiru nayi na lafe ajikinsa kaina ya tallabo ya had'e bakinmu "Oya Rama cizonki aikuwa na kamo harshensa na Dan tsotsa na gantsara masa cizo mai mugun zafi saida jini ya fito yaji zafi sosai amma ya dake bai nunaba bakina na zare anashi na bude idanuwa muna kallon junanmu cikin wani mugun yanayi Mara mustuwa tattausan hannuwan na Dora saman bakinsa na bude bakinsa ahankali cikin shagwaba nace"Yayana fito da harshenka nagani zaro harshan yai tsirawa harshensa idanu nayi yada jini yake fitowa ga sawun hakorana nan amma Sam yaki nunawa yaji zafi tausayinsa ya mamayemun zuciyata na shafo jinin had'e bakinmu nayi ina tsotse jinin ahankali yada bazaiji zafiba ina bubbuga bayansa bakinsa ya zare anawa ya kamo fuskarta ya tsura mun tsumammun idanunsa masu zautar dani yana girgiza mun kai kar nasha jininsa tsotsar jinin narikayi ina hadiyewa daga karshe fashewa nayi da kuka na kifa kaina kirjinshi ina bugon kaina da duka hannuwana biyu rikemun hannuwan yayi na rikice masa inason fizgewa Dr Sardauna sa ya dawo babu wasa yace"ke tsaya banason raini bayan kin jimun ciwo kuma kanki kikeson jima ciwo ko meye nufinki da zaki rika bugun kanki har kije kiyi ciwon kai abanza ni harshena bayamun zafin komai jinine kawai yayi kuma kin shanye to meye na fitina banason fitina ki nutsu ai da Sauri na dawo nutsuwa nayi shiru na Kara shigewa jikinsa ina sabke ajiyar zuciya na lumshe idanuna gashina ya gyaramun ya daureshi da ribbon muryashi babu wasa yace"zainab tashi muyi magana dake Akan mashkurah wani irin yanyi nashiga jikina ya gama yin lakwas amma na daure na tataro jarumta sanin baya daukar wargi na janye jikina na zauna nesa dashi na Sada kaina murmushin gefen baki yayi yaji dadin nutsuwar da tayi babu wasa yace da ita"waye yacemiki mashakurah ta raba jikinta a titi maza sunyi me da me da ita kuma yaushe nace miki bana sonta ta fita araina Akan me kike so rabamu da karfin tsiya kikeson ciremun sonta araina meyasa kikeso kisani nayi abunda banyi niya ba akanta meyasa ya fada cikin tsawa wacce na tsorata na gigice na fara kuka"Yaya Sardauna kayi hakuri bazan kumaba wlh babu Wanda ya fadamun ni kawai bana sontane araina Baku dace da junaba ka sauya wata mana ga matanan cike da gari wlh ni tsoroma nakeyi kar aje ko tayi cikin shege atiti akeso a cutama Yayana haka kawai yo ina dan dalili na fada amugun tsorace na koma karshen gado kansa ya dago ransa ab'ace matsowa yayi ya damkoni na kwarara ihu tsawa ya bugamun "Dan ubanki imun shiru tun ban canza miki kamanni ba ya fada yana zafgamun Mari shiru nayi ina zaro idanu na dafe kumcina"matar tawace kikema sharri kinaso ki rabamu idan na rabu da ita auremun ya kusa ai za'a zageni nida iyayena ya fada yana mannani kirjinsa Kara shigewa jikinsa nayi na shagwab'e masa duk da inajin tsoronsa cikin sanyi murya nace"Yayana babu mai zaginka Dan Allah karka Aureta kaji yayana na fadi ina sakin kukan shagwaba Kara rumgumeni yayi"Ya Salam ke ni karki cikani da kukan iskanci da rigimar banza yi shiru fadamun meyasa bakya sonta cikin shashekar kuka nace"Yayana wlh na tab'a kamata maza na lagudarta awani lungu kusan maza bakwai suka rufu akanta shine nake bakin cikin Dan uwana ya aureta Allah yayana karkace karya nakeyi na fada ina shashekar kuka baki ya bugemun"bance kibar kukanba ko kawai neman tadamun hankali kiyi shiru shiru nayi ya gugemun hawayen fuskata yana danne dariyasa Dan karta ga damar yin wani sabon kukan yana mamakin karyar zainab amma da ya tuna aljannai gareta yasan zatayi karya da sukafi hakama muryatace ta dawo dashi tana kiransa"Yaya Sardauna"Na'am uwar yan karya ya akayi baki ta b'are zata fara kuka yace"wlh idan kika kuskura kikamun kuka zaki sani fitinaniya kawai shiru nayi ina cicira idanu "ok yanzu idan na fasa auranta zaki samomun mai hankali na aura daide auren da aka sanya mana da mashakurah idan kinyada zaki samomun to zan barta wlh kin fitarmun ita araina sam bazan iya zaman aure da itaba duk da ina sonta dagowa nayi na kallesa zuciyata namun daci bansan daliliba amma na daure na sada kaina dan bazan iya jure kallonsa ba cikin sanyin murya nace"eh Yayana insha Allahu zan baka wata mai hankali kaci gaba da shirinka amma Yayana ka cireta aranka kadaina sonta zan hadaka da mace ta gari kaji?"gud naji ina jiranki akasin haka zakici ubanki amma wayaiya nakeso kinji kaina na dago ina kwakwab'e fuska nace Yayana... bugon kofar da akayine yasa ban fada masaba janyeni yayi daga jikinsa ya kwantar dani ya rankwafo daide fuskata ya sakarmun kiss agoshina"Oya bacci ya fada muna kallon junanmu ashagwab'e na kirasa"Yayana wani irin kallo ya watsomun da sauri na lumshe idanuwana inajin wani mugun feelings k'asana najige jagaf "wani miskilin murmushi yayi saboda yanajin dadin yada take tsoronsa" fitinaniya ni banason fitina da rigima ko bakiga kofa ake bugawaba Oya bacci lulubeni yayi da bargo har kaina ya Mike ya saka gilashi a idanunsa ya nufi kofa yana wani shegen taku cikin kuzari har ya isa bakin kofar murza key ya bude kofar su Daddy da ghaisha suka shigo Mahabeer da Nuhu duka atare suke tambayarsa"Sardauna ya jikin Zainab Mahabeer har yayi gaba da sauri Dr ya bishi da kallo"Daddy da suki mu isa hannu ghaisha ya rike "mamana yunwa nakeji ya fadi ashagwab'e hannusa taja suka ISO bakin gadon ta zaunar dashi itama ta zauna"autana yi hakuri muje nama farfesun kayan ciki tunda yamma dariya yayi ya sakarma mata kiss akumatu Mahabeer ya janye bargon idanunta arufe Daddy yace "Faisal Allah yayi maka Albarka munji yada kukayi dirama da mugayan aljanunta wallahi mutane haka suke fitowa kofa kofa suna sauraron ihun mai cike da abun tsoro Allah yabiyaka Dr naji dadi da ka tsaya ka kula da el uwaka kuma matar yayanka Mahabeer yace"Dr Namu wlh banida bakin gode maka Allah ya biyaka baki ya turo yana kallon yada mahabeer yake shafa kan zee kansa ya kwantar kafadar ghaisha yace Amin bro kabari mana karta tashi ta fara rigima daket dama alluran sukasata bacci ai zee tanajin haka ta fara motsi tana buge hannu mahabeer yabar tab'ata tana "abani ruwa cikin rawar jiki mahabeer ya dagota idanu ta bude ta kalli ta fara abun tashi daga bacci tasakama mahabeer kuka "my heart bayana ciwo lallabata ya fara amma ta tubure masa tsawa Sardauna ya buga mata"dallah can yimana shiru ai kuwa tsit tayi ta kwantar da kanta kafadar mahabeer ghaisha ta Mike ta bude fridge taga robar ruwa guda daya ta kawo taba mahabeer "zee amshi ruwan kai ta d'ago ta kalli gefe Sardauna idanu suka had'a ya mata wani mugun kallo ya zabga mata harara da sauki na dauke kaina na bude baki ya kafamun gora ruwan abin mamaki kadan na rage Nuhu yace" sannu zainaba Dole zakisha ruwa Dr namu wai meye suke cewa d'azu"babban yaya shirmene kawai Daddy yace"Faisal zamu tafine ko sai khadija ta kwana da ita? " taji sauki Daddy zaku iya tafiya da ita ghaisha tace" Autana dagani na kamata mutafi tunda kace babu matsa dauke kanta yayi daga kafadarta ya Mike ya kwashe wayoyinsa ya fito sabkowa tayi tana rike da hannu mahabeer su Daddy sukayi dariya"wlh mahabeer bakada kunya "haba babban yaya ai batada lfy ne Daddy yace"mutafi sai yanzu nakejin yunwa dariya sukayi suka fito suka nufi harabar hospital d'in Dr Sardauna ne ya fito daga wani room ya duba wani yaro kofar ya rufo ganin sun tafi bayansu yabi su Daddy har sun shiga mota Dr ya iso motar ya shiga nuhu ya shiga kusansa su mahbeer da zee abaya yama motar key yaja ya nufi bakin get aka bude musu get suka fice anutse yake driving d'insa ya kunna wakar mutanansa Ethiopia zee sai sangarta take zubama mahabeer yana lallabata sai botsewa takeyi harda kuka yayi ta cewa tayi shiru taki rumgumeta yayi ya mata rada akunne ko me yace mata oho tayi shiru tana sabke ajiyar zuciya"my heart bani Phone d'inka to nayi game bata yayi tana game nuhu sai dariya yake musu dan yana jinsu Sardauna tsaki yaja ya kara k'ure sautin kida yana gyada kansa Nuhu yace "Dr namu" Na'am babban yaya zee baby game yamata dadi sai dariya take "my heart wlh nakusa cinyewa murmushi yake saki ganin zee babynsa cikin farin ciki da kuma koshin lfy kiss yamata tsakiyar kanta da goshinta ashagwab'e tace"my heart ka bari kar acinyeni Allah zanyi kuka Dr Sardauna duk abinda suke yana ganinsu ta madubin mota tsaki yaja ya tab'e baki ya kauda kansa ya maida hankalinsa kan driving, har suka ISO gida bai sake kallonsu ba yana parking mahabeer ya bude mota ya fito ya kamo hannu zee d'insa ta fara masa rigima"my heart ka tsaya na karasa mana" my zeena muje ki tafi da wayar ku kwanama tare jin haka yasa ta rike hannusa suka nufi ciki Nuhu ya fito Dr ya fito ya rufo motar suka jero shida nuhu har cikin parlo meerah ta tari babanta Sardauna ne ya dauketa yana shilawa"meerah ina Auntyna dariya tayi tana tab'a sajan fuskarsa mai kyau da tsaruwa Daddy ya kwala musu kira dan har sun nufi kan dining can su Sardauna suka nufa dan yunwa yakeji mahabeer ya Mike" my zeena tashi muje kici abunci" Ya mahbeer kabani abaki? " moje zan baki mik'ewa tayi suka nufi kan dining daide lokacin Aunty amarya ta zubama Daddy abuncin tana hango zee tabar gun da sauri ya dauki spoon zaikai bakinsa da gudu zee tayi kansa ta buge hannusa ta dauki kular abunci ta buga da k'asa jikinta na tsuma ta fasa ihu tayi kan Aunty amarya da gudu Sardauna ya d'ago da kansa idanu ya zuba mata yana tuno abinda aljanunta suka cemasa a hospital ganin yanayin da ta fara shiga yaji ransa duk babu dadi baki ya tab'e mik'ewa yay ya dauki plate d'in da ghaisha ta zuba masa farfesu da drinks guda ya ficewarsa daga parlon dan sam bayason hayaniya Mahabeer yabi bayan zee hankalinsa atashe "zeena cikin zafin nama zai rikota Daddy ya buga masa tsawa "dakata Mahbeer......... ✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻25* ...."barta mugu karshan wannan rigama tasu da mariya Dole akwai wani Al'amari ak'asa" Daddy karfa ta ilatata ai bai rufe baki sukaga zee ta dauki aunty amarya sama ta buga da k'asa ta mak'ure mata wuya tana jibgarta"ki fadi gaskiya ko yau mu kasheki dan ubanki mu bama barin barna tana wanzuwa wani irin bugo zee takema aunty amarya kafin kace kwabo ta hada mata jini da majina amma fur aunty amarya taki fadin komai ghaisha jikinta na rawa tacema Daddy "haba Abban Sardauna kana kallo zata ilatata saboda Allah kuma ka hana kowa yaje khalisat tana kuka wiwi taje gaban Daddy ta duga "dan Allah Daddy ku ceci mahaifiyata kallonta yayi "khalisat ai ba wani abubune inagafa aljanunta ne take cire mata Nuhu ya nufi gunsu da gudu cikin kuka tace"Daddy ba aljanu baneba maganine ta kawomun na barbadawa Sardauna ya tsallaka da kuma Wanda zan rika wanke fuskata bayan kwana arba'in zai haukace asona sai ya aureni nasan shine aljanan zee suka gani gabaki daya suka dauki dikira suna salamcewa ghaisha jikinta na rawa tace"na shiga ukku Sardauna na zasu ilatamu akan son zuciyarku amma wlh mariya kin bani mamaki Ashe baka gane masoyinka na hakika afuska insha Allah Faisal bazai aureki ba kwalelenki aniyarku tabiku ta fada ta Nufi hanyar fita Daddy na mata magana bata sauraresa ba tafice dan ghaisha bataji bata gani kan Sardauna Allah ya jarabeta da son d'anta Sardauna fiye da kaf 'ya'yanta Mahabeer bayan Nuhu yabi sukayi sukayi su janye ta suka kasa abun fah ya basu tsoro yada Aunty amarya ta jigata Daddy ne ya ISO gurin Addu'a suka shiga to fah mata sai ihu take tana cizon aunty amarya su uku suka taru akanta suna mata karatu amma yanda kukasan cimgam haka ta dabkewa auti amarya akan lalai fah sai ta fadi illar maganin da taso dadi yaci suma kuwa sun dage da karatu suna tofah mata hafeeza sai kuka takeyi yada zee ta burkice kamar ba mutumba khalisat ta lab'e sai rusa kuka takeyi da nanah har nawwara dan wlh abin babu dadi sam ghaisha tana fita part d'insu Sardauna ta nufa sai gama kafa take tana shiga parlo ta nufa ta turo kofar ta shigo yana zaune zaman kujera ya gama cin farfesun yana shan drinks ya zubama TV ido yaji karan bude kofa juyowa yayi"mamana lfy gusan ta ISO arikice mik'ewa yayi rumgumeshi tayi"Faisal kana lfy babu abinda ke damunka"mamana ina lfy me yafaro ghaisha duk kin rikice janyeshi tayi ta bashi labarin abinda khalisat ta fada"haba mamana yaushe zaki biya irin wannan zan tutukan wlh insha. Allahu babu abinda zai faru sai alheri ya jikin zainab? " maza zo mutafi hannusa ta kama suka fito sai mita yake suna shigo Mahabeer yana k'ok'arin janyeta ya kasa haushi Sardauna yaji yaja tsaki Daddy yace"Faisal zo kamata yada kayi d'azu suka sabka karasowa yayi ya sunkuyo ya rike kafadunta yakai bakinsa kunneta yana mata Addu'a ihuu ta saki da karfi jikinta yasaki ta fada jikinsa kumfa na bulbulowa daga bakinta kanta ya tallabo ya dora bakinsa kunnneta yaci GABA da mata karatu shiru tayi tana maida numfashi ajikinsa Daddy yace"ikon Allah kaji irin dadewar da mukayi muna mata Addu'a amma lokaci daya Dr ya sabkesu Mahabeer ajiyar zuciya ya sabke yaji dadi sosai da Sardauna ya temaka masa Daddy ya kama Aunty mariya ta Mike yada ita Daddy yace "Mahabeer Nuhu duk kuzo mutafi gaban su Daddah tayi bayanin gaskiya ko ta tsinci saki uku cikin rawar jiki tace"zan fada tana magana bakinta na fitar da jini ghaisha ko kallonta batayi ba Daddy yace sutafi part d'in Daddah Mahabeer ya iso gun Sardauna da ya rumgume zee gam yana mata Addu'a yace"Dr namu kawota na kaita ta kwanta ko? banza ya masa ko kallonsa baiba Daddy yace"haba Mahabeer baka ganin Addu'a yake mata kazo muje zai kaita ta kwanta ai murmushi yayi yabiyo bayan Daddy dan yau yaji dadin yada Sardauna yake temakon zee dukansu suka tafi har khalisat tana kuka jin safkar numfashinta ya gane bacci take sosai kallonta yayi yada bakinta yake fitar da kumfa mik'ewa yayi da ita jikinsa ya nufi d'akinsu bai tsaya da ita ko inaba sai bathroom tana jikinsa arumgume ya hada mata ruwan gumi jina nayi cikin ruwan gumi na zabura"wayyo My Sardauna nah zafi kallonta yayi idanunta rufo"zainab bude idanunki maza kiyi wanka ki fito kaci abunci ko ki hadu dani da sauri na bude idanuna naga wayam ba kowa mamaki nake me ya kawoni cikin ruwa kuma da kaya cire kayan nayi na gasa jikina nayi wanka harda na tsarki tsotsar da Sardauna yamun hospital nazuba dayawa ina gamawa na fito nasaka kayan bacci Riga da wando na fesa turare na watsa kwayoyi abaki na fada gado wani mugun bacci nakeji amma tunanin Sardauna ya hanani haka na rika juyi har barawon bacci yayi gaba dani, Sardauna na fita part d'insu ya koma dan shi sam bayason hayaniya can bangaran su aunty amarya Duke take tana sharfar kuka da majina fuskarta ta kumbura suntum ta fara bayani "kuyafemun sahrrin zuciyane ba halina bane khalisat ta dade tanason Sardauna shiko baima san tanayi ba tausayin da tabanine yasa na amso maganin da zai sota ya aureta wannan kuwa na abunci kaine nasama dan na mallakeka ka soni ni daya ka malakamun dukiyarka ka saki khadija ka wulkanta diyanka kowa ya kama gabansa amma yanzu wlh na watsar da mukaman yakina da zuciya daya zan zauna daku gabaki dayan parlon ya dauki dikira da salalami mai ran karfe yace"asha asha duniya batada tabbas mariya kinsmun tsoron dan Adam Daddah tace"kai ko ni kai duniya mutum abin tsorone wlh mariya kinbamu mamaki ghaisha kuka kawai takeyi abinda ya tada hankalin Nuhu da Mahabeer sukaje suka rumgume mahaifiyarsu Daddy kansa ya dafe saboda mamakin da anti amarya yakeyi mai ran karfe yace "to Abdulmutallab dubara ta ragewa ga mai shiga rijiya idan kanason matarka babu mai matsa maka amma cikin wannan Family house d'inba ka kaita wani gidan naka da sauri ya d'ago" haba Abba yaushe haka zata faru mariya wlh kinban mamaki kin cucemu kin cuci kanki amma tabbas zakiga karshenki tashi kibarmun gidana na sakeki saki uku na amshe diyata bake babu ita ai take ta fadi sumammiya abindai babu dadi khalisat ta dauko ruwa ta zuba mata ta farfado tana rusar kuka tana neman gafarasu babu Wanda ya kulata mik'ewa sukayi suka suka fito yarta ta kamata suka fito kunya ta hanasu komawa cikin part d'in khalisat tasaka uwar tata mota taja sukabar gidan direct hospial tanufa dan anti amrya tanajin jiki niko nace agabama Nuhu ma gida ya dauki yarsa suka nufa abunci da ba'aciba Kenan mahbeer saida ya shiga yaga zee dinsa na bacci ya nufi part d'insu yana mamakin aunti amarya a parlo ya isko Dr Sardauna sai shan sigari yake yana danna laptop kusansa mahabeer ya zauna"Dr namu aiki ake ne?" eh bro wlh wani bincike nakeyi akan matsalar ciwon hanta da kuma losing memory "Ok Allah ya temaka ina kara godiya fah dan kanina shiru Sardauna ya masa sanin halin kanin NASA yasa yayi murmushi "Dr namu mashakurah zatayi fama face ya had'e"haba bro ai na fasa dariya mahabeer yayi ya Mike dan bacci yakeji bedroom d'insa ya nufa tsaki Sardauna yaja yaci GABA da shan sigarinsa yana aikinsa sai karfe shabiyu ya Mike ya kashe laptop dasu TV ya nufi bedroom d'insa wanka ya sake ya saka kayan bacci magani naga ya b'allo har guda uku ya sha ya fada saman bed ya beka hannusa ya kashe wutar d'akin yana juyi sai nishi yakeyi yana ciza lips d'insa ahankali naji yana cewa"zainab meyasa jikinki yakeson zautani meyasa ko tabaki nayi sai nayi wanka meyasa fatar jikinki tafi ta kowace mace laushine lips d'inki dadi nakeji idan ina tsotsa kamar ina yawo agajimare zee boobs dinki suna burgeni dadin tsotsa garesu Dole zan saki ki zabomun mace irinki amma wacce ta fiki girma da shekaru mai babban k'ugu da mazauni wacce zata iya daukana ya fada yana nishi da juyi"my zeener kin hadu my bro zai more wlh saide kinyi karama da ashigeki wannan dan gutun gindin naki idan bai biki asannu ba ciwo zai jimiki wlh har naji tausayinki my zeener sweet baby zeener haka yayi ta sambatu yana matsar kafa hajiya babba ta kumburo har ta koma ta kwanta saboda maganin da yasha juyi yai tayi zufa na keto masa har barawo bacci ya saceshi Mahabeer ko saida yayi sallahr nafila yayima zee babynsa Addu'a ya kwanta cike da shaukin zee asuba tagari ********************************* *Bayan kwana tara* yau kwana tara da da sakin aunti amarya saida ta kwana uku hospital aka salameta sukayi gida hankali Asiya ya tashi da jin labarin saki aminiyarta maifiyar mariya kanta ta shiga rudani yanzu babu abinda yake tadama aunti amarya hankali sai wulakantar da boka kafi madubi yace zatayi khalisat ta rame kurat son Dr ya kara shigarta fiye da nada sun bazama bin bokaye da malamai nomo hankalin Sardauna, bangaran mahabeer da zee soyayyarsu suke yana bata kulawa ummi Raiyan tazo zee ko da yaushe tana manne da umminta zee da Sardauna basu wani yawan ganin juna ko sun hadu ba wani kula juna sukeba ranar a parti d'in Daddah yagansu ita da Nisha ya tuna mata zancan zabar masa matar aure banza ta masa tacika tayi fam Nisha da take rakub'e ta tab'e baki tana mamakin wace mai tsautsayi zata yada a fasa auran wata a aureta gobe itama amata tun daga ranar bai sake mataba zancan ba ya shiga sabgar gabansa ghaisha ta kasa Mance abinda aunty amarya ta mata kullum na manne aranta mashakurah ko tun ranar da zee tayi mata maganar nan ta dauki zafi ya kirata har sau uku bata d'agaba amma yana ranta fushine take shima yayi watsi da ita abokinsa bandar ya shigo Nigeria su ukun kullum suna tare da juna ko hospital ko gida abin gwanin sha'awa Yau takama juma'a ce karfe tara da minti goma ya shigo parlonsu cikin shiri ya fito sanye yake da wata danyar shadda mai uban tsada milk colour sai wani irin asirtaccen kamshi yake fitowa daga jikinsa yayi masifar kyau waya manne akunnesa shida Ahmed sun matsa masa shida bandar wai suna hospital suna jiransa bandar ne bashida lfy ciwon cikine ke damunsa tsinke Kiran yayi ya iso parlon zee ce kadai zaune duk suna saman dining suna breakfast har ummi Raiyan da mahabeer sanye take da siket kadan ya wuce gwiwa da Riga yar karama batada hannu kirjinta dam har ya dan bultso jajir dasu sai sheki suke gashinta ya sabka har gadon bayanta yau ta canza masa kala rabi ya sabka saman fuskarta ta canza abun hanci yau mai zirowa ta tasa irin na indiyawa tayi masifar kyau sai kamshi take zubawa kanta sunkuye tana game da wayar mahabeer idanu ya zuba mata yana mamakin kyawun yarinyar duk da kamarsu daya da ita babu wani abinda ya banbantaso hata dimple d'insu iri dayane duka biyu ko magana suke lobawa sukeyi kodan tana mace sai yaga kamar taso zartasa akyau dan ya tuna mata maganarsu da gangan ya zauna kusanta ya danna wayarsa ya kara akunnesa cikin amon muryasa mai masifar dadin saurare yace"hello my sweet babyna ykk ya shirye shiryen auranmu da sauri na dago da kaina na kallesa sai kuma na maida kaina k'asa nashiga game DINA ina dariya ko kallo bai isheniba har ya gama wayar matsowa yayi dab dani na matsa zan Mike yayi Saurin fisgoni na fado saman faffadan kirjinsa"dallah malam sakeni meye haka ko bakasan sai aganmu ba shigar dani yayi jikinsa ya manneni sosai tataromun gashina yai ya dauremun ya tallabo kaina ya dora bakinsa saman kunnena cikin wani irin voice yace"kiyi kwanciyarki ajikina idan sun iskomu ahaka sai suyi tunanin aljanunki suka tashi nake miki Addu'a ya fada yana sakarmun wani shegen kiss Wanda na kusa zaucewa" zee ina maganarmu ko kin fasa samomun matarne jikina nake kokarin janyewa ya matseni gam dukansa na fara tin karfi ina k'ok'arin kwatar kaina gudun kar aganmu abinka da katon gaske na kasa niko k'ok'arin nake naboye yanayin da na fara shiga akansa shiyasa yanzu sam bana son abinda zai hadamu" Yaya Sardauna yi hakuri ka sakeni please kaga ai yanzu bana shiga harakarka ko na fada muryata na rawa inason nayi kuka"wlh Zainab idan kikayi kuka zaki sani zan baki mamaki abunda zan miki me na miki na kuka"to Yayana kasakeni don Allah naji yau wlh zan zaboma matar auran ranar a part d'in Daddah banji bane na fada ina shashekar kuka" gud baby ya miki kyau kuka ko kawai sai ji nayi yana cewa "Daddy mamana ummi kuzo zainaba babu lfy kuna can kuna breakfast ga zainab ciwon cikin zai kasheta na bude baki zanyi magana ya matsemun baki da karfi da gudu su Daddy suka nufo parlo hankali atashe Daddy yace "me kake jira kaita hospital mana inaso nayi magana ya taushemun baki inama mahabeer nuni da hannuna yazo gareni idanuna na zubar da hawaye saboda yada yake murzamu lips sai azaba nakeji yazo amma ina hakanlin mahabeer atashe burinsa Sardauna yayi sauri ya kaini hospital haka ya ciccibeni ya fice......... ✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻26* ....ummi Raiyan tace"har yanzu tana yawan ciwon ciki ashe? " Daddy yace" da sauki ba sosai Mahbeer maza mubisu daga can sai mu wuce kamfani wayarsa ya sunkuya ya dauka wacce zee ta yadata Ana ghaisha tace"Abban Sardauna ina zuwa? " no ku zauna ai bazai jimaba zai mata magani ya maidota mahbeer ya nufi d'akinsu zee ya dauko mata abaya saboda kayan da ta fita dasu kananune bangaran Dr Sardauna yana fitowa da zee baby ya nufi parking space wata arniyar mota fara sall naga ya bude ya sakata gidan gaba kokowa suka fara taki zama tanason fita kofar ya rufo ya zagaya ya bude mazaunin direba ta tare inda zai shigo tana rusar kuka cikin kuka tace"Yaya Sardauna Dan Allah kayi hakuri karka fita dani lafiyata kalau Allah yanzu zan tafi na zabo maka matar ganin zata bata masa lokaci har su mahabeer su fito yasa yasunkuyo ya dauketa cak ya matsar da ita ya shigo ya rufe motar ya mata key ya nufi bakin get mai gadi ya bude masa get ya fice daga gidan wani k'ululun bakin cikine ya tokaremum makoshina raina yayi mugun b'aci takaicine yasa na fada jikinsa ina dukansa ta ko ina da cizo ina rusar kuka amma ko gezau baiyi ba driving d'insa yake cikin nutsuwa ya Saki kida ya k'ure sauti d'agowa nayi na kallesa ina shashekar kuka"Yaya Sardauna meye na tsare maka arayuwa kakeson kasheni meyasa kake takuramun bayan na fita asabgarka jikinsa ya janyoni ya manneni akirjinsa babu wasa yace"wlh Idan baki tsayar da kukan nanba wlh zan baki mamaki ko kika sake magana zaki Sanine meye namiki na kuka karya ce nayi ai dagaske nakeyi bakida lfy Dole zan baki magani haushine yasa nayi shiru bansake magana najanye jikina na koma gefe Dan nayi Alkawali bazan sake masa maganaba driving dinsa yake Anutse har muka Iso hospital, ankirashi a waya yafi sau goma amma bai dagaba yana parking ya bude mota ya fito bai kalleniba ya rufeni cikin mota ya nufi cikin hospital takunsa yake cike da jarumta da kasaita da idanu na bishi har ya bacemun na lumshe idanu ina shakar kamshinsa" wayyo My Sardauna inajin wani iri My Sardauna gwarzon Namiji Yayana meyasa nakejin ka araina ko dan bamu son juna Yaya Sardauna duk kafi maxan duniya komai kaidin na daban ne ta fada tana mimmik'ewa tana nishi saboda muguwar sha'awarsa ta kamata da begensa wani irin feelings takeji sai sambatu takeyi ta fice hankalinta karan bude kofarne yasa ta dawo haiyacinta motar ya shigo ya dagota ya saka mata hijabi kallonsa nayi na shagwab'e" Yayana shima kallonta yake ko kiftawa babu"Na'am kanwata menene? kaina na Sada kasa"ka kaini gida Ya Mahbeer nakeson gani baki ya bugemun cikin tsawa yace"wlh zan baki mamaki naki bazan kaikiba uwar me zai miki fitsarariya ya fadi yana fita daga cikin motar ya sunkuyo ya ciccibeni ya rumgume kamar baby ya rufe motar idanuna na lumshe na sakalo hannuwana wuyansa inajin wani farin ciki marar misaltuwa ashagwabe nakirasa "Yayana ina tura hannuna cikin kwantacciyar sumarsa mai taushin gaske ina shafawa "Yayana kuma sai ka kyaleni face d'inmu ya had'e ya sakar mun kiss a lips Dina"Na'am My Kanwas jama'ar asibitin idanu kawai suka zuba musu cike da sha'awarsu Dan Sam Dr ya manta ana kallonsu wani special room ya nufa da ita kwantar da ita yayi"Oya kiyi bacci ki more zanje nayi aiki kukan shagwab'a na saka masa "Yayana tsoro nakeji kaini Office d'inka ganin zata bata masa lokaci yasa ya sabkota. ya kama hannuta suka fito Office dinsa ya nufa da ita turawa yayi ya shigo su Ahmed suna zaune zee tana ganin Ahmed ta Saki hannu Sardauna ta nufi gunsa da gudu "lah yayana kwana biyu zata fada jikinsa Sardauna yayi mata wata muguwar tsawa da ta firgita ta koma baya da Sauri ta rakub'e tana cicira idanu gabanta ya matso yaja hannuta ya kaita can sama wata kujera ya zaunar da ita ya tsareta da tsumammun idanunsa masu rikita mata lisafi aikuwa take ta shiga shauki tana lumshewa shima kahance ta fari wani irin yanayi ya shiga sai lumshe idanunsa yake hannuta ya kamo duka biyu yana murzawa cikin wani irin salo dukaninsu wani irin shock ya fizgesu cikin wata irin murya yace"My zeener meyasa zaki fada saman jikin Ahmed idan bro ya gani bazaiji dadiba da kin kuskura kintabashi wlh sai na miki azaba mafi muni jikinki tsada gareshi ba ko wane baza zai samu wannan jikinba sai bro ki zauna Ana wlh ko kallonsa kikayi sai kinci ubanki shiru tamasa ya Kari masifarsa ya Saki hannuta ya Mike har yanzu kanta asade Dan tayi niya har ya maidata gida bazata kuma cemasa ufam ba gun su bandar ya dawo Ahmed ya bishi da kallon mamaki"wai meye nufinka da ka hana kanwata yin magana dani banza Sardauna yai masa yana cicin magani ya hade fuska tam bandar yace "masha Allah Abokina yayamun ya iya zaben zankadediya mugun kallo ya watsamasa" tashi ni na duba lafiyarka kaiko Ahmed wlh karka kuskura kashiga sabgar yarinyar can Amana aka bani daga gida dariya bandar yayi ya Mike Sardauna ya shiga duba lafiyarsa kusan 30 minute haushinsa ne ya cika Sardauna ya haushi da masifa" wlh babu wata Masala da take damunka sai tunani wlh kabi asannu jininka ya fara hawa ciwon cikin kuwa rashin cin abincine ka kiyaye Ahmed yace"haukan banza yake yanzu haka ta manta dashi Sardauna yace"bakada tabbas duk da bamunsa tsiyar da suka kullaba bandar kansa ya Sara k'asa yana sabke ajiyar zuciya wayar Sardauna ta dauki ringing yana dubawa yaga mashakurah tsaki yaja yaki dauka saida ta kira kusan sau biyar ya daga ya matsa daga kusansu Ahmed gun zee ya nufa su Ahmed suka bushe da dariya kusanta ya zauna"inajinki me zan miki? dagacan tace" please My Dr inason ganinka ne yanzu wlh rashinka ya isheni kazo kaji ta fada tana sakin kuka" hmmm ba fushi kikayi ba ai kuwa agaba kuka dan dama inada niyar zuwa gidanku yau zee ta kallesa da sauri sai tasada kanta tana sabke ajiyar zuciya" Dr yanzu kazo" no bazan zoba sai zuwa dare banida lokacin yanzu" ok ni nazo?? " zaki iya zauwa tunda kin matsu sai na fada miki abinda ke raina ya tsinke Kiran ya Mike yabar gun ya kallesu"to ni zan shiga duba bayin Allah marasa lfy ku tashi kusan nayi kai bandar muje ka amshi maguguna" wlh babu inda zamu kanwarkace ba magana zamu mataba jeka yi aikinka sanin halinsu yasa ya barsu ya fice yana girgiza kai akofa sukaci karo da Daddy da Mahabeer"Dr ya jikinta kansa ya shafa"Daddy da sauki tayi bacci yanzu zan duba wasu marasa lafiya ne kan lokacin ta farka sai nakawota rumgumeshi mahabeer yayi"kanina samun irinku masu kula da yan uwa wuya gareshi dariya Daddy yayi "Allah ya muku Albarka atare suka amsa da Amin mahabeer yaba Sardauna abayar zee ya amsa yana yatsina fuska tafiya sukayi shikuma ya fara bi room room yana. duba marasa lfy bangaran mashakura agagauce ta shirya ta nufo hospital gudu tayi sosai lokacin da tazo Dr Sardauna bai gama duba marasa lfy ba bakin kofar Office d'insa ta tsaya knocking tayi zee tanaji ko kai bata d'ago bare ta bada izinin shiga Dan haushin Sardauna ne fal azuciyarta Ahmed yay magana kofar ta murda ta shigo da sallama zee d'agowa tayi ta kalleta ido suka hada zee ta kauda kanta Ahmed yace"Amaryamu barka da isowa murmushi tai ta iso" malam Ahmed 2days ka buya sai lokacin bandar da kansa yake Sade yana latsar waya ya dago arikice Dan bazai manta wannan muryarba idanu hudu sukayi ya Mike jikinsa na kerrrma ya nunata da Dan yatsa "shikurah kece cikin tashin hankali marar musaltuwa mashakurah take nunasa da yatsa jikinta ko ina rawa yakeyi da gudu ta nufi kofa ta bude ta fice da gudu bandar yabi bayanta Ahmed yace"wai ina kasantane ai bai sauraresaba Dan bayaso ta b'ace masa Ahmed mamaki yakeyi ina bandar yasanta karfa ace itace wacce yake fadi kai ya girgiza yana jiran Sardauna shiko Sardauna akalla yakai sama da awa guda yana duba marasa lfy yana fitowa Dr Hajara tace masa"akwai tiyatar gagawa macace me ciki ko Office bai komaba ya shiga tiyatar yana tunanin zee ko tanajin yunwa bangaran zee kuwa yunwa ta isheta gashi har shabiyu tayi kallon Ahmed tayi"Yayana samomun tea nasha amma please karka cema Yaya Sardauna nice nama magana tausayi ta bashi ya girgiza kai dan har yanzu mugun sonta yake dan babu yada zaiyi ta dawo hannusa ne ya hakura ya Mike"OK kanwata bari na amso miki fita yayi bai jimaba ya dawo da gasasar kaza da drinks da hadadan tea ya bata cikin murna ta amsa. tana dariya"yayana nagode Dan table ya janyo mata ya Dora mata ya nufi toilet tea ta fara sha ya mata dadi sosai taci kazar tayi dam ta Dora drinks Ahmed yace"kanwata yayanki ya jima kinga karfe daya ta kusa na tafi masallaci ki fadawa yayanki "to zan fada masa murmushi yayi ya bude kofar zai fita Sardauna zai shigo sama da k'asa Sardauna yake kallon Ahmed ya tsare hanya sai wani yamutsa fuska yakeyi"dallah malam bani hanya kawani gagaje hanya ayatsine yayi magana"ina bandar zaka fito kai daya wlh tiyata nashiga wata matace yara biyu naciro mata babu rai abun tausayi har sun fara rubewa? "Ayya na tausaya mata, bandar fah matarka na shigowa suka Nuna sunsan juna da gudu ta fice shima yabi bayanta baki ya tab'e" hmm wai matata adaba yanzu dai wuce ganinan zan biya na ajiye zainab zamu hadu a masallaci"yauwa katafi kabar yar mutane da yuwan sai hamma takeyi niko naje na hado mata kayan breakfast cikin masifa yace"itace tacema na barta da yunwa" ni ba itaba ta fadamun ba ni bazan iya da masifarka ba sai anjima ya fice yana dariya Dr ya shigo yana zabgamun harara kaina na dauke kujera zaman mutum dayace amma haka ya matseni ya zauna ya rumgumoni"kece kikace kinaso ya kawo miki ko? " ni bance ba shi yayi niya Yayana ai kaima bakaci komaiba gashi na ragema na fada ina janye jikina na dauki sauran tea din na Kafa masa cup d'in abaki kansa ya kauda" bazan Shaba Dan ubakin kece kikace ya kawo miki kuka nasaka masa "don Allah Yayana kasha wlh saboda kai ya kawomun hannuna ya rike ya maida cup din bakinsa ya shanye tea din muna kallon juna na duka zan dauko kaxar ya rikoni ya marerece mun" kanwata kinaso nayi farin ciki? ashagwabe nace" ni bawani tashi maidani gida"wlh bazan maidakiba kekikace yau zaki zabomun mata jinayi raina ya sosu amma na basar na dauko kazar na yago nakai bakinsa kansa ya kauda muryata na rawa nace"please Ya Sardauna daure kaci wlh nakama alkawalin daganan bazamu gidaba sai gidansu matar da zan zaba maka ka daure kaci kadan tun safe kake yawo da yuwan bakaci komaiba na fada idanuwana na kawo kwalla rumgumeni yayi ya rike hannuna yakai naman bakinsa" to karkiyi kuka zanci bani naci bakiso na zauna da yuwa" kai na daga amsa yayi yanaci ina manne jikinsa har yaci dayawa na bashi drinks yasha janyeni yayi daga jikinsa yaje ya dauro alwalla duk inada yayi binsa nake da idanu yada komai NASA ya fita daban turare ya Kara fesawa ya dauki wata darduma mai shegen kyau ya nufo inda nake wani irin tako ne yake na kasaitattun maza masu ji da karfi ko ta wane fanni abayar hannusa ya bani" cire hijabin kisaka amsa nayi ina kiciniyar cire hijabin ya kauda kansa ya nufi kofa agagauce na saka abayar wacce tayimun masifar kyau ta hadu iya haduwa na yane kaina da mayafinta na biyo bayansa kofar ya bude na fito shima ya fito ya murza key ya cire muka nufo harabar asibita sai ga Ruma tana kiran Dr tsayawa yayi fuskarsa shade"Dr dama matarkace na gani da wannan abokin naka yana binta tana kuka har mota kaga motarsa ya bari yabita amotarta nace ko Matsala kuka samune? ji kake kamas an wanketa da mari"ubanki suka samu shegiya jarababiya to baya sonta ko dolane ni zan zamo masa mata shegiya magul maciya tsuwar guzuma wani irin dadine ya lulube Dr Sardauna ya zubama zee baby idanu Ruma ranta ya baci gadan gadan tayi kan zee Dr Sardauna yasa doguwar kafarsa ya kwashe Ruma ta fadi" kinyi karya ki taba lafiyar zainab agabana wlh sa'a kikaci da abunda zan miki yafi Wanda ta miki ba akawomun gulmar wani natsani gulma hannu zee ihuu ta kwarara cikin farin cikin ta rumgume Sardauna sai kuma tasakeshi tana tsalle "wayyo My Sardauna wlh Yayana ba nabiyunka naji dadin yada kacimun uwar tsuwar guzumarnan sosai take ma Ruma iskanci iri iri kama hannuta Sardauna yayi"My Kanwas shiru mutafiyarmu dariya kawai zee baby take sukabar gun suka nufi gun parking space Ruma bakin cikine yasa ta fashe da kuka ta Mike wasu Nurse biyu suna kallon abinda ya faru me zasu Idan ba dariya ba Dan dama ta ishesu da jiji da kai da hada fitina da gulmace gulmace tace wanan tace wanan mortar ya bude da kanshi ya zaunar da ita ya kewaya ya shiga ya mata key ya nufo bakin get aka bude masa get ya fice ya harbara kan titi ashagwabe takirasa"Yayana gida zamu ko? " No masallaci nakusa makara daga can zaki kaini gun matar da kikace ko? kwakwabe fuska tayi ta rankwafo tana leken kyakyawar fuskarsa"Yayana"Na'am my kanwas kiyi k'ok'arin maida kukanki kuma ki janye daga kusana ki zauna da kyau gun zamanki me namiki na kuka wai my sweet zeener mekikeso ki maidani ne mahaukaci ko mai ciwon zuciya kai na girgiza ina maida kukana cikin siririyar muraya da bansan inada itaba nace"Yayana kayi hakuri banaso nayi ko daya na daina naji daga masallacin mutafi gidan nasu na fada araunane ina gyara zamana"good My kanwata nagode kin tabatar ta hadu dai ko? " eh Yayana insha Allah zaka sota na fadi ina sakin murmushi kai ya kada yaci gaba da driving d'insa cikin kwarewa yake murza kan motar masallacin kofar sauro ya nufa yana gudu sosai dan lokaci ya kusa k'urewa lokacin da mukazo jama'a ba'a maganar gun ya nema yayi parking ko ina motocine burjik kallona yai" My Kanwas kiyi kwanciyarki kafin nazo kinji? " to Yayana sai kadawo ficewa yayi ya rufoni ta waje takunsa ya fara cikin kuzari da jarumta idanu na zuba masa har ya bacemun jinayi kuka ya zomun bansan daliliba na fashe da kuka na kifa kaina saman cinyata "wlh da nasan wata dumburbura baka me muni mai tsami k'azama da can zan kaishi Allah yasa ma idan muje idan zan kaishi taga fuskarshi tazama dodo yamata muni yazame mata abin tsoro tace bata sonka uban kowama ya huta da jarabar zancan aure dai aure dai............✍🏻 💃🏻Yar gaban goshin kainuwa ce🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻27* ....tanata famar masifa kanta saman gwiwarta har bacci ya dauketa ta bingire sai bacci dan dama yau ba wani isashan bacci tayiba dan tunda umminta tazo bata iya bacci sai ajikinta to tana tashi zata farka ta fara mata rigima banza kamar yar yarinya bayan tashi daga sallahr juma'a Sardauna yana zuwa ya bude mota yaga tana bacci hankalinta kwance harda yatsarta abaki shigowa yayi ya matsar da ita ya kwantar da kujera ya ya gyara mata kwanaciyarta baki ta turo"Yaya Sardauna kallonta yayi yaga bacci takeyi key yama motar yaja ya tafi kallonta yayi ya saki murmushi"to yanzu ya za'ayi Kenan tana bacci damatace yanzu idan na mayar da ita ba lalle baneba nasake samun fitowa da ita ta kaini gangarawa yayi gefen titi yay parking yasa tattausan hannusa ya janyota jikisa bakinsa ya dora saman wuyanta yana lasarta ya cire mata gyalen yana shafar lallausan gashin kanta ya maida Bakinsa kunneta cikin raunaniyar murya mai had'e da shauki ya kirata"my sweet babyna tashi ki fadamun unguwar kinji ya fada yana tsotsar kunneta idanu ta bude ihankali jin yada yake tsotsar kunneta yasata shiga yanayin shaukinsa ga mugun kamshinsa na shigarta hannunta tasa ta ture fuskarshi ta dago da kanta ta kalleshi ta kwakwab'e fuska ta bare baki zatayi kuka tana kallonsa"Ya Salam my kanwas menene nine na tabaki to kiyi k'ok'arin rikeshi karkimun kuka ya fada yana shigar da ita jikinsa sosai fuskarta ya kamo ya had'e face d'insu yana hura mata iskar bakinsa kara makaleshi tayi cikin siririyar murya takirasa cikin mugun shaukinsa"My Sardauna nah bazanyi kukan ba kaji? shima wani irin mugu mugun shaukinta yake dibarsa kara kiransa tayi "Yayana kara kamkameta yayi kafin ya fizgo numfashi ya amsa har ta fashe masa da kuka tana kara ririkeshi tana kiransa "Yayana Sardauna meyasa zaka kyaleni shima makaleta yayi yana sabke numfashi yanajin kukanta tamkar zuciyarsa zatayi bindiga cikin wani mugun yanayin ya fizgo magana daket"my sweet babyna please kiyi shiru karkisa zuciyata ta tarwatse meye na miki na kuka kirana kikayi kafin na amsane kika fara mun rigima ba kyaleki bane nayi maza hadiye kukanki wlh ko nayi mugun sab'amiki ya fada cikin daga murya shiru kakeji ta tsayar da shashekar kukanta tayi lamo jikinsa ta tura kanta kirjinshi tana sabke ajiyar zuciya gashinta ya gyara mata yana buga bayanta yake har tasamu nutsuwa ta dago tana k'ok'arin janye jikinta, ya tallabo kanta suna kallon juna wasu irin kibiyoyine ke fita cikin idanun kowane yana shiga idanun dan uwansa kanta ta sada k'asa sam bata iya jure kallonsa cikin sanyin murya tace"Yayana zamane zanyi sakeni na koma gun zamana kayi ka kaini gida nayi sallah ta fada muryata na rawa shagwabemata yayi ya rumgumota"my kanwata zan sha sweet kadan please ya fada yana shafar saman lips dinta ya saka mata karamar yatsarsa bakinta dagowa nayi na kallesa ya mun nuni na tsotsa kai na girgiza na zare yatsar abakina"Yayana mutafi please kara shagwb'emun yayi"My Kanwas kibani yawunki nasha kadan please zazzabi nake idan banshaba"gaskiya yayana ni banason haka muje gun amaryaka da zan hadaku sai kasha janyeni yayi daga jikinsa" Ok babu damuwa muje ina unguwar ya fada yanama mutar key hankalina ne ya tashi gabana na faduwa gashi nima inason nasha yawunsa hakurine nake amma na daure na basar na gyara zamana na tataro nutsuwata nace"Yayana goruba road zamu? " ok kawai yace yana driving d'insa cikin kwanciyar hankali bai sake mun magana ba duk abin ya dameni narasa mekemun dadi fushine yakemun na hanashi ya tsotsi bakina baisan nima dauriyace nakeba hakuri naba zuciyata nima na shareshi na kauda kaina gefe can k'asan makoshi yace"My Kanwas munzo ina muka dosa? " Yayana gidan umma Hauwa da sauri ya kalleni"uban me zakiyi acan? marerecewa nayi" ai ana na zabama matar auran my dear Nisha ce please karkacemun bakaso na fada ina zubar da hawaye amma azuciyata kuwa inajin ciwon yada zan hadasu suyi aure karshantama surika tsotsar bakin juna"Ok naji kiyi k'ok'arin hadiye kukanki ko wlh yanzu na baki mamaki kin yarda har zuciyarki kinasonta dan ba wasa yanzu ina zuwa gida zanma ghaisha bayani wani irin kukane yakeson kufcemun amma na daure nafi karfinsa na dake na goge hawayena kamar yada ya bukata ta k'akalo murmushi"eh Yaya Sardauna na yarda wlh inason dear Nisha har cikin zuciyata tanada Kirki"gud yace yanufi hanyar gidansu Nisha dakewa nayi na kauda duk wani bacin raina har muka iso kofar gidan kofa yayi parking"Oya shiga ki fito ki gaishemun da umma zan dawo da da dare yanzu kinga gagawa muke budewa nayi ina fitowa wata mota tayi parking na kalli motar naga Nisha ce da wata daide sa'arta suna dariya ta bude ta fito suna dagawa juna hannu sanye take cikin uniform naso na lauya yayi mata kyau sosai kasancewar batada rama kuma batada jiki tsaka tsakiya kena ta yane kanta da mayafi karami juyarwar da take suka hada ido da zee ihuu tayi ta nufeta da gudu suka rumgume juna"my dear daga ina mushiga cikin"dallah malam ki nutsu mijine har gida na kawo miki kalli waccen hadadiyar motar kallon motar Nisha tayi amma baka ganin naciki saboda glass d'in mai duhune amma shi yana kallonsu yana yamutsa fuska sakinta tayi tana mata dukan wasa " wow motar ta hadu wlh ba karya amma Yayanmu Dr nada irinta my dear banson iskanci ina zankai mahafus DINA gaskiya banaso Jan hannuta zee tayi suka shiga daga ciki akofar get zee ta rumgumeta ta fashe da kuka Nisha ta rumgume zee hankalinta atashe muryata na rawa tace"my dear kibar kukan don Allah karki tayarmun da hankali fadamun me ya faru ta fada itama tana shashekar kuka dan tana mugun son zee batason taga damuwarta da sauri zee ta dago muryata na rawa tace"my dear nayi shiru kema yi shiru dan Allah ki temakeni ki auri Yaya Sardauna na tsani waccen matar tasa wlh batada hali da sauri Nisha ta fizge jikinta"haba my zee ya zaki fadi haka mutumin da ko yaushe idan mun hadu sai ya dokeni taya zan zauna da Wanda nake mugun tsoro kuma ai shima bazai yardaba"idan har kina kaunata da zuciya daya kuma kinason na rayu cikin farin ciki ki amsamun zaki auresa ko da bakya sonsa ta fada tana kuka Nisha har zufa wuyace take keto mata ita ba wai ta tsanesa bane asalima tanajin wani yanayi akansa kuma samun kamar Sardauna ayanzu wuya yakema yan mata saide so dayane mahafus takema amma bazata taba tozarta zee ba rumgumeta tayi tana buga bayanta"to yi shiru naji zan aureshi amma kice karya rika dukana wlh aduniya babu mutumin da nake tsoro sama da Yaya Faisal ajiyar zuciya zee ta sabke jin Nisha bata watsa mata k'asa a idanuba hawayenta Nisha ta goge mata zee tace"to muje ku gaisa idanu Nisha ta zaro "wlh bazan jeba marerecewa zee tayi Dole ta hakura suka fito gabanta na faduwa dan zee na mata kwarjini bata iya mata musu duk da ta bata shekaru biyar zee ta bude motar "Yayana gata? kamar bazai magana ba yace"Ok ta shigo mugaisa da sauri zee ta kallesa shima ita yake kallo murmushi na sakar masa na matasa na kalli Nisha muryata na rawa nace" my dear ki shiga ku gaisa cikin tsoro ta shiga niko na koma bayan mota na lumshe idanuna duniyar jinake tana juyamin muryar Nisha na tsinto cike da nutsuwa tana cewa"Yayamun ina yini abin mamaki rasa naji ya amsa mata cikin zazagar muryasa yace"lfy lau Aisha ya su umma ya karatu ya kika gani kin amunce da zabin zainab zaki aureni amma ki cire wannan tsoron yayi yawa ji muryaki yada take rawa amsa nakeson ji dan yada aka tsara wancan to ba kari ke nake sauraro?? daurewa tayi ta saita muryarta tace" eh Yayamun bazanki abunda my dear ta baniba na amince" gud kanwata to shiga gida bai sake magana ba itama shiru tayi ta juyo ta kalli zee idanunta alumshe "mai dear zan shiga gida da sauri na tataro nutsuwata na bude motar na fito itama ta fito"Nagode Nisha murmushi tayi "kuje yana jiranki zamuyi waya"ok nagode gida ta shiga nima na shiga motar na rufe ya mata key yaja muka tafi"Yayana nagode da kyautar daka ka amsa ai ta maka ko? saida yasha kamshi ya tab'e baki"ai batada laifi tunda a dan koshe take dama siririyace banaso itako Aisha bata cikin ramamu duk bata da jiki sosai kuma tana da kyau daide nata ga nutsuwa kuma ba yarinya karama bace zatakai 23 year gud tamun tunda zabin kice wani irin bakin cikine ya tokareni amma na dake nayi murmushi "yauwa yayana naji dadi mutika Allah ya tabbatar da Alkhairi bai sake magana yaci GABA da driving dinsa cikin nutsuwa ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Wai ina labarin mashakurah da bandar😆lokacin da ta fito da gudu tana kuka ya biyo bayanta yana kiranta bata ko saurare shiba tana bude mota yana shigowa tsoron kar idon sani yagansu ko Ahmed ya fito taja motar da karfi tabar hospial d'in tana rusar kuka tana tafiya mai nisa tayi parking gefen titi "Allah ya isa ban yafemaba bandar fita kaban guri rumgumota yayi ya matseta"my shukurah ina sonki bazan barki ba Dole sai kin kaini gidanku ayanzu na gani daga nan sai na barki jin haka ta buge a hannusa" sakeni to uban jaraba murmushi yayi ya cafko bakinta ya tsotsa iya son ransa lakwas tayi ta narke jikinsa dan abukace take ganin haka ya shiga murzata da tsotsarta kuka ta fara ta fizge kanta ta tashi motar " jarababe kawai "jarababudai tsaki tayi tana tuki bata sake kula shiba har ta ISO gidansu akofar gidansu tayi parking ta bude motar ta fito Dadynta na kofar gida yayi shirin zuwa juma'a yana waya jikin motarsa yaga ta fito tana masifa "bandar fito ka kama gabanka ni ayanzu na sami mai sona aurena saura wata daya kuma yaudara da kamun Allah ya isa yanzu haka cikin ka ajikina wata biyu gobe warhaka anzubar dashi dan ina kaunar Sardauna tsakani da Allah kai baka isa kazo rana tsaka ka kashemun aureba inasoshi kaje na barka da Allah sabkowa yayi ransa amugun b'ace ya wanketa da mari "kinyi karya ki zubarmun da ciki dama jikina yabani akwai ajiyata tare dake saboda nagani a mafarki kuma ke kinyi kadan kirabamu da Sardauna Alhaji Ma'aruf gabaki daya jikinsa rawa yakeyi zufa na keto masa ya ISO garesu mashakurah zatayi magana yace"shukurah ni kikaci amana tarbiyar da nabaki kenan to yanzu komai zai kammala kushiga ciki naje sallah na dawo ya fice yana tangadi ya barsu tsaye Wanda sai yanzu mashakurah ta tuna ba fa a kebe sukeba iya tashin hankali mashakurah ta shiga da gudu ta nufi gida tana wani irin kuka mai firgitarwa bandar jikinsa yayi mugun sanyi amma yanajin akan shukurah saide kome zai faru ya faru masallaci ya nufa da niyar ana tashi zai dawo *** ba har muka ISO gida Sardauna bai sake mun magana ba sanin dama bayada, surutu yasa nayi shiru nima honr yayi aka bude get ya danno motar cikin gidan parking space ya nufa yay parking nayi nayi na bude na kasa shagwabewa nayi na kallesa"Yayana budemun baice komaiba ya rankwafo jikinmu na gugar juna ya budemun sai naji yace"washhh idona arikice na riko kansa"Yayana sannu menene ya fadamaka ido duk na rikice rumgumosa nayi na tallabo kansa na bude idanunsa ina busawa harshena NASA ina lasar idanunsa kara shigewa jikinta yayi ya rumgumeta gam"My Kanwata wayyo idona kuka ta saka masa ta rumgumesa"Yayana kayi hakuri wlh nayi ta dubawa banga komaiba mukoma hospital adubaka ganin yada hankalinta ya tashi tana kuka wani irin tausayinta ya mamaye zuciyarsa fuskarta ya tallabo"Sorry My Kanwas wlh banida komai dan nasha sweet ya fada yana had'e bakinsu da zafi zafi yake kissing d'inta lallausan harsheta ya kamo yana tsotsa yana zukar yawunta yana hadiyewa kallon junansu suke batasan lokacin da ta kamo harshensa tana tsotsaba wani irin kissing sukewa juna kowa neman yawun dan uwansa yake yana sha sun manne juna suna rike da fuskokin junansu idanunsu suka lumshe sukaci gaba da tsotsar bakinsu sunajin wani irin gadin dadi na ratsasu 5minute zee ta zare bakinta anashi ta janye jikinta ta koma gun zamanta tana lashe yawunsa da ya b'ata mata saman bakinta ta kallesa tayi narai narai da idanu " My Yayana kamun wayo shagwab'e mata yayi "please my sweet baby kibani sweet na sha yanzune fa na fara shan yawun ya fada zai rumgumota da sauri ta fice daga motar tana dariya da gudu ta nufi part d'insu ghaisha tanajin wani irin farin ciki sai lashe bakinta takeyi tanajin zakin bakin nata da kamshin Sardauna ya baibayeta shiko Sardauna daket ya saita nutsuwarsa ya fito yana tangadi ya rufe motarsa direct part d'insu ya nufa bashida nutsuwar da zai shiga gidansu zee parlo ta shigo da gudu tana dariya parlon cike yake da jama'a kallonta suke gun ummi ta nufa ghaisha ta tareta ta fado jikinta"momy menene ina yayanki "ummina gashi can "masha Allah sannu Jan hannuta tayi suka nufi kujera ta rumgumeta zee tace" ummina ina farin ciki Daddy yace "zo momy gayamun me yasaki farin ciki ummi Raiyan kallon yarta take itama ranta fari tas yada yarta ta fita ba lfy kuma ta dawo da lfy tana farin ciki gashi kowa na sonta kawo saminu yace"momy kizo kibamu labarin me kika samu na farin ciki Nuhu yace"kanwata ni zo ki fadamu dariya tayi "to bari na fadawa ummina sai ta fada muku ta janye jikinta daga ghaisha ta Mike ta nufi gun umminta ta fada jikinta ta rumgumeta tana mata kiss"habibty ummina nayi missing d'inki ta fada da harshan larabci itama kiss ta mata tana mata bayanin Nisha da Sardauna da harshan larabci dariya ummi tayi takai mata dukan wasa Daddy yace"Raiyan meye momy tace wai? " wai ta hada Aiyusher Aure da Faisal ido ghaisha ta zaro tana dariya"kunji shirme mahabeer ne ya shigo da sallama zee najin muryasa ta Mike da gudu tayi gunsa sanin zata sakashi kunya yaja baya ya kama hannuta yana dariya"my zeena imiss u"i miss u too my heart Allah nayi missing dinka sosai my heart kasan me?? " sai kin fada rabin raina dariya tayi iyayan nasu suka bisu da kallo cike da sha'awarsu"my heart bari naje nayi wanka da sallah nazo na baka labari "ok amma na miki fadan kibar bari lokacin sallah na wucewa"ni my heart banason fada zanyi fushi Allah kara matse hannusa yayi anashi "yi hakuri my rayuwata muje na rakaki kiyi maza ina jiranki dariya tayi tana makale da hannusa har kofar d'aki ya rakata ya saki hannuta ta shige ya nufo gun Daddy yana zama Daddy ya kallesa "mahabeer Allah yama albarka kaci gaba da kula da momy kalli yada mahaifiyarta take farin ciki dariya mahbeer yayi ya rumgume Daddy ghaisha tace "mahabeer ina Autana Sardauna Najib fushi yayi zaiyi magana a kayi sallama gabaki dayansu suka amsa Daddy ya Mike cikin girmamawa ya tarbesu "Alhaji Ma'aruf barka da zuwa ghaisha ta Mike ta tarbi Hajiyar mashakurah hafeeza da gudu tace ta rumgume mashakurah taga tana kuka Ahmed da bandar suka nufi gun mahabeer duk zama sukayi cikin girmamawa ana gaigaisawa cikin girmamawa ghaisha ta kirawo maimu mai aiki ta cika musu gabansu da kayan motsa baki dasu ruwa da lemo Ma'aruf yayi gyaran murya yace "Alhaji Abdulmutallab kuyi hakuri da bayanin da ya kawomu ba mai dadi bane duk da kasan cewarta 'yata bazan rufa mata asiriba tunda bata rufama kantaba saboda batayi aiki da tarbiyar da na bata ayau ina nadamar turata k'asar turawa domun yin karatu ina Faisal akirawoshi dan inaso yaji komai daga bakina gabaki dayan parlon kallon mamaki da Al'ajabi sukema Alhaji Ma'aruf me suke shirin gani uba nacewa zai fallasa yarsa ta cikinsa lalla abun babbane Daddy ya kira number Sardauna tanata ringing bai daga ba ya kira kusan sau biyar ya kalli Najib"Najib tashi maza dubo Faisal yanzu ya maido momy maybe bacci yake jeka tasoshi mik'ewa, Najib yayi ya tafi Kiran Sardauna dan sun matsu suji meke faruwa.............✍🏻 💃🏻Yar ilu ce yar gaban goshin Kainuwa🤪 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALAKIN UMMU FAREESA *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻28* ....Sardauna kwance yake saman makeken gadonsa ya nade cikin blanket sai juyi yake ya kama lips d'insa na k'asa yana tsotsa sai juyi yake Najib ne yayi knocking d'in kofar yanaji yaki tashi yaci gaba da juye juye yana lumshe idanunsa saida ya buga kusan so shida ya bude lumsassun idanunsa da suka kada sukayi jajur suka k'ank'ance dan jaraba tsaki yaja ya janye blanket d'in jikinsa ya sabko daga saman gadon ya nufi kofar ya bude kofar fuskarsa tam babu walwala ya zabgama Najib harara "uban me zan maka mutum baza'a barshi ya hutaba" bro Daddy yake kiranka bai jiraba ya juya dan karya zazageji duba yada idanunsa yayi Ja kofar ya rufe ya shiga bathroom fanfo ya kunna ya sakarma kanshi shower idanunsa lumshe ruwan na zubowa tsakiyar kansa sai ajiyar zuciya yake sabkewa yajima sosai kafin yayi wanka ya fito daure da towel jikinsa ya goge agaguce ya murza maiyukansa masu dadi da kamshi gashinsa ya taje baki sudik sai sheki yake wardrobe ya bude ya ciro 3qourter ya saka da Riga shart ya fesa turare wow nace Sardauna yayi mugun kyau ba kadan ba ko inda wayoyinsa suke bai kallaba ya nufi kofar ya bude ya fice ko key bai murza ba yana takunsa na kasaitattun maza niko nace wlh kayi Dr Sardauna dan ka kai kuma ka hadu ta ko ina yana fitowa direct part d'insu ghaisha ya nufa da sallama ya shigo parlon zee baby ya hango tana sanye da wata doguwar Riga yar kanti ruwan toka tayi Mata mugun kyau amma ta kamata kuma batada hannu tasaki gashinta har gadon bayanta tana kusan Mahabeer azaune tana rike da hannusa sai shagwaba take zuba masa yana dariya da aikin lallashi wani irin Abu yaji aransa kansa ya kauda karaf suka hada idanu mashakurah jitake kamar ta kamosa saboda mugun kyawun da Dr Sardauna yayi face ya hade ya kauda kansa sai lokacin ya lura da iyayanta cikin girmamawa ya nufi gun iyayanta ya gaishesu sai lokacin yaga bandar da Ahmed cike da mamaki yake kallonsu gun Daddy ya nufa ya zauna kusansa hankalinsa gun zee sai lokacin zee taji kamshin Sardauna da zazakar muryasa yana cewa" Daddy gani yade lafiya kuwa kallonsa zee tayi karaf idanunsu ya sark'e da juna face ya had'e ya zabga mata harara ya kauda kansa fuska ta yamutsa ta turo baki"Yaya Sardauna ina ta nemanka fah banza ya mata ko kallonta bai sakeba mahbeer ya juyo da fuskarta gareshi "my zeena kin fiye tsokana me zai baki dariya tayi ta maida hankalinta kan mahbeer Daddy yayi gyaran murya "to Alhaji ma'aruf muna saurarenka kallon mashakura yayi "sai kuzo ku basu bayani tsuru tsuru tayi tana cicira idanu Sardauna cike da mamaki yake kallonsu Dan bai gane komaiba bandar ne ya taso yazo gabansu ya zauna mashakurah sai kif kif take da idanu"Dan Allah Dady ina neman gafaraku wlh nine na batama shukurah rayuwa amma kaddarace bada son ranmuba abinda ya faru kuwa shine wata rana Landon na dawo daga makaranta ina shigowa gida kasancewar mu biyarne agidan kowa da part d'insa nide ina ganin maza uku agidan mu saba Ashe cikon ta biyar macace lokacin da na shigo ba kowa kuka narikaji kasa-kasa kofar na duba naga shukurah aduke tana kuka na isa gareta cike da mamaki Dan ni bansan da maceba na na tambayeta daga ina tazo tace agidan take cikinta yake ciwo kamata nayi muka tafi hospital Ana likitan yake cewa ya kamata takiyaye cin kayan da suke Kara mata ni'ima saboda tanada karfin sha'awa ya kamata akiyaye aka bamu maguguna muka dawo gida na rakata har part dinta na bata magani Tasha na mata sallama na tafi to daga ranar ne muka saba kullum muna tare idan bama zuwa makaranta har soyayya ta kullu tsakaninmu mai karfi Muke Dan tsotse tsotse har shaidan yayi rinjaye akanmu amma nine na lalata amma wlh ban taba aikata zina ba sai akanta tunda mukayi so daya muka kasa hakuri kullum sai muyi haka muka dauki tsawon lokaci hutunta na karshene da tazo ta koma ta sauyamun daket nake samu nayi har ta karasa wataninta ta dawo wlh narasa nutsuwa ina mugun mafarkai akanta kullum cikin nadama nake da neman gafara gun Allah gashi duk zaman da mukayi bansan yar wani gari bace Dan taki fadamun nashiga damuwa ga yawon mafarkai da nake akanta wlh natsani kaina na tsani zina sai gashi yau Allah ya hadamu harda cikina wata biyu ajikinta gabaki daya kallamar shahada suka dauka suna tafa hannuwa Sardauna cike da mamaki yake kallon mashakurah da bandar Alhaji Ma'aruf yace" to kunji Dan haka abinda zance Abdulmutallab kuyi hakuri kunji yada Al'amarin yazo wlh nayi nadamar turata kasar turawa karatu ni tarbiya da naba 'yata ban taba zaton zata tazama karuwa ba awata k'asa wlh da ko a Nigeria bazatayi ba karatu balle kasar waje Dan haka Alhji kuyi hakuri ga kudinku anema masa yarinya mai nutsuwa tsarkakarka ya aura sukuma mazinatan sai su auri junansu bayan sun haifi shegen naso ace inada wata yar da nabashi "haba wlh abarsu munbar muku bayada ma'aruf baiba su amshi kudin sukaki Dole ya hakura ya Mike ransa ab'ace hajiyar mashakurah ma ta Mike sukayi musu sallama mashakurah sai kuka take tana nadama haka suka fito har harabar gida suka rakosu parlon ya rage daga Sardauna sai Ahmed da mahabeer da zee Sardauna ya zubama bandar idanu tashi bandar yayi ya nufo gun Sardauna zaiyi magana Sardauna ya Mike ya Saki murmushi" karkaban hakuri wlh ni bata zuciyata ko da haka bata faruba inada niyar fasa auranta Dan yau naje gun wacce zan aura kuma insha Allah ayau dinan za'a samun ranar aure da ita ya fada yana murmushi rumgumesh bandar yayi" nagode Dr bayansa Sardauna ya buga Dan shi Sam ko ajikinsa Ahmed ya taso "to bandar mutafi ko sakinsa Sardauna yayi ya kaima Ahmed dukan wasa"bazai tafi ba Dan rainin hankali jerawa sukayi zasu fita Mahabeer ya kira Sardauna juyowayayi fuskarsa babu walwala yace"bro nazone" jeka ka dawo baice komaiba suka fice yana wani shegen tako cike da jarumta da kuzari zee ta shagala da kallon Sardauna tanajin wani iri gashin jikinta sai mik'ewa yake har ya bacewa ganinta kanta ta kwantar kafadar Mahbeer "my heart" my zeena ya dai? "Wlh Yaya Sardauna ya hadu dayawa komai nashi abin sha'awane My dear Nisha tayi sa'a ko my heart" kina nufin yafini kyau ne? " no my heart ni banceba ta fada tana saka mishi kuka" OK yi shiru my zeena wlh kukanki nasani adamuwa amma karki sake yabon wani agabana wlh inada kishi akanki duk da nasan bada wani Abu kika fadiba nagane nufinki kece kika zabo masa Nisha tun kafin haka ta faru ya fada yana goge mata fuska ya sakar mata kiss a goshi fushi tayi sai cika take tana batsewa sai daket ya shawo kanta ta hakura yana sata dariya ummi Raiyan ce ta fito kallonsu tayi tana murmushi su Daddy suka dawo daga rakiya har ghaisha Sardauna na rike da hannun Daddy zama sukayi Sardauna kusan ghaisha yaje ya Dora kansa kafadarta Daddy yace" Sardauna yanzu ya kenan nifa ku uku nayi niyar aurawa Dan haka babu fashi sai ka bazama nemo mata rada yay wa ghaisha zee ce tayi caraf ta Mike ta dawo gun Daddy "Daddy ai sunyi magana da Nisha a aura mishi ita har hira na rakashi d'azu kallonta Sardauna yayi ghaisha tace" Autana hakane? " eh itace ta zabamun mahabeer ya bushe da dariya "kaide fadi gaskiya dama kanaso sai ayi yar gida kai tsaye yace"eh dama da ita za 'ayi bro ko wata zaka samomun ne? ya fadi yana masa wani Dan iskan kallon raini afakaice murmushi Mahbeer yai "haba wata kuma wlh naji dadin hakan Daddy yace"Faisal da gaske ka yarda zaka auri Aisha ayau insha Allahu zanga mahaifinta"eh Daddyna ya fada yana rumgume ghaisha dariya Daddy, yayi ummi Raiyan ma dariya tai" kai amma naji dadi Allah ya Sanya Alkhairi sukace Amin Daddy wayarsa ya ciro ya kira Abban Nisha bugo daya ya daga da sallama " wa'alaiki sallam Alhaji Bashir inason ganin ka da yamma zanzo? OK nagode sai anjima ya tsinke kiran yace" Saminu bayan la'asar sai mu tafi yace zai jiramu? " to shikena ba damuwa Allah ya kaimu yasa haka shi yafi Alkhairi Nuhu yace" Ameen Daddy yace kutashi mutafi gun mai ran karfe yaji komai ghaisha tace"wai yau baza kuci abuncin ranaba ne har karfe uku zatayi Raiyan tashi muje Auta tashi muje kaci abunci fuska ya yamutsa ashagwabe yace." Mamana ni banson cin komai? " No tashi muje kamashi tayi suka nufi kan dining su Daddy suna dariya suka Mike ya kama hannun zee baby Dan duk abinan da ake tana jikin Daddy tayi lakwas tarasa meke mata dadi dukansu kan dining suka nufa kowa yaja kujera ya zauna zee gun mahbeer ta koma ghaisha tayi serving d'insu jalof din shinkafa ce taji nikeken naman rago da kayan lambu da soyayar kaza asama sai uban kamshi take zee kore damuwarta tayi sunacin abuncinsu tare ita da mahbeer Wanda hakan ya Kular da Sardauna daket ghaisha ta takura masa yaci mai Dan yawa ya Saki jikinsa saboda ghaisha sai tambarsa take ko bashida lafiyane Daddy yace"abinda abokinsa da matar da zai aura suka masa jinki abun karamine khadija ai Dole zai damu murmushi yay "Daddy wlh basa gabana dama ta ficemun arai Aishar tayimun dari bisa dari Allah ya tabbatar da Alkhairi sukace "Ameen Allah yayima Albarka ya Amsa da "Ameen zee ta kallesa karaf suka hada idanu wani irin mugun yanayi suka shiga atare idanunsu suka lumshe atare zee kanta ta boye jikin mahbeer tana sabke ajiyar zuciya idanunsa ya bude yana kallonta ganin yada ta manna kanta jikin mahbeer yasa ya Mike yanajan tsaki yabar gurin Sam babu Wanda ya lura suna aikin kwasar jalof mahbeer ya kalli zee ya dagota Dan yau tayi mugun taso masa sha'awa daurewa kawai yakeyi yanzu haka sai yayi wanka Kafin yayi la'asar" zee ki zauna kin koshine kallonsa take tana lumshe idanu Wanda suka fara Ja murmushi ya Saki ya Mike ya kama hannuta Dan yagano bacci takeji dariya suka musu suna binsu da kallo yana rike da hannuta har bedroom can ya dauketa ya kwantar da ita ya lulubeta da blanket ya rankwafo ya mata kiss"my zee babyna maza bacci rikoshi tayi ta fashe da kuka" Ya Allah don Allah ki sakeni my zeena kinaso ki kaini bango ganin ba sakinsa zatayi ba ga kukan da take yasa ya tsaya yaga ita gudunta bata masa komaiba rumgumeshi tayi gam tana kuka bayanta ya fara bubbugawa ya gyara mata gashinta yakai bakinsa kunneta yana mata waka yana shafa gashinta da lalami da kalamai masu dadi shiru tayi ta Kara makaleshi sai sukurtu take tamkardai bataji yada take so ba da ta rumgumeshin cikin wayo da dubara yasamu tayi bacci yaji tana fitar da numfashi tare da sabke ajiyar zuciya murmushi yai ya janye jikinsa ya gyara mata kwanciyata ya sakar mata kiss saman lips d'inta yana shafa kyakywar fuskarta" I love u my zeena wlh ina tsananin sonki da kaunarki na matsu a daura mana aure hakurina ya fara gazawa akanki dauriyata ta kare wlh duk lokacin da zaki rabenni sai nayi wanka gashi ke baki dauki komai ahakaba juyi yaga ta fara tana lalube ta kwabe fuska tana kiran "Sardauna tana nishi sai mimmk'ewa take dariya yayi "kai rashin jituwa batayi ba kijifa fitina me Dr yayi kuma jin ta riko hannusa tana cewa"Yaya Sardauna please kark.. Da Sauri ya janye hannusa yana dariya ya Mike ya rufeta yana cewa " karya mike Allura ko ya fice yana dariya lokacin da ya fito su Daddy sun tafi part din Daddah sai ghaisha da ummi Raiyan nanah na zaune saman cinyarta suna hira kunya tasa ya nufi hanyar fita yana Sosa kai dariya ummi Raiyan tayi ghaisha tace"wlh mahbeer akan momy bashida kunya dariya kawai yayi ya fice yana zuwa part d'insu bedroom dinsa ya nufa yayi wankan tsarki ya canza kaya ya fito ya nufi part d'insu Daddah Dr Sardauna ko yana zauwa ya kure karfin Ac ya fada saman bed ya shige cikin blanket ya kwanta yana juyi da Jan tsaki har bacci yayi Nasara daukeshi, Daddy ko suna part d'in Daddah mahbeer ya iskosu har sun fada musu abinda ya faru da shawara da suka yanke tunda Sardauna yace Zainab ta zaba mashi Aisha kuma ya amince yana Sonta Daddah da mai ran karfe sunji dadi sosai, Ana sukaci gaba da hira saida aka kira sallah la'asar suka tashi akayi Alwalla suka nufi masallaci daga can zasu gidansu Nisha Kiran sallah la'asar ne ya tashi Dr Sardauna bathroom ya shiga ya dauro alwalla jallabiya ya dora kan kayansa ya tafi masallaci ummi Raiyan ce ta shigo bedroom d'in taga zee sai sharara bacci take tashinta tayi fargigit ta farka ta kalli umminta "tashi maza kiyi sallah "ummina yanzu ne fah na fara baccin? " eh tashi dai sabkowa tayi ta shiga bathroom tana turo baki ta dauro Alwalla ta fito ta yafa mayafi ta hau saman Darduma ta tayar da sallah ummi ma tashiga ta dauro Alwalla ta fito ta shimfida wata darduma ta tayar da, sallah zee tana gamawa hafeeza ta shigo zee ta kalleta" sister ina kika shiga tun d'azu? " ina gidan Daddah fah bari nayi sallah yau wanka zani Swimming pool nayi murmushi zee tayi "zan biki amma bazan wanka ba ta fada tana nufar dressing mirror ta gyara gashinta ta daure da wani ribbon mai shegen kyau ta gyara fuskarta wardrobe ta bude ta ciro wata Riga pink color mai santsi iya gwiwa mai masifar kyau ta cire ta jikinta ta saka Dan ko tayi sha'awar wankama sai tayi wow nace tayi wani mugun kyau amma komai nata ya fito rigar ba karamun karbarta tayiba ummi Raiyan ta kalleta ta Mike"zainaba kinci gidanku bazaki fita ahakaba shagwabewa tayi" ummi Swimming pool zamu fah abaya ta dauko ta sakamata saman kayan "bakiga akwai ma'aikataba agidan kuma ta gabansu zakubi idan kunje sai kicire Dole ta hakura ummi ta janyo hannuta "muje parlo idanu hafeeza ta gama shiryawa sai ta fito ku tafi Dan tasan halin 'yar tata zata iya cirewa shiyasa ta mata wayo suka fito parlor ta jirata Bayan sallah la'asar su Daddy suka tafi gidansu Nisha Daddy ya kira babban amininsa Alhaji shazali harda mai ran karfe aka tafi Alhji bashir ya tarbesu da hannu bibbiyu bayan sun gama gaisawa ne Daddy yayi gyaran murya yace"Bashir abinda ya kawomu Akan maganar Aisha ne da Faisal yace ita yakeso kaddara ta rabashi da wacce zai aura to da nace yasamo wata yace Aisha ya zaba wai harma yazo sunyi magana shine nace to bari muzo kar muyi k'asa agwiwa Abu na gidane mairan karfe yace "idan babu damuwa Bashir munaso atsayar da magana munzo neman aure Bashir k'asa yayi da Kansa cikin jin kunyar surikin NASA yace" to madallah ai duk Abu na gidane tunda har sun daideta banida ja bari na kira Alhaji yanzu mik'ewa yayi ya fito yana farin cikin abun dama shi yaron da Nisha take so bai bawani kwanta masaba parlon ya shigo da sallama umma Hauwa na zaune Nisha na jikinta akwance ta Mike hayatu na zaune yana waya zama Bashir yayi yana kiran waya Babban Wansa ya kira yake sheda masa komai cikin farin cikin yace gashinan zai zo ya bada auran Aisha cikin jin dadi ya kashe wayar Hauwa ta kallesa" Alhaji bangane ba fah ta kalli Nisha wace tayi tsuru tsuru da idanu sai kif kif take da idanu Bashir yayi dariya ya kalli Nisha"Aisha kinason Dan uwanki zaki aureshi ko? kunya taji ta rumgume Hauwa ta boye kanta tana daga kai Hauwa tace"ikon Allah Bashir ya warware mata duk yanda akayi har zauwar Sardauna gun Nisha zauwar Dan uwansane yasa ya Mike ya koma gunsu Daddy suka nemi auren Aisha Mamuda ya basu har sadaki Saminu ya bayar nera dubu dari nan take mamuda ya amsa aka tsayar da ranar aure daide da na mahbeer kwana ashirin da bakwai yau daide yayi saura kowa agurin farin cikin yake da wanan Abu mahbeer ana gamawa ya Mike ya shigo ya gaishe da hauwa wacce itama tayi farin cikin sosai sai waya take da kawaye da abokan zama suna tayata murna irin wannan Abun Alheri kai tsaye da Allah ya kawo hayatune yasa nisha gaba yana zagi "Dan ubanki kika yarda aka hadaki da wannan mugun Dr Mara imani zakici ubanki shegiya karaf akunne mahbeer hayatu na zagin Dr Sardauna kuma yasan dalilin zagin da sallama ya shigo Nisha na ganinsa ta Mike ta taresa ta rike hannusa "Oyoyo bro dariya yayi "Amaryar mu aban goro sakin hannusa tayi cikin kunya ta ruga daki da gudu ta boye kai ya girgiza ya zauna kusan umma dariya umma tayi " mahbeer kasa kanwarka jin kunya kaga masifafan da ya takurata tun dazu mik'ewa hayatu yayi yabar parlon ko kallo bai ishi mahbeer ba Dan yaji zafin zagin da yama Sardauna dama yanada haushinsa murmushi mahbeer ya saki" umma ina yini " lafiya lau ina momy kai ya Sosa na barota tana bacci yau rigima takeji dariya umma tayi zatayi magana wasu mata uku suka shigo da sallama mahabeer ya Mike "umma suna jirana na tafi "to zanzo gidan zuwa dare dariya yayi ya fice a bakin get ya samu su Daddy sun fito suna shiga motar Nuhu da sauri ya karasa mairan karfe zai shiga mota ya rikeshi yana tsokanarsa sandar hannusa ya kwada masa dariya mahabeer yayi ya sakeshi ya gewaya mazaunin direba ya tashi motar ya mata key yabi banyan motar su Nuhu get aka bude musu suka fice................... ✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻29* ....saman titi Mahbeer ya harba motar cikin nutsuwa yake tukinsa hankalinsa kwance yake sharara gudu yana tunanin zee dinsa ko ta tasho tayi sallah kawu saminu na masa hira dariya kawai yake hankalinsa kwance yake driving dinsa ya dauki hanyar kofar Marusa lowcos, Nisha ko tunda ta shige bedroom ta fada saman bed ta lumshe idanunta tanajin wani irin dadi tamkar dama tanaso haka ta tsinci kanta afarin ciki sai juyi take tana sakin murmushi ko me ta tuna ta zabura ta bude idanunta ta dafe kirjinta"wayyo nashiga uku Yaya Sardauna tsama fah gareshi gashi inajin tsoronsa ya zanyi zama dashi mahafus zaice naci amanarsa murmushi tasaki "to ai Dr yacemun nasaki jikina dashi nabar tsoronsa bazai dokeni ba Sorry mahafus ni Dan uwana zan aura ta fada tana kwanciya rigingine ta shiga duniyar tunani batasan lokaci yajaba saida taji hassan na kiranta"Aunty kizo Abba na kira mik'ewa tayi tana turo baki"wlh idan karyace zaka sani tare suka fito Bashir yace"Aisha zo mana kusansa ta zauna cike da kunya tana sunne kai "Abba gani? " yauwa Aishatul humairah ga kudin sadakinki nakine halak malak kiyi yanda kikeso ya kamo hannuta ya Dora mata "kai Abba Allah ni ba ruwana ku rike na Baku kai da umma bari na dauki dubu biyar nasha ice cream ta zagi dubu biyar ta ajiye sauran cinyar Abba ta Mike da gudu tayi d'aki dariya abin ya basu shida Hauwa da kallo suka bita har ta shige hayatu ko sai zabga Mata harara yake bangaran su mashakurah bayan sun koma gida iyayan babu Wanda ya shiga sabgarta bedroom ta shiga ta fada saman bed ta fashe da kuka tana nadama da danasani ga son Dr Sardauna kamar ya kasheta jitayi ta tsani bandar arayuwarta da bai shigo rayuwartaba da hakan bata faruba da babu mai rabata da Sardauna Miji na kerema sa'a yayarta takira tana fadamata duk abinda ya fara tsabar rikita da takaici da mamakin abinda mashakurah ta aikata yasa ta tsinke kiran kukan mashakurah ya karu rana zafi inuwa k'una lalai ta kira tazo su yanke shawara mai fitar dasu amma tana zuwa iyayan mashakurah suka hanata shiga gunta shiyasa yau ta wuni cikin kunci da ta kura sai kuka take tana nadamar aikata zina arayuwarta, ✨✨✨✨✨✨✨✨ khalisat ce zaune ta rabka uban tagumi ta rame tayi baki sai abkin kuka tana kiran Sardauna Aunty amarya na hango itama tayi baki ta rame sai wasu kuraje da suka fara fito mata ta nufo gun khalisat "wai keba zakiyi tawakali ba kiyi hakuri ki amshi kaddara ki cireshi aranki tunda duk inda mukaje sai ace babu aure tsakaninku amma ai nace miki kiyi hakuri har wa'adin da boka kafi madubi ya daukarmun idan yacika mukoma mugani zai sake mana sabon shiri kallon uwar tayi ta fashe da kuka"wlh momy duk kece kika jawo mana muna zaman zamanmu da mutane masu mutumci son zuciya yasa kika aikata abundan muka aikata gashi munyi biyu babu ke babu ni babu Aunty amarya kanta da tasani takeyi Mara anfani. kukan itama ta fara ta rumgume yar tata tana bata baki akan zasu koma insha Allah tayi hakuri ita inna kallansu take ta rabka ta gumi Dan tasan duk laifintane itace bata Dora mariya atarbiya ba ta koya mata son abin duniya da da mugunta da makirci har itama ta Dora yarta a turba Mara kyau Allah ya kyauta yasa mufi karfin zuciyarmu Amin ya Allah Mahbeer suna zuwa gida su kawu saminu suka shiga motcinsu suka nufi gidajamsu mahbeer ko part d'in Daddah ya nufa yana tsokaransu, Sardauna bayan ya dawo daga sallah ya cire jallabiyar jikinsa ya kwashi wayoyinsa ya dauki kwalin sigari da lemo gudu biyu ya fito ya nufi swimming pool can nesa da ruwan ya zauna gun wash gugayan kujeru ya zauna yana shan sigarinsa yana kallon ruwa zee suna zaune a parlor tana jikin umminta ghaisha na tambayarta"momy fushin me kikene? baki ta turo "ummina yo ba ummi bace tace wai na tafi Swimming pool da abaya dariya ghaisha tayi "yi hakuri kinsan fah akwai ma'aikata yan aiki da masu gadi zasu ganki kibari da kun karya kwanar sai kicire murmushi ummi Raiyan tayi tana shafa kan zee da take turo baki hafeeza ce ta fito da katon hijab cikin ko yar mitsitsiyar rigace ta wanka ta Iso "sister tashi mutafi mik'ewa zee baby tayi tana kallon hafeeza "sister ahaka zaki? murmushi tayi ta janye hijabin dariya zee tayi ta ce"ummina yanzu na gano dariya suka musu hafeeza ta kama hannu zee zasu tafi ummi tace"baby kawo wayarki karki sakata ruwa "ummina pic zamu dauka ta fada suna ficewa daga parlon anutse suke tafiya aikuwa inda sukabi suka hadu hashim me wanki da isah mai ba shifkoki ruwa suna karya kwana zee ta cire Abayarta da gudu ta nufi gun ta ajiye abayarta saman kujera hafeeza ta iso ta cire hijabinta ta ajiye zee ta zauna hafeeza tace" tashi muyi nutso tare kafada zee ta makale "jeki ba yanzu ba zanyi jeki zanyi pic ne da gudu hafeeza ta nufi gun ruwan ta tsunduma tana nutso zee tayi tsaye tana daukar hoto iri iri wani tayi murmushi wani ta turo baki wani tayi dariya duk abinda take Sardauna na kwance saman kujera na kallonta kai ya girgiza ya lumshe idanunsa yanajin wani irin feelings yada surah jikinta ta baiyana tsaki yaja ya bude idanunsa ahankali kamar bayason magana yace "zee baby karaf akunneta idanu ta fara rarabawa tana neman Sardauna Dan taji muryasa shagwabewa tayi tana turo baki"Yayana naji muryarka kana ina please ka fito wlh tun d'azu nakejin kamshinka Yaya Sardauna dabas ta zauna tana kallon hafeeza wacce take wankanta cikin kwanciyar hankali lallausan murmushi ya Saki Dan yasan bata ganshiba sake kiranta yayi ta shiga waige waige mik'ewa tayi ta nufi gun kujerun da Sardauna yake kwance Dan tabbas taji ajikinta yana gurin yana ganin ta nufo gun ya lumshe idanunsa "Yayana kana inane ta fada tana isuwa gun ta gansa akwance "Yayana shiru ya mata ahankali ta karasu gunsa ta duka gabansa gwiwowinta ak'asa ta riko hannusa "Yayana gani bude idanunka lfy kuwa shiru taji kuma taga kamar baya motsi girgizashi tana kiran sunsa "Yayana ka tashi mana meyasa meka ko bakada lfy yaufa kai angone Daddy ya kira ummi ghaisha yace anyi Sadakinka da Nisha ansa ranar aure daidai da namu da ya mahbeer kwanaki kadan suka rage Yaya tashi kabani gorona namaka zaben mata wlh kun dace najini ina farin ciki duk da bamu shiri dakai amma na zabama ka mata kayarda zaka aureta Yaya Sardauna naji nabaka daraja mai girma nagode kuma insha Allah ni dakai bazamu sake fadaba ai kaima bazaka dokeniba ko angon Yayata Nisha ta fadi tana dariya tana leken fuskarshi shiru bai bude idanuba sai taga kamar yana kokowa da numfashinsa da karfi karfi arikice take zizigashi tana kiransa "Yayana Sardauna menene bude idanunka kaji tashi tayi ta lallaba ta kwanta saman kujera ta rumgumeshi ta fashe da kuka ta had'e face dinsu"Yayana menene don Allah kabude idanunka ko mutuwa dai kayi sauran Dan kuzarinsa da ya rage ya tataro jarumtarsa ya bude idanunsa ya zuba mata idanu hawayenta na zuba saman bakinsa yana lashewa ahankali naji ankira sunana Wanda na rasa nutsuwa nan take na rude fuskata na janye na kallesa ina shashekar kuka "Yayana wai meye yasamaeka ina baka labarin matarka kayi banza dani zaune ya Mike yajanyoni jikinsa ya kamo fuskata ya zubamun tsumammun idanunsa masu fitar dani haiyaci"my Kanwas mutikar kinaso mushirya dake maza ki hadiye kukanki kimun shiru idan ba so kike ciwon zuciya ya kamaniba da Sauri na dora hannuna saman bakinsa ina girgiza kaina"Yayana wlh na daina kuka daga yau karkayi ciwon zuciya please angon Nisha kaina ya tallabo ya Dora harshensa yana shanye hawayena saida ya shanye tas ya sakeni jikina yayi sanyi jikinsa na koma na tura kaina kirjinshi ina sabke ajiyar zuciya shima rumgumeni yayi gam yana sabke ajiyar zuciya munjima ahaka mun makale juna can naji yace"My Kanwas kin tabbatar Nisha zata soni ni mutumne Mai son asoni sosai abani kulawa anunamun love zata iya wani irin k'ululun bakin ciki naji ya turnukeni amma na daure tunda banida dalilina na hakan jikina na janye na matsa nesa dashi na kamo hannusa na rike "Yayana wlh zata soka sosai ma kaima kabata kulawa please Nisha ba ruwanta kaji yayana na fada ina langwabe kai ina sakin murmushi "gud My Kanwas nagode ya fada yana kamo yatsata yasa bakinsa yana tsotsa wani irin feelings ya tasomun ashagwabe nace"Yayana bakajin tsantsanin hannun hagumne fah na fada ina dariya zan zare ya ki Saki ya sake salon tsotsar idanu na zuba masa"Yayana please kabari mana zanyi kuka gira ya dagamun ya turamun yatsarsa abakina na kallesa gira ya dagamun alamar na tsontsa cizo na gantsara masa da karfi amma yaki cirewa na Kara masa wani cizon na cire yarsar bakina ina dariya cizona shima yayi da karfi na Saki ihu na fashe masa da kuka ina yarfa hannuna face ya hade" wlh idan kika bari hawayenki ya zubo k'asa sai kin raina kanki ni da kika cijeni fa wa nama kuka shiru nayi na hadiye kukan hannu ya rike yaga san hakoransa sun fito iskar bakinsa ya shiga huramun ya saki hannun"ina wayarki? " gatacan " jeki dauko mik'ewa nayi na nufi inda kayana suke idanu ya zuba mata da sauri ya rumtse idanunsa ya dafe kansa saboda tafiyarta kadai zata tadama namiji hankali bare kayan jikinta da yanayi zubinta da Allah yamata gata de yar siririya ce doguwa amma akwaita hips d boobs masu daukar hankali hafeeza ta gaji da wankan tana zaune tana ta daukar pic na iskota ina murmushi "sister ina kika buya ko kece na hango can? "eh gun Yayana nake bari na kai masa waya nazo nayi wanka hafeeza hanata tayi taci GABA da daukar pic daide lokacin, Mahbeer ne ya shigo parlonsu yana neman Sardauna ya masa albishir bai gansaba ya nufi d'akinsa yaji arufe fitowa yayi yana nemansa yasan irin wanna lokacin yana Swimming pool can ya nufa lokacin zee ta gaji da iskancin hafeeza kokowa suka fara tayi nasara warce wayar ta ruga da gudu ta nufi gun Sardauna tana dariya mahabeer ya hango zee babynsa da wanna Riga mai masifar kyau yar guntuwa zai bita yaga hafeeza tana saka hijabi ya nufo gunta "ke dan ubakin haka tsirara kuke yawo dan kin ganni zakisaka hijabi ina ne zee ta nufa ahaka idanu hafeeza ta fara cicirawa "bro ai cemun tayi gun Yayanta zata nazata kaine to ko gun yaya Sardauna ne idanu ya zaro "kina nufin ahaka tazo?? "A,A ga rigarta nan dauka rigar yayi ya nufin gunsu zee ko tana zuwa ta zauna kusan Sardauna tana dariya"Yayana ga wayar shakota yayi ransa abace"wai dan ubanki haka kika fito daga part d'inku ya fada idanunsa sunyi jajur tsoronsa ya kamani kai na girgiza"Yayana wlh da abaya na fito tana can a ajiye Yayana ka shakeni sosai fa sakina yayi idanu na zuba masa yada babban kirjinsa ke sama da kasa hannuna na dora kan kirjinsa "Yayana kafiye girma masha Allah Yayana babban yarone mai tsada na fada ina sakar masa kiss saman faffadan kirjinshi mai yalwar gashi wani farin cikine ya mamaye Sardauna duk da bai taba mata murmushi gaba da gaba ba sai da ya subce masa itama murmushi tayi ta cire hannuta saman kirjinsa kamo fuskata yayi ya had'e face d'inmu muna shakar numfashin junanmu cikin wata iriyan murya yacemun" my Sweet zee wlh kinfini haduwa kedin babbar yarinyace danya sharaf mai tsadar gaske ya fada yana lasar idanuna ashagwabe nace"wayyo my Sardauna kabari mana kiss ya sakarmun saman idanu yana sakin murmushi ya dago ya tallabo kaina ya daga bakina yana huramun iskar bakinsa wani kamshi nake Shaka muna kallon juna sai ji nayi ya zubamun yawu ya rufemun bakina yana murmushi "Oya My Kanwas hadiye fuska na kwakwabe " OK bani abuna tunda bazaki Shaba hadiyewa na ina lasar baki "to yayana na hadiye na fada ina riko fuskarsa "Yayana tsaya meye saman idanunka mugani cikin dubara na bude bakinsa Nima ina hura masa iskar bakina na kakalo yawuna na zuba masa abaki na rude masa bakinsa ina dariya sai naga ya hadiye yana murmushi gira na daga masa "wayyo Yayana namaka wayo kasha yawuna kafada ya dagamu "My Kanwas bani wayar mana "to Yayana ga wayar"gud My Kanwas bani number Humaira da sauri na kallesa "yayana wacece haka kuma ni banida na fada cikin tsiwa zan Mike ya rikoni ya mannani da jikinsa ya kai bakinsa kunnene cikin tatausan lafazi yace"My Kanwas Nisha nake nufi ya fada yana shafa gashin kaina cikin sanyin jiki na janye jikina ina murmushi karfin hali na bashi wayar "gashi yayana zaka ga nasaka My dear amasa yayi ya duba babu security ya shiga ma'adanar lambobi yaga number nisha wayarsa ya dauka ya kwashe number Nisha yayi dailing number tana ringing ba'a dauka ba har ta katse ya sake kira zee baby idanu ta zuba masa zuciyarta na mata zafi amma ta boye damuwarta "Yayana bata dagaba ne bari na kirata nace kaine Kiran har ya kuma katsewa bata dagaba zee ta kirata bugo daya ta daga"my dear amaryarmu Yayane fa yake kiranki baki dagaba daga can Nisha ta zaro idanu"wayyo my dear wlh ban saniba ai to kibani shi idan kuna tare zee saida ta rumtse idanunta "OK my dear ido ta bude ta kalli Sardauna yana fama latsa waya tace"Yaya Sardauna amshi Aunty Nisha nason magana da mijinta kallona yayi na sakar masa murmushi amsa yayi ya Kara akunne"hello Amarya ya kike daide lokacin mahbeer ya iso gun ransa duk abace ina ganinsa farin ciki ya kamani daman neman yada zanbar gun nake cikin farin ciki nace"my heart zo ka kamani mutafi jiri nakeji wanka zanje nayi Yaya Sardauna na kawoma waya suna...ban idasaba ya fisgoni na Mike tsaye saida nasaki Kara"wayyo my heart wlh hannuna naji zafi da Sauri Sardauna ya dago kai ransa amutikar bace saboda fizgar da mahbeer ya mata yajita har ransa amma ya kauda kai yaci gaba da amsa wayarsa jikinsa ya matseni yana sakamun abayar hannusa Wanda niko hanklina gabaki daya yana gun wayar da Sardauna yake da Nisha muryar mahbeer ta dawo dani yana mun magana afada fada ya matseni gam "wlh my zee babyna Idan............... ✍🏻 *Gidan kudi yauwa ina bara comments don Allah saboda naga sarautar taku ta motsa sai yan kalilan sukeyi 🤣to yau na roka comments da sharhi Nasaka mukarama labari sugar amma idanu munji shiru sai na dauka ko bakujin dadin labarine🙄🙄🙄* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻30* ...."kika sake fitowa ahaka sai na bata miki rai gida cike da maza zaki rika fita ahaka "yo my heart ai babu Wanda ya ganni fah sai Yaya Sardauna kuma ni yaya mahbeer kabarmun fada Allah ni banason fada sai Karina min fada jifa hannuna kajimu wayyo Yaya Sardauna kagani my heart yajimun ciwo ko? "yi hakuri my zeena zo mugani janyeta yayi ya kamo hannuta suka zauna kusan Sardauna ya kwantar da kanta kafadarsa ya rike hannuta "Dr ango kaji zainab tana kullamun Sheri wai na jimata ciwo ya fada yana murmushi yana murzawa zee baby hannuta Sardauna dagowa yayi Wanda ransa yayi mugun baci ya danne yama Nisha sallama yace Zai kirata da dare ya kalli mahbeer yace"my bro kaima naga irin fisgar da kamata ai kashinta bai kwarin da zaka fizgeta hakaba sai kajimata ciwo zee najin haka Sardauna ya daure mata gindi ta b'are baki ta fashe da kuka tana bekama Sardauna hannunta ya riketa ransa wani irin mugun baci yayi kwashe wayoyinsa yayi ya Mike yabar gun mahbeer yace"Dr Namu ka tsaya kaji labari mai dadi bai juyoba yace" toilet zan shiga zamuyi maganar anjima ya tafiyarsa dukansa zee ta fara tana kuka"to ni sakeni na tafiyata wlh ba ruwana dakai tunda ka kori Yayana gashinan kajimun ciwo daket ya riketa ya shiga lallashinta yasamu tayi shiru tana zumburo baki saida ya lallabata har ta sabko ta Saki ranta ya jata suka nufi gun ruwan abayar ta cire taba mahbeer ya rike mata tana dariya "my heart naje nayi wanka ta nufi ruwan da gudu ta tsumduma mahbeer na zaune sai murmushi yakeyi yana lumshe idanu yana jinsa a farin ciki zee nutso kawai take ruwan saboda ta iya ruwa sosai idan tayi nutso ta gaji sai ta leko a kirayi mahbeer tana dariya shima dariya yake mata sai takoma yay yay da ita ta fito sutafi taki saida taji Ana kiran sallah ta fito gashinta har gadon baya na tsagar da ruwa mik'ewa yai ya taro ta ya rikota yana goge mata gashinta da mayafin abyar tana dariya ta shafi fuskarsa"my heart ina sonka murmushi ya Saki ya saka mata rigarta ya yane mata kanta da gyale ya mata kiss agoshi "nima ina Sonki ina kaunarki wlh bazan iya rayuwa babu keba rumgumesa tayi tana dariya" nima wlh Yayana ina Sonka ina alfahari da kai janyeta yayi ya kamo hannuta suka nufo cikin gida daide part d'insu ya Saki hannunta "my zeena alwalla zanyi na tafi masallaci dariya tayi ta wuce part d'insu shima ya shiga part d'insu akofar get sukayi Karo da Sardauna ta dago da Sauri face ya had'e ta tare hanyar ta marerece fuska"Yayana ina wayata hannusa yasa ya matsar da ita bai kalleta ba yace"tana gun ummi zatayi magana ya buga mata wata uwar tsawa jikinta na rawa ta shiga ciki da gudu tsaki yaja ya tafiyarsa tana shiga ta wuce bedroom ta cire kayanta ta daura towel ta shiga bathroom saida tayi wankan tsarki saboda rumgumar da Sardauna ya mata ta zuba sosai tana fitowa ta saka Riga da siket yan kanti rigar mai dogon hannuce ta fesa turare ta fesar da gaahinta ta shafa mai ta daureshi da ribbon ta saka hijab ta hau darduma ta tayar da sallah hafeeza ce ta shigo itama ta dauro alwalla ta tayar da sallah zee ko da ta gama bata tashiba zaune take tana hailalah da salatin Annabi hafeeza ma zaune take tana karatun Alqura'n mai girma har aka kira sallahr isha suka Mike sukayi atare suna idarwa zee ta tashi ta cire hijabin ta nufi D'akin ummi tana zaune kan darduma tana Addu'a hawaye na zuba saman fuskarta jin motsin zee yasa tayi saurin gogewa ta shafa fatiha ta Mike ta kalli zee tana zaune bakin gado wayarta ta dauko"ga wayarki inji Sardauna amsa zee tayi tana jujuya wayar ahannuta tanajin kamshin Sardauna jikin wayar ummi ta zauna ta rumgumo zee "zainaba kinada damuwane? dariya zee tayi"kai ummina wlh babu abinda yake damuna ummina murmushin farin ciki tayi zee ta budewa umminta kai" wow ummi kizo nayi miki kitso mana ko Dan bazai kitsu ba ta fada tana warware gashin Wanda tsayinsa ya wuce mazauninta dariya ummin tayi tana ma zee dukan wasa "sakarmun gashi hirasu suke cikin so da kauna hafeeza tashigo da sallama "ummi ghaisha na kiranki murmushi tayi "to ganina zee tashi muje kici abunci rumgume ummi tayi"to ki goyani janyeta tayi ta Mike tsaye ta daure kanta ta kama hannu zee suka fito tana mata rigima sai ta goyeta dariya su Daddy suka musu kan dining suka nufa Sardauna na zaune yanacin hadin salak da akwai Daddy yace kaga Dan gatan ghaisha kallonsa zee tayi ganin fuskarsa ahade ta kauda kanta ghaisha tayi serving d'insu mahbeer ne ya Iso yana dariya ya nufi gun Sardauna ya zauna yasa hannunsa cikin plate din "ango baka bani gorona ba fah? " murmushi Sardauna yayi "bro zan baka karka damu Daddy yace "yauwa idan mun gama cin abuncin zamuyi magana kunga Abu ya gabato suka amsa da to zee ta kalli mahbeer "my heart ba ko magana ko? " zo muci salak akwai dadi" Allah Ya mahbeer to bari nazo naci ta Mike tana kallon Sardauna ido suka hada wani irin abu ya sokeso atare wani mugun kallo Sardauna ya watsama zee da nunin karta kuskura tazo dabbas ta koma ta zauna Dan ta gano kashedinsa baki ta murguda ta hararesa taja tsaki ta kauda kanta tanajin wani irin yanayi na baibayeta Mahbeer yace ya kika fasa zauwa? cikin sanyin murya tace "Ya mahbeer banaci ne Sardauna spoon d'in ya ajiye cikin plate ya mike ya dawo parlo sude iyayansu abuncinsu sukeci mahbeer yayi yay da zee tazo taci salak taki dam Sam ya fice mata arai abuncin kadan taci Dan bata fiye cin abunci sosaiba da dare surutu tayi ta zuba musu har suka gama suka dawo parlo Sardauna na zaune yana waya da wani Dr da yake Abuja Akan yazo Abuja gobe zee tana jikin umminta kwance Sardauna na gama wayar Daddy yayi gyaran murya yace"yauwa dama abinda nakeso daku shine maganar lefene Kai Faisal nasan aiki aiyuka sunma yawa Mahbeer kaine zaka jagoranci tafiyar kaida ummi Raiyan da khadija zaku tafi Dubai ku hado kayan lefe da da kayan daki da gadaje har na Aisha nine zan mata komai ya kasance kun musu iri daya kamar yada gida janku yake iri daya to hata kayan da za'a zuba agidan ma ya kasance iri daya akwatina ma iri daya komai yazama iri daya dama na gama shirya koma jibi idan Allah ya kaimu zaku tafi momy sai muyi zaman mu ni dake da hafeeza har su dawo ko? " wayyo Daddy atafi dani please sai nazabo komai Dan Allah Daddy na fada ina son yin kuka ummi tace"nafa San halinki idan munje bazaki barni nasake ba nayi abunda ya kaini ba kukan shagwaba na saka mata na Mike na nufi bedroom Sardauna da kallo ya bita yana lumshe idanunsa zuciyarsa na bugawa Daddy yace"ko atafi da ita sai tazabi irin abubuwan da take so ummi tace"abarta wlh bazata barni na sakeba yanzu zan shiga na lallasheta zata hakura murmushi Daddy yayi Sardauna gun ghaisha ya dawo ya zauna ya kwantar da kansa cinyarta kansa ta shafa masa "Autana ya dai Mamana gobe zan tafi Abuja insha Allah amma kwana biyu zanyi ko uku "Allah ya kaimu ya.kaika lafiya ya bada sa'ar aikin da akaje yi Daddy yace"ni bazaka fada munba tashi yayi ya koma gun Daddy ya rumgumesa "sorry my Daddy dariya sukayi mahbeer yace"Dr Sardauna namu wai bazaka bani gorona ba murmushi yay ya kallesa "Allah bro kafiye takura yo ni goro gareni kuda kukaje kuka kai kudin auren kukasa ranar aure ai Kane zaka bani goro ko Daddyna ya fada yana rumgumesa Nawwara da nanah dariya sukayi suna kallon Sardauna harara ya zabga musu ghaisha tace ka firgitamun yara mahbeer yace"au haka kace ko gira Sardauna ya daga masa yana dariya ya kalli ummi "ummi kije zainab fah na kuka ita daya ki lallasheta dariya mahbeer yayi "eh lallai tama zaben mata ummi mik'ewa tayi tamusu sallama ta nufi bedroom d'insu zee hira suka taba kadan Sardauna ya Mike ya musu sallama Dan da Asubah yakeso ya kama hanyar Abuja mahbeer ko yana nan suna tattauna yada komai zai tafi atsari sai karfe kusan shadaya ya tafi part d'insu ummi da ta shiga zee na kwance har tasaka kayan bacci taci kwayoyi kwallaba daya ta shanye ta sirot dama ita daya ta rage mata hafeeza ta tambyeta meye Tasha tayi banza da ita Dan yan isakan sunzo kanta akwance ummi Raiyan ta iskosu murmushi tayi isowa bakin gadon tayi ta dauketa cak kuka ta saka mata "ummina wlh ni saukeni nayi fushi ta kalli hafeeza"diyata kiyi hakuri natafi nayi lallashi tare zamu kwana shiru zee tayi tayi lamo jikin ummi dakinta ta nufa da ita ta kwantar da ita cire abayar jikinta ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta saka kayan bacci ta hayo gadon ta rumgume yarta da take kukan sangarta ba hawaye Dan kwayoyin sun fara aiki"zainaba yi shiru yar autata bari namiki waka mai dadi waka ta fara mata akunnanta ta larabci kunsandai balaraba da zakin murya tana shafa gashin kanta tun tana turjewa, har ta tsaya tayi shiru tana sauraro tayi lamo jikin ummi bata jimaba bacci ya dauketa abinka da tayi shaye shayenta ummi bata bariba saida taga baccinta yayi nisa Addu'a ta tofa mata taja blanket ta rufesu Dan itama so take tayi baci ko ta farka cikin dare tayi sallah tana rumgume da yarta har bacci ya dauketa hafeeza tana dakinsu ita daya itama tayi bacci rashin zee baby dama itace ke hanata bacci da wuri sucika dare suna hira can dare ta gudu gun umminta ta kwana, Sardauna yana zuwa wanka yay yayi shirin kwanciya yayi sallahr nafila raka'a biyu ya jima zaune yana Addu'a ya Mike ya cire jallabiya ya ballo maganinsa yasha ya fada saman bed yaja blanket ya rufa jikinsa yana juyi har bacci ya daukesa koda mahbeer yazo lokacinma Sardauna yayi bacci shima wanka yayi yay shirin bacci ya kwanta amma yay cikin wuya yayi bacci sha'awar zee dinsa ta adabeshi ga tunanin zai barta yayi tafi wacce yasan zasu kusa sati haka yayi ta juyi har yayi bacci bangaran Nisha tunda Sukayi magana da Dr Sardauna muryasa ta dimautata ta gigitata don bata taba wata magana ta arziki dashiba sai yau kwance take saman gado sai juyi takeyi motsi kadan ta kalli wayarta Dan yace zai kirata zuwa dare sai lumshe idanu take Dan bacci takeji gashi ya Mata kashedi baya kira aki daukan kiransa haka dai har bacci ya kwasheta cike da begen Sardauna Asubah ta gari, ************************************** *agurguje bayan sati uku* Bayan wannan lokacin abubuwa daya sun faru harda zuwansu ghaisha da ummi Raiyan da mahbeer Dubai Wanda suka dauki tsawon sati guda sun hado kaya na kece reni gadajema iri daya aka sayoma zee baby da Nisha haka akwatuna ma iri daya da kayayakin sawa hata kayan kitchen d'insu iri daya saida suka kwashe kwana bakwai cur suka dawo zee ton washe garin tafiyarsu ta koma gidan Nuhu can Nisha take iskota suna hira Sardauna shima baya gari saida ya dauki kwana biyar a Abuja rashin zee baby ya adabi rayuwarsa kamar yada itama rashinsa ya dameta har zazzabi tayi amma tasama zuciyarta hakuri bangaran Sardauna da Nisha ba laifi yana kiranta suna Dan hira amma ba sosai ahaka dai har suka Dan shaku tun bayan dawowar su mahbeer daga Dubai su ghaisha da ummi suka shiga ma zee gyaran jiki na uban mamaki cikinta da waje gyarata suke dan sun b sayo kayan gyaran amare iri iri magani kala kala nasha sai banka mata suke da murjeta da turaruka iri iri yanzu ko parlo sun hanata zama Dan ko mahbeer ghaisha ta hanashi ganinta Dan so take zee ranar auranta ta fito matakar tauraruwa cikinta da bai dinta Dan jinta take tamkar ita ta haifeta ba surukaba zee amugun takure suke daga ita har Sardauna cikin dubara Sardauna da yaje gun Nisha ya amshi wayarta ya dauki number zee baby ya kirata ta gane shine amma saboda yan iskan suna kanta ta fitsareshi tace idan yasake kiranta sai ta hadashi da mahbeer haushi yasa ya tsinke kiran bai sake kiranta ba tayi kukanta har tagaji sai Akan dining suke haduwa idanunta kade ake gani cikin katon hijab take fitowa harda niqab aikin ghaisha ne wanan canma bangaran Nisha umma ba karamun gyara take mataba ciki da bai bayan zauwasu da satine aka kai kayan Nisha akwatina 12 shake da kaya iri iri masu tsada nagani na fada Wanda ya burge kowa Nisha ji take tafi kowa, sa'a aduniya yan makarantarsu Nisha ma sun zuzuta kanyanta sosai da mijinta na tserema sa'a haka zee baby duk iri dayane aka musu ita da Nisha zee sosai komai na kayanta ya burgeta yada taga mahbeer ya mata taji dadi sosai dangi kowa ya yana yabo ummi Raiyan har kukan farin ciki tayi aboye bangaran Aunty amarya Abu ya lalace mata Dan ajiyane taje gidan boka kafi maduba ta iske babban bala'i kafi madubi ya kumbura ya tsage gida biyu wani irin ruwa baki da manya tsotsotsi na fitowa jikinsa ai wani irin ihune ta Saki ta fita aguje tana so she so she kurajen jikinta sunyi budur budur duk inda ta Sosa sai ruwa wani baki ya bultso mai wari haka tabi titi tana gudu tsautsayi wata mota saman titi ta bugeta take ta samu karaya uku direban ya gudu bai tsayaba saida takusa wuni gefen titi ayashe ta suma daket aka samu wasu maga Allah suka dauketa sukayi hospital da ita rayuwa kenan Asiya ma kawarta aranar mijinta ya mata Saki uku da Dan banza duka saida ya karya mata kafa da hannu ya janyota kofar gida ya rufo kofar haka yara suke taruwa akanta suna mata ihu daket tasamu wani Dan shaye shaye ya kirawo mata adedeta ya cicibeta sukayi gidansu dagacan sukayi hospital, ✨✨✨✨✨✨ yau ya rage saura kwana uku daurin aure An shiraya ma Nisha dakinta tsafa a Narkeken agidan Dr Sardauna Wanda ya hadu tamkar gidan turawa Wanda yake unguwar, barhim estate kitchen dinta kadai abun kallone, ginda ya hadu iya haduwa haka dakin Dr Sardauna da Nisha, ya hadu Dan shima, komai sabo ya zuba abangaran sama da, kasa, Dan kayansa sunfi na Nisha tsada shi komai NASA kirar Italia ne yazuba sama da k'asa duk inda yayi sha'awa zai kwanta sab'anin Nisha kasa take wlh idan kashiga gidan kace bazaka fitaba yada, zee baby taji Family su na yabon irin yada gidan Nisha ya tsaru har kuka tayi abarta taje ghaisha ta hana itama nata gidan akayo video aka kawo mata saboda kusan komai iri dayane sai ban bance ban bance saboda gidajan ajere suke iri daya ne saide kowa da yanayin gininsa amma gaskiya gidan Sardauna yafi haduwa nesa ba kusaba shi harda Swimming pool tafkeke da rumfar shakatawa gashi gidan makeken na akwai fili rumfar ajiye motocima kadai ba karamabace wata ga ko ina shifkokine franni gwanin shawa zee ganin yada gidansu ya tsaru da mahbeer sai taji aranta na su Nisha baikai nasuba ni ko nace zee da kinga gidan Nisha bazaki hadashi da nakiba wlh idan kaga yada zee baby ta dawo sai tabaka sha'awa tayi mugun kyau taji gyara cikin da waje ko inanta sheki yakeyi saide maganin da suke bata ya adabeta koda yaushe zuba takeyi har wani kaikayi gabanta yake da nonota shiyasa kwana biyu take azumi ga tunanin rashin jinta jikin Sardauna ya dameta sama da kwana ashirin basu rumgumi junaba basusha yawu ba duk acikin mugun hali suke Sardauna yafita damuwa danma kwana biyu suna waya Dan ya kasa daurewa bayan ta masa rashin kunya da ya huce ya kirata to wannan Karon bata masaba sosai suke shan hira sai sukai kusan Asubah tayi ta zuba masa shagwaba amatsayin yayanta shikuwa ya biye mata to shima abinda yasa kenan tunaninta ya Dan rage masa suna chatt da juna gamuwace basuyi ko sun hadu a parlo idanuta kadai ake gani Nisha ma ta hadu ba karya Sardauna ma saida ya yaba mata tayi ta jin dadi Dan ba laifi yana kula da ita tunda yasan kaddarasa, ce auranta ba mashakurah ba mahbeer ji yake kamar ya, maido yau auransu Dan ya kasance da, zee Dan yau yakai sati yana azumi shakuwarsu kuwa tana nan ghaisha ta Dan barshi suna hira amma zee ba'a, ganin kominta sai idanunta ummi abin. Namata dadi sosai shirye shirye ya kankama saura kwana uku daurin aure anko masu tsada wajan kala hudu akayi su zee anyi dinkuna na kece raini abin sai Wanda ya gani abokin mijin Salma kanwar Nisha ne ya tsatsara musu dinkuna masu uban tsada haka bangaran mahbeer da Sardauna ma sunyi dinkuna na kece reni tare da su Ahmed da bandar da Hadeem kai wannan aure saide muce Allah kaimu lafiya gaskiya akwai shagali babba, Dan baki har sun fara zowa daga niger Da misalin karfe biyar na yamma zee baby ce kwance a bedroom tana waya" wlh my dear Allah nayi miki fushi kinki zuwa kiga kayana ko waike kunya Hamm nagode"ayya my dear wlh nima umma ce ta hanani fita amma bari yanzu zanzo dan Allah karkiyi fushi ko har ankai kayan can gidanki? " ba'akaisu ba kizo wlh nayi missing d'inki "ok zanzo yanzu wai angama dinka miki anko kuwa ni nasamu dinkuna na fah salma tace naki sunyi mugun kyau na dinner dariya zee tayi Dan Sam batason zancen tace"kibari zamuyi maganar idan kinzo?" OK bye ta tsinke Kiran dariya ta saki ta mike ta saka doguwar Riga ta saka hijab da niqab ta fesa turare ta fito tana jin jiri dan azumin bugata yakeyi gashi yau tin safe takejin ciwon kai ita daya zata rika zabura saboda mafarkin da tayi jiya wai kar tayi aure tanada auran sarkin Aljanan k'udis bushewa tayi da dariya "Allah mafarkin shirme baiyiba parlon babu kowa su ghaisha da ummi suna part d'in Daddah har hafeeza zaune tayi a parlo tana kollon TV Nisha ta shigo da sallama na Mike da gudu na nufi gunta muka rumgume juna najata muka nufi gun kujerun parlon muka zauna Niqab ta cire mun "wow haka kika zama dariya nayi na maids niqab din nace "kema kinyi kyau wlh tsaf dake amarya yayana dariya tayi" ina ghaisha ne? " suna gun Daddah muje kiga kayan kafin suzo zaki kwana ne? " A,A Yayamu idan yazo zai maidani wani iri zee taji ta kalli Nisha "wlh kibar bari kuna kebewa dashi kibari zansa my heart ya kaiki ba aso amarya da ango suna haduwa "Allah my dear "wlh my dear Karki sake yarda Sardauna ya ganki sai an daura muku aure shigowa yayi da sallama karaf akunnesa abinda zee take fadama Nisha idanu ya zaro Nisha ta sada kanta kusa da ita ya zauna fuskarsa babu wasa ya kamo hannuta yace" Humairah waye ya baki izinin fitowa kin fadamun ne? kika fito ya fada yana murza hannuta cikin wani Dan iskan salo Nisha ta rikice ta dago ta kalleshi wani irin kallo ya watsa mata Wanda taji kibiyar sonsa ta soketa kanta ta sada "Kayi hakuri yaya my dear ce tayi kewata shine nazo mu gaisa zee, baby Allah kadai yasan halin da tashiga ganin abinda Sardauna yakema Nisha kokowa ta shiga da numfashinta har ta daure ta dake ranta ta Mike dan so take ta janye Nisha daga gunsa ta kamo hannu Nisha" My dear tashi muje muyi abinda ya kawoki zata tashi Sardauna yace"babu inda zata tashi mutafi na maidaki gida amaryata Nisha jikinta ya Saki bazata iya masa musuba ya Mike ya kama hannun Nisha yana gyara mata mayafinta zee baby jirine ya debeta amma haka ta daure ta danne haushin Sardauna ta Kalli Nisha "my dear Ngd yau kin nunamun matsayina kin zabi mijinki Akan yar uwarki fuskarta ta bude tana murmushi tana kallonsu nagode Nisha kije bakomai wlh banji haushinki ba ta fada tana murmushi ta nufi hanyar bedroom dafe da kanta da yake Sara mata Nisha fashewa tayi da kuka "Yayamu Dan Allah kabari naganta kartayi fushi dani wani shegen murmushi ya sakar mata yaja hannuta suka nufi kofa wani. irin gigitaccen ihu zee baby ta Saki sai da parlon ya amsa sai gata timmm ta zube ak'asa tana karkarwa kumfa na zuba bakinta ai baisan lokaci da yasaki hannun Nisha ba yayi kanta da gudu yana kiranta" Zainab.... menene ya sameki dai de lokacin su ghaisha suka shigo da ummi hankalinsu atashe sukabi bayan Sardauna da gudu Nisha Ma kuka ta Saki me ciwo ta bisu da gudu..........✍🏻 *idan na samu dama zaku jini zuwa, yamma* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻31* ....Sardauna na isa ya kamata ya rumgumeta yana girgizata "please zainab tashi nine na batamiki rai ko yi hakuri kanwata kinji ya fada ya rumgumeta gam jikinsa jikinta sai karkarwa yake wata irin gigitacciyar dariya tayi saida duk girman parlon ya amsa jikinta na kirrrma murya babu dadin ji sai lokacin ya tuna Ashe aljanai gareta, da Sauri ya dago kansa ya rike kanta da karfi ya fara mata karatu kokowa suka fara suna kwarara ihu "dan Allah ubangidanmu katsaya kaji Karka cucemu wlh bazamu yafeba katsaya munemi masalaha abarmana matarmu sai ku zauna lafiya kai munaji dakai bazamu cucekaba da garaje bakin ya matse ya riketa gam ya Dora bakinsa kunneta da karfin gaske yake mata karatun su ghaisha ne suka iso gabansu suka zube ummi Raiyan na hawaye ta rike mata kafa itama tana tofa mata addu'a ghaisha ma haka Nisha hannuta ta rike tana kuka "saida nace kabari nazo kar tayi fushi gashi nan Aljanuta sun tashi my dear ki yafemun don Allah Sardauna da karfin gaske yake kuga karatun cikin kunne zee sai hadashi suke da Allah yace" to ku fadamun dalilin shiga jikinta" saboda matarmuce kaima muna raga makane amma ka fara kaimu bango kodan kaga muna tsoronka shine zaka takura mana bakin ya huge"zakuci ubanku wlh koneku zanyi ya maida bakinsa kunne zee ya matse bakinta yada bazaiji duk abinda za suceba yana Mata karatu sai harbe harbe take tana zaro idanu atishwa tayi sau uku tayi hamma hayaki ke fita bakinta da hancinta da yawu mai shegen yauki tayi lamo jikin Sardauna sai bacci har lokacin baibar karatun ba ghaisha tace"Dr sunfa gudu bacci take tashi ka kaita daki sai lokacin ya zare bakinsa akunneta Nisha ya kalla da take famar Rusa kuka"dallah imana shiru ai kamar anyi ruwa an dauke ta hadiye kukan ummi ta kamata ta Mike"Aisha yi hakuri Al'amarin baby sai Addu'a ghaisha tace"Faisal tashi mana mik'ewa yayi da zee jikinsa ya nufi bedroom da ita kwantar da ita yayi saman gado ya goge mata fuskarta ya zauna yana kallonta yanda ta Kara mugun kyau da kwarjina bacci take cikin nutsuwa hannuta ya rike yaji wani irin laushi gaba dayanta wani ni'imataccen kamshi take karamar yatsarta yasa bakinsa yana tsotsa motsi ta fara tana motsa bakinta"Yayana sakin hannunta yayi ya rankwafo ya tallabo kanta ya k'ura mata idanu "Na'am my zeener sannu ya jikinki kanwata ni wasane nake miki gani yayi bacci take yanaso ya cire mata hijabi ya shaki kamshinta yaga hakan bai dace ba face d'insu ya had'e yana lasar fuskarta habarta ya kamo yana tsotsa ya kamo tafin hannuta yana murzawa ya maida bakinsa saman karan hancinta yana tsotsa ya Saki ya kamo lips d'inta yana tsotsa idanu ya lumshe yanajin wani mugun dadi na ratsashi ahankali yake kissing dinta cikin nutsuwa da kwarewa harshenta ya lalubo yana tsotsa cikin bacci takejin kamshi Sardauna na baibaye hancinta da irin zakin yawun bakinsa ahankali ta kamo harshansa ta fara tsotsa tasa hannu ta fisgoshi jikinta ta rumgumeshi gam sona tsotsar bakin juna kamar zazu cinye bakin junansu wata irin tsotsa sukewa juna dukansu hawaye ke kwaranya saman fuskarsu sun rumgume juna gam ahankali ya fara zuba mata yawunsa tana hadiya yana tallabe da kanta ya kura mata idanu jiyake kamar yacinyeta sai makaleta yake zuciyarsa na wani irin bugawa bakinsa ya zare anata baki ta b'are zatayi kuka "Sorry my sweeya zeener amshi kisha maybe na ban kwanane ya fada idanunsa na zubar da hawaye fashe masa, tayi da kuka "sorry babyna amshi da sauri ya had'e bakinsu tako cafke tana tsotsa cikin nutsuwa kallonta kawai yakeyi yada take tsotsarsa bakinsa wata irin tsotsa ya fara mata sai shasheka take tana mimmik'ewa sun makale junansu suna shan bakinsu kakaf suka Kari miyau din bakinsu sai nishi suke zare bakinsa yayi ya kirata cikin fizgo Numfashi "My Sweet zeener tashi zamuyi magana ta gaskiya wlh zuciyata takusa bugawa tashi musamu mafita ya fadi yana rumgumeta gam yana tsotsar wuyanta cikin wani mugun shauki idanu ta bude ta kallesa Dan har ga Allah ta dauka mafarki takeyi tanaga zahirina ta fara dukansa "sakeni wlh natsaneka babuni babukai matseta yayi gam"kanwata tsaya muyi magana tambayarki zanyi ki fadamun gaskiya tsakaninki da Allah wlh inada mafita ta kwarara ihu tana rusar kuka Dole ya saketa ransa abace" OK shikenan tunda haka kika zaba Nisha ce da ghaisha suka shigo da gudu face ya hade yace da Nisha "zo muje na kaiki gida ya fice daga dakin ghaisha namasa magana bai tsayaba ya fice gun zee Nisha ta nufa ta rumgumeta tana kuka" Dan Allah kiyafemun wlh Bazan sake bata miki raiba ghaisha tazo ta zauna bakin gadon ta rumgumosu tana lallashi Dan zee wani irin kukane take mai daci sai daket ghaisha ta lallabata tayi shiru ghaisha ta kalli nisha"maza tashi kije ya maidake gida cikin sanyin jiki ta Mike zee takin ko kallonta abin ya daga mata hankali Dole ta fice ghaisha saida tasa zee tayi wanka da kanta ta shiyarta tsaf cikin abaya tasa hijab ta kamo hannuta suka fito parlo lokacin bakin sun dawo daga part din Daddah gun ummi zee ta nufa rumgumeta tayi Aisata tace"amaryamu bayan auranki tare zamu niger murmushi tayi batace komaiba dariya sauran sukayi suna yaba kyawun zee baby duk da suma ba baya bane buzayene jajur dasu gashi har baya a mota Nisha ta isko Sardauna fuskarsa, murtik tsoronsa ya cika mata zuciya tana shiga ya tashi motar cikin sanyin murya tace"yayamu kayi hakuri idan na batama rai kallonta yayi yaga itafa batada laifi har gidansu akazo akace Ana sonta murmushi ya sakar mata "no Nisha baki batamun ba zainab ma Dan batada lfy ne ba fushi take dakeba kisaki ranki amaryata kinji? ajiyar zuciya ta sabke taji dadi sosai sama sama suke hira har yakawota gida akofar gida ya ajiyeta ta fito ta shiga gida yaja motarsa gudu yake shararawa sosai saboda an fara kiran sallah yana zauya alwalla yayi ya nufi masallaci, bai fitiba saida akayi sallah isha tare suka fito da mahbeer part d'insu ghaisha suka nufa da sallama suka shigo parlon Daddah tace"wlh Sardauna bakada kirki gida cike da baki dangi amma baka zuwa part Dina sai kaga dama ko dariya yayi ya Saki hannu mahbeer yaje ya rumgumeta"tuba nake uwar gidana dariya suke tuwusai tace"gaskiya muma fushi Muke ismaghi ne suka shigo da Daddy yace"Faisal ja'irin yarone bai taba zuwa niger ba tare zamu kuyi amarci acan sakin Daddah yayi ya nufin gunsu ya rumgume ismaghil"to uncle zanje mahbeer yayi dariya yaje kusan zee ya zauna wacce take jikin ghaisha manne tanabin kowa da idanu Dan ita jima takeyi auran ya fice mata arai fuskarta mahbeer ya kalla cikin tausayawa yace"zeena sannu ya jiki fuska ta yamutsa daket tace da sauki duk abin dake faruwa kan idanun Sardauna tsaki yaja ya nufi kan dining zee mik'ewa tayi daga jikin ghaisha "momy ina zaki "ummi kwanci zanyi "ah sai kinci abunci mahbeer maza jeka bata abunci da Sauri ya Mike ya kama hannuta suka nufi kan dining ya zaunar da ita suna zuwa Sardauna ya Mike ya fasa cin farfesun ya bar gun daket yasamu taci farfesun kazar kadan sai yaga duk ta canza masa to sanin halin mutum mai jinnu sai hakuri har bedroom ya rakata ta kwanta ya fito ummi sai murmushi takeyi sosai ta yaba da samun sirikin kwarai gabaki dayansu suka nufi kan dining akaci akasha Daddy yau farin ciki yake gasu tare da family Almahadee magawata hira akace cikin farin cikin da anushuwa mahbeer sai yage baki yakeyi bangaran zee da Sardauna kuwa sunacan kowa zuciyarsa babu dadi ahaka har zee tayi bacci Dan ko ina na jikinta ciwo yake mata mahbeer sai shabiyu ya koma. part d'insu yayi wanka yayi shirin kwanciya amma saida yayi sallah yama zee Addu'ar samun lfy ya kwanta yana Addu'a yaji Ana kecewa da wata irin dariya akowane bangon daki anacewa "wlh gwara ko kayi Addu'a Dan kana bukatarta ko ajikinsa yaja blanket ya shige yana Addu'arsa har bacci ya daukesa bangaran Sardauna sallah yayi saida ya dauki dogon lokaci sai karfe biyu ya gama yayi Addu'a ya shafa ya Mike ya cire jallabiya yasaka kayan bacci ya Haye saman bed yaja blanket yana juyi alokacin babu abinda yakeso sama da yaji zee baby cikin jikinsa, ya rumgumeta gam yayi bacci wayarsa, ya dauka ya kirata, amma wayar akashe tsaki yaja yayi wurgi da wayar"oh my god haba my kanwata meye na miki da zafi haka, wlh nasan da karna kiraki ne kika kashe wayarki to me yasa, kika zabarmun Nisha idan kinsa bakison hakan wlh babu digon sonta na soyayya sai na yan uwantaka da darajarki taci da kuma yaba hankalinta da nayi tsaki yaja, yana dafe da goshinsa yana juyi har barawon bacci ya kwashesa da mafarkin zee baby, asuba ta gari ************************************* *Bayan kwana uku* Yau take juma'a To fah yau take sallah ga angwaye da amare yau take ranar daurin aure Wanda za'a daurasa bayan sallahr juma'a wlh fadar irin taron da yake cikin wannan gida to bata lokacine bikine fa yau ake na kece reni wlh idan kama zee kallo daya bazakaso ka dauke idanunka akantaba ghaisha da ummi sun yi mata uban gyara da shiri kanwar mijin maijidda yaya Sardauna ce ta cancada mata kunshi da kitson wlh fadin irin kyawun zee bazai faduba gashi ta saki jikinta tabar tunanin Sardauna tun washe garin ranar tayi watsi dashi ta kashe wayarta, ta maida hankali kan abunda yake gabanta kowa yaga kunshin zee da kitsonta sai ya yaba mata mahabeer da yagani saida ya rike hannuta yayi ta lasar kunshin tana masa dariya bangaran nisha ma ta hadu ba karya itako kanwarta Salma ta mata saboda itama gwanace wajan kitos da kunshi yau bakin Nisha baya rufuwa sai washe shi takeyi dan wani ubansu Dinner ne aka shirya karfe biyar za'a tafi gidansu Nisha fah shima cike yake suna sai kidan kwaryar akeyi Nisha daga cikin sai rawa take ita da kawayanta suna ihu sai zuga nisha suke saboda tayi mutikar yin kyau material din ya amsheta gidan Abdulmutallab yau babu masayar haki shagali fah ake sosai harda masu kidan kwaraya sai casu akeyi ciki na kutsa domin samo labari ghaisha na hango cikin wata uwar shadda gizna blue color sai kai komo takeyi bedroom naga ta nufa tundaga kofa nake jiyo ihu zee na hango tsakiyar su hafeeza dan tayi gayar kawayansu na makaranta ga, zainab itama da kawayanta amma sunada aure zee ce cikin wani dankareren material ruwan toka kanta ba dankwali an mata meke-up ta zuba sinare ajikinta kamar bad a kudiba aka saya wuya da hannu da yatsotsinta tilar hancinta da kasan lebanta duk ta sauya musu zinare wlh idan kaganta zaka zaji babu ta biyunta akyau kidane ke tashi sai cashewa suke maryama matar Nuhu ce tsaya tana koya musu irin rawar da za'ayi gun dinner zee sai dariya takeyi haka ghaisha ta shigo ai maryama kamar ta nutse a k'asa zee dariya take harda rike ciki "Aunty wlh kinban dariya ghaisha ta girgiza kai "maryama zo dama ke nake nema idan kin gama koya musu rawar maijidda tayi dariya "ai aunty muna hanaki kikaki sum sum ta fice zee tace"ummina ina ummi dariya ghaisha tayi " gatacan gun yan kidan kwarya tana dauka awaya dariya zee tayi ghaisha ta fice zainab tace"wow matar yaya wlh ina tsoron daga gun dinner ya wuce dake Brahim estate dariya sukayi ta hararesu ta Mike tana rawa cikin wani shegen Salo da iya taku dan tana mugun son wakar gwanja mata ku taka rawar ganin ido mata kununa farin ciki dariya suke mata itako ko ajikinta dan tanada damuwa dannewa ne takeyi ta wayance dan batasan takamemen damuwarta ba bangaran nisha ma abun ba'a cewa komai itama sunacan suna cashewa ko gajiya rawa batayi da kawayenta abin ya rabu abiyu wasu gidan Umma hauwa wasu gidan ghaisha haka dangi aka rabu ana hidima ko wane gida raguna da saniya aka yanka sai girke girke ake zee Ana hanata saida ta saci jiki ta fito gun yan kidan kwarya ghaisha ce da gudu tazo ta janyeta su hafeeza da intisar 'ya'yan kawu Saminu da su haulat sai casu suke zainab ma da tsohon cikinta sai takawa take ummi Raiyan na musu barin kudi tana dariya Da misalin karfe daya na hango Sardauna da tawagar abokaninsa Wata d'anyar Shadda gizna ce yasaka milk color wacce tsayawa fadan kudinta bata lokacine wani irin mugun kyaune yayi saide fuskarsa ba walwala Mahabeer ko sai washe baki yake Shaddarsu iri dayace da Sardauna su Ahmed anci uwar kwalliya kace shine angon bandar ma haka Hadeem ma haka yakub ma haka da Najib kanen anguna kai da sauransu wlh kana ganinsu kasan nera tayi kuka bikin kuma na manyan yarane ba karya Sardauna ya zama tamakar tauraro cikinsu sai surutu sukeyi sigarinsa ya kunna ya sha iya shansa Ahmed na masa tsiya wani shegen kallo Sardauna ya watsa masa ya daga masa gira nuhu ne ya ISO yana dariya "to ku tashi muje masallaci angwaye bayan sallah juma'a acan masallacin za'a d'aura auran murmushi Sardauna yayi ya Mike ya rumgume nuhu "Dr kako ji jikinka zafi rau yawa wuta fa amma dan dauriya kake zaune "wlh Babban yaya kaban dariya saikace mace dagajin zazzabi sai na nemi magani mahabeer ya Mike ya rumgume Sardauna yaji zafin "babban yaya wlh kusan kwana nawa na lura bajin dadin jikinsa ga yawan tari dayake nayi ta tambayarsa amma yacemun lafiyarsa lau jikinsa Sardauna ya fizge yana turo baki dariya mahabeer yayi su Ahmed dariya suka dan suna mamakin shagwabar Sardauna gabaki dayansu suka nufi gun motocin da aka tanada dan zuwa daurin aure abokan aikin Sardauna mota guda sukazo dan ya fada musu bayan sallahr juma'a za'a d'aura aure motocine sama da guda ashirin harda su Daddy da tawagarsa suka nufi masallacin kofar sauro acan suka iske tawagar Bashir mahafin Nisha koda jama'a sukaji sanarwa idan angma sallah akwai daurin aure babu Wanda ya gusa dan yau duk Wanda yaga tawagar Daddy sai ta burgeshi Daddy yaji dadin zuwan mai girma gwamna da sarki dan dakanshi ya kaimusu katin daurin aure bayan anyi sallah an gama Bashir yaba Abdulmutallab Auran Aisha ga Faisal Mamuda yayan Bashir shine alwali Kawu saminu Alwalin Faisal aka d'aura auren Faisal da Aisha kan sadaki nera dubu dari mamudu ya fito da kudin ya nunama jama'a kowa ana gamawa kawu Saminu ya nemi auran Auran Zainab Daddy ya bashi ya ana aka d'aura auran zainab da mahabeer akan sadaki nera dubu dari da hamsin Nuhu ya fito da sadakin ya nuna mai girma gwamna sosai abun yabashi shawa haka sarki ya bukaci angwaye suzo su gaisa Sardauna da mahabeer cikin girmamawa, suka isa gunsa suka zubo suna kwasar gaisuwa albarka ya samusa haka gwamna sai rabon goro ake da halawa harda kudi jama'a sai son barka sukeyi bayan tafiya gwamna da sarki Daddy ya fito da tawagarsa mahabeer baki har kunne suka nufi motocinsu Sardauna ya dafa morfin mota, zai shiga gidan baya ya yanke jiki ya fadi asume jini na fita daga bakinsa da hancinsa agigice gabaki da jama'ar sukayi kansa Daddy har har tuntube yake Nuhu kafin ya isa mahabeer ya rigashi ya fada, saman Sardauna hankalinsa atashe arikice yake girgizashi "Dr Dan Allah katashi me ya sameka ranar farin ciki...........✍🏻 😢😢😢please kuyi hakuri da abunda kuka karanta nima badasonaba sai dan na isar, da, sakone😢 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻32* ....arikice Daddy ya isowa yace"kamashi mu shigar dashi mota su uku suka kamshi abinka da garjejen kato mahabeer hankalinsa amugun tashe Nuhu ne ya ja motar Suka nufi hospital su Ahmed da kawu Saminu ismagal sukabi bayansu hankalinsu atashe Daddy har zufa ke keto masa ya rumgume Sardauna Wanda babu alamun rai jikinsa suna zuwa aka kawo gadon marasa lafiya aka kwantar da Sardauna kai tsaye akayi emergency dashi domin ceto rayuwarsa Dr Nabeel ne tsaye akansa domin ceto rayuwarsa aiki yame yawa ko gun daurin aunran baijeba su Daddy sai kai komo suke hankalinsu atashe yanaso ya kira ghaisha amma ya tsoron yada hankalinta zai tashi mutika ghaisha da Sardauna sai Allah Su Ahmed bandar Najib yakub hadeem duk atsaitsaye suke hankalinsu atashe Daddy ya kalli mahabeer da yayi wani iri dashi"inaso kubarsu su sha'aninsu saboda khadija idan taji akwai matsala insha Allah zai farka lfy kubari muga farkawarsa kawu Saminu yace"Allah ya tashi kafadunsa ismagal yace" Amin awa daya cur Dr Nabeel yayi akan Sardauna cikin ikon Allah ya farfado cikin haiyacinsa Allurai ya hada ya saka masa drip da idanu Sardauna kebin Nabeel kusan sa ya zauna ya kamo hannusa"don girman Allah doctor meye ya hadasa maka ciwon zuciya wlh Allah kakusa kaiwa, matakin karshe zuciyarka dab take dabugawa kayi kokari kabata abinda takeso wlh nayi mutikar tsorata kuma nayi mutikar mamaki da ka farka cikin Haiyacinka saboda nide tare nake dakai banga wani Abu yana damunka ba karshema yau ranar farin cikine to meye kake mugun so da yakusa ajalinka to agaskiya ka kiyaye kacire damuwa kuma kayi kokarin mallakar wannan abun bari na kirawo su Daddy namusu bayani domun agagauta bakashi ya mike da sauri Sardauna ya rike hannusa cikin dakiya da, nuna jarumta yace" Dr zauna muyi magana zama Dr Nabeel yayi Sardauna yace" don Allah karka fadima kowa cewar inada ciwon zuciya Amana kuma abunda kake cewa inaso wannan duk babu shi ya kare saboda ta mutu bata duniya kuma in Allah yayarda zan cireta araina daga yanzu maganar da nakema ta haramanta agareni na dauketa amtsayin gawa aguna wlh bazan sake mata kallon wacce naso ba har abdan dan ta haramta agareni saboda inada mugun kishi bazan tab'a son abin wani ba wlh na shafe babinta arayuwata " Dr wacece hannu ya daga masa"ba damuwarka bace ni bana magana biyu tunda nace banaso banaso don haka kacewa su Daddy yunwa ce ta jiri ya kwasheni na fadi jini kuwa kace habone nayi dama yunwa nasa haka banaso hankalinsu ya tashi zanyi kokari aje dinner dani zuwa anjima "zaka iya kuwa Dr? Murmushi Sardauna yayi" wlh zan iya insha Allah yanzu kawomun maguguna Nasha masu saka kwarin jiki mik'ewa, Dr Nabeel yayi ya fito su Daddy na tsaye suka taresa kowa tambayarsa yake murmushi yayi" Daddy Alhmdllh kawai yunwace tasa da yaji rana ya fada kuma kasan tanasa habo Nuhu yace"kai haba jinin fa daga bakinsa ya fito da sauri nabeel yace" eh anayin haka muje kuga ya tashi lfy drip ne na saka masa rigai rigai suka, Nufi dakin yana kwance yanajin sun shigo ya bude idanu yana musu murmushi Mahabeer ya rumgumeshi "sannu Dr wlh naji tsoro sosai ashe yunwace Daddy ma rumgumeshi yayi Nuhu namasa sannu kawu Saminu yace"Faisal kabar zama da yunwa kaga yada na tsorata kuwa Ahmed idanu ya zumaba Sardauna sam bai gamsuba yasan akwai matsala Sardauna ne zai hana afada musu Dr Nabeel yaje ya hado maguguna da abunci mairai da lfy Dole Sardauna ya saki jiki yaci suna hira da yan uwansa da aboka'sa da iyayansa yasha magani sukaci gaba da hirasu cikin ikon Allah zuwa la'asar yaji dadin jikinsa sosai Kiran sallah da akayine su Daddy suka tafi suyi sallah suzo su a tafi dukansu suka fice Ahmed kadai ya tsaya drip din jikinsa ya cire yaje ya dauro alwalla Ahmed ya kallesa" tsakaninka da Allah me yake damunka wlh babu wata yunwa murmushi Sardauna yayi "wlh abonkina banida matsala nima haka naga na fadi Dr yace yunwace ya fada yana hawa saman darduma ya tayar da sallah Dole Ahmed yaje ya dauro alwalla yayi sallah shima suna gamawa su Daddy suka shigo harda Dr Nabeel ya sake duba Sardauna saboda har yanzu baidawo normal ba dande ya matsa ya tafine Dole ya sallamesu suka tafi gida domun shirin zuwa dinner dan bayaso ya batamusu jin dadinsu barinma yada yaga mahabeer na dauki haka suka shige motocinsu suka nufi gida can gida kuwa anci ansha ancashe almajiraima yau sunsa anyi bikin yan gata zee baby anyi rawa har angaji yanzuma suna uwar daka ana shiryata zuwa dinner dan Sardauna yasa mahabeer yace ya kira amare su shirya ummi Raiyan ce da kanta ta carcada ma zee kwalliya ta kece raini wani ubansu material ne bleu colour ta saka Wanda ya fito da asalin kyanta ya amshi fatarta dinkine yayi mugun amsarta doguwar rigace wacce bayan tayi tsini ta saki harshe hannu dogone kai fadin yada dinkin ya tsaru da kwalliyar bata lokacine mekaratu dedeta da kanka ummi ta fito da yarta babu karya tasha sarkar zinare wuya da hannuwa ghaisha ce ta shigo wani irin dadi takeji yada taga zee ta dawo cicakar mace rumgumeta tayi tana dariya"momy sarauniyar mata dariya karfin hali tayi dan tunda taji an d'aura mata aure gabanta ya tsananta faduwa sai Addu'a takeyi su hafeeza ne suka shigo sun saka ankon material d'insu mai shegen kyau "ghaisha ki bamu Aron surukar taki mana ga angwaye can sun fito wlh yaya mahabeer ya hadu ba karya amma yaya Sardauna ya fishi haduwa gasucan sun tafi goruba road shida abokansa daukan Aunty Nisha zee gabanta ne yayi mugun faduwa kirjinta ta dafe ta saita nutsuwarta ghaisha tace"nima shine nazo kiranta hafeeza ai na rigaki ganin kwalliyar yarana, saida, sukazo NASA musu albarka duk fah sun tafi maza muje ni zan rakaki har mota ummi dariya tayi ta rike da jakar zee wacce jikinta yayi sanyi binsu kawai take amma hankalinta na gun Sardauna so take ta gansa ko taji sanyi can harabar gida motocine biyar suka rage ta ango da amarya sai abokansa Dr Sardauna ko shima da tawagarsa, sun tafi gidansu Nisha suna isa bakin mota ghaisha ta bude mata mota ta shiga mahabeer na zaune ghaisha ta duko ta bata Jakarta "ga Amana nan dan kirki dariya mahabeer yayi motar ta rufo musu su hafeeza na motar abokan ango get aka bude musu motocin suka bar gidan suka nufi *Makera hotel* zee tunda ta shigo batacema mahabeer kalaba shiko tunda yaganta ya gigice ya dimauce kanta ta had'e da gwiwa tanajin kunci batasan ko na menene ba mahabeer ya sanya hannuwansa ya janyota jikinsa" my zeena matata meke damunki murmushi na kakalo na kallesa na shagwab'e na boye kaina kirjinsa " my zeena yau zamu kwana guri daya kina farin ciki ya fada yana shafata kai na daga masa na rumgumesa gam matseni yayi yana sabke ajiyar zuciya ya dago kaina ya tallaboni kawai sai jin bakinsa nayi anawa yana tsotsa cikin zafi zafi idanu na zuba masa sam ban hanashiba saide mamaki nake sam babu wani tests d'in yawu lami salam babu sweet irin na Sardauna ni banajin wani yanayi bakina na zare ya kara rikoni ya had'e bakinmu barinsa nayi yaci GABA da tsotsa idona na rufe sai nakeji kamar madacine yawunsa shiyasa sam banyi kokarin tayasa ba har muka iso gun dinner tsayuwar motar da najine yasa na bude idanu har yanzu bakina yake tsotsa ya zura hannusa cikin rigata yana murzamu boobs dina wani zafima nakeji bakina na zare anashi " my heart munzu kayi hakuri har muje gidanmu ko? na fada cikin sakin fuska yaji dadin maganata saida ya kara mulmulamun nippel ya ciro hannusa daga rigata ya gyramun wuyan rigar motar aka bude mana muka fito Masha Allah tundaga harabar hotel din kake jiyo kida wasu yan mata biyone dama da hagun suke watsama mahabeer da zee flower masu kyau suna rike da hannun juna har cikin hall din kida ketashi hall d'in shake yake da jama'a komai atsare abin gwanin ban burgewa, su maijidda zainab Aunty maryama sai kai komo akeyi ana tarbar baki MC yace" dan Allah ku tafa musu mai sa'a ya kwashe balarabiya ai kuwa ihuu hall d'in ya dauka ana musu tafi nan take aka saki wakar larabci wasu manyan kujerune masu kyau da tsari hadeem ya kaisu suka zauna su Sardauna ake jira afara shagali zee idanu kawai take rabawa inda zataga Sardauna bangaran Sardauna ko lokacin da suka tafi gidansu Nisha ba'a gama shiryataba jira sukayi har aka gama Sardauna ne na hango cikin wani irin mahaukacin boyel mai masifar kyau da tsada bakine ya amshi fatarsa wlh idan ka gansa bazakace yanada laruraba dan ya boye damuwarsa waya yake da wani abokinsa Nura na Abuja yana bashi hakuri akan rashin zuwa bikinsa motar ce aka budewa Nisha ta shigo ta had'e cikin irin material din zee baby ita Riga da siket ne tayi kyau mutika tasha meke-up da sallama ta shigo sallama sukayi ya kashe Kiran ya amsa mata zama tayi cike da jin kunya ta gaishesa murmushi yayi" lfy lau Aisha barka ko kanta ta sunne cikin kunya "Nisha kunyata kike ko? kai tadaga Alamar eh murmushi yasaki ya dauki wayarsa yana dannawa har suka ISO makera hotel saida motar ta tsaya yasa tattausan hannusa ya dagota kallonsa tayi ya sakar mata murmushi "amarya mun isofa ya fada yana gyara mata zaman daurin dankwalinta motar aka bude musu " Aisha Oya muje ahankali ta ta fito shima ya fito ya kama hannuta su Ahmed na biye dasu wannan yan mata suka rika watsa musu flower da turare har cikin hall din Wanda yaci damgam da jama'a kida kawa ke tashi suna shiga MC yace" dan Allah ku tafa musu ga Wanda Muke jira sunzo aikuwa guri ya kafre da raf raf raf ana ihuu kawayan Nisha sai yauki ake ana bude hanci gun zamansu suka nufa wasu hadadun kujerune sai lokacin zee taga Sardauna jikinta gabaki daya ya fara kerrrma shi dama koda wasa bai yarda ya kalli barin suba har suka zauna inda aka tanadar musu dab da dab suke ganin ba b'arin zee yakeba Sardauna ya dagawa mahabeer hannu dariya ya masa "ango sannu da isowa murmushi ya sakar masa Nisha ta kalli Sardauna " Yayamu zan gaishe da my dear "ok Aisha kije mana cikin farin cikin ta Mike taje ta rumgume zee suka gaisa itama boye damuwarta tayi suka gaisa ta koma, gunta, ta zauna Kiran Sardauna akayi awaya, hayaniya tayi yawa Dole ya, Mike ya ya nufi kofar fita zee wayarta ta ciro tana dannawa dan samu nutsuwa kallon mahabeer tayi zatayi magana ta hango Sardauna yafice "my heart zan zagaya toilet " muje to" ni kunya nakeji bari nayi na dawo murmushi ya sakar mata" to kiyi maza, mik'ewa tayi ta sabko ta fara ratse mutane har ta fito harabar hotel din tana dubé dubé amma bata gansa ba baya ta zaga, gun wasu fararan kujeru ta zauna ta gama kanta da gwiwa ta fashe da kuka, kamar a mafarki naji muryasa yana waya yana, cewa" wlh karku damu ai komai sai da lokaci Nura ma yanzu ya kirani wani irin farin cikine ya ziyarci zuciyata da gudu na nufi gunsa yana kallon gabas cikin sassarfa na fada jikinsa na rumgumeshi ta baya na saki kuka mai ciwo" wayyo Yayana Sardauna kayi hakuri da abun da nama meyasa kadaina kirana kasan halin da na shiga Sardauna kayi hakuri kuma ina tayaka murna auranka Allah ya Baku zaman lfy Yayana Sardauna duk na damu da Rashinka bansan daliliba Yayana Sardauna zanyi missing din fadamun da yawunka mai dadi Yayana wlh dazu da my heart ya tsotsi bakina banji dadiba babu tests amma ba komai zan saba Yayana Allah yasa ka Dauwama cikin jin dadin rayuwa da kwanciyar hankali inama fatan Alkhairi nima kamun Addu'a na fada cikin shashekar kuka ilahirin jikin Sardauna karkarwa yake daket cikin fusgo numfashi ya furta " Auzubillahi minal shaidanir Rajiim..........✍🏻 💃🏻ummu Fareesa ce😘 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻33* ....da Sauri ya janyeta daga jikinsa ya matsa gefe yana murmushi ya tsinke kiran yace"haba my kanwata to meye na kukan yau ai ranar farin cikine gaskiya zamu bata idan kina kuka fah sautin kukan ta Kara ta nufi gunsa ta rumgumeshi dariya yayi. ya matsa gefe yana daga mata hannu"zee baby tsaya kiji mana kefa ba jahila bace hakan babu kyau ita ko aka bata damuba burinta kawai tajita jikinsa ganin idan bai dauki matakiba bazata daina binsaba tana kuka kuma rumgumarsa zatayi tsayawa yayi had'e face "dallah malama tsaya wlh kika kuskura kika iso nan zan tataka ki ki tsaya muyi sallama kuma ki hadiye kukan maza ke bakida aiki sai kuka haba zainab yanzu fah kin girma nauyi babba ya hau kanki kin fita Layin yara duk nasan yarinta na damunki yi shiru maza bar kukan tsit tayi ta hadiye kukan ta tsaya nesa dashi tana sabke ajiyar zuciya tana kallonsa "Yayana nayi shiru karkayi fushi kaji murmushi ya sakar mata yauwa Kanwas kusanta ya tsaya ya beka mata handkerchief ta kallesa kai ya daga mata yana murmushi baki ta turo cikin shagwaba tayi magana" Allah Yayana ka sauyamun ni nakiya kai zaka shanyemu da bakinka bazan goge da handkerchief ba" yi hakuri ki amsa ai babu kyau yanzu kin zama matar Yayana amshi maza ya fada babu wasa Dole na amasa na goge wani irin kamshi ke tashi jikin handkerchief din na damkeshi ahannuna gam Yayana na goge" gud kanwata Allah Yabaku zaman lfy ki kasance mai biyayya karki masa rashin kunya kimasa duk abinda yakeso kinji Allah yasama auranku albarka ya barku tare Allah ya baki rayuwa mai tsayi da anfani ubangiji ya jib'anci Alamuranki Allah ya dauwamar dake cikin farin cikin duniya da kiyama kanwata maza to jeki na miki Addu'a jinayi ina farin ciki banida damuwa "amin Yayana Nagode " yauwa to maza jeki Ana jiranki da gudu na tafi ina waiwayansa fuskarsa dauke da murmushi har na bacewa ganinsa tana karya kwana Sardauna ya duke yana dafe da saitin zuciyarsa yana tari tin karfinsa jini ke fita kadan kadan har tarin ya lafa ya Mike ya goge bakinsa da handkerchief ya saita nutsuwarsa ya nufo gun taron fuskarsa asake ya shiga hall din zee sai hira takema mahbeer yana dariya tana ganin Sardauna ya shigo gabanta ya fadi sai take ganin kamar bashida lfy zama yayi yana kallon Nisha yana sakin murmushi "Nishana najima ko? "Yayamu baka jimaba kai zee ta kauda zuciyarta na mata kuna guri ya Kara ciki kawayen amarya Nisha Ana fili sai cashewa sukeyi Mc yace" to muyi abinda ya kawomu Ahmed ne ya Mike ya bada tarihin Ango Sardauna wani abun atafa wani ayi dariya Nisha kanta saida tayi dariya gurin da Ahmed yace Sardauna na tsoron tsawa da cida hall kowa ya dara shi kansa dariya yayi intisar ta Mike da kwalliya ta kece raini ta hadu iya haduwa diyar kawu Saminu itace ta bada tarihin Nisha raf raf raf aka dauki zee ma saida ta dara wai bera da mage sune tafi tsoro arayuwarta da mutum mai tsama Hadeem kuwa tarihin Mahbeer ya bada nanma ansha dariya sai Hafeeza ta bada tarihin zeey baby wai jama'a har rike ciki sukeyi masha Allah abin gwanin burgewa Mc yace suzo su yanka cake cikin nustuwa kowa ya kama hannun matarsa suka sabko cake din ya hadu sunayen amarya da angone da pic d'insu abun gwanin burgewa jama'a sun kewayesu Nisha ta, fara yankowa Sardauna yayi mata tsayi sosai cak ya dagata, tasaka masa, abaki aikuwa ihu da tafi zee idanunta ta rufe ta boye bayan mahabeer Sardauna ya yanko yaba Nisha aka tafa musu aka saki kida Maijidda da maryama suka jasu filin rawa Mahabeer ya yanko yaba zee ta amsa gun da ya bata mata baki ya duko ya lashe ya rumgumeta gam sai ihu ake ahaka tana rumgume jikinsa ta yanko ta bashi wani katone ta tura masa, duka sai dariya akeyi su zainab da Salma suka jasu filin rawa jama'a kuwa, sai ciye ciye da tande tande akeyi acikin nutsuwa Sardauna ya rike k'ugun Nisha yana juyata su Ahmed sai barin kudi suke masa bandar ya bude bakin aljihu Nisha ko kunya ta cikata Dole ta manne jikin Sardauna ta boye kanta kirjinsa Nadiya kawar Nisha salon yayi mugun burgeta sai liki take musu tana jinjinawa, Nisha samun gwarzon Namiji irin Sardauna na mahabeer rike yake da zeey baby sai juyi suke zee sam bata haiyacinta bakin cikin yada Sardauna ya shigar da Nisha jikinsa yana juyi da itane ya daga mata hankali sai hawaye take gogewa da handkerchief kamshinsa na shigarta haka dangi su baibayesu ana watsa musu kudi su tuwusai da minata sai rawa suke dan dinner din Nigeria ya burgesu sai suka gaji dan kansu kowa ya koma mazauninsa aka ci GABA da gudanar da taro jama'a sai kara bankadowa suke su hafeeza girjin biki yau duk inda Ta wulga idanun Ahmed kanta bai taba zaton yarinyar haka Takeda tsariba yakub ko abokin Sardauna Wanda yazo daga, kano idanunsa kan intisar bandar ma yarinyar Ta tafi da imaninsa sosai saide yasan ba halin hakan masha Allah dinner yayi kyau sosai sai karfe bakwai aka tashi Sardauna ya saki ransa ya barwa Allah ikonsa yasan bawa baya wuce kaddarasa zee daurewa tayi ta saki ranta amma Rumgumar da Sardauna yama Nisha da yada yake juyata filin taron,abin na ranata ta basar tunda batada hujja Sardauna na rike da hannu Nisha har gindin mota su Ahmed na biye dashi sai shishigema hafeeza yake motar aka bude musu suka shiga aka rufe musu Ahmed motarsu yaja hafeeza bandar na masa tsiya yakub ko yana tare da intisar saide bai samu yanda yakeso ba dan ita mutum dayane azuciyarta batajin zata daina sonsa har tabar duniya yanzuma dariya kawai take saboda Nisha ta wuce taki zuwa auranta direba yaja motar su Sardauna suka bar hotel d'in Nisha duk jikinta yayi sanyi tsoron Sardauna yashigeta yada Nadiya ta rika cemata wannan mijin bata taga yau bazai saurara mataba gashi gabjeje zaiyi kuzari gun sarrafa mace kallonta Sardauna yayi" Nishana meyasa kika fiye sanyi aguna amma ai ba haka kikeba ya fada yana leken fuskarta murmushi tayi ta dago"Yayamun ba komai kawai gajiyar rawar da kayi danine murmushi yasaki ya dora kanta cinyarsa " Ok to shikenan zan miki tausa dariya tayi ta sunne kanta acinyarsa gabanta na bugawa shiru yayi bai sake magana ya dauki wayarsa yana latsawa dan har yagaji da amsa kira, tsayuwar mota yaji kawai a kofar gidansu Nisha dagota yayi ya rufa mata dan kwalinta "Oya shiga gida a shiryamun ke sai kinzo idanu ta rika zarowa dariya ta bashi ya kanne ya bude mata motar ta fita tana daga masa hannu kai ya girgiza shima ya daga mata direba yaja motar suka tafi bangaran zee da mahabeer suna cikin mota direba na tukasu tayi lamo jikin mahabeer sai hawaye take ya rasa mai zai mata dagota yayi" zee menene sam yau naga kamar bakya cikin farin ciki ko bakida lfy ne Ahkuya d'inkine fah ya zama mijinki amma kike kuka cikin shashekar kuka tace"my heart farin cikine nakeyi kuma sai nakejin kamar na rasa wani Abu mai mahimmancin arayuwata amma wlh bansan meye ba ta fada tana kuka mai cin rai tausayi ta bashi dan ya lura kwana biyu bata cikin nutsuwarta hawayen fuskarta yake tsotsewa yana buga bayanta cikin sigar lallashi amma bata kyaleba Dole ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana tsotsa idanu ta rumtse sam bataso dolene yasa take barinsa shiru tayi ta lafe jikinsa yana tsotsar bakinta kamar zai cinyen mata baki yana cikin tsotsar yaji wani Abu kamar kibiya aharshensa sakin bakinta yayi da sauri yana kallonta hajijiya tana daukarsa idanu ta bude tana kallonsa "Ya mahabeer menene ta rikeshi" kinfi kowa sani idan bakyaso na tsotsi bakinki sai ki fada amma akan me zaki cijeni ya fada yana zaro handkerchief ya zubo wani irin jini bakikirin idanu zee ta zaro"wlh ban cijeka saboda me zan cijeka ta fada tana kuka bakinsa ya goge bai cemata komaiba har tagaji da kukanta tayi shiru ta rumgumesa har suka ISO gida direba na tsayawa ya janyeta jikinsa ya bude mota "jeki kallonsa tayi taga duk ya canza "my heart kayi hakuri kaji murmushi ya sakar mata itama murmushi tayi ta sabko ya bata Jakarta ta nufi gida shima fitowa yayi ya nufi part d'insu aparlo ya isko su Sardauna ya tatara duk wani Abu mai mahimmanci Najib na jida zaikai can gidansa su Ahmed sukace" yayamu sai yanzu aka ISO dariya yayi '' wlh kuwa Sardauna yace"bro kako maida kayanka ya fada yana murmushi kansa mahbeer ya shafa" wlh Dr namu har kasa naji kunya ai tun shekaran jiya nakai Hadeema yakai masa dukan wasa dariya Sardauna yayi "bro banga laifinka ba wlh Nina rashin lokacine kullum ina hospital kanaga kwananan har tsakiyar dare sai an kirani yanzu sai azo ama amare shiri dariya mahbeer yayi ya nufi bedroom d'insa bangaran zee baby tana shiga yan uwa aka mata caa Daddah tace "ja'ira amaraya ta rumgumeta "dariya zee tayi ghaisha tace da tuwasai da Minata suje suyi mata wankan maganinan Daddah tace"ita zata mata dariya sukayi Dole suka bar Daddah ta nufi bedroom da ita ta cire kayanta suka shiga bathroom ta wanke tas da ruwan magani yaji uban turare sai sheki da kyalli take da uban kamshi suka fito ummi ce ta goge yarta ya shafeta da maiyuka masu taushi ta tsatsara mata kwalliya ta kece raini wata arninyar doguwar rigace mai masifar kyau pink colour saide batada hannuwa ta saka mata ta nadeta da lufaya tanaso tayi mata al'adar larabawa amma bataso ace ta zage dayawa kan yarta fesheta tayi da turaruka masu kamshi ta zaunar da ita bakin gado hafeeza da zainab sai yabon kyaunta sukeyi bangaran Nisha tana shiga gida itama dangi sukabcaa akanta intisar da Nadiya na biye da ita itama wanketa akayi cikin ruwan turare sai kamahi da sheki take intisar ce ta cacada mata kwalliya itama lifayace aka nada Mata tayi masifar yin kyau zaune take bakin gado Nadiya sai kodata take intisar ta goge hawaye ta rumgume Nisha"yar uwata na tayaki murna kin samu cikar burinki ni nice nayi rashi Nisha ta kalleta" Ni intisar bansan inda kika dosaba wai waye kikeso hakane Dan Allah ki kasance mace mai kamun kai mutikar bashine ya ya furta miki soba to kiyi hakuri please yar uwata ta fada tana goge hawayen fuskarta" to shikenan nagode yar uwata zan daure ta fada tana dariya Nadiya tayi murmushi Dan ita tagano komai tun agon dinner hajiya fati ce ta shigo kanwar bashir" to amarya sai ki fito har Tara na dare tayi ga angwaye can sunzo daukar amaryarsu hannun Nisha ta kamo suka fito gaban umma hauwa'u ta Duke tana rusar kuka nasiya suka mata mai ratsa zuciya bashir ma ya shigo ya mata fada haka Nisha tana kuka aka fita da ita daga gidansu motocine har guda biyar na kece raini sukazo daukar Nisha tana kuka haka aka tafi da ita gidanta Wanda yake unguwar Brahim estate suna isowa mai gadi ya wangame masu katon get d'in motocin suka shige kowa cewa yake masha Allah Nadiya tana jinjinawa wannan miji na Nisha samun kamarsa zaiyi wuya hajiya fati ta fito da Nisha tana rike da hannuta har kofar parlo face"Aisha yi bismillah ki shigo da kafar dama bismillah tayi ta shiga da kafar dama ita kanta Nisha tayi mutikar mamakin tsaruwar gidanta batasan abun yakai hakaba wani irin farin cikine ya ziyarci zuciyarta haka aka nufi bedroom dinta nan k'asa bakin gado ta zaunar da ita ta kara mata nasiya su intisar da Nadiya suka zauna hajiya fati da rakiya suka tafiyarsu Nadiya sai kodata takeyi suna dariya ita dai murmushi takeyi suna hira sama sama, har angwaye sukazo Sardauna ne ya shigo yace suzo fitowa sukayi akayi sayan baki cikin raha yakub sai shigewa intisar yakeyi itako tana shan kamshi Sardauna na Lure dasu sai murmushi yake su Ahmed bayan sayan baki ya musu nasiya zaman aure shida, bandar haka sukaci GABA da hira har shadaya nadare suka tafi Sardauna ya bisu Nisha sai ita daya tana raraba, ido har Sardauna ya dawo Nisha na zaune ledar kajin ya bude ya zauna " zo maza naciyar dake cikin kunya ta matsa shine ya rika bata tanaci kadan taci bai takurata ba yaci iya cinsa yasha lemo yaje yasha magugunansa na ciwon zuciya harda na zazzabin da yakeji na shirin rufeshi yace "to tashi muje mukwanta nagaji bacci nakeji mik'ewa tayi suka, shiga bedroom d'insa yajata Dole ta bishi wanka yayo ya shirya cikin kayan bacci Riga da wando dogaye lufayar ya cire mata ya barta da doguwar rigar " Oya bacci ya fada yana kwantar da ita saman makeken Royal bed dinsa Wanda yaji lafiyayar shmfida shima ya hauro saman bed ya kashe wutar dakin jikinta sai rawa yake yada taga girman Sardauna cikin kayan bacci rumgumota yayi yasata cikin jikinsa ya jamusu blanket ahankali ya kira sunanta" Aisha na miki tausa ko zakiyi bacci ahaka kuma idan akawai abinda kikeso karkiji shaka fadi zan miki cikin nutsuwa kinji cikin rawar baki tace "wlh...ba...na..son...kome..muyi bacci siririyar dariya yayi ya kara rumgumeta gam" gud Nisha nagode Addu'ar bacci ya karantu ya tofesu Nisha luf tayi jikin Sardauna tana shakar daddadan kamshinsa har barci ya dauketa shima baccin ya kwashesa bangaran zee baby da akazo daukarta daket aka banbareta jikin ummi zainab kuka ummi Raiyan kuka ghaisha ma kuka takeyi sun rumgumeta gam basuda niyar sakinta sai Daddah ta musu fada ta banbare zee daga jikinsu Aunty maryam da tuwusai suka fice da ita tana Kiran umminta da ghaisha tana kuka haka suka fice da ita suka nufi mota Daddy kansa yarinya tausayi take bashi ya rasa dalili mahaifinta ya tuno ya rika zubar da hawaye har gindin motar yaje ya lallasheta ya mata nasiya ta dan tsagaita kukan aka shigar da ita mota sai gidanta Wanda yake unguwar Brahim estate Wanda yake jere da gidan Sardauna lallashinta suke har sukazo gidan motar isa kofar get aka bude musu get suka shige masha Allah gidan zee ya hadu ba karya motar na tsayawa tuwusai ta fito da ita tana rike da hannuta har kofar parlo ita da maryam"ki shiga da kafar dama kiyi bismillah tayi yanda sukace suka shigo cikin hadadan parlonta mai kyau da tsari bedroom dinta suka nufa bakin tamfatsetsan gadonta ta zaunar da ita fada suka mata sosai da Nasiya suka mata sallama suka tafi hafeeza da Haulat kade aka bari zee kwanciya tayi suna tsokanarta shiru tamusu barci ya dauketa mahabeer ya shigo har ankai su hafeeza gida tashinta yayi " zee babyna bacci tashi kici wani Abu dare fa yayi shabiyu idanu na zaro cike da mamaki nace"Ya mahabeer shabiyu meyasa su hafeeza suka tafi basu tasheniba murmushi yayi ya sunkuya ya ciremun lufayar ya barini da doguwar rigar " wow my zee babyna ya daukeni cak ya nufi parlo dani ya rumgumeni yana bani naman kaza abaki inaci shima yanaci har na koshi ya bani drinks nasha" wayyo my heart zanyi amai dariya yayi " Sorry my zeena hannuna yaja muka nufi kitchen ya wanke hannusa yazo ya kwashe kayan yakai kitchen ya dawo muka nufi bedroom "babyna zaki sake wanka "ni bazan sakeba haka zan kwanta murmushi yayi yaje yayi wanka ya fito" jeki kiyi alwalla kizo mik'ewa nayi naje nayi na dawo ya shimfida darduma ya saka jallabiya lifaya na d'aura ya jamu sallah raka'a biyu suna gamawa ya kama kanta yamata Addu'a ya mata tambayoyi akan Addini yaji amsa fiye da tunaninsa kayan bacci yasa itama ya saka mata suka kwanta ya rumgumoni jikinsa inaji yana murzata da matsata sai hawaye nake sam banajin dadi fashe masa nayi da kuka" My heart please kamun yada zanji dadi wlh ni banajin wani dadi ka murzamun ahankali zafi nonona kemun salo ya sauya yana shafa ahankali yana tsotsar danya duk ya gigice sai nishi yakemun kuka nasake samasa amma bai sauraramun ba Dole na hakura na sakar masa jiki yana murzata abin mamaki ko da wasa bai tsotsi bakina ba shafatace yake da murza Brest DINA duk ya susuce sai sambatu yake pant ya ciremun shima yacire NASA yana Addu'ar saduwa da iyali jikina ya dauki rawa na fara turesa ina dukanka zai tura hannusa gabana wani irin kara mukaji na bugashi da bango kansa ya bugu ya fado daga saman gadon arikici na fashe da kuka nayi kansa ina kiransa mik'ewa yayi goshinsa na fitar da jini ya watsamun wani mugun kallo......... ✍🏻 Mmn Fareesa ce😘 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻35* page biyune na hada muku *34&35* ...."duk yada yake hararata Sam ban damuba na nufesa ina kuka "Ya mahbeer ya ka fado kai daya cikin fadan da bansan sa dashi yace" dallah karki rainamun wayo ki hankadani na fadi amma kike tambaya na fado rainane ya baci Dan na tsani kwab'a shiyasa na tsaya ban karasaba wajansa na nufi bathroom nayi fitsari na wanko fuskata na fito baya dakin baki na tab'e na haye saman bed nayi kwanciyata naja blanket Dan bacci nakeji Sardauna ne ya fadomun arai daide wannan lokacin yake kirana nayi ta zuba masa shagwaba kukane ya kufcemun ina cikin kukan mahbeer ya dawo dakin bed din ya hayo inaji ya kashe wutar dakin yanamun magana nayi banza dashi rumgumoni yayi na fara dukansa"dallah malam bayan kacimun fuska zakazo kana lallashina matseni yayi gam "yi hakuri my zeena wlh kece fah kika batamun rai banza nayi dashi yagaji da lallashina har nayi shiru ya lulubemu da blanket amma fur naki ko da wasa ya matsani Dole ya hakura ahaka ina manne ajikinsa har bacci ya daukeni mahbeer Addu'ar bacci ya tofesu ya matseta gam jikinsa turesa tayi bayada baiba ya rumgumeta abun ya faskara gashi kuma bacci take Dole ya zubawa Sarautar Allah idanu suna nesa da juna haka bacci ya daukesa Asubah ta gari, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Washe gari wani ikon Allah mahbeer na farkawa da Asubah ya farka da muguwar sha'awar zee Dan ya dauki niyar sai ya kusanceta zaiyi sallah yana fara romance dinta ta farka tana ihu dukansa take dayago amma bai sauraramata ba yana cire wandonsa mazakuntarsa ta daina aiki tayi lagwa yawa lagwamin fitila yaji bayajin sha'awarta ko daya Sam ma zee ta fice ransa babu wacce yake gani sai khalisat yana tunata mazakuntarsa take mikewa zuwat sakinta yayi ya Mike ya shiga bathroom yayi wanka ya tafi masallaci zee mik'ewa tayi ta shiga bathroom ta dauro alwalla Dan bataji komaiba duk matsar da ya mata tafito tayi sallah tana gamawa taje ta murzawa kofar key tazo ta kwanta wayarta ta dauka takira Sardauna lokacin ya dawo daga masallaci kenan ya kwanta yana rumgume da Nisha yaga wayarsa na ringing yaga zee ce gabansa yayi mugun faduwa ahankali ya furta "aikin gama ya gama ko me zan mata tsaki yaja yaki dagawa saida takira sau uku ya daga ya Kara akunnesa" Zainab wai lfy kike kirana da sasafe fashewa tayi da kuka"yayana kaga wlh tun jiya yaya mahbeer yake azabtar dani gashi bayamu wani tatalina sai azaba yake ganamun kuma baya sakarmun fuska wayyo kazo kakaini gidanka ina cikin damuwa da Sauri ya Mike zaune ya dafe saitin zuciyarsa yana tari ya saita nutsuwarsa"kiyi hakuri zan masa magana kinji ita rayuwa ba koda yaushe ake jin dadiba kibar kukan komai zai wuce kanwata shiru tayi tana sauraransa har ya gama mata nasiya tana sabke ajiyar zuciya"to Yayana nagode sai anjima kayi hakuri na tasheku kitt Ta kashe kiran Sardauna tari yakeyi sosai Nisha da barci ya dauketa taji tarin Sardauna da Sauri ta tashi ta rikeshi"Yaya sannu rumgumeta yayi yana tarin bayansa take bugawa har ya lafa ta janye jikinta ta sabko ta nufi fridge ta bude ta dauko masa robar ruwa da Sauri ta hauro gadon ta bude ta kafa masa robar ruwan sosai yasha ya cire bakinsa yana maida numfashi " thanks Nisha gora ruwan ta ajiye "Yaya kwanta ka huta murmushi yayi ya bata hannu" Oya zo mukwanta bata musaba ta matso ya janyota jikinsa suka kwanta ya rumgumeta ya jamusu lallausan bargo sosai ta shige jikinsa tana masa sannu murmushi yayi" Aisha muyi bacci mu more banajin komai fah fuskarsa ta shafo tayi shiru kara matseta yayi jikinsa cikin ikon Allah bacci ya daukesu kusan tare suna manne da juna, bangaran zee ko tunda taji muryar Sardauna ta samu nutsuwa tayi kwanciyarta ta handkerchief d'in da Sardauna ya bata a gun dinner tana shakar kamshinsa bacci ya dauketa koda Mahabeer ya dawo daga masallaci bai nemi zee baby ba bedroom d'insa ya nufa yayi kwanciyarsa yana juyi sai tunanin khalisat yake ita yake gani idanunsa haka yayi ta juyi har bacci ya daukesa Karfe goma sha daya zee ta farka daga bacci ta Mike ta shiga bathroom tayi. wanka ta fito ta cacada kwalliya tasaka Riga da siket na less baki mai ratsin fari ta murza daurin dankwali tafesa turare ta bude kofar ta fito parlo "wow wannan hadaddan parlon nawane da gudu ta isa tana dariya ta fada saman kujera mik'ewa tayi taje ta kunna Tv cikinta ya murda yunwa aikuwa ta nufi d'akin mahabeer ta murda ta shiga yana cikin shiri kusansa ta tsaya" my heart yunwa nakeji baki ya tab'e " ke baki iya gaisuwa bane? " baki ta turo" to ina kwana " banaso ai roka nayi kije kan dining an kawo abunci kallonsa nayi sama da k'asa cike da mamaki yada yake shan kamshi bai wani damu daniba ban sake magana ba na fice adakin na nufi kan dining na hada tea inasha yazo ya zauna ya hadawa kansa tea ko kallo bai isheniba naci farfesun kayan ciki na dawo parlo nayi zaune Kenan naji knocking naje na bude su hafeeza ne da haulat na rumgumesu ina dariya muka dawo parlo hafeeza tace" wow sister wlh kinyi kyau fah mahabeer ya ISO suka gaishesa ya amsa ya fice warsa hafeeza tace" ki rakashi mana zee tace" kuji yarinya da sa ido anki baza arakaba dariya sukayi zee ta saki jikinta suna hirasu ta duniya ko aka bata damuba dan tunda taji muryar Sardauna take cikin farin ciki da annashuwa gidan Sardauna suna cikin bacci misalin karfe goma Kiran waya ya tasheshi idanusa ya bude ahankali ya sabkesu kan Nisha na manne dashi tana bacci hannu ya zaro ya janyo wayar yaga ghaisha ce picking yay ya kara akunnesa" hello momyna good morning dariya tayi daga can" morning Autana murmushi ya saki yana shafa kan Nisha" momyna nayi kewarki sosai"oh Sardauna tashi ka bude kofar parlo ga kayan breakfast nan so uku ana zuwa angaji da bugawa baku budeba asama kuke ko? " momyna muna k'asa bari yanzu na fito dariya tayi ta tsinke Kiran murmushi yasaki ya ajiye wayar ya dago da Nisha " oh Nisha amotsa mana idanu ta bude ta kallesa da sauri ta rufe idanunta ta boye kanta kirjinsa murmushi ya saki ya janyeta daga jikinsa, ya sabko " to bara nazo nayi miki wanka da kaina sai naga iya kunya ai da, sauri ta Mike ta sabko ta shige bathroom da gudu ta rufe kai ya girgiza ya fice daga dakin yana fitowa ya nufi hanyar parlo ya murza key ya bude Najib ne da kulolin abunci cikin wani katon gwando hanya ya bashi" shigo shigowa yayi direct kan hadaddan dining table d'insu ya nufa ya jera Sardauna na kallonsa yana gamawa yace" bro ina kwana hararasa yayi " banaso dariya Najib yayi " to nide na tafi binsa yayi suka tafi ya rufo kofar yana shiga bedroom yaga wayam Nisha ta tsere dakinta, kai ya girgiza ya shiga bathroom ya watso ruwa ya fito daure da towel ya. goge jikinsa ya murza mai ya gyara gashin kansa Nisha ce ta shigo da sallama ta hade cikin shadda gizna ruwan toka dinkin doguwar Riga tayi kyau ganin Sardauna haka ya tsoratata da Sauri tayi baya dariya ta bashi ya kirata"Nisha zo mana ina zaki matsoraciya kece dai zaki daukeni ki gama kwana kwanarki bata sauraresa ba ta gudu parlo ta zauna saman lumtsuma lumtsuman kujerun parlon sai raraba idanu take dan mugun tsoron girman Sardauna take taya za'ace wannan garjejen katon ya hau samanta Sardauna dariya Nisha take bashi to ita nufita haka zasuyi ta zama kafada ya makale ya shirya cikin wani danyan boyel blue colour yayi masifar yin kyau mutika fitowa yayi yana baza kamshi tana zaune aparlo gunta ya nufo kanta ak'as tace" Yayamu ina kwana ya jikin da fatan ka warke "Alhmdllh tashi muyi breakfast mik'ewa tayi suka nufi kan dining Neesha ce ta hada masu komai Sardauna tea ya sha yaci farfesun kadan Nisha ma bata wani abun kirkiba mik'ewa yayi yaje yasha magunguna ya fito lokacin Neesha na zaune "to zan leko gida nazo "to ka gaishemun dasu ghaisha da ummi "zasuji ko zakije kai ta girgiza dan tasan fada yayi murmushi yayi ya fice ta Mike ta kunna TV tana zaune sai ga su intisar haba tayi farin ciki sosai nan suka zube suna hira intisar tace" ya na ganki kamar ba'ayi komaiba" ke wlh bazan iyaba Nadiya tace"aikuwa da sauranki Tab intisar tace" wlh yau ki saki jiki kibasa hakkinsa yayamu abinso ga kowa kije kina manne manne aradu ya karo aure idanu Nisha ta zaro tuni kwalla ta cika mata ido " wannan ai ba magana bace yaushe zakice haka ai bashida ra'ayin mace biyu kuma ni inajin sonsa bazan iya zama da wataba yaya Faisal nawane dariya sukayi " to kibasa abunsa danme jiya da yacemiki idan kina bukata ki fada kikace bakiso ai dan ya gwada kine" to naji yau bazan bashi abunsa ba tunda ina hutun sallah yau da asubah na fara amma da na gama zan bashi abunsa bushewa sukayi da dariya suna bata shawarwari ta kulla da mijinta ai yanzu ba'a wasa da rike miji duk su basu aureba amma suna karanta litatafai yanda, zasu kula da mazajansu jikinta yayi sanyi ta kuma dauki nasiyarsu tace zata kula da yayanta insha Allah haka sukaci gaba da hirasu cikin farin ciki intisar tanaso tacema Neesha mahabeer takeso kuma bata cire ran samun saba amma tana shakka yada Neesha keson Zainab duk itama yar uwartace amma kishin son mahabeer ya rufe mata idanu bata kallon zee yar uwa burinta ta samu mahabeer dan tasan larabawa ba wani iya tatalin mijiba sukayi kuma lami garesu basu fiye dadiba niko nace Hamm intisar bakisan wacece zee baby ba ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bangaran mahabeer lokacin da ya fito daga gidansa direct gidansu Aunty amarya ya nufa dan jiyake idan baiga khalisat ba zuciyarsa zata buga lokacin da yaje mutane yagani akofar gidan azaune basufi su biyarba parking yayi ya fito ya nufi gunsu ya gaishesu yana tambaya ko lfy wani mai suna dauda yace"Alhaji abun babu dadin fadi mariya ce tayi mutuwar wulakanci tana ihu tana haushin kare ga wasu tsutsotsi na fita ajikinta har ranta ya fita kowa kin zuwa suturata yayi wai bata shuka alheriba aduniya muma dan natane bakin mu biyar Dinan mune muka kaita makwancinta mahabeer abun ya girgizashi mutika yace" Allahu Akbar Allah ya jikinta da rahma yanzu ina khalisat" wlh bamu saniba yau kwana biyu da gudu tace ita bazata iya da wari ba ta gudu gun dangin mahaifinta kansa mahabeer ya dafe" Ya Allah yanzu ina zan sameta suna cikin magana sukaga khalisat ta sabko cikin adedeta sawu tana kuka tarame tayi baki abin tausayi gunta mahabeer ya nufa da kallo ta bishi" khalisat Ashe Aunty ta rasu Allah ya jikinta dan Allah zaki yarda ki aureni da sauri ta kallesa"ni kuma? " eh ke idan kin amince ki ban amsa zan dawo idan zafin mutuwa ya sakeki dan ya barta ta shiga ciki tace" eh idan nasameka zan aura bani hanya na wuce cikin farin ciki ya matsa mata ta wuce ya nufi motarsa ya shiga yaja yana farin ciki tunda ya ganta hajiyarsa ke motsawa jiyake kamar ya fadamata atiti su dauda da kallo suka bishi har ya bacewa ganinsu khalisat na shiga ta zube gaban inna tana kuka "ai kinga irin rashin tarbiyar da kikaba yarki niko ta bani tata amma insha Allah ni bazan kasance hakaba yanzuma nasamu me sona idan iyayansa sun amunce zan auresa nayi rayuwa mai kyau da kallo suka bita da kallon mamaki inna kanta cike take da nadamar ruyawa da tayi abaya mahabeer daganan gidansu ya nufa a parlo ya isko su ghaisha da baki kusanta ya zauna yana gaishe da su minata da tuwusai ghaisha ta kallesa tana murmushi ta shafi kansa" mahabeer ina momyna ka baro mun ita murmushi yayi" tana gida ummi Raiyan taji dadin ganin mahabeer sai taga kamar zainab tagani shiko mahabeer abin aransa yanaso ya fadama ghaisha shifa yanzu khalisat yakeso zai aureta ya hadata da zee amma yayi shiru har su daidaita da khalisat shi yama Mance da mutuwar aunty amarya suna cikin hira Dr Sardauna ya shigo da sallama gun ummi Raiyan ya nufa ya zauna ya gaisheta kansa ta shafa tana murmushi "Faisal ina Aisha da fatan kun tashi lfy" Alhmdllh ummi dariya yan parlon suka musu ya Mike ya nufo gun ghaisha ya gaishe da bakin suna masa tsiya barin damarta ya zauna ya kwanto jikinta" mamana ina kwana dukansa tayi"ja'irin yaro yau kaban wahala kabar yar mutane da yunwa har goma dariya mahabeer yayi Sardauna ya dago da kansa" bro ina kwana" lfy ya kwanta murmushi ya saki baice komai ba ghaisha ta shafi kansa "Allah ya muku albarka ya shige muku gaba a alamuranku dariya sukayi suka amsa Amin suna rumgume da uwarsu kamar wasu jarirai ummi Raiyan saida taji hawaye yazo mata dama kewar zeey ta isheta haka sukaci GABA da hira ghaisha na musu nasiyar zama da mace sai hakuri tumba mahabeer saboda tasan yarinta na damun zee baby sai an hada da hkr bangaransu zee baby haka suka wuni dasu hafeeza sunata shirmansu da rana ma ghaisha ta aika musu abunci batada wata damuwa saida akayi sallah magarib suka tafi zee taji babu dadi amma haka ta hakura taje tayi wanka tayi sallah bata fitoba saida akayi isha'i ta shirya cikin kananun kaya ta fito a parlo ta isko mahabeer ko kallo bai ishetaba ta koma can nesa dashi ta zauna murmushi ya Mike ya nufi gunta bai mata maganaba ya kamota" muje kici abunci dukansa tayi" sakeni banaci ko dolene janta yayi da karfi ta kurma ihu tana dukansa da yaki sakinta aikuwa ta lailayo wata uwar kunama jibgegiyarta ta saka masa akirjinsa abinka da karamar Riga tako manne ta harba masa cizo ba shiru ya sake yana ihu dariya zee take harda rike ciki "Allah ko gobe idan ka wulakantani haka zanma kwasheta yayi da mari saida ta fadi k'asa da kallo ta bishi tana dafe da fuskarta" nine kikewa cin fuska haka wlh sai na kara aure kwanan ki shirya mik'ewa tayi cikin masifa ta nufi gunsa tana dukansa da yago tana kuka" wlh bazan yardaba sai ka sakeni bazan zauna da kishiyaba yau gida zani mugu kawai janyeta yayi da gudu ya fice ya rufo kofar daga waje ta kari haukanta ta gaji dakinta ta tafi tashige ta rufo kofar tana kuka wayarta ta dauka ta kira Sardauna tana kuka amma akashe bata samesa ba haka taci kukanta tana Kiran Sardauna" Yayana Sardauna kazo ka fitar dani mahabeer baya sona kishiya zaimun haka tayi ta kukanta har bacci ya dauketa mahabeer ko yana fita gidan Sardauna ya shiga ya jashi suka tafi hospital yama masa, allura Sardauna kokarin kauda tunanin zee yayi cikin ransa dan yasan akwai abunda mahabeer yamata ta masa, kunama shiyasa ya cire layin da take samunsa saboda ba zai jure yawan kukantaba bayan sun dawo kowa ya shiga gidansa mahabeer bayan ya gama shirin kwanciya yaje dakin zee cikin sa'a ya murda kofar ta bude Ashe key d'in da ta murza bai shigaba kofar ya murzawa key ya ISO bakin gadon bacci take tausayi ta bashi gadon ya hauro ya rumgumeta ya jamusu blanket shi kome bayaji game da ita hajiyarsa bata aiki sam itako baccinta yayi nisa batasan ya rumgumeta ba yajima baiyi bacci ba yana tunanin khalisat Sardauna bayan zauwarsa sun jima aparlo kafin suje su kwanta yauma rumgume da juna suka kwana yaso ace tana sallah da ya kwanta da ita dan abukace yake mutika yau maganin sam bai masa aikiba haka yana juye juye har bacci ya kwashesa asuba ta gari ********************************* bayan kwana bayar yau kwana su zee biyar da tarewa ita da mahabeer basu shiri babu yada baiyiba ya shawo kanta ta tubure masa tunda ya mareta yace zai kara aure ta fita sabgarsa abinda taga dama take agidan kuma bata yarda su kwana tare Dole yasamata idanu dan shakarta yake shekaran jiya iskarta ta tashi yaci bakar wuya kafin su kwanta saida Yakira Sardauna awaya yamasa magiyar duniya yazo amma fur yaki zuwa yace ya kara mata wayar akunnenta zai mata karatu aikuwa yana fara karatun suka haukace mahabeer saida suka masa, jina jina duk sun bubugeshi saida Sardauna yayi dagaske kamar zai fito ta wayar yana karatu da karfi dif suka kwanta ta zube jikin mahabeer sai bacci ya dauketa ya kaita dakinsa ya kwantar da ita ya rumgumeta to tun daga ranar bai sake takurata ba isakanci take masa iri iri kai ya kauda dan yasan fitinar dan yace zaiyi aurene dan kullum yana hanyar gidansu khalisat dashi ake amsar gaisuwa Daddy ya taba iskesa da yaje gaisuwa bisa Dole darajar yar da suka haifa tsuru tsuru mahabeer yayi shiko Daddy baisa, komai aransaba yasan shima darajar nanah yaje khalisat afarin ciki take ta matsu ayi sadakar bakwai mahabeer ya turo magabata inna ma taji dadi tace insha Allah sun tuba, bangaran Sardauna yayi tawakali ya watsar da lamarin zee ya rumgumi zabin Allah wato Nisha kwana biyu ya fara samun sauki babu tarin jini ya dake yasama zuciyarsa jarumta saide abukace yake sosai zee ko kullum sai tayi kuka rashin samu wayar Sardauna gashi mahabeer rufeta yake daga waje babu damar da zata fita wayarta babu lambubin kowa ciki batasan wa ya gogeba ta Sardauna ma dan akanta take gashi babu ta inda zata shiga gun Nisha bare suyi hira Nisha ma ta damu da rashin zee gashi Sardauna bashida niyar cemata taje itako tanajin yauninsa ta kasa tambayarsa kullum Nadiya da intisar sai sunzo gidan Nisha suna kara dorata ahanya yada zata samu Sardauna suna mamakin har yanzu da ko romance basu tab'a yiba duk sun dora laifin kan Neesha ta kuma gamsu tace zata gyara insha Allah, Da misalalin karfe tara na dare Dr Sardauna ne akofar gidansa yana honr mai gadi ya bude masa get ya shigo cikin gidan a wata a wuleliyar mota rumfar ajiye motoci ya shige yayi parking ya fito ya rufe motar da leda ahannusa anutse yake takunsa mai cike da isa da takama yayi ya hade cikin kananun kaya kofar parlon ya tsaya naga ya saka key ya bude ya shigo ya maida ya rufe da sallama ya shigo Nisha na zaune da katon hijabi fitowarta kenan ta gama sallah isha dan dazu tayi wanka tarbasa tayi ta amshi ledar suka nufi kujerun parlon suka zauna ruwa ta tsiyaya masa ta bashi ya amsa ya kurba "Nisha dauko plate muci dadi murmushi tayi ta Mike ta nufi kitchen ta dauko plate zata zauna ya rukota ya cire mata hijab Riga da siket ne na atamfa "kin fara sallah ne? kai ta d'aga masa cikin jin kunya kusansa ya zaunar da ita ledar ta dauko ta sauye kajine dirka dirka har guda biyu "muci ko na baki abaki kai ta sada ya yaga ya fara ci cikin nutsuwa daurewa tayi tana ci ayangace shide cin abunsa yayi ya more yasha lemo ya Mike ya nufi bedroom d'insa da kallo ta bishi yada yake takunsa kade abun burgewane bata wani ci dayawaba ta kwashe takai kitchen sauran da basu ciba yasa a firji ta wanko hannuta ta nufi dakinta tayi shirin bacci dan yau baccine a idanunta kayan bacci ta saka Riga da wando tayi kwanciyrta tana mamakin yau Dr shi kadai zai kwana sai juyi take saboda ta saba da kwana ajikinsa duk batajin dadi begensa ya taso mata sai lumshe idanu take tayi nisa cikin tunani taji muryasa" Nisha tashi muyi sallah gabanta ya fadi ta Mike cikin sanyin jiki ta shiga. toilet ta dauro Alwalla ta fito tasaka hijabi har k'asa ya jasu sallah raka'a biyu ya kama kanta yamata Addu'a ya mata tambayoyi kai tsaye ta amsa masa duk tanajin kunya murmushi yayi ya kamata ya cire mata hijabi " Oya mu kwanta bata musaba ta haura saman gadon jallabiyar jikinsa ya cire kayan baccine masu masifar kyau gadon ya hayo ya kashe wutar dakin ya janyota jikinsa ya tallabo kanta ya lallubo bakinta ya fara bata kiss Nisha jin wani tattausan lips mai zakin gaske na kissing dinta batasan lokacin da itama ta fara, tsotsar bakinsa ba bai wani jimaba ya zare bakinsa yanajan tsaki itako bataso ya cireba shafarta ya fara ya cire mata Riga ya dora hannusa kirjinta mamaki yayi da yaji ko rabin hannusa bai cikaba tsakin ya kuma ja amma yaji dadin yada suke tsaya cur kuma basu fiye karamta ba saide busu gamsheshiba haka ya rika murzasu yana tsotsarsu Nisha dadi takeji harda, kuka tana kiransa" wayyo Ya Faisal Ashhh duk ta fice haiyacinta sai sambatu takeyi saboda yada Sardauna yake sarafata wasa yayi wasa takai koluluwar dadi taji Sardauna na Addu'ar Saduwa da iyali aikuwa tace batasan zancan ba ihu take tana kuka da dukansa shiko yayi nisa abinka da Wanda yake bukace jikinsa har rawa yake ya daga kafafunta tana rusar kuka da ihu ya saita hajiyarsa ya danna aganta taki shiga babu hanya saida ya danna da karfi jin wani zumdumeman Abu mai tsawo da kauri ya danna gabanta wani irin ihu tasaki tana kuka dan ba karamar azaba tajiba tamakar ana tsaga gabanta da reza shiko tunda ya shiga aiki kawai yake babuji babu gani yake bugata tun tana kuka da ihun har takasa ta sakar masa jiki tanajin yada yake cacakarta tanajin babu kato mai karfin Sardauna da girman joystick irin tasa idanu ta rumtse tanajin azaba yada yake cacakarta bashi da niyar sabka akanta har hankalinta ya gushe ta daina koda iya motsa ya tsarta dan azabar da takeji shiko cacakarta yake ba dawasa ba inda zaka gane Neesha tanada rai hawayen da ke kwaranyowa daga idanunta na azaba shine zaisa ka gane tana Numfashi amma bata iya motsi............✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻36&37* yauma page biyune na hada muku saboda yayi tsawo a page daya amma zan dedeta ....Sardauna garzar Nisha yake bada wasaba saboda ya kasa gamsuwa shiyasa yake mata ci ba nawasaba gashi Dama jarabarsa nacinsa sai zufa ce ke keto masa Sam yakasa gamsuwa Nisha ko idanunta bata iya budewa sukuwarsa kawai yakeyi a samanta bai sarara mataba sai karfe daya na dare ya mirgina gefe yana sabke numfashi har yanzu hajiyarsa harbawa take alamar bata koshiba idanu ya lumshe yanajan tsaki yasa hannunsa yana shafarta"ke kin fiye fitina tsaki yaja ya Mike ya shiga bathroom yayi wankan tsarki ya fito daure da towel kallon Nisha yayi wacce ko motsi bata iya yi gunta ya nufa"Nisha tashi kiyi wanka shiru ko idonta bata budewa Dan haushinsa takeji bakin gadon ya matso yaga duk jini acinyoyinta hannu yasa ya dagota fashewa tayi da kuka idanunta arufe "Ashe matar Dr raguwace daga wannan dan abun shine harda kuka wlh sai na Kara daman ban koshiba ya fada yana murmushi Dan yaji dadin samunta cikakar budurwa kwantar da ita yayi ya koma bathroom ya hada ruwan zafi ya dawo ya mikar da ita ya sabkota ya ajiyeta k'asa tsayuwa tayi tana kuka hannuta ya riko daket take takawa suka shiga cikin bathroom ruwan zafin ya nasata ta kwarara ihu dariya yayi" wlh ke raguwace to Allah idan baki tsayaba sai na Kara tisawa raguwa kawai Dole ta daure tabar kukan saida ta kwashe kusan Rabin awa ya cirota yasa wani ruwan" Oya maza shiga idan kin gasu dakyau kiyi wankan tsarki ya fice zanin gadon ya cire ya canza mata wani yaje dakinsa ya saka wasu kayan baccin ya isko har yanzu bata fitoba saman gado yayi kwanciyarsa ya lumshe idanu fitowa tayi daure da towel tana dafe bango sai cizon baki take idanu ya bude yana kallonta ta bashi tausayi dama yasan bakowa wace mace zata iya dashiba wacce zata iya tamasa nisa na har abdan gun kaya ta nufa zatasa yace"Nisha zo mukwanta karkisa kaya kibari gun yasha iska ita tsoronsa ma takeji Allah Allah take gari ya waye ya tafi dakinsa ta rufe kofarta asatima bazai gantaba"Nishana zo mana ko nazo na daukoki da Sauri ta girgiza kai ta nufo gadon ahankali take kokarin hayowa ya Mike ya daukota cak ya kwantar shima ya kwanta yasata cikin jikinsa ya jamusu blanket duk atsorace take jikinta sai karkarwa take matseta yayi yakai bakinsa kunneta ya Dora hannusa sama matasan brest dinta yana murzawa" bari jin tsorona babu abinda zan miki Nagode da kika kawomun budurcinki gidana Allah miki albarka ya fada yana murza nipple dinta fashewa tayi da kuka" Yaya Faisal don Allah kabari zafi nakeji natuba tsaki yaja" wlh kiyimun shiru ko yanzu na sake hayewa samanki naki bazan bariba shiru tayi ta bar kukan tayi lamo cikin jikinsa yaci gaba da murzata son ransa tana mamakin wannan jaraba tasa har baccin wuya ya dauketa Sardauna ko bayan tayi bacci ma bai saurara mataba cigaba yai da matsar nonota yana tsotsa amma Sam baiji yada yakeso ba haka ya hakura ya rumgumeta har bacci ya daukesa, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ washe gari tun bayan da Sardauna ya tafi masallaci Nisha ta murzawa kofarta key tayi sallah ta koma baccin wuya ga brest dinta sai zafi suke mata Sardauna ko da ya dawo bedroom d'insa ya nufa baije gun Nisha ba kwanciyarsa yayi ya shige cikin bargo sai bacci Mahbeer yana dawowa daga masallaci ya nufi dakin zee arufe bugo daya tazo ta bude Dan gama sallahr ta kenan ta watsa masa mugun kallo" to meye da asubar farko murmushi yayi dama Dan kiyi sallah ne nagama kinyi Ashe baki ta murguda ta banko kofar ta murza key kai ya girgiza ya koma bangaransa ya kwanta, Sardauna sai karfe Tara ya farka yayi wanka Dan yau aiki zashi yanada tiyata har biyu karan buga danna ball yaji ya fito kofar parlo ya nufa ya murza key ya bude Najib ne da kayan breakfast " bro ina kwana "lfy wuce to ya bashi hanya ya shigo yakai. kayan kan dining ya jera ya tafiyarsa bedroom din Nisha ya nufa ya murda arufe bugawa yayi cikin bacci taji amma tanajin muryar Sardauna kin budewa tayi har yagaji" wlh zakiyi bayani kan dining ya nufa agurguje ya karya yayi shirin zuwa hospital yau wata danyar shadda yasaka fara kal sai walkiya take yana zuba uban kamshi ya fice daga gidan motar da yashiga ma farace tas driving yake cikin nutsuwa ya kunna wakar Ethiopia direct gidansu ya nufa yana zuwa yayi parking akofar gida ya fito ya shiga gidan suna gaisawa da masu aiki part d'insu yinma ya shiga da sallama ya shigo parlon Daddy na tsaye yana shirin fita da gudu Sardauna ya karasa ya rumgumeshi yaname kiss dariya Daddy yayi" oh Dr Sardauna baka girma " good morning my Daddy" morning my boy dariya sukasa ya sakeshi "ina Aisha da fatan tana lfy"Alhmdlh daddy gun ghaisha ya nufa ya rumgumeta "mamana ina kwana kansa ta shafa tana murmushi" Autana barka da safiya ya Aisha baki ya turo" momy ni baki tambayar lfy ta ko momy ina hafeeza da Nawwara da nanah" au yau yan kanninka kake nema nanah ta tafi gun Daddah hafeeza ko school nawwara ma ko ka mantane kansa ya dafe yayi murmushi" ina ummi Raiyan " ai tayi breakfast takoma ta kwanta Daddy yace" to ni nafita mahabeer ko ya tafi ne baide fitoba, Sardauna ya Mike" ghaisha na tafi sai zuwa yamma? " to Dr namu Allah ya bada sa'ar aiki? " Amin hannu Daddy ya kama suka wuce part Daddah suka tafi aparlo suka isko daddah da mairan karfe nanah na musu surutu suna dariya Sardauna ya dauketa"Autarmu ina nemanki Ashe kinan dariya tayi tana taba sajan fuskarsa gun mairan karfe yaje ya zauna" tsoho mairan karfe barka da safiya dukansa yayi" ja'irin yaro kayi aure ka buya ko? daddah tace" sun kimu har mahabeer dariya Sardauna yayi daddy ya gaishe da iyayan NASA suka amsa cikin sakin fuska suna tsukanar Sardauna ajiye nanah yayi sukamusu sallama suka fito Daddy ya shige motarsa, Sardauna ya nufi kofar get inda yabar motarsa ya shiga yaja ya kama hanyar hospital bangaran zee ko cikin bacci taji cikinta ya murda ciwo ta zabura ta Mike tana ciza baki ta sabko daga kan gadon ta bude kofar ta fito tana rike da cikinta mahabeer baya parlo kuka ta fara ta nufi d'akinsa tana kuka tana tura kofar ta bude yana kwance ya nade cikin blanket suna waya da khalisat kukan zee ne yasa ya tsinke wayar ya sabko "zee menene" wayyo ya mahabeer cikina ciwo da sauri ya rikota" sannu muje hospital daukarta yayi ya fito da ita dakinta ya koma ya yafa mata mayafi ya dauketa sai rusar kuka take tana dukansa da cizo kamar shine ya dora mata ciwon haka yasata gaban mota ya shiga yaja sukabar gidan ta makaleshi sai kuka da dukansa take" wai zeena ya kikeso nayine please kiyi hakuri mu isa, hospital mana" yo dan ciwon ba ajikinka ba yake shiyasa wayyo ummina kizo zan mutu wayyo Yayana Sardauna mahabeer zai kasheni" Ya Allah nakasheki kamar ya nine na dora miki ciwon haba dan Allah dukansa ta soma harda yakushi haka ya daure daket suka ISO hospital din daidai lokacin Sardauna ya ISO yana fitowa mahabeer na fitowa dauke da zee sai ihu take tana dukan mahbeer haushine ya kama Sardauna ya rasa mahbeer wane irin mutumne bai musu magana ba har suka shige ciki tsaki yaja ya rufe motarsa, ya nufi ciki anutse yake takunsa, har ya shige ciki akofar Office d'insa yaga mahabeer zee na makale dashi sai dukansa take tana ihu wata nurse tana cemasa " doctor bai fa isoba Dr nabeel na cikin office dinsa muje ya dubata tsaki Sardauna yaja ya iso gunsu" wai bro mekakiyi haka kamar karamun yaro? " Dr bakaga yada ta adabeniba ya zanyi wani room Sardauna ya nufa yace" ok zo mugani mahabeer na biye dashi har room d'in ya nuna masa gado ya kwantar da zee sai rusar kuka take mahabeer na ajiyeta zai fice Sardauna ya rukoshi da, sauri" no bro zauna na dubata aiki yamun yawa marerece fuska yayi" Dr Namu ka dubata wlh jikina duk ciwo yake ta bubuge ga yago da cizo nasan kai tsoronka take bazata dokeka ba ya fizge ya fice ya zauna awaje yana maida numfashi dan shifa ya fara gajiya da jarabar zee itako duk da tana cikin ciwo bai hanata tashi ba ta sabko tana kuka ta nufi Sardauna bai tantance ba yana tsaye yana shawara ya kirawo wata ta dubata yajita saman kirjinsa tana dukansa" wlh Yayana bazan yarda akanme zaka kashemun waya bana samunka awaya dan ka kasheni da raina ta fada tana dukansa harda cizo ta makalkaleshi tana kuka" innalillahiwa'inna ilalhirraji'un wai zainab haukane zakiyi meye haka ya fada yana banbareta jikinsa sai rusar kuka take bakin gado ya nufa da ita ya zaunar da ita babu wasa yace"ke dan ubanki kimun shiru kidaina kukan ko yanzu na tataki uwar iya fitina shiru tayi ta hadiye kukan" Yayana nayi shiru cikina ciwo yakeyi mahabeer baya kula dani cewa ma yayi aure zai kara Yayana kakaini gida banajin dadin zama da mahabeer banason auransa Sam bai ita tataliba ranar har marina yayi ta fada idanunta na lumshewa Sardauna ya rasa abunda ke masa dadi hankalinsa atashe yake duba da yada zee ta kara ramewa dama ba abun kirkiba zuciyarsa ya dafe ya fara tari Wanda yajima baiyi ba sai yau da sauri ya bude firij ya dauko ruwa yasha ya saita nutsuwarsa ya fice daga room din baijima ba ya dawo da allurai ya nufi gadon daket take numfashi zama yayi bakin gadon ya kama hannuta ya tsira mata.allura ta zabura ta riko Sardauna tana kuka taki tsayawa Dole ya rumgumota"yi hakuri nakusa gamawa jinta jikinsa yasa ta kara shigewa jikinsa ta rumgumeshi gam ta tura kanta kurjinta tayi lif ko motsi batason yi har ya gama mata alluran yana gamawa, yajanyeta aikuwa, tace batasan zancanba wani rikitaccen kuka ta fashe masa dashi ta makalesa cikin shashekar kuka tace" Wayyo Ya Sardauna kayi hakuri kabarni naji guminka ko zan dawo haiyacina wlh cikin ya fasa, ciwo tunda na jini a jikinka, dan Allah dan uwana kabarni kaji ta fada tana kamkameshi gam tana goga fuskarta kirjinsa " Yayana Sardauna ka maidani gidanka na rika ganinka kullum ta fadi tana tura hannuwanta cikin kwantaciyar sumar kansa tana shafawa idanunsa ya rumtse da, karfi zuciyarsa, na bugawa, da karfi da sauri ya bude idanunsa ya janyeta da karfi ya kwantar da ita tana kuka ya Mike ya matsa nesa da ita zata sabko ya daure ya buga mata tsawa"koma ki kwanta karki kuskura ki sabko komawa tayi ta kwanta "haba zainab yar kanwata ke kin fiye rigima kiyi hakuri zan rama miki duk abunda mahabeer ya miki shikenan ko? ashagwab'e ta kallesa" Allah Yayana zaka ramamun? " eh zan ramamiki amma karki kuskura ki gayama kowa dan nasan kece bakida gaskiya ki ajiye hankalinki ki kula da mijinki kibar masa rashin kunya auranma da ya fada wasane yake miki" to Yayana karinka zuwa muna hira kuma ka kirayeni ko" eh idan nasamu lokacin zanyi daga zuwa wata daya idan na gama aiyukana zan kiraki kukan shagwaba ta saka masa" Allah Ya Sardauna bazan iya hakurin satima banji muryarka ba bare wata ka rage kaji murmushi yayi" ok sati biyu idan kuma bakyaso shikenan" to Yayana shikena inaso" gud yar kirki bai sake kallonta ba ya fice idanunta ta lumshe Sardauna na fita yaga mahabeer na zaune yayi tagumi gunsa ya nufa "bro taji sauki zaku iya tafiya bari na kawoma magunguna wani room ya shiga ya fito da leda yaba mahabeer ya amsa" nagode Dr namu Allah yabar zumunci "Amin Sardauna yace ya nufi Office d'insa mahabeer ya shiga dakin da zee take tana kwance "my zee tashi mu tafi ko ta bude bata musaba ta Mike tana turo baki ta dan ciza baki dan har yanzu marata na ciwo kama hannuta yayi ta fizge ta murguda baki hakade ya lallabata har mota ya zaunar da ita ya shiga yaja suka tafi gida suna zuwa ya bata magani tasha ana parlo ta kwanta ajikinsa bacci ya dauketa jikinsa ya janye ya dauko bargo ya lullubeta ya fice daga gidan yana mamakin masifar yarinyar, Sardauna ko zee ta sakashi wani hali daurewa kawai yayi kamar yada yama kansa alkawalin cire son matar wani aransa haka ya maida hankali gun aikinsa saida yama mutum biyu oprations ya duba sauran marasa lafiya bayan anyi sallah azuhur ya ya hadawa Nisha magunguna ya nufi gida donmin duba lafiyar Nisha kuma soyake yayi Kari dan wata muguwar sha'awa ke taso masa haka ya nufi hanyar gidansa bangaran Nisha bata farkaba sai kusan sha biyu ruwan zafi ta hada tashiga sosai taji dadin ruwa tayi wanka ta fito ta shirya cikin Riga da zane na atamfa Ja mai ratsin baki tayi kyau ta fito parlo sai baza kamshi take ta nufi kan dining ta hada tea mai kauri tasha ta zubu soyayen dankali da kwai da nama taci ta koshi ta Mike ta dawo parlo ta kunna TV tana kallo zee baby ta fado mata arai wayarta ta dauka"wayyo my dear i miss u bari na fada miki barnar da Yayamun yamun wlh bazan kara yardaba ta fada tana dailing number zee tanata ringing ba'a dagaba har ta gaji da kira ba'a daukaba ta hakura Kiran umma tayi sukasha hira ta kwanta tana kallon Tv nan ta bingire sai bacci har akayi sallah lokacin da Sardauna ya shigo tayi daidaya saman doguwar kujera tana sharara bacci isowa yayi ya zauna kusanta " hajiya Nisha bacci niko anyi sallah ma ya ware mata zane ya janye pant d'inta yana kalle mata gaba hannunsa ya dora agurin da sauri ta zabura tana ganinsa ta fashe da kuka" don sonka da Allah da manzonsa kayi hakuri yayamu natuba ta fada jikinta na kerrrma face ya had'e" me namiki kawai dan na duba lafiyarki sakinta yayi ya dauki magungunan da yakawo ya bata ya janro gora ruwan da take ajiye kan table ya bata tasha tana rawar jiki" kinyi sallah? " banyiba tashi maza jeki kiyi cikin rawar jiki ta miki shima mik'ewa yayi bedroom ta shiga taje ta dauro alwalla ta saka hijab ta shimfida darduma tayar da sallah, tana gama ta Mike ta rufo kofa Sardauna ya shigo gabanta ya buga da karfi tsoro ya shigeta ganin dagashi sai guntun wando kofar ya murzawa key ya kamota ya rumgume" meye kike rawar jiki ni babu abinda zan miki ya fada yana tafe da ita sai jinta tayi saman gado ya mata rumfa ta bude baki zatayi magana ya cafke bakin tuni ya fara rikitata da salonsa amma tsoro ya hana taji dadin sai ji tayi har ya shigeta kuka take sosai tana rokonsa da ta damesa da kuka ya ramkwafo ya kame bakinta ya daga kafafunta da kyau yana kashe arna sarka masa, jiki tayi tabarwa Allah ikonsa dan muryata ta dishe hawaye kawai ke kwaranyowa daga idanunta, Sardauna saida ya kwasha awa daya cif akan Nisha ya barta ya mirgina gefe yajima kwance kafin ya Mike ya fice daga d'akin da kallo take binsa har ya fice daket ta tashi tana kuka ta shiga bathroom ta hada ruwan zafi ta shiga ciki tajima sosai saida taji gabanta ya rage zogi tayi wanka tsarki ta fito daure da towel doguwar Riga ta saka ta fada saman gadon ta lumshe idanunta Sardauna ya shigo "Nisha zan fita ki kula da kanki idanu ta bude ta kallesa dan wani mugun tsoronsa takeji" to kawai tace shima ficewa yayi bai sake maganaba shi ganin ragwantarta yake itako jarabarsa take gani gun aiki yakoma Nisha takira Salma kanwarta tana kuka ta fada mata yada Sardauna yake garzata babu tausayi shawara salma ta bata tayi hakuri kowa haka yake fuskanta saide da alamu Sardauna mabukacine sai tayi hakuri haka ta wuni cike da fargaba bangaran zee baby kuwa da ta tashi daga bacci garau ta tashi mahabeer bayanan wanka tayi taci abunci ta dauko wayarta taga Nisha kiranta tayi sukasha hira Nisha take fadama zee abunda Sardauna yake mata haka kawai zee hankalinta yayi mugun tashi ta fashe da kuka mai ciwo jin bakin Sardauna ya tsotsi na Nisha kashe wayar tai baki daya tayi jifa da ita Nisha ko tunaninta ko itama haka mahabeer ya mata shiyasa batason zancan haka zee ta wuni kamar zatayi hauka duk ta burkice haka mahabeer ya iskota kafin yasamu kanta yaci wuya daket tayi shiru har dare ba inda yaje yana aikin lallashinta tare suka kwanta zatonsa aljanune suka motsa Nisha duk yada take tsoron Sardauna haka ta daure suka kwanta gado daya haka yayi ta rikitata da salonsa har tayi bacci amma bai mata komaiba saboda taciyu ya saurara mata har ta warke haka sukayi bacci manne da juna asubah ta gari ********************************* *Please agurguje bayan wata daya* Abubuwa dayawa sun faru tsakanin Sardauna da Nisha tun tana tsoron Sardauna har ta hakura ta sakar masa jiki dan mugun mabukacine akullum sai ya sadu da ita sau ukku tun tanajin dadi tana sambatu idan yana mata har ta dawo tana kuka tana rokonsa amma baya sarara mata Dole zata hakuri shiyasa, yanzu batada wani sukuni duk, da yana kokarin ya faranta mata amma duk da haka tana cikin damuwar jarabar Sardauna amma idan kaganta sai kayi mamaki bazakace tanada damuwaba dan tayi kiba tayi fari sosai tsaf da ita dan sosai Sardauna yake kula da ita ko can gidansu Sardauna iyayansu sunji dadin yada Aisha ta murmure tayi kiba tayi kyau sun yarda Sardauna yasan darajar mace umma hauwa ma taji dadin ganin yarta tayi tsaf bangaran zee baby da mahabeer yanzu da sauki dan suna shiri ta rage masa rashin kunya ta ajiye hankalinta har ta danyi kumari shiyasa itama su ghaisha da Daddy da ummi Raiyan sukejin dadi zee tana cikin kwanciyar hankali zee ta yarde ma mahbeer ya kwanta da ita Dan wata irin jaraba takeji saide bata yarda yayi romance tace idan yana bukatar hakkinsa yayi dan abukace take kulkum cikin zuba take to matsalar koda yaushe idan zai kusanceta sai ya koma ba namiji bs gansaba yayi lagwab shinefa ta fara masa masifa ita tagaji wlh gida zata ta fada har kuka yake mata tayi hakuri ta rufa masa asiri zai nemo magani to shine ta barsa ko sunje gida bata fadi duk bayan kwana biyu Nisha take zuwa gidan zee susha hira amma zee sam taki zuwa gidan Nisha babu yanda mahabeer baiba amma taki karshema kuka take saka masa, Dole ya barta Nishar taci gaba da zauwa tana mamakin kibar Nisha sai ta tuna Sardauna kawai tatali haka zee kullum tana duba wayarta ko taga kiran Sardauna amma shiru bai kiraba har tsawon wata daya da yayi mata alkawalin kira gashi ko takirasa bata samunsa har number da Nisha ta bata amma idan takira bata samunsa fushi tayi tafita daga lamarinsa gashi tanason ganinsa amma ta gwamce har a bada karta ganshi indai sai taje gidan Nisha Dan ta tsani Nishar kanta bare wani gidanta haushin Sardauna takeji yada yakeba Nisha kukawa har ta wani murmure tayi kiba da fari Misalin karfe tara na safe zaune suke kan dining suna breakfast Sardauna ya zubama Nisha idanu saki murmushi yada nisha takecin nama kasa cikin rawar jiki kamar wani zai amshe mata kai ya girgiza"my Nisha kici mana ahankali waye zai amshe miki ya fada yana murmushi kallonsa tayi tana kid kif da idanunta sun kawo ruwa"my sweetheart kabarmun dariya wlh jinake kamar wani zai amshemun fah"yi hakuri ba mai amshe miki my Nisha ya fada yana jan hancinta bata sauraresa ba saida taci cinya da kirji ta hada tea mai uban kauri tasha mik'ewa Sardauna yayi" my nisha na tafi ba rakiya da cup d'in tea dinta ahannu ta rakoshi har har kofar parlo rumgumota yayi ya mata kiss agoshi "maza aje aci kaza yaja glass kofar ya fice itako ta dawo tana dariya ta zauna aparlo tana shan tea ta Mike taje ta dauko cinyar kaza ta zauna tanaci, Gidan Mahbeer cikin shiri ya fito yana waya" ki kwantar da hankalinki khalisata yau insha Allah zan turo iyayena bari na lallaba yar rigimar ya tsinke kiran kofar bedroom din zee ya tsaya yana bubugawa kofar ta bude " wai meye zaka dameni ba wani anfani kakemunba shigowa dakin yayi "zo kiji mana my zee magana zamuyi ni banason fada baki ta tab'e hannuta ya kama suka zauna bakin gado yana rike da hannuta"kanwata yar kirki Dan Allah temako nakeso kimun please hannuna na janye na zuba masa idanu cikin tsiwa nace temakon me zanma? " yauwa so nake muje gida kicewa su Daddy kece kikeson na Kara aure na auri khalisat tausayi take baki kinga nama Daddy maganar yakiya yace ko mata sun kare bazan auretaba kuma bai yarda namiki kishiyaba ki temaka mun kallonsa nayi cike da mamaki" yo idan ka aureta ya zaka mata kaida bakada anfanin komai? " wlh ko kusanta na tsaya tashi take gau kecedai bata tashi agabanki murmushi nasaki" gud my heart muje to ai farin cikinka nawane zan temakama rumgumoni yayi yana dariya "nagode kanwata zan kasance mai muku adalci jikina na amshe ina dariya" ai ba komai bari na shirya cikin gagawa na shiyar cikin wani ratsatsan less pink colour mai adon duwatsu baki Riga da siket na daure gashina da ribbon na murza daurin dankwali jaka da takalmi duk pink color mahbeer rumgumota yayi "kanwata kinyi kyau sosai wlh murmushi nayi"nagode mijin mace biyu dariya yayi yaja hannuna kuka fito takalmina mai shegen tsini akafata wayata na dauka a parlo muka fito ya rufe kofar muka nufi rumfar ajiye motoci "wow mijin mace biyu gidanmu akwai kyau dariya yayi muka shiga mota yaja muka nufi get mai gadi ya bude masa ya fice ya harba motar kan titi zee baby sai surutu take masa yana dariya Dan yana jin farin ciki yada zee baby ta yarda ya auri khalisat gudu yake sosai kan titi yan mintina kadan suka kawosu kofar gidan iyayan nasu honr yayi aka wangame masu katon get suka shige cikin sa'a kuwa Daddy na nan akusa da get Mahbeer yayi parking suka fito hannuta ya kama suka nufi part d'insu Daddy.............. ✍🏻 💃🏻Yar lelen Janaf ce🤙🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻38* ....da sallama suka shigo parlon suna rike da hannu junansu Daddy da ghaisha da ummi Raiyan duk suna parlo zaune Daddy na shirin tashi ya gansu ya koma ya zauna ghaisha tace" oyoyo momy zee ta janye hannuta ta nufi gun ghaisha ta fada jikinta tana dariya"ummina ina kwana Daddy ina kwana dariya suka Mata mahbeer ya iso ya gaishesu ya zauna kusan Daddy zee tashi tayi ta koma kusan umminta ta rumgumeta tana mata kiss"ummina nayi missing dinki ina kwana murmushi tayi ta shafi kanta" baby kin tashi lfy? " Alhmdllh ummina ina so hafeeza? ghaisha tace" tana school Daddy ya kalli mahbeer "mahbeer naji dadin yada ka rike Amana Allah yama Albarka mik'ewa to ni zan fita sai ka tashi mutafi nanah ta rugu gunsa daukarta yayi" autar gida ya kike dariya tayi" ina lfy dady mahbeer ya kalli zeey baby da take sabgogin gabanta yace" zainab kima Daddy bayani abinda kikace kinaso ko? jikinta ta janye ta Mike tazo gaban Daddy ta sunkuya cikin ladabi tace" Daddy dama yaya mahbeer ne kuma tayi shiru Daddy ya koma ya zauna" monyna dama me fadi maganarki kai tsaye meye yamiki kuka ta fara" ni banaso na hada fitina kar zumunci ya baci" haba momyna dawaye zumunci zai baci ai ni idan ya miki wani Abu kikaki fadi wlh kin cuceni Dan Ke amanace wajena har mahaifiyarki wlh nafi sonki Akan yarana ke yar zumunace maza fadamun meye ya miki mahbeer ya kalleta gabansa na faduwa" zainab bangane inda kika dosaba fah cikin kuka tace" yo dama ina zaka gane tunda baka ganewa wlh Daddy dama khalisat ce yakeso yar gidan anty amarya shiyasa tunda mukayi aure bai taba sabke hakkin da Allah ya Dora masaba kullum saiyace bashida lafiya amma wai zai Kara aure ashe nice bayaso shine yace wai muzo insa baki ku yarda ya auri khalisat bayan auranta idan sun gama cin amarcin ya fara kulani niko saboda biyayyar aure duk da na tsani kishiya to ya zanyin tunda inason mijina Dole nace muzo na rokeka ta matsa gaban Daddy ta rike kafafunsa tana kuka"Daddy don Allah kubarsa ya auri khalisat ko ya fara sabke nauyin da yake kansa wlh banaso Allah yayi fushi dashi ummi Ranyan hankalinta yayi mugun tashi sanin karfin sha'awar yartata Allah kukane ya kufce Mata ta Mike da gudu tayi kan yarta ta janye zee daga gun Daddy ta rumgumeta Daddy mutuwar zaune yayi "bakinsa ya kasa furta komai saboda Bacin rai da kunyar abunda d'ansa yayi gashi ummi Raiyan taji hankalinta ya tashi ance ba'ason yarta za'a mata kishiya mahbeer hankalinsa ya tashi ya bude baki zaiyi magana ghaisha ta zabga masa Mari" wlh mahbeer kabani kunya mune zaka tozarta abaka amanar yarinya ka ajiyeta tsawon wata da kwanaki babu wani labari Dan shiga hakki karamun kaninka Sardauna yafika hankali da tunani shiyasa son yaron yafita daban azuciyata duk basu shiru da zainab wlh na tabata da shine bazai tozartamu ba haka to wlh sai ka saketa yanzu gun ummi ta nufa "Raiyan kiyi hakuri don Allah ki ajiye hankalinki insha Allahu momy zataji dadin aura"khadija wlh banji haushi tashin hankalina dayane da tace bai sabke mata nauyiba yarinyar tanada karfin sha'awa banaso ta fada halak amma babu komai Dan uwanatane shine yaje ya daukota kuma nasan halinta kumasa uzuri amma inaso ashirya mana tafiya zan tafi da baby saudiya tsaye daddy ya Mike ya wanke mahbeer da Mari yana wuci" wlh mahbeer kaci Amanata na dauki yar kanena mafi soyuwa azuciyata na hadaku aure ganin yada ka Nuna kaunarta gareta amma kaci amana har kasa mahaifiyarta kuka Dan bakada kunya ka daukota kakawota ta roki iyayanka ka Kara aure ka ajiyeta baka bata hakkinta yanzu da yarinyar mai shige shigece taje tabi maza fah nagode mahbeer gun ummi Raiyan yazo" Raiyan kiyi hakuri babu inda zaku komai zai wuce tunda baya Sonta zan raba auran zan aura da ita inda za'a rikemun ita da mutumci hannu zee ya kamo yazo gaban mahbeer ya kalleta" momy tsakaninki da Allah tunda kukayi aure babu abinda ya shiga tsakaninku dashi cikin kuka kanta ak'asa tace" wallahi Daddy babu komai kowa adakinsa yake amma daddy ku yafe masa karkuyi fushi dashi Wlh nayafe masa" Alhmdllh mahbeer inaso yanzu kasaki zainab wlh ko namaka mugun baki iya rikicewa ya riki jikinsa na rawa yace" Daddy Dan Allah ku saurareni kuji uzurina wlh ina son zainab bazan iya sakintaba hannuta ta fizge ta nufi gun mahbeer tana kuka ta rumgumeshi" yayana Mahbeer karka sakeni riketa yayi gam idanu iyayan suka zuba masu cikin tsawa Daddy yace" idan kana sonta da ka sabke nauyin da yake kanka bazan bari diyar Dan uwana ta cutuba ghaisha tace " kwarai kuwa wlh idan baka saketaba baki zanma yanzu wlh kabamu kunya kasa munji kunya agaban mahaifiyarta" ghaisha kutsaya kuji.. " bamason jin komai saketa yanzu kaje ka auri kowacece ma tunda ka bujire mana kansa ya Sada cikin sanyi jiki ya janye zee daga jikinsa yace" zan muku biyayya tunda haka kuka zaba amma zee in a so ki fadi gaskiya tsakaninki da Allah gun ghaisha ta nufa "ummi dama idan yazo guna sai yace bayada lfy amma agun khalisat ras yake"Hasbinallah Dan ubanka saketa ko na maka mugun baki cikin rawar baki yace" kuyi hakuri Daddy wlh bazaku ganeba amma wlh banida lafiya amma shikenan Zainab na sakeki Saki daya ya fada yana share hawayen fuskarsa ya fice zee kuka take kamar ranta zai fita ghaisha ta rumgumeta tana lallashinta Daddy yace "insha Allah momy Alkhairi zai biyo baya Allah yasa haka yafi alheri lallashinsu sukayi har ummi Raiyan suka kwatanta mata ilar zamansu baya sabke mata hakkinta zata iya bin maza gashi har yana shirin Kara aure aurema da annoba Allah kadai yasan abinda yasa hakan ya faru Dan ubangiji shikeda ikon yin komai alokacin da yaso kai Daddy ya jinjina yana tuno mafarkin da yayi jiya shiyasa daga tashinsa yaba masu aikin gidan sadaka yayi sallah Allah ya baiyana masa fassara mafarkin gashi ya gani saida yaga hankalin ummi Raiyan ya kwanta ta gamsu da bayanin da suka mata ya Mike ya musu sallama yaje ya gaishe da su Daddah yake fada musu abunda ya faru fada suka masa akanme zai sa ya saketa bayanin mafarkin ya musu amafarki ubangiji ya Nuna masa mahbeer Sam ba abokin rabonta bane kaddara ce ta aure kawai ta hadasu sallama ya musu ya fice Dan yanaso ya biya gidan malam kabiru ya masa tambayoyi daket ghaisha ta shawo hankalin zee tayi shiru da kanta ta kaita har bedroom ta kwantar da ita ta zauna tana shafa mata kanta da maganganu masu dadi na lallashi har tayi bacci ta fito ummi ta Saki jikinta ganin sun nuna sun fita jin ciwon abinda mahbeer yama zee Daddy suna fita da direbansa gidan malam kabiru yaje yana kofar gida tare da Almajiransa ya fito da sallama ya iso malam kabiru ya tashi tsaye" Alhji yau kaine da kanka to bismillah ciki suka shiga bayan sun gaisha Daddy yace" dama malam akan yaro nane auran gida ne na hadashi da yar kanena to auran sama da wata guda bai taba kusantartaba babu wani Abu da yashiga tsakaninsu na aurataiyya da ita kuma yakeson Kara aure nikuma nasaka ya saketa yanzu kuma dama akwai mugayan mafarkai da nakeyi akansu kullum ina Addu'ar Allah ya kade fitina tsakanin su to najiyane ya rikita ganin mahbeer cikin wani mugun yanayi Wanda hakan yana nufin tabbas mutikar suna tare mahbeer zai zama gawa to abin ya tsoratani tun asubah nayi sadaka ina Addu'ar Allah ya baiyana mun me hakan yake nufi to shine da sukazo da haka na raba auran shine nake so naji banyi kuskureba ko sab'ama Allah kuma" to Alhaji adukan halamu sun Nuna yaron bayason zama da ita tunda har yanason Kara aure inda rashin lfy yakeyi bazaiyi sha'awar Kara aureba amma duk dak da haka da sai kumasa uzuri kuji dalilinsa nayin haka amma. kuma hakan babu laifi tunda shine baya son zama da ita za'a iya rabaso domun anshiga hakkin yarinyar Dan idan tanada karfin sha'awa zata iya bin maza awaje kaga anyi barna tabbas mafarkinki akwai wani Al'amari Wanda Allah kadaine yasansa shine yayi sanadiyar mutuwar auran nasu shi babu Rabon zaisha walaha ko kuma ma yabar duniyar baki dayanta Dan haka, ni yanzu bazance kunyi laifiba Dan kun raba auran wannan shine daide kowa sai ya auri abokin rabonsa ajiyar zuciya Daddy ya sabke" nagode malam zan iya aura mata daya daga cikin yan uwansa" zaka iya tunda babu abinda ya shiga tsakaninsu amma saide kanesa bazata auri sama dashiba da sun kwanta aure to fa hakan bazai yuba mutikar yana duniya Allah ya haramta hakan amma tunda basu kwanta aureba zaka aura masa saide ni anawa ganin kabarta ta kawo miji da kanta saboda gudun komawa yar gidan jiya" tabbas hakane to nagode insha Allah baza a tisaba Allah yabata miji nagari" amin shiko yaron kirawosa zan masa yan tambayoyi Daddy bai musaba ya kira number mahbeer bugo daya ya daga dady yaba malam ya masa tambayoyi bai boye masaba irin yada yake tsintar kansa da yada yakeji game da khalisat bayan sun gama wayarne malam yace"to kaga irinta ko wlh dinka asirine ke dawainiya dashi amma babu komai nace yazo zuwa yamma zan masa rubutu na kwana uku insha Allah sai na karya ko menene ajikinsa idan yaso sai kubasa matarsa Dan yace yana Sonta ajiyar zuciya Daddy ya sabke" to nagode, zan tafi gun aiki kudi ya ajiyewa malam ya tashi suka fito kabiru sai godiya yakeyi Daddy ya shiga mota suka tafi dama yasan zaa rina yarinyar tayi halin mugun halin uwarta, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Sardauna tunda ya fita bai dawoba ko gidansu yau baijeba aiki ya rikeshi marasa lfy gareshi sosai kwananan hospital d'insa aciki take abun babu sauki sai agun Allah misalin karfe shida ya fito daga Office dinsa ya rufe waya manne kunnesa, takunsa yake cikin isa da takama da kuzari ya fito ahabar hospital yaci Karo da Ahmed da bandar"OK Nura zamuyi magana wasu yarane zan gani yanzu kitt ya tsinke kiran yana murmushi Ahmed ya kai masa dukan wasa "kai suwaye yaran? kallon Tara saura kwata yamusu" suwa ko idan ba kuba waima daga ina kuke? Bandar yace" daga gun aiki jiya da yau bamu haduba shine muka biyo mu gaisa murmushi yayi" to ai kasan baza a hada mai mata da gwarayeba idanu suka zaro gira ya daga musu"yes. yara ko karya nayi kartin banza kuna yawo kuna cinye diyan mutane agari taya zakuyi aure kaiko meye yake kaika gidanmu kwana biyu Ahmed ne yayi kan? Sardauna da. gudu Sardauna ya nufi motarsa yana dariya Ruma da idanu ta bishi tana lasar baki cike da mamaki dama doctor yana dariya yana zuwa ya bude motarsa ya shige yamata key ya janye glass din motar ya leko" wlh Ahmed tausayinka nakeji Dan karna jinyataka karfi yau nakeji bye ya masa gwalo ya nufi get da idanu suka bishi har aka bude masa get ya fice aguje bandar yace" sai mutafi wlh Faisal tunda yasan dadin abun ya zama Mara's kunya dariya Ahmed yayi kowa ya shiga motarsa suka fice Ruma tace" wlh Dr Sardauna sai na lashi zumarka inason garjejen kato irinka naji yana sukuwa kaina zakayi dadi da fawa ta fada tana shigewa ciki Sardauna tunda ya fito ya dauki hanyar Barhim estate yake sharara gudu sosai sai gashi kofar get din gidansa honr yayi aka bude masa get ya shige Nisha tana zaune a tamkamemen parlonsu ta nuts a cikin kujera lemon tsamine ahannunta tana tsotsa tayi wanka taci kwaliya Riga da siket na material blue color yamata kyau knocking kofar parlo akayi ta Mike ta nufi kofar ta murza key ta bude Sardauna na tsaye murmushi ta sakar masa gira ya daga mata ta matsa ya shigo ta rufe k'ugunta ya riko" my sweetheart sannu da zuwa sunsunata ya fara yana yamutsata rumgumeshi tayi tana sabke ajiya zuciya sweetheart sakinta yayi yana murmushi "matsoraciya ni babu abinda zan miki dariya tayi ta kama hannusa suka nufi gun kujeru lemun tsamin ya amshe ya jata suka zauna" Neesher ya gida ina kaza ko kincinye? rau rau tayi da idanu" my Dr wlh yanzuma inaso nacinye soyayun kuma kiwuya nakeji na soya wata ta fada tana Dora kanta kirjinsa kanta ya shafa ya kamo tafin hannuta yana murzawa ya dago kanta idanunta ya bude ya Saki murmushi ya rumgumeta gam ya tura hannusa cikin rigarta yana murza kirjinta da ya ciko ba laifi dadin murzar takeji ta lafe jikinsa sosai ta Kara rumgumeshi tana nishi hannusa ya tura ya shafo marata ya danna da karfi tasaki ihu" wayyo sweetheart murmushi yayi ya ciro hannusa ya kamo fuskarta ya sumbaceta" my Neesher wlh kin gamamun komai aduniya tunda kika amshi ajiyata kika riki gam ya fada yana hada bakinsu ya shiga sumbatarta wani irin kissing yake mata mai tsayawa azuciya kiran sallah ne ya dakatar dashi ya zare bakinsa anata yana dariya cak ya dauketa ya Goya yana juyi da ita tsakiyar parlo yana ihu" my Neesher nazama Dady Sardauna zai haihu zanyi baby wlh inason yara Allah yasa ki haifomun uku gaskiya my Neesher kinyi sosai irin wannan saurin cafkewa haka sannu Nisha abun ya girmame mata kwanciyarta tayi agadon bayansa ta numshe idanunta tana dariya"my Dr ka ajiyeni muje kayi alwalla ni wlh duk ban gane inda kadosaba menene na cafke bedroom d'insa ya nufa da ita ya zaunar da ita saman gado ya shiga bathroom agurguje yayi wanka ya dauro alwalla, ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya saka jallabiya ruwan toka mai shegen kyau ya kama hannu Nisha ta sabko" Oya shiga kiyi alwalla kiyi sallah da nadawo zamu leka gida sai kiciyo kazarki acan cikin murna ta rumgumeshi tana dariya murmushi ya sakar mata ya janyeta "bye mamar baby sai na dawo ya fice Nisha ta shiga bathroom dinsa ta dauro alwalla ta fito ta janyo masa kofar ta nufi dakinta, bangaran mahbeer yau yashiga tashin hankali rabasa da zee baby amma bayan yaje gidan malam kabiru ya kwantar masa da hankali ya bashi rubutu da magugun yace bakin kwana ukune insha Allah zai warke kuma ya fadawa dadynsa zai maida, musu auransu ya shiga farin ciki matuka ya dawo gidansu ya tisa ghaisha gaba harda kuka ta roki dady su yafe masa ba laifinsa bane tsakanin d'a da mahaifi sai Allah tunda Dady yacemata asirine khalisat ta masa takejin tausayin d'anta tace ta yafe masa amma bashi ba khalisat har abada da to ya amsa amma yana fita gidansu khalisat ya nufa sukasha hirasu, ta soyayya yana Kara jadada mata zai aureta *** zaune suke aparlo ghaisha da ummi Raiyan zee baby na jikin ghaisha akwance daga ita sai skert baki iya gwiwa da Riga mai Dan kauri pink colour tanada dogon hannu amma ta kamata kirjinta ya cika rigar dam kam zai fasa rigar ta Saki gashin kanta ya rufe mata fuska hafeeza tace"sister wai mekike jirane da baki tafi gidanki ba Najib dake yake latsa waya yace" ganemun hanya tashi masa ki tafiyarki d'ago kanta tayi ta kalli ghaisha ashagwab'e tace" ummina kina jinsu fa ki musu magana murmushi ghaisha tayi" kai bata zuwa ina ruwanku da ita kunjini da yara ummi Raiyan dariya ta musu tana girgiza kai Daddy ne ya shigo da sallama suka amsa nawwara da nanah suka taresa ya kamo hannusu suka zauna zeey baby ta tashi zaune "Daddy kagani su hafeeza da Najib suna... bata idasaba su Sardauna suka shigo da sallama shida Nisha yana rike da hannuta da sauri zee baby ta dago da kanta ta kallesu karaf idanunsu ya sark'e da juna ita da Sardauna gabansu na wani irin bugo da sauri ya dauke kansa yana istigifari hafeeza ta Mike ta taro Nisha Sardauna gun daddy ya nufa yana murmushi"my Daddyna albishirinku wlh bazan boye farin cikina ba tsaye dadyn ya Mike ya ware masa hannayensa "welcome my son jikinsa ya fada ya rumgumeshi ya masa rada akunne idanu daddy ya zaro yana murmushi "wai da gaske my boy "wlh my daddy ghaisha tace"Autana zo mana dariya yai ya nufi gunta zee baby wani irin bakin ciki ne ya tokare mata zuciya taan binsu da mugun kallo jitake kamar ta kashesu Nisha ta saki hannu hafeeza ta nufi gun zeey baby da gudu tana dariya "my dear nayi missing d'inki wani mugun kallo zeey ta watsama Neesha......................✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻39* ....Nisha itakam batasan ma zee nayi ba jikinta ta fada tana dariya ta rumgumeta nutsuwata na tatataro na kakalo murmushi dan wani mugun haushi Nisha nakeji da na Sardauna na rasa dalili Dole na rumgumeta tunda banida hujja" my dear ya gida nima nayi missing d'inki ummi tace" Aisha Baby kadai kika gani ko? kunya ta kama Nisha tasaki zee ta miki taje ta rumgume ummi Raiyan" ummi ina yini kanta ta shafa"lfy ya gida da fatan kina lfy? " Alhmdllh Sardauna gun ghaisha ya ISO ya zauna yana murmushi ya dora kansa kafadarta "momyna kinsan me? " ah ah sai kafada daddy yayi dariya" wlh Faisal anyi marar kunya ai sai ka fada mata zee ko jin zazakar muryar Sardauna mai fitar da amon dadi kusa da ita da dadadan kamshinsa gaba ki daya ta rasa nutsuwarta wani irin shaukine ya kamata gashin jikinta sai mik'ewa yake tanajin wani iri jikin ghaisha ta koma ta rumgumeta tana sabke ajiyar zuciya ta kalli Sardauna saboda sunyi kusanci dayawa amma koda wasa bai kalleta ba idanunta ta lumshe ta boye kanta jikin ghaisha Sardauna yace" momyna wlh kin kusa yin jiki fah dukansa ghaisha tayi tana dariya Daddy yace" kya dara wlh nima haka yacemin za ta kara dukansa ya Mike dan dama kusancinsa da zee yayi yawa so yake yabar gurin mik'ewa yayi ya nufi gun ummi Raiyan ya zauna yana gaisheta ya bata labari Nisha nada ciki kunya tasa Nisha mik'ewa tazo ta gaishe da Daddy ta zauna kusan ghaisha ta gaisheta rumgumota ghaisha tayi" masha Allah Aisha Allah ya inganta kanta ta sada zee baby ta rasa abinda yake mata dadi Dole ta zauna ta saki ranta ta rumgumo Nisha" my dear kice zamu bararaje zanyi d'a ko diya Nisha shiru sai lokacin Sardauna ya kalli zee yada take cikin farin ciki yaga tayi masa mugun kyau da sauri ya kauda kansa dan Allah kade yasan me yakeji Nisha tama zee rada" my dear please akwai soyeyar kaza? dariya zee tayi "babu amma gidan Daddah nagani dazu da yamma muje kici ta mike ta kama hannu Nisha ghaisha tace ina zaku? " ummi nama zataci soyaye nagani gidan Daddah tajata suka fice ghaisha nakiran zee tazo ta yafa gyale itada Takeda ciyayi akai tana fita haka kin zowa tayi tana dariya suka fice ummi murmushi tayi dan ba karamun dadi takeji ba idan taga ana kaunar zee ghaisha tace Sardauna kaci wani Abu kuwa? murmushi yai" ghaisha banajin cin komai coffee kawai zansha idan nakoma gida" OK zuwa gobe zansa nanuwa mai aiki ta samo ma Aisha yar aiki insha Allah" yauwa momyna godiya Muke" kici gidanku mahabeer ne ya shigo da sallama adakile Daddy ya amsa Sardauna ya Mike ya taresa yana murmushi ya rumgumesa" bro Albishirinka cikin sanyin jiki yace" goro rada yama mahbeer Daddy ya tab'e baki "Faisal Allah yama albarka ina alfahari dakai ako ina murmushi mahbeer yayi ya kamo hannu Sardauna suka zauna mahabeer ya kalli Sardauna ya rike hannusa" Dr namu dan Allah kasa baki su Daddy su yafemun subani matata wlh ina sonta sun rabamu sunsa namata saki daya idanu Sardauna ya zaro ya kalli Daddy" haba my daddy dan Allah ya kukayi haka suna son junansu ku rabasu ghaisha tace "dallah can rufemun baki kasan abunda yayi ne ya fada maka wlh babu kai babu ita sakin mahabeer Sardauna yayi ya Mike yaje gun Daddy ya rumgumeshi "Daddy kuyi hakuri ku yafe masa dan Allah abi komai asannu ku maida musu auransu ajiyar zuciya ya sabke" naji jeka mayi tunani amma idan kun hadu ya fada maka laifinsa kallon mahbeer Sardauna yayi yanaso yaji Karin bayani mahbeer yame nuni sayi magana gobe kafada ya daga Alamar Allah kaimu Mahbeer gun ummi Raiyan ya nufa ya zauna" ummina dan Allah kiyi hakuri wlh ina son matata ba laifina bane murmushi tayi"haba mahbeer wlh karka damu baby kanwarka ce kainefa kaje kakawo abunka kayi hakuri Daddy da ya huce za'a maida muku auranku godiya yayi mata sosai Najib da hafeeza tun dazu basu gano bakin sai yanzu suka gane inda zancan ya dosa ya kalli hafeeza suna danne dariyarsu amma saida ta fito nawwara tace" kai kai kai da yaya mahbeer kuke ko? Najib yace"Daddy tunda yaya bayaso ni abani mana wani mugun kallo Sardauna ya watsama Najib Wanda yasa hafeeza takusa sakin fitsari aguje tayi hanyar bedroom yace"wallahi zakuci ubanku waye kukewa dariya ai tuni ta banko kofar cikin wani taku ya nufi Najib "dan ubanka matar yayan nakace kake cewa abaka auranta ya fada idanunsa sun kade sunyi Ja Najib ganin idan fa Sardauna ya damkesa ilatashi zaiyi yasa ya Mike da Sauri yayi gun ghaisha tsawa ta daka masa" Dan gidanku karkazo mun nan Mara's kunya Daddy ne ya katse Sardauna "Faisal zo nan yi hakuri ai gaskiya ya fada wlh sai na aurawa Najib ita yo meye aciki mik'ewa mahbeer yayi ransa amugun b'ace yabar gidan Sardauna wani irin duhu yake gani ransa ya baci sosai da furucin Daddy duk da yasan ya haramta zee har abadan bazai ta son matar yayansa ba bayan hakama sauran wani Dan kar gano irin Bacin ran da yake ciki ya nufi kicin ya hado coffee yanajin tsanar zee da mahbeer na mamaye zuciyarsa idan ya tuna sun malaki juna parlon ya dawo ya zauna yasha coffee d'insa kusa da ghaisha tana shafa kansa" auta meye kuma naga duk ka canza shagwabe mata yayi"ni babu komai fah momy murmushi ta Saki tana shafa kansa Daddy yace" kujini da yaro wai shinan fushine yayi ya tafi ghaisha da Daddy suke hirasu banza Sardauna yayi dasu kiss yama ghaisha ya Mike ya nufi daddy yamasa kiss" my daddy good night zamu tafi gida ummi good night dariya tayi" night Dr Daddy yace" Dr anzama dady ko shiru yayi yana Sosa kai ya fice ya nufi part d'in Daddah, bangaran zee baby da Nisha kuwa suna rike da hannu junansu har part d'in Daddah suka iskota da mairan karfe suna hira zee ta fada jikin Daddah tana dariya" tsohuwa munzo cin kaza Nisha kusan tsoho ta zauna tana tsokanarsa"ke Aisha ja'ira amarya ko Dan kwanon tuwa baki kawomun ba ko? dariya tayi zee ta taso" baxata kawoba nakama zamuci ta fada tana shiga kitchen ta daukowa Nisha cinyar kaza guda biyu asoye jajur ta zuba a plate ta kawo mata daddah tabi zee da kallo" iye sannu zainaba masu kwadai anyaku Aisha bakiyi cikiba zee tasa dariya"wallahi daddata shine ma? tsoho yace" oh zamani Nisha taja hannu zee suka koma gefe can nesa da su daddah suka zauna Nisha tace" nagode my dear wlh yawuna har tsinkewa yakeyi sweetheart har ya dasamun suna mai kaza ta fada tanacin naman zee namata dariya Nisha tace" my dear wlh My Dr ya iya soyayya yana kasheni da salonsa nagama haukacewa Akan sa ina mugu mugun sonsa ina ji dashi shidin jarumine wlh dazu bakika kaunar da yanuna munba nida babynsa wlh Yaya Faisal yayi arayuwa zee baby yawun bakintane ya k'ame baki daya hankalinta yayi mugun tashi gudun karta ganota ta Mike tana murmushi "my dear bari na dauko wayata nima na nuna miki pic dinmu da yaya mahbeer dariya Nisha tayi" aikuwa yi Sauri kuma ai iyayan soyayya ne kilama kema kinyi cikin tun kafinma nayi ficewa zee tayi tana murmushi ta nufi kofar fita tana fita ta labe wani Dan lungu ta zauna ta Dora hannu akai ta fashe da kuka tin karfinta ita kanta batasan na menene ba yi take batada niyar fasawa,sai tari take tana dafe da kirjinta har lokacin da Sardauna ya shigo part din Daddah kuka zeey takeyi anutse yake takunsa amma da karfi karfi saboda yanayin bacin rai da yake ciki yana dab da shiga parlon daddah yakejin shashekar kuka Ana tari gabansa ya fadi kukan kamar Nisha kamar Zee lungun ya nufa ya ganta ta kifa kanta saman cinyarta tana kuka tsaki yaja ya juya ya tafiyarsa har yasa kafarsa parlon yaji bashida nutsuwa wani mugun tausayinta ya manaye zuciyarsa duk da baisan dalilin kukanba yasan bata wuce an rabata da mijinta tsaki yaja ya dawo gunta yayi tsaye daga nesa"Zainab ke me kikeyi Ana kika ishi mutane da kuka kiyi hakuri za'a maida muku auranku tashi maza ki shiga gida ghaisha na kiranki kiyi kokarin hana wannan tarin Dan ba alheri bane wani mugun haushinsa nakeji jinake kamar na tashi na shakoshi na fadashi da duka banza na masa naci gaba da kukana harda shasheka wata uwara tsawa ya bugamun wacce ta tsoratani mutika" wlh zainab idan baki tashi ba zanyi mugun sab'amiki tashi kifice ko naci ubanki jikina ya dauki rawa na Mike tsaye nayi kansa jikinsa na fada na rumgumesa gam ina wani irin kuka"Yayana don Allah kadena mun tsawa haka abun yamun yawa ni bansan ma meke damu naba. tunda aka raba auranmu da Ya mahbeer da safe banida nutsuwa shine wai Nisha wai take tamun zancan kuna soyayya yo ni ina ruwana Yayana kacewa su Daddy su maidamun aurena zan zauna nima inason baby irin na Nisha wani mugun haushinta yaji da kishi ya tokareshi ya ingijeta zata bigi bango yayi saurin tarota Dan bazai iya barinta ta fadi ba saman kirjinshi ta fada makaleshi tayi ashagwabe tace" Yayana da naji ciwo fa kaidan kanada matarka shine zaka zalumci kanwarka ta fashe masa da kuka tana dukansa akirjinsa gabaki daya Sardauna baima san abinda yake masa dadiba tunda yaji zee baby a cikin jikinsa nutsuwarsa ta kwace masa azababben sonta da tsantsar kaunarta ya taso masa muryata ya tsinto tanacewa"Yaya Sardauna muje kasa amaidani gidana zan zauna kaji janyeta yayi jikinsa ya hankadata ta fadi ya fice yabar gun tashi tayi da gudu ta biyosa tasha gabansa tana rusar kuka idanunsa ya rumtse zuciyarsa na bugawa da karfi Dan ciwo take masa bakin cikinsa zee ta auri waninsa har an ketata tazama saura bakin cikinsa na biyu sakin da aka mata anmayar masa da ita bazawara gashi babu aure tsakaninsu kuma ko akwaima saide ya mutu da sonta bazai taba aurantaba kuma sauran wani jinsa yake kamar yabar duniyar saboda bakin cikin daurewa kawai yakeyi gashi bayason kukan zee gashi ta tisasa gaba tana masa kuka idanunsa ya bude ya kamo hannuta gudun kar wani ya gansu lungun suka koma ya tsayar da ita ya tataro mata gashinta da yarufe mata fuska ya daure mata hawaye sai kwaranyo mata yake saman fuskarta fuskar ya riko ya goge mata hawaye da hannunsa ya ruko hannayenta duka biyu" zainab idan kinaso Nasaka amaida muku auranku to kiyi shiru ki hadiye kukanki ko nayi mugun sabamiki hadiye kukan nayi na dago muka hada idanu kaina na Sada saboda bazan iya kallon wannan idanunsa masu mugun dafi ashagwabe nace"Ya Sardauna na daina kukan kayi hakuri tarine ya sark'e Sardauna ya Saki hannuwan zee yana dafe da kirjinsa yana tari ya sunkuya arikice zee ta sunkuyo ta rikeshi"Yayana menene mura kakeyi sanu ta fada tana bubbuga bayansa ganin yaki dainawa ta rumgumeshi ta fashe da kuka"Yayana menene Dan Allah kabari kaji kalli yada jikinka yake karkarwa kuwa ta fada tana riko kansa ta kora masa idanu yada yake tarin kansa ta tallabo ta shafi fuskarsa mai kewaye da kwantaccen saja" Yaya Sardauna kabari ta fada tana kifa fuskarta saman tashi tana kuka ganin bazai bar tarin ba bata tsaya komaiba ta had'e bakinsa yana mata tarin kokarin janyeta yakeyi yana girgiza mata kai gashi yanaso yatsayar da tarin Abun ya faskara zee idanunta sharkaf da hawaye ta lalubo harshen Sardauna tana tsotsa cikin nutsuwa cikin ikon Allah tana fara tsotsa tarin ya tsaya idanu ya zuba mata yada take tsotsar bakinsa tana hawaye wani mugun kishine ya tokare masa zuciya bakinsa ya zare yana huci ya hankadeta ta fadi k'asa fashe masa tayi da kuka"Yayana duk ka canza mun bansa me nayima ba please kabarni nasha sweet yawunka wata biyu ban shaba Dan Allah karka hanani yayana ta fada tana ririkeshi tana kuka"Ya Allah wai ni wace irin masifa ce take tunkaroni zee kibarni na huta karki kasheni please yi shiru hakan babu kyau kiyi hakuri za'a maida muku auranku bari kukan ya fada yana janyeta daga jikinsa shagwabe masa tayi cikin shashekar kuka tace" Yayana to muyi kiss ni inaso nasha yawunka kaji ta fada tana Kara shigewa jikinsa tana kukan sangarta"Yaya Sardauna kabani yawunka kar na mutu wlh mutuwa zanyi ta fada tana ririkeshi tana masa wani irin kuka mata tab'a zuciya tana kiran sunansa Yayana Sardauna Numfashinta ya fara sama da k'asa jikinta ya fara Saki ta fara wata irin karkarwa idanunta na lumshewa arikice ya mannata jikinsa yana girgizata" zainab ke meye haka wai ya kikeso nayi da raina cikin fitar Haiyaci tace" Yayana Sardauna abubuwa sunmun yawa gashi ka kimun abunda zan samu nutsuwa ga bakin cikin abinda matarka ta fadamun ya tsaya azuciyata Yayana zan mutu gwarama na mutu na huta da bakin cikin duniya ta fada tana tari tun karfi jikinta na rawa"Yayana danne min kirjina ciwo yakemun ta fada tana wani mugun tari wata wawar rumguma ya mata yana ririketa yana buga bayanta cikin tsawa yace "inji ubanwa zaki mutu saboda ni kiyi hakuri karki kamu da irin ciwona kuma bazaki mutuba inko hakane wallahi saide mu mutu tare....................✍🏻 💃🏻Ladingo Yar Janaf Yar mutun Niger 🤣mai suna dozin😆 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻40* ...." Wlh karki kuskura kisakemun zancen zaki mutu akanme zaki mutu ayanzu haba My Kanwas kibari kuyi rayuwarku tare da bro zainab kibar tarin haka kinji ya fada yana buga bayanta da sauri da sauri take Numfashi saboda yada tarin yaki tsayawa ta d'ago ta shafi fuskarsa zatayi magana tarin yazo da karfi " Yaya Sardauna zan mutu kadubani kaga meke damuna please Yayana? Kara shigar da ita jikinsa yayi muryasa can "my zeener ciwon sone kuma shima yana mugu mugun sonki fiye da yada kike sonsa kiyi hakuri zaamaida muku auranku idan nayi kissing d'inki zaki daina tarin? kasa magana tayi ta zoba masa manyan fararan idanunta tana tarin kanta ya tallabo ya had'e bakinsu tana masa tarin cikin bakinsa ahankali yake tsotsar bakinta cikin nutsuwa ya rumgumeta gam diff tarin ya dauke lafewa tayi cikin jikinsa ta lumshe idanunta ko motsi batason yi tanajin dadin kissing.din yada yake sarrafa harshenta itama nashi ta kamo tana tsotsa ahankali jin bazai zuba mata yawu ba ta zare bakinta ta b'are baki ta fashe da kuka fuskarta ya rike" my sweet babyna menene kuma Kara rumgumeshi tayi ashagwabe cikin shashekar kuka tace" My Sardauna nah? " Na'am My sweet babyna yi shiru Fadamun meye kike so? " My Sardauna nah ba kaibane kaki bani yawunka nasha ta fada tana Kara sautin kukan"OK to yi shiru bari kukan ji jikinki akwai zafi karkiyi Nisha ta jimu kukan ta saka masa cikin shashekar kuka tace"yo taji mana ni ina ruwana yo haka ake mutum da Dan uwansa ahanashi ya wataya My Sardauna ni banason Nisha haushinta nakeji tanason rabani da Rabin jikina tarine ya sarketa kyakyawa rumguma ya mata"Ya Salam My Babyna yi hakuri kin fiye zafin kishi kalli kinason kashe kanki da kinsan halin da yake ciki akanki yafi naki hakurine yakeyi amsha maza kisha tarin ya tsaya wlh bazan taba bari ki kamu da ciwon zuciya ba ya fada yana fito da harshensa ya tura mata cikin bakinta taji murya Nisha na kiranta makale Sardauna tayi tayi lamo jikinsa tana tsotsar harshensa ko ajikinta shine yayi kokari ya zare harshensa ta makaleshi" Yayana yanzu tafiya zakayi ka barni ta fada cikin kuka mikar da ita yayi tsaye ya jinginata da bango ya mata rumfa da faffadan kirjinshi ya zuba Mata mayatattun idanunsa ya tallabo kanta ya. bude bakinta ya Dora nashi sama yana gogawa ya zuba Mata yawunsa yana wasa dashi da Sauri ta fara lasewa tana hadiyewa maganar Nisha yaji ya zare bakinsa anata ya gyara mata gashinta bakinsa yakai kunnenta cikin tattausan lafazi ya narkar da murya"my Kanwas idan kinason farin cikin Sardauna karki kuskura kiyi kuka ko ki kwana da damuwa ki Saki ranki bazan taba yardaba ciwo ya kamaki irin na Almahadee ki jure kizama jaruma maza hadiye kukanki kimun dariya ki Saki ranki za'a maida muku auranku kuma idan kinason farin cikina karki sake saka kananun kaya kirika saka manyan kaya kinji my baby yar kanwata ya fada yana sakar mata kiss zee baby tunda ya Dora bakinsa kunnenta ta lumshe idanuwanta tayi lamo saman faffadan kirjinshi ta rikeshi gam tana sauraron amon muryarsa mai dadin gaske har bacci ya kwasheta Dan batasan sauran bayanin da yakeba jin yana lasar kunneta batayi dariya ko ta motsa yasa ya zare bakinsa ya d'ago ya leka fuskarta manyan idanunsa ya zaro ganin baccinta take cikin nutsuwa fuskarta ya shafa"oh my God my zeener bacci kikamun ajikina yanzu ya zan miki gashi banason kiyi kuka ko damuwa tamiki yawa sona ya adabi zuciyarki nasan kina mugun son Sardaunanki wlh Nima ina miki so da kaunar da suka linlinka naki saide abin bakin cikin bazamu malaki junaba ko da akwai auren tsakanimu ni bana noma gonar da wanina ya noma zan binne sonki cikin zuciyata kema zan miki Addu'a Allah ya cire miki kaunata azuciyarki ya fada yana daukarta cak kamar yar baby ya rumgumeta ya fito da ita direct part d'insu ghaisha ya nufa da ita da sallama ya shigo parlon. duk suna tsaitsaye Ana neman zee Nisha ganin Sardauna rumgume da dear dinta gabanta yayi mugun faduwa ganin yada ya rumgumota tana manne jikinsa Addu'a ta fara karantawa ganin ya nufi hanyar bedroom Daddy da ghaisha suka nufosa da Sauri"Sardauna meye ya sameta" Daddy lokacin da na fitane na shiga part. din Daddah narika jiyo ihu da kuka ina zuwa naganta ak'asa tana birgima Aljanunta sun tashi wlh daket na sabkesu Nisha ce ta iso hawaye ya wanke mata fuska ta Dora hannuta saman fuskarta ta shafa" my dear Allah baki lafiya muna hira tace bari tazo ta daukomun wayarta naga sabon pic dinta da tayi Ashe tana fita suka bigeta ghaisha tace" momy saida nace ta yafa mayafi takiya Sardauna kaita d'akin ummi Raiyan Daddy yace"wlh ciwon momy ya fara damuna jinnu sun matsa mata jeka ka shinfideta tafiya yayi ghaisha ta rumgume Nisha tana lallashinta"Aisha kiyi hakuri yar uwarki zata warke insha Allah Sardauna bedroom d'in ummi Raiyan ya shiga da ita ya kwantar da ita saman gadon ya zauna yana tofa mata Addu'a duk jikinta ya shafe mata fuskarta motsi ta fara" Yayana Sardauna murmushi ya saki ya matsa baya Dan karta kamoshi har ya gama Addu'ar ya rumguma mata katon pillow tako rumgumeshi gam lullubeta yayi da blanket " I love you my zeener Allah ya ciremana son junanmu tunda basamun junaba zamuyi ba kin haramta gareni rankwafowa yayi ya sakar mata kiss saman lips d'inta da idanunta da hancinta ya Mike ya fice ransa duk abace idanunsa sunyi Ja ummi tace"Dr sannu Allah yama Albarka"kai ummi ai babu komai kanwatace fah Aisha tashi mutafi Daddy sai da safe"Dr namu sannu Allah yayi maka Albarka yabaka abinda kakeso duniya da lahira ghaisha tace"Ameen Abban Sardauna murmushi yayi yaje ya sake musu kiss suka musu sallama suka fice su Daddy ma tashi sukayi kowa ya nemin gun kwanciya dare yayi karfe, goma shadaya na dare, suna fitowa suka shige mota Sardauna yamata key bakin get ya tsaya yana horn sai ga mai gadi ya fito ya bude musu get Sardauna ya fizgi motar da karfi yaja driving yake acikin nutsuwa ya kalli Nisha da tayi shiru kanta a sade janyota yayi jikinsa"my Neesher yanaji kinyi shiru? rumgumeshi tayi gam tana sabke ajiyar zuciya" sweetheart wlh nadamu da rashin lafiyar my dear tabani tausayi Allah yabata lafiya"Ameen my Neesher karki damu zata warke kinsan fah mai ciki ba'aso tana saka damuwa aranta ki Saki ranki ya fada yana tura hannusa cikin rigarta yana shafo marata shiru tayi ta d'ago tana kallonsa" my Dr kabari" naki na bari wasa nake da babyna shiru tayi ahaka har suka isa gida tana manne jikinsa yana shafa marata horn yai mai gadi ya bude masa get ya shige ciki da motar rumfar motocin ya shiga ya faka ya kashe motar Nisha ta bude ta fito shima ya fito ya rufe motar ya kama hannuta suka nufi sashensu Sardauna ya saka key ya bude suka shiga da sallama ya maida kofar ya murzawa key suna zuwa tsakiyar parlon Nisha ta amshe hannuta ta nufi bedroom dinta"ina jiranki dariyar karfin hali tayi "OK tace ta shige bedroom dinta kayan jikinta ta cire ta shiga wanka agagauce ta shirya cikin kayan bacci Riga da wando gabanta sai faduwa yakeyi Dan tasan bazai mata ta saukiba kofar ta tura ta shigo da sallama har ya gama shirin kwanciya ya had'e cikin kayan bacci ruwan toka masu sulbi yana kwance ta karaso bakin makekan royal bed d'insa hannu ya ware mata"Oyoyo mamar baby Oya zo gun mijinki gabanta na fadu ta isa gunsa ta fada jikinsa ya rumgumeta yana sunsunata ya beka hannu ya kashe wutar d'akin yaja musu blanket "My Neesher ya naji zuciyarki na bugawa da karfi?"kai my sweetheart babu komai ta fada tana shafar fuskarsa" my Dr inason sajan fuskarka bai bariba ta karasaba ya kame bakinta amma yana fara tsotsa ya Saki yanajan tsaki itako babu abinda take so sama da bakinsa wani salon ya fara mata tun tana tsoro har ta saki jiki har tafiya tayi tafiya ya shigeta cikin nutsuwa yake kashe arna Nisha yau wani mugun dadi takeji sai sambatu take tana kamkameshi shima kansa yaji ta canza yana Dan jin dadi ba kamar farkon auransu ba shiyasa yake mata yan kananun maganganu yana tambayarta tanajin dadi kai tsaye tace"wlh inaji Ya Faisal shiyasa ya Kara fawa"yana cewa my Nisha kirikamun zantutuka masu dadi amma saboda ya rudata ta kasa, sai nishi take tana ririkeshi Abu kamar wasa har wucin awa daya nisha taji shiru bashida niyar sauka akanta aikuwa ta fara kuka Dan ta gaji tayi release so biyu kuka take wiwi" Ya Faisal nagaji wlh nagaji ka dagani zafi nakeji amma bai sauraretaba Kara fawa ma yayi cacakarta yake bada wasaba saida ya kwashe awa biyu cuf asamanta yayi release ya kamkameta dakyau yajima sosai kafin ya mirgina gefe yana sabke numfashi zufa na keto masa ta ko ina Nisha ta jigata sosai ko motsin kirki batayi sabkowa yayi daga saman gadon yaje ya hada ruwan zafi ya dawo ya dauketa" Nisha raguwa shiru tamasa Dan haushinsa takeji cikin ruwan ya nasata yayi wanka tsarki ya dauro alwalla ya fito tsaki taja tana hawaye ta Mike"jarababbe kawai ina dalili ayita garzar mutu ba dare ba rana haka tayi wanka ta fito lokacin da ta fito yana sallah sai uban kamshi yake jikinta ta goge ta maida kayanta da cire mata ta haye gado tayi kwanciyarta gabanta sai zafi yake mata ga jikinta sai ciwo yake batajima ba baccin walaha ya dauketa Sardauna kuwa sallah yayi bai idarba sai karfe uku na dare yayi Addu'a Allah ya cirewa zee sonsa shi kam yasan sonta ajininsa yake amma yana Rokon Allah ya cire masa sonta sai da yagaji Dan kansa ya Mike ya cire jallabiyar yasa kayan bacci ya hauro saman gadon ya rumgumota yaja musu blanket yana Addu'ar bacci Kara shiga jikinsa tayi ahaka shima bacci ya daukesa da tunanin zee baby azuciyarsa Asubah ta gari, bangaran mahbeer ya kasa sukuni ko abunci bai ciba magugun da malam ya bashi yayi daki daki bayan ya kammla ya kira Khalisat kuka tayi ta masa yaki tiro ayi maganar auransu daket yasamu tayi shiru ya lallabata har ta hakura suka fara hira soyayya sai tsakiyar dare sukayi sallama ya kwanta bacci Adubah ta gari mahbeer ********************************** *Bayan kwana biyar* yau kwana biyar da malam kabiru yaba mahbeer magugunan Alhmdllh mahbeer ya dawo haiyacinsa yanzu dayaga zee hajiyarsa take harbawa khalisar kuwa Tasha cin mutumcin zagi uwa da uba yace mezaiyi da ita ya tsaneta tasa ya saki matarsa da yafi so fiye da komai ai nan khalisat ta fadi ta suma tun shekaran jiya ya dagawa yan gidansu hankali shi wlh bai Saki matarsa ba idanma yaketa to ya mayar da ita Daddy yace bazata komaba sukayi ta zaginsa akan me ya mayar da ita bayanin komai ya musa ya warke ras bashida wata matsala kuma ya tsani khalisat Daddy yace bazata komaba sai sunga dama hardasu kuka yayi zee ma ta daga musu hankali abarta ta koma gidan mijinta Dan abukace take tun ranar da Sardauna yayi kissing dinta ta rasa nutsuwarta namiji take bukata gashi tin ranar bata sake ganin Sardauna ba ko ta kirasa bata samunsa har zazzabi tayi mai zafi ko a hospital yaki yarda ya dubata Nabeel ne ya dubata Yakuma ce ayi taka tsantsa zuciyarta ta fara tabu shiyasa Daddy ya yarda yace abarta ta koma gidanta tunda tanaso bangaran Nisha da Sardauna babu laifi yana bata kulawa sosai yana nuna mata soyayya saide jarabarsa ta takura mata babu yada ta iya Dole take biye masa idan ta fara jin zafi tayi ta kuka shiko ko ajikinsa saide idan ya gama Tasha tatali ankawo mata mai aiki koda yaushe cikin cin kaza take Sardauna yayi ta mata dariya yana cewa"babyna yasa mamarsa kaudai sai ta fara kuka sai ya lallasheta sa'arta guda bata laulayi, bangaran mashakurah wlh sai ta baka tausayi ta rame ta jeme cikinta ya fito gashi abukace take da namiji Dole ta hakurata rike bandar Dan yana bata kulawa sosai jiran haihuwa akeyi amusu aure Ahmed da hafeeza wata irin soyayya suke zubawa mai tsayawa azukatu Sardauna ya ganosu burus ne yayi dasu yaga iya gudunsu ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ da misalin karfe 8:00pm na dare Nisha Zaune take a parlo tana tsotsar lemun tsami tana kallon makekiyar TV dake manne abango Sardauna ya fito daga bedroom d'insa yana waya kusanta ya zauna jikinsa ta kwanto" eh wlh Daddy kaina yakemun ciwo tun yamma gashi gabana yafiye faduwa sai Addu'a nakeyi amma bari yanzu zan fito na dubasa insha Allah OK bye sai nazo ya tsinke kiran ya kalli Nisha ya daga mata gira ya Kara matseta" yanzu daga mutum ya fara murzaki zaki fara kuka My Nisha ki daina shan lemon tsami dariya tayi ta rukumkumeshi tana kissing dinsa murmushi yai ya tura hannusa cikin rigarta yana lalubarta yana shafa cikinta lafewa tayi jikinsa"my sweetheart kaidin na dabanne mintsineta yayi dariya tayi"kitsaya naji ya babyna yake" my Dr ina zaka ina zuwa? " no ki zauna yanzu zan dawo mairan karfe ne bayajin dadi zan dubasa kirawo Rabia mai aiki kuyi fira kiss ya mata ya Mike hawaye ya wanke mata fuska ta fara shashekar kuka" Ya Salam tashi dauko hijabi mu tafi mik'ewa tayi da gudu tsawa ya buga mata" Nisha bana hanaki gudu ba kina jijigamun yara cak ta tsaya ta fara tafiya ahankali taje ta dauko hijabin ta fito har ya fice amota ta iskeshi ta bude ta shiga ta rufe yaja tunkafin ya iso mai gadi ya bude masa get yafice ya harbata motar kan titi yana gudu Nisha ta kallesa"my Dr kayi hakuri bazan karaba kai ya daga mata jikinsa ta kwanto ta boye kanta kirjinsa tanajin mugu mugun sonsa da kaunarsa na ratsa zuciyarta matseta yayi gam jikinsa yana tuki sai ni'imataccen kamshinsa take Shaka tana shafar wuyansa har suka iso kofar gidansu yaga motar mahbeer ta fito zee zaune agaba suna magana suna dariya suka fice shiko ya shige, ciki parking yayi nisha ta janye jikinta ta bude ta fita shima ya fito hannuta ya kama suka nufi part din ghaisha akofar parlo suka hadu da Daddy" yauwa Dr Ka iso muje ka hadu da iyayan rigima mun bashi matarsa harda kuka yamana itama ta damemu da kuka ita mijinta ta keso murmushi Sardauna yayi" nagansu Daddy Allah ya basu zaman lafiya Nisha shiga gunsa momy Daddy yace "muje da ita suma sunacan Nisha cikin kunya ta gaishe da daddy "Aisha sannu ya karfin jiki muje to gidan daddah suka nufa, mahbeer ko sai murna yakeyi yau zai angwance tuki yake cikin nutsuwa zee na zuba masa surutu tana kwance jikinsa" my heart ka rage gudu mana ta fada ta rumgumeshi tana dariya juyowa yayi ya mata kiss yana murmushi "wlh my zeena da na rasaki mutuwa zanyi bakinsa ta rufe masa tana kwakwab'e fuska zata masa kuka gangarawa yayi bakin titi yai parking ya janyota jikinsa"yi hakuri wasane nake miki bazan mutuba ya fada yana tura hannusa cikin rigarta yana murza manyan breast dinta narke masa tayi"wayyo my heart inajin dadi jin ta fadi haka ya janye rigar tata yasa hannusa duka biyu yana murzamata sai nishi take tana bangaro masa, kansa ta tallabo tahade bakinsu tana masa wata irin tsotsa mahbeer ya zauce duk ta rikitashi bakinsa ya zaro ya maida kan breast dinta yana tsotsa bankarewa tayi ta fashe masa da kuka shima kukan ya fara yana tsotsa duk sun haukacewa junansu suna romance bakin titi motace ta kwace tayi kansu mai babbar motar sai horn yake musu jama'a suna kiran sunan Allah amma Sam basa haiyacinsu Dan har sun cire rigunansu kawai sai ji kake garam motar ta bugi motarso zee tashigi motar Sosai Wanda atake zee numfashin ya dauke jini bulbulowa daga sharan kanta mahbeer yana cikin jigata saboda karfen da yasokesa aciki ganin zee ahaka ya kwalla Kara yana jijigata"zeena don Allah karki barni bazan rayuba idan babu ke samanta ya fada nan take ya sume jama'a sunyi caa gun Dan motar ta game sai anyi dubara za'a cirosu mai motar hannnu ya Dora akai ya fashe da kuka Dan idan kaga yada motar tayi wlh sai kayi kuka Dan tausayi haka jama'a suka taru Ana kokarin ciro abinda aka samu nadaga jikinsu Dan mutane basa zaton sunyi rai...................✍🏻 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻41* ....daket jama'a sukafito dasu babu mai motsi acikinsu jini ya bata musu jiki mahbeer harda wani karfe gefen cikinsa da ya cakesa cikin hukuncin Allah sai ga Ahmed yazo wucewa yaga taro jama'a sunacewa akaisu hospital parking yayi ya fito ya nufi wajan ganin su zee ne abun ya tashi hankalin Ahmed arikice yace" don Allah ku kamamun musasu mota motar Ahmed aka sasu harda mai motar ya shiga yana kuka Ahmed yaja da sauri yabar gun gudun kar akirawo yan sanda wayar Sardauna ya kira, lokacin suna hanyar dawowa gidansu ganin Ahmed ya, daga ko magana baiba yace" Dr kaiyi sauri kazo hospital ya kashe Kiran, yaci GABA da tuki hankalinsa atashe suna zuwa hospital aka taresu aka kawo gadon marasa lafiya aka fito dasu aka kwantar dasu kai tsaye emergency akayi dasu Ahmed hankalinsa atashe yake Sardauna ya shigo da mota ko parking d'in kirki baiba ya fito Nisha na biye dashi Ahmed ya taresa "Dr kayi sauri kaceto rayuwarsu rike Ahmed Sardauna yayi" suwa ye? " zainab da Mahbeer ai bai tsayaba ya sakeshi yayi ciki da gudu Nisha ta fara kuka" meye ya samesu? " hatsari sukayi kiyi hakuri bari kukan muje ki zauna Sardauna kai tsaye emergency ya shiga jikinsa na tsuma sunaga Dr ya shigo suka dakatar gun mahbeer ya nufa kallo daya yamasa, idanunsa ya ciko da ruwa ya kalli Dr Nabeel " kuje ku ceto ran matarsa bari ni na dubasa, da kaina bai sauraresu ba ya fara ceto ran mahbeer saida ya kwashe awanin biyu ya dinki masa gefen cikinsa da cinyarsa da sharan fuskarsa da goshinsa da ya tsage wlh ba mahbeer ba Sardauna ma yau abin tausayine ya hada duk maganin da yasan zaiyi Saurin dawo dashi haiyacinsa da kashe masa zafin ciwanka ya saka masa drip ko ina akumbure yake jikin mahbeer lokacin da ya fito yaga yan gidansu cike akofar dakin hankalinsu atashe ghaisha ta nufoshi" Dr ya zainab take da mahbeer don Allah ka fada mana? cikin dakiya yace" ghaisha da sauki zasu warke basu wani jimuba Nisha tana kuka tace" wlh Daddy sun jimu kallo daya idan mutum ya musu bazai sakeba wani mugun kallo ya watsa mata ta sada kanta Daddy da nuhu da kawu saminu suka hada baki"Dr dan Allah ya suke ciki? " Daddy kuyi hakuri da sauki zasu farfado barima na duba zainab din wajan ummi Raiyan ya nufa tayi tagumi tana zaune" ummi kuyi hakuri zata farka insha? " Dr babu komai Allah shine mai iko da kowa da kuma komai a lokacin da yaso Allah ya tashi kafadinsu gurin ya bari da sauri dan da sunsan halin da yake ciki sai sun tausaya masa dauriya ce kawai yakeyi gurin zee ya tafi kanta anade yake an dinki mata gefen da kanta ya bugu saboda bata jimuba sosai saide buguwar kanta bakin gadon ya zauna zuciyarsa na bugawa gatanan bata motsi duk na'urorine jikinta saboda buguwar kanta tashi yayi ya kara, duba lafiyarta da kyau cikin dakiya da jarumta yake komai amma ko alamun motsi batayi ba jikinta ya fada yana kuka saida yayi yagaji dan kansa ya fito ya nufi wani room yashiga ya rufe kansa, yayi alwalla ya shimfida darduma ya tayar da sallahr nafila yana nema musu sauki awajan Allah har baisan adadin awanin da ya daukaba saida ya duba agogon hannusa yaga karfe, daya na dare ya Mike ya fito har yanzu yan gidansu ba Wanda ya tafi tausayi suka bashi yace "Daddy dan Allah kutafi gida insha Allah zasu farka cikin haiyacinsu mamana kuje gida babban yaya kai sai ka tsaya Kawu Saminu yace" wlh babu inda zamu yanzu muka gama musu Addu'a zasu farka nan kusa gun Nisha ya nufa ya kamo hannuta ya nufi Office d'insa da ita"ya saka key ya bude suka shiga saman doguwar kujera ya kwantar da ita" Nisha ki kwanta ki huta kibar kukan yar uwarki zata farka inshn Allah kinji? kai ta daga kiss ya mata agoshi yaje ya dauko wata jibgegiyar rigarsa. ta sanyi ya lulubeta ya zauna kusanta k'ugunsa ta kamo tana kuka kasa-kasa bayanta yake bugawa har tayi shiru tana sabke ajiyar zuciya saida yaji tayi shiru ya Mike ya fice har yanzu Yan gidansu ko mutum daya bai motsaba kai ya girgiza dan sasun halin da yake ciki wlh sai sun tausaya masa dakiya kawai yakeyi sai lokacin Sardauna yaga Ahmed da mai motar gurunsu ya nufa Ahmed yace"Dr kabi asannu kaima ba lafiyar zuciyace da kaiba karfa kasa, damuwa aranka don Allah kayi tawakali? murmushi Sardauna yayi ya rumgume Ahmed yana buga bayansa" Abokina karka damu nabarwa Allah ikonsa kaikuma ina godiya da samunka aboki nagari nagode nagode" dan Allah kabarmun godiya kaga bawan Allah nan hankalinsa atashe su Daddy sunce ya tafi sun yafe masa, amma yace sai yaga tashin bayin Allah nan sakin Ahmed Sardauna yayi ya isa gun mutumin " kaje kawai babu komai Allah ya kaddara bawa baya wuce kaddarasa kaje munyafe maka ni ganinka ya fi batamun rai don girman Allah kaje mun yafema ganin yada jikin Sardauna yake tsumane yasa mutumin tsorata wuff ya fice da niyar gobe sai ya dawo zaune sukayi zuciyarsu da alhini har karfe kusan uku da, rabi na dare wlh idan ka kalli bayin Allah nan sai ka tausaya musu na'uran datake jone ce jikin mahbeer ta fara kuka da gudu wata nurse ta fito Kiran Sardauna arikice yayi ciki mahbeer ya farka sai tari yake jini na fita yana Kiran sunan zeena don Allah karki mutu gwara ni Na mutu ke kirayu da gudu Sardauna yayi kansa yana bashi temakon gagawa, su Daddy ana hanasu amma saida suka shigo daket Sardauna ya samu ya daina aman jinin rumgumeshi yayi yana kuka abinda yan gidansu taba ganin Sardauna yayi ba shine ya karyar da zuciyoyin yan gidansu ghaisha k'asa ta zauna tana kuka, mahbeer yace"Kenan zeena mutuwa tayi shine kukamun Alluran bacci har aka binneta Daddy ne yazo ya rikeshi Sardauna yace"wlh bata mutuba zako rayu tare itama nemanka take tarin ya sarkeshi ya ruko hannu Daddy" Dadyna don Allah kuyafemun nine nayi sanadiyar mutuwar zee da na nace sai an maida mana auranmu da yanzu tana rayuwarta wlh ina sonta banga anfanin zamana aduniya babu zainaba ba don Allah duk Wanda nabatawa ya yafemun gabaki daya kowa yayo kansa, ghaisha, ta ISO ta rumgumeshi tana kuka"mahbeer mun yafema amma wlh zainaba tana raye bata mutuba Sardauna aje ayi dubara akawota da "to ya amsa dan yasan na'ururin da suke jikinta ayanzu bazai yuba aciresu mutikar fata farka tabbas komai zai iya faruwa da zee rike hannu Sardauna yayi muryashi tayi k'asa" karku takura kanku ni nasan zee ta mutu saboda naga yada kanta yayi zan tardata muci gaba da rayuwarmu nide kuyafemu ya fada yana shakuwa jini na fita daga bakinsa ahankali yake kalmar shahada Daddy yayi saurin rumgumeshi yana fadin" lailaha illallah Muhammadun rasulullah sallalahu alaihi'wa sallam haka mahbeer ya maimaita har sau uku numfashinsa ya tsaya cak idanu Sardauna ya zuba masa mahbeer na damke da hannunsa jikin Sardauna babu inda baya rawa ghaisha ganin mahbeer ya mutu ta tsayar da kukan cak daddy kansa kasa shafema mahbeer idanu yayi Kawu Saminu ne da Nuhu sukayi jarumta kawu ya shafema mahbeer idanu Sardauna wani irin kukane ya kufce masa ya fada jikin mahbeer ya rumgumeshi yana kuka Nuhu ya janye Sardauna ya rumgumeshi Daddy ya kwantar da gawar mahbeer ya Mike tsaye ummi zubewa tayi asume gabaki daya Sardauna jikinsa kerrrma yake yana wani irin kuka na fitar hankali gabaki daya ghaisha tama kasa motswa daga inda take tana karkarwa azaune ta tsare gawar mahbeer da idanu Daddy ne yayi kan ummi Ahmad akidime yayi waje ya kirawo likita Dan yasan Sardauna babu abinda zai iya ayanzu tare suka shigo da nurse da Dr Nabeel aka fitar da ita domin ceto ranta daddy ya koma gun gawar mahbeer ya tsugunna ya rike hannunsa"mahbeer yanzu ka mutu kenen Allah nagode maka da ka jarabeni ka daukemin yarona mai son yan uwa mai hakuri mabucin dariya mai son nak'asa dashi Allah na amshi jarabawarka da hannu biyu mahbeer Nayafema duniya da lahira khadijah kizo kiyafema d'anki zai tafi tafiya ta har abadan Saminu ya rike Daddy ya Mike tsaye "haba Abdu muyi tawakali da Allah mu karawa nak'asa damu kwarin gwiwa mana Nuhu ya Saki Sardauna yaja hannusa suka zauna "Faisal kayi hakuri kaga ba lafiyar zuciyaba gareka ba kuma kukanka shine yake Kara tada hankalinsu daddy kalli ghaisha halin da take ciki jeka ka bata baki babu Wanda ya isa ya hana Allah ikonsa duk lokacin da yaso fuskarsa ya goge masa ya ja hannusa suka tafi gun ghaisha Sardauna ya rumgumeta"momy kiyi hakuri kinji rumgume Sardauna tayi ta fashe da kuka "Faisal kaga yayanka yatafi ya barmu ko? Ahmed ne ya amso farin yadin ya kawo daddy tashi yayi ya lulube mahbeer ya dauki waya ya fara kiran yan uwa suna zaune agun sun tisa gawar mahbeer gaba ummi kuwa ba'a samu ta farfadoba sai karfe biyar na asubah tana kuka tana kiran mahbeer da zainaba sun mutu saida aka mata allura barci bayan sallah asubah gabaki dayansu suka dunguma gida har gawar mahbeer zuwa karfe takwas na safe gidansu mahbeer babu masayar tsinke Al'ummmah musulumai sun cika gidan sai koke koke akeyi zainab kanwarsa nan take naguda ta kamata sai hospital batajima ba ta haihu da namiji hadeema ana take yace asa sunan mahbeer yana kuka tamkar ransa zai fita dan bashida abokin da ya wuce mahbeer gashi mijin kanwarsa tana haihuwa ya koma gidansu mahbeer duk inda kake neman tashin hankali to wannan Family wlh sun shiga ga zee bata farkaba Daddy dubi suke itama ta mutu Sardauna boye musu yayi misalin karfe Tara na safe an gama shirya mahbeer za'a kaishi makwancinsa yan uwa gewaye dashi sai Addu'a suke masa ghaisha ta rumgume gawar amma bata kuka"mahbeer halinka nagari yabika na yafema duniya da lahira hafeeza ma rumgume take da gawar tana kuka Nisha ma Najib salma intisar ma tace"Ashe bazan rayu da kaiba nasoka kamar na mutu yaya mahbeer Allah ya jikinka da rahma Sardauna yace" kubamu guru mu daukeshi Ana jiranmu Dan kokarine kawai yakeyi maryama da anty hauwa suka janyen su amma maijidda taki sakin gawar mahbeer tana kuka mai cin rai daket Sardauna ya dauketa cak ya kaita gabansu Daddah suka ririketa su nuhu suka dauke gawar suka fice Sardauna ya rumgume ghaisha" momy idan bakyaso nima ki rasani to kiyi shiru don Allah? " nayi Sardauna nayi shiru kuje ku kaishi gidansa na gaskiya sakinta yayi ya nufi gun ummi Raiyan ya tsugunna gabanta"ummi kiyi gakuri don Allah wlh nima zaku rasani idan Baku bar kukanba" mun bari Faisal tashi katafi mik'ewa yayi ya fice Ana shirin sallahtar gawar ya bi sahu aka sallahci Dan uwansa hawaye na zuba a idanunsa Ana gamawa akayi masa Addu' aka daukesa sai gidansa na gaskiya wlh fadin irin jama'ar da mahbeer ya samu bazai faduba saide nace Allah yayi masa gafara kawai haka suka kaishi gidansa na gaskiya suka binneshi jama'a kowa yabon halinsa yakeyi yan gun aikinsu ma dayawa sunyi kuka rufe kamfanin akayi akace sai bayan sadakar ukku direban da bikesu tamkar zaiyi hauka kuka yake yana cewa yakashe mutum wuni jama'a sukayi ana shiga ana fita har bayan la'asar har yanzu Sardauna bai sama cikinsa koda ruwaba Nuhu ne ya fahimci hakan daket ya lallabashi ya kawo masa tea ya kurba ciki gun mata ma hakane babu Wanda ya iya sama cikinsa wani Abu har dare bayan sallah isha'i Daddy yace Sardauna ya daure yaje ya dubo zainaba ko da sauran ranta Dole yasa Najib ya tukasa suka tafi yayi mata, dube dube babu wani alamun motsi jikinta haka suka dawo Sardauna sai zubar da hawaye yake Allah kadai yasan halin da yake ciki, Nisha ma bata sukuni abun ya mata yawa tafe kawai take hauwa tana dan kula da ita tsakiyar dare kowa ya nemi guri ya kwanta Sardauna yana saman darduma yana sallah yana kuka saida yaji kafafunsa basu daukansa ya hakura, ya zauna yana ma dan uwansa da zee Addu'a yana kuka, da yagaji nan ya bingire ya kwanta har barawon bacci ya daukesa saboda jiya babu Wanda ya rumtsa Asubah ta gari ********************************** *Bayan sati guda* Yau mahbeer yacika sati guda da mutuwa wlh har yanzu idan ka kalli yan gidansu sai ka tausaya musu saboda sunsa mutuwar aransu saide Dole suka fara hakura tunda sunsan bazai dawoba yan niger motoci biyu sukazo bayan sadakar uku suka koma amma minata da tuwasai sunce bazasu ba sai bayan arba'in Sardauna saida akayi sadakar ukku daket ghaisha ta matsa masa, suka koma gidansu saide kullum idan sunzo sai dare suke komawa, yarame sai fari da ya kara ya tara k'asumba Nisha ma tarame dan mutuwar ta shigeta dadinta daya har yau Sardauna bai kusancetaba bangaran zee baby har yau bata farkaba tsawon sati daya hankalinsu ba karamun tashi yayi ba ummi har tagaji da kuka tanaso tace abata ita sutafi saudiya amma ta kasa ganin yada suke nuna damuwarsu akan zainab gashi suna tatalin ummin da kwantar mata hankali duk da suna cikin tashin hankalin mutuwa akullum Sardauna so uku yake zuwa dubo zee tanada rai lokacin farkowarta ne baiba da misalin karfe biyar na yamma Sardauna na zaune cikin parlon yana kallon tashar Sunnah TV zauwarsu Kenan daga gidansu"Nisha ki kawo mun mana" gani fah yi hakuri Rabia ce take aiki agurin na nuna mata wani abune zama tayi kusansa ta kafa masa cup glass d'in abaki ya kurba yana yamutsa fuska jikinsa ta kwanto" my Dr yi hakuri kasha please kaifa kace na hadoma coffee mai dadi muyi hakuri babu yada zamuyi da hukuncin Allah amsa ya rikayi tana bashi abaki yanasha idanunta sun ciko da hawaye Sardauna ko tunda ta rumgumeshi yaji yana bukatar kusantarta dan satin da yayi tashin hankaline ya kauda masa sha'awarsa amma yanzuma sam bazai wani iya tabuka komaiba bashida kwanciyar hankali mutikar baiga zee baby ta farka ba bayan ya shanye coffeen ya rumgumeta gam yana sabke ajiyar zuciya"Nisha kibar kukan mu amshi kaddara da hannu biyu kara shigewa jikinsa tayi tana buga bayansa itama alamar lallashi wayar Sardauna ta dauki ringing idanunsa ya bude ya kalli screen d'in wayar yaga Dr Nabeel da sauri cikin rawar jiki ya dauki wayar gabansa na faduwa yayi picking ya kara, akunnensa" hello Dr meya faru? " Dr Sardauna kayi kokari kazo yanzu na'urorin jikin zainaba Faisal Hashim Almahadee sun dauki ruri alamar ta farka ai bai tsaya, sauraren karshen zancanba ya janye Nisha ya zaunar da ita"Nisha natafi hospital sai nadawo key din mota ya dauka, aguje ya fice Nisha hankalinta atashe tana Addu'ar Allah yasa dear dinta ce ta tashi Sardauna yana shiga mota ya figeta da karfin gaske kafin ya ISO mai gadi ya bude masa get ya fice aguje wani irin gudu yakeyi Allah ne ya kawoshi hospital lafiya ko parking bai gama yiba ya bude ya fice aguje ya yashige direct d'akin da zee take mai cike da na'urori ya nufa har likitoci sunyi tsaye kanta, yana zuwa suka matsa gefe kowa ya fice dubata ya fara ko minti uku baiba ta fara motsi tana fizge fizge cikin farin ciki Sardauna ya riketa gam yana kuka "Zainab ina mutikar farin ciki da farkawarki kanwata yau tsawon sati gudu banaci bana sha saboda rashin Abu biyu masu mahimmanci arayuwa sosai yake kukan farin ciki ya matseta jikinsa har ta daina fizge fizgen amma idanunta arufe hawaye yana kwaranya saman fuskarsa ya zuba mata manyan idanunsa cike da tausayinta ya zauna ya cire mata na'ururin ya rumgumeta gam ya kirata"zainab tashi bude idanunki kinji ahankali ta bude idanunta ta sabkesu akan Sardauna tayi masa kuri da idanu murmushi ya sakar mata hawaye fuskarsa suna zuba saman fuskarta " zainab sannu ya jikinki da idanu ta kafesa ko giftawa batayi "my kanwas bazaki mun maganaba ya fada yana langwabe kai yana sakar mata murmushi ga hawaye na kwaranya daga idanunsa duk dan ya saka mata kwarin gwiwa murmushi ta sakar masa ta dora hannuta saman fuskarsa ta shafo hawayen ta langwabar da kai ahankali kamar mai koyon magana tace" my kanwas bazaki mun maganaba ta fada tana sakin murmushi kara rumgumeta yayi hancinta yaja" banson raini ni sa'an kine murmushi ta saki ta beka hannuta saman dogon hancinsa ta ja tace" banson raini ni sa'ankine idanu ya zaro" my kanwas ni ko itama tazaro manyan idanunta ta tsaresa da kallo tace "my kanwas niko gaban Sardauna ne yayi wani irin faduwa da Sauri ya janyeta daga jikinsa ya Mike tsaye ya kwantar da ita ya jona mata wata na'ura akanta ya nufi gun wata na'ura da gudu dan ya kunnata ya binciki zee tashi tayi ta fashe da kuka tana kokarin cire na'urorin jikinta da ya jona mata dan tabishi arikice ya nufo gunta "zainab tsaya ganinan.............. ✍🏻 💃🏻Ladingo Yar ilu *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Allah Nagode maka da yan uwa musulmai da suka sanya bakunasu masu Albarka wajan yin Addu'a har Allah ya fitomun da fareesa lokacin da bamuda tsammani hakika Allah abin godiya yan grp dinan ina godiya sosai da gudun muwar da kuka bada wajan yin Addu'a* *👉🏻42* ....cikin sassarfa ya karaso gareta ya riketa ya mannata jikinsa yana buga bayanta" zainab ki tsaya mana kukan me kike babu inda zani shiru tayi ta kwanta kirjinshi ta d'ago da kanta tana kallonsa murmushi ya sakar mata" my kanwas murmushi ta sakar masa hawaye nabin kumcinta cikin sanyin murya tace"my kanwas lumsassun idanunsa ya zuba mata zuciyarsa na wata irin bugawa ya tallabo kanta hawaye yacika masa idanu ya lakuto. hawayen fuskarta ya lasa" my zainab meyasa zakimun haka me haka yake nufi menene ya faru dake please idan wasane kike ki dainamun kinji murmushi ta Saki ta zuba masa manyan idanunta ta beka hannuta ta shafo hawayen fuskarsa ta lashe ta rike fuskarsa ta maimaita abunda ya fada mata da sauri ya Mike ya cire mata na'uran da ya jona mata ya zaunar da ita ya juya ya nufi gun wata na'ura aikuwa ta fashe da kuka da Sauri ya dawo ya ware mata hannunwasa tazo gareshi Sam batasan hakanba Dole yazo ya Sanya hawansa ya dauketa kamar baby ya rungumeta " to yi shiru kallonsa take tana shashekar kuka tace"my Kanwas" Na'am my Kanwas please kimun rai kibar kukan ahaka tana jikinsa ya nufi gun Na'uran ya kunna ya dawo bakin gadon ya kwantar da ita harzata fara kuka taga ya zauna tayi shiru jona mata Na'urorin wayarsa ya dauka ya kira Daddy bugo daya ya daga da sallama "assalamu alaikum Dr Allah yasa muji alkhairi"Daddy" please kuzo yanzu hospital harda momyna da ummi duk kuzo kuga hukuncin Allah ya sake sabka akanmu Allah yasake Dora mana wata jarabtar arikice daddy yace" Sardauna meke faruwane? " Daddy sai kunzo kitt ya tsinke kiran ya kwantar da zee da ta tsareshi da idanu ya shiga duba lafiyarta, su Daddy sunzo suna waje saida ya kwashe awa daya cur ko ina na jikinsa rawa yakeyi sai sunayen Allah yake kira ya cire abun da ya jona akunnesa dabas ya zauna ya cire mata na'uran ya zuba mata idanu kukanma ya kasa Nabeel ne ya kirasa awaya su Daddy sun matsu suga zainab yace ya kawosu, kofar aka turo da sallama ya amsa ghaisha da ummi da gudu sukayi gun zee ai tana daga kwance taga mutane na nufota akidime ta Mike zaune ta fashe da kuka ta fada jikin Sardauna tana karkarwa ta boye kanta acikin kirjinshi tana kiransa" my kanwas rungumeta yayi yana buga bayanta ya Kara boyeta jikinsa sosai tamkar cinyeta zasuyi hankalinsa atashe yace" baby yi shiru bari kukan lafewa tayi jikinsa ta rikeshi gam tayi shiru ta lumshe idanunta ya kalli su daddy " wlh Daddy akwai babbar Matsala batasan kowa ba fah ayanzu sai ni sabode tayi losing memory ta mance kowa da komai nata na baya sai Wanda za'a koya mata yanzu da ita da Wanda aka Haifa yau basuda banbanci Nima abinda yasa ta yarda dani saboda tana bude idanunta nita fara gani ita atunaninta babu kowa cikin duniya sai mu biyu daddy yace "innahlillahi wa'innailaihi Raji'un Allah mun gode maka kuma mun amshi jarabawar da kake bamu ummi Raiyan fashewa tayi da kuka ghaisha ta rungumeta"kiyi hakuri Raiyan zata samu sauki da yarda Allah kinsan bawa baya wuce kaddarasa Daddy yace"Raiyan don Allah kiyi hakuri zata warke insha Allah daddy yazo bakin gadon ya zauna "Dr yanzu yaya za'ayi fitar da ita za'ayi k'asar waje ko yayane?" Daddy zata warke insha Allah akwai maganin da zan dorata akai da yarda Allah lokacin da yaso zata dawo haiyacinta koda yaushene babu yau babu gobe ghaisha taja hannun ummi Raiyan ta zaunar da ita saman kujera ta nufi gun Sardauna ta dafa kafadunsa"Dr Sardauna yanzu ya zamuyi momy ta saba damu ta yarda murika koya mata abubuwa? Daddy yace tashin hankalin kenan, ai Sardauna ya furzar da iskar bakinsa ya kalli zainab da tayi luf ajikinsa idanunta arufe ta rikeshi gam kamar zai gudu murmushin karfin hali yayi"Daddy muje gida yanzu sai nasamu nayi Mata yan dabaru ta yarda da ummi saboda ta Rika koya Mata abubuwa idan yaso zan kasance ina bata abunci da magani mu dage dayi mata Addu'a zata warke Dr Nabeel yace" Dr ayanzu yarinyarnan bazata iya rayuwa da kowaba sai dakai saboda kaika dai take gani mutum Dan uwanta Sardauna ya kalli Dr Nabeel "Dr kaje ka dubo mun irin magugunan da ya dace mu dorata akai ka kawomun kai Nabeel ya d'aga ya fice ghaisha kukan tausayin zeey ne ya kufce mata Sardauna yace"momy kiyi hakuri Adfu'a zaku mata ba kuka ba janyeta Sardauna yayi daga jikinsa ta bude idanunta ta saka masa kuka"baby tare zamu yi hakuri sabkota yayi daga saman gadon ya shidota k'asa ya rike hannuta boyewa tayi abayansa tana rike da rigarsa daddy yace"Allahu Akbar Allah ya baki lafiya Sardauna yace"Amin ya kwashe wayoyinsa ya kalli iyayan nasa" Daddy mutafi gida asamu tayi wanka taci abunci mik'ewa sukayi Sardauna yana rike da hannuta ya rigasu fita waje zainab na rike da rigarsa har suka fito yana jiran Nabeel kafarta ya kalla ba takalmi ya cire na kafarsa " baby bari nasamiki nawa sakarmun Riga idanu ta zuba masa dan bata gane me yake fadiba ahankali ya cire hannunta daga rigarsa ya sunkuya gabanta ya kamo hannuta ya dora akafadarsa ta rike tana dariya ya kamo santaleliyar kafarta fara tas tamkar ta jarirai dan taushi ya saka mata takalminsa sun mata yawa sosai murmushi yayi ya Mike tsaye ya dagota dariya tayi ta fada saman faffadan kirjinshi tace"my kanwas? rungumeta yayi"Na'am my kanwas kallonsa take tana murmushi shima kallonta yake baima San iyayansu sun fito ba da kallo suka bisu daddy ya jinjina kansa yanajin dadin yada Sardauna yake kula da zeey Dr Nabeel ne ya ISO da leda ya hado Wanda suka samu dafa kafadar Sardauna yai "Dr gasu kallon Nabeel yayi ya beka hannu ya amshi maganin"OK zan duba idan mun isa gida thanks Dr murmushi Nabeel yayi" ai munatare uban gidanmu kai Sardauna ya girgiza ya kalli daddy" my dady mu tafi ya janye zainab ya kama hannunta ummi Raiyan hawaye ya cika mata idanu yau gata ga zainaba amma batasan taba Sardauna yace" dady kuje gamunan zansa takalmi a Office "to sai kunzo Dr hannuta yaja suka nufi Office d'insa ya ciro makullai ya bude yana rike da hannunta suka shiga idanu take zarowa tana kallon ko ina na Office d'in sakin hannuta yayi yaje yasa takalmi da gudu ta biyoshi ta rungumeshi ta baya tace "my kanwas" Ya Salam ya fada yana juyo da ita gabansa ya rike kafadunta ya zuba mata tsumammun idanunsa"baby babu inda zani takalmi zansa kai ta langwabe tana turo baki sakinta yayi ya kama hannunta sukaje yasa, takalmin ya riko hannuta suka fito ya rufe Office d'in suka fito tana rike dashi gam har gurin mota ya bude ya zaunar da ita agaba ya rufe da ya zagaya ya shiga idanunta har sun tara kwalla yana zama ta kifa kanta saman cinyarsa ta fashe da kuka tana kiransa"my kanwas"Ya Allah gani gareka baby ya zanyi Dole fah zamu rabu tunda ba guri dayaba zamu rinka kwana dake ba please ki daure kisaba da rashina ah irin wannan lokacin jikinsa ya janyota yana bubbuga bayanta yakai bakinsa kunnenta" yi shiru baby nine nataba Habibty shiru bazan sake barinki ba ina tare dake baccine zai rika rabamu lafewa tayi jikinsa tanajin dadin maganar da yake mata akunnenta ta lumshe idanunta ta kamo hannunsa ta rike cikin nata gam jin tayi shiru yayi murmushi ya janye bakinsa ya gyara mata kwanciya jikinsa ya tashi motar ya nufo bakin get horn yai aka bude masa get ya fice ana ta daga masa hannu driving yake cikin nutsuwa zuciyarsa babu dadi damuwa tayi masa yawa ga zainab cikin halin da take ayanzu tana bukatar kulawarsa hannusa da ta rike janye ya dora saman kanta ya shafi gashinta" my baby kanwas kara shigewa jikinsa ta d'ago da kanta tana lumshe masa idanu muryata can k'asa tace"my baby kanwas kallota yayi ya daga mata gira ya maida hankalinsa kan driving ta maida kanta kirjinshi ta lumshe idanunta Nisha ta kirasa,har sau biyu bai dagaba ahaka har suka ISO gida horn yayi aka bude masa get ya shige da motar nan tskiyar harabar gidan yai parking ya kashe motar, ya dagota"My Baby Kanwas Oya mushiga ciki murmushi tayi ta dora hannunta saman dogon karan hancinsa tanaja kai ya girgiza ya janyeta jikinsa ya bude motar ya fito da ita shima ya fito ya zagayo ya kama hannuta da ido takebin gidan har suka shiga parlon da sallama hafeeza ta taresu da gudu zata riko zee tayi tsale ta makale Sardauna tana ihu. janyeta yayi ya nufi gun ummi ya zauna zee na daga gefe tana makale dashi sai wani irin kallo takema su Najib da su minata da Tuwusai Sardauna yace" ummi kuje ki gwada mata wanka da sallah da sauran abubuwa agyara mata gashinta kufito ina jiranku na bata abunci da magani sai natafi mik'ewa ummi tayi Sardauna ya mikar da zeey tsaye"baby kuje agyaraki tsaresa tayi da idanu tsaye ya Mike ya kama hannunta yajata har kofar d'aki yaba ummi ita fur taki tafiya ta fara kuka daurewa yayi ya had'e fuska ya daka mata tsawa wuce maza ku tafi nace cikin rawar jiki ta labe bayan ummi tana kiransa"my baby kanwas kai ya kauda"ummi kuje ki nuna mata ya fada yana juyawa ya dawo kan kujera ya zauna kusan ghaisha ya kwantar da kansa kafadarta ya lumshe idanunsa zee ko Dole tabi ummi suka shiga da ta rike mata hannu fizgewa tayi suna shiga ta shiga bathroom ta hada ruwan zafi tazo tajata tana tirjewa harda kuka tana Kiran my kanwas haka tajata ummin kanta hawaye take daket ta cire mata kayan jikinta ta nasata cikin ruwan gumin tana zuba mata ruwan har kanta da kanta tayi mata wanka har dukanta take amma saida ta wanke tas har gashinta bayan ta gama mata ummi ta tube ta kunna shower ta dauki soso da sabulu tana wanka zee ta fito itama ta tsaya gaban shower ta amshi soson tayi duk yada ummi tayi tana murmushi towel ummi ta d'aura itama ta d'aura ummi tayi Alwalla zee ma tayi suka fito tana karda gashinta tana dariya gaban dressing mirror ta janyota ta tsane mata gashinta ta shafa mata man gashi ta dauré mata da Ribbon yada ummin tayi abaya mai kyau ummi ta dauko mata ta bata ummi ta dauko tasaka itama ta saka tayane mata kanta da mayafin abayar Darduma ta shimfida itama zee tazo ta tsaya gaban ummin tana kallon tana turo baki tace"my kanwas ta fada tana nuna kofar daki janyota tayi suka kalli alkiblah ummin ta tayar da kabarar sallah duk abinda ummin tayi cikin hukuncin Allah shi zee takeyi sukayi sallah isha'i bangaran Sardauna ghaisha ta shafi kansa"Auta kayi hakuri kafara cin abunci ansan mutuwa da ciwo amma babu yada muka iya daddy yace"Faisal ka dauré muyi ta wakali mu amshi kaddara kaga yada Allah ya sake jarabamu ta fannin zainab minata ta share hawaye tace"wlh ina tausayinta sosai baiwar Allah sai abinda aka koya mata Sardauna jinsu kawai yake dan basu fishi shiga damuwaba dauriya yake ga rashin d'an uwansa na ragargazar zuciyarsa ghaisha ya kalla"momyna kanshi ta kuma shafawa"Na'am Autana me kakeso? " babu komai ya fada yana murmushin karfin hali" zakasha coffee? su ummi ne suka fito zee tasha abaya mai kyau da mayafi da gudu tayi kan Sardauna fuska ya had'e ganin yada yayi yasa ta karasa anutse ta zauna kusansa tana kallonsa ta matsa ta kwantar da kanta kafadarsa"my baby kanwas daddy kallonsu kawai yakeyi janyeta yayi ya Mike ya kama hannuta ya dauki ledar maganin ya nufi kan dining.kujera yaja ya zaunar da ita ya dauki plate ya zuba mata abunci jalof d'in shinkaface taji busashen kifi shi ba ciba yake amma Dole ya zuba ya zauna ya dauki spoon ya ya tsakuro yakai bakinsa murmushi tayi ta dauki spoon d'in ta tsakuri abuncin takai bakinta tana kallonsa kai ya daga mata" Oya baby ci sake daukowa tayi tanaci ganin tanaci ya ajiye spoon din hannusa itama ta ajiyewa tai" baby kici mana kafada ta makale tana kallonsa dauka yayi ya tsakuro yana bata da kansa tako amsa tanaci ta matsa ta kwanta jikinsa ahaka ya bata abuncin har ta koshi ya bude robar ruwa ya dago kanta ya kafa mata robar ta rika sha saida yaga ta dan sha mai yawa ya barta ledar maganin ya bude ya duduba ya b'aballosu ya tallabo kanta ya zuba mata cikin baki ya dauki robar ruwan ya kafa mata abaki tasha saida ya tabbatar ta shanye ya ajiye ya rungumeta yana shafa kanta sanin maganin yanzu zai fara aiki don bayaso tayi kuka idan zai tafi d'ago da kanta tayi tana kallonsa hannuta saman dogon hancinsa tana Ja tana murmushi gira ya daga mata yana hura mata iskar bakinsa yana shafa lallausan gashinta suna kallon junansu idanu ta lumshe yada yake hura mata iskar bakinsa ta kara rikeshi gam. ganin alamun bacci sun fara baiyana ya mikar da ita ya dauki ledar maganin ya riko hannuta sai lumshewa take ya ratso ta parlon suka shige dakin ummi ya kwantar da ita ya zauna yana shafa kanta kin kwanciya tayi ta tashi ta kwanta cinyarsa barinta yayi yana buga bayanta ko 5 minute batayi ba tayi bacci ya kwantar da ita ya rankwafa ya sakar mata kiss saman lips d'inta da goshinta ya shafi fuskarta"my zeener da sonki zan mutu wlh ina mugu mugun sonki da kaunarki amma babu damar zama dake tabbas nasan sai sonki ya kasheni zuwa GABA zuciyata inada yakinin zata buga akanki nayi miki alkawalin tsayawa na kula da rayuwarki har Allah ya baki lfy ki warke na zaba miki miji nagari ki aura rungumeta yayi yana wani irin sabke ajiyar zuciya"my zainba i love you kece bugun numfashina ina sonki sonki kasheni zaiyi nan GABA kadan sosai ya rungumeta da karfi yana sabke Numfashi da karfi saida ta motsa tana kiran "my kanwas tana rungumeshi "Na'am bugun numfashina janye jikinsa yayi ya tofa mata Addu'a yaja blanket ya lulubeta Ya Mike ya fice daga d'akin ya fito parlo Daddy yace "Allah ya biyaka Sardauna yace"Ameen daddy yayima iyayansa sallama ya tafi hafeeza ta Mike ta nufi dakin tana hawaye tuwusai tace"bawan Allah wlh dauriya yake yaron yanada damuwa ghaisha ta share hawaye tace"ai Dole rabuwa da dan uwa rabuwa ta har abadan ga el uwasa cikin mawuyacin hali ummi tace "khadijah hakuri zamuyi mu amshi kaddara daddy yace" mutumin da Allah baya jarabarsa ai ba mutum bane yayi kuka da kansa minata tace" niko Abdulmutallab inada magana amma bari naga Daddah tukun da mai ran karfe? kai ya jinjina" to Allah ya kaimu goben saboda dare yayi kowa ya Mike ya nemi makwancinsa ummi tana shiga tayi shirin kwanciya kafin karfe biyu ta tashi sallah ta kalli hafeeza da ta rungume zainab hawaye ya bushe kan fuskarta har bacci ya dauketa saman gadon ta hauro ta kwanta gefen guda ta rungume zee tana shafa kanta tana tofa mata Addu'a" hafeeza yau jikin el uwa akayi bacci Allah sarki ta fada tana goge hawaye tana tunanin yaranta da iyayanta kullum burinta mahaifinta da mahaifiyarta su dawo gareta da 'ya'yanta ahaka har bacci ya dauketa Asubah ta gari, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Sardauna lokacin da ya isa gida Nisha tana parlo tana jiransa hankalinta atashe sai sunturi take ta kasa, zaune takasa tsaye ta hada cikin kayan bacci farare tas Riga da wando knocking taji anyi da gudu nufi kofar ta murza key ta bude yana sayo kafa ta fada jikinsa ta fashe da kuka ta rungumeshi"my heartbeat ina kashiga ina kiranka baka dauka rungumeta yai yana buga bayanta yakai bakinsa kunnenta"My Neesher Sorry ki yafemun naga kiranki banida nutsuwane yi shiru bari kuka my Neesher ina cikin koshin lfy kinji matata shiru tayi ta kara shiga jikinsa tana sabke ajiyar zuciya daukarta yayi cak" muje ki kwanta ya babyna? fuskarsa ta shafa ta sakar masa kiss " my Dr inajin sonka kamar zai kasheni ta fada tana lasar fuskarsa "no maman babyna muna tare insha Allah inason zama dake ya fada yana shiga bedroom d'insa da ita saman makeken royal bed d'insa ya zaunar da ita ya lakaci hancinta"Nessher Dr kinci kaza ko naje na kawo miki? " naci sai da safe "gud ya fada yana cire kayansa bathroom ya shiga ya santalo wanka ya fito daure da towel yana goge jikinsa ya murza maiyuka masu kamshi Nisha ta dauko masa kayan bacci masu kyau ta saka masa yana kallonta bayan ta saka masa ta dauko turarensa mai masifar kamshi ta fesa masa" thanks my Neesher murmushi tayi kwanciya sukayi ya kashe wutar dakin ya janyota jikinsa ya lulubesu ya dora hannusa saman cikinta yana shafawa" my Dr? " my Neesher Oya muyi bacci ya fada yana kara shigar da ita jikinsa dan sam bashida nutsuwar da zai iya Saduwa da ita lamo tayi jikinsa hannunta saman fuskara tana shafawa" Dr ina sonka sosai kanta ya tallabo ya sakar mata kiss ya lalubo bakinta yana tsotsa yana shashafata jikinta ta sakar masa tana lumlumshewa har ya rikitata bacci ya dauketa bakinsa ya zare anata ya rumgumeta yana tofesu da Addu'a bai jimaba bacci shima ya daukesa ransa babu dadi sam baya cikin kwanciyar hankali jarumata kawai yake saboda shi Mutumne mai dakiya da tawakali Asubah ta gari Sardauna and Nisha............✍🏻 *Bazan gaji da Mika muku godiyata ba bisa irin gudumuwar da kuka bada wajan yin Addu'a akan batan Fareesa har Allah yaji kanmu ya fito da ita lokacin da muka cire rai da samunta kwana da yini har yanzu kukan farin ciki da tausayin yarinyata nakeyi Allah nagode maka suko Allah ya Toni asirinsu😭😭😭😭😭😭* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻43* ....karfe hudu daidai na Asubah Sardauna ya farka idanu ya bude ahankali bakinsa dauke da Addu'a ya kalli Nisha da suke manne da juna tana sharara barci hannunsa ya Dora saman cikinta yana shafawa zuwa k'asan marata yana murza mata ahankali yana lumshe idanu motsi ta fara da Sauri ya janye hannunsa dan kar ya tasheta ya janyeta daga jikinsa ya lulubeta ya sabko daga gadon ya shiga bathroom shower ya sakarma Kansa ya dauro Alwalla ya fito daure da towel yana goge jikinsa ya bude wardrobe ya ciro jallabiya ya saka ya fesa turare ya shimfida Darduma ya kalli Alkibla ya tayar da sallah Raka'atanin Fajri bayan ya gama ya shiga kwararowa Dan uawansa Addu'a yana kuka dan mutuwar Mahbeer ta tsaya masa arai yajima yana masa Addu'a kafin ya shiga yima Zeey Allah yabata lfy cikin gagawa bayan ya gama mata Addu'a ya shiga karatun Alqura'ani mai girma bai bariba saida yaji masallaci Ana shirin tayar da sallah ya rufe Qura'an din ya Mike gun Nisha ya nufa ya janye blanket din ya shafi fuskarta"maman baby tashi kiyi sallah idanu ta bude gira ya daga mata ya fice da kallo ta bishi har ya fice sabkowa tayi ta shiga bathroom ta dauro Alwalla ta fito ta duba cikin wardrobe d'in Sardauna ta samu Abayarta guda aciki ta cire kayan baccin ta saka Abayar ta yane kanta da mayafi ta hau darduma ta tayar da sallah, bayan ta gama tama Dan uwanta Addu'a Allah ya jikinsa ya masa rahma da zee Allah ya bata lafiya yasa ta farfado cikin koshin lafiya ta shafa fatiha ta Mike ta cire Abayar ta maida kayan baccin ta fesa turaren Sardauna ta haye saman makeken royal bed d'insa tayi kwance sai lumshe idanu takeyi Dan tana bukatar mijinta kusan kwana Tara basu kwantaba duk da tanacin wuya ahannunsa yau bukace take tana cikin tunaninsa ya shigo ya murwa kofar key ya cire jalabiyar ya ciro wasu kayan baccin ya saka dan kyankyami garesa bazai iya maida Wanda ya kwana dasuba saman bed d'in ya hauro ya kwanta ganin Nisha idanunta rufe zatonsa bacci takeyi jikinta ya matsa yaja musu blanket dan baccin Sam bai isheshiba yanaso ya tashi karfe takwas yaje ya dubo zee baby Nisha jin yayi shiru ta matsa ta shige jikinsa rungumeta yayi" my Dr? " na'ma my Neesher idanunki biyu? " kai ta d'aga tana had'e face d'insu tana lasar fuskarsa kanta ya tallabo"my Neesher? shiru tayi bata amsaba tana lasar fuskarsa sanin halinta bata fiye son lagudaba tunda har tayi haka bukarata mijinta take ya rike kanta ya fito da harshensa waje tako kame tana tsotsa murzata ya shiga yi cikin kwarewa da iya sarrafa mace yana bata wata irin sumba nan dan ta kunnu tana mimmik'ewa ganin haka ya gyara mata kwanciya ya cire musu kayan jikinsu yayi Addu'ar saduwa ya nemi hanyarsa ya shige ya fara kashe arna Nisha wani mugun dadi takeji sa kamkameshi take tana kuka mara sauti tana sambatu shima kansa yanajin dadinta sosai ya zage yana cacakarta bada wasaba yana mata yan zantutuka da tambayoyin ya takeji tana bashi amsa to fah tafiya da tayi tafiya Nisha tayi release amma Sardauna yanzune ya fara wasan Nisha ido ya raina fata tun tana hawaye har kukan ya fito waje tana rikeshi tana kuka" Yaya Faisal nagaji don Allah ka dagani amma ina baiko jitaba saida ya kwashe awa da mintina talatin cif samanta yayi release ya dagata ya mirgina gefe yana maida numafashi Nisha taci wuya jikinta ko ina ciwo yakeyi k'asanta zafi yake mata Sardauna ko kwanciya yayi ya d'aga kansa sama yana sabke numfashi dan sam bai gamsuba ganin kukanta yayi yawane ya barta gashi tanada ciki idanunsa ya bude ya kalleta tayi shame shame dariya ma ta bashi janyota yayi jikinsa" Neesher raguwa kefa kikace kinaso amma da na fara kika fara kuka ai kinsan halin mijinki dai wlh gwara kiyi kokari ki koyi juriya ko na auro jaruma da sauri ta kallesa ta fashe da kuka tana rungumesa" wayyo nashiga uku yaya Faisal kabar fadi zuciyata zata buga zan mutu bana iya hadaka da kowa zan jure ko karima kakeso yanzu kayi zan jure ta fada tana hayewa samansa tana kokarin shiga jikinsa tunda basuda kaya tausayi ta bashi da kuma dariya dan yasan tsabar kishine ke damunta amma dan gajiya ta gaji janyeata yayi ya Mike ya dauketa cak suka nufi bathroom tana rusar kuka" shiru wasane nake miki karki saka babyna kuka yana rungume da ita suka shiga bathroom ya hada mata ruwan zafi ya nasata ciki tana shashekar kuka face ya had'e ya mata nuni tayi shiru shirun tayi shiko ya kunna shower yai wankan tsarki ya daura towel ya fito yana fita ta Mike tayi wanka tana kukan ta har ta gama ta dauro towel ta fito lokacin har ya shirya ciki suit milk colour yayi masifar yin kyau sai kamshi yake bazawa gashinsa ya dan zubo tamkar ba indiye, agogo ta kalla taga karfe takwas harda kusan rabi kusansa tazo ta kwanto jikinsa" My Dr ina zaka? " my Neesher nifa wasane nake miki babu wacce zan auro maza je kisa kaya muje kiga yar uwarki ta farka cikin farin ciki ta rungumeshi tana ihu janyeta yayi ya kwashe wayoyinsa da makullan mota ya kamo hannunta suka fito" Oya yi sauri ki fito bedroom d'inta ta nufa shikuma ya nufi kan dining Rabia mai aiki ta gama shirya komai tea kadai ya hada ya dan kurba baici komaiba saboda baya cin komai da safe sai tea yana gama sha Nisha ta ISO batayi kwaliya ba sanin har yanzu gidansu ana amsar gaisuwa abaya baka tasaka mai masifar kyau ta yane kanta da mayafin kallonta yayi" zo kiyi breakfast mutafi? " muje zanyi acan? " karya kikeyi keda na rarake tun da safe ko so kikeyi babyna ya wahala Oya zo maza kici wani Abu Dole tazo ta hada tea mai kauri tasha taci soyayen dankalin turawa da kwai da kaza jikinta har rawa yakeyi Sardauna ya zuba mata idanu ta bashi tausayi dan babynsa akwai ci sosai taci dan ba karamar yunwa takejiba tana gamawa taje kitchen ta wanko hannunta sukayi sallama da Rabia ta fito Sardauna har ya fita a harabar gida ta iskoshi yana cikin mota ta bude ta shiga yaja yana isowa bakin get mai gadi na bude masa saida suka gaisa ya figi motar yayi waje Nisha ta kwanto jikinsa kan titi ya harbata yana tukinsa anutse" Nisha kin hanani baccin safe ko? " my Dr kaima ka hanani ai mun raya sunnah kasa zuciyata zata buga ni wlh ba wacce ta isa taso mun mijina sai anyi yakin duniya na biyu kai ya girgiza" Neesher kin fiye kishi kwantar da hankalinki Sardauna nakine amma ki koyi juriya kinsan halina banayin kadan na bari dariya tayi ta rungumeshi tana bashi kiss "my sweetheart ina mugu mugun sonka wlh bazan iya ganin mai sonka ba na barta zan jure koma awa dari zakayi baida cemata komai ba ya maida hankalinsa kan driving har suka ISO gidansu horn yayi aka bude masa get ya shige da motar rumfar ajiye motoci ya shige yayi parking ya kashe motar Nisha ta janye jikinta ya bude ya fito itama ta fito ya kulle motar suka nufi cikin gidan part d'insu ghaisha suka shiga da sallama suka shigo parlon su Daddy suna kan dining suna daga can suka amsa sallamar gunsu suka nufa Sardauna rungume daddynsa yayi ya masa kiss agoshi "good morning my daddy kansa ya shafa"morning my son sakinsa yayi ya nufi ghaisha ya rungume"momyna ina kwana murmushi tayi" lafiya lau Dr Sardauna ya hakuri? " Alhmdllh ghaisha ya fada yana sakinta ya nufi gun ummi Raiyan Nisha ta duka har k'asa ta gaishesu ghaisha ta kamota ta zaunar kusa, da ita ta zuba mata cinyar Gaza asoye Nisha har hadiyar yawu takeyi kamar ba yanzu taciba agidanta ghaisha tace"maza ci mutuniyarki daddy yayi murmushi tuwusai tace "baiwar Allah Nisha daukar cinyar kazar tayi tanaci "Aisha ya karfin jikinki? " Momy da sauki kusan ummi ya zauna"ummina ina kwana? " lafiya lau Dr Faisal ya hakuri? " Alhmdllh mun godema Allah ya jikin zainab? Daddy yace"wlh gwara da Allah ya kawoka dan babu yada bamu yiba ta fito taki sai kuka take tana Kiran my kanwas daket ummi ta lallabata tayi shiru ta koma bacci jeka tasota tayi breakfast sai kabata magani Sardauna duk yaji ransa babu dadi ya kalli ummi Raiyan yace"ummi kinsata tayi sallah tayi wanka? " eh duka tayi amma daket nasha duka harda cizo da temakon hafeeza dan sam batason ko kallonmu sai ta kama Kiran my kanwas ta fada idanunta sun tara kwalla daddy yace" Raiyan kiyi hakuri mu amshi jarabawa daga Allah kibar kuka mude Addu'armu Allah ya bata lfy ga takaba akanta amma bata cikin hankalinta kiyi kokari hakanan ma ana nuna mata Sardauna kansa ya dafe yace" ummi kiyi hakuri zata warke minata tace"Dr mu baza'a gaishemu ba"sorry ni na isa gunta ya nufa ya zauna"ina kwananku ya hakurinmu idanu ta fara matsewa mik'ewa yayi ya nufi bedroom d'in da zee take Nisha ta Mike tabishi tana murna taga yar uwarta dan bata gane da zee bata hankalinta ba kofar ya murda ya shigo sai ga nisha ma ta shigo bakin gadon ya isa tana kwance zama yayi ya janye bargon ya shafi kyakyawar fuskarta mai kama dashi sak yace" my kanwas tashi mana Nisha ta zauna kusansa ta kamo hannu zee" my dear tashi naganki nayi missing d'inki ta fada tana kifa kanta kirjin zee ta fashe da kuka idanu zee ta bude ta kalli Nisha da, ta rungumeta tana kuka, Sardauna ya rikota"Nisha kiyi shiru mana kibari kiga irin tarba da zaki samu gunta lokacin zaki mata kuka zee ta bude idanunta tar ta d'ago ta kalli Sardauna daya zuba mata lumsassun idanunsa tana kallon yada ya riko Nisha fuska ta kwakwab'e atsorace ta fara ture Nisha daga jikinta tana Kiran Sardauna"my kanwas Nisha ta dago cikin farin ciki zata rungumeta tasaki ihu ta Mike tayi kan Sardauna ta fada jikinsa ta rungumeshi tana kamkameshi tana boye fuskarta acikin kirjinshi ashagwab'e tace "My Kanwas kara rungumeta yayi yana buga bayanta" Na'am my kanwas babyna good morning yana shafa mata kanta kara shigewa jikinsa tayi ta kamkameshi gam shima kamkameta yay yana sabke ajiyar zuciya ya had'e face d'insu yana shaka mata numfashinsa ta sake tana shaka kwayar idanunsu manne guri guda ko kiftawa basayi ashgwab'e tace"my babyna? " Na'ma my babyna Allah baki lafiya Nisha ta bisu da kallo zuciyarta na mahaukacin bugawa da karfin gaske idanunta ya kawo kwalla ta matso jikin Sardauna ta rungumeshi ta gefen guda tace "my sweetheart ya zaka mata irin wannan rungumar agabana ina kallo my dear ki sakarmun mijina ta fada cikin kuka ta ririke Sardauna "Ya Faisal ka saketa kar zuciyata ta buga zee jin kuka kusa da kunnenta yasa ta d'ago taga Nisha tana rike da Sardauna baki ta b'are ta fashe da kuka ta ture Nisha daga jikinsa ta rungumeshi ta kamo fuskarsa ta zuba masa idanu tana kuka tace" my baby kanwas take kiransa tana girgizashi tana nuna masa Nisha kanta ya kwantar saman kirjinshi yana bubbuga bayanta bakinsa yakai kunnenta "shiru babyna bari kuka wannan matatace lamo tayi jikinsa ta rungumeshi ta lumshe idanunta ta kamo hannunsa tasaka karamar yatsarsa abakinta tana tsotsa Nisha ranta yayi mugun b'aci har wani jiri take gani Sardauna ya kalleta fuskarsa babu wasa ya bata hannunsa kin kamawa tayi tana kuka tana girgiza kai ta Mike ta fice yace" my Neesher nine zaki rainawa hankali ina magana zaki fice OK jeki nagode cak ta tsaya ta juyo ta dawo tana goge hawayen fuskara hannaun ya bata ta kama ya zaunar da ita kusansa ya kwantar da kanta kafadarsa yana shafa kanta" nisha nasan bakisan halin da el uwaka take ciki ba shiyasa kike kishi da ita to bari kiji labarin komai ya bata rungumeshi tayi ta fashe da kuka"my Dr kayi hakuri wlh ban saniba haba ni nayi mamaki nasan zainab bazata so abinda nake soba kamar raina hannaun zee ta rike "yar uwata Allah baki lafiya murmushi Sardauna yayi ya janye Nisha daga jikinsa "to sai kisaki ranki uwar kishi duk kinbi kin tayar da hanklinki har kirikita mun dan babyan na cikin ki murmushi ta saki ta ya dago zee ta b'are baki zatayi kuka yace" shiru ba inda zani abunci zakici kisha magani ya sabkota ya kamo hannuta Nisha zata tabata ta zabga mata harara ta turo baki gaba tana ririke Sardauna tana kiransa tana nuna masa Nisha hijabi dauko ya samata yana rike da hannunta suka fito Nisha tausayin zee baby ya cika mata zuciya saide Allah yana gani batason yada zee take rungume Sardauna abun d'aci yakemata lokacin da suka fito su daddy na zaune a parlo su kawu Saminu da Nuhu da su Daddah da tsoho sunzo duba jikin zee duk sunzo da umma Hauwa gunsu Sardauna ya nufa da zee sai boyewa takeyi ya gaishesu kawu Saminu yace" momy Allah ya baki lafiya Nuhu yace" Amin ya beka mata hannu alamun tazo taki ta boye bayan Sardauna mai ran karfe yace" Amma mun gode maka Nisha taje ta gaishesu suna tsokarta murmushi karfin hali tayi taje gun hauwa ta zauna ta kwantar da kanta kafadarta ta lumshe idanu zuciyarta na mata kuna daddah ta kalleta "ke Aisha ja'ira ko gaisuwa babu idanunta ta bude ta Mike ta nufo gun daddah tana murmushi, Sardauna kan dining ya nufa da zee ya hada mata tea mai kuri fur taki karba tasha sai kananan koke koke takemasa tana kallonsa kanta ya kwantar kafadarsa ya tallabo kanta"amshi kisha yi hakuri babyna kisha ya kafa mata cup d'in abaki tana kurba ta sakalo hannunta ta wuyansa tanasha ahaka har ta shanye ya ajiye cup d'in ya dagota ya zuba mata soyayen dankali da kwai yana bata abaki tanaci sai zumburo baki take hakadai ya samu taci me dan yawa ya kirawo Nisha tazo tana murmushi ta tsaya kusansa ta dora hannunta kafadarsa"my sweetheart gani? My dear nazo naci ko kallonta zee batayi ba Sardauna yace" Nisha amsomun maganinta? " to tace ta juya ta tafi zee ta fada jikinsa tana dukansa harda yago riketa yayi" my baby kanwas tsaya mana me aka miki kikejin rigimane? fashe masa da kuka tayi tana fisge jikinta riketa yayi dakyau ya rungumeta ya buga mata tsawa"dallah kimun shiru me aka miki ko dan ki dagamun hankali shiru tayi ta lafe jikinsa tana sabke ajiyar zuciya hawayen fuskarta ya shafo yakai bakinsa ya lashe idanu ta zuba masa tana sabke ajiyar zuciya ta dora hannunta saman fuskarshi tana sosa masa sajan fuskarsa ashagwab'e ta kirasa"my baby kanwas" Na'ma my bugun numfashina me ke damunki kike rigima yi hakuri karki tayarmun hankali banason kukanki idanu ta tsura masa Nisha ce ta ISO da maganin ahannunta ta beka masa ya masa tayi Saurin barin gurin ledar ya bude ya firfito da maganin ya b'allo ya tallabo kanta yabata taki amsa babu yada baiba taki amsa karshe tasa masa kuka kicin kicin yayi cikin fada yace" amshi kisha wlh ko nayi mugun sab'a miki yanzu baki ta bude ya zuba mata maganin ya bude robar ruwa ya kafa mata abaki tasha ya cire mata robar ruwan daga bakinta ya ajiye kanta ta maida kirjinshi ta lumshe idanunta tana turo baki Kai ya girgiza dan yau yaga rigima takeji"baby muje ki kwanta na tafi gun aiki shiru tayi ta kara shaga jikinsa"my sweet babyna zee ina sonki sosai zan jajirce insha Allah har ki warke zan nemi jajirtaccen Namiji na aura miki Wanda zai kularmun dake my babyna ya fada yana sakar mata kiss akunnenta ririkeshi tayi itama ta d'ago takai bakinta kunnensa tana masa kiss cikin nutsuwa take kissing d'in kunnensa tana lasar kunnensa tana sakin. numfashi cikin kunnensa wani irin yanayi Sardauna ya fara shiga da sauri ya janye kanta idanu ta zuba masa idanunta yayi jawur sai lumshesu take ta kwakwab'e fuska zatayi kuka tana tana kokarin maida bakinta kunnensa dariya yayi ya janyeta daga jikinsa"baby kibari mana kuka ta saka masa ganin yana dariya fuska ya had'e"imun shiru muje ki kwanta shiru tayi yaja hannunta suka shigo parlon ya kaita gun ummi Raiyan ya zaunar da ita zata Mike ya buga mata tsawa"zauna wlh naga kin tashi zaki sani rike ummi Raiyan tayi ta boye kanta jikinta cikin jin dadi ummin ta rumgumeta kawu Saminu yace "Sardauna Allah ya maka albarka"Amin kawu to sai anjimanku ni natafi gun aiki Add'ua suka masa ya kalli Nisha ya mata nuni ya tafi murmushi ta sakar masa ta Mike ta rigashi fita gun ghaisha ya nufa yamata kiss ya kalli zee baby har yanzu kanta aboye jikin ummi tana rumgume da ita dadi yaji sosai yasan yanzu bacci zai dauketa bazatayi rigimar rashin ganin saba yace" momy idan ta tashi darana taci abunci abata magani please kar abarta tayi kuka "to munji idan ta kici zamu kiraka kai ya kada ya fice Nisha na kofa tana jiransa yana fitowa ta rungumesa ta fashe da kuka" my Dr naji Dadin yada kake kula da my dear Allah ya bata lfy wlh hankalina atashe yake jinake kamar ciwon ya dawo kaina dan Allah Dr kakularmun da el uwata fuskarta ya kamo yayi kissing d'inta ya goge mata hawaye" my Neesher babu komai kibar kuka naji dadin yada kikeson yar uwaki zata warke karki damu kinji my nishata? " Dole zan damu hannunsa ya dora saman cikinta yana shafawa yakai bakinsa 'kunnenta" my Nisha inason k'ari please muje part d'ina na danyi kinji matata gabanta ya fadi ta fara zaro idanu duk ta diririce tsoro ya shigeta dan tasan ba gurzar wasaba zai mata murmushi yasaki" OK kiyi hakuri babyna bayason damuwa ki kularmun dashi ya fada yana kissing d'inta ya saketa ya fice yana d'ago mata hannu itama tana daga masa ta shiga tana goge zufa dan ta tsorata zatonta Sardauna sai ya kuma kwanciya da ita tana shigowa ta tsinci hira da taji Kawu Saminu da mairan karfe da Daddah sunayi da umma Hauwa'u da su Tuwusai da Daddy minata sai kuka take daddah na bata hakuri tana cewa"Allah sarki Mahbeer dan uwanka mai kirki zamu bashi amanar matarka insha Allah badan takaba ba ai da an d'aura ayau dan tana bukatar kulawarsa ayanzu gaban Nisha ne yayi mugun faduwa ta dafe kirjinta jikinta har tsuma yake ......................✍🏻 Rahma Umm Fareesa😘 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *👉🏻44* ....daket ta tataro nutsuwarta ta karaso ta zauna kusan ummata ta kwantar da kanta kafadarta daddy yace"Aisha lafiyarki ko? d'agowa tayi tana murmushi tace"daddy lafiya lau na damu da halin da yar uwata take cikine? Umma ta rungumeta tana buga bayanta ummi Raiyan tace"Aisha ki ajiye hankalinki insha Allah zata warke mairan karfe yace"Aisha zo nan zamuyi magana mik'ewa tayi ta dawo kusansa tazauna ya kamo hannuwanta"Aisha inason ki Sanine tun wuri nasan lokacin da za'ayi Abun cikinki ya ya fara girma banaso kisa damuwa aranki insha Allah el uwaki da ta gama takaba za'a daura musu aure da mijinki muna Addu'ar Allah yabata lafiya kafin lokacin yada zakuji dadin zama da junanku kuma banaso ki fada masa ko da wasa saide yaji an daura masa auran da ita to a ranar zamu bashi amanar yayansa Dan yanzu idan ya sani damuwa zai shiga Dan haka inaso ki saka aranki Zainab yar uwace ta jini Dan haka banason kiji kishinta ko makammacin haka aranki zuri'armu hadin kai gareta munaso yada kuke kaunar juna Kuci gaba da hakan Dan haka mun duba mungani babu Wanda zai rike matar mahbeer da Amana sama da Dan uwansa Sardauna Dan haka kisan da sani bamason muji wata fitina ta kunno kai daga wajanki kinji Aisha? fashewa tayi da kuka ta rungume tsoho tace" wlh insha Allah babu abinda zai faru zan rike kanwata da Amana Allah ya bata lfy mungode da wannan kyauta mai daraja da aka mana nida yaya Faisal Daddah ta rungumeta "yauwa Aisha yar Abarka dama nasan zakifi kowa murna Allah miki Albarka baki daya parlon suka amsa Amin ghaisha tazo ta kama Nisha tajata kan kujera ta rungumeta tana kwantar mata da hankali jikinta ta Saki tana dariya tace" wlh ghaisha babu komai naji dadi sosai Allah ya tabatar da Alkhairi cikin farin ciki dukansu sukace Amin jikinta ta janye ta tashi ta koma gurin ummi Raiyan ta zauna tana leken zeey "ummi tayi baccine? leka fuskarta ummi tace"tayi bacci ta fada tana mik'ewa da ita Nisha tayi dariya" ummi my dear batada nauyi ko bari na kama miki ta Mike ta kama mata zee suka nufi bedroom Nuhu murmushi yayi umma taji dadin yada yartata ta Saki ranta dama tasan Aisha bazata ki Zainab ba ko da suka shiga suka kwantar da ita Nisha kwanciya tayi ummi ta fitowarta sukaci gaba da hira Nisha ko kuka take kamar ranta zai fita ta zubawa zainab idanu ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Malali gidansu mashakurah Zaune take a parlonsu cikinta ya fito sosai duk ta rame Dan tasa son Sardauna aranta sosai hajiya hafsat ta kalleta" hmmm shukurah wlh idan na kalleki wani irin bakin ciki nakeji kin cucemu kin bata mana sunan zuri'a kinbi son zuciyarki takai ki ta baroki yanzu wa gari ya waya kinci sa'ama abokin badala taki na sonki kuka ta fashe dashi ta rungume uwar tata tana mai Kara nadama gashi son Sardauna na azalzalar zuciyarta mik'ewa tayi ta nufi bedroom d'inta ta zauna ta dauki wayarta ta shiga gun madanar lambobi ta danna number Sardauna tana hawaye lokacin Sardauna ya gama duba marasa lafiya tiyata gareshi amma Sam bashida nutsuwa muguwar Sha'awa ta Addabeshi yashama maganin abanza sai matse matse yakeyi yana lumshe mayatattun idanunwansa lokacin da kiran mashakura ya shigo wayar Sardauna Zaune yake ah Kayataccen Office d'insa yana dafe da kansa yana shan sigari sai feso hayakin yake baki da hanci yasha tafi Kara bakwai amma bayada nutsuwa har zufa take ketowa daga goshinsa yanajin kiran yaki ko bude idanunsa bare ya daga har so uku aka kira idanunsa ya bude ya dauki wata wayar cikin rawar jiki yai dailing number Nisha lokacin ta gaji da kukanta ta zubawa zee idanu tarasa haushinta takeji ko akasin haka taji ringing d'in wayarta screen d'in wayar ta kalla taga Sardauna ne dauka tayi ta kara akunnenta muryarta asark'e tace"hello sweetheart" My Neesher please na kasa nutsuwa nayi aiki ki shirya zanzo yanzu kije part DINA kijirani banason musu kuma idan kinsan daga na fara zaki faramun kuka to wlh fadamun gaskiya sai na hakura idan kin kashe mijinki abin sonki ai kin huta? iya rikicewa Nisha ta rikice sai zaro idanu takeyi ta dake muryata na rawa tace"to my Dr sai kazo please kabar zancan mutuwa mijina zo kayi abunka? murmushi ya saki ya tsinke.Kiran ya tura hannuwansa cikin sumar kansa yana shafawa ya lumshe idanu kiransa mashakura ta sake idanu ya bude ganin number ba suna yasa yaki dauka ya Mike agagauce ya kwashe wayoyinsa Kenan yaji ana knocking d'in kofar banza yayi yaki magana saida sukayi sau uku daket yace waye ya fada yana daukar makullan motarsa ya nufo kofar ya bude Ahmed ne da bandar hararasu yayi" malamai lafiya dai ko? kallonsa sukayi cike da mamaki bandar yace"haba abokina bamu gankaba daddy yace ka fito aiki muka biyu mu gaisheka baki ya tab'e yace" eh nazo aiki ai kuma daga gun aikin kuka biyo to muje na gode Ahmed ya hararesa yana k'ok'arin shiga Sardauna yace"dallah can malam muje kasan irin uzirin da nake ciki muje wlh amugun matse nake? Ahmed yace"kana nufin kashinen bazakayi anan ba sai ka kaishi gida da karfin tsiya Sardauna ya turasu waje ya murzawa kofar key yay murmushi yana musu wani shegen kallo yace"ku har yanzu yarane bazaku ganeba idan mai mata yace amatse yake bandar ya zaro idanu yana kallon Sardauna Ahmed yay kansa yana cewa"to wlh ba inda zaka Je ka mutu ma dan rainin hankali ka koyi fitina da jaraba wlh ina tausayin Neesha da gudu ya fice ya barsu dan yasan Ahmed sai ya bata masa lokaci karo sukayi da Ruma ganin Sardauna ne ta makaleshi ta rungumeshi gam tanajin muguwar sha'awarsa da sonsa idanu ya zaro ya ingijeta zata fadi ya tarota ya wanka mata mari har biyu ya hankadata saida ta fadi k'asa wanwar ya nunata da dan yatsa" kiyi hankali zan koraki daga hospital DINA yar iska jikina ko mace mai kamun kai ba kowaceba takeda sa'ar tabani wlh magana kika sakemun abakin aikinki banza jaka kawai ya fice ransa ab'ace yana wannan shegen takun NASA na isa da kasaita Ruma duk da ba kowa agurin jitayi ta tozarta ta Mike tana hawaye dan Allah ya jarabeta da son Sardauna tanason katun takarsa da nuna jiji da kai tasan zaiyi fawa tasan zai jiyar da mace dadi fashewa tayi da kuka ta nufi wani room tana cewa "wlh Sardauna ina sonka da komai naka sai nasameka koda rana dayane wlh sai nasan yada nayi na sameka su Ahmed da suka ISO daide gun suka jita tana kuka tana sambatu kai suka girgiza bandar yace" wlh kuwa kinada aiki indai Sardauna ne Ahmed yaja tsaki"nifa wannan kallon mahaukaciya nake mata lokacin da suka fito harabar asibitin Sardauna ya shiga motarsa ya figeta aguje ya nufi get kai suka girgiza suma suka shiga motocinsu suka bishi lokacin an bude masa ya fice ya harbata kan titi ransa ab'ace yake driving sai uban gudu yake shararawa ya kunna sigari yana busa burinsa ya isa gida yajishi ya shigi Nisha bangaran Nisha kuwa bayan Sardauna ya tsinke wayar ta Mike tana hawaye tace" na shiga uku Abu yazama kamar cin tuwo yanzu haka inajin zafi agabana ga bakin cikin kishiyar Dole da za'amun bathroom ta shiga ta wanko fuskarta ta fito ta dan gyara ta fesa turaren ummi ta kalli zee tana baccinta kanta taje ta tsaya" yar uwata dan Allah kiyi dawo haiyacinki kice baki son mijin yayarki please karkiso Sardauna kinji wlh bazan iya barin duk macan da zata so Sardauna taji dadiba yanzu zan miki uziri nasan kina warkewa bazaki hada miji da yayarki ba kuma kawarki ba ta fada tana juyawa ta fice daga dakin tana fitowa ta isko duk sun tafi iyayan nasu sai ghaisha da ummi Raiyan da su tuwusai minata tace" Aisha ina zaki cikin inda inda tace" part d'in daddah zani na dawo wuff ta fice tana fita ta Nufi part d'insu Sardauna cikin sa'a tana shiga ta murda kofar parlon taji abude ta shigo Najib taga zai fito ta kallesa" Ashe kaine? " Aunty ya dai? " yayanka yace nazo na masa gyara murmushi yayi yana fita yace"OK kinzo da kin kofar ko? " eh tace masa ta shige ta zauna saman kujerun parlon shikuma ya fice TV ta kunna tana cikin neman tashar da zata kalla Sardauna ya shigo da sallama gabanta ya tsinke ya fadi ta dake ta amsa masa" my Dr sannu gunta ya ISO ya dauketa cak ya nufi kwanar da zata kaishi bedroom d'insa ya ciro key daga Aljihunsa ya bude kofar ya shiga ya maida ya murza key Nisha sai zazaro idanu takeyi dakin babu wani datti tunda kullum aciki yake kwana da mahbeer ya rasu sai uban kamshi dake tashi saman gado ya zaunar da ita ya shiga cire kayan jikinsa gaba daya ya cire komai ya ajiyesu gefe ya kamota yana cere mata nata idanu ta rufe dan bazata iya kallon wannan halita tasaba murmushi yay" my Nisha mijinki kike tsoron kallo ya fada yana haurowa saman gadon ya janyota jikinsa" my Neesher kimun magana mana? sweetheart me zance? " amshi to ya fito mata da harshensa ta kama tana tsotsa shikuma ya shiga rikitata da shegen salonsa hannunsa ko ina yawo yakeyi ajikinta cikin lokacin kadan yayi nasara kunno mata wutar sha'awa ta fara minmmik'ewa ta sakar masa jikinta ya karato Addu'ar saduwa da iyali ya dago kafafunta ya shige inda yafi bugata ya fara kashe arna yanayin yada yake mata tanajin dadi sosai sai nishi take tana kiransa" Yaya Faisal inajin dadi sosai ya bata amsa" gud my Neesher kici gaba da jin dadinki ya fada yana bugata da kyau yana mata tambaboyi tana amsawa cikin mayen dadi sosai ta sakar masa jiki yana yada yaso kusan mintina hamsin lokacin tayi release kuma ta fara jin zafi dan yanzu dakyau yake cacakarta sosai yake nuna jarumtarsa sai hawaye take ta fara matse kafafunta ganin tanason fara halinta ya bankare kafafunta yana cacakarta da kyau yana lumshe idanunsa yana ciciza bakinsa duk yada ta kai da danne kukanta abun ya faskara saida ta fashe da kukan amma Sardauna bai saurara mataba wlh saida ya kwashe awanni biyu cur yayi release saida yayi wani irin kara ya matseta gam jikinsa ya sakar mata nauyinsa zuwa yanzu bata ko motsin kirki saida ya kwashe tsawon 5 minute ya dagata ya mirgina gefe yana lumshe idanunsa dan yaji ya dan gamsu wutar sha'awarsa ta kwanta idanunsa ya bude ya kalli nisha fuska jage jage da hawaye harda su majina bushewa yayi da dariya ya matso yana shafa cikinta" babyna wlh momy raguwace bata iyawa da dadynka ka samomun mata jaruma ko bana sonta zan aura cikin halin wahaltuwar da tayi jin abunda yace ta Mike daket ta fashe da kuka ta fada samansa tana girgiza kai ta kasa magana" au kukan ne? ke sai kishin tsiya yanzu fah naga ko motsin kirki bakiyi amma kinji motsin wata kin Mike babyna kama momynka fada ni wasa nake miki ya fada yana shafar cikinta ya duka yanama cikin kiss yana lasar ramin cibiyarta ya dora hannunsa sama breast d'inta yana murzawa. da sauri ta kalkesa yana lumshe idanunsa arikice ta janye jikinta" my Dr zanyi fitsari ta fada tana kokarin sauka murmushi yayi ya girgiza kai ya bita da kallo yada take tafiya" matsoraciya wlh da kintsaya wlh sai na k'ara yanzu sabkowa yayi ya bita bathroom d'in ta hada ruwan zafi ta shiga wanka tsarki yayi ya fito lokacin ana Kiran sallah azuhur yasa kayansa ya fesa turare ya gyara gashinsa Nisha ta fito tasa kayanta ya kalleta "my Nisha ki kwanta ki huta idan kinyi sallah? " banajin bacci gida zan shiga murmushi yay ya ya kashe Ac ya kama hannunta suka fito ya rufe dakin suka fito aharabar gida ya saki hannunta" ki hadamun abunci ni da zainab yanzu zan dawo da an gama sallah fuska ta yamutsa tace" to sweetheart tafiya yayi itako ta nufi part d'insu ghaisha da sallama ta, ta shigo parlon minata tace" wai ina kika shiga ne? tsoru tsoru tayi da idanu tace" ina Swimming pool ne ta fada tana nufar bedroom domin yin sallah, suma duk mik'ewa sukayi suka tafi suyi sallah daket ummi ta samu zainab ta yarda ta tashi suka nufi bedroom domin yin sallah saman darduma suka isko Nisha na sallah bathroom suka shiga ummi tasata ta dauro alwalla itama ta dauro suka fito ummi ta shimfida musu darduma suka tayar da sallah Nisha tana gamawa ta Mike tana kallonsu ta duba magunguna zainab ta dauka ta fice tana fita kan dining ta nufa ta bude kulolin abuncin taga shinkaface fara hade da dankalin turawa da kwai ab'are jar miyar naman rago ga hadin salak nan plate ta janyo ta zuba masa komai ta rufe ta tsiyayi fruit tasha ta zubi abuncin ta zauna nama yafi yawa ta fara ci dan wata muguwar yunwa takeji Sardauna ya raraketa sai ci take tana tsaki tana gamawa ta kara tsiyayar fruit tasha ta nufo parlo har sun dawo zee na zaune ta rike ummi tana kuka Nisha tace " ummi me takeso ne? " wlh Sardauna take nema babu yada bamu yiba taci abunci tasha magani takiya sai Kiran baby take ghaisha tace" inata kiransa baya dauka haushine ya cika Nisha amma ganin bata haiyacinta sai ta basar" ayya tayi hakuri zai shigo yanzu ghaisha aikine wai ya tsayar dashi minata tace " kinci gidanku naga motarsa a gidanan shiru Nisha tayi aranta tanacewa duk abin an takura masa har yaje ya rame kusan Zee ta koma tana lallashin bugeta zee tayi tana hararata Sardauna ne ya shigo da sallama cikin parlon ai kuwa zee ta Mike da gudu tayi kansa tana kuka tana kiransa" my babyna murmushi ya saki jikinsa ta fada tana kuka tana dukansa janyeta, yayi ya kamo hannuta su ghaisha suna musu dariya ummi ta girgiza kai ghaisha tace" Dr Sardauna ina ne ka shiga ina ta kiranka? kansa ya dafe" momyna kiyi hakuri wlh wani babban aikine nayi ya fada yana kallon Nisha da ranta ya gama baci amma suna hada, idanu ta sakar masa murmushi Jan zee yayi suka nufi kan dining ya zaunar da ita kusa dashi ya janyo rufafen plate" bugun Numfashina yi hakuri kinji my babyna da idanu ta tsareshi tace" my babyna? " Na'am babyna jikinsa ta kwanto hawayen ya goge mata ya saka hannunsa cikin abuncin ya debo ya tallabo kanta ya bata abaki ta amsa tana kallonsa gira ya daga mata" Oya babyna ci maza ina sonki sosai wlh amsa take tanaci tace" my babyna ina sonki murmushi ya saki" ai nasan kina sona kuma hakan namun dadi saide son da nake miki ya linlinka naki itama hannu tasaka ta dauko tana bashi abaki ya amsa yanaci ahaka saida suka cinye nacikin plate d'in hannunsa ta rike ta lashe masa, tas itama ta bashi hannunta da yaki ta fashi da kuka "Sorry farin cikina yi shirunki bari na lashe miki dalo ya rike hannunta yana lashe mata shiru tayi jin gumin harshensa yada yake lasar hannunta yasa ta lumshe idanunta ta kwantar da kanta saman kirjinsa tana nishi sai ririkeshi take ta shigewa jikinsa tana cewa" my babyna ina sonki da sauri ya janyeta daga jikinsa ya kalleta idanunta ya canza kuka ta saka masa tana kokarin komawa jikinsa mugun tausayin ta ya kamashi dan ya gano yarinya akwaita karfin sha'awa ko da bata hankalinta Dole ya canza takunsa gudun kar ya shiga hakkinta ga takaba da takeyi bata haiyacinta tsawa ya daka mata tsit ta kyale ta zauna tana sabke ajiyar zuciya maganin ya ballo ya bata tasha ya zuba mata fruit yana bata abaki tanasha shima yasha sauranta ya Mike ya kamo hannunta" saura kimun kuka idan na fita wlh zaki sani saida ya gyara mata fuskarta da mayafinta suka shigo parlon gun ummi ya kaita ya zaunar da ita"my baby kanwas banda kuka ki kwantar da hankalinki ina tare dake kece bugun Numfashina idanu ta zuba masa tana. kwakwab'e fuska tace "my babyna" Na'am babyna shiru karkiyi kuka zan dawo ummi abata carbi ta rika hailala da salatin Annabi kwantar da kanta tayi jikin ummi ya nufi gun ghaisha ya rungumeta ya mata kiss "ghaisha ina yini dukansa tayi taja kunnesa sakinta yayi yace" na koma gun aiki wlh inada tiyata ya fada yana ficewa zee ta kirasa cikin sanyin murya" my babyna juyowa yayi ya sakar mata murmushi yace"ki zauna zan dawo ya kalli Nisha Aishata bye hannu ta d'aga masa tana danne kukanta ficewa yayi tuwusai tace"Sardauna babu kunya ghaisha ta girgiza kai zee da idanu tabishi da kallo har ya fice ta lumshe idanunta ta shige jikin ummi sai matsar kafafunta takeyi tana nishi cikin ikon Allah bacci ya dauketa Nisha mik'ewa tayi ta dawo kusan zee ta kwanto jikinta ta lumshe idanunta tajin tsanar zee aranta ummi ta hadasu ta rungume ghaisha na musu dariya ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ bangaran Sardauna yana zuwa ya shiga aikin duba marasa lafiya cikin kuzara karfe uku ya shiga tiyata cikin hukuncin Allah yayi acikin nutsuwa saida yayi tiyata biyu kowace cikin nasara, jama'a khalisat tunda taji mutuwar mahbeer abun ya girgizata ta kara shiga tsoron duniya yanzu haka wani mai kanti agunwarsu yake sonta kuma matansa biyu tace taji ta gani zatayi auranta yanzu haka an sanya mata ranar aure wata uku masu zuwa,, Sardauna bai samu damar fitowa daga hospital ba sai karfe takwas na dare ya baro hospital mashakura sai kiransa take baya dauka dan bashida number ta baima sanba itace lokacin da ya iso gidansu Allah ya temakesa ummi ta lallaba zainab daket taci abunci tasha magani adadafe tayi sallah isha sai bacci tana Kiran Sardauna har bacci ya kwasheta saboda maganin nasonta sosai yada yake yawan SATA bacci da sallama ya shigo parlon su daddy duk suna zaune hayatu yayan Neesha yana Duke gabansu daddy yana rokon idan zainaba ta gama takaba abashi ita ya maye gurbin dan uwansa da yarasu Neesha har ta fara murna karaf akunnen Sardauna jikinsa har tsuma yake gadan gadan ya nufin kan hayatu yana cewa"dan ubanka wallahi ko zaka mutu baza a baka auran zainab ba duk duniya ayanzu nine nan mai alhakin zabarwa babyna Mijin aure nine zan aurar da matar yayana kuma kanwata ga gwarzon Namiji nagartacce Wanda zai rikemun ita Amana ya fada yana nufar hayatu cikin k'unar zuciya idanunsa sun rikide sunyi jajur sai huci yake Hayatu yayi mutikar tsorata da yanayin Sardauna.....✍🏻mmn farisa ce💋 💃🏻💃🏻💃🏻 cikin dare kaso asoka soyayya ce indai da raina mai zan da langa ga akushi ni nayi dacan samuka mai nasibi iya wuya ina tare dakai habibi kaunarka ta ratsa cikin jiki da Qalbi nai alkawar umarni gareka zanbi duk Wanda yay kudirin zata rabani da hubbina zansa wuka na yankashi koko almakashi🤣🤣🤣🏃🏻‍♀🏃🏻‍ *ZEE BABY* *👉🏻45* ....hayatu na mik'ewa domin guduwa Sardauna ya damkoshi cikin zafin zuciya ya wanke hayatu da mari ya makoreshi daddy cikin sauri ya Mike ya rike Sardauna "haba Dr kayi hakuri mana sakeshi sakinsa yayi ransa ab'ace yace"daddy wannan yaron bashida kunya daddy ya dakatar da Sardauna" yi hakuri Dr ai momy mun mata miji ranar da ta fita daga takab'a za'a d'aura mata aure" haba daddy wai dukanta zainab nawa takene abarta ta samu lafiya zan zabo mata miji da kaina idanu Daddyn ya zuba masa yana karantar yanayin dansa kowa shi yake kallo yada, ya tashi hankalinsa murmushi daddy yay yace" to munji amma mijin da zamu bata shine yafi cancanta da ita tuwusai tace ikon Allah kishi kiri kiri arashin sani ghaisha ta Mike ta kamo Sardauna ta nufi kan dining dashi daddy ya kalli hayatu yace"to hayatu kaji da kunnanka yayanka yayi mata miji sai ka hakura kaje gun intisar kanwarka ku daidaita tsakaninku. cikin ladabi yace" to daddy ba komai sallama yama su minata Najib ya Mike ya kama hannunsa suka fice Nisha tsabar haushin abinda Sardauna yayi kamar ta fasa ihu takeji dan taji haushin yada ya nuna damuwarsa kan zee ya hana aba yayanta auransa sai kace sonta yakeyi ummi ta kalleta tace" Aisha tunanin me kikeyi ne kiyi hakuri el uwaki zata warke. daddy yace" Aisha kiyi hakuri da, halin mijinki kinji? murmushi tayi"lah daddy babu komai ni damuwata, Allah yaba zainab lfy mukasance inuwa daya atare sukace "Amin, suna zuwa saman dining ghaisha taja masa kujera ta zaunar dashi ta zauna ta dafa kafadarsa "Sardauna ka rage zafin zuciya kayi hakuri abi komai ahakanli ka ajiye hankalinka momy nagartaccen miji zata aura insha Allahu mijin babynka kwarzone na nunawa sa'a ina farin cikin wannan hadi da sauri ya kalleta "ghaisha wai dan Allah wayene ni kubarmun kanwata na aurar da ita please karku mata Dole ni wlh banason atakura mata abarta har ta warke? murmushi ta saki ta dokesa"ja'irin yarona Sardauna to shi wannan mijin nata yana sonta sosai amma mun barma kazabo matan ya rungume ghaisha"nagode my momyna murmushi tayi ta janyeshi ta bude kular abunci ta zuba masa tukaken tuwan shinkafa da miyar d'anyar kub'ewa, taji busashan kifi daket tasamu yayi hannu uku sanin ba yacin abuncin dare mai nauyi ta barshi ta tsiyaya masa fruit yasha ashagwab'e yace" momy bacci nakeji zan tafi? " tashi tayi ta kamashi ya Mike suka shigo parlo sakin hannunta yay ya nufi bedroom d'in da zee baby take kofar ya murda ta bude ya shiga tayi daidai tana kwasar barci hafeeza tana zaune tana waya da Ahmed kallo daya Sardauna ya mata ta Mike tace"yaya ina yini " dallah can munafuka sum sum ta fice bakin gadon ya matso ya zauna ya rankwafo yasa hannayansa ya gyara mata gashinta ya daure mata ya janyo dankwali ya daure mata kanta ya gyara mata kwanciyarta yaji tana cewa"my babyna fuskarta ya shafa"na'am my baby bugun Numfashina yi baccinki cikin nutsuwa babynki na tare dake Allah baki lfy na aurar dake Addu'a ya tofa mata yaja blanket ya rufeta ya mike Kenan Nisha ta shigo da sallama ya amsa yana kallonta murmushi ta sakar masa ta Iso gunsa ta fada jikinsa ta fashe da kuka rungumeta yayi" my Neesher waye ya tabamun ke ne?" my sweetheart ina tausayin my dear ne? " shiru my Neesher kibar kuka Addu'a zamuyi kinji mamar baby muje gida na miki tausa ko? kai ta daga ya saketa" OK muje fitowa sukayi ya rufo kofar sallama sukama iyayansu suka fito ummi tanajin dadin kulawar da Sardauna yakeba ma zainab Minata tace "Abdulmutallab nifa naga kamar Faisal yanason zainab kaduba kaga haukan kishi kiri kiri murmushi yay yace"wlh nima haka nagani ghaisha tace" tabbas yana sonta amma naji dadin haka sosai ummi sai murmushi takeyi haka sukaci GABA da hirasu sama sama dan mutuwar mahbeer na manne zuciyarsu kawai sun barma Allah ikonsa Suna fita Sardauna ya kama hannunta suka nufi gun mota suka shiga yaja suka tafi Neesha tana makale jikinsa yana driving hannunsa daya saman cikinta yana shafawa suna hira sama sama har suka ISO gida yana kallon gidan mahbeer ya kauda kansa da sauri horn yayi megadi ya bude masa get ya shige rumfar ajiye motoci ya shige yay parking ya kashe motar ya kalleta" Oya mushiga gida ko mu kwana ana murmushi tayi" kai my Dr mushiga gida dai? kofa ya bude mata ta fito shima ya fito ya rufe motar suka nufi ciki suna zuwa parlo Nisha ta zube kan kujerun parlo kai ya girgiza yai bedroom d'insa ya saka key ya bude ya shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom yay wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya isa gaban dressing mirror ya murza maiyukansa masu kamshi ya gyara sumar kansa yaje ya bude wardrobe ya ciro kayan bacci Riga da wando milk color ya saka ya fesa turare ya dauki laptop ya fito parlo Neesha batanan zama yayi saman lumtsuma lumtsuma kujerun parlon ya ajiye Laptop d'in saman table ya kunna ahankali kamar bayaso ya kira"My Neesher har sau biyu shiru bata amsaba aikinsa ya shiga yi sai gata ta fito cikin kayan bacci amma ta dora hijabi duk dan kar Sardauna yaji nason kusantarta"wow my Dr ka hadu fah ta fada tana zama tana shafa fuskarasa banza ya mata da Sauri ta Mike jikinta na rawa ta nufi kitchen ta shiga hada masa lafiyayan Coffee ta kawo masa kansa ta dago ta kafa masa abaki ya kauda kai" yi hakuri sweetheart na tuba baki ya bude ta rika bashi yanasha yana aikinsa har ya shanye ta ajiye cup d'in ta kwanta jikinsa tana kallonsa"my Dr ina sonka kamar zan mutu wlh sonka da numfashina yake tafe murmushi ya saki"Allah ko matar Dr nima ina sonki rungumeshi tayi tana kissing d'insa baide cemata komaiba har tagaji ta lafe jikinsa tana hamma har bacci ya dauketa dan rabonta da bacci tun Asubah rungumeta yayi dakyau yana aikinsa ya kunna sigari yana zugarta baki da hanci bai kammala ba sai karfe goma shabiyun dare da yan mintina ya kashe laptop d'in ya mike da Nisha ya nufi d'akinsa ya kwantar da ita saman bed ya cire mata hijabin ya dawo ya dauki laptop yana komawa ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya shimfida darduma ya saka jallabiya fara kan kayan baccin ya tayar da sallahr nafila raka'a hudu yay bayan ya gama ya zauna yanama mahbeer da zee baby Addu'a ya dade sosai kafin ya mike lokacin karfe biyu tayi na dare ya cire jallabiya ya hauro gadon wani mugun bacci yakeji amma jaraba nacinsa ya janyo Nisha jikinsa ya fara lagudata amma batasan ma yanayi ba sai ji tayi ya shigeta kawai yana sukuwa samanta idanu ta bude ta kallesa taji yana cewa" Nisha taji kiji dadinki yanayin yada yake matan ba zafi shiyasa ta sakar masa jiki tana lumlumshe idanu tana dan kuka kasa-kasa"Nisha akwai dadi? muryata ashake ta bashi amsa jin haka ya d'age yana kashe arna dakyau cikin ikon Allah sukayi release tare jin yaci gaba da aiki yaki dagata ta fasa kuka tana matse jikinta sabka yayi ya mirgina gefe yana tsaki" wlh watarana sai na miki shegen duka akan ragwantarki banza ta masa taci GABA da kukanta" wlh idan bakiyi shiruba zan hayeki ta karfin tsiya nayi tayi har sai naji na gamsu raguwa kawai shiru tayi ya kare masifarsa ya sabka ya shiga bathroom tsaki taja ta sabko tabishi"jarababe kawai sai nabari ka rarakeni ciki ta iskeshi ya kunna shower rungumeshi tayi ruwan na zubo musu atare sukayi wankan tsarki suka fito daure da towel sukasa kayan bacci suka kwanta sai fushi yakeyi ya juya mata baya gabansa ta dawo ta rungumeshi yaja musu blanket Dole ya matseta jikinsa ahaka har sukayi bacci Asubah ta gari, ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Washe gari amakare suka farka agida Sardauna yay sallah. bayan sunyi sallah. suka koma bacci, sai karfe tara Sardauna ya farka Nisha na manne dashi cikinta ya shafa" baby good morning ya janyeta ya sabko daga saman gadon ya shiga bedroom yai wanka ya fito agagauce ya shirya cikin wata dakekiyar shadda ganila maron colour yayi kyau sosai yana gyara gashinsa Nisha ta farka da sauri ta Mike ta sabko ta shiga, bathroom agagauce tayi wanka ta fito daure da towel Sardauna har ya fita sai kamshinsa ke tashi ad'akin ahaka ta fito ta nufi bedroom d'inta ta shirya agagauce ta murza, mai ta saka Riga da siket na atamfa ta fesa, turare ta fito ta nufi kan dining yana zaune yana waya cikin nutsuwa yana kurbar tea " wow my Dr kayi kyau sosai ta fada tana zama kusansa ta kwanto jikinsa ta dora hannunta saman fuskarshi"sweetheart? kallonta yay" OK gani nan yanzu amma sai na biya gida thanks bye. ya tsinke Kiran ya kalleta yana had'e face"meye zaki wani zo kina shasha fani. kara shiga jikinsa tayi ta marerece ta kamo fuskarsa, tana hawaye"my Dr kayi hakuri bana iya jure fushinka muje kayi bazan sake rakiba kaji mijina? murmushi yay ya rungumeta" to naji yi shiru amma banaso nima da sauri ta kame bakinsa tana tsotsa idanu ya zuba mata har tagaji ta saki tana dariya kai ya girgiza ya dauki tea d'insa yana kurba" maza tashi kici kazarki babyna najin yunwa janye jikinta tayi tana kallonsa"to ka hakura? " eh maza ci na hakura ta janyo kular ta bude ta zubi soyayen dankali da cinyar kaza ta faraci sauri sauri idanu ya zuba mata yanzu yanacewa taci ahankali zata fara kuka Dole ya samata idanu dan yasan laifin babynsa ne tea ta hada, tanasha mik'ewa yay"my Nisha na tafi ba rakiya tsaye ta Mike ta dauki guntun namanta ta biyoshi" my Dr dan Allah inason tafiya gidan zainab nagano baby abin mutuwa bai bari najeba kallonta yay to ahaka zaki da kazar? " bari NASA aleda"Oya yi maza ki shirya da sauri taje ta zube namanta aleda ta wanke hannunta ta saka hijabi. ta dauki yar karamar jaka tasa ledar namanta ta leka kitchen Rabia na aiki tace"Rabia ina kwana na fita sai nadawo? " to hajiya Allah kiyaye. " Amin ta fice har ya fita sai a habar gida ta iskeshi ya fito da mota ta bude ta shiga yaja suka tafi dama get abude megadi na tsaye suka gaisa Sardauna ya fice yana hawa saman titi ya fara gudu sosai ya kalli Nisha yai murmushi "wai Nisha naman ne kika dauko ajaka? kanta ta dora kirjinshi tana dariya" eh wlh my Dr bai sake magana ba ya maida hankalinsa kan driving taname surutu jinsa shiru ta gane miskilancinsa ya motsa shiru tayi ta rungume abunta tana kallonsa idan sun hada idanu ya daga mata gira tayi murmushi har ya kaita kofar gidan zainab tunda unguwa dayace da gidansu daddy saide ba layi dayaba yana parking yace"Oya jeki"Ya Faisal mushiga kaga, baby mana? " my Neesher na makara ai na ganshi kuma yau zatazo gida wanka kema rashin hakurine kije kawai murmushi tayi ta masa kiss shima ya mata ta bude motar ta fito ta rufe masa lofar yaja ya tafi get tura ta shiga gidan da Hadeem suka hadu zai shiga mota suka gaisa yace"ai kuwa suma yanzune zasu gida an hada komai. " masha Allah bari na shiga da gudu tayi ciki parlon ta shigo da sallama taci karo da ummarta zasu fito tana rungume da d'an zainab zainab ta kalleta" Aunty Nisha rungumeta Nisha tayi" zainab wlh nazata bazaki zo wanka ba yau har kwana tara. Hauwa tace" saketa ana jiranmu muje gida sai kuyi surutun. sakinta Nisha tayi suka fito gun motar suka nufa ya bude musu suka shiga ya rufe yaja suka tafi, Sardauna na zuwa akofar gidansu yay parking ya fito ya shiga gidan suna gaisawa da ma'aikatan gidan part d'insu ghaisha ya shiga parlon ya shigo da sallah ghaisha na zaune da su minata da ummi har da zee baby tana kwance jikin ummi jin muryashi ta Mike da gudu tayi kansa tana kuka Dole ya ware mata hannayensa ta fada jikinsa tana kuka rungumeta yay yana sabke ajiyar zuciya" my bugun Numfashi kiyi hakuri nima shinake. cikin shashekar kuka tace"my babyna ina sonki" wlh nima ina miki son so my baby zainabata yi shiru bari kukan shiru tayi tana sabke ajiyar zuciya ta lafe a jikinsa yana buga bayanta baki daya iyayansu suka zuba musu idanu ghaisha tayi tagumi tausayinsu ya cika mata zuciya tuwusai da yake kunsan mutananmu Na Niger basu gani su kyale sai sun fadi gaskiya tace" oh ni tuwusai naga abunda ya gagareni agaskiya Faisal Dole zakaja da baya har zainab ta gama takaba tunda batada iddah bakin kwana arba'in ne wlh son da kukewa, junanku yayi yawa,da abarku kuna irin runguma haka dan banzan yaro kace zaka bada aurenta da wani kaiko ka kwana a ina. munafuki wlh sonta yakeyi Allah sarki mahbeer rabone ya kasheka ta fashe da kuka, murmushi yayi ya janye zee daga jikinsa ya kamo hannunta sukazo gun tuwusai ya zauna ya rungumeta"yi hakuri bari kukan ni bakomai tsakanina da ita shakuwa ce minata tace" kaci gidanku Sardauna ja'irin yaro saida ya, lallaba tuwusai tayi shiru ya saketa yaje ya gaida ummi tace" ina Aisha? " tana gidan zainab gun ghaisha ya nufa ya gaidata dukansa tayi" Autana bakada, kunya fah murmushi ya mata kiss yaja hannun zee, suka nufi kan dining yaga ledar maganin a ajiye kai ya girgiza ya zaunar da ita ya hada mata tea " bugun Numfashina kinki yarda kowa ya baki abunci sai abin sonki ko da idanu ta tsareshi kanta ya rike ya shiga bata tea d'in abaki tanasha har ta shanye ya zuba soyayen dankali da kwai yana bata abaki tanaci tana rike da hannunsa daya har yagama bata ya ballo magani ya bata tasha ta tsora masa idanu tace" my babyna, murmushi ya sakar mata" na'am my baby jikinsa, ta fada tayi masa kiss akumatu ta matsa ta dora bakinta akunnensa tana hura masa iska ta zura harshenta tana lasar kunnensa da sauri ya janyeta, yai kicin kincin da fuska yana hararata zata fara kuka ya buga mata tsawa" shiru karkimun kuka shiru tayi tana zaro idanu tausayi ta bashi ya mikar da ita tsaye"Oya baby muje ki kwanta hannunta ya kama suka nufi bedroom suna shiga ya kwantar da ita ya zauna kusanta ya dora kanta a cinyarsa yana mata waka me dadi da larabci duk batasan me yake fadiba dariya take ta rike hannunsa gam tana dariya tana kiransa"my babyna ina sonki har maganin ya ratsata jikinta ya saki tayi shiru tasa, yatsarsa bakinta tana tsotsa sai bacci har yatsar ta kufce mata tana sabke numfashi ahankali murmushi yasaki ya dauke kanta ya dora saman matashi ya tofa mata Addu'a ya lulubeta ya Mike ya fito su Nisha ya isko sai zuba take tanaga Sardauna tayi shiru dan taji haushinsa ganin daga inda ya fito gun umma Hauwa ya nufa ya gaisheta ya kalli Nisha yace"tashi na maidaki gida? " dan Allah yaya kayi hakuri sai zuwa dare wani mugun kallo ya watsa mata Dole ta Mike zainab tayi dariya ya kalleta "ke dan kin haihu shine bazaki gaida niba ai ko maijidda ni zata girmama ba keba. gunsa zainab ta nufa ta rungumesa"yayana yi hakuri wlh inada niya ina kwana? " banaso saida na roka sakeni ni dariya tayi ta sakeshi ta amso mahbeer karami ta kawo masa ya amsa ya zubama yaron idanu yaga sak kamarsa daya da mahbeer kwalla ta taru idanun Sardauna ya rungume yaron yana tofa masa Adu'a ya bata ta masa itama hawayen takeyi haka kawai ghaisha ta fashe da kuka tana kallonsu umma taje ta rungumeta tana bata baki Sardauna gunta ya nufa shima ya rungumeta ya fara kuka kowa yanaga haka baki daya parlon ya kaure da kuka dama su tuwusai akusa ake sai aka mama daddah ta shigo ta fara musu fada daket daddah da Hauwa da ummi Raiyan suka lallashesu Nisha kuka take sosai ganin mijinta nayi zainab kowa yayi shiru kinyi shiru tayi saida Sardauna yazo ya rungumeta ya lallasheta yasa taba danta nono tukun tayi shiru yace da Nisha su tafi ta dauki Jakarta tayi musu sallama suka tafi, suna fita ya bude mata mota ta shiga ya daga ya shiga yaja suka tafi rungumsesa tayi"yayamu kayi kaji" bakomai Nisha na hakura ba maija da hukuncin Allah tana jiki'sa kawance har ya kawota gida saida ta shiga ya fice gun aiki sai kiransa akeyi awaya, tofa ahaka suka wuni zuciyoyinsu babu dadi mutuwar mahbeer ta dawo musu sabuwa Nishama haka ta wuni ranta babu dadi zee baby wuni tayi tana kiran sunan baby daket ummi ta bata abunci taci Tasha magani sai bacci zainab tausayin zee yasa ta wuni kuka. Sardauna tunda ya tafi bai dawoba sai bayan sallah isha'i lokacin zee tayi bacci ya shiga ya dubata ya fito daddy yace" Dr Sardauna yau ban ganka ba? rungumesa yayi ya masa kiss"daddy lokacin da nazo baka nan ya sakeshi Daddy na tafi mukwana lafiya yayi musu sallama ya tafi gidansa. Lokacin da yazo nisha tana parlo tana waya da Nadiya kawarta tana bata labarin zee tace tabari zatazo taji komai yafi awaya da sallama ya shigo Dan kofar batasa key ba ta kashe wayar ta Mike ta taresa hannunta ya kamo suka iso zama yayi yana maida numfashi "my Dr sannu kai ya d'aga yauwa nagaji yau bacci nakeji jeki hadomun coffee ya fada yana mik'ewa tashi tayi ta nufi kicin shikuma ya nufi bedroom tana shiga kitchen ta sake kiran Nadiya tanacewa"wlh ni nasan idan ta dawo haiyacinta bazata so Shiba saboda tasan hakan bai daceba my dear akwai hankali wlh na tsani Wanda zai shiga tsakanina da My Dr kowaye sai naga bayansa Dan haka ki ajiye hankalinki bazata samu Dr taba har abdan Dr Nawane ni daya barema inada yakinin zainab bazata so Sardauna tsorona wata shegiyar tasomun mijina Sardauna har ya shirya kwanciya ya fito Nisha bata fito ba yana kiranta shiru ya Mike ya nufi kitchen d'in ta zage sai zuba takeyi tana hada coffee sai ji tayi an rungumota ta baya ya juyo da ita yana sunsunata amutikar tsorace tace "sweetheart kajine abunda nace? ta fada tana raraba idanu........... ✍🏻 *ZEE BABY* *👉🏻46* ....matseta yayi sosai yana shashafata yakai bakinsa kunnanta cikin wata shegiyar murya yace"my Neesher me kikace ne kike zaro idanu wacece kikecewa kar taso mijinki ko kin samomun watane na aura? ajiyar zuciya ta sabke jin Sardauna baijiba rungumeshi tayi ta saka masa kuka" wayyo my Dr banason kishiya Dan Allah kabar min zancan ni bana so bushewa yayi da dariya ya saketa" wlh ke kam sai Allah shirya kukan kishi baya wuya to yi shiru naji bakya so kawo mun coffee na nasha uwar kishi duk kinbi kin samun babyna damuwa ya fadi yana ficewa daga kitchen d'in yana fita tayi tsalle"💃🏻 yeeee Dr Sardauna bayason kowace mace saini kowa kwalelenta mijina mai tsadane coffeen ta hada masa cikin wani cup glass mai kyau ta fito yana zaune ya kurawa makekiyar Tv bango idanu tashar sunnah Tv Dan tunda mahbeer ya rasu nanne gun kallonsa zama tayi kusansa ta riko kansa ta Kafa masa cup d'in abaki yana kurba tana shafa kansa zuwa fuskarsa" my Dr kallonta yayi ya daga mata gira "my Dr ai bakason kowa saini ko? " inaso mana ga iyayena ga yan uwana tayaya za'ace banason kowa shiru tayi ta kwanta jikinsa" dagani naje na kwanta jikinta ta janye ta Mike ta kashe Tv yace"kizo mu kwana ko adakin ki zaki kwana? " no dakai zan kwana ta fadi tana shiga bedroom d'inta tayi shirin bacci ta fito ta kashe wutocin parlon ta nufi bedroom d'insa har ya kwanta hannu ya bata ta kama ya janyota ta fado jikinsa ya rungumeta ya Dora hannunsa saman cikinta yana shafawa"babyna kana lfy dariya tayi sannu sannu yake murza cikinta zuwa k'asan marata yana murzawa hannusa daya saman breast d'inta yana murzawa kasa hakuri tayi ta lalubi bakinsa tana tsotsa wata irin murza yake mata lokaci kankane ya fitar da ita daga haiyacinta saida ya kaita kololuwar bukatuwa ya gyara mata kwanciya yayi Addu'a ya shigeta ya fara haraka baji bagani sosai yake cacakarta tun tanajin dadi tana kuka tana zugashi yako zage yanayi har ta fara kukan wuya aikuwa ya sakar mata nauyinsa yaci gaba da aikinsa gajiya nayi na fito Dan yaki sabka sai ince Asubah ta gari Sardauna😆abita asannu ciki gareta ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Washe gari da Asuba Neesha a wahalce ta tashi Dan jiya Sardauna bai mata ta sauki ba ta bugu ba karya shida kansa ya tausaya mata tun bayan da sukayi sallah asuba suke bacci Nisha ko motsi batayi Dan gajiya duk irin ruwan zafin da ta shiga karfe takwas Sardauna ya farka Nisha na kwasar bacci tana manne jikinsa cikinta ya shafa ya janyeta ya sabko agurguje yayi wanka ya fito ya shirya cikin suit bakake sunyi masa masifar kyau ganin agajiye take ya barta ya fito yaje kan dining ya hada tea yasha ya kirawo Rabia mai aiki suka gaisa yace" idan kinga karfe goma tayi Aisha bata tashi ba na baki izini kishiga dakina kitaso ta tayi breakfast. " to ranka shidade kai ya girgiza ya fice. yana zuwa rumfar ajiye motoci ya shiga ya nufi get suka gaisa megadi da me bawa shifka ruwa mai wanki Kafin ya iso Sardauna ya fice aguje direct kofar marusa lowcos ya nufa yana sharara gudu lokaci kalilan ya kaishi kofar gidansu abakin get yai parking ya fito ya tura get ya shiga part d'in daddah ya nufa suna zaune aparlo ya shigo da sallama mairan karfe yace" yau safiyar tamuce daddah tace" lallaifa murmushi ya zauna tsakiyarsu" to yanzu dai ina kwananku? atare sukace" lafiya lau ya Aisha? " tana lfy ya tsufa ku kun tsufama bakubar soyayya ba dariya sukayi ya Mike ni na shiga cikin gidan mairan karfe yace Sardauna Dan Albarka sannu da kokari kai ya girgiza ya fita ya shiga gidansu da sallama ya shigo dukansu suna kan dining can ya nufa" duk ina kwananku daddy yayi murmushi "Dr ya gida gun ghaisha ya nufa ya mata rada dariya tayi zainab da hafeeza suka gaishesa ya amsa yace"zainab ina yayana? " brother yayi bacci Najib yace" bro ina kwana? baki ya tab'e gun tuwusai ya nufa ya gaishesu yaje gun ummi Raiyan" ummi ina kwana zainab bata farkaba ko? " bata tashiba bedroom din ya nufa tana kwance nade cikin blanket ya janyeshi ya shafi fuskarta" my Kanwas tashi ya fadi yana dagota idanu ta bude ta kallesa" my babyna" my babyna kamata yayi ta sabko"Oya shiga toilet ki fito tafiya tayi ta wanko fuskarta da bakinda Dan tayi wanka da asuba tana fitowa ya saka mata hijabi tana so ta rungumeshi ya kiya ya kama hannunta suka fito kan dining suka nufa ya zaunar da ita ya zauna ghaisha ta hada musu tea ta bashi ya amsa yana bata abaki Dole saida ta jingina jikinsa har ya gama bata tea da dankali da kwai hafeeza ta kawo maganinta ya bata idanu kawai suka zuba musu kowa yanajin dadin kulawar da Sardauna yake ba zee baby sai fatan Alkhairi suke Parlo suka dawo ya zaunar da ita gun ummi zata fara kuka ya lallabata ya tafi gun aiki zainab daga ta kalli zee sai kuka saida ghaisha tayi ta mata fada, Neesha bata tashiba sai karfe goma saura tayi wanka da ruwan zafi taje dakinta ta shirya ta nufi kan dining taci kaza iya cinta Tasha tea ta dawo parlo Rabia tazo ta gaisheta suka zauna suna hira sai rana ta koma bakin aikinta Nisha ta kira salma kanwarta tana mata jajan Sardauna hakuri tabata kwantar mata da hankali ta bata shawarwari irin abubuwan da zata rika ci da zai Kara mata ni'ima tunda mijinta mabukacine Nadiya kawrta ma irin shawara da ta bata kenan kuma ta kwantar mata da hankali ✨✨✨✨✨✨✨✨ tunda Sardauna ya tafi hospital bai dawo gidansa ba sai bayan magarib agajiye yake yasa Nisha taime tausa yaje yayi wanka yayi sallah isha ya tafi gidansu yana zuwa cikin ikon Allah ya iske zainab tayi bacci saide sunce Tasha rigimar nemansa tausayinta yasa ya zubar da kwalla yaje ya tofeta da Addu'a ya musu sallama ya tafi gidansa minata cewa take tamatsu zainab tayi Arba'in aba Sardauna auranta Dan ba karamun so yake mataba dariya daddy yake Dan yafi kowa farin cikin hakan Sardauna ko da ya dawo aiki ya kunna laptop yanayi Nisha ta hado masa coffee yasha suna hira sama sama sai kusan shabiyu sukaje suka kwanta yau bai mata komaiba ya rungumeta sukayi baccinsu lafiya ranta fari tas Asubah ta gari, ************************************ Allahu Akbar duniya kwance tashi asarar mairai yau mahbeer ya cika kwana arba'in ak'asa kenan zee baby yau take fita daga takabar arba'in tunda batada iddah akanta wannan kwanaki da suka shude shakuwace mai tsananin gaske ta wanzu tsakanin zee da Sardauna duk da yanzu ya hanata tabashi ko rungumarsa amma yana kulawa da ita sosai matsalarsa daya damuwa taya sai malaketa gashi iyayansu sunce anyi mata miji to abinda ya tado masa da ciwon zuciyarsa kwana biyu kenan atafene kawai yake saboda damuwar dayaga nisha ta shiga gashi tana da ciki bayaso ta shiga damuwa shiyasa yace ta ajiye hankalinsa lafiyarsa lau ya maida hankalinsa kanta yana Nuna mata kulawa shiyasa tayi watsi da batun auran zee tanaba mijinta kulawa duk da har yanzu ta kasa jure bukatarsa amma ta rage raki saboda salma da nadiya suna fada mata gaskiya mutikar bata jureba zai Kara aure shiyasa take daurewa shiyasa ma yake kula da ita sosai Dan ta rage mita da kuka cikinta ya Dan tasa bata laulayi sai cin kaza kamar masifa. bangaran zee haryanzu babu wani alamun canji sauki saide yanzu ta iya magana tasan sunan kowa agidan yanzu tana yarda da yan gidansu sauran dangine fah bata ko kallonsu daga sunzo zata fara korasu wai jaraba anzo kwadayi babu kamar nisha zee ta tsaneta abin sai Wanda ya gani basu barinta ko kofar parlo ta fita saboda takaba sun koya mata yima mahbeer Addu'a tanako yi ta tisa zainab gaba da ummi ko ghaisha da tambaya" ina mahbeer din da suke sawa tana masa Addu'a sai sukwatanta mata mijinta ne ya mutu dariya takeyi Dan Sam batasan mutuwa ba sai ta rika mamakin mutuwa ko ta tisa Sardauna da rigima ya gwada mata mutuwa sai yasha fama yake lallabata tabar zancan Dan idan anyi baki agidan ta kama masifa da jaraba tayi tsaye kansu sai sunbar gidan babu Wanda yake sabketa sai Sardauna shikadai takejin maganarsa Dan maijidda yayar Sardauna yanzu batason zuwa gidan saboda zee maryama ma matar Nuhu dan ita tsoron zee take ayanzu maganin ko yi akeyi da na likitar duk sati sai Sardauna ya binciki lafiyarta ga Rokon Allah sosai akeyima zee Akan Allah ya bata lafiya to lokacine baiba Dan komai nada lokacinsa *** Yau ta kama juma'atu babbar rana kwana mahbeer 40 daide ak'asa tunjiya aka toya waina kusan bahu biyu Ana rabawa sadaka haka yauma da misalin karfe bakwai na safe akayima mahbeer Sadakar arba'!n Sardauna Ana gamawa ya shiga part d'insu yana kukan rashin Dan uwansa har barci ya kwashesa can gidama cike yake da yan uwa da abokan arziki zee an fita daga takaba tun asuba suka tadata tayi wanka ummi ta gyara mata gashinta ta dauko kaya masu kyau ta bata tasa Riga ce doguwa yar saudiya mai masifar kyau ta fesa mata turare ta yane mata kanta da mayafi ta kamo hannunta suka fito ganin sun mata caa ta fizge hannunta da gudu ta koma bedroom tayi kwanciyarta daket ummin ta kawo mata kayan breakfast taci Tasha magani sai bacci har rana zee bata farkaba sai karfe goma shabiyu tayi wanka duk jikinta yayi sanyi batasan daliliba parlo ta fito su maijidda suna zaune dasu maryama gun ummi ta nufa ta zauna tana hararasu dariya sukayi" ghaisha tace" momy tashi ki kora manasu Neesha tace" my dear barka da rana ko kallo bata isheta ta tashi ta koma gun ghaisha" ghaisha ina my babyna yau baiban abunci ba ni nayi fushi rungumeta ghaisha tayi" kirabu dashi ai zaki kamashi maijidda tausayin zainab ya kamata ta goge kwalla Minata tace" momy barka kinji Allah yasa Addu'ar da kika masa ta kai masa makwancinsa dariya tayi ta nufi gun minata ta zauna" to muje mana makwancin NASA na kaimasa da kaina wallahi dukansu saida yan parlon kuka suka fara saboda tausayinta Nisha kanta fashewa tayi da kuka ta Mike taje ta rungume zee, itako dariya take musu ta ture nisha ta koma gurin ummin ta kwanta jikinta ummin kanta kuka takeyi zee ta goge mata hawayen fuskarta " ummi kirawomun my babyna kinji yau bangansa ba ko yatafi gun mijina mahbeer baki ta rufe mata tana girgiza kai" baby bari fadin haka.ayanzu Sardauna shine garkuwarki bazai miki Nisan da mahbeer ya mikiba rungumeta ummi tayi tana buga bayanta zee ko dariya take tana kwaikwayon maganar ummi wlh kowaye indai yanada imani sai zee baby ta bashi tausayi umma Hauwa ta Mike ta Kara waya a kunneta ta nufi kofar kitchen daddy ta kira bugo daya daga" Haba Yaya wai me kuke jira da safe Baku daura auranba zainab tana bukatar kulawar Sardauna wlh babu Wanda baiyi kuka ba yanzu a parlon nan. "Hauwa kiyi hakuri abinda yasa mun barine sai anjima amasallaci bayan sallah juma'a insha Allahu. " yauwa to Allah yasanya Alheri ta kashe wayar, bangaran Sardauna kuwa bacci yayi sosai sai karfe sha biyu da rabi ya tashi ya kira nisha ta hado masa tea ya shiga wanka agurguje ya fito ya goge jikinsa ya shafa mai ya mayar da wata d'anyar shadda gizna blue colour sai kamshi yake Nisha ce ta shigo da tea ahannunta wayoyinsa ya kwashe suka fito parlo ya zauna ta zauna kusansa ta jingina da jikinsa" wow my Dr kayi kyau sosai murmushi yayi yaja hancinta tea din ta fara bashi yanasha har ya shanye ya kalli tsadaddan agogon hannunsa karfe daya saura minti biyar janyeta yayi" Oya muje na kusa makara dariya tayi suka fito ya rufe kofar ya nufi gun rumfar motoci takunsa yake cike da izza da jarumta gwanin burgewa sai baza kamshi yakeyi Neesha ta bishi da idanu tana murmushi tana tsaye get din su ghaisha saida ya shiga mota ya nufo get ya kalleta hannu ya daga mata itama ta daga masa ta aika masa kiss megadi ya bude masa get ya fice shima ya rufe ya fice zuwa masallaci Nisha dariya tayi ta shige cikin gida lokacin da Sardauna ya isa masallacin kofar sauro cike yake dam motocin su daddy ya gani amma gun babu inda zai ajiye tashi wani gurin ya nema ya ajiye motarsa ya dauko darduma ya fito ya rufe motarsa ya nufi masallacin acike yake Dole ya zauna awaje ya jira afara sallah Dan gani yake su nawajan sunfi naciki yawa, su daddy suna ciki da mutanan sa liman na isowa aka fara huduba Ana gamawa aka tada sallah masha Allah Al'ummah ba'acewa komai Ana gamawa akayi sanarwa akwai daurin aure Sardauna zai Mike jin haka ya tsaya yasa musu albarka ya zauna can ciki kuwa kawu Saminu ne ya nemawa dansa Faisal auran zainab Daddy ya bashi Ana take kawu saminu ya ciro dubu dari biyu kash ya bayar Sadaki da huhun goransa guda uku ya ajiye daddy ya amshi kudin ya waribdubu Hamsin ya bashi sauran yace" albarkar aure mukeso ba kudiba Dole Saminu ya amshi sauran sadakin yabawa Nuhu ya rike maitmran karfe yaji dadin hakan nan babban liman da kansa da sauran malamai da alwalin ango da na amarya aka daura Auran Faisal da zainab Akan sadaki nera dubu Hamsin nan mai sanarwa ya fara cewa" jama'a ku amsa fatiha an daura auran Faisal Da Zainabu Abu mai tagwayen suna Akan Sadaki nera dubu hamsin lakadan ba ajalan ba tazama shi yazama ita karaf akunen Sardauna saboda lasifikace ake maganar da ita zuwat ya Mike tsaye jikinsa yana rawa liman suka musu Addu'ar Allah yabasu zaman lafiya daddy yasake bara addu'a akayi musu nan aka shiga Rabo goro da kudi huhun guda daddy yaba liman da kudi nera dubu Hamsin jama'a sai albarka suke samusu saida mutane suka rarage su daddy suka fito Sardauna na hango su daddy ya nufo gunsu daddy ya hangoshi ya tsaya yana murmushi" masha Allah Dr Sardauna ango dariya sukayi yana isowa ya fada jikin daddy ya Saki kuka tamkar karamin yaro jikinsa sai rawa yake daddy yace" haba Faisal jarumin jarumai ya kuma yau kake kuka kaida zakayi farin ciki momy Allah yayi tazama mallakinka fatana ka kulamun da ita ka rikemun ita Amana Allah ya dubomu ya bata lafiya kwana biyu abun nata duk ya rikice amma ba komai mun barma Allah ikonsa yi shiru Dr namu wani kukan ya Saki ya rungume daddy gam Dan ya tunamasa da mahbeer" daddy meyasa kuka auramun matar yayana ni danace zan zabar mata miji nagari murmushi daddy yayi yana buga bayansa "kaikuma kayi yaya da sonta kabar maganar aduk duniya ayanzu babu Wanda zan iyabama zainaba kulawa ta musamman ba kosawa idan ba kaiba Nuhu yazo yana murmushi yace"ai zainab dakai tafi cancanta Saminu yace" yanzu sai mutafi gida Faisal ka ajiye hankalinka D'ana mairan karfe yace ja'iri yanaso kissa murmushi Nuhu yayi ya kama hannusa Kawu Saminu yarakasu har gun motar Sardauna ya bude ya shiga Saminu yace"my son kayi tuki cikin nutsuwa kaji kansa ya d'aga Nuhu ya rufe masa kofa Sardauna yayima motar key yaja ya tafi daddy sai murmushi yakeyi suka shiga mota suka tafi. acikin Nutsuwa Sardauna yake driving yarasa wani irin yanayi yake ciki farin ciki ko akasin haka sigari ya dauka ya kunna ya fara bata hayaki baki da hanci kai tsaye hospital ya nufa saboda yau bai lekaba akwai yaron da zai duba jiya da tunaninsa ya kwana, can gida kuwa bayan an dawo daga sallahr juma'ah suka Mike kowa yaje yayi sallah, zaune suke saman dinning su maijidda sai kwasar gara ake ummi tayi tayi da zee taci abunci taki ta kafa, musu kuka sai babynta yazo yau bata ganshi ba ko ya mutune duk ta fitinesu. Neesha tace" kiyi hakuri zaizo ai ghaisha tace" momy zo ga wayata ki kirayi mijinki da kanki nasan zuwa yanzu an daura auran da Sauri Neesha ta kalli gashi dariya zee tayi ta Mike taje gun ghaisha ta zauna ta amshi wayar su daddy ne suka shigo da sallama Hauwa ta Mike"Dan uwa ya da fatan an daura murmushi daddy yayi Nuhu ya bata goro farare tas ba kadan ba cikin farin ciki Hauwa tace Alhmdllh Saminu yace"Alhmdllh tazama matarsa fatanmu Allah yabata lafiya cikin farin ciki suka gabaki dayansu suka ajiye spoons sukace amin suka Mike zainab ta rungume zee maijidda tace Allah ya baki lafiya maryama tace" zainab Amaryar Sardauna Nisha uwar gida ghaisha farin ciki ya hanata magana Nisha har wata zufa take keto mata tayi ta maza ta goge tana murmushi ta nufi gun zee ta rungumeta" Alhmdllh my dear zan rikeki Amana Allah yabaki lafiya yau kin zama matar babynki ko? ta fadi tana murmushi kallonta zee tayi tana murmushi " ke ni matar mahbeer ce ba babyna ba maijidda tace" ai an daura muku aure dashi jikinta ta janye ta nufi gun daddy tana dariya" daddy wai babyna munyi aure yo mahbeer din fa hannunta ya kama idanunsa ya ciko da kwalla yace" momy kinci abunci dariya tayi" daddy wlh bazanci ba sai my babyna yazo yabani abaki wayarsa ya ciro daga aljihu ya lalubo number Sardauna bugo biyu ya d'aga yabawa zainab" amshi momy yi masa magana maza yazo ya baki abunci amsa tayi ta Kara akunne ashagwab'e tace"my babyna kazo kabani abunci nasha magani tun d'azu nake kuka ko me yace mata tayi dariya tana tsalle tace"💃🏻yeeee mijina kazo yanzu wayar ta bekama daddy tana ta murmushi ta nufi bedroom da gudu da idanu suka bita cike da tausayinta su daddy kan dining suka nufa ghaisha ta bisu ta hada musu abunci ummi yawan surutun zainab ya fara damunta dannewa takeyi sai take ganin yar tata kamar ta haukacene Neesha fakar idanun motane tayi tabi bayan zainab bedroom tana shiga zee na fitowa da ledar magani ahannunta shiyasa sukayi Karo Nisha ta mayar da ita ciki ta rufo kofar "my dear don Allah ki saurareni. zee ta bita da kallo tace" meye ne ni gun babyna zani riketa Nisha tayi ta fashe da kuka zee ta kalleta............... ✍🏻 *ZEE BABY* *👉🏻47* ....waye ya bugeki kike kuka ki tafi gidanku mana ina mijinki ko kema ya mutu ni sakeni na tafi gun babyna mijina yace yanzu zaizo Kara rungumeta Neesha tayi "my dear nifa yar uwarki ce Dan Allah karki hada miji dani dariya zee tayi ta banbareta da karfi tana hararanta"yo ai bansan mijinki ba.waye? "Sardauna nane babynki ina sonsa dayawa please da kin dawo haiyacinki karki zauna dashi kinji yar uwata?" Ni baruwa daddy yace mahbeer ya mutu yanzu my baby ne mijina ina sonshi hararata Nisha tayi"hmmm ai nasan son bakya daide ne da kin warke zaki tsaneshi Dan haka banida damuwa tunda baya sonki dariya zee" bawani yana sona wai ina son yake ne wlh ni ban sanshi ba Nisha tace" to idan kinaso kisanshi kibar kula babynki kibar bari yana baki abunci ko magani sai na gwada miki so amma idan kina kula babynki bazaki San so ba fauu kakeji ta dauke Neesha da Mari ta damke mata wuya" my babyn nawa zakice nabar kulawa kuji yar mutuwa Nisha ta tsorata kokarin amshe kanta takeyi" tsaya zee kiji yi hakuri nufina kirika kulashi sakeni kije gunsa yana jiranki hankada ta tayi tana hararata" shegiya yar mutuwa haka kawai zakice nabar my babyna naki bana barinsa so din yaci mutuwar uwasa kuji shegiya ta fadi tana ficewa da gudu mik'ewa Neesha tayi Dan taji buguwar fashewa tayi da kuka" wayyo nashiga uku na lalace ya zanyi da raina Allah kabata lfy tabarmun mijina Allah kabani juriya da hakuri har su rabu Allah yasa karta tonamun asiri Dan ba hankaliba gareta ayanzu zata iya fada musu bathroom ta shiga ta wanko fuskarta ta gyrata ta Saki ranta ta fito zee ta hango zaune kusan zainab tana rike da mahbeer D'an zainab tana masa wasa maijidda ta girgiza dan tana mugun tausayin zainab zee ta kalli ummi Raiyan tace" ummi kalli mahbeer Dina suke cewa ya, mutu murmushi ummi tayi" baby kirabu dasu ai gashinan ghaisha murmushi tayi" momy wannan ai d'ankine fah fuska ta kwakwab'e ta b'are baki ta fara kuka ghaisha tace"oh Allah to yi hakuri mijinki ne. shikenan ko? Kai ta daga tana dariya. Nisha ce ta iso ta zauna akusanta" my dear kinga mahbeer dinki ko? " ni baruwana dake yanzu kikace nabar.. baki Nisha ta rufe mata tana murmushi " my dear ba fah nace kibar mahbeer gashinan ahannunki umma Hauwa tace"sakar mata baki tana sakinta ta Mike da mahbeer ahannunta ta isa gurin ghaisha ta zauna tana hararan Nisha tace" haka kawai sai kice nabar my baby ki nuna mun so. idanu suka zubawa zeey cike da tausayi Dan zatonsu mahbeer karami take nufi babu wanda ya gano.ghaisha tace" yi hakuri bazaki bar babynki ba. Sardauna ya shigo da sallama Maijidda ta Mike tana cewa"Dan kanina fuska ya game mata" ni wlh kunya nakeji idan kin kirani kaninki Dan Allah kibar fadin haka. rungumeshi tayi"aikuwa yaro sai hakuri shekara biyu na baka murmushi yayi ya tsinketa awuya ba shirui ta sakeshi" mugu kai sai mugunta bani gorona to? baki ya tab'e baiyi magana ba suka iso gunsu ghaisha yayi jimulla ya gaishesu zeey ta kallesa tana kwakwabe fuska " my babyna ina ta jiranka murmushi ya sakar mata ta Mike ta kaiwa zainab danta.ta nufi bedroom da gudu suka bita da kallo shiko Sardauna yawan jama'ar sun cika masa idanu suna tsokanarsa tunba maryama ba kai ya shafa" yace"aunty maryam kibari zanzo muyi wata magana ya nufi kan dining ghaisha ta kalli Nisha" jeki hada masa abunci. tashi tayi jikinta yayi sanyi ta isa gunsa yana zaune" my Dr sannu barka da samun karuwa Allah yabamu zaman lfy ta fadi tana hada masa abuncin acikin plate kallonta yayi" yauwa my Nisha ykk? murmushi ta saki ina lfy dafafiyar doya fara tas ta zuba masa da Jar miya wacce taji Jan naman rago gefe guda dambu namane sai hadin salak ta tsiyaya masa fruit ta bashi ya amsa. "thanks my Nisha murmushi ta Saki ta zauna zeey ta nufo gurinsu tana turo baki ta fara kuka gun Sardauna ta nufa Nisha najin muryata tun bata isoba ta Mike Dan duk a tsorace take da ita karta fada masa abindan ta fada mata Sardauna yace"ina zaki bazaki bani abaki ba.? "My Dr bathroom zan shiga ta fadi tana tafiya baice mata komaiba spoon ya dauka yana kallon zeey da ledar maganinta ahannu sai kuka take kai ya girgiza ya ajiye spoon d'in isowa tayi tayi tsaye tana kuka tana kallonsa cikin sanyin murya yace"my kanwas waye ya taboki zauna kici abunci lokacin shan magani ya wuce. hannunta ya kamo ya zaunar da ita Kara sautin kukan tayi harda ihu Dole ya janyota jikinsa ya rungumeta yana buga bayanta" yi shiru bari kukan kinji my babyna? kai ta daga ta rungumeshi sosai tana sabke ajiyar zuciya Dan tayi kewar jikinsa idanunta ta lumshe tana tura kanta kirjinshi tayi luf abinta shima matseta yayi jikinsa ya lumshe idanunsa ya kifa kansa abayanta yana sabke ajiyar zuciya yana Kara shigar da ita jikinsa kamar za'akwace masa ita shiru kakeji babu mai motsi cikinsu kusan minti goma Dan zainab tuni tayi bacci sabkar numfashinta yaji. idanunsa ya bude ya d'ago da kansa ya kalleta baccinta take ajikinsa cikin nutsuwa d'ago da kanta yayi "my baby tashi kici abunci ya fadi yana shafa fuskarta idanu ta bude ta kallesa ta lumshe Dan bacci yazo mata sosai zaunar da ita yayi saman cinyasa ya dauki spoon d'in ya dauko abuncin yakai bakinta" amshi maza ci muje ki kwanta baki ta bude ya bata tana ci shima yana ci anutse har suka koshi ya bata dambun naman taci kadan ya bata fruit Tasha shima yasha ya goge mata bakinta ya bata maguguna Tasha ta Dora kanta kirjinsa ta lumshe idanunta" tashi muje ki kanwta bacci ko? Kai ta daga ya sabketa ya Mike ta dauki ledar maganinta ya kama hannunta suka nufi bedroom da kallo suka bisu zuciyoyinsu cike da farin ciki Nisha Allah kadai yasan bakin cikin da yake cinta dakewa kawai takeyi suna shiga ya dauketa cak ya kwantar da ita ya lulubeta kuka tasaka masa ta riko hannunsa zama yayi ya rankwafo yakai bakinsa kunnenta" my babyna menene kiyi bacci Nima baccin zani nayi wlh banajin dadin jikina tunda taji bakinsa akunneta yana mata rada tayi shiru ta lumshe idanunta ta sakalo hannayenta ta wuyansa tana murmushi tana shafa wuyansa itama takai bakinta saitin kunnesa ta ta zura harshanta akunnesa tana lasa, cikin nutsuwa har ta fara tsotsa Sardauna suman zaune yayi Dan wani mugun dadi yakeji shima tsintar kansa yayi ya zura harshnsa akunnata yana lasa cikin nutsuwa yana shafa lalausan gashin kanta yana tsotsar kunnenta jiyayi tana masa wata irin shasheka cikin kunne tana mimmik'ewa da Sauri ya saketa ya zauna kuka ta saka masa ta tashi zaune ta rungumeshi tana kiran" my babyna? rungumeta yayi" Na'am my babyna yi hakuri zan jiyar dake dadi amma bayanzu ba da komai aka miki sai kin fadawa mutane nafiso kiji dadin Sardauna ki kina cikin haiyacinki bayanta ya shiga bugawa yana lallashinta har tayi shiru ta lafe jikinsa yana shafa bayanta. ko cikaken 4 minute batayi ba bacci ya dauketa idanu ya tsuramata cike da tausayinta da tsantsar kaunarta baisan lokacin da hawaye ya wanke masa fuska ya kifa kansa bayanta yana kuka yarasa ko na menene saida yayi mai isarsa. ya kwantar da ita yamata kiss agoshi ya lulubeta ya Mike ya shiga bathroom ya wanko fuskarsa ya saita nutsuwarsa ya fito. yana fitowa yace da Nisha ta tashi su tafi gida ba yada ta iya ta Mike ta shirya Sardauna yace da ghaisha" momyna ina su Daddy.?yana bacci hutawa yakeyi murmushi Sardauna yayi yamusu sallama suka fito maijidda da maryama suna tsokanarsa bai kulasuba suka fice daga parlon umma hauwa ta Mike"khadijah nima zan leka gunsu daddah na wuce gida maryama ta Mike tace" Nima bari na shiga gidan daddah. hafeeza tace" antyna yau gudanki zani gobe ba school.?" ki shirya kafin nazo ghaisha tace" Hauwa kicewa salma zainab na jiranta ta zubar da ruwa tazo tayi mata kunshi jibi zata koma.?" ai da Aisha kika gayama yanzu da tuni takirata awaya gashi sun tafi. Zainab tace" ghaisha nifa banson kunshi da safema munyi magana da ita tace zazzabi keda munta shiyasa batazo gun Arba'in ba. Maijidda tace" bari zuwa gobe zamuzo da wacce zata miki salma laulayi ke damunta ummi Raiyan tace "Allah ya bata lfy umma ficewa sukayi da maryama ummi ta Mike" to Nima dai zanje na dan kwanta na huta. ghaisha tace "ai Nima abinda zanyi kenan kafin la'asar atare suka tashi kowa ya nufi bedroom d'insa ghaisha gun mijinta ta gudu. zainab tana shayar da danta maijidda tace" Nima fah nayi missing din yarana kamar na fece. da kallo zainab ta bita tana dariya. ummi tana shiga daki ta haura gado ta rungume yarta tausayinta ya cika mata zuciya saida tayi kukanta ta gaji har bacci ya daukete, ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Bangaran Sardauna da Nisha suna zuwa gida kowa yayi part d'insa yayi wanka Nisha rigar bacci tasaka tayi kwanciyarta saman gado tana shawarwarin abinda zai fisheta yanzu tayi alkawalin watsar da komai har taga warkewar zainab taga wane irin karba zatawa mijinta gashi shima taga alamun baya son zainab din murmushi ta Saki tana juyi saman gado taji mutum ya rungumota da sauri ta zabura zata zauna ya sakar mata nauyinsa cikin wata irin murya yace"my Neesher kibani inyi kinji matata Babynmu yana bukatar daddy ya fada ashagwab'e yana yamutsata cikin wani shegen salo yanayin yada ya mata magana da yada yake mata wani irin salonsa na musamman yasa ta kasa koda motsi cikin shaukin sonsa tace" my sweetheart kana tafiya da imanina. inajin dadin salonka Sonka karshene. azuciyata. bakinta ya kame yana mata wata irin tsotsa yana mulmula breast dinta biye masa tayi suna haukata junansu Dan yau wani irin salo yake mata ta zauce sai kalamai take fada masa kwanci ya gyara mata yayi Addu'a ya shiga inda yafi bukata yau ni'ima take fitarwa saboda irin abubuwan da salma tasata tanaci ba dare ba rana Sardauna yanaji dadinta sosai zagewa yayi yana aiki babu wasa yana mata yan hirarakin da ya saba mata na tambayoyi tana amsawa cikin kukan dadi har wucin awa daya Nisha ta jure duk tayi release ga azabar zafin da, takeji Dan sukuwa yake susai ba dawasaba iya jigatuwa ta jigatu hawaye kawai take fitarwa ta kamkameshi Dan azaba, saida ya kwashe awa da minti Hamsin da uku cif cif yayi release zufa tana keto masa yana jikinta har yanzu ya sakar mata nauyinsa kusan minti biyu ya dagata ya mirgina gefe ya lumshe idanunsa shame shame tayi taja blanket ta rufe fuskarta tana danne kukanta ta goge hawayen fuskarta tana maida numfashi zaune ya tashi ya sabko k'asa ya nufi bathroom ruwan gumi ya hada mata ya, dawo ya janye blanket ya dauketa" my Neeshr yau wlh kinsani farin Allah ya miki Albarka murmushi ta kakalo ta Shafi fuskarsa" mijina barimun godiya kaida abunka idanma baka gamsuba musake. kiss ya sakar mata yana murmushi ya shige toilet da ita ya nasata cikin bahon ruwan ya kunna shower yayi wankan tsarki ya daura towel ya fice ai yana fita ta fashe da kuka" wayyo ni Aisha wannan jarabar ta isheni gaba gaba kasheni zaiyi kakama cin Abu ba gajiya ina dalili haka ta Mike tayi wankan tsarki tana rusar kuka gabanta sai zugi yake mata ta daura towel ta fito Sardauna baya dakin baki ta tab'e ta kalli agogon bango taga biyar Saura basuyi sallah la'asar ba agaguce tasa kaya ta shimfida darduma ta tayar da sallah. Sardauna na fita shima mai ya shafa ya zura jallabiya ya shimfida Dadduma ya tayar da sallah. bayan yagama saida ya nemi yafiyar Allah Akan makara da yayi yin sallah yakai goshinsa k'asa yana Sujada yajima sosai kafin ya dago yana Addu'a ya Mike ya cire jallabiyar ya saka 3quarter da short ya fesa turare ya dauki wayoyinsa ya fito parlo Nisha tana zaune da cinyar kaza ahannunta tanaci kusanta ya zauna. "my Neesher babu bismillah ma.? murmushi ta Saki ta yago ta kai masa bakinsa kai ya kauda jikinsa ta kwanto" my Dr kayi kyau sosai murmushi ya Saki ya tura hannunsa cikin rigarta ya shafo cikinta ya dawo kirjinta ya shafarsu ahankali shigewa jikinsa tayi ta lumshe idanunta yana murza mata breast d'inta jin tana amsar sakonsa ya janye rigarta da Sauri ta janye jikinta tana dariya ta Mike tana, yagar cinyar kazar" my Dr bari na hadoma coffee mai dadi murmushi yayi ya Mike. da gudu ta shiga kitchen kai ya girgiza ya koma ya zauna wayarsa ta dauki ringing screen d'in wayar ya kalla yaga Dr Nabeel da Sauri ya dauki wayar yay picking ya Kara akunne. " hello Dr ya dai" Dr kayi Sauri jikin Ameer Hafizu ne yayi tsanani akidime Sardauna ya tashi yana tsinke kiran. "Nisha na fita sai na dawo ya kwashe wayoyinsa ya fice da ta fito har yakai kofar parlo" Allah maidoka lfy zama tayi tana shan coffeen. Sardauna yana fita ya shiga mota ya kama hanyar hospital. hankalinsa atashe Dan yana tausayin yaron da iyayansa yaron yakai matakin karshe ba lallai bane ya rayu dandai komai daga Allah ne. shine mai rayawa shine mai kashewa. yana zuwa yayi parking ya fito ya rufe motar yayi cikin asibitin direct room din da yaron yake ya nufa yana shiga yaga mahaifiyar yaron na rusar kuka da gudu ya isa yaron na bulbula aman jini Sardauna ya shiga bashi temakon gagawa amma ina shakuwa biyu yayi cak numfashinsa ya tsaya idanu Sardauna ya rumtse da karfi ya bude ya kalli nabeel mahaifin yaron yace" ya mutu ko? Sardauna yace" saide Allah ya Baku hakuri Ameer ya cika tayaya yaro karami ya kamu da ciwon zuciya kuma Baku dauki matakiba tun da wuri Nan take mahaifiyar yaron ta fadi asume mijinta ya dauketa ya shimfide kan gado Sardauna ya shiga bata temakon gagawa tana farkawa Sardauna ya musu gaisuwa ya fice Dan wani irin tausayi suke bashi ga mutuwar yaron ta tsaya masa arai Office d'insa yaje ya zauna ya kunna sigari yanasha Sam yau yarasa irin yanayin da yake ciki dadi ko akasin haka.mik'ewa yayi ya fito ya nufi harabar hospital d'in. bangaran zee baby bata tashi ba sai kusan karfe biyar na yamma ummi tayi ta tashinta taki tashi wanka tayi sallah la'asar ta saka Riga da siket na atamfa ta fesa turare ta daure gashinta da ribbon ta fito parlo ba kowa ummi da ghaisha sun tafi gidan daddah sai nanah da nawwara suna kallon Tv tashar MBC 3 Zee ta zauna saman kujera tace" nawwara ina"ummi Raiyan da ghaisha babyna yazo.?" Anty zainab suna gidan daddah. baki ta turo " ni bansan gidanba dariya suka mata. "Kai anty gashinan da kin fita mik'ewa tayi tsaye tace" to bari naje. ta nufi hanyar da taga kowa na shigowa ta bude ta fito ta fara tafiya kanta babu ko Dan kwali kuma ba'ayi katari ba ta hadu da kowa ma'aikatan gidan babu Wanda ya ganta wata yar karamr kofa ta hango can ta nufa dan naciki zai bude ya fita amma nawaje bazai budeba sai an bude masa ko yanada key da gudu tayi gun gun kofar lambu ta tsinkayo amma rashin sanin meye taki isa ita tsoroma gurin ya bata ta bude yar karamar kofar ta wuce kawai sai gata kofar gida motoci nata ficewa dariya tayi ganin motane nata wucewa tace" yanzu ina zanga ummi da ghaisha Anan jama'a sai kallon zukekiyar kyakyawar yar balarabiya sukeyi itako dariya take tana hirata ta nufo saman titin wata bakar mota ta tsaya gabanta ya janye glass d'in motar ya Saki murmushi idanu ta tsura masa tanaja da baya " zainab ina zaki zo muje na kaiki gun babynki yana kiranki jin yace haka ta, dawo jikin motar tana dariya" to muje can gurin magani yake ko yana ina.? " muje kigani. ya fadi yana murmushi ya bude mata motar ta shiga ya rufo yaja motar aguje yabar gurin..................✍🏻 *ZEE BABY* *👉🏻48* ....kallon mutumin da yake kusanta zaune tayi taga yana kama da ummi Raiyan sosai gemunsa ta kama tana dariya.shikuma idanunsa Akan kofar katafareran gidan da zainab ta fito yar kofar da ta fito irin tasu ta larabawa ce. mamaki yakeyi dama Faisal din masu arzikine haka. zee ta dawo dashi daga tunanin da ya tafi Dan har sunyi nisa bai saniba yaji tana cewa "kaima D'an ummi Raiyan ne ko. kaima my babyna zai baka abunci abaki ni shine yake bani mahbeer mijina ya mutu amma har yanzu basu kaina naga mutuwar ba bare tabani mijina mahbeer mudawo ko zamu yanzu. ta kalli balaraban mai tuka motar tace" kai ka kamu gun mutuwa ta bamu mahbeer mijina sai mu bar mata wannan ta Nuna Fahad Abu Rahaman burki mutimun ya taka da karfi yana dariya Dan yasan abunda zainab ta fadi da Abu Rahman najin Hausa da tuni ya matsa kusanta "zainab ai bayajin Hausa kekuma yanzu bazaki gane Arabic ba sai kin dawo normal. da harshan larabci ya fadama Abu Rahman abinda zainab ta fadi idanu yazaro ya matsa gefe dariya tayi tace"meye kake matsawa muji to kaga babyna yanada kirki daddy yace shima mijinane fah kuma ni bansa ma inda zanga mijin ba. Abu Rahman yace"Turki metace ne.?duk abinda ta fadi ya zaiyane masa tun shigarta motar.gabaki daya tausayinta ya kamashi Sam bai taba tunanin abun haka tazama ba bai taba son zainaba ba kullum burinsa yaga karshanta Dan yasan itace kezuga umminta ta bujire masa har tabaro k'asar haihuwarta amma tunda yaganta cikin wannan halin yaji ya fasa cutar da ita ya kalli Turk yace"abinda za'ayi yanzu muje muyi shirin tafiya nayi alkawalin kaita amata magani har ta warke zan bawa mahaifiyarta farin ciki duk nasan yanzu sai sunshiga damuwa ina anfanin dukiyar da aka Tara babu temako gashi suna babban gidan an hada jin dadin duniya amma sun kasa fitar da ita k'asar waje Dan haka muje yanzu mu kama hanyar kano. "to shikenan Allah bata lfy shiyasa ai bayan nagama bincike na kiraka nasanar dakai komai kuma kaga ta yada nayi bincike na cikin sirri har muka gama babu Wanda yasanmu shima Najib din kaga bayan muntafi kano zai fadi ga yada akayi ko tsoro ya hanashi fadin gaskiya tunda kaga bazai taba tunanin daga gareka bane. "insha Allahu nagama cutar da yarinyata zan bata farin ciki sosai Allah yaba zainaba lafiya. "Amin zee baby da idanu take binsu da batasan me suke cewa ba sai dariya takeyi kai Abu Rahman ya girgiza cike da tausayinta yana mai nadamar abun da yama mahaifiyarta da mahaifinta tabbas yasan idan zainaba tasan shine yasa aka kashe mata mahaifinta kasheshi zatayi Dan yarinyar akwai bakar zuciya ahaka har suka isa masaukinsu hotel Turk ya shiga da motar ya yayi parking yana budewa zee ta fara kuka sai tabishi Abu Rahman ya riketa "tsaya yazo chocolate zai kawomiki. yo ita ba larabci ta saniba shiyasa bata ganeba dukansa ta fara harda cizo tana ihu ya saketa Turk bai jimaba sai tashi da akwatinsu ya bude bayan mota ya nasa ya shiga"ah yadai kuka taso dawo gaba yi shiru. tashi tayi ta tsalaka ta zauna ah gaba gun Turk yaja motar yabar cikin hotel d'in zee ta kalleshi tana goge hawayenta. "gun babyna zaka kaini ko.? eh can zamu amma sai kun hau jirgin saman keda kakanki. dariya tayi ta juyo tana kallon Abu Rahman yacema Turk "amma ina zamu samu abaya ta suturta jikinta.? "wannan ba matsala bace muje kano tunda jirgin sai gobe ma zaizo wlh abun yayi mutikar bani mamaki da Al'ajabi yada kace insha Allahu yau tsakanin Raiyan da zainaba sai kaci nasara samun daya acikinsu gobe dasu zaka saudiya wlh ban yarda ba amma sai gashi cikin hukuncin Allah kasamu daya kamu naji dadin yada kacanza shawara. " ai nacema kafin nazo nasaka amun Addu'a Akan Allah yabani nasara akansu kuma Nima kwanana uku ina Addu'a nasan hakan araina jikina ne yabani zansamu daya daga cikinsu shiyasa tun shekaran jiya nacema muyi ta zurganiya har muyi masara. haka sukayi ta hira zee sai kallonsu takeyi sosai Turk yake sharara gudu na uban mamaki Ana kiran magarib lokacin sunyima katsina nisa sosai awani dan kauye suka tsaya sukayi sallah zee sai hiramin Abu Rahman ya bata ta nada akanta tayi sallah lokacin ta fara musu kuka tana kiran baby dinta daket Turk ya lallabata tayi shiru yaja motar suka dauki hanyar Kano. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ can gidan kuwa su ghaisha da su minata basu tashi dawowa ba saida aka fara kiran sallah magarib suka dawo kowa shiga yayi sallah ummi tana shigowa d'akin taga babu zainab ta duba bathroom batana Alwalla tayi ta fito tayi sallah zatonta tana dakin hafeeza bayan tayi sallah taje taga ko tayi sallah taga wayam batanan parlo ta fito ba kowa su nawwara ghaisha ta jasu suyi sallah dakin ghaisha ta nufa akofa, suka hadu. " khadijah baby tana gunki.?" wlh batanan ina take. nawwara tace" momy ai mun turata gunku gidan daddah tunda yamma. idanu suka zaro hankalinsu atashe ghaisha ta wankawa nawwara Mari"Dan gidanku yaushe kika taba ganin anbarta ta fita ko hospital Sardauna idan zai kaita sai an rufe mata fuska duk Dan karta koyi fita waje. ummi da hankalinta yayi kololuwar tashi ta rike ghaisha" kiyi hakuri bari dukanta. ghaisha taja hannunta suka fita gidan daddah suka nufa. babu inda basu subaba lungu da Sako babu zee gabaki dayansu suka fito ghaisha ta kira dadday ta fada masa hankalinsa atashe yabaro masallacin ummi har ta fara kuka Sardauna daddy ya kira yana tambayarsa ko yana tare da momy ai basai lokacin da ya tsinke wayarba ya baro masallacin yazo ya shiga mota ya nufi gidan. lokacin da yazo kaf girman gidan babu inda ba'a nemi zee baby babu Sardauna hankalinsa atashe yace" yo duk kuna inane saboda Allah kuka barta ta fito ina anfani masu gadi da ma'aikatan gidan har zainab ta fita babu Wanda yaganta to wlh duk sai kunbar gidan kuma duk wani mai aiki na gidanan wlh ya fita tun ban ilatakuba. Daddy ya rikeshi" haba Dr meye nasu aciki kaga mai aikinmu sabuwa ce ba wacce kasani bace tana kitchen batasan abunda ya faruba megadi yace wlh bata nan ta wuceba to me wanki ma bai ganta ba haka mai ba shifkoki ruwama bai gantaba su ghaisha suna gidan daddah. jikinsa ya janye ya nufi Swimming pool saida ya zagaye ko ina suka biyoshi suna kara dubawa babu ita cikin ruwan ya fada yayi nema har yagaji babu zainab fitowa yayi hankalinsa atashe jikinsa sai rawa yakeyi ga ummi da ghaisha na kuka daddy na basu hakuri part d'insa yaje ya canza kaya ya fito ya shiga mota ya fizgeta ai tun kafin ya isu megadi ya bude masa, kofa ya fice aguje. Kai tsaye gidansu hayatu ya nufa gudu yake shararawa ikon Allah ne ya kaishi gidan akofar gidan yayi parking ya fito Kenan hayatu ya dawo daga masallaci aguje ya nufi gunsa ya harba masa Kafa saida ya fadi ya damkoshi ya rika wanka masa Mari kafin me ya hada masa jini da majina ya damki wuyansa ya wurgashi cikin mota yashiga ya fizgi motar Yabar gun aguje iya tashin hankali hayatu ya shiga tambayar Sardauna meye yayi ko kala baice ba. har ya iso gidansu lokacin daddy da nuhu da kawu saminu da Najib sun tafi gidajan Radio da Tv da gun yan Sanda sanar da hoto nanta duk an baza iya tashin hankali sun shiga daddah sai kuka takeyi haka ummi da ghaisha hankalinsu ba karamin tashi yayi ba. Sardauna ya fito da hayatu ya makoreshi har parlo sai su ghaisha tashi tayi" haba Dr sakeshi Kara shakeshi yayi" momy Dan ubanshi ya fitomun da matata ko nakasheshi. Amshe hayatun tayi tace"don Allah hayatu idan kasan inda zainab take ka fada mana.?" Narantse da Allah ban saniba ta yaya zan dauki matar aure na farkoma tsautsayine wlh bansan inda take ba. daddah ta rike Sardauna tana bashi hakuri. Su daddy suka dawo ya kama hannun Sardauna suka zauna" Faisal kayi hakuri insha Allah duk inda momy take Allah zai kareta kuma zata fito lafiya rungume daddy yayi jikinsa na kerrrma yama rasa meke yimasa dadi aduniya mairan karfe gun ummi yaje Dan tafi bashi tausayi ya zauna yana mata nasiya da jadadda mata zata fito haka suka zauna har shabiyun dare sun kurawa Tv idanu suna jiran ko sa samu wani labari amma shiru iya tashin hankali sun shiga daket daddy ya lallaba Sardauna ya tafi gida. suko kowa ya tafi gidansa alwalla kowa ya dauro aka kama Allah. Lokacin da Sardauna ya isa gidansa karfe daya na dare nisha na zaune hankalinta a tashe Sardauna bai dawo ba yana shigowa ta nufi gunsa amma ganin yanayin da yake ciki ta tsorata ta fashe da kuka ta rungumeshi tana tambarsa nan ya fada mata zainab ta bace tayi mutikar tsorata da lamarin. Alwalla yayi ya fara sallah Nisha dakinsa ta bishi ganin yana sallah itama tayi alwalla take tadako abaya ta bishi sunayi. Bangaran zee baby kuwa karfe takwas bata yiba su isa Kano gidan Turk suka nufa masha Allah kallo daya zakama gidan kasan balarabene ya hadu sosai. saide zee ta Kafa musu rigima akaita gun baby daket suka shawo kanta taci abunci suka bata maganin bacci matar Turk nada kirki ita tayi ta kula da ita har tayi bacci Turk ya zaboma zee abaya mai kyau da tsada wacce zatasa gobe sun gama shirya tafiyar gobe karfe shabiyu na rana jirginsu zai tashi dama passport biyu yasa aka masa da na ummi da na zainab yazo dasu cikin farin ciki ya kwanta shima Dan yasan maganin baccin da tashi bazata farka ba sai washe gari burinsa ya kaita babbar hospital ta saudiya tasamu sauki ta dalilinsa yasan zata daina fushi dashi zai janyo diyarsa jikinsa ya zabama zee miji ya kashe auran da dangin ubanta suka mata Dan yanzu yana bukatar jikokinsa ahaka har bacci ya dauke sa. Family su Sardauna yanda sukaga rana haka sukaga dare babu Wanda yayi bacci sun dage da sallah suna rokon Allah ya baiyana zainab yasa tana cikin koshin lafiya aduk inda take har asubah tayi ba Wanda ya rumtsa wlh kallo daya zakama ummi Raiyan taba ka tausayi. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Ana sallah Asubah Sardauna yayi shirin tafiya gida Nisha ta fara kuka ya tafi da ita Dole ya tafi da ita Dan Sam shi maganar ma bayason yi sai Dole. aparlo duk suka samesu ana jimami Nisha ta nufi gun ummi ta rungumeta tana kuka. " Aisha kiyi hakuri Allah zai biyanata insha Allah Sardauna ya gaishesu yaje ya rungume dadinsa ya lumshe idanunsa bayansa yake bugawa tuwusai da minata sai kuka sukeyi kawu Saminu na basu hakuri daddy yana shafa bayan Sardauna yana lallashinsa shiru yayi baiyi magana ba daddah tace"don Allah Sardauna kayi hakuri kar ciwo ya kamaka zainab zata fito insha Allahu. Aisha kema kiyi shiru ba ason mai ciki tana damuwa sosai ya kamata ku karfafawa Raiyan kwarin gwiwa ba kusata tana yawan kuka ba. haka sukayi jigum jigum har rana ta fara babu Wanda yayi yinkurin sakama cikinsa wani abu. *** Da misalin karfe 11:50.am su zee suna Airport sanye take cikin abaya mai masifar kyau tayane kanta da mayafi sai murna takeyi saboda sun mata wayo sunce babyna na cikin jirgi yana jiransu zasu tafi gun mahbeer Turk na tare dasu sun bata waya wai ta babynta ce yana ciki da sun shiga ta bashi sai dariya take. Shabiyu daidai aka fara sanarwa matafiya su shiga jirgi Abu Rahman ya kama hannun zee suka nufi gun jirgi tana waiwayar Turk da Sauri yabar gun Dan yarinyar tabashi tausayi kuma yaji sonta ya kamashi zee baby tunda suka hau matatakalar jirgi kanta ya fara juyawa har suka shige ma'aikatan jirgi suka nuna musu kujerasu Dan alayin manya Abu Rahman ya saya zama sukayi zee tana ta zaro idanu inda zataga babynta ganin haka ya kalli wayarsa ya karanta abunda Turk ya rubuta masa yace" yana toilet bari zai fito kai ta daga tana hawaye ahaka har jama'a suka gama shigowa jirgi ya fara shirye shiryen tashi. Bayan minti goma jirgi ya fara tafi asannu sannun har yakai gunda zai cira da karfi yayi sama aikuwa yana cirawa zee wata irin hajijiya ta dauketa ta rinka ganin jiri tana ganin motar da ta bugesu da mahbeer Abu ya rikota wani irin gigitaccen ihu tayi da karfin gaske Wanda jama'a suka fara lekensu. tace" wayyo Mahbeer mota zata kashemu...nan take numfashinta ya dauke cak ta zube jikin Abu Rahman Asume Wanda yayi mugun tsorata zufa sai keto masa takeyi Dan zatonsa zainaba mutuwa tayi ma'aikatan jirgin ne sukayo kanta da gudu............ ✍🏻🤦🏻‍♀ *ZEE BABY* *👉🏻49* ....ma'aikatan jirgin matanne suka ciccibeta suka nufi gun doctor da ita domin aduba lafiyarta suna zuwa aka fara bata temakon gagawa domin ceto ranta amma ina har yanzu bata farfado ba Abu Rahman hankalinsa yayi mugun tashi Dan yana jin tsoro ta mutu sai suka masa bayani ya kwantar da hankalinsa zata iya farkawa kowane lokaci ko bata farkaba ayanzu zata samu kulawar doctor daganan har saudiya babu wata matsala tukun ya dan samu nutsuwa ya ciro. casbi yana hailala jirginsu na sharara gudu sararin samaniya. bangaran su Sardauna abun ba'acewa komai Dan tun safe har yanzu babu Wanda yasama cikinsa komai Sardauna na jikin Daddynsa arungume ga zazzabi ya rufeshi daddah na musu nasiya da ayi tawakali komai zaizo da sauki. da misalin karfe biyu na rana parlon cike da jama'a yan uwa da abokan arziki Sardauna na rungume jikin ghaisha na rawar sanyi jikinsa zafi radau ghaisha idanunta na fitar da hawaye ta shafi kansa" Dr yi hakuri tashi muje kasha ko tea kashe magani muje ka kwanta. tashi yayi suka nufi kan dining ta zaunar dashi ta hada masa tea ta zauna daket tasamu ya kurba ta kirawo nisha ta dauko mata maganin zazzabi adakinta ta bashi yasha ta kalli nisha" maza kama hannusa kuje ya kwanta kadan a part d'insu mik'ewa yayi ya fice nisha ta bishi. su hauwa sai kuka akeyi kowa ka gani abin gwanin tausayi hafeeza da zainab idanunsu har sun kunbura Dan azabar kuka. Sardauna yana shiga ya fada saman gado dafe da kansa Nisha ce ta shigo ta fada jikinsa tana kuka. " my Dr kayi hakuri zata baiyana insha Allah kabar damuwa jikinka zazzabi rungumeta yayi gam taja musu blanket ta shige jikinsa tana masa tausa tana shashafa sassan jikinsa "yayamu Dan Allah kayi hakuri zata dawo. kai ya daga baice komai ba Dan tunda abun ya faru tamkar kurma haka Sardauna yazama yanajin irin yada Nisha take shashafashi amma baiji komai ba kuma baice mata komai ba.jin bazai kulataba yasa ta hakura ta rungumeshi Dan zazzabin ya sauka. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Da misalin karfe 12:00.pm na dare jirgin su Abu Rahman da ya daukosu daga Cairo ya diresu a Saudi Arabia cikin garin Madina har zuwa wannan lokaci zainab bata farkaba saide tana samun kulawa ta musamman. daga Airport direct hospital Abu Rahman suka wuce shida danginsa dasukazo daukarsu harda hassan da hussaini suna yabon ma'aikatan jirgin Egypt akwai karama mutum. Mustashfar Nur suka kai zee aka amsheta cikin lokaci kankane aka fara ceton ranta amma bata farka ba doctor yayi masu bayani zata farka ko wani lokaci Ammi mahaifiyar ummi Raiyan ita ta tsaya Abu Rahman suka tafi gida Dan yagaji sosai. tasaka jikarta ah gaba tana kuka tana to feta da Addu'a tana rike da hannunta"Allah sarki ummi Raiyan ko awane hali take na rashin yarta zainaba Allah yabaki lafiya wlh bazan bari Fahad ya cutar dakeba insha Allah saide ayi abunda za'ayi zulumcin ya isa haka ina dalili. haka tayi ta sambatu ita daya har tsakiyar dare. Bangaran Abu Rahman yana zuwa gida yayi wanka yaci abunci yasa su hassan da hussaini gaba yana basu labarin abinda ya samu zee baby da yada ya daukota. tausayin yar uwasu ya kamasu da na mahaifiyarsu sukayi ta kuka daket ya lallashesu yace itama zaije ya kawota yamata aure da abokinsa itama zainab aure zai mata suko dadi sukeji yar uwarsu ta dawo. acan Nigeria jiya i yau yauma haka sukayi kwanan jimami babu wani labarin zee baby su daddy saida suka zagaye garin Katsina amota nemanta da pic dinta suna nunawa babu Wanda yace ya santa Sardauna yazama tamkar kurma amma da yaga har kwana biyu babu labarin zee baby ya fara sarewa da lamarin amma ya mika komai wajan Allah sun dage da sallah da Addu'oi ba dare ba rana ummi Raiyan duk tabi ta rame bata iya cin komai sai ghaisha tayi da gaske. takecin wani abu kadan wlh duk Wanda kace yana cikin walwala agidanan to nayi karya Najib kuwa har yau tunaninsa bai bashi ba wannan balaraban ne da yamasa tambayoyi Akan zee baby. ****************************** Yau kwana zee baby uku asaudiya har yau bata farkaba zuwa yanzu Abu Rahman ya fara tsorata da lamarin ga yan uwanta sun damu sosai ya rasa meke masa dadi. da misalin karfe biyar na yamma Hassan da hussaini zaune bakin gadon zee baby Amina gefe Abu Rahman na zaune kusanta. cikin hukuncin Allah na'urorin jikinta suka dauki ruri ta fara motsi sai ga likitoci sun shigo suna dubata idanunta ta bude ahankali tana kallon dakin da jama'ar gabanta yayi mugun faduwa ta zazaro idanuwa ganin wa inda suke tsaye cikin tashin hankali da firgici ta bude baki zatayi magana taji yana cewa" Alhmdllh ta farka sauran lfy ta dawo haiyacinta idanu ta rumtse dan batason ganinsa arayuwarta sai yanzu ta tuno cikin jirgi yana rike da ita Kenan idan hakane bata Nigeria tana saudiya tunda ga likitocin larabawa tsaye kanta gabanta ya fadi ta shiga tunanin mijinta mahbeer tana Addu'ar Allah yasa yana lafiya bayan sun gama dubata doctor yace" Alhmdllh ta dawo haiyacinta ayanzu batada matsala normal take. Abu Rahman yaji dadi sosai yaje ya rungume zee yana farin ciki yan uwanta ma haka idanu ta bude ta kallesu tana murmushi tace" gaskiya naji dadi yaushe mukazo da ummita nan.Abu yace mata"ke daya nakawo namiki magani itama tana zauwa. "ai babu damuwa ko bata zoba zanyi zamana daku. dadi sosai yaji har Amina da yan uwan zee baby sun zata gaske take. Saida suka kara kwana aka kara duba lafiyarta batada wata matsala washe gari aka salamesu suka tafi gida. suna zuwa zee tasaki jikinta kamar batada damuwa. saida tasaka yan uwanta ajiki zuwa dare ta keb'e dasu tamusu huduba ta zugesu ta hadasu da Abu Rahman tace acikin jirgi taji yana zancan zai kashemu mu uku kuma daman boye musu tayi ya kashe ummi ne ya satota sukazo ai kuwa suka fara kuka tace ba kuka zasuyi ba su dubo takardun dukiyarsu kakaf zatayi musu dubara su koma, nagerai idanko basuso ai zai kashesu ne. sun yarda sun hau kai sun zauna shiko Abu Rahman baisan meke faruwa ba da misalin karfe goma Na dare zee tana rungume jikin Amina suna zaune a parlo Abu bayanan su Hassan suna can suna neman dukiyarsu zee ta kalli Amina ta fashe da kuka tace"yau sauran kwana uku Fahad ya kasheki mu jibi zai kashelu Allah sarki ummina ana k'asa abunne arikice ta dagota "kina nufin ya kashemun diyar tamu daya da muka haifa.? eh agabana ya mata yanka rago wayyo ummina ganinin zuwa gareki nida yan uwana da kakata bamuda hanyar kubuta babu Wanda zai cecemu duk saudiya Dole mu mutu jibi kuka Amina takeyi sosai ta rungume zee" kibar cewa haka Dole zamu rama abunda ya mana kuma nasan yada zamu gudu bazamu zauna k'asar bama mukoma k'sar mahaifinki zan rikeku amana tunda ke kinada mijinki gashi yace zai kuma d'aura miki aure cikin satinan. da sauri zee tace da gaske zaimu wani aure ai dayaci durin uwarsa dan iskan tsoho najadu kawai. idanu Amina ta zaro gira zee ta d'aga mata "zaki bimu Nageria muzauna.? " zanje wlh tunda duk yanda na zauna dashi yakeson kasheni bayan ya kashemun diyata daya ina Hassan da hussaini suzo nasan inda dukiyarku take. fitowa sukayi dan sun nema sun rasa. "gamu. mik'ewa tayi Zee tace "kakata bani wayarki na kira mijina. wayar ta bata taja hannunsu suka fita. zama na gyara na saka number mahbeer dan inada ita akaina nakira har sau uku amma bata shiga gabana naji ya tsananta faduwa. ta Sardauna na saka itama akwai akaina. tanata ringing bai d'agaba sai da na kira sau uku tana dabda tsinkewa ya daga. cikin sansanyar muryasa mai amon dadi yayi sallama. bansa lokacin da na lumshe idanuwana ba nayi kwance. muryashi na tsinto yana cewa" idan baza'ayi magana ba zan kashe. kuka naji ya kufcemun bansan daliliba cikin shashekar kuka nace"My Sardauna Nice kanwarka zainab ina ta Kiran mahbeer bana samunsa yana lfy ko.? lokacin Sardauna yana akwance saman makeken gadonsa cikin bedroom baisan lokacin da ya zamo daga kan kujera ba jikinsa na kerrrma yace"my sweet zee babyna kina ina ne.?" yayana ina saudiya dan Allah kazo ka fitar damu nida yan uwana kaji.?" Alhmdllh yi shiru bari kukan banason kukanki wlh ganinan zuwa ki kasance cikin shiri. ashagwab'e nace My Sardauna nah.?" Na'am my zeener menene.?" kazo inason ganinka Sardauna nah na fada cikin kukan shagwab'a" oh my god don girman Allah matata bari tadamun hankali zanzo cikin satinan ki kwantar da hankalinki yi shiru sai nazo kibani labarin wani dan iskane yasa ceki ya kaimun abar kaunata saudiya ciwon zuciya yakusa kasheni. " My Sardauna nah wlh Abu Rahman ne." OK kwanta maza ki huta zan kiraki anjima yanzu gida zani kiss ya sakar mun ta wayar ya tsinke kiran. idanuna na lumshe gabobin jikina duk sun saki Sardauna nake gani. a idanuna tsikar jikina sai yamm takeyi ina mimmik'ewa wani irin yanayi nakeji tashi nayi nabi bayansu akofar wani d'aki muka hadu Amina ta kwaso takardun dukiyarmu har na ummi muka dawo parlon muka zauna ta tatara kan takardun ta bani naje na boye na dawo wayar ta amsa tayi Kiran wata number bugo daya ya daga. tayi sallama ta masa bayanin komai da irin hanyar da takeso ya mata zasu bar k'asar amma kowa yanada passport d'insa ya tambaya su nawane zee ta amsa ta masa bayani har Sardauna Kenan su biyar yace to abashi kwana hudu gobe zaizo ya amshi kudadan da passport d'insu. sosai sukayi farin ciki Abu Rahman sai wajan karfe daya yadawo zee ta taresa cikin murna yanajin dadin sauyawarta sosai nan suka baje ana hira yake basu labarin karshan wata zashi dauko ummi Raiyan zee ta musu nuni karya yakeyi ya kasheta sun kuma gamsu da maganarta amma basu nuna meba sukaci GABA da hirasu da ciye ciye sai bayan da sukayi sallah Asubah kowa ya kwanta zee wayar suka kashe dan kar Sardauna ya kira Abu ya gani su shiga bala'i shiyasa ta kasheta. *Nigeria* kowa Sardauna cikin farin ciki mara musaltuwa ya warci key d'in motarsa ya fito Nisha lokacin na parlo tana kallon TV dan batajin bacci taji Sardauna ya dauketa yayi sama da ita yana juyi yana dariya itama dariya takeyi ta makaleshi" my Dr cikina zai kulle babynka na motsi fah. direta tayi yana murmushi Nisha cike da mamaki tace"my Dr wai meye kasamu haka na dadi Allah yasa my dear aka samu.? " itace aka samu amma tana saudiya yanzu ta kira Oya muje gida yanzu ko kin zauna na dawo.? cikin farin ciki ta rungumeshi tana kukan dadi "Alhmdllh Allah Abin godiya masoyiyyata ta dawo lfy wayyo. sakinsa tayi taje ta shirya ta fito suka tafi. cikin farin ciki yake driving Nisha na kwance jikinsa har suka isa gidan. a parlo suka iskosu basu kwanta ba da gudu yayi kan daddy yana ihu gabaki dayansu idanu duka tsura masa jikin dadi ya fada yana dariya" Alnishirunku iyayena. Allah ya baiyana zainab yanzu ta kirani tana saudiya. cike da mamaki sukace" waye ya kaita saudiya.?" wlh tace Kakanta ne kuma abun farin cikin ma ta samu lfy ta dawo haiyacinta ras. tsaye ummi Raiyan tayi ta fashe da kuka tace"shikenan itama ya rabani da ita.Sardauna ya Mike ya koma gunta yana lallashinta ya mata bayanin da zee ta masa ajiyar zuciya ta sabke ta zube k'asa, ta kalli gabas tayi Sujada tana beka godiyarta ga Allah ghaisha taje ta ta tayata daddy ya shiga Kiran yan uwa yana musu albishir cikin farin ciki Nisha itama sosai take farin ciki dan tasan zee tana zauwa idan taji labarin komai bazata zauna da Sardauna ba. Daddy yace"Dr gobe ka fara shinrin tafiya ayi maza arabosu da k'asar banaso wani abu yasamu momy. ummi tayi dariya tace"wlh baby daide take dashi zata san duk yanda tayi suka kubuta daga hannunsa kafin zuwan Sardauna. murmushi daddy yayi yace"Rayyan yau kece harda dariya masha Allah su tuwusai ma dariya akeyi minata harda su rawa zatagata su Hassan da hussaini Nisha da hafeeza na mata dariya Najib jikinsa yayi sanyi dan yanzu ya gano mutumin nan da ya masa tambayoyi shine yasace zee gudun kar Sardauna ya hada masa jini da majina yayi shiru. sai karfe shabiyu Sardauna yama iyayansa sallama Suka tafi gida.suna zuwa sukayi shirin bacci amma Sardauna saida ya raba dare yana sallah yana bika godiyarsa wajan ubangiji. sai karfe biyu ya Mike ya hauro gadon ya rungumo Nisha. ai fah wannan dare ta taba taji dan tunda ya fara cacakarta bai saurara mataba sai asubah taci kuka har tagaji. sai bayan da sukayi sallah ya rungumeta yana lallashinta har sukayi bacci. Nisha kam anbugu ************************** Bayan kwana biyar cikin ikon Allah Sardauna ya gama shirin tafiya Wanda a yaune ya daga k'asar ta saudiya Nisha tasha kuka a Airport daket ghaisha da ummi suka lallasheta suka dawo gida Sardauna kullum cikin waya suke da zainab tana fada masa komai har dukiyarsu sun kwashe an gama shirya musu tafiya shi suke jira kowa yayi waya da zee agida amma babu Wanda yayi kokarin fada mata mutuwar mahbeer kullum cikin waya take da ummi tana fada mata muguntar da zasuwa Abu Rahman ummin tayi ta kuka tace sudai barshi su taho karsu cutar dashi duniyace ta ishesa ko yaya yake mahaifintane shi din Dole zee suka barshi. dan har yanzu baisan sun yashe komaiba zasu bar k'asar ba. gashi Sardauna ya daga k'asar saudiyar domun kawosu sai muce Allah ya kaisa lfy Amin. da misalin karfe biyu na Rana zee ce zaune a parlo murna kamar ta kasheta yau yayanta Sardauna zaizo gunta sai murmushi takeyi ita daya su Hassan ne suka shigo da gudu zee ta kallesu tace" yadai meye labari.?" dariya sukayi hussaini yace" Zainaba Abu yasha shayin wlh ya bingire bacci ina Amina muyi mubar gidan. Dariya zee tayi harda rike ciki tace" da kyau yanzu kuka nuna cikinmu daya daku diyarsa tace karmu cutar dashi dan haka kafin kwana uku ya farka mu munkai k'asarmu ta gado mik'ewa tayi ta shiga dakin Amina tana zaune saman darduma tace" wai direban bai isoba ne ya kamata mu kama hanyar jeddah fa murmushi Amina tayi" ai ya ISO tun dazu yace an gama shirya komai mu yake jira bani wayar nace yazo daukarmu yasha shayin ko.? "yasha wayar zee ta bata takira direban da aka turo daukansu daga jidda tace yazo yanzu sun shirya suna gama maga suka fito kowa ya kwashi abunda yakeso zee ta kwashe wayoyin Abu da laptop dinsa baki daya ta fasa duk wata na'ura ta gidan da TV babu abinda bata fasaba wayoyinsa da laptop kuwa ta rike ta cire layikansa baki daya ta taune. direban bai jimaba ya ISO suka kwashe kayan suka fitar dan hata mai gadi sun bashi kwaya ta barcin kwana uku shima suka lode kaya amota suka shige suka tafi direba ya dauki hanyar jiddah wanwait zee sai murna takeyi ta rungume kakarta tana waka tana kada kai sai dariya suke mata dan sunga yau afarin ciki take Amina ta shafa kanta tace"Zainaba duk murnan ganin Sardauna ne.? dariya tayi ta kara shigewa jikinta ta daga kai kanta ta shiga shafa mata har bacci ya dauketa su Hassan Na mata dariya wai ita komai na yara takeyi. direba yayi gudu sosai ana sallah la'asar suka shiga jiddah har lokacin zee bacci takeyi sai direba ya kawosu kofar gidan da zasu zauna kafin su tafi Amina ta tashi zee suka fito direban da kansa ya shigar musu da kayansu gidan yanada kyau sosai ya tsaru a parlo suka zube saida suka huta tukun sukayi sallah. Mutumin dan uwan Amina ne na kusa sai dare ya samu zuwa ya musu sannu da zuwa. Zee tace" to ya batun tafiya yace" an gama shirya komai jibi sai tafiya shi wancan da ticket dinsa na komawa zaizo da ya huta jibi ko gata zasu wuce murna zee tayi sosai sun jima suna hira zee tana masa godiya sai shabiyu yace" ku tashi muje Airport jirginsu ya kusa sauka cikin murna zee taje tayi wanka ta tsatsara kwaliyya tasaka abaya mai masifar kyau da tsada sai baza kamshi takeyi ba'a ganin komai nata sai kwayar idanunta su Hassan ma sunyi shigarsu ta larabawa Ammi ma haka suka shiga mota sai filin jirgi suka zauna jiran isowar jirgi. Hamraz na tare dasu sai karfe daya da rabi jirginsu Sardauna ya sauka abirnin jiddah zee jikinta har rawa yake burinta taga dan uwanta Sardauna. Suna tsaitsaye gurin da aka tanada domin masu tarbar nasu zee sai baza idanu takeyi can ta tsinkayo Sardauna yana janye da wata karamar akwati mai shegen kyau yana sanye cikin suit kalar ruwan toka sunyi masifar masa kyau bakin gilashi manne afuskarsa takunsa yake cikin isa da nuna kasaita tafiyarsa kawai abun burgewace kzllo daya zaka masa kasan shidin jarumin Namijine ya hadu ba karya zee baby ta zuba masa idanu tace"wow My Sardauna wlh ya hadu ba karya cikin farin ciki ta ruga da gudu tayi gunsa tana kiransa "Yayana sai lokacin ya hangota tana gudu tun karfinta har ta fara kuka tana kiransa akwatin ya saki ya nufota da saurinsa yana ware mata hannayensa daga Nesa yana cewa"my baby kibi asannu karki fadi cikin sassarfa ta karasa gunsa ta fada Faffadan kirjinshi tana kuka cikin shashekar kuka tace" wayyo My Sardauna nah.wani irin shock sukaji atare Wata wawar runguma ya mata yana ya shiga sabke tagwayan ajiyar zuciya ya kara shigar da ita jikinsa ta rikeshi gam tana kuka cikin sanyi murya can k'asan makoshi yace My Bugun Numfashina yada ya kiratan yasa taji wani zirrr yarrr ta kara ga wani irin sanyi na ziyartota makaleshi tayi ta tsayar da kukan tana sabke ajiyar zuciya murmushi ya saki yasa hannunsa ya dan janye Nikab din yakai bakinsa saitin kunneta ashagwabe yace" Mrs Sardauna kara kamkameshi tayi muryata na rawa cikin shagwab'a tace"My Sardauna nah wallahi..................✍🏻 *ZEE BABY* *👉🏻50* ...."inajin wani irin farin ciki mara musaltuwa. Yayana kaima kanaji.?sansanyan Murmushi yayi ya sakarmun kiss akunne. zaimun magana mukaji muryasu Ammi da su hussaini suna cewa" kuyi hakuri har muje gida. dariya nayi na d'ago kaina na kalli Sardauna yana kallon su Hassan yana murmushi ashagwab'e nace" Yayana.wani irin kallo yamun nan take gabobin jikina suka saki na lumshe idanuna na boye kaina akirjinshi. hamraz fuskarshi dauke da murmushi yace" Sardauna nan fa saudiya ce ayi hakuri aje gida duk da ba haramun kayi ba. Murmushi Sardauna yayi ya janye zeey daga jikinsa ya kama hannunta hussaina yana rike da akwatin Sardauna hamraz ya musu jagora suka tafi gun mota. suna zuwa ya budema Sardauna gidan gaba ya shiga su zeey suna baya ta kwanta jikin Ammi tana kallon Sardauna ko kiftawa batayi. Amina tace" yau kina fari ciki ko.? Hassan yace" wlh ko ni ina farin ciki sake ganin dan uwana Dr dariya suka banda zee da ta lumshe idanunta kamshin Sardauna na kashe mata gabobin jikinta suna isa gida hamraz ya kai Sardauna part d'in da zai zauna kafin su tafi Nigeria parlon da bedroom d'in sun hadu mutika sai kamshi ke tashi. zee ko suna parlo zaune duk tabi ta damu gani ba d'aki daya zasu zauna da Sardauna ba sai cika take tana batsewa. mik'ewa tayi taje ta cire bayar ta saka doguwar Riga maras yauni mai karamin hannu tabi jikinta luf ta fito parlon Amina dasu hussaina suna hira ana shan shayi jikin Amina ta kwanta ta saka mata kuka. "Ya Salam ke dawa kuma me aka miki zainab? shiru nayi sanin banida amsar bayarwa lumshe idanuna nayi zuciyata a cunkushe. Hamraz ne suka shigo da sallama shida Sardauna. Amina ta amsa inaji baki d'agowa Sardauna yayi wanka ya canza kaya 3quarter ya saka da Riga mai gajeran hannu zama suka Sardauna ya kalli zeey ransa amugun bace ganin yada rigar ta kamata ga wani kato ya shigo yana kalle masa mata ya kalli hussaini yace" tashi dauko mata zanan rufa sanyi takeji. kallonsa sukayi fuskarsa babu wasa da sauri hussaini yaje ya dauko yaba Ammi ta lulubeta ruf tanaji taki motsawa Hassan ne ya shinfida leda ya jerawa Sardauna kayan ciye ciye da tande tande Wanda aka tanada domin shi ya gaishe da Ammi tace" Faisal da fatan kowa lafiya ya iyayanka ya hakurinmu. Alhmdllh Ammi kowa lfy. Hamraz yace" to bismillah. murmushi yayi ya sauko k'asa saman carpet ya zauna gasashiyar kazar ya fara ci kadan ya bari yaci shawarma itama guntuwa yaci sai Pizza da kayan itatuwa kadan dan baya cika cikinsa da dare hamraz saida yaji ba guri ya bari Sardauna yana gamawa ya miki yace kwanciya zaiyi dan ya matsu hamraz ya tafi babynsa ko ta sake. Ammi tace sutafi da zainab ta tayashi hira dadi kamar ya kasheshi hamraz ya Mike yayima Ammi sallama yace"zainab ba sallama. Sardauna yace" tayi bacci. fita sukayi har su hussaini suka rakashi gun mota ya tafi. Sardauna yace" Hassan zainab ta hadomun coffee mai dadi ya fadi yana shiga part dariya sukayi suka koma ciki zee na zaune tanacin pizza tana shan shayi. Suka shigo hussaini yace" zainaba Dr yace ki kai masa coffee zuwat ta miki ta nufi kitchen suka rika mata dariya Ammi tace" yaran yanzu babu kunya tun d'azu fushine take fah.coffee zeey ta hada mai rai da lfy ta zuba cikin wani cup na glass mai shegen kyau ta fito. ta kalli Ammi tace"Ammi na tafi na kai masa. " to mu kwana lfy ko zaki dawone.?" yo ni cewa nayi zan kwana ai shi ba mahbeer bane. da kallon tausayi ta bita har ta fice. Sardauna na zaune a parlo yana waya da layin da hamraz ya bashi zeey ta shigo da sallama ta zubama Sardauna idanu yada komai NASA abin sone hannu ya bani na karasa gareshi na kama ya janyoni ya dorani saman cinyarsa coffeen na ajiye saman table d'in kusansa na juyo na rungumesa na zagaye hannunwanta ta bayansa na kora masa idanu. "Daddy gata kuyi magana ta kawomun coffee. na shagala da kallonsa naji yayi kiss d'in lips DINA ya karamun waya akunne. "Oya yi magana. cikin sayin murya nace" helllo daddy ina yini ina mahbeer da ummina da ummina ghaisha da hafeeza da Najib Nawwara da nanah da daddah da mairan karfe duk ina gaishesu. daga can daddy yayi murmushi yace" momy duk suna lfy irin wannan tambayar wacce zan amsa miki. dariya nayi" daddy ko wacce inaso. " to kowa na gaisheki duk sunyi bacci Nima baccin nake Sardauna ya tadani da safe zakuyi magana dasu. " to daddy Allah kaimu. " yauwa momy good night ya fada yana tsinke kiran number mahbeer tasaka ta kira. amma bata shiga idanunta suka kawo kwalla ta Kara makale Sardauna ashgwabe'ta kirasa" Yayana? sanin abinda zatace yasa ya Kara shigar da ita jikinsa ya tallabo kanta ya zuba mata tsumammun idanunsa cikin wata irin murya wacce ya raunanata sosai da wani irin salo ya kirata"My Bugun Numfashina zeener kalleni wani irin zirrrrrr taji jikinta yayi wani irin sanyi kasa kallonsa tayi yasake kusanto fuskarshi da tata yayi yana hura mata iskar bakinsa cikin wani irin salo ya kirata ashagwabe"my sweet babyna zeener ki kalleni mana please. ashgwabe ta d'ago ta kalleshi wasu irin kibiyoyi ta rinka gani cikin kwayar idanunsa da Sauri ta kifa fuskarta saman tashi" wayyo My Sardauna nah bazan iyaba wani irin abune acikin idanunka duk tsoronka ya yashigeni buyeni Yayana ta fadi tana shigewa jikinsa numfashinsu na gwaraye guri guda murmushi yasaki yana lasar fuskarta yana hura mata iskar bakinsa yana shashafa kasan wuyanta yakai bakinsa kunnanta yace" my kanwas tashi muje ki tayani bacci wlh babu abinda zan miki har sai kin nutsu Kara kamkameshi tayi" wayyo Yayana wlh dama kaine mahbeer Dan na more miji diff ya dauke wuta yayi shiru ya jingina kansa da kujera ya lumshe idanu Jin shiru zee ta d'ago taga ya, rufe idanunsa kirjinshi ta maida kanta ta rungumeshi" Yayana minene? shiru yamata fuskarshi ta riko tana magana yayi banza da ita ko idanu yaki budewa fashe masa tayi da kuka tana girgizashi" Yayana menene kamun magana ko bakada, lfy idanunsa ya bude sunyi jajur ya janyeta jikinsa ya zaunar da ita gefe ya kama fuskarta ya goge mata hawaye yace" wlh idan baki min shiruba zan bata miki rai maza hadiye kukan ki ni kane mijinki ne karki Kara tabamun jikina cikin shashekar kuka tace" Yayana kayi hakuri in kwanta jikinka naji sanyi araina Dan Allah karka hanani please ta Kara barkewa da kuka ta beka masa hannunta ya harareta yace" anki baza kwanta dakeba tashi ki tafi kiban guri ni me nanki ne da zaki kwanta jikina bani coffee na nasha.kuka take sosai tana kallonsa ya buga mata tsawa yace" ba cewa nayi ki hadiye kukan ba kuma nace kibani coffee ki tafi kiban guri jikinta na rawa ta Mike ta dauko cofeen ta bashi ta tsayar da kukan tana shasheka kasa-kasa, ta zauna tana kallonsa coffee d'insa yakesha hankali kwance zeey kuwa zazzabi ne ya rufeta nan take ta fara rawar sanyi ta Mike tana kallon Sardauna cikin sanyi murya tace" Yayana sai da safe na tafi zazzabi nakeji nasha magani na kwanta. ta fadi ta nufi kofa taku daya biyu ta yanke jiki ta fadi yimm ta fasa wani uban ihu tana burgima akidime Sardauna ya Mike " wayyo Allah babyna wlh wasane nake miki ni kaina bazan iya bacci ba yau sai najini jikinki da gudu yayo kanta tana burgima ya sunkuya ya ciccibeta ya nufi kujera da ita ya zauna yana rungume da ita tuni fuskarta ta canza sai shure shure takeyi Sardauna ya rungumeta da kyau ya fara mata karatu sai ihu suke suna cewa "tsaya kaji tsaya kaji wlh idan ka koneni sai na Kara da zuri'arku baki daya kaima sai mun kaika inda mukakai dan uwanka wannan jikin nata babu Wanda zai shigeshi saini nine nan kadai zan rika cin abuna ka saketa kawai Dan har abadan babu namijin da zan bari yayi jima'i da ita wlh idan kunki duk Wanda ya aureta sunansa gawa Sardauna ko k'ala bai ceba yaci gaba da karanta masa ayar Allah jin azaba tayi yawa yace" to zan baka zabi ko ka saketa ko nayi tazama baxaka sadu da itaba kuyi ta rayuwa cikin wahala Dan bazan taba bari kasanta ba tawa ta k'are Dan nayi alkawali duk namijin da ya gagareni yasanta mace niko na barta saide Sonta ya nakasani "Sardauna yace"da yarda Allah yau Dinan zan kusanceta idan kacika Dan halak kar na kwana da raina idan har na kwana da a duniya to kai Dan zinane cikin Aljannai Ba Dan halak bane wai amaganar da nakema yanzu zan kusanceta kana jikina Dan uban karatun ma na daina bari kagani cikin mutanema akwai aljanun mutane zakaci uwarka kuma yayana Allah ya kasheshi ba kaiba. dariya yayi "wlh nine nan na hada masifar motarma ba mutum bane nine nan narika binku idan zaka tuna tunda aka binne shi da nagama kukana ban sake waiwayar kuba Sardauna mik'ewa yayi da zee ajikinsa yace" banida niyar kusantarta Ana kusa amma zanyi dan na nunama kai karamin shegene a Aljannai bedroom ya shiga ya kwantar da zee saman gado sai dariya aljanin yakeyi Sardauna ya shiga toilet ya dauro Alwalla ya fito yasa jallabiya ya shimfida dadduma ya tayar da sallah raka'a biyu ta nema zaman lfy tsakaninsa da zee da kuma nasarar Akan aljanin zee yajima yana addu'a ya shafa ya Mike ya cire komai NASA ya saka kayan bacci ya dauko yar karamar Riga ta bacci ya hauro gadon ya dagota ya cire mata rigar ya Samata ta baccin sai surutu yake yana wata irin dariya Sardauna ya kwantar da zee ya beka hannu ya kashe wutar dakin dukanta ya rungumo zee yana shahsafata da murzata surutun Aljanin ya damu Sardauna sanin ko yayi romance dinta ba sani tayiba gashi aljanin ya hanashi yayi kissing dinta kawai Sardauna ya cire boxes,d'insa ya gyara mata kwanciya yana Addu'ar saduwa da iyali ya d'ago kafafun zee sanin hanyar abude take ba wuya zai shaba ya d'agota da kyau ya saita Dan hajiyarsa ta meke zuwat abuncin take bukata duk da babu wani romance ga surutun aljani na ihu yana karka shiga wlh ba gidan ka bane nawane Sardauna saitawa yayi ya tura yaji abu kofa alike babu hanya ko kadan ransa abace yace "wlh duk masifarka Sardauna ya fika komeye ka toshe hanyar dashi sai na wuce ya fadi yayi bismillah ya danna da wani irin karfin gaske wani irin Kara kakeji butsu atake Aljanin ya gudu yana ihu hayaki na fita daga bakinta da hancinta wani irin azaba zee baby taji kamar a mafarki tasaki wani irin gigitaccen ihu tana ture Sardauna ta fashe da kuka"wayyo na shiga uku Sardauna irin wanna tozarcin zakamun a k'asa mai tsarki ka kwanta da matar yayanka wayyo zafi nakeji Dan Allah kayi hakuri ka sabka.😂jama'a Sardauna fah tunda ya danna ciki Sam bai Kara sanin meyake ba Dan wani irin dadine ya debesa ga ni'ima na kwararowa duk da bata haiyacinta Sardauna ya susuce ya dimauce kawai sai ya fashe da kuka wiwi yana sukuwa saman zee baby ya manta da sabon shigace kuka yake sosai yana cewa"wayyo Allah my sweet zee babyna Ashe haka Allah yayi ke daya aduniya babu ta biyunki shiyasa aljannai ma suke bibiyarki wayyo my zeener wlh bazan iya dainawa sai na kwana uku a samannki Allah yabar mun zainabu abuna ni daya Abuna ina sonkin kamar na mutu wayyo dadi zan mutu Abuna ya akayi nasameki cikakiyar budurwa wayyo My Abulena duk duniya ke kadaice zan kasance dake har bayan raina wayyo my kogin dadin Yayanta Abuta gabaki daya Sardauna ya haukace sukuwa yake saman zee baby kuka yake yana ihu zee ko jin wata irin launin azaba da Sardauna yake mata ga kukansa da ihunsa sun cika mata kunnuwa ita kuka shi. kuka ta gaji da dukansa tana cemasa kwarto har karfinta ya kare tayi lakwas tana fitar da hawaye tama daina kukan Dan ko motsin kirki batayi ta barwa Allah Dan mamakin girman zungureren abunsa da ya tura mata agabanta take tasan babu Shaka sai ta kamu da cuwon yoyon fitsari Ammi cikin bacci ta rika jiyo ihu ta tashi ta fito hankalinta atashe ta nufo part d'in Sardauna dayake da larabci yake surutansa karaf kunnanta da gudu tayi baya hannunta akai tana Addu'ar Allah yasa makota kar suji. Sardauna ya haukace wlh yarasa abun fadi komai fadi yake yana kuka zee hawaye kawai take dan zuwa yanzu ta fara ficewa haiyacinta.Nima bacci nakeji nabaro Sardauna na fece Asubah ta gari. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Nigeria da misalin kare goma na safe Nisha ce zaune a parlor ta gama breakfast da waya ahannunta tanata kiran Sardauna da number da ya kirata jiya amma tana ringing ta kira yafi sau goma ba'a dauka ba jifa tayi da wayar ta fashe da kuka ta Mike tsaye tana saffah da marwa tsakiyar parlo tana kai komo ranta amugun b'ace" kenan yana nufin yana tare da zeey shiyasa bazai dauki wayata ba ko mai nufinsa wayar ta sake dauka ta kira tana ringing lokacin karfe takwas ne na safe asaudiya har tagaji da ringing bai d'aga ba zata zauna taji knocking ta nufi kofar da Sauri ta bude wata matace ita ba kyakyawa ba ita ba mumuna ba tsaye tana murmushi Nisha tace "sannu amma ban ganekiba.? " to kibani izinin shigowa ko.?" bismillah hanya ta bata ta shigo ta rufe kofar suka nufi parlo...................... *ZEE BABY* *Page biyu ne na hada muku gobe banida dama jibi idan Allah ya kaimu zamu tashi a page 3 book 2* 👇🏻 *Book 2👉🏻1&2* ....gurin zama Nisha ta nuna mata ta zauna itama ta zauna Nisha tace" ina kwana? murmushi matar tayi tace"lfy lau Aisha ya gida.? "Alhmdllh." yauwa nasan baki sanni ba ko? murmushi Nisha tayi" wlh ban ganeki ba." Ayya ni makwabciyarki ci bamuda nisa daga gidan marigayi mahbeer idan kinyi kwana gidana ne. Nisha tace" Allah sarki nagode da kulawa, wataran idan na tambayi mijina zan leka nagode da kulawa, bari na kawo miki ruwa.ta Mike ta nufi kitchen matar tace" no kibarshi na biyone mugaisa bari na tafi nasan mijinki ko fita baiba. " Ayya baya k'asarma ya tafi saudiya jiya kinga kiransa ma nake baya dauka. " ayya to Allah yasa lfy kinsan jiki da jini wlh har kin tunamun sister DINA itama tana saudiya a jiddah take aure.Nisha ko da son labari tayi murmushi tace" ah haba bari to na kawo miki lemo muyi fira kitchen ta nufa ta dauko drinks da cup ta kawo ta tsiyaya mata ta zauna. tace" muma kanin mamata tun yana saurayi yake cen ya auri balarabiya da yaransu uku amma yarasu gun yaran ne mijina ya tafi. matar tace" Allah sarki wlh Nima sister na take can wlh bakiga abinda ta aikomin ba jiya wasu makwatan,su suka hanasu bacci. Nisha tace" yo garin ya fadane sukeyi koko me? " ai kibari wai bakone yaje gurin matarsa shine Dan jaraba bazai hakura ba har su dawo kalli kiga. taba. Nisha wata kantareriyar waya ta amsa tana dariya" wai me sukayi ta fadi tana kallon screen d'in wayar me zata gani Sardauna ne saman zee yana sukuwa sai kwarara ihu yake yana kuka yana yaba dadinta yana fada mata irin mugun son da yake mata wasu kalaman sunyi tsauri zee ko sai kuka take tana dukansa tana cewa ta tsaneshi kwarato Nisha wata irin zuface take keto mata jikinta ya dauki kerrrrrma ta Saki wayar ta Dora hannunta akai ta fasa ihu sai gata ak'asa sumammiya. wani irin ihun dariya akayi Ana shewa tace" wlh yada kuka raunatamun miji ya nakasa duk sai naga bayanku zan fara dakene zan sa ki zubar da cikin jikinki Wanda nasan hakan zaima mijinki ciwo Dan yanason cikin mutuka zan saka miki tsanar shegiyar yarinyar nan ta kuma bushewa da dariya. Rabia mai aiki da take tsaye jikinta ya dauki rawa ganin matar ba mutum bace da gudu ta nufi kitchen domin ta buya matar ta bushe da dariya ta beka hannunta ya koma zabgege sai ga Rabia agabanta tsaye gabanta tana rawar jiki fitsari na tsiyaya ta kece da dariya tace" daga yanzu kin manta abunda ya faru ta dawo mutum sak ta bugi kanta tace" wai Rabia me ya faru ne" ba komai naga hajiya ta fadine bari na kawo ruwa da gudu ta nufi kitchen ta dauko ruwa matar ta amsa ta yayafa ma nisha ta sabke ajiyar zuciya ta tashi zaune Rabia ta mata sannu ta tafi nisha ta fashe da kuka" wlh wannan mijinane da yar uwata na tsani zainab bana kaunarta tunda itace zuciyar Faisal ni kuma shine zuciyata na tsani zainab sai na kuntata mata wani irin dadine takeda shi haka da mijina yake kuka da ihu ni bemun ba sai de ya cikani da tambayoyi wlh sai na kuntata musu dagashi har ita duk ko da son da nake masa don Allah kibani shawara? wai kina nufin mijinki ne?" eh wlh." to kiyi hakuri Aisha kibari har suzo zan doraki Akan hanya kinga yanzu cikin ki ya shiga wata hudu harda kwananki zubewarsa akwai Matsala amma bazata gagaraba daga wajanmu kibari sun zo. " kina nufin na zubar da cikin? " sosaima kuwa zaifi kowa jin ciwon zubewarsa ko ke bakiji ciwon yada ya bude mata zuciyarsa ba cewa fah yayi bayason kowace mace aduniya sai ita Kenan ke bakida gurbi azuciyarsa sai cikin jikinki amma idan kika zubar alokacin zamu gane ya kike azuciyarsa inko bakiso shikenan.riketa Nisha tayi "inaso inason sanin matsayina." gud kuma zan baki shawarwarin yada zaki sakata ta kuntata masa tace bata. Auran ai kinsan batasan tsohon mijinta ya mutuba dan rigima na gaba yanzu dai ki ajiye hankalinki karki Nuna musu haushinki basaja zaki musu Dan Allah karkiyi fushi dashi itama ki yaudareta yada zataki mijinki.ajiyar zuciya Nisha ta sabke tace" naji amma wlh sai na azabatar dasu ta ruwan sanyi. "Yauwa yar gari ki ajiye hankalinki ni zan tafi ai ciwon mace na macane sai na dawo ta Mike Nisha tace" to wai duk ina kikasan wannan abubuwan? kibar tone tone kibina kawai na temakeki.dariya Nisha tayi ta rakota har kofa tana mata godiya suka rabu ta dawo ciki ta fara kai komo tanaso ta fadawa salma kanwarta da nadiya tasan ba goyan baya ba zasu bata sharewa tayi tai zamanta tana kisima yada zata nunawa zee da Sardauna basu mata Adalciba da suka so juna tana raye.sai ta shayar da zee azaba cikin ruwan sanyi. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ *Saudi Arabia* bangaran Sardauna da zee baby bai sararawa zeey ba sai Ana kiran sallah release biyu yayi samanta saboda dadi lokacin bata ko motsi babu numfashi jikinta ya mirgina gefe yanajin wani mugu mugun farin ciki da annushuwa wata irin gamsuwace yayi ta ban mamaki shida kansa mamaki yakeyi ya akayi hajiyarsa ta koshi dam dam idanunsa alumshe tsawon minti biyu ya bude ya matso ya rungume zee" my Abuleta gidan dadin Sardauna ubangiji yayi miki albarka ya fadi yana matseta jikinsa ya zuba mata lumsassun idanunsa yana kallon pink lips d'inta mai Dan fadi da Sauri ya Dora lips d'INSA asama yana tsotsar lebbanta ya zuba mata idanu yaga bata motsi sakin lips d'inta yayi da sauri ya girgizata" my sweet zeener na shigesu pls tashi sakinta yayi ya Mike ya sabko ya nufi bathroom ya hada ruwan gumi ya dawo ya sureta ya koma bathroom ya nasata aruwan gumin amma bata motsaba har kusan 20 minute dubara ta fado masa ya cireta aruwa dan har ya canza kala ya sake wani ruwan Wanda yafi na farko zafi ya nasata naman shiru fita yayi ya cire zanin gadon da ya baci da jini ya nadeshi yasaka a kwatinsa yana murmushi ya shimfida wani ya gyara dakin tsafa ya fesa, turaran d'aki ya koma bathroom yayi wankan tsarki ya daura towel ya nufi gun zee ya tsameta aruwan yayi mata wanka tsarki tas ya nadota a towel ya fito rungume da ita ya kwantar da ita saman gado ya rankwafa yamata kiss 'ya lulubeta da, bargo" yanzu bazan farfado dakeba sai naga nemo maki magani dan wlh nasan rigimace ah gabana. agogo ya kalla yaga har karfe shida na safe jallabiya ya saka ya shimfida darduma ya tayar da, sallah, bayan ya gama ya jima yana Addu'a Allah ya jikin Mahbeer sukuma Allah ya karesu da shairrin mutum da aljan Allah yabashi ikon yin adalci tsakanin matansa, ya shafa, Adu'a ya Mike bakin gadon ya zauna ya janye bargon ya janyo zee jikinsa, ya bude kafafunta yana dubawa, ko ya, jimata, ciwone yaga, bata, karu ba amma ta, gurzu shafa gurin ya fara yana lumshe idanunsa, saboda gumin da ke ratsa, tafin hannunsa, ya rankwafo ya kafa, bakinsa agurin ya zura harshansa yana lasa d'ago yayi ya kwantar da ita, yana murmushi " Abulena gidan dadin Sardauna kinci azaba wlh na, tausaya miki Mrs Sardauna wannan shine girman. lulubeta yayi ya sabka agadon ya dauki waya ya kunna ya kira Hamraz saida ta kusa katsewa ya daga" Hamraz pls zo yanzu ka rakani hospital zan hadowa matata magani.daga can yace" wayyo Dr wlh dan dai kaine da bazan fitoba ganinan zuwa. murmushi Sardauna yayi yace" godiya nakeyi. ya tsinke Kiran ya haura gadon ya kwanta ya rungume zeey baby ya zuba mata lumsassun idanunsa yanajin sonta da kaunarta kamar zasu kasheshi tafin hannunta ya kamo yana murzawa ya rungumeta gam yana sabke ajiyar zuciya. mintin ashirin wayar Sardauna ta dauki ringin. Ya janye jikinsa ya sabko ya dauki wayar ya fito farfajiyar gidan ya nufa get ya bude ya iskosa cikin mota ya bude ya shiga, yana murmushi suka, gaisa Hamraz yaja motar suka nufi hospital. Ammi kuwa tun bayan sallah asuba hankalinta tashe yake duk da tasan Sardauna mijinta ne tsoro take makota suji amma da ta tuna su bakine yan tafiyane sai taji sanyi su hussaini kuwa Allah ya temaka jiya sunyi baccin basusan wainar da aka toya ba da ko sai sunyi sallahr asubah suke kwantawa basu tashi sai azuhur karfe tara ammi ta fito parlo tanaso taji lfyr zeey baby duk tasan ba sabon shiga bace sam hankalinta ya kasa kwanciya batada nutsuwa sallamar su Sardauna taji da hamraz ta amsa Sardauna ya gaisheta ta amsa cikin kulawa Hamraz ya ajiye ledojin hannunsa kayan breakfast ne ya gaisheta" Amina yau kintashi da wuri dariya tayi Sardauna yace bari na shiga ciki Ammi zainaba batajin dadine magani na amso mata daukomin abayarta saboda sallah." Asha ai dama nasan arina. Sardauna yace" kinji Kenan aljanunta sun tashi? " ah ah banjiba ai tun anan ta fara. fari na daukoma. taje ta dauko kaya kala biyu ta bashi Hamraz yace "Allah yabata lfy Sukace Amin Ammi tace"ka gaisheta zan shigo idan anjima murmushi yayi Hamraz yama Amina sallama suka fito tare da Sardauna shi ya tafi shiko yayi ciki Ammi tace" oh ni Aminatu naga rashin kunya kiri kiri wai Aljannu ledojin ta kwashe takai kitchen har ajima kafin suyi breakfast Sardauna yana shiga ya ajiye ledojin ya bude alluran ya hada ya ajiye ya bude robar ruba ya kurbi kadan ya ajiye ya hauro saman gadon ya janye bargon ya Haye saman zee amma ba sakar mata nauyi ba ya tallabo kanta ya dora bakinsa, ahancinta ya fesa, mata ruwan bakinsa da karfin gaske wata irin ajiyar zuciya ta sabke tayi atishawa, ta bude manyan fararan idanunta da suka rikida sukayi Jan wuya suna hada, idanu da Sardauna ta barke da kuka" Allah ya isa, tsakanina da kai na tsaneka mugu azalumi macuci saboda yarda, da nayi da kai yasa kaci amanata tashi yayi cak ya dauketa ya sabko tana dukansa tana zaginsa ya nufi bathroom yasake mata wanka daket yasamu tayi alwalla ya fito da ita Ya shafa mata mai tana dukansa yasa mata, abaya yace" maza yi sallah hararasa, nayi cike da tsanarsa haushinsa, araina na nufo gun darduma taku daya nayi na tsaya cak saboda azaba haka na daure ina takawa dan banaso ya tabani har na karasa, na hau darduma na kallesa " wlh babu abinda na tsana ayanzu sama dakai mugu mazinaci wlh natsani mazinaci arayuwata ganin irin mugun kallon da ya watsomun ya nufo guna yasa na tayar da sallah. Sardauna yace" wlh My Abulena ki taka asannu ina tausaya mikine idan kika sake kirana mazinaci Allah yanzu zan murkosheki na tisa, cin wulakanci zan miki amma idan kinyi garda idan kin gama sallah kirani mazinaci kiga, aiki da cikawa yanzu na kwashi gara gidan dadina ato tunda ba kwartanci nayi ba sunnah nayi da mafi soyuwa cikin zuciyata wlh ki iya bakinki ko na ba uwar dakinki abuncinta yanzu wlh. ya fadi yana nufar kan table ya sunce ledojin ya dauki cup ya juyo tea mai masifar kamshi da dadi ya dauki plate ya sauye soyeyiyar kaza mai hade da folawa ya matso da table d'in gefen gado.tunda naji ya rantse zai sake nasan zai aikata naja bakina nayi shiru da cemasa kwarto amma nayi alkawalin sai naci masa mutumci na tona masa, asiri idan mun koma gida. Sardauna ya taso ya dauketa cak ya nufi saman gado da ita ya dorata cinyarsa ya dauko tea ya dora abakina buge hannunsa nayi" bazan shaba ko dolane? " kisha wlh ko na murkosheki yanzu zabi guda? cikin kuka nace "nabarka da Allah zaka ga karshenka na rike hannunsa ina shan tea d'in saida nashanye duka ina hawaye yabani kazar naci sosai dan yunwa nakeji inaci ina zaginsa araina ina koshi na fara kiciniyar sauka ajikinsa ya rungumeni tsam ina dukansa yaki sakina fashewa nayi da kuka na kwantar da kaina kirjinshi na lumshe idanuna dan sai nakejin ina sonsa da kaunarsa abinda ban taba kawowa araina ba sai yau" wayyo Sardauna ka cuceni ka hallakar dani Allah ya isa ban yafe maba na fadi ina dukansa. tsawa ya bugamun wacce tasani tsoransa ya dawomun sabo fil shiru nayi ina kokowar sabka daga jikinsa. "wai kinsan irin dacin kukanki da nakeji azuciyata my zeener wlh kiyi kokarin hadiye kukanki ya fadi yana matesata jikinsa allura ya dauko bata shiryaba taji allura ajikinta ta saki ihu ta rukumkumeshi tana kuka banza ya mata saida ya mata har biyu ya ballo magani yasaka abakinsa ya dauki robar ruwa ya kurbi kadan ya tallabo kanta ya had'e bakinsu ya shiga juyo mata maganin da ya narke taki hadiyewa ta dantse hakoranta hancinta ya danne mata ba shiri ta shiga hadiyewa saida ta hadiye tas ya saki hancinta ya kamo harshenta ya shiga juyawa cikin wani irin shegen Salo yake tsotsar harshanta yana hadawa da lebanta da hakoranta ya shiga bata yawunsa tana hadiyewa batare da ta saniba dan wani irin sarrafa harshanta yakeyi kissing d'in zee yake bada wasaba ya rigada ya tado mata kwadayin tsotsar bakin junansu batasan lokacin da ta narke jikinsa ba ta tallabo kasan tana tsotsar harshansa zuwa k'asan bakinsa tana bashi yawunta yana sha wani irin shan bakin junsu sukeyi sai fitar da numfashi suke sai karan musayar yawunsu kakeji tsayin 30 suka kwashe suna shan bakin junansu amma sam babu Wanda ya gaji cikinsu sai hawaye da ya wanke musu fuska. suna cikin kissing d'in juna zee ta fizge bakinta ta fashe da kuka tana dukan Sardauna " Allah ya isa ban yafeba mugu ta fadi tana sabka daga saman gadon tana tangadi. tana kuka ta nufi kofar fita tana tangadi tana tafiya agwale k'asanta na mata azama zafi Sardauna ko jikinsa ya gama mutuwa daket ya Mike ya biyota ya damkota kokowa suke tana kuka tana Kiran Ammi daukota yayi cak ya nufo gado" MyBugun Numfashina kiyi hakuri banason azabtar dake pls kibar kukan wlh kona mun rai yake banason damuwarki. kwantar da ita yay saman gado ya Haye samanta yana lallashinta ta sauraresa fur takiya face d'insu ya had'e yana sabke tagwayan ajiyar zuciya yana hura mata iskar bakinsa ya rike kanta da kyau yada bata ko motsin kirki yana shafa kanta yana hura mata iskar bakinsa"my sweet zee babyna pls karki hadasa mun ciwon zuciya wlh bazan iya jure rashinki ba jikinta ya gama saki magani da alluran sun fara aiki tana cikin rigimar bacci ya dauketa. "My sweet Abulena kiyi hakuri zaki gane ba zina nayi dakeba.my zeener ki gane ina miki so na fitar hankali da bazan tab'a zina da keba my sweet gidan dadina ina sonki pls kibar tayarmun da hankali karki kini nasan kina sona sabkar numfashinta yaji cikin hancinsa ya d'ago ya zuba mata idanu bacci take hawaye ya wanke mata fuska murmushi ya saki ya fito da harshansa ya lashe fuskarta tas ya daure mata gashinta ya dagata ya sabko daga saman gadon" wannan fah dole zan ajiye so na dawo Sardauna ko ma shirya dan so take ta bujeremun Allah ka temakeni ta yarda da auranmu inajin tsoron ta kini nasanta da taurin kai abun nata ya fara yawa Allah kadubeni ka barni da,my Abuta ina sonta domin Allah my zee babyn Sardauna murmushi ya saki ya sauye coffee d'insa a cup yasha ya cire jallabiyar jikinsa. ya saka kayan bacci ya kara gudun Ac ya hauro saman gadon yacire mata kayanta ya barta haka ba komai jikinta sai pant ya rungumota ya jamusu bargo ya mannata da jikinsa ya had'e face d'insu ya kamo lebanta yana tsotsa ahankali hannunsa daya saman manyan breast d'inta ya fara murzawa ahankali yana lailaya mata nipple d'in ya lumshe idanunsa yana shafar sassan jikinta ahankali da hannun daya yana Nishi yada yakejin dadin tsotsar lebanta da murza manyan breast d'inta tsayayyu bakinta ta zare ashagwab'e ta kirasa My Sardauna nah karka barni ka kasance dani har karshan rayuwata ina sonka kallonta yayi yana lumshe idanu yada yakejin dadin murza bresat d'nita yace" Wallahi nima bazan iya rayuwa babu keba kema karki barni mu kasance tare matata ina sonki Abulena bani mama nasha ya fadi yana dora bakinsa saman breast d'inta yana tsotsa anuntse cikin wani irin Salo yake shan nonuwanta Mika ta fara tana bank'aro masa kirjinta tana makaleshi tana sabmatu cikin bacci shima manneta yayi idanunsa na fitar da ruwan hawaye ya lumshe idanu yana tsotsar nonuwanta tamkar jariri yana mulmula dayan ahaka har barawon bacci ya dauke Sardauna nono zee abakinsa yana tsotsa. Daide lokacine Nishar ta kira Sardauna lokacin shabiyu asaudiya sukama A, Nigeria karfe goma na safe shine fa tana cikin Kiran matar aljanin zee tazo ta kawo mata mugun labari Wanda zata sakata cikin chakwakiya babba ta hadasa fiti da tashin hankali dan daukar fansar mijinta dan Sardauna ya ilatashi sosai jinya yakeyi. Sardauna da zee baby Bacci suke sosai manne da juna har anyi sallah Azuhur basu motsaba dan Sardauna jiya ko gyangyadi baiba baccin da yasamu yanzu shine shiko dama idan ya tara barci yanada nauyin bacci barin ma jinsa jikin burin ransa zee ga abinda yafi so abakinsa yana tsotsa su hussaini so biyu suna zuwa suna buga kofa basu tashiba baccinsu suke duk Wanda yayi yunkorin motsawa sai dan uwansa ya rikoshi ya rungume gam kuma har yanzu nono zee a bakin Sardauna da tayi kwakwaran motsi sai ya fara tsotsa. Karfe biyu daide zee ta farka saboda fitsarin da takeji taganta manne da Sardauna nonota a bakinsa idanun ta zuba masa ta beka hannu ta shafi fuskarsa tanajin wani irin mahaukacin sonsa da kaunarsa ta kurawa fuskara idanu ita dashi kamar an tsaga kara saboda tsantsar kamarsu hata dimple d'insu dama da hagum iri daya ko magana suke yana lobawa bakinsa ta kurawa idanu shi nashi k'aramine itako lips d'inta yana da dan fadi jitayi ya fara tsotsar breast d'inta idanu ta lumshe tana shafa fuskarsa wani irin dadi na ratsata " Ashhh uhmm wai My Sardauna nah dadi wlh. ta fadi tana Mika tana kara tura masa. wayarsa ce ta dauki ringing ta bude idanunta ta kallesa idanunsa lumshe alamar bacci yakeyi ahankali ta janye nonota abakinsa ta janye jikinta ta sabko tana tafiya agwale ta nufi gun wayar ta dauki wayar ba suna picking tai ta kara akunnanta muryata k'asa tace "hello daga can taji muryar Nisha wacce bakin ciki ya tokareta amma ta dake dan taji muryar zee amma sai ta nuna da Sardauna take magana tayi sallama ashagwab'e tace" my sweetheart Dr nah wlh nayi missing naka sosai jiya daya pls kadawo babynka na mun motsa kaji my Dr nawa.kuma ka tsaremun kanka ka rufe idanunka da kallon mata dan duk duniya natsani wacce zata rabi mijina abin sona Sardauna zakin love mace daya zan iya barwa kai my dear zainabata itako nasan ko maza sun kare bazata taba son mijin Nisha ba nasan bazata soka ba my Dr ka kularmun da kanka ka gaishemun da my zainab ilove u my Dr da sauri na tsinke Kiran gabana na mahaukacin bugawa wani irin jirine naji na dibata nan take zufa naji ta karyomun jin yada nisha take magana ashagwabe zatonta Dr ne da yada takeson mijinta da yada ta karamani har taji zata iya barmun mijinta dan tasan inada aure wani irin kuka ne ya kufcemun na rufe bakina da tafin hannuwana na ajiye masa wayarsa sai lokacin na lurama ba kaya ajikina cikin tafiya agwale na isa bakin gadon na dauki abayata na saka na yane kaina na tsaya kan Sardauna na k'ura masa idanu inajin sonsa kamar zai kasheni da sauri na kauda kaina nan saman table naga canji kudin Saudiya na dauka ina dingishi na nufi kofa na murza key na bude kofar ahankali na fice ina kuka ko da na fito ban yarda na shiga gun Ammi get na bude na fice bakin titi na nufa" Sardauna Allah ya isa kasamun sonka adare daya ka rabani da budurcina kasa na aikita zina da aurena kaikuma kana tare da matarka da kakeso har da cikinta kasamun kinshinta araina kasa na tsani kaina ayanzu babu abinda natsana sama da kai na fasa zuwa Nigeria yawona zan shiga zan kira mahbeer ya sakeni na rokesa gafara nayi zina da auransa Sardauna ya zanyi da sonka naji natsani duk wata macan da zata kalleka da sunan tana sonka gashi Nisha ta nuna itama sonka take Dole zan kaurace muku kuyi soyayyarku My dear Nisha nagode da adalcinki gareni da har kikaji zaki iya barmun Sardauna da banida miji wlh koda banida miji bazanso mijinki ba ai da kunya kuma ni bana ra'ayin mai mata inada mugun kishi bare Sardauna da yau daya sonsa yamun mugun kamu sonsa ya shigeni sosai har nakejin idan banyi nisa dashiba akwai matsala baba Astagafirullah ya Allah kayafemun ka ciremun son Sardauna ka maidomun son mijina mahbeer Sardauna yafi karfina yau zuwa zanyi nayi shaye shaye naje yawona da gidan casu na cashe nasha kwaya da sirot na more na tafi gidansu manal da jannat na boyema Sardauna har yagaji ya tafiyarsa Nigeria ni bazan koma k'asar haussa ba tunda Sardauna yafi karfina Nisha. Ki ajiye hankalinki Sardauna nakine ni ko da banida miji bazan shiga rayuwarki ba da masoyinki mahbeer kazo gareni nafasa cewa ka sakeni wlh nasan kana sona baza ka gujeniba dan dan uwanka ya kusanceni da zaran Sardauna ya gaji da nemana bai ganni ba yabar saudiya zan dawo gareka mijina yaya Mahbeer zan nuna maka zallar so da kauna my Ahkuyana takai karshan maganar tana sakin wani irin kuka mai cin rai dama duk maganar da take cikin kuka takeyi limozin ta tsinkayo tun kafin ta ISO ta daga hannu tana isowa ga banta tayi tsaye tana dingisawa tana cije baki ta ISO gaban motar. aka bude mata ta shige motar direba yaja suka tafi a motar duk mafi yawa takarune zee a kusan wata balarabiya mai tsohon ciki take zauna tana kuka wiwi balarabar ganin zee itama balaraba ce ta janyota jikinta tana buga bayanta tace" yarinya me aka miki ya kika fito babu Nikab yi shiru ki fadamun............... ✍🏻 🤾🏻‍♀Yanzu Aka fara muje zuwa⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ *ZEE BABY* *book 2 👉🏻3* ...."jikin macan na shiga sosai ina kuka ban mata magana ba. " bazaki fadamun wa ya tabaki ba..? cikin shashekar kuka nace" Yayana ne ya dokeni ummana bata gida tana gidan biki gurinta zani yanzu. "to yi shiru bari kukan kin masa laifine shiyasa ya dokeki bari kukan kinji.?kai na daga mata nayi shiru. dagoni tayi ta gogemun hawayena. ta bude Jakarta taciro Nikab ta bani nasaka tana mun hira sauran jama'ar sai kallonmu suke. cikin tsiwa nace" wai dan durin uwarku me kuke kallo ajikinmu shegu yan iska. duk kunciki mana mota da tsami baki ta rufemun da sauri tana girgiza kai. "kul ki kuma zagi babu kyau. " to naji ai naga sun zuba mana idanu kamar mujiya ne. kai ta girgiza shiru nayi ban sake maganaba har mukazo inda zata sabka nayi mata godiya ta sabka niko ba azoba inda zan sabka dan gidansu manal zani. ana isa unguwar tun daga nesa nace" nan zan sauka motar ta tsaya na fito ahankali saboda zafin da nakeji agabana ina sabka na basu kudinsu na tsallaka titi ahankali na nufi layin gidansu manal. akofar gidan. na tsaya ina danna Bell din gidan ba'a jima ba aka bude Radah ce murmushi na sakar mata na shigo rungumeni tayi ta rufo gidan tanajin dadi ta sakeni tayi ciki da gudu tana Kiran manal kai na girgiza nabita abaya. bangaran Sardauna zee na fita kamar da 30 minute ya farka yana lalubanta bata jikinsa ya kalli kofa yaga abude kai ya girgiza ya saki murmushi yanajin wani mugun farin ciki na ratsashi sabkowa yayi daga saman gado ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro alwalla ya fito ya zura jallabiya sai istigifari yake irin yada yayi bacci baiyi sallah ba akan lokaci kan darduma ya hau ya tayar da sallah. bayan ya gama yayi ta neman gafarar ubangiji yama dan uwansa Addu'a da matansa Allah basu zaman lfy Allah yasa zee ta amshesa hannu bibbiyu. ya shafa Addu'a ya Mike dan wata irin yunwa yakeji saman kujera ya nufa ya janyo table yaci naman kazar kadan yasha lemo ya Mike yaje ya dubo zee da jikinta yaji ko bata zazzabi. wayarsa ta dauki ruri dauka yayi yai picking ya kara akunne. "hello my Neesher ykk ina babyna nayi missing dinku. " My Dr i miss u jinake kamar ka shekara. murmushi ya saki" my Neesher ai muna tafe gobe insha Allahu zuwa jibi zamu isa. " my dr ka gashemun da my dear kace nayi missing dinta pls." zataji wlh baccin gajiya nayi shiyasa yau ban kiraki ba. " babu komai ai ni nakiraka babynka na kewarka. " ki shafamun shi dakyau da nazo zan bashi kwarin gwiwa. zan kiraki anjima. " OK sweetheart bye murmushi yayi yaji ta tsinke kira. Kiran daddy yayi lokacin yana Office ya dauka suka sha hira ya kashe ya kira ghaisha lokacin suna parlo ita da ummi Raiyan da su tuwusai da minata ta dauki Kiran ta kara akunnata. Sardauna ya shagwab'e" hello momyna i miss u. daga can tace" i miss too my son ina momy...?" Tana lfy bacci take momy ki gaishemun da ummi zan kiraki an jima. " to su tuwusai Na gaisheka. " kice zan kira anjima bye i love u ghaishata ya tsinke Kiran yana wani irin farin ciki ya ajiye wayar ya dauki turare ya fesa yaje gaban dressing mirroir ya gyara gashinsa yana wakar" wayyo zainabu abu Abuleta yar balarabar yarinya Wanda yace zainabu Abu ai kamar yace Sardauna Faisal duk Wanda yaso zainabu Abulena ai kamar yasoni duk Wanda baison Zainabu Abulena to wallahi Sardauna baya kaunarsa Abulena yar yarinya my gidan dadina Abu. Haka fah yari rika waka yana sakin murmushi ya gyara gashinsa ya fito ya nufi part d'insu Ammi suna parlo suna kallon TV ya shigo da sallama murmushi dauke fuskarsa. Ammi ta amsa ta rike baki" oh wannan yaran ai sai a barku wuni guda babu ko lekowa tun safe. kusanta Sardauna ya zauna yana dariya Hassan da hussaini sukace" Yayamun Dr ina yini yau sanmu yafi akirga muna tashinku amma shiru gashi za'ayi la'asar. kallonsu Sardauna yayi" wlh yan biyu gajiya ce shiyasa nayi bacci sosai to ina mutuniyar ko tana ciki akwance.Ammi ta dokesa abaya" kunji ja'irin yaro yo mu ai kai muka gani bari ni naje na ganta miji dadi idan bazata zoba. Sardauna yace wallah bata can koda na tashi bata d'akin. ya fada hankalinsa atashi yana mik'ewa tsaye. ai dukansu suka tashi tsaye.suna hada baki. Wajan cewa"kana nufin ta fito...? Sardauna amutikar kidime yace" wlh ta fito kofarma abude na ganta ya fada yana nufar d'akunan yana duba ko ina jikinsa har tsuma yakeyi su Hassan hankalinsu ya tashi suka bazu yawon nemanta lugu da sako na gidan suka koma part d'in Sardauna ciki da bai babu zeey baby Ammi kuka ta fara" na shiga ukku ina zainaba ta tafi. Sardauna dabas ya zauna ya dafe kansa zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugawa da karfin gaske jikinsa na rawa ya furta"My bugun Numfashina yaushe ne zaki barni na huta yaushe zaki bari muji dadin rayuwarmu pls karkiyi nisa dani wallahi ayanzu bazan iya rayuwa babu keba bazan iya ba sam bazan juri nisanki gareni ba pls ki fito don Allah. Ammi ganin yada jikin Sardauna yake rawa yana sambatu abun ya tsora tata sosai kusansa ta zauna ta rungumushi jikinta tana lallashinsa ta kalli hussaini tace" lokacin da kuke garin nan ina kukaga zainab na zuwa su waye kawayanta...? Hassan yace "yauwa Alhmdllh wlh sai yanzu na tuna Ashe fa ana muka girma kawayanta Manal da Jannat koda yaushe tare suke basa rabuwa kuma ko dama idan tsiyarta ta motsa tana kwana biyu uku bata gida can take zuwa. ai da Sauri Sardauna ya janye jikinsa ah na Ammi ya Mike zuwat dan sai yanzu ya tuna Ashe zainab haihuwar jiddah ce tasan garin ciki da bai.ya rike hassan. "muje gidan pls muje na dawo da ita gareni tun kafin Abu Rahman ya farka daga baccinsa tabbas zai baza hotonta yana nemanta ak'asar wlh ba lalai bane musamu barin k'asar saboda inada tabbacin har Airport sai yakai hotonanku ah hanaku barin k'asar hakan yana nufin Abuna zata fada tashin hankali tare d'aku dan nasan bazai barku ba. Niko bazan iya jure rashinta ba. Ammi ta dauki waya ta kira Hamraz bugo daya ya daga da sallama Ammi tace"Hamraz akwai babban tashin hankali zainab bata gida gashi ja'irar yarinyace zata iya barin Jiddah mu nemeta mu rasa kasan ko idan Abu ya farka wlh kashinmu ya bushe don Allah kazo zamu nemanta gidan kawayanta ko ma dace.dagacan yace"Subahanallahi to ganinan yanzu. Kiran ta kashe ta kalli Sardauna ta kamo hannunsa ya zauna. "yi hakuri muma acikin damuwa muke idan Abu ya tashi bamu bazamu bar k'asar ba. insha Allah batayi nisa ba kansa ya dora kafadarta yace"na amshi kaddara duk yada tazo Allah ya tsaremun zainaba ta aduk inda take insha Allahu ayau zamu ganta su hussaini suma Zama sukayi suka hadu suka rungume Sardauna suna jadadda masa baza ta wucce wannan gidanjan biyu ko bata can sunada yakinin sunsan inda take. suna haka aka kira sallahr la'asar suka Mike suka dauro alwalla suka tafi masallaci Ammi ta itama ta Mike ta dauro alwalla tayi sallah, tana Addu'ar Allah yasa zainaba bata yi nisan kiwoba. bayan su Sardauna sun dawo daga masallaci suna zaune parlo Sardauna zazzabi ya rufesa Hassan ya kawo masa magani yasha ya kwanta. saman kujera suna jiran Hamraz. karfe hudu da rabi ya shigo parlon da sallama Sardauna zabura ya Mike zuwat, ko gaisawa Ammi bata bari sun yiba tace"Hamraz mutafi nemanta karfa tayi nisa cikin jimami yace"Sardauna ka ajiye hankalinka za'a ganta hussaini ina da ina take zuwa...? " gidan kawayanta muje nasan unguwar da gidajan munsha zuwa tare. "OK ku tashi muje wlh rashin ganinta matsalane babba tafiyarku zata sami matsala.hannu Sardauna ya ruke Amina ta Mike dama sun gama shirinsu tsaf suka fito Hamraz part din Suna shiga yace"ka canza kaya. Baiyi musu ba ya saka jallabiya fara tas mai kyau da tsada ya saka shirami suka fito su Ammi na farfajiyar gidan suka fito kofar gidan inda mota yake Hamraz ya bude musu suka shiga. Sardauna yana gaba kusan Hamraz. yama motar key yana tambayar inda zasu fara zuwa. Hussaini yace" unguwar Marhabah, gidansu Jannat, yace" OK yaja motar ya harbata kan titi Sardauna Addu'arsa daya Allah yasa su sameta acan gidan. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Bangaran zeey baby kuwa tana Sanya kanta parlon ta sukayi Karo da manal tana ihu ta fito tarbarata rungumeta tayi tana ihu" wayyo habibty ina cikin farin ciki sahiba ta dawo gareni dariya zee tayi ta janye jikinta tace" ai Saki karasani dama ba lfy bace dani ba. hannuta ta kama suka Isa parlo yan gidan duk suna zaune zee ta karasa da tafiyarta agwale ta zauna kusan mamar manal ta gaisheta" zainaba yaushe kuka dawo amarya Ashe aure aka miki a haussa..? Murmushi zee tayi ta sadda kanta k'asa Radah tace"wlh kin Kara kyau sosai kin murje. Manal ta kama hannu zee "tashi mu shiga yau akwai yawu agarin saudiya Ashe dariya yan parlon sukayi zee tabi manal suka shige bedroom suna shiga zee tace bari nayi sallah banyi sallah ba. Ta fadi tana shiga bathroom ta tube ta hada ruwan zafi ta shige cikin bath ta lumshe idanunta ta fashe da kuka"Wayyo Sardauna ya zanyi da rashinka na har abadan ya zanyi da masifar sonka wayyo Yayana Sardauna meyasa ka aikata haka gareni meyasa kayi zina dani bayan kasan haramunce gashi ina matar yayanka kuma gashi ka sakamun Masifafan Sonka azuciyata Yayana ka hallakar dani baki daya Dole zanyi nisa daku zanbar jiddah ayau komin dare zan nufi inda Baku taba tunanin zaniba zan kaurace muku har zuwa wani lokaci har naji na daina Sonka na koma gun mijina mahbeer. haka tayi ta sambatu a toilet bayan tasan hakan babu kyau amma bata cikin nutsuwarta saida taji ruwan ya surke ta fita ta kunna shower tayi wanka ta dauro alwalla ta goge jikinta ta fito da kayanta ahannu ta zauna bakin katifa tana sabke ajiyar zuciya tajima Kafin ta Mike ta saka kayanta ta hau saman darduma ta tayar da sallah. tana cikin yi aka kira la'asar tana sallama ta tashi ta tayar da sallahr la'asar bayan ta gama ta shiga kwararo Addu'a tana neman gafara ubangiji akan zinar da sukayi tana rokon Allah yasa taji ta daina son Sardauna Allah yasa mahbeer kar ya tsaneta tana cikin kuka manal ta shigo da babban tire ta hado mata kayan ciye ciye dasu shayi ta ajiye tiran ta nufi gurin zee ta kamata ta tashi ta rungumeta"habibty meyasa kike kuka wani abu aka mini Dan Allah ki fadamun.?saida ta gaji da kukanta tace"manal Dan Alalh muje inda zan samu nutsuwa pls inaso nayi shaye shayen da ban taba irinsa ba aduniya. hannunta ta kamo suka zauna ta zuba mata shayi ta bata ta amsa ta kurba ta ajiye"to kici wani abu cikinki yayi yauni sai mu tafi inda zamu buya wlh yanzu An hanani shaye shaye amma akwai inda zamu samu. da Sauri zee ta Mike tashi mu tafi mutikar kina sona kina kaunata yanzu kikaini nasha na more saboda nasan ke tawace shiyasa na fara zuwa gunki Kafin naje gun Jannat. " OK mutafi cikin farin ciki zee ta rungume manal tana murna janye jikinta tayi ta dauko Nikab din zee itama ta Dora abaya Akan kayanta ta daurawa zee nikab dinta taja hannu zee suka fito parlo ba kowa duk sun shiga sallah"manal tace"kinga muje kawai ficewa sukayi suna fita bakin titi suka tsaya jiran tax ko limozin basu jimaba suka samu tax suka shiga manal ta fada masa inda zai kaisu yaja motar ya tafi. bangaransu Sardauna suna zuwa gidansu Jannat Hamraz yayi parking Ammi ta fito da kanta ta danna bell din gidan cikin ikon Allah Jannat da take farfajiyar gidan tana waya aboye da saurayinta taji ana danna bell tazo ta bude tabi Amina da kallo Dan bata Santaba Ammi tace"kece jannat..? " eh nice. "to ni kakar zee baby ce kawarki ko tazo nan ihu tayi ta rungume ammi tace"Dan Allah tana ina muje ki kaini gunta bari nazo ta fadi tana shiga gida da gudu Ammi hankalinta ya tashi jin zee bata gidan Jannat ta fito cikin shiri taja Hannun ammi suka fito ta rufo kofar Dan asace ta fito Sardauna sabkowa yayi ya taresu"Jannat ina zainab don Allah karku boyeta idan kinsan inda take. " wlh nima yanzu naji amma muje bata wuce gidansu manal motar yakoma ya hade kansa da gwiwa zuciyarsa na mahaukacin bugawa Dan ya fara tsoron lamarin. har motar taja ta tafi Sardauna baima saniba Jannat tace" insha Allahu bata wuce gidansu manal ko batacan wlh nasan inda zasu ita da manal cikin farin ciki Sardauna ya dago yace"idan naga zainab ta dalilinki ayau bazan taba mantawa dakeba Hamraz idan anga zainab pls kasan yada zaka mun nasamu tafiya ayau da ita idan yaso goben su Ammi su bimu. "Sardauna kayi hakuri har goben kaifa doctor ne kasan yada zaka mata koda allauran baccine har goben kar abun yayi yawa su gane gudune za'ayi dasu" OK shikenan zanyi kokarin tsare abata. Dariya yaba kowa da tausayi duk suma sun damu daurewa suka kawai Jannat ko ko aka Dan tasan halin kawayanta. suna zuwa kofar gidansu manal Jannat ta bude mota tafito ta nufi gidan tajima tana danna bell Kafin abude mata Radah tace" har sun fada miki ko.?" eh matsa kiga ta shige da guda. aparlo ta tsaya suka gaisa da mamar su manal tace" suna ciki tun la'asar basu fitoba. dariya Jannat tayi ta nufi ciki tana kiransu wayam ba kowa idanu ta zaro ta duba ko ina babu su babu alamarsu wayam ta fito" mamah basu nan tsaye tayi cike da mamaki tace"kaga shegun yara ko mashaya biyu sun hadu wlh duk inda suke sun tafi neman kwaya Dan Allah jeki nemosu koda yake duk dayane har ke dinma abokin barawo barawone Jannat ficewa tayi Dan tasan ba inda zata samu su zee sa gidan yar saude ta shiga mota Sardauna yace"bamu dace ba ko...?murmushi tayi tace"an fadamun inda suke Hamdalah sukayi da Addu'ar Allah yasa su sameta acan Hassan duk yaji ya sare Dan zee ta taba haka saida ta kwana hudu Kafin asameta.Hamraz yace "to yanzu ina mukayi kenan Jannat ta fada masa sunan unguwar. Hamraz ya zaro idanu yace"wannan lalatartar unguwar takarun Tab. Sardauna gabansa ya tsinke ya fadi idanunsa ya lumshe da Addu'ar Allah yasa su Sami zee acan Hamraz yaja motar ya dauki hanya Dan akwai Nisan bala'i can kusan fita daga garine. bangaran su zee kuwa suna gidan yar saude uwar shege da shegiya suna zuwa tunda taga zee taji zata samu kudi anan ganin zee adamuwa ta shiga mata dubaru ta fada mata matsalata kiyawa tayi saboda batason kallo mafi yawancinsu kowa duk sun kura mata idanu Wata bakar mace dumkukuma mai budaddan hanci na hango zaune matasan yan mata na kewaye da ita saura duk sun kwale Manal tace" yar saude mu kibamu abinda ya kawomu. Zee tace wlh kuwa Dan na matsu naji na buge. Dariya yar saude tayi ta fito musu da kwayoyi da kwalaban syrup masu masifar tsada ta ajiye gabansu tana washe baki "manyan yara gashi amma fa akwai tsada. Manal tace ai kinsan ko nawane zan siya ta fadi tana bude kamar Jakarta ta ciro kamsa miyyah Riyadh guda biyu ta bata zee jikinta na rawa ta bude kwalbar syrup ta Kafa bakinta ta fara tultulawa cikinta manal ganini zee zata shanye duka ta riketa ta amshe "haba karki ilata kanki mana kibi komai asannu duk da bansan meke damunki ba. takai cine yasa na fashe da kuka na kwashi kwayoyin na watsa abaki" manal kibarni kawai ina cikin masifa ina cikin taskar rawu wlh. yar Saude tace" kina yarinyarki karama kizo asaki gari manal ni bansan kawarnan takiba kizo yanzu a nuna miki gari yar balarabiya. Zee tace "Dan Allah wani garine yafi dadi Wanda idan naje zan manta da damuwata. cikin murna tace "yauwa zan fada miki bari ajima akwai direban da zai kaiki garin ba ko sisinki. Manal ta shanye sauran syrup din zee amma bataci kwayarba sanin kwakwaluwarta karamace. zee cikin murna tace "Dan Allah ki kirasa zanje pls. "Ai yanzu kuwa zan kirasa zaki ganshi yazo waya ta dauka ta Mike ta shiga daki zee tabita da kallo ta kwashi wasu kwayoyin ta watsa abakinta ta tauna suna hira. da Manal tace ita dai bazata ba. Zee tana dariya Dan tuni zee syrup ya fara canza mata yanayi su Sardauna basu isa gidan ba sai da Ana kiran magarib wani irin lungunane Hamraz yayi parking abakin titi ya juyo ya kalli Jannat"ki sabka kuje da Ammi gaskiya bazan shiga lungun nanba. Sardauna yace "ai motar ma bazata shigaba nake gani Jannat fito mutafi suka fito har Ammi dasu hussaini Jannat na gaba suna binta sunyi tafiya sosai sai gasu akofar gidan wata wulwuleyiyar mota akofar gidan baka sudik. Jannat ta buga kofar da karfin gaske Sardauna karaf yaji ihun zee dinsa jikinsa na rawa ya shiga bugun kofar da karfi ciki kuwa wani shirgegen katone bakikirin rungume da zee dinsa suna kokowa cikin Maye yaji tana cewa ka sakeni ni ba yar iska bace sakeni naje mota da kaina kin sakinta yayi yana kokarin ciccibarta manal ta doka masa kwalba akai zee kuwa tace" Dan durin uwarka sabketa muje mota akarfamu ko mu fasa yafiyar zee ta gantsara masa uban cizo ai ba shiri ya saketa" yace yi hakuri mai kyau muje mota to da kafarki dariya tayi cikin maye tace " yauwa to muje karka barni akusa ka kaini karshan makkah kaji daide lokacin yar Saude ta nufo kofar tana cewa "wani dan karuwarne ko wacce yar karuwarce ta fadi dede lokacin Sardauna ya balle kofar gidan baki dayanta sai gata ak'asa yar saude ganin yanayin Sardauna yasa ta nufi ciki aguje Sardauna ya hango bakin katon nan kusan zee baby tana tangadi da gudu yayi kan mutumin ya damki wuyansa yana masa wani irin mugun naushi baki da hanci baji ba gani yake dukansa yana cewa" me kawa matata ganin zai kasheshi yace" na rantse da Allah banyi mata komaiba daket Ammi ta rike Sardauna dan ya farfasa masa fuska zee kuwa sai durawa Sardauna zagi take. Danme zai bugi direbanta. taja hannun manal dan basu lura da Jannat ba suduka cikin maye suke zasu fita hassan yace Dr zata fita da gudu yayi kanta ya damkota ya rungumeta tsamtsam kirjinshi hawaye na kwaranya daga idanunsa. sai shafarta yake yana tatabata kamar an cire mata wani abu ajikinta" my bugun numfashina pls karki Kara barina don Allah meyasa kike shaye shaye duk da nasan yau nine najamiki my Abulena pls ki daina. kiciniyar kwatar kanta ta fara tana dukansa cikin maye tace " My Sardauna nah sakeni na tafi ai baka sona Nisha kakeso ko...? daukarta yayi cak ya rungumeta tsam ya nufi kofar fita Jannat ta riko hannun manal suka fito su Ammi na biye dasu suna cikin farin cikin ganin zee Baby Sardauna yana fita ya nufi bakin titi gurin motarsu zee kamo fuskarsa Sardauna tayi ta zuba masa fararan idanunta Wanda suka can za kala cikin maye tace" My Sardauna meyasa ka kusanceni ka zubamun dafin Sonka a zuciyata bayan Nisha tace kai natane ita daya duk shirman da take tafiyarsa kawai yake yana rungume da ita fuskarshi babu walwala saboda shaye shayen da tayi ya bata masa rai ga jikinta zafi rau zazzabi burinsa su isa gida yabata kulawa. bai cemata komai ba duk da farin cikin ganinta ya cika masa zuciya fuskarsa take shafawa ta kuma cewa"My Sardauna meyasa Nisha tace kar ka so kowace mace ni ya zanyi da Sonka kawai sai ta zabga masa Mari ta fashe da kuka tace" My Sardauna na tsaneka bana sonka Sardauna na tsaneka kabarni na shiga duniya ta fadi tana had'e bakinsu.............. *ZEE BABY* 🤣Aradu page biyune typing yayi tsawo adaya 👇🏻 *book 2 👉🏻4&5* ....cikin nutsuwa zee ta fara kissing din bakin Sardauna tana kuka fizge bakinsa yayi ransa abace yace" wlh My Abulena sai na hukuntaki zaki san kinyi shaye shaye kuma kinyi yinkurin guduwa ki barni keda kikace baki sona ina ruwanki dani da zakiyi kissing DINA.dukansa ta fara cikin maganarta ta maye tana shashekar kuka tace"eh na fadi bana sonka sai me yo ni ko banda miji me zanyi da kai kaifa mijin Nisha ne da karfi tace nace bana sonka na tsaneka kabarni nashiga duniya mana ina ruwanka dani ko mahbeer baya takuramun bare kai kalan dangi. Bakinsa ya ciza bai kulataba sanin bata haiyacinta ya barta zai hukuntata ahaka har ya isa bakin titi gun mota Hamraz ya taresa yana murmushi yace"Alhmdllh an sameta. kai Sardauna ya daga Hamraz ya bude masa mota ya shigar da ita baya ya zaunar da ita ya zungureta akai ya rufo kofar ya shiga gaba ransa duk babu dadi har yanzu haushin katon mutumin nan yakeji Kenan da shine zai gudu da zeey baby. lips d'insa ya ciza da karfi yanajin yada take sambatun maye Hamraz na masa magana yayi banza dashi dan fa Sardauna idan yan shirunsa sunzo abacin rai sai hakuri. su Ammi ne suka ISO Hassan ya bude mota suka shiga Ammi ta zauna ta janyo zeey jikinta Jannat suka zazauna amma duk sun matsu hussaini ya rufe motar Hamraz yaja suka tafi zee tace" Ammi kinsan abinda matar Sardauna tamin. bakinta Ammi ta rufe mata dan shirman yayi yawa manal ma hakance sambatu kawai take tana cewa" habibty zanci gutsun uwar wacce ta tabaki dan ubanta Jannat baki ta rufe mata hassan yace" Allah ya shiryeku ku daina shaye shaye. Hamraz gudu yayi sosai amma saida Ana sallah isha'i suka isa gashi ko magarib basu yiba. yana parking akofar gidan hussaini ya fito ya bude gidan Sardauna ya fito ya bude bayan motar ya dauki zee su Ammi suka fito Hamraz yace" Sardauna zanje gidan bayan na Rama salloli zan kawo muku abunci. " OK thanks Hamraz ya fadi yana shiga ciki rungume da zee su Ammi na biye dashi part dinsa ya nufa da ita. yana shiga ciki ya wurgata saman gado ya murzawa kofar key ya shiga bathroom ya dauro Alwalla ya fito ya hau kan dadduma ya tayar da sallah. zee kuwa zaune ta tashi ta sabko daga saman gadon tana tangadi tace" ni guduwa zanyi ba ruwana dakai kofar ta nufa gashi tafiyar tata agwale ga maya ga zazzabi ya rufeta kofar ta murda ta kasa budewa. tayi zaune dirshin tana kuka azo abude mata kofa sai rawar sanyi take.dan zazzabine ya rufeta. Sardauna najinta babu yada zaiyi saida ya gama sallolinsa anutse yayi Addu'insa ya Mike ya shiga bathroom ya hada ruwan gumi ya fito ya nufi gunta matsawa ta farayi daga zaune" karka tabani mugu azalumi na tsaneka ai kasan ina Sonka kabarni ka auri wata Nima na auri wani Sardauna bai saurareta ba ya ciccibeta tana dukansa ya nufi bathroom da ita ya cire mata kayan jikinta ya nasata cikin ruwan gumin saida tajima sosai ya mata wanka sai sambatu take ya nadota a towel ya rungumo abarsa ya fito ya zaunar da ita bakin gado ya dauko mai ya shafa mata ya kwantar da ita daga ita sai towel ta zabura ta Mike wata uwar tsawa ya buga mata" dan ubanki koma ki kwanta ko kiga abinda zan miki yanzu wlh. ai jikinta na rawa ta kwanta tana kuka tsaki yaja ya nufi kofar ya bude ya fice. a parlo ya samesu manal tayi bacci da sallama ya shigo Ammi tace" zainaba tayi bacci ne." Batayi ba hassan tashi kawomun kayanta. Mik'ewa yayi ya tafi ya dauko masa Sardauna yace" Jannat tashi ki kai yar mayanan gidansu kema ki wuce gida kar anemeki gobe kizo muyi hira da safe Ana jiranki pls karki makara. " to shikenan zanzo ta Mike ta tada manal hassan ne ya iso da akwatin zee wacce Abu rahman ya hada mata kaya Sardauna yace" hassan ku rakasu har gida. suka amsa da" to ya amshi akwatin yace" Ammi dan Allah idan Hamraz yazo akawo mana abuncin mu bazan fitoba zazzabi takeyi. " to zan shigo da kaina Allah bata lfy"Amin yace ya fice su Jannat suka fito manal na tangadi su Hassan na rike da ita suka fice. Sardauna yana shiga yaga zee tayi bacci hawaye sun bushe mata afuskarta barinta yayi dan tayi saukin wartsakewa dan ta Rama sallah jikinta ya taba yaji zafin ya rage sosai akwatin ya bude ya ciro wata duguwar Riga mai kauri ya hauro saman gadon ya Samata rigar ya daure mata gashinta ya rungumeta ya shigar da ita jikinsa sosai kamar zai maidata cikinsa ya jamusu tattausan bargo ya lulubesu yana shafar bayanta yanajin hucin zafin zazzabin jikinta a jikinsa ya shiga danna mata jikinta yanaji tana nishin zazzabi tana Kara shige masa sosai yake danna mata jikinta.ga dumin jikinsa da tasamu ga tausa kusan 40 minute yaji zazzabin ya sauka sai gumi yake karyo mata bargon ya janye ya janye jikinsa ya matsa gefe ya zuba mata idanu tana bacci cikin nutsuwa bakinta yana motsi. karan buga kofa yasa ya Mike ya sabko ya nufi kofar ya bude. Ammi ce da babban tire ta hado musu komai na bukata ya amsa tace" Hamraz yana gaidata da jiki. "Ammi shiga mana ki ganta bacci take" kabarta ja'irar yarinya ni na tafi kai ya kada yaje ya ajiye tiran ya dawo ya rufe kofar ya cire jallabiyar ya saka "3quarter da karamar Riga ya nufo gun zee ya sanya tattausan hannuwansa ya dauketa ya nufi bathroom da ita sabka ruwan da naji afuskata yasa na bude idanu na sabke ajiyar zuciya jina jikin mutum yasa na dago na kallesa cikin tsiwa nace "sakeni da jaraba kwarto kawai bakina ya dalle mun da karfin gaske ya min wani mugun kallo ai ba shiri na sada kaina ina gumguni na shiga dukansa saboda tunowa da abunda yamun direni yayi k'asa " maza kiyi alwalla ki fito ya fice tsaki naja nayi alwalla na fito har yanzu inajin gabana yanamun zafi ina dingisawa na fito hawaye ya wankemun Fuska saman kujerana na ganshi zaune yanacin abunci fuskarshi ahad'e tsaki naja na nufi gun akwatina da nagani na dauki mayafi na yafa na hau kan darduma naji yace" yar shaye shaye sallah magrib da isha zakiyi ki gama ina jiranki. Banza na masa na tayar da sallah. Sardauna saida yaji cikinsa ya dan taso ya bari ya Dora coffee ya mike ya shiga toilet ya wanke bakinsa ya fito yasa kayan bacci ya murza mansa mai kamshi ya fesa turare ya dauki wayarsa ya haura saman gado ya danna number Nisha. can ko Nigeria daide lokacin Nisha tana zaune aparlo bakin cikin duniya ya ishe tayi alkawalin bin shawara matar zata zubar da cikinta ta kuntatawa Sardauna yada ya kuntata mata taga kiransa ya shigo ta danna ta Kara akunnata da sallama. murmushi ya Saki ya amshi sallama" my Neesher ya kk ya babyna...? daga can ta Saki murmushi tace" my Dr muna lfy sai rashinka wlh Dr wani mugun mafarki nayi amma ba komai nayi Addu'a. Sardauna yace "matar Dr namefa ai dai ba akan cikina dake bane ko...? " wayyo sweetheart bari kadawo zan fada maka yaushe zakazo" gobe insha Allahu ki daure kizo tarbar mijinki nayi missing dinki kinji mamar babyna..?" Zanzo mijina I love u my Dr. murmushi yayi ya sakar mata kiss ta wayar sukaci gaba da hira. jikin zee baby ko ina b'ari yakeyi wani irin mahaukacin kishine ya rufeta nan take zazzabin ya dawo mata yada taga Sardauna yanama Nisha tasan ita kadaice azuciyarsa kukanta ta danne tayi Addu'a ta shafa ta kwanta saman Dardumar tana rawar sanyi amma batayi kukaba batada hujjar yin hakan. Sardauna sun jima suna hira da Nisha kafin suyi sallama ya dago yaga zee kwance tana rawar sanyi da Sauri ya zabura ya sabko ya nufo gunta yana zuwa ya dauketa yaji jikinta zafi rau saman kujera ya nufa da ita ya zauna yana rungume da ita idanuna na lumshe dan nayi alkawalin bazanyi kuka ba kuma bazan Nuna kishiba magana ma bazan masaba zan hakura na jure har muje gida na fadawa mahbeer duk irin iskancin da yayimun"my zainab bude idanuki kici abunci kisha magani ban musaba na bude ya bani tea nasha yaci gaba da bani abunci abaki na amsa ko kallonsa banba har ya gama bani yaban magani nasha duk ina jikinsa ya Mike ya ciremun kayana ya barni sai pant da bra ya kwantar dani shima ya kwanta ya kashe wutar dakin ya daukeni ya Dora kirjinsa ya rufemu da bargo yana shafar bayana ahankali yana dannamun jikina ko motsi banyi ba nazame masa kamar gumki birkitoni yayi ya mannani jikinsa ya matseni sosai ya tallabo kaina yana huramun iskar bakinsa" my bugun numfashina zainabata my Abulena menene. shiru banyi maganaba" sweet baby kimun magana meyasa kika mareni saboda zafin kishinki zainab kina masifar sona sona yamiki mugun kamu meyasa kikaso shiga duniya saboda na kusanceki zainab ina mugu mugun sonki ina kaunarki wlh da kekikemun son da nake miki wlh yanzu da kinbar duniyar dan bazaki iya jure abun da na jureba. idan munje gida duk abinda kikaji kika gani kiyi tawakali ki amshi kaddara. Wani mugun haushinsa ya kamani amma bance komaiba na nutsa kaina kirjinshi ina fitar da wani irin numfashi tamkar numfashina zai tsaya Sardauna jin yada zee numfashinta yake sama da k'asa yasa ya dagota "zainab wai meyasa kikemun haka yanzu don girman Allah meye na miki na Bacin rai kalli yanda numfashinki yake neman daukewa. yana rufe bakinsa zainab ta sume masa cak numfashinta ya dauke akidime ya zauna tana rungume jikinsa ya kwantar da ita ya sabko ya lalubi makunin wutar dakin ya kunna ya dauki robar ruwa ya kurbi kadan ya hauro gadon ya dauketa ya rungume ya tallabo kanta ya Dora bakinsa ahancinta ya fesa mata ruwan ahancinta da karfi ajiyar zuciya ta sabke da karfi numfashi na fita da Sauri amma idanunta alumshe hamdalah yayi ya kwantar da ita ajikinsa ya rungumeta gam yaja bargo ya rufesu yana tofa mata Addu'a yana shafa bayanta da gashinta ya tallabo kanta ya Dora bakinsa anata yana Kara busa mata numfashinsa tana Shaka sosai dan idanunta biyu tayi alkawalin karyatashine zata Nuna masa bata sonsa bata kishinsa tun tanajin yada yake hura mata numfashinsa tana shakar kamshin bakinsa har bacci ya dauketa shima ahaka bacci ya daukesa bakinsu cikin juna bacci suke sosai manne da juna da sun dan motse cikin bacci sai sufara tsotsar bakin junansu suna tande yawun junansu suna manne kamar zasu koma cikin junansu. Asubah ta gari. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ *Washe gari* a *Nigeria* da misalin karfe hudu na yamma Nisha tana zaune. a parlonta tun jiya acikin farin ciki take irin yada Sardauna ya nuna itace azuciyarsa😂niko nace Nisha bakida wayo har kin manta abunda kika ga Sardauna yayima zee Rabia ta kira sai gata" hajiya gani. " Rabia kawomun kaza ai inada Sauran ta rana. Ko? " eh bari na kawo miki. ta koma kitchen sallamar matar nan taji akanta atsaye atsorace Nisha ta kalleta ta Mike tsaye" Ma'alumah ta ina kika shigo zama tayi tana dariya. "Aisha Allah ya shiryeki ina knocking fa kikace nashigo abude kina cewa Rabia ta kawo miki kaza. murmushi Nisha tayi tace" wlh na shafa ya gida. " lfy lau Aisha yau mijinki ke tasoyawa su shigo kano gobe karfe shabiyu ya maganar mu ta jiya ko kin fasa ramuwar.? " wlh ma'alumah ban fasaba ai nafara dorasa ahanya nace nayi mugun mafarki Bakiga yada ya rudeba. Rabia ta kawo mata kazar a plate ta gaishe da ma'alumah ta juya Nisha ta faracin naman" ma'aluma bismillah. murmushi tayi ta dauka tanaci tace" yauwa ai naji dadin yada kika masa yanzu amshi wannan. Nisha ta amsa tace" na meye...? " ki zuba alemo gobe da safe kisha kafin kutafi Kano suna sabka ki fara tarbar Zainab ki rungumeta kina kukan kissa kinsan shegen kishine da ita zataji haushin tabatan da kikayi zatayi yunkurin gucewa sai ki fadi da gangan wlh daide lokacin cikinki zai zube kuma Sardauna zai Dora laifin kantane yaga kamar da gangan tamiki to turba ta biyu zan doraki ne bayan munyi nasara zubar da cikinki. Dariya Nisha tayi "ai indai zai saketa na yarda cikin ya zube nasan zan samu wani nan kusa dariya sukayi suka tafa sukaci gaba da hirasu suna shewa. can gida kuwa Daddy bayan sallah isha yana zaune ghaisha tace" Abban Sardauna goben harni zamu tarbo su momy? murmushi yayi" khadijah ai zama zakuyi nida tuwusai zamu da saminu da nuhu da hafeeza sai Aisha. ihu hafeeza tayi ta Mike da gudu taje ta fada jikin daddy. " thanks my daddy zan gano su hassan da hussaini. Dariya ummi Raiyan tayi minata tace" wato abun yar wariyace ko. " kudai yi hakuri Najib yace" daddy Nima su Ahmed da bandar zanbi suma suna zuwa" to Allah ya kaimu goben Ashe Kano tanada baki gobe.dariya sukayi hafeeza ta dagashi ta nufi daki ta kira, Ahmed taji da gaskene suna zuwa Kano. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ *Saudi Arabia* tun bayan da sukayo breakfast Wanda daket Sardauna yashawo kanta ta yarda taci ya mata wanka ya bata magani Tasha wlh kallonsa batayi ba duk abunan da yake mata duk yabi ya tada hankalinsa ta fada masa abinda ya mata shiru tai masa Dole yayi banza shima da ita ya rungumeta ya rufesu da bargo ya matseta gam jikinsa. Tayi kamar tayi bacci 😆zee baby kenan Sardauna na bacci ta janye jikinta ta saka kayanta ta gudu part dinsu Ammi suma duk baccin suke jikin Ammi ta shige ta rungumeta tana kuka Mara sauti har bacci ya kwasheta ahaka dan jikinta akwai zafi duk Tasha magani ga yanda zuciyarta take harbawa da karfin gaske. Haka suka wuni tunkur har dare zee taki yarda Sardauna ya ganta babu yadan baiba Ammi tace"ya rabu da ita ai Dole zasu zauna acikin jirgi tare. wajan su jannat da manal tun yamma sukazo suna tare da zee bedroom suna hirasu amma zee koda wasa bata fada musu abinda Sardauna ya mataba Sardauna dan yaba zee haushi ya kira Jannat suna hira aikuwa taji haushin dan tana jiyo dariyarsu toilet ta shige taci kukanta dan kal manal ta gani ta fito ta shiga sha'aninta tanaji ya amshi number Jannat yace zai mata wata kyauta ta musamman su hussaini ma dariya sukeyi suna tsokanarsa wai ko ta uku zaiyi da kawar. zee. Hamraz karfe goma na dare ya dawo suka shirin tafiya. karfe shadaya suna Airport harda su manal zee tana rungume dasu suna kukan rabuwa barinma Jannat da taji son Sardauna yamata dirar mikiya dan Sam batasan mijin zee bane cikin kuka Jannat tace" habibty inason yayaki.zee tayi tsayar da kukanta tayi murmushi tace gashi can ki fada masa ko kibari idan ya kiraki ki fada masa maybe ma shima sonki yakeyi tunda ya amshi numberki. cikin farin ciki Jannat ta rungume zee takai kallonta gefen su Sardauna karaf idanunsu ya sark'e da juna murmushi ya sakar mata zee tayi saurin kauda kanta dan tana lure dasu. zuciyarta na bugawa da karfin gaske zata fadi jannat ta riketa suka zauna Ammi tace"yau bakijin jikinki zainaba kanta ta boye jikin Ammi tana fitar da numfashi da Sauri Sauri hawaye ya wanke mata fuska robar ruwa kusan ammi ta dauka ta bata tana sha sosai Tasha ta cire bakinta Sardauna na lure dasu hankalinsa duk atashe ya dai daurene. Manal tace"wlh kamar nabiku k'asarku jannat tace "wlh. nidai sai naje kwananan insha Allahu.inason Sardauna Zee idanunta ta rumtse tanajin maganar Jannat tamkar an soke mata kibiya aeuciya tun tana jinsu har bacci ya dauketa. can ko gidan Abu Rahman karfe shabiyu Allah ya bashi ikon farkawa daga baccin da yakeyi ya tashi ya fito yana addu'a dan tunaninsa bai bawani jimaba amma sai me yana fitowa yaga abinda yadaga masa hankali komai na gidan afashe Kiran Ammi ya shiga yi da Hassan da zainaba amma ba kowa da gida ya nufi gun dukiyarsa bakomai wayam ya duba wayoyinsa babu laptop babu komai babu da gudu yana ihu ya nufo harabar gida yana cewa"ayau sai nakasheki zainaba shegiya tsinaniya megadi kaima kasheka zanyi yana zuwa kan megadi yagansa ashimfide kamar gawa yana bacci gun motocinsa yana nufa jikinsa na rawa amma yana zuwa yaga kowace mata anfasa glass dinta an sace mata iskar taya waje yafito kamar zarare ya nufi bakin titi dan yasan tabbas bazasu zauna ak'asar ba gudu zasuyi tax ya tara yace akaishi Airport 🤣 niko nace haba ai sunfika wayo ya zasu tsaya a madina suna jiddah. Karfe daya daide aka fara Kiran matafiya zee tana bacci ya ciccibeta sukayi sallama da Hamraz yama jannat sallama tana kuka ta tsaresa da ido"yace kiyi hakuri zan kiraki kinjin. kai ta daga ta rungume ammi da su hussaini sukayi sallama manal ma kuka ranshi zee take gashi tana bacci haka suka nufi jirgi su jannat suna tsaye Hamraz yace "to muje na maida kowace gidansu jannat ta kama hannu manal suka tafi. zee tana rungume jikin Sardauna ahaka har cikin jirgi su Ammi suna gabansu zaunar da ita yayi can lugun Shi ya zauna abaki ya janyota ya rungumeta jikinsa ya lulubeta ruf da bargon da ya dauko sanin ba lafiya gareta ba hannunsa daga ciki yana shafa bayanta yana sabke ajiyar zuciya yanajin sam bazai iya rayuwa babu zeener dinsa ba karfe biyu daide jirginsu ya tashi karan ya tashi zee ta kamkame Sardauna tana rawar sanyi kara shigar da ita jikinsa yayi ya lulubesu da bargon ya tallabo kanta ya had'e face dinsu yana hura mata iskar bakinsa yana shafar wuyanta cikin raunaniyar murya yace"My Bugun Numfashina meye yake damunki pls ki ajiye hankalinki kina tare da jigon rayuwarki babu abinda zai sameki. Kara ririkeshi tayi ta tura kanta kirjinshi tana shakar daddadan turarensa tana lumshe idanunta harshensa ya fido yana zagaya fuskarta dashi yana lasarta ajiyar zuciya kawai take sabkewa bakinsa ya dora anashi yana tsotsar lips dinta ya dan bude bakin nata yana nemna harshanta gintse hakoranta tayi babu yada baiba sam taki fuskarta ya kamo yakai bakinsa kunnanta murya can k'asa yace"Sanyin idaniyata menene wai meye namiki duk kin canza koda na kusanceki da farko baki mun wannan abunba. My gidan dadina karki gujeni ina sonki wlh rabu dake daide yake da fitar numfashina zainab ina sonki ya fadi yana kissing din akunnata wani irin zirrrrrr yarrrr taji gashin jikinta duk ya Mike sanyi ya fara ziyartota wani masifafan sonsa na ragargaza mata zuciya ga wani irin feelings da takeji duk da tana cikin bacin rai kasanta ya fara zuba makaleshi tayi sosai tana rikeshi kamar zata koma cikinsa tana lumshe idanunta kome ta tuna sai ta barke da kuka cikin fitar haiyaci tace"wayyo My Sardauna nah Ya zanyi da raina don Allah ya kakeso nayi da rayuwata da sauri ya cafke bakinta ya matseta yana bata wani irin sansanyan kissing mai rai da lafiya yana tsir tamata yawunsa tana hadiyewa cikin shaukin kaunarsa laulausan harshenta mai taushi da zaki ya kamo yana masa shan minti yana juyashi abakinsa lakwas tayi ta narke masa tana jin dadin tsotsar da yakewa bakinta ga yawunsa mai azabar dadi yana tsirta mata tana hadiya amma bata tayasa ba jin dadin shan bakinta da Sardauna yakeyi anan take bacci ya dauketa sai numfashinta yaji abakinsa idanunsa ya bude yaga tayi bacci bakinsa ya zare yana murmushi ya gyara mata kwanciyarta jikansa ya matse abarsa " my Abulena ina kaunarki pls ki ajiye hankalinki nasan kina sona nima ina sonki. ya ciro kansa waje dagowar da yakeyi suka hada idanu da wani bature ya sakarma Sardauna murmushi ya masa haka👍🏻👌🏻 Murmushi Sardauna ya maida masa yace"thank you.ya kara rungume zee ya lulubeta sosai yada ko yatsarta baturen bazai ganiba. jirginsu sosai yake sharara gudu asararin samaniya Allah ya kawoku Kano lafiya Amin. ****** Washe gari da misalin karfe goma su Daddy dasu Nisha Ahmed tuwusai hafeeza kawu saminu Nuhu duk suna Malam Aminu international Airport Kano suna jiran isowar su Sardauna da zee baby da yan uwanta da kakarsu. Karfe shabiyu da minti ashirin daide jirginsu Sardauna ya sabka a Kano Wanda saida ya zarema zee ya dawo Sardaunan sa sak ta hakura taci abunci ta kwanta jininsa yana mata tausa da kwantar mata da hankali har Allah ya kawosu lafiya. Yana rike da hannunta har suka sabko daga cikin jirgi su Ammi na biye dasu har suka fito inda zasuga kayansu kayan su Hassan da hussaini suka jido akwatinansu Sardauna yana gaba suna binsa a baya zee sai hararsa take gurin tarbar baki ya nufa dan yasan yan gidansu sunzo tundaga nesa ya hangosu ya murza hannun zee "my sweet babyna kalli daddy. banza ta masa Nisha tana tsinkayosu ta nufo gunsu da gudu cikin farin ciki tana Kiran zee Sardauna ya buga mata tsawa" kibi asannu ko kin manta bake daya baceba kallonsa zee tayi ta fizge hannunta daide lokacin Nisha ta ISO anutse ta"my sweetheart kayi hakuri murmushi ya sakar ta nufi gun zee ta rungumeta fashe da kukan farin ciki zee ma kukan ta saki ta rungume Nisha sosai cikin shashekar kuka zee baby tace" my dear da fatan na sameku lfy ga mijinki yazo gareki ina mahbeer dina ban ganshi ba............... *ZEE BABY* *book 2 👉🏻6* .... cikin kuka Nisha tace" yana gida aiki ne ya rikeshi ta fadi tana janye jikinta tayi luuuu zata fadi Sardauna ya tarota ta fada jikinsa. "sannu ban fada miki kibi asannu ba. zee kanta ta dauke tace" sannnu my dear tace ma su Ammi ku muje gun su daddy suka nufa. cikin sauri Nisha ta janye jikinta tana yamutsa fuska dan taji takaicin yada cikin yaki fita kamar yada ma'aluma ta fada mata duka babu Abu daya da ya wakana aciki. hannunta ya kama suka nufo gurinsu daddy. zee baby tana isa gurinsu daddy ta fada jikinsa tana dariya"daddy na sameku lfy. "Momy lfy lau Alhmdllh momy kin warke Allah ya kara lfy. Nuhu yace"zainab sannu ya gajiya sakin daddy tayi ta nufi gun su Nuhu yana rungume da Hassan kawu saminu hussaini suna farin ciki tuwusai ko Ammi sai murna suke nuhu zee ta rungume tana dariya " babban yayamu barka da rana ina kuka barumun Ahkuyana kuma. takai karshan maganar ashagwab'e murmushi yayi" yana aikine zainab Sardauna na isowa gurin ya saki hannun Nisha ya karasa, gurin Daddy ya ware masa hannayensa ya fada jikinsa ya rungumeshi " my son baraka da zuwa ya gajiya? "Alhmdllh daddy. Ahmed yace" likita muna Bada gaisuwa barka. sakin daddy yayi ya nufi gurinsu ya rungume Ahmed da bandar"aminan kwarai ina godiya Allah yabar zumunci dariya suka suka dokesa abaya yayi murmushi hankalinsa duk agurin zeey yada take hirata da nuhu da hafeeza ta rungumeta tana kyakyatar dariya Nisha na kusanta. Daddy yace" Hassan hussaini ina muku barka da zuwa k'asarku ta gado mahaifar mahaifinku gurin daddyn suka nufo ya rungumesu tuwusai tace"Sardauna wai baka ganniba ne...? " sorry matar na ganki ya saki su Ahmed ya nufi gunta ya rungumeta. daddy yasaki su Hassan ya isa gurin Ammi ya gaisheta tana amsawa, cikin fara'a da yabon wannan family mai albarka Saminu yace" to ai sai mu dunguma gida. zee tana rike da hannun Nuhu gabaki dayansu suka nufi motoci Sardauna yace" zainab zo mutafi cikin motarsu Ahmed kai Najib shiga motar babban yaya Nuhu ya hararesa "nama fushi. da gudu ya karasu gurin Nuhu ya rungumeshi" tuba Nike babban yaya ayi hakuri. dariya yayi "nayi to zee kije ku tafi ko? " banaso dakai zani ta fadi tana yamutsa fuska. Nisha ta ISO gurinsu ta kama hannun zee" my dear yi hakuri mubi yayamu nima shi zanbi. da sauri Sardauna ya kalleta ta basar kamar bata ganshi zee tayi dariya tace" no my dear kuje ba komi ta fadi tana janye hannunta tama fasa shiga motar Nuhun ta ruga da gudu ta nufi gurinsu daddy inda taga su Ammi sun shiga. motar taciki daddy yace" momy jeki gurin nuhu ko. Sardauna tacika motar hannunta taji Sardauna ya jata da karfi ya nufi motar Ahmed fashewa tayi da kuka" don Allah Dr ka sakarmun mara nayi fitsari wai me na tare makane da ko kunyar matarka bakaji. bai saurareta ba ya bude bayan motar ya sata ya shige ya rufo kofa su hafeeza na lekensu ta glass din motar Nuhu Nisha tace da hafeeza" kinsan batasan mijinta bane. Hafeeza tace "wlh har tsoron afada mata nakeji ta fadi idanunta Na kawo ruwa nisha hawayen ta fara daman tana neman yada zatayi kukanta motacin ajere suka fice daga cikin Airport d'in mota har uku da tasu daddy da tasu Nuhu da tasu Ahmed Sardauna ya hana su dauki kowa sai shi da zee babynsa kadai su daddy suna fita hanya suka dauka su Ahmed na biye dasu. zee ta takure karshen kujera azaune Sardauna ya matso ya rungumeta yana sunsunata buge masa hannu tayi cikin tsiwa tace" wlh ina zuwa sai na fadawa mahbeer duk abinda kamun mugu kawai. kara tarairayota jikinsa yayi ya rungumeta sosai ya tallabo kanta yakai bakinsa kunnanta cikin wata shegiyar murya can k'asan makoshi yace" ah haba zaki fada masa na hauki na turmushe ki na kwashi romo kuma yanzuma sai nasake kafin na kaiki gida wlh bazan iya bacci ba idan ban hayeki ba. Wani gululun banki cikine ya turnikeni haushinsa ya kamani cikin fusata nashiga dukansa "Sardauna na tsaneka mugu wlh bazaka sake samun nasarar da kasamu a makkah ba. su Ahmed suna jinsu da bandar dariya suke kasa-kasa. murmushi Sardauna yayi ya matseni ko numfashin kirki banayi fashe masa nayi da kuka ina dukansa" pls karabu dani su Ahmed sunajinmu Sardauna kabani lfy banason alakata dakai jarabbe kawai. wata irin runguma yamun ya fara mun magana akunne cikin salon da na kusa zaucewa naji yana cewa" oh my gidan dadina yi hakuri wlh bazan iya barinki ba ina sonki dayawa yana mun magana yana min nishi da huramun iskar bakinsa ya zura harshensa kunnena yana karkadawa hannusa cikin rigata naji ya kama breast DINA ya murza cikin wani dan iskan Salo idanuna na lumshe ina sabke tagwayen ajiyar zuciya. tsikar jikina na mik'ewa nipple din ya fara lailayawa wata irin Mika zee tayi "Sardauna bari banason pls hannunsa ya zaro sanin basu kadai bane ya cire bakinsa akunnanta ya tarairayota jikinsa sosai ya rungumeta ya had'e face d'insu yana sabke ajiyar zuciya yana shafa kanta lafewa zee tayi jikinsa tana kara makaleshi tana shakar ni'imataccen kamshinsa tana lumshe idanunta jitake kamar ta hadiyeshi wani irin sonsa ke azalzalar zuciyarta hannunta daya ta dora saman wuyansa tana shafawa. ashagwab'e ta kirasa" My Sardauna nah? cikin kasalaliyar murya ya amsa" Na'am My Bugun Numfashina zainab menene kina sona kema wlh ina sonki yanzu haka zuciyata bugawa take da karfi ya kamo fuskarta ya tsareta da tsumammun idanunsa tamkar yanajin bacci" my sweet zeener kalleni pls kifadamun kina sona.cikin mayen so ta kallesa ido cikin ido suke kallon junsu cikin wani mugun yanayi kibiyar so na Harbin kowanensu kusan minti biyar suna ahaka babu Wanda yayi kokarin janye idanunsa. Ahmed da bandar suka bushe da dariya da sauri Sardauna ya janye idanunsa ya rungume zee ya lumshe idanu yana sabke ajiyar zuciya itama jikinsa ta kara shigewa ta lumshe idanunta hannunta saman wuyan Sardauna tana shafawa har bacci ya dauketa sai sabkar numfashinta yaji. ya gyara mata kwanciyarta a jikinsa ya dago yace" dan ubanku dariyar me kukemun nida matata wlh tafiya rigima da kishin tsiya ke cinta wlh sai nayi da gaske ina kara mamaye zuciyartane kafin tasan labarin mutuwar bro wlh akwai rigima niko bazan iya rayuwa babu ita ayanzu. Ahmed yace" Allah sarki wlh har tabani tausayi dadin abun tana sonka bazaka sha wuyar samun kanta ba. Bandar yace nifa wlh Sardauna najima da gano kana sonta tana. sonka amma naga baku auri junaba wlh abun yayi mutikar bani mamaki nakuma jinjinama yada baka bari saboda mace zumunci ya samu tangarda ba gashi Allah yayi hukuncinsa. Sardauna yace" shegun gari kuce sa ido kukayi. Bushewa sukayi da dariya Sardauna na rungume da Abulensa yana shafar gashinta zuwa fuskarta da wuyanta suna hirasu dasu Ahmed itako tana baccinta cikin kwanciyar hankali Ahmed na tukinsa anutse suna hira. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ karfe biyu daide suka shigo Katsina ta dikko dakin kara kunya gareku tsoro babu. har lokacin zee bacci take direct Ahmed kofar marusa lowcos ya nufa. lokacin da suka ISO su daddy sun jima da isuwa horn Ahmed yay megadi ya bude masa get ya shige da motar ciki ana farfajiyar gidan yay parking Sardauna ya dago da kan zee ya dora bakinsa saman kunnanta "my Abulena tashi munzo yana fada yana lasar kunneta idananu na bude na kalleshi baki na turo na dora hannuna saman dogon hancinsa" My Sardauna nah na kirashi ina hawaye" oh my god yi shiru baby ba ganiba hawayen me kike ya fadamun yana rungumeni gam yana buga bayana. kukan shagwaba na saka masa duk ya rikice yana buga bayana" my Abuta yi shiru ki fadamun menene. Pls bari tadamun hankali. cikin shashekar kuka nace" My Sardauna nah gabana yake faduwa." yi shiru Addu'a zakiyi aike musulumace Dole zaki amshi kaddara mai kyau da akasin haka babu komai ya fadi yana shanye hawayen fuskarta" My Sardauna nah? " Na'am my Abuleta baby love samshi na baki nutsuwa ya fadi yana tallabo kaina naji bakinsa anawa ya lalubo harshena yana mun tsotsar fitar haiyaci wani irin dadin tsotsar nakeji Dole na tallabo kansa na kamo harshensa ina tsotsa cikin nutsuwa. Ai su Ahmed sai fita sukayi daga motar suna mamakin yada Sardauna ya zama marar kunya haka. ciki suka nufa suna dariya. Sardauna sosai yayi kissing d'in zainab yabata yawunsa sosai tasha saida ya sama mata nutsuwa ya zare bakinsa anata ya kalleta yana mata cakulkulo ta fashe da dariya ta makalkaleshi" My Sardauna nah kabari babu dadi natuba pls. sakinta yayi yana murmushi ya kamo tafin hannunta mai laushin gaske ya mata kiss atsakiyar tafin hannunta yace" inason ki kasance mai tawakali duk abinda kikaji kika gani karki kini my Abuta pls kisoni zan miki uzuri na kwana biyu. shagwab'e masa nayi na dora kaina kirjinshi nace" Yayana ni ban gane inda ka dosaba Yaya Sardauna ni inada miji amma meyasa ka cuceni ka zubamun dafin sonka pls kaciremun sonka My Dr nah wayyo ni ina sonka Sardauna ya zanyi. arikice ya tarairayota jikinsa " oh my baby kibar rikitani Allah nima ina sonki kamar zan rasa raina nakeji yi hakuri mushiga ciki ana jiranmu kinji My Abulena bani kiss akumatu. bakina na dora saman kumatunsa namasa kiss nima nabashi nawa yamun" Oya muje baby Abuta ya bude motar muka fito ya rufe motar ya kama hannuna muka nufi cikin gidan. Parlon acike da yan uwa muka shigo da sallama ina hango ummi na saki hannu Sardauna na ruga da gudu itama saki Ammi da su hussaini tayi ta nufoni jikinta na fada ta rungumeni tana hawayen farin ciki" ummina nayi missing dinki ilove u ummina wai kuna inama aka daukeni aka kaini saudiya ban saniba. hannunta ummi ta kama suka nufi saman kujera harzata zauna taga ghaisha da gudu tayi gun gaisha ta rungumeta" ummina nayi kewarki sosai. "Momyna wlh ina sonki sosai nima nayi kewarki ya Saudiya da fatan kowa lfy. dariya zee baby tayi" ummina lfy lau ummi ina mahbeer ban ganshiba ni yazo yanzu. dukansu tausayi ta basu ghaisha taja hannunta ta nufi bedroom d'inta da ita suna shiga tashiga bathroom ta hada mata ruwan zafi ta kaita har ciki tace"maza yi wanka kici abinci sai na fada miki inda ya tafi kinji momy? "to ummi fitowa ghaisha tayi ta tafi dakin ummi Raiyan da kanta ta zabo mata kayan haussa Riga da siket na atamfa ta kaimata bakin gado ta ajiye ta fito Sardauna na zaune gun ummi yaga ghaisha ta fito ya Mike ya je ya rungumeta bayansa ta buga"my son nayi missing dinka ya KK ya gajiya? "momyna ni baki kulani sai zainaba ko.? " dallah tafi ita ba yarinya bace yanzu dai jeka maza nayi wanka kaci abunci gashi can na hadawa Nisha kutafi dashi da anyi sallah la'asar kazo agabanka za'a fadawa momy mahbeer ya rasu. Shiru yayi baice komaiba hannunsa ta kamo ta kalli nisha wacce bakin cikin duniya ya isheta zuciyarta sai kuna take ghaisha tace"Aisha dauko abuncin kutafi gida ya huta mik'ewa tayi daddah na mata tsiya batace komaiba dan ranta amugun bace yake dannewa take kawai Maijidda ta Mike tazo ta rike Sardauna "wlh yaronan bakada kunya bakaga ni yayarka ina nan ba gaisuwa murde mata hannu yayi tasa ihu. "ghaisha kima danki magana kar ya kallamun hannu murmushi Sardauna yake yana Kara matse hannun daddy yace" kai Faisal kaci gidanku karfa ka ballamun hannu yarinya mana sakinta yayi yana dariya"daddy wlh ta raina nine. kawai dan ta dan girmeni dariya kawo Saminu yayi umma Hauwa tace"Sardauna kusan shekara biyu fah ta baka. "kai umma kubari shiyasa take renani ya kalli zainab ke kawomun yarona na gani tashi tayi ta kawo masa mahbeer karami ya masa ya rungumeshi tsam ya zuba masa idanu daddah ta tashi ta amshe yaron. "Sardauna maza jeka ka huta kazo muga ya zamuyi da Zainab takwara su Ahmed sukama daddy sallama ghaisha tace"Allah ya muku albarka Ahmed Allah yabar zumunci Nuhu yace"ai kam yaran akwai kirki Hafeeza dadi kamar ya kasheta Ana yabon Ahmed Sardauna na lure da ita ya zabga mata harara "kujita munafuka kawai daddy ni na leka gida sai na fito Aisha mutafi kwandon abuncin ta dauko tayima yan parlon sallama Sardauna tare suka fito dasu Ahmed ya kalli. Sardauna yace" kafa daina zagarmun mata wlh kafita ah idanuna. Sardauna ya nufoshi da gudu Ahmed ya nufi farfajiyar gidan yana dariya bandar ma dariya yakeyi Sardauna yace"da ka tsaya ai sabon shiga Najib ya iso yaba Sardauna key din mota ya amsa ya nufi parking space Jeep ce mai shegen kyau ya bude ya shiga yana jiran Nisha sai gata budewa tayi ta shiga ta zauna ta rufe bata masa maganaba key yama motar ya nufe get horn daya yayi megadi ya bude masa get ya fice aguje ya waigo ya kalleta tayi wani kicin kicin basar da ita yayi ya maida hankalinsa kan driving jikinsa ta kwanto ta rungumeshi tana sabke ajiyar zuciya. hannusa ya Dora saman cikinta yana shafawa"maman baby bakida lfy ne..? hawaye ya wanke mata fuska tace"rashinka ne ya dameni. " ai gani na dawo yanzu zamu gaisa da babyna zaki bani inyi inajin yunwar abun. gabanta ya tsinke ya fadi ta fara raraba idanu murmushi Sardauna yayi yace" kibarshi kawai ban wani matsuba fah. dariya tayi tace"my Dr zan baka. Murmushi yayi ya rungumeta har suka isa gida tana jikinsa horn yayi megadi ya bude masa get ya shige ciki da motar rumfar ajiye motoci ya shiga yay parking ya kashe motar Nisha ta janye jikinta ta bude ta fito ta bude bayan motar ta dauki kwandon mai kular abincin tayi ciki saida tayi knocking Rabia tazo tazo ta bude mata ta amshi kwando" Hajiya sannu. murmushi Nisha tayi tashigo kai tsaye bedroom din Sardauna ta nufa ta hada masa ruwan wanka zata fito shi zai shiga rungumeshi tayi" sweetheart muje kaci abinci kafin kayi wanka pls. murmushi yasaki yaja hannunta suka nufi dining. da kanta ta ciyar dashi har ya koshi ta kira rabia ta kawo masa lemo yasha ya Mike ya shiga wanka Nisha nan ta kifa kanta saman dining taci kukanta ta gaji ta Mike taje tayi wanka tayi sallah agida kwanciyarta tayi tana jin tsanar zee azuciyarta Sardauna bayan yayi wanka yayi sallah dagashi sai gajeran wando ya nufo dakin Nisha dan hajiyarsa, atsaye take kyam tunda sukayi tsotse tsotse da zee baby jarabarsa ta motsa. Saman gado yaga nisha akwance haurowa yayi " my Neesher bacci kike?" my Dr tunaninka nakeyi murmushi yayi ya janyota jikinsa ya janye rigarta ya sunkuyo ya dora bakinsa saman cikinta yana tsotsar cibinta yana shafa cikinta zullo tayi dan dadi kansa ya dago" babyna yana lfy nagode Nisha da kika kulamun da babina ya fadi yana kwantar da ita ya rungumota yana mata wani irin Salo lokaci kadan ya birkita mata lisafi saida ya kaita kololuwar dadi ya cire boxer din jikinsa ya daga kafafunta sama yayi Addu'a ya saita hajiyarsa da tayi wani irin kumburi ta Mike zuwata Nisha ta matsu ya shigeta bata gama tunaninba taji ya shige wani dan ihu ta daki ta rikeshi gam tanajin dadin yada yake sukuwa akanta sai ihu take tana kuka tana kiransa" Yaya Faisal dadi nakeji kwana biyu kamar nayi hauka da banjika acikiba. " gud my neesher kiji dadinki haka nakeso najiyar dake dadi matata ya fadi yana cacakarta sosai yana nishi dan sam ya kasa jin abinda yaji so daya tak agun Abulensa Wanda ya kusa zaucewa cikin shashekar kuka nisha tace" My Dr kamun kukan dadi pls inaso naji kanamun ihu. Wata zungura ya mata wacce takusa suma dan zafi amma ta daure taci gaba Da sambatu. wasa wasa Sardauna saida ya kwashi awa biyu da minti goma sha biyar cif amma ya kasa gamsuwa nisha tayi kuka har ta gaji harda su majina dan cin wukakanci ya mata saboda korafin da ta fara masa yaji haushi ya mata cacakar mugunta da haushin ya kasa gamsuwa lokacin da ya sabka akanta ko motsin kirki batayi da kansa yaje ya hada mata ruwan zafi ya dauketa ya nasata cikin bath din kuka ta fara dariya yayi " raguwa maza yi wanka kiyi sallah mu koma gida kinba wuya yau gashi uwar gidanki bata koshiba kalli kiga ko nazo na kara.sautin kukan ta kara "yi hkr ya fada yana ficewa da harara ta bishi tajima sosai aruwan zafi dan gabanta zafi yake mata sosai. wanka tayi ta fito daure da towel ta goge jikinta ta shirya cikin Riga da zani na shada bleu colour ta saka hijabi ta hau kan darduma ta tayar da sallah la'asar. bangaran Sardauna ma wanka yayi yayi sallah ya saka 3quarter da short baka ya fesa turare haka yayi niyar zuwa gidansu ya gyara gashinsa ya dan zubo ya fito nisha ta fito Kenan ya kalleta yana murmushi "muje ko. "my Dr kayi kyau dayawa pls kasake shiga gaba yayi yana danna waya" na tafi idan bazaki ba biyoshi tayi tana hararasa. suna shiga mota suka nufi gidansu. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ bangaran zee tunda tayi wanka ghaisha tasata ta shirya cikin atamfar tayi masifar kyau ta dauro gashinta da ribbons tsakiyar kanta ta saki jelar gashin gadon bayanta tasa hijabi tayi sallah bayan ta gama ghaisha tajata saman dining ita ta bata abinci da kanta taci ta tsiyaya mata fruit tasha ta janyota suka shigo parlo sai tsokanar mutane take ta tafi gun daddah ta rungumeta tana cewa" daddah tsohuwa namata kwacan miji kumata ihu mahbeer baya sonta ni yakeso. Umma hauwa tace" momy bamu gaisaba. gunta ta koma ta rungumeta tana dariya maryama tausayin zee yasata zubar da hawaye. hussaini ya kalli ummi yace" ummina agaya mata, mana bakinsa ta rufe" bari dan uwanta yazo dan tabbas sai ta suma idan taji. Ammi tace "Allah sarki baiwar Allah. Minata ta zubama zee idanu haka kawai yarinyar take bata tausayi. to ahaka zee baby nata shirmanta tana tambayarsu mahbeer kowa sai yayi murmushi ya basar zancan har akayi la'asar. bayan sunyi sallah ne daddy da mairan karfe da Saminu da Nuhu suka tara kowa da kowa Zee tana jikin ghaisha akwance ta fara mata kuka ina mahbeer daddy ne ya kira Sardauna yazo yace gasunan ahanya. Bai jimaba suka shigo da sallama shida Nisha zee baby ta dago kanta ta kallesu suka hada ido da Sardauna yayi mata kyau sosai ta kauda kanta ta boye kanta jikin ghaisha Sardauna kusan daddy ya zauna Nisha ta ghaishesu ta nufi gun zee ta zauna kusanta ta kamo hannunta "my dear zee d'agowa tai mata murmushi ta tashi zaune Daddy yace" momy zo kusana ki zauna. ban musaba na Mike na koma kusansa na zauna gabana na faduwa. daddy yace" momy dan Allah duk abinda zakiji ki amshi kaddara kiyi tawakali kin tuna ranar da aka maida muku auranku da mahbeer a hanyarku ta zuwa gida kunyi hatsarin mota. akidime na Mike jikina na tsuma na tuno lokacin da motar ta katse mana jin dadinmu mahbeer na nunamun wani irin Salo da bazan mantaba. " daddy na tuna ina mahbeer me yasameshi dan Allah daddy ya rikeni na zauna yace" kiyi hakuri momy tun lokacin da motar ta bugeku kika yi losing memory dinki mahbeer kuwa Allah ya yimasa, rasu yanzu haka an d'aura miki aure da Sardauna wani irin mahaukacin ihu zee ta kurma ta Mike tsaye jikinta na kerrrrma tace" wlh bai mutuba Allah mijina bai mutuba kunko ga yada ranar ya nunamun kauna samun irinsa zaiyi wuya wlh ban yardaba Sardauna ya kasheshi ta fadi tayi kan Sardauna ta cakumoshi tana rusar kuka ta kifa masa mari tana dukansa" wlh natsaneka bana sonka Allah mahbeer nakeso shine ka kasheshi dan ka aureni wayyo mahbeer dawo ina sonka.tana kai karshan maganar ta zube jikin Sardauna sumammiya akidime ya girgizata" zainab ki tashi wallahi wannan mugun aljanine ya dawo to sai kaci ubanka duk duniya babu uban da ya isa ya rabani da matata ko kunkai dubu akanta sai kun barta nafiku ya shege ya dauketa arikice ya fice ko sauraran abinda daddy yake fadi baiba yayi waje da ita da gudu Nisha wani irin farin cikine ya bai bayeta jin zee bata sonsa ta fashe da kukan kissa ghaisha ta rungumeta "tashi mutafi hospital.gabaki dayan parlon hankalinsu atashe yake sukabi bayan Sardauna .................. 🙏🏻hakuri da typing errors *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻7* ....daddy yace"Raiyan kiyi hakuri ku zauna da bakin ki suna bukatar kulawa insha Allah zata farka yanzu khadijah kuzo muje. da Nisha da ghaisha da umma hauwa da Maijidda maryama daddah zainab😂niko nace yo wai zee babyn mutawa tayi ne duk kun kwashe jama'ar gidan kun tafi hospital. sai ummi Raiyan da Ammi da hafeeza Hassan da hussaini sunbi su daddy. Bangaran Sardauna kuwa yana fita rungume da zee ya nufi mota ya kwantar da ita agaban motar ya zagaya ya shiga ya tashi motar ya fizgeta da karfin gaske mahaukacin horn yake tun kafin ya ISO get tuni megedi ya wamgame masa get aguje ya fice ya janyo zee jikinsa ya rungumeta gam ya riko tafin hannunta yana murzawa yana driving da hannunsa daya gudu yake sosai. mintoci kalilan suka kawosa hospital dinsa. yana shiga ya nufi parking space yay parking ya janye zee ya bude motar ya fito ya sunkuyo ya ciccibi zee ya rufe motar ya shiga ciki da ita nurse suka tarbarsa wata muguwar tsawa ya buga musu matar tawace zan baku ku duba ya fada yana shiga wani special room. Hadadde gado daya ne tal sai fridge da Tv,kana ganin room d'in kasan sai mai dashi ake kawowa bare Abu nasu ya kwantar da ita saman gadon yaje ya dauko kayan aiki ya komo ya murzawa kofar key. ya shiga bata temakon gagawa akalla sai da ya kwashe 30 minute yana neman ceton ran Zainab amma bata farfadoba saida yayi awa guda cur yana bata temako numfashinta ya fara kai komo alamar ta farfado sai dai bata haiyacinta.fizgz fizge ta fara tana Kiran" Mahbeer zo gareni ina sonka wlh ina sonka bana son Sardauna.ajiyar zuciya ya sake ya cire mata na'ura da ya jona mata. "Kut yan matana wlh Dole zan miki Alluran kasala bazan bar matata cikin shauki ba. ya hada Alluran da zasu kashe mata jiki da na barci dan bayaso yau ya sallameta da abarsa zai kwana ta warware so kwashi love tsakiyar dare dan yasan akwai daru amma idan jikinta asake ba kwari bazata iya masa tijara ba sai da ya hadasu ya saka cikin drib din ya saka mata, ya zauna ya kwanto jikinta ya dora kansa kirjinta ya kamo hannuta gudan yana murzawa yana sabke ajiyar zuciya" my Abulena wlh ayanzu bazan iya nisan kwana da rashinki ba bare rabuwa dake ina sonki sweet baby kice bugun numfashina. Sardauna ya fada yana dago da kansa ya kamo kyakyawar fuskarta yana shafawa ya had'e face dinsu" my kanwata i love u Sardauna nakine zuciyarsa ta kice wlh ke kadai pls ki ajiye hankalinki muyi rayuwa mai tsafta da burgewa ni dake duk shirman banza muke babu Wanda zai iya, rayuwa babu dan uwansa ya fada yana lasar lips dinta ahankali ya dora hannnusa ya bude bakinta yana hura mata iskar bakinsa ya zura harshensa yana zagaya cikin bakinta kamar mai neman wani Abu tsakiyar bakinta ya fara tsotsa yawun da ta tara cikin fitar haiyacinta ya shanye tas ya cire bakinsa ya dauke hannunsa kan bakinta ya kama hancinta ya tsotsa ya saki ya tallabo kanta ya tatara mata gashinta ya mata kiss tsakiyar kanta ya kalli kirjinta baida tababa ya Mike yana murmushi. "My sweet zeen Sardauna yau na kashe bakin fitina ki dawo haiyacinki tsaf na tsotse bakin ki da sweet manyan boobs dinki masu dadin gaske Mrs Sardauna ina sonki yar balarabiyata ai nazata shegen Aljaninki ne ya dawo.ya duko ya mata kiss agoshi sai baccinta take cikin nutsuwa ya dago ya kara mata gudun Ac ya nufo kofar ya bude ya fito. aikuwa yan gidansu yaga ba kadanba Sardauna ya zaro idanu" Family ramdam ya furta azuciyarsa ya nu fosu yana tafiyarsa cikin isa da takama hannuwansa na cikin Aljihu tamkar ba mara lfy ya kawoba. Nisha ta zuba masa idanu aranta tace"wow mijina ya hadu ta ko ina masha Allah gabjejen katon gaske. dan 3quarter ne jikinsa yayi masa kyau sosai ya ganta sarai ta tsaresa da idanu baki ya tabe ya ISO yana murmushi daddy yace"Dr Sardauna kaci gidanku nace kaci gidanku ya jikin momy. Daddah ta kewayo ta duma masa duka a baya yayi dan ihu ya nufi gun ghaisha ya rungumeta"momy kinga daddah ko...? " Dr kalli fah ummaka hauwa na tsaye kake sangarta haka. kunya yaji ya saki ghaisha ya koma gun umma yace" ummata ke kadai zan gayawa yarki taji dan sauki amma tana fama da faduwar GABA nayi mata allurai muje ki ganta. "Masha Allah naji dadi muje. Nisha ta karaso ta rike hannun Sardauna tana hawaye" yayamu ya jikin yar uwata. " bari kuka Aisha muje ki ganta ya kama hannun Nisha maijidda ta dumduma masa duka abaya "kai gabjeje wai cin fuskane zakawa, mutane sakin Nisha yayi ya zaro mata idanu" ke ni sa'an kine wlh zan karyaki sanin muguntarsa yasa ta nufi dakin da yafito da gudu Sardauna ya kama Nisha suka tafi kawu saminu da daddy da nuhu sukace" wai Dr mune bakaso muga zainaba. Daddah ta bi Sardauna da gudu ta doke sa ya juyo ya mata gwalo yace" Hassan maza kuzo yar uwarku ta farka maryama tace" wlh sai mun shiga kowa anan dan uwan zainab ne suka ISO gunsa ya ja Nisha suka shiga dakin da zee take. ghaisha ta rike baki" wlh Faisal yafi karfina. Zainab tace" ghaisha mu tafiya dukansu gabaki dayansu suka bi bayansu suka shiga gurin zee. Sardauna ya isa bakin gadon ya zauna. Nisha ta zauna kusansa ta kamo hannu zee ta hawaye. "my dear Allah ya baki lfy. Sardauna yay k'asa da murya "my neesher kibar kuka zata warke zuwa gobe yau sai mun kwana naga yada jikinta yayi. da sauri Nisha ta kalleshi ya daga mata gira. "ki kwana agurin momyna zata kularmun da babyna dake kinji uwar gidana. murmushi ta saki ta tsinkesa acinya"kai yayamu nima zan kwana ah nan din pls? " ai ba guri gado daya ne. kinsa ai banason musu ko. "ya fada yana had'e face. Murmushi tayi tace"ni wasa nakema. "gud my dear nisher. Hassan da hussaini suka tsaya dai dai kan zainab suna mata Addu'a Hassan ya shafi fuskarta. "kanwata Allah baki lfy hussaini yace "Ameen. Sardauna yayi murmushi maryama tace"Dr Sardauna wai kai wani iri ne baby ba lfy kake fara'a haka. "Aunty maryam ai ta warke numfashinta ne bai dawo normal ba. su daddy ne da su ghaisha suka shigo. Daddah ta zauna bakin gado ta rike hannun zee "zainabu. Allah ya baki lfy daddy yace" Dr yanzu meke da munta...? " Daddy zazzabine da faduwar GABA amma na dorata amagani zuwa gobe zan sallameta zan tsaya na dubata zuwa gobe. " Alhmdllh Allah ya kara mata lfy da fatan ba aljannan bane.? murmushi ya saki ya shafi sumar kansa yace" Daddy ai na azabtar dasu ah Saudiya da wuya su dawo kai tsaye kuma ko sun zo ma daide nake dasu. idanu suka zubame dan sam yau Sardauna bashida kunya. Umma hauwa tace"Allah ya kara mata lfy ya rabata da la'ananun Aljannia.ghaisha tace "amin dai maijidda ta zauna kusan Sardauna tace" kanina sannu Allah ya baka ladanka. ya kalli umma yace" ummata kice da Maijidda ta daina cemin kaninta wlh kunya nakeji mata biyu fah gareni. dariya kowa yayi. Umma tace"Dr ai Dole ta fada tunda yayarkace shekaru biyu ta baka girma dai gareka yanzu tanada 30 year kanada 28 year to kaga ai shekaru biyu ba wasaba ne. baki ya turo. suka hada idanu da Nisha tana dariya ya zabga mata harara."wlh zan kamaki zaki sani. umma dan me zaki fadi gaban yara haba dan Allah gahisha ta kai masa doka abaya. zainab tace" yayamun wlh nazata kayi 30 year. azabure ya Mike zai damkota daddy yace" wai Dr Sardauna yau lfy ka kuwa yo ai gaskiya ta fada gabjejan kato dakai amma shekaru kadan dan yanzune kake 28 year suma baka cikesu ba cif cif tashi yayi ya fito daga dakin yana gunguni. Nuhu yace" ikon Allah kawai neman fushi yafi kowa sani fah kawu saminu yayi murmushi yace" Faisal manya. dukansu suna dakin sun tisa zee gaba. suna hirasu Hassan da hussaini ko sai kallonsu suke dan rayuwar akwai burgewa burgesu sukeyi sunji dadin zauwa k'asar mahaifinsu. Sardauna yana fito Office d'insa ya nufa ya lumtsuma cikin kujera ya kunna sigari yana bata wuta baki da hanci ya kunna waka awaya, ta larabci yana bi idanunsa alumshe. akayi knocking din kofar umarni ya bada ashigo kofar ta murda ta shigo da sallama idanunsa ya bude yana amsa sallamar. "My Neesher ya dai. ya fada yana bata hannunsa tazo gareshi da sassarfa ta isa gareshi ta fada jikinsa rungumeta yayi ya lumshe idanunsa yace"meye kike nemana.? " my Dr guminka nakeso zazzabi nakeji. kara matseta yayi ya zuki sigari ya fesar nisha tana shakar warin tabar taji cikinta ya wuntsula da sauri ta dagashi ta nufi toilet da gudu ta rika kwarara amai tashi yayi ya bita ya wanke bakinsa ya rikota. "ayya sorry my nisha babyna bayason warin sigari. yana rike da ita har ta gama ya wanke mata fuskarta da bakinta ya rungumeta ya fito da ita ya zauna saman kujera, ya rungumeta yana buga bayanta yana mata sannu ta lafe jikinsa ta rungumeshi gam idanunta na zubar da hawaye. " oh my nishar pls bari kukan kinji my dear shiru ba ganiba babyna ne yake baki wuya ko...? kai ta daga. "OK bari zan masa fada ya karasa maganar yana janye rigarta ya sunkuya ya daro bakinsa saman cikin nata da ya fara fitowa. yana kissing din cikin yana shafa marata zuwa kirjinta. idanu ta lumshe ashagwabe tace" Yaya Faisal. dagowa yayi hannusa akirjinta yana murzawa idanunsa alumshe muryasa can k'asa yace" na'am ya dai ko na dan buga ki kadan zaki jure pls. dariya tayi ta kallesa tace" Kiran sallah magarib ne za'a fara su daddy ne suka turoni kiranka fah. murmushi ya saki yana lumshe mata manyan idanunsa da suka sauya launi ya ciro hannunsa daga rigarta ya janyeta jikinsa ya Mike"yace Oya muje ashe lokacin sallah ya kusa. dariya tayi ta rungumeshi ta baya. "Dr nawa ina sonka wlh. my neesher ya fada ya zagayota gaban shi ya riko k'ugunta yana murmushi ya zuba mata manyan idanunsa tamkar yanajin bacci yace"ai nasan kina sona Nisha nima kuma da bana sonki ai bazan miki ciki ba tun bugon farko fa kika cafke ajiyata ya fada yana daga mata gira. " kinko san ya nakeson cikin jikinki wlh ina mugun sonsa akansa zan iya komai kuma Dole nasoki kefa zabin zainab ce ni ko ko meye zee baby tace tanaso zanyi shi kuma zanso abun so kisa aranki Dr Sardauna yana sonki kinji my nishana. wani tukukin bakin cikine ya rufeta da tsanar zee amma ta basar tayi dariya. "thanks my Dr nima ina mugun son my dear saboda tamun gata hadani da yayana. sakinta yayi ya kama hannunta suka fito tana ciza baki aranta tana kudirtar sai ta zubar da cikin domin bakanta masa yada ya bakanta mata rai. kofar ya murza key suka nufi room din da zee take. suna shiga daddy yace" Sardauna gida, zamu Allah bata lfy Kenan sai zuwa safe zaku dawo gida? " eh daddy sai gobe amma muje yanzu nazo da ummi ta ganta ko hankalinta ya kwanta. bakin gadon ya tsaya yaga drip din da saura. ya lulubeta da bargo ghaisha ta mata kiss agoshi suka fito baki dayansu daga farfajiyar hospital duk sukayi sallama da juna kowa ya nufi gidansa zainab kadai tabi su ghaisha kafin mijinta yazo daukarta Nisha na tare da Sardauna tana jikinsa akwance yana shafa cikinta yana driving. Har suka isa gidansu dai dai lokacin ana Kiran sallah magarib.alwalla sukayi suka tafi masallaci dasu hussaini.ana gama magarib. Sardauna ya shigo lokacin ba kowa a parlon sai nawwara da nanah ya korasu suyi sallah ya zauna jiran ummi. Nisha ce ta fito yace"jeki kirawo ummi.batayi magana ba ta tafi. ah bedroom ta isketa, ta gama sallah Ammi da, casbi ahannunta tace"ummi Dr na kiranki.tashi tayi suka fito tare. ya gaisheta" Sardauna ya, mai jiki? " da sauki ummi muje ki ganta, kafin da, safe na sallamota.murmushi tayi" haba, dai ba, sai najeba Allah bata lfy bari na koma, ciki lazumi nake, tafada tana komawa Sardauna ya Mike yace"my Neesher zaki kwana ana ko gida zaki? murmushi tayi" muje ka, ajeni gida. " gud yace ya nufi dakin ghiasha tana zaune saman darduma su Nawwara kusanta ya shigo zama yayi ya dora kansa kafadarta. "Momyna ki hadomun abunci na tafi dashi casbin ta ajiye tana murmushi ta shafi kansa "to dagani kansa ya dauke ya mike ghaisha ta tashi ta kama hannunsa suka fito. kitchen taje ta hado masa duk abinda zasu bukata naci da sha ababban kwando ta kawo masa. Nisha tayi mata sallama suka tafi. zuna zuwa gida Sardauna saida ya sake wanka yasake sabon shiri kananun kaya riga da wando green colour sun kamashi barinma rigar ta fitomasa da faffadan kirjinshi hannun rigar ya fito masa da miskil dinsa yayi masifar kyau. sai baza kamshi yakeyi a parlo ya isko Nisha tana shan lemo. tasaki baki da hanci tana kallonsa. murmushi ya sakar mata. " my nisha zan tafi good night. kwalla ta ciki mata idanu ta Mike ta fada jikinsa ta saki kuka. " oh nisha yi hakuri yar uwaki batada lfy Dole zan kulata. "my Dr. " Nisha kiyi shiru mana ya ja yeta ya kama hannunta suka zauna ya dauki lemon ya kurba ya jinginata jikinsa yana bata abaki tanasha yana lallashinta har ta sake tana dariya. " my Dr wlh kana da kyau sosai ka hadu ba karya. murmushi yay yamata kiss a goshi " nagode mamar baby mutikar kinason Sardauna karkiyi kuka kirawo Rabia kuyi hira idan anjima kije ki kwanta OK? " to insha Allah zanyi yada kakeso mijina. janyeta yayi jikinsa ya Mike. " tashi muje ki rakani hannunta ya kama ta rakashi har farfajiyar gidan saida ya shiga mota yana sakar mata murmushi yana daga mata hannu tana daga masa ya fizgi motar aguje ya nufi get itako ta dawo ciki tana suntiri sai kai komo take ta fashe da kuka ta dora hannu akai" wayyo ni Nisha nashiga uku Zainab tanason amshe mun mijina yanzu wanna. rawar jikin da yake zuwa zaiyi ya cita ba wani rashin lfy wlh munafurcine tace bata sonsa gashi ta shirya makirci dan ya cita ita jarababbiya wlh zainab idan sama zata had'e da k'asa bazan bar miki Sardauna wlh ayau dai bazan bari ya kusan ceki ba.karan buga kofa taji ta nufi kofar tana kuka. ta bude. ma'alumah ta saki murmushi ta shigo Nisha jikinta ta fada tana kuka "don Allah kibani shawara mai fitar dani mijina zaije ya kwanta da zainab. bushewa tayi da dariya" to kibar kukan muje kiji ai abinda ya kawoni Kenan temakon ki. Nisha ta janye jikinta ma'alumah ta kama hannunta suka nufi saman kujerun parlon..................✍🏻 *Dan Allah kuyi hakuri zakuji jini zuwa ranar talata insha Allah yanzu ma nayi kokarine domin faranta muku* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* 🙈🙈🙈Uhummm *Book 2 👉🏻8* ....zama sukayi saman kujerun parlon. Nisha tana goge hawayen fuskarta ta kalli ma'aluma tace" wlh bana kaunar yarinyar nan pls ya zanyi. murmushi ma'aluma tayi ta matso kusan Nisha ta kama hannunta. "Aisha kinaso na temaka miki? cikin zumudi tace" wlh ina so na tsani zainab tabarmin mijina. " ok bakida Matsala amma inaso kisani sai kinbi ahankali karkiyi garajan rabasu kai tsaye wlh akwai babbar Matsala kibi su asannu ta bayan gida. kuma ayanzu Abu dayane zaisa kirabasu wannan cikin naki nakes o ya zube lokacin da ta tare dan haka kiyi kokari kisan yada zaki kulla tugu ta yada za'ace itace ta zubar dashi. amshi wancan maganin kin kuskure bakiyi yada nace ba afarko amma wannan nice zan hada miki shi da kaina kuma idan zaki sha itace zaki saka ta kawo miki a fridge. "to tayaya keda ba gidanmu daya ba zaki hadamun lemo lokacin da zansha?" ai ranar da kika shirya bakanta musu ki kirani ah waya zanzo. cikin farin ciki Nisha ta rungume ma'aluma" nagode burina na bata amarcinsu ranar da ta tare zan zubar da cikin. dariya ma'aluma tayi" gud Aisha kina burgeni ai karki Damu burina cikinan ya zube naga Sardauna acikin bakin ciki wlh shine burina na farko na biyu naga ya rabu da wacan shegiyar balarabiyar wacce saboda ita ce ya ilatamun mijina wallahi sai na dauki fansa ta fada da karfin gaske. Nisha saida ta mike. tsaye jikinta na rawa ta nuna ma'aluma da yatsa. "kinsansu dama fansar me zaki dauka ban gane ba. da sauri ma'aluma ta Mike tana dariya ta rungume Nisha. "Wlh kawai dan na tsokaneki ne fansar abinda suka miki nakeso mu dauka cikin ruwan sanyi ai akanki babu abinda bazan yiba Aishata. ajiyar zuciya Nisha ta sabke. "Wlh na tsorata sosai kinji muryaeki ta rikide ta zama ta Aljannu d'azu fah. "wayyo Aisha bari fadi tsoron aljannu nakeyi karkisa na fasa zauwa.? "wlh kiban dariya sosai wasa nake miki kawata nagode da yada kike tayani kishi. ba komai Aisha ni na tafi sai kin kirani. har kofa ta rakata tana mata godiya. bayan ta tafi ta dawo parlo tana murna zee zataci uwata cikin satinan zata bar mata mijinta dan tasan sakinta zaiyi idan ya gano itace ta zubar mata da cikinta tajima zaune tana murna kafin taje tayi shirin kwanciya dan bacci takeji. bangaran Sardauna yana fita saida ya biya katin siyar da kaya ya zaboma zee rigar bacci da wasu Riga da siket yan kanti masu masifar kyau da takalmi da turare da kayan gyaran gashi. ya nufi hospital ya kura sautin kida yana gyada kai har ya isa hospital.lokacin da ya isa hospital kusan karfe tara drip din zeey ta kare nurse din da yabarwa tsaronta har ta cire mata drip din ama bata tashi bacci ba. godiya yamata ya sallameta ya murzawa kofar key ya shiga toilet ya hada mata ruwan gumi akaton bukiti ya dawo ya cire mata kayan jikinta ya ciccibi abunsa ya nufi toilet da ita. ruwan gumin da naji yana ratsani ne yasa na bude idanuna ina sabke ajiyar zuciya na dago na kalleshi yana mun wanka hawaye naji ya gangaromun cikin kunar zuciya na zabura na fizge daga hannunsa naji ko dan yatsana bana iya dagawa kamar ba jikina ba. fashewa nayi da kuka shima sam muryata bata fita"oh my sweet babyna yi hakuri Sardauna ne ya tabaki ko? "banza nayi dashi tunda banida karfin jiki inaji ina gani yamun wanka ya dauramun alwalla ya nadoni a towel ya rungumoni ya fito dani ya zauna yana rungume dani ya gogemin jikinsa ya shafamin mai raini daci nakeji babu yada zanyi bana iya daga dan yatsana Dole na zuba masa idanu ya shiryani harda gyaran gashi yamun ya kitseshin gida hudu ya sakamun Riga da siket masu kyau ya fesheni da turare da idanu nake binsa har ya gama ya zaunar dani ya Mike ya janyo kwandon abinci ya hadamun a plate ya dawo bakin gadon ya janyoni jikinsa ya dauki spoon ya tsakuro hadaddiya jalof wacce taji hadi ya kaimun bakina. kai na kauda ina shashekar kuka. "oh Allah babyna yi hakuri kici abunci kiyi sallah pls Mahbeer kikeso ko...? da sauri na daga kaina. "OK yi hakuri kici abinci zan kaiki. jin ya fadi haka na bude bakina ya fara bani inaci ko taunawar bana iyawa sosai. "sweet baby bari na tauna miki. bakinsa ya kai abinci yana taunawa sai ya hade bakinsu ya juye mata ta hadiya haka ya mata taci sosai ya bata drinks tasha ya lashe mata bakinta tas ya janyeta jikinsa ya Mike ya janye kayan ya ciro sabon hijabi ya saka mata ya shimfida darduma ya daukota cak dan ko kafarta bata iya dagawa ya zaunar da ita" Oya Mrs Sardauna yi sallah biyu zakiyi magarib da isha zakiyi. harara na zabga masa na kauda kaina na tayar da sallah. murmushi Sardauna yayi ya janyo kwandon ya hada coffee yana sha ya zubama zee idanu. can gida ko ummi Raiyan tana cikin farin ciki da murna yau gata ga yaranta yan maza ga mahaifiyarta cikin farin ciki take maras musaltuwa. acikin parlo suke a zaune an cika musu gabansu da kayan motsa baki ummi Raiyan na jikin Ammi su Hassan da hissaini suna jikin Daddy yana nan nan dasu mairan karfe yace"to Abdulmutallab wani nauyin ya sake hawa kanka don Allah ka kuma da marayun yaranan da mahifiyarsu da tsohuwarnan hakika yau ina cikin farin ciki na ganin 'ya'yan Faisal Allah yabamu ikon rikesu Amana. Daddah tana ta mtasar kwalla tace "Amin Allah Sarki Faisal Allah jikanka. Daddy yace" Ameen kuma daddy idan hankali ya kwanta akwai maganar da zamuyi akan Raiyan da Saminu. mairan karfe yace"Allah ya karo kwanciyar hankali. Tuwusai tace"to Alhmdllh tunda komai normal mu zamu tafi zuwa jibi idan Allah ya kaimu. ghaisha tace"zamuyi kewarku dan Allah ku zauna. Daddy yace"duka suna da mazaje fah garesu khadija ai sunyi kokari tun mutuwar mahbeer fah. "Tom Abban Sardauna shikenan Allah ya kaimu lfy. Najib yace"Daddy wlh kamar nabisu. hafeeza tace"Allah daddy inason zuwa Niger din pls. "ai zankai su momy da hussaini suga dangi zamuje insha Allah ku ajiye hankalinku gida na sarauta kuwa. dariya sukayi baki dayansu su Hassan da hussani sai farin ciki suke haka sukayi ta hirasu cikin farin ciki ummi Raiyan yau ji take babu Wanda ya kaita farin ciki a rayuwarta. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ *Saudi Arabia* Abu Rahman yana zuwa Airport tamkar zarare haka ya rika haukan neman su zeey Baby sam da k'asa babu su babu dalilinsu anyi bancike ya nuna basu hau jirgi ana Madinah ba ya dawo gida ya kimtsa kamar zaiyi hauka ya nufi gidan kaninsa ya dau kesa amota suka tafi Jiddah harda bindiga agunsa suna zuwa lokacin suka ISO lokacin su zee suna nan amma kafin ayi bincike agano suna cikin Airport din tuni jirginsu ya tashi aifa da ya gano Amina da Hassan da hussaini sun tafi atake ya yanke jiki ya fadi yana cewa"Zainaba sai na kasheki matata da jikokina zaki kaimun haussa kika kwashemun dukiyata. tunda ya fadi numfashinsa ya dauke suka kaishi hospital har yanzu baisan wayake kansa ba tun jiya. yan uwansa sun cika da takaicin Amina da Hassan da hussaini. Bayan zeey ta gama salolinta tayi Addu'a tana kirtar kuka Allah yajikan mahbeer ta kwanta saman darduma tana kuka. Sardauna ya zuba mata idanu ya Mike ya cire kayansa yasaka na bacci ya fesa turare ya gyara gadon ya dauko rigar bacci sabuwa dal ya nufo gun zee ya sunkuya ya dagota. kokarin janyewa nayi inason dukansa na kasa na kura masa idanu na fara magana ahankali sam banida kuzari"meyasa baka da imani Sardauna kafita rauwata bana sonka ni Mahbeer nakeso wlh idan jikina ya warware zuwa gobe zaka san banida mutumci. Sardauna murmushi ya saki ya tarairayoni jikinsa ya cire mun kayan ya saka min rigar bacci. hawaye kawai yake kwaranya daga idanuna inaji ina gani ya daukeni ya kwantar dani saman gado babu yada na iya dan ko yatsana bana iya dagawa. Sardauna wayoyinsa ya kashe baki daya ya hauro gadon ya janyota jikinsa ya rungumeta yana sunsunata yana sabke Ajiyar zuciya ya dora bakinsa saman kunnanta cikin kasalalar murya mai cike da shauki yace"My bugun Numfashina wlh bazan iya rayuwa babu keba ina sonki my sweet zeener tawa kadai My Abulena. nine bakiso?" kai na daga masa. "OK ni ina sonki my sweet Abulena wlh ina sonki zaki iya rayuwa babu Sardauna Abuta. ya fada yana sakar mata kiss yana kara shigar da ita jikinsa yana shashafa laulausan fatarta jikinta mai laushi da santsi yana lumshe idanu. ya maida bakinsa k'asan wuyanta yana tsotsa da bata kiss. ahankali tace"Sardauna Allah ya isa wlh gobe sai na rama duk abinda kamu ta fada cikin kuka. "oh my baby. ya tallabo kanta yana lashe hawayen fuskarta cikin Salo mai tafiya da mace. idanunta ta lumshe dan babu yada ta iya ashagwab'e yace"my Abulena zansha sweet. ya fada yana lasar lips d'inta har ya fara tsotsar k'asan bakinta ahankali ya dora bakinsa anata ya tura bakinsa cikin bakinta yana tsotsar tsakiyar bakinta cikin kwarewa yake bata wani zazafan kiss ya tallabo fuskarta da hannunsa biyu yana shafa fuskarta zuwa kunnenta ya kura mata idanu. itama shi take kallo tana lumshe idanu harshenta ya kamo yana tsotsa cikin wani irin Salo ahankali zee ta kamo harshen Sardauna tana tsotsa suna kallon juna tana zubar da hawayen takaici. yawunsa ya fara tsirta mata tana hadiya cikin sanyi jiki tana lumshe idanu dan tanajin tests sosai ahankali ta rika bashi yawunta yana hadiya cikin shaukin kauna suke tsotsar bakin junansu kamar ba gobe dan wani irin kissing ne sukewa juna da suka Kara shiga kogin kaunar junansu. zai zare bakinsa ta makaleshi tana sake basa wani irin salon kissing Wanda ba shiri yasake tallabo kanta suna shan bakinta saida suka kwashe 40 minute suna shan bakin junansu zee ta manta da wani fushin. Sardauna bakinsa ya cire anata ya janye igiyar gaban rigarta jikinsa na rawa ya kafa bakinsa saman manyan breast dinta yana zagaya nipple din da harshensa yana dan cicizawa atare suka sabke ajiyar zuciya ahankali ya fara tsostar nonuwanta dayan ahannusa yana murza nipples dinta wani irin mugun dadine yake ratsa zee tun daga dan yatsarta na kafa zuwa tsakiyar katan sai baki take lashewa tana bankaro masa kirjinta yana tsotsa cikin kwarewa yana murzawa sai Nishi suka ashgwabe zee tace"Ashhh waishhhh My Sardauna nah ka iya tsotsar dadi wayyo dadi.sake salon tsotsar yayi yana ciciza nippels din yana tsotsa ahankali yana lailaya dayan ahannunsa zee ahankali ta fara shafarsa tana kwankwala masa kunne tana murza nipples dinsa tana shasheka tana sakin ajiyar zuciya wata irin tsotsa da ya sake mata yasa ta fara kuka. "Yayana Sardauna zan haukace wayyo kabari pls kaikayi suke sake dauka. bakinsa ya cire ya dago kanta ya sakar mata nauyinsa suna kallon juna idanunsa cike da hawaye dan sun shiga halin bukatuwa da shaukin so. yace"Mrs Sardauna? Atake tace"Na'am My Sardauna nah ina sonka wlh ina Sonka karka tambayeni pls. "OK zaki ita rayuwa babu ni?fashe masa tayi da kuka"wlh Allah Sardauna idan babu kai babu ni wlh mutuwa zanyi idan bana tare dakai.fuskarta ya shafa yana murza nipples dinta. muryashi na rawa yace"Babyna kibar kuka Nima. Zan mutu idan babu ke pleas karki sake cewa na sakeki kinji Matata wlh idan kin fada zuciyata bugawa take mu rayu tare insha Allah yau sai na baki ajiyar yarana ba daya bama wlh ina jin ajikina zan miki ciki yau kiyi hakuri mu zauna kijin farin cikina. "naji bazan sakeba kayi hakuri muci gaba ka tsotse tsitsanmu ina so kaji My Heartbeat. da Sauri ya kamo bakinta ya tsotsa ya Saki ya dawo Ramin cibinta ya zura harshensa yana lasa ya Dora hannusa saman breast dinta yana murzawa yana lumshe idanu yana tsotasar ramin cibinta. mika ta fara tana kankameshi tana nishi saboda yada yake murza breast dinta da yada yake tsotsar cibinta kuka ta fara masa kasa-kasa tana shafa kansa shi kansa ya rasa yana zai mata saida ya gaji da tsotsar cibinta ya gangaro k'asanta ya janye pant dinta yayi mamakin yada pant din ya jige jagab hannunsa ya Dora agurin yada ni'ima take kwararowa ga wani irin dumi da taushi ahankali yake shafa gurin ya lumshe idanunsa yana fitar da numfashi cikin fizgo numfashi yace"oh babyna ke din ta dabance wayyo gidan. dadina wlh idan babu Abulen Sardauna to babu Sardauna ya fada yana tura yatsarsa ihu ta dan Saki tana fitar da numfashi da Sauri sauri kafin ta dawo daide taji ya kafa bakinsa agurin ya zura harshensa yana zagayawa "uhummm woshhh My Sardauna zan yi fitsari. kai ya girgiza mata ya shiga tsotsa yana shanye ruwan da yake bulbulowa. ihu Zeey ta Saki tana rike kansa tana ihu dan wata irin lasa da tsotsa yake mata agurin Wanda ji take idan ya daina mutuwa zatayi dan ba karamin dadi take jiba. Sardauna Sam ya fice haiyacinsa saboda wani irin sweet da yake tsotsowa da tanda kukan da zee ta sakar masa da karfin gaske tana cewa"wayyo my heartbeat Sardauna nah wlh zan mutu dadi zai kasheni da Sauri ya cire bakinsa agurin ya cire boxer dinsa ya had'e bakinsu yana tsotsar harshenta ya shiga gyara mata kwanciya bakinsu ahad'e yayi Addu'ar Saduwa da iyali ya fara kokarin shigarta amma ya Kasa saida ya cire bakinsa ya duba sosai ya saita hajiyarsa ya danna kafin ta shige. ihu zee ta Saki. "Wayyo Sardauna ka kasheni wlh zafi. "Sorry babyna kiyi hakuri zan biki asannu ahankali zan bidake dan ki ji dadi ya fada yana fara sukuwa samanta wata irin ni'ima na bulbulowa ihu ya Saki ya fashe da kuka yana kankame zeey ita ko kukan zafine take tana dukansa" Sardauna ka dagani wlh na fasa bana Sonka mugu wlh mahbeer ba mugu bane. cikin zafin maganarta ya sake danna mata jijiyarsa da iya karfinsa saida taji kamar zai tabo mata kayan cikinta. tasaki ihu tana kankameshi tanajin azaba Sam. Babu wani dadi. Sardauna sosai yake rusar kuka yana kiranta"My Abulena don Allah ki rufamun asiri wlh bazan iya rayuwa babu keba dadinki yayi yawa wlh jina nake kamar zan zauce wayyo my Abuta mai gidan dadin Sardauna cikin dakiya tace"Sardauna ka rufa mana Asiri a hospital Muke wlh nide gobe sai ka sakeni bazan iya wannan jarabar takaba ga abunka kato. da Sauri ya kame bakinta yana tsosta yana kukan dadi ita tana na wuya saboda bakaramar sukuwa ba Sardauna yake samanta yana kuka wiwi cikin bakinta tun tana kukan har tagaji ta zuba masa idanu tana zubar da hawaye tana kallon yada yake cacakarta bada wasaba sai salo salon kwanciya yake da ita jin k'asanta take kamar zai tsage abiyu dan iya karfinsa yake zungurarta dauriya kawai takeyi ga irin sambatun da yake ya haukace mata shiyasa ba shiri ta shiga tsotsar bakinsa dan ya rage haukan. kar ya tara musu jama'ar hospital. awa daya yayi cur saman zeey atare sukayi release suka kankame juna suna sabke numfashi suna Kara manne juna. sai ji tayi ya zarce cikin kuka tace" Don Allah Sardauna na tuba kuka ya saka mata shima"wlh Abulena bazan ita barinki ba kiyi hakuri na Kara dadi nakeji pls. ya fada yana sake jin sabon karfi yana shigarsa ga dadi na ratsashi har kololuwa sai kuka yake yana mata hira halin da yashiga da ta bata bata Nigeria yana sukuwarsa Dole ta hadiye kukan tana ciza baki saboda azabar da takeji gashi bata da karfin amsar katan ga ya cikata da kuka da zantutuka marasa ma'ana. Sardauna fah yau ba kanta dan yaje kololuwar dadi duk ya haukace mata itako baiwar Allah idanu ta lumshe azaba na cinta tana jijinawa gwarzon mijin nata Ashe akoni haka yakeda karfi da jarumta.Dole yasa ta hakura har yagaji ya barta. saida yasake 1 hours asamanta yanzuma tare sukayi release suka kankame juna suna maida numfashi har yanzu bai cire hajiyarsa ba tana jikinta cikin fitar haiyaci zee baby ta shafi bayan Sardauna takai bakinta kunnensa tace"Yayana baka koshi bane. nifa Sabon shigace amma karika sukuwa akaina kamar kasamu tsohon hannu kaki zarewa ka dagani mana. murmushi ya Saki ya dago kanta yana kallonta cikin mugu mugun sonta da ya lunku azuciyarsa yace"wlh dam nake saide bana iya koshi da Abulena ya fada yana dan jujuya hajiyarsa ajikinta. idanu ta lumshe tana ciza baki. idanusa ya lumshe yana dan jujuyawa dadi na kaima " my Abulena yar Albarka na yafe miki duniya da lahira duk abinda zakimun daga nan har mukoma ga Allah wlh na yafe miki ya fada yana bude idanunsa ya zare hajiyarsa yana murmushi ya dauketa ya goyata abayansa ya sabko daga saman gadon" Ashhhh My Sardauna nah. " My Qalbina menene? " Yayana zafi nakeji da ka goyani." Sorry wanka zan miki na gasaki. toilet ya shiga tana bayansa ya hada ruwan gumi ya gasata sosai tana masa kukan shagwaba. "Wayyo Yayana zafi. " Sorry Qalbina yi. Hakuri kibar Sardauna zan rama miki shine ya takuraki ko babyna? ashagwabe nace" eh shine yaci zalina ko ina jikina sai ciwo yakemun na fada ina sakar masa kukan shagwaba. " wayyo bai kyautaba yasamun my Zee babyn Sardauna kuka zan hadu dashi cewa yayi dadinki ne yayi yawa yi shiru bark kukan da kin saba zakiji zakwai. ahaka yayi ta mata wayo saida ta gasu da ruwan gumi sosai ya kunna musu shower tana manne jikinsa sun jima acikin ruwan yayi wankan tsarki itama ya mata ya daura towel itama ya daura mata ya dauke ya fito suna fitowa ya zauna bikin gado ya janyo kayan gyaran gashi ya busar mata da gasihnta ya taje mata ya daureshi gida biyu idanu na zuba masa ko kiftawa banayi bakinsa naji saman idanuna yana kissing dinsu hannuwana na sagaye ta bayansa na rungumeshi gam ashagwabe nace" Yayana na fashe masa da kuka.arikice ya Kara matseni jikinsa" Ya Salam My Babyn Sardauna menene yi shiru nasan damuwarki Ahkhuya ko...?" kai na daga Ashagwabe." OK yi hakuri Addu'arki yakeso pls bari kukan wlh kina sani damuwa zo mu kwanta na miki tausa muyi bacci har yanzu kinajin kasala ko...?"Yayana." My bugun numfashina Oya muyi bacci gadon ya haura tana jikinsa ya dorata kirjinshi ya rungumeta gam ya ja musu bargo daga su sai karamin towel yana shafa bayanta da gashinta bakinsa cikin kunnanta yana mata waka. " My Abuleta yar yarinya duk wanda bai son zainabu Abu Sardauna ne bayaso Abulena yar baby my gidan dadina duk Wanda yace Zainabu Abu ai yace Sardauna na Abulene zee baby yar yarinya ta Sardauna ikon Allah bamutum ba saide Allah Abule gidan dadina kaunar ki ta kamani. ya kai karshan wakar shirman yana tausa mata jikinta yana shashafata murmushi ta Saki ta Kara shigewa jikinsa tayi daidaya saman Faffadan kirjinshi ta lumshe idanu tanajin yana tsotsar kunnanta har bacci ya dauketa. leko fuskarta yayi yaga tayi bacci tana sabke numfashi anutse. Murmushi ya Saki ya zagaye hannuwansa gadon bayanta yana karanto Addu'ar bacci. bajimawa bacci ya daukeshi cikin farin ciki da annushuwa Asuba ta gari Sardauna and zeey. Washe gari tun bayan da sukayi sallahr Asubah zee ta tada masa qayar baya da koke koken banza sai ya kaita umminta ga kiran mahbeer da takeyi dan Alluran da ya banka mata sun fara sakinta cikin dubara ya Kara mata daya ta bacci dan ta haukace masa har mamakinta yakeyi jiya ta ida cemasa bazata iya nisa da shiba. to tunda tayi baccin shima yasamu ya koma baccin yana rungume da abarsa, har rana tayi basu labari can gida sunyi ta kiransa wayoyinsa akashe Nisha ma ta kirasa bata samunsa bakin ciki ya cikata. misalin karfe goma Sardauna da Rabi na safe suna manne da zee dinsa sai bakin juna suke tsotsa abacci batare da sun saniba bugun kofar da akene ya tashesa idanu ya bude ya kalli zee na tsotsar bakinsa yaji bazai iya katse mata jin dadinta ba fuskarta yake shafawa ya kura mata idanu. jin an sake bugawa da karfi yasa ya zare bakinsa ahankali fuska ta kwakwabe. murmushi ya saki ya mata kiss ahanci ya sabko bai damuba daga shi sai gajeran wando ko Riga babu kirjinshi ko ina gashine luf luf akwance gashi amunmurde dan tunaninsa baya wuce Najib aka turo da kayan breakfast ya murzawa kofar key ya bude fuskarsa ba wulwala. da idanu ya bita da kallo ya watsa mata wani mugun kallo ya had'e gira sama da ta k'asa.Nisha ce tsaye da kwandon kayan breakfast kwandon ta ajiye ta fada jikinsa ta fashe da kuka tun karfi Wanda ya tada zeey abacci wacce babu komai jikinta sai pant da bra ta tsaresu da idanu tana kallon yada Nisha ta Rungume Sardauna tana rusar kuka ta tsinto muryata nacewa" Yaya Faisal wlh hankalina ya tashi da nakira ku ban samuku nazata wani abune yasami my dear Amma Alhmdllh tunda tana lfy ta zame daga jikin Sardauna ta duka k'asa saman gwiwarta gaban Sardauna "don Allah Yaya Faisal ka yafemun da zuwan da nayi batare da izinin kaba wlh na shiga tashin hankaline jin wayarka batayi na dauka wani abu ya samu zainab wlh ina sonta fiye da kaina da wani abu ya sameta wlh gwara ya sameni ka yafemun fitowar da nayi babu izininka wlh bana iya control kaina akan kaunar zainab zanyi komai My Dr ina sonka amma bazan boyema ba nafi son zainab akanka wlh zan iya bada raina akanta pls kace kayafemun mijina. idanu Sardauna ya zuba Nisha cike da tausayinta yaji sonta na shiga lungu da Sako na jikinsa sunkuyowa yayi yasanya tattausan hannunsa ya kamota ya rungumeta saman faffadan kirjinshi yana buga bayanta. yakai bakinsa kunneta"My Neesher yi shiru bari kuka wlh na yafe miki bari kuka karki sa babyna damuwa ya yake ya tashi lfy dake kanki uhum bani amsa. Oya Kara shigewa jikinsa tayi tana dariya "wlh yanzu sai nake lfy dazu banida lfy banji zainab na lfy ina naga lfy amma tunda na iskoku ahaka nasan tana lfy yanzu Nina ina lfy. Zeey baby gabaki daya wani mugun yanayi ta shiga ga kunyar yada nisha ta ganta ga irin yada, Nisha take sonta ga wani mugun kishin Sardauna da takeyi duk abinda suke tsaresu tayi da idanu bata ko kiftawa jikinta sai kerrrrrma yake, wani irin rikitaccen kuka ya, kufcema zeey tana, buga kanta da bango" wayyo nide naji kunya narasa wa zanso sai mijin my dear Aisha wlh Dole zan barmiki Yayana. Nisha ta Saki Sardauna ta nufi gun zee amma kafin tayi taku biyu Sardauna har ya wuceta yana cewa" My Sweet babyna please ki tsaya karki fasa, kanki kisani atashin hankali me kike hakane Qalbina. Hankalinsa atashe ya Kara azamar isa gareta duba da yada take buga kanta da bango...........✍🏻 *4/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻9* ....Sardauna Yana isowa gareta ya janyota ya rungumeta gam ya Dora hannunsa agoshinta yana murzawa. Cikin ikon Allah bai kumbura ba "my sweet Babyna meyasa zaki ilata mun kanki menene aka miki meyasa zaki jiyata kanki. Kuka nake sosai ina dukansa"pls Yayana ka rabu dani inajin Kunyar my Dear don Allah ka sakeni."Wlh ko duniya zata taru bazan sakeki ba babu uban da ya isa yasani na sakeki. Ya fada yana rungumeni kamar zai maidani cikinsa ina rusar kuka da dukansa. Nisha ta iso ta zauna bakin gadon tana kuka ta kamo hannuna tana murzawa. Cikin kuka tace" wlh zainab mutikar kika takura Dr ya sakeki saboda ni wlh Nima bazan zauna ba ina sonki ina kaunarki inason zama dake. dan Allah kiyi hakuri muzauna tare wlh Nima bazan zaunaba idan bakison yayamu ni inason abinda kikeso ne. dan Allah kiyi hakuri mu zauna inuwa daya kanwata ta fada tana rungumeni tana kuka. gabaki daya naji wani iri Sardauna murmushi yayi"da kyau nisha nagode da karamawarki ya fada yana rungumesu duka biyu zee ta dago ta zafga masa harara tana ajiyar zuciya gira ya daga mata can k'asan makoshi yace"I love u my babyna. dukansa nayi akirjinsa ina Kara rungumeshi na lumshe idanuna. Nakira nisha"my dear meyasa kikeso na zauna da mijinki...? " saboda ina sonki wlh mutikar bazaki zaunaba ko naji kina masa tijara tafiya gida zanyi. da Sauri na dago kaina na kalleta na shagwabe"pls my dear Karki rabu da mijinki zan zauna domin farin cikin ki ni banason Yaya Sardauna janye Nisha yayi ya dauke Zee cak tana kurma ihu toilet ya shiga da ita ya matseni abango fashe masa nayi da kuka"pls karabu dani karka hadani da yar uwata. K'ugunta ya kamo ya tsareta da mayatattun idanunsa yace"My Abulena nine bakiso zaki iya rayuwa babu ni? meyasa kika cemata baki sona bayan kina mugun sona? ya fada yana shigar idanunsa sosai cikin kwayar idanuna. wani iri naji na kasa jure kallonsa nayi k'asa da kaina ina gunguni habata ya dago yana shafa fuskata ya zubamin shegun idanunsa tsikar jikinsa sai tashi take. "My babyna kalleni pls. yamun maganar ashagwabe. Kasa daurewa nayi jikinsa na fada. "My Sardauna nah? " na'am Mrs Sardauna I love u. " I love u too my heartbeat wlh ina sonka fa na fada ina makaleshi na fara kukan shagwaba. "Oh my babyna menene Sardauna ne ko? yi shiru "Yayana kasamun kaya. "OK kibani kadan na sha.jikina na janye ina kukan sangarta. "Yayana Antyna tana jinmu. murmushi ya Saki ya fice Nisha ya isko ta gyara gadon ta ciro kayan breakfast ta jera musu saman dan table din Sardauna ya Saki murmushi ya rungumota yana kissing din wuyanta" my Neesher Allah miki Albarka nagode da karamawarki gareni sonki ya lunku azuciyata. dariya tayi tayi Ta janye jikinta"kai my Dr wlh babu komai yiwa kaine kayan zee ya dauka ya nufi bathroom, Nisha ta bishi da harara tana goge hawayen fuskarta "wlh sai kunci durin uwarka yan iska munafukai yanzu ta gama cemun bata sonsa ta makaleshi ah toilet tana masa kalmar so zaki ci uwarki yar isa Jar banza. Sardauna yana shiga ya daga zee sama ya rungumeta ya saka mata kayan ba tare da tayi magana ba shima baiba dan sunsa babu kyau d'azu ma yi kawai sukayi bai ajiyeta ba saidai suka fito ta gantsar masa cizo ya ajiyeta tana ciza baki ta karaso nisha baki da hanci ta Saki tana kallon zee yada rigar da siket din suka Mata kyau. cikin kunya ta karaso bakin gadon ta zauna tana sunne kai."my dear ina kwana? dariya Nisha tayi ta janyo musu table din Sardauna ya zauna kusan Nisha tea ta hadawa zee ta beka mata ta amsa"thanks my dear. murmushi Nisha tayi ta hadawa Sardauna ta bashi yaki amsa" yi hakuri my sweetheart amshi na baka abaki. bakin ya bude tana bashi zeey ta kauda kanta ta rika shan tea da mugun zafi duk ta kone harshe. bayan Nisha ta bashi tea ta zuba musu soyayen dankali da kwai da gasasar kaza. abaki ta rikaba Sardauna zee ta basar tanaci tana dariya"kai My dear kin iya tatali. murmushi Nisha tayi Sardauna yama zee gwalo. Banza ta masa ta kauda kanta. kadan yaci ya Mike ya saka kaya ya fice daga dakin. zee da Nisha suna hirasu dan sosai zeey ta sake suna hira da Nisha dan Nisha sai labarin Abun dariya take bata zeey na dariya harda rike ciki Sardauna ya shigo yana kallonsu. Nisha ta Mike ta tatara kayan"my Dr to ni zan tafi sai kazo. sallamar su daddy ce ta hana yayi magana zee na ganin ghaisha ta Mike ta nufi gunta amma tana cirawa k'asanta taji wata irin azaba baki ta ciza ta daure ta isa gun ghaisha ta fada jikinta. rungumeta ghaisha tayi. "Momy ya jikinki ya kika taso naga bakida kwarin jikima. "Ummina nayi sauki daddy ina kwananku minata sannu. Daddy yace"masha Allah momy anyi sauki naji dadin tawakalin da kikayi kima dan uwanki Addu'a aikuwa kamar an tsinketa ta bare baki ta fashe da kuka. "Wayyo Allah yaya mahbeer kadawo wayyo Allah ya zanyi. gahisha ta jata suka zauna saman gado ta rungumeta"yi hakuri momy Addu'a zaki masa kibar masa kuka kinji ihun ta Kara sai zabure zabure takeyi. daket su daddy suka lallasheta Sardauna duk yadamu da kukan zeey dan ayanzu babu abinda Sardauna ya tsana saman da kukan zee daket suka samu ta hakura Daddy yace Sardauna "ya dubata idan batada Matsala su tafi gida. Sardauna ya duba zeey yace"tayi sauki. gahisha ta saka mata hijabinta daddy ya kama hannuta suka tafi Sardauna haushi kamar ya kasheshi. Nisha ko dadi taji ta kwashe kayan breakfast da ta kawo Sardauna ya maidata gida yayi Sabon wanka ya koma hospital dan yana da operations. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ su daddy suna zuwa gida zee ta tana musu sabon rigima wai Mahbeer dinta kuji fah iskanci. su hussaini ne suka lallasheta da ummi Raiyan har tayi bacci kafin su samu lfy. sai lokacin daddy ya sami nutsuwa dan bayason kukan zeey yanajin tausayinta. Nisha bayan fitar Sardauna ta shiga uwar Daka tana rusar kuka da bakin cikin irin kalaman da taji zee nama Sardauna tayi alkawalin ranar da zeey ta shigo gidan ko ta kwana bazata wuniba sai ta bar mata mijinta dan ta tsaneta ba da wasaba. Sardauna tunda ya koma hospital bai samu fitowa ba sai yamma daf da magarib gidansu ya nufa yana zuwa alwalla yayi nan farfajiyar gidan ya nufi masallaci. Bai fito ba sai bayan sallah isha'i. da sallama suka shigo parlon shida daddy da Najib d hassan d hussaini duk yan gidan suna parlo Nawwara da nanah suka tari Sardauna dan yau basu ganshi ba. rungumesu yayi. "Yan matan gidanmu ykk? " yaya Muna lfy. Hafeeza tace"haba yaya Dr gani zaka kira yan 8 year yan mata. banza ya mata ya kama hannunsu ya nufi gun ghaisha yana harara Hafeeza.ya zaunar dasu ya nufi gunsu ummi ya zauna kusan Ammi"Ammu barka da dare amun Afuwa yau aiki nayi ah hospital sosai ummi ina yini. duk da harshen larabci yake magana. dariya Ammi tayi ta zungureshi akai. "Sardauna ai babu komai nazata zainaba ce ta hanaka kazo kaga uwar gidanka. ummi tayi dariya"lfy lau Dr ya kokari? " Alhmdllh ummi. Hussaini ne ya iso ya zauna kusan Sardauna yace"Yayamu Dr zainaba tana cikin daki sai fushi takeyi. Sardauna kunyar ummi tasa yayi shiru yana sunne kai. dariya ummi tayi tace" wlh kuma. Babu abinda aka mata fah rigimace kawai ta banza. Daddy daga. can yace"Sardauna tashi maza fito da ita taci abunci. zuwat ya Mike ya nufi gun tuwusai ya rungumeta. "Matar ba ko magana to ina yini. dukansa tayi"kai tayi katon banzan ni karka karyani gobe zan tafi Nima gun mijina. dariya yayi ya saketa ya koma. gun ghaisha ya rungumeta. "I miss u my momyna. " miss u too my son yau kayi wuyar gani maza jeka fito da momy taci abinci. sakin ghaisha yayi ya kama hanyar bedroom din su zeey Najib yace"Allah ghaisha kunfi son Sardauna agidanan. Hafeeza tace "zaka fada Ashe wlh nima haka nagani gamu yara sai ayi ta son kato. daddy yace" kunci gidanko mu wlh dukanku dayane kar na sake jin haka zan bata muku. dariya sukayi. "Wlh Daddy wasane. Minata tace"wlh ba wani wasa idan aka barku hakan zakusa aranku. Sardauna yana shiga ya hangota tsakiyar gado akwance. gadon ya karaso ya zauna yasa tattausan hannunsa ya dagota. "My sweet baby Sardauna zo fadamun waye ya tabaki. ya fada yana daukarta ya rungumeta. Kukan shagwaba na saka masa. " Yayana ni ka rabu dani wayyo gatana ya mutu. "Ya Salam babyn Sardauna yi hakuri mana pls kibar kuka ya fada yana kamo fuskata ya had'e face d'inmu yana busamun isakar bakinsa yana shafa gashin kaina yana lasar hawayen fuskata. tsikar jikina naji tana yarrrr. jikinsa na Kara shigewa cikin shashekar kuka nace"Yayana harshena zafi yake mun na kone."Subahanallah mugani baby garin yaya wlh kinsa zuciyata bugawa ya fada yana tallabo kaina ya bude bakina yana huramun iskar bakinsa yana zura harshensa yana lasar tsakiyar bakina da harshena. idanuna na lumshe ina sabka ajiyar zuciya la lafe jikinsa. "Babyna meye ya konamin ke? ashagwabe nace"Yayana nima ban saniba. "Ok My Abulena bari nasha bakinki kadan zaki daina jin zafin sai muje kici abinci. kaina ya rike ya Dora bakinsa saman nawa yana zagayawa da harshensa ahankali yana murza k'asan wuyana. tsikar jikina sai tashi takeyi inajin wani iri harshansa naji tsakiyar bakina yana yawo. har yashiga tsotsar bakina ahankali. shagwabe masa nayi na narke masa hannuna saman kirjinsa ina murza, nipple dinsa yawunsa ya shiga bani mai gardin gaske ina sha ina tsotsar harshansa. kusan minti biyar sukayi suna kissing din juna Sardauna ya zare bakinsa anata ya dauketa cak ya saka mata hijabi. Muryashi akasalance yace"Abulena pls karkiyi kuka da na baki abunci kizo ki kwanta kinji my sona? "kaina na kwantar kafadarsa ashagwabe na kirasa " Yayana Sardauna ina shashekar kuka. gigicewa yayi ya dawo bakin gadon ya zauna yana rungumeni. "Ya Salam sweet baby menene kuma dan Allah kibar kukan yi shiru fadamun menene.? ko nine na tabaki baby? "Yayana kaine zaka tafi ka barni na barke masa da kuka ina ririkeshi. ",Ya Salam ya fada yana Kara rungumeni ya hade face dinmu muna shakar numfashin juna. "Babyna yi hakuri kar ki hanani bacci zee baby banason kukanki muje na baki abinci sai muzo muyi hira shikenan ko...? cikin farin ciki nace"eh My Sardauna nah. murmushi yayi ya ajiyeni ak'asa ya rungumota ya rike k'ugunta itama ta kamo nashi k'ugun suna kallon junansu fuskarsu dauke da murmushi bakinsa ya Dora saman fuskara ya fito da harshansa ya lashe hawayen fuskarta tas. dariya tayi ta kureshi da idanu" My Sardauna nah? " Na'am Qalbina muje kici Abinci ya Saketa ya kama hannunta suka fito.yan gidan suna saman dining da kallo suka bisu kujera Sardauna yajama zee ta zauna shima ya zauna ghaisha ce tayi serving nasu yamata nuni taci da kanta kafada ta makale ta b'are baki zata masa kuka da Sauri yace"ayya kanwata sannu hannunki ciwo ko? kai ta daga masa spoon din ya dauka yana bata abaki Daddy kai ya girgiza dan yagano ba wani ciwon hannu wayo zasu musu amma hakan yama kowa dadi barin ummi Raiyan. bayan gama cin abincine suka dawo parlo dukansu daddy yace"Sardauna jibi insha Allah za a kai maka matarka sai ashirya Mata inda zata zauna zuwa gobe zansa akwaso mata kayanta gidan mahbeer gidansa kuma yazama mallakinta halak malak. kuka zeey ta fara wiwi saida kowa yayi kwalla agurin har Sardauna nan. daket ghaisha ta lallaba Sardauna ya tafi bayan yayi dubara yaja zee daki suka rungume juna shi yana hawaye ita tana rusar kuka daket ya saita kansa ya lallabata har tayi bacci ya kwantar da ita ya dawo gun ghaisha yana zuba shagwaba shine daket tasamu ya tafi gidansa.suna mamakin shakuwar zee da Sardauna basa iya boye son juna gaban kowa. Nisha iya wuya yau tazo Sardauna tun safe da wuce bai zoba sai karfe goma na dare tana zirganiya tsakiyar parlo taji tsayuwar motarsa. Murmushi tayi tace"ma'aluma maganarki tazo wlh sai na zubar da cikin nan sai na raba tsakaninsu na cika yar halak dani suke maganar ta fada tana nufar bedroom din Sardauna ta hada masa ruwan wanka ta fito shi zai shiga rungumoni yayi "my Neesher I miss u. "miss u too My Dr ya jikin kanwata? "murmushi yayi da sauki jibi take zauwa."wow naji dadi zan sami abokiyar hira muje nama wanka murmushi yayi ya dauki nishar cak har cikin bathroom ya ajiyeta Ya cire kayan jikinsa itama ya cire ma ya rungumota ya kunna musu shower. ahaka ta masa wanka tas suka fito itace ta shiryasa tsaf cikin kayan bacci suka dawo parlo ya kunna laptop yana aiki Nisha taje ta saka kayan bacci ta dawo tana jikinsa akwance suna hira har kusan karfe sha biyu ya rufe laptop din Nisha ta hado masa coffee yasha yace suje su kwanta.bedroom dinsa sukaje suka kwanta suna rungume da juna nisha taga Sardauna bashida niyar kusantarta ta shiga masa wasu abunuwa Wanda Dole yaji muguwar sha'awa ta kamashi ya fara rikitata da salonsa har ya ahigeta ya fara sukuwa akanta sai ihu take tana sambatu dan yau anutse yake cacakarta tanajin dadi sosai yau bai jimaba 1hours yayi samanta ya ya barta. tayi mamaki dan tunda sukayi aure bai taba sabka da wuri hakaba cikin farin ciki ta rungumeshi duk ahakan ta gaji dauriya tayi sosai. wanka sukaje sukayi suka zo suka kwanta rungume da juna hannunsa saman breast dinta yana mulmulawa har sukayi bacci Asuba ta gari Nisha and Sardauna. ********************************* Bayan kwana biyu cikin kwana biyun nan ghaisha da ummi sun Kara gyara zee baby da wasu irin turaruka na jiki da magugunan masu kyau anyi Mata kunshi da da kitso Wanda tayi masifar kyau jikinta sai kyalli yakeyi dan su killaceta tun ranar da suka rabu da Sardauna bai sake ganinta ba hankalinsa ya tashi ghaisha ta hanasa ganinta zee ma harda kuka gashi batada waya bata fara aiki da wayoyin Abu Rahman ba Dole suka hakura da juna dan zee kam Tasha gyara tayi kyau dan su azatonsu har yanzu zee aleda take. an kwaso mata kayanta na gidan mahbeer Wanda gidan yake malakinta ayanzu Sardauna yace ai inda za'a saka akwai komai part dinsa na sama sai kayan jikinta kawai aka kai kayan kitchen sabo Sardauna yasa komai. Nisha ajiye hankalinta tayi ta Nuna tafi kowa murna dan sun gama tsara yada zasu kullawa zee Sharri Sardauna ya saketa ita da ma'aluma. su tuwusai sun tafi sai muce saduwar Alkhairi. da misalin karfe takwas na dare zee ce an yimata kwalliya ta kece raini wani dakeken less ne pink colour dinki duguwar riga Tasha abin wuya da na hannu zallar zinare an lulubeta da mayafi tayi kyau sosai kallo daya zaka mata ka gane Amaryace tana rungume jikin ummi tana rusar kuka kamar ranta zai fita ummin ma hawaye takeyi ghaisha tazo ta janye Zainab. "Momy kiyi hakuri mana gidan Sardauna ne fah zaki zai rika kawoki Abban Sardauna kuje ka kaita wlh bana son kukanta.su hassan da hissaini suka rungumeta suna lallashinta rungumesu tayi tana kuka murmushi daddy yayi ya kama hannu zeey tana rusar kuka ya fice da ita. ghaisha ma matsalar kwalla takeyi hafeeza ta bisu da gudu har sun shiga mota.itama ta shiga suka tafi da ita gidan Sardauna. Nisha tana parlo azaune suka shigo tashi tayi ta tari su daddy. "Oyoyo daddy. murmushi yayi suka zauna har yanzu zee kuka takeyi kiran Sardauna yayi awaya. Nisha tana lallashin zeey hafeeza na musu dariya. sardauna ne ya shigo cikin wata d'anyar gizna mai kudin gaske baka wacce tayi masifar masa kyau kusan daddy ya zauna. "Daddy barka da, dare"yauwa, Dr to ga mareniyar, Allah nan na kawo maka Amana dan Allah karike amanar dan uwanka da, ta, dan uwana ka hada, kan matanka, ban da nuna banbanci duk wacce tayi ba daidai ba ka hukun tata, duka nakane babu bare. Aisha kema ki zauna da, yar uwarki tsakani da Allah kinga, ko babu aure zainab kanwarki ce ashekaru zaki bata biyar masu kyau kinga kuwa kin fita hangen nesa, momy kema kibi mijinki da yayarkk ku zauna lfy banda fitina. Kai ta daga tana cikin mayafi Albarka Daddy ya samusu ya kamo hannun Sardauna ya kamo na zee ya hada saida sukaji yarrrrrr wani shock ya jasu atare. Daddy yace "na baka amana mu mun tafi ya fada, yana mik'ewa zee ta barke da kuka Sardauna ya saki hannunta ya Mike "Nisha ki lallashi kanwarki ya biyo bayan daddy. Hafeeza ta musu dariya"to mu kwana lfy. Nisha tace"bazaki kwanar manaba. da gudu Hafeeza ta fice Nisha mikar da zee tsaye. "my dear kibar kuka mana muje ta kama hannunta suka nufi sashan zee anutse suke taka step har suka Haye saman bene kofar zee ta bude suka shige. Wow nace saboda haduwar bedroom din kafafunsu har nutsawa sukeyi sabuda laushin carpet din da, ke malale tsakiyar dakin wani tamfatsetsan royal bed ne da yakusa cin rabin dakin komai na dakin mai kyaune bakin gado nisha ta zaunar da ita tana mata hira zee ko kunya ta cikata sai sunne kai takeyi. Sardauna tunda ya fita bai dawoba sai karfe goma na dare har lokacin Nisha na gurin zee dakin nisha ya fara shiga batanan ya ajiye mata leda ya fito ya haura sama can ya isko nisha yaji dadi sosai"My Dr barka da zuwa akawo kudin sayan baki? " OK nawane? dariya tayi" dubu darima ta isa." zan baki ai kuwa yan mata ya fada yana fita bai jimaba yazo da daurin yan dubu dubu ya bata tako amshe tana zaro idanu" wow Amarya mai daraja godiya nakeyi kanwata mu kwana lfy zeey ta daga kai nisha tayi dariya ta fice ta janyo musu kofar. Sardauna da sauri ya matsa ya cire mata mayafi ya rungumeta yana sunsuna daddadan kamshinta na ratsashi" Wayyo my Abulena ina kika shiga rashinki zai kasheni ya fada yana sakar mata kiss ta ko ina shagwabewa tayi"My Sardauna nah" Qalbina menene? " yo ba kai bane ka fasa sona ta fada tana kukan sangarta. "Wlh Amaryata ina sonki bazan iya daina sonki ba wlh ghaisha ce ta hanani ganinki Qalbina kinyi kyau sosai kin hadu kunshi yayi wayyo sai kamshi kikeyi fatarki tashi Baby. zainabu Abu Abulena i love u. Jikinsa na shige sosai ina sabke ajiyar zuciya kara kankameni yayi yana kissing din tsakiyar kaina akasalance yamun magana"Qalbina bari na baki kazarki kici ko? " Yayana Sardauna? " Na'am Abuncin zuciyata zo muji menene ya fada yana kara shigar dani jikinsa yana shafa wuyana da sunsuna ni. jikina na janye"Yayana zan shiga bathroom. cak ya mikar dani ya mike tsaye ya mannani jikinsa ya ciremun rigata ya barni dagani sai pant da bra ya daukeni ya kaini toilet. "Oya Baby ki shirya bari nama yayarki sallama kafin ki shirya nazo na ciyar dake ki daura Alwalla kinji baby Qalbina? ashagwabe na daga kai idanuna sun taro kwalla" oh baby ya fada yana dawowa ya janyoni jikinsa ya rungumeni gam yana sabke ajiyar zuciya yana dan jujuyani a jikinsa yakai bakinsa kunnene yamun kiss"pls Mrs Sardauna karkimun asara hawayenki ki shirya kafin nazo na bude miki zuciyata ki shige na jiyar dake dadin aure na sake dulmiyar dake akogin sona fiye da na baya kinji Qalbina? cikin shukin so na kara kankameshi na tura kaina kirjinshi" My Sardauna nah wlh sonka zai zautar dani banida hankali na haukace akanka wlh sonka nake sonka yamun yawa hauka nakeyi wutar sonka baki daya ta konemun zuciya ilove you my heartbeat ina sonka na fada cikin shashekar kuka agigice ya sungumeni muku fito ya kwantar dani jikinsa na rawa ya Haye samana yamun rumfa da faffadan kirjinshi ya kifa kasan saman kirjina sakamun yatsarsa abakina na fara tsotsa yana cusa kansa sosai atayiyar kirjina yana sabke ajiyar zuciya sai kankameni yakeyi ya dago ya ciro breast DINA guda ya dora bakinsa ya fara tsotsa ya ciro dayan yana murza nipple DINA atare muke sabke ajiyar zuciya idanuna na lumshe inajin dadin yada yake tsotsar mun breast yana lailaya dayan kansa nake shafawa muryata bata fita nace"My Sardauna zan mutu idan bana tare dakai wlh wannan tsotsar da kakemun babu namijin da zai iya irinta wani irin mugun dadi nakeji. Bakinsa ya zare ya kifa kasan saman breast DINA yana sabke ajiyar zuciya cikin kasalaliyar murya yakirani" Qalbina ya kirani muryashi na rawa har sau uku da sauri na dago kansa naga hawaye sun wanke masa, fuska fashe masa nayi da kuka irn rumgumeshi"My heartbeat me namaka kayi hakuri. " OK Qalbina yi shiru pls wlh zuciyata bugawa take nagaji da sauraran kukanki bana so ciwo yakemun baby ya fada yana tallabo kaina" to My Sardauna kayi hakuri wlh na daina bani yawunka nasha. Da Sauri ya fito da harshensa ya bude bakinta da hannusa ya turamun harshan tsakiyar bakina yana jujuyawa, cikin wani irin Salo sai ga yawu sun fara taruwa abakina sai naji ya janye sun dawo bakinsa zan samasa kuka naji ya fara tsir tamun yawun kadan kadan ina hadiya yana shafa kaina ya kureni da idanu lumshe idanuna nayi inaji babu Abu mai dadin yawun Sardauna saida na shanye tas ya zare bakinsa anawa ya dagani ya daukeni cak ya kaini bathroom "Oya ki kishirya kafin na dawo ilove u babyna ya fada yana ficewa daga bathroom din da kallo na bishi har ya fice. Sardauna ya fita bedroom dinsa ya shiga yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci masu sulbi ruwan toka sai zuba uban kamshi yakeyi ya sabko k'asa ya nufi bedroom din nisha tundaga nesa ya kejin kuka wiwi da gudu ya karasa, ya bude kofar. Nisha yagani yashe, aka'sa dafe da ciki tana birgima arikice ya nufi gunta hankalinsa amugun tashe yana kiranta "Nisha meye ya sameki................. ✍🏻 *5/February/20220* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻10* 🙈🙈🙈😉.... gabanta ya sunkuya a rikice ya ɗagota, "Nisha meye ya same ki ki rufamun asiri, ba dai cikin ki bane me kika ci?" ya faɗa ya rungumeta hankalinsa a tashe, ya ɗora hannunsa saman cikin ta yana murzawa. "My Neesher ki fadamun menene?" cikin kuka ta ƙanƙame shi, tace "wayyo cikina ne yake ciwo." A mutuƙar firgice ya dauka ta cak ya ɗora saman gado. "Nisha me kikaci? bari nasa miki kaya muje hospital" riƙe shi tayi gam, "wayyo Allah!! Dr murza mun cikina, ɗazu da ka murza naji dadi." Cikin sauri ya rungume ta ya cire mata rigarta, yana murza mata cikin yana mata sannu. "My nisha me kikaci? cikin kuka tace "banci komai ba." janyeta yayi ya fice da gudu, yana fita ta bushe da dariya tana rike ciki, "wlh yau baza ka kwana da Zainab ba, baza ka ci taba dani zaka kwana, ni za kaci wlh ɗan iska, ciki kuma kamar na zubar dashi na gama, dan shi kaɗai ne zai sa na sami Sardauna ni daya, kuma ni zaii ci yau ba zainab ba." Sardauna yana fita ya shiga bedroom ɗin sa nan ƙasa, ya bude akwatin magani ya dauko irin wanda mai ciki za ta sha, ya bude fridge ya dauko robar ruwa mai sanyi ya fita ya nufi dining, ya hado mata tea mai kauri dan ruwan yanada zafi sosai, ya nufi bedroom ɗin ta tana rusar kuka. Ya zauna ya ɗago ta ya rungumeta. "Yi haƙuri Nisha amshi kisha" a baki ya ringa bata har ta shanye, ya bata maganin ya cire mata kayan jikin ta, ya bude robar ruwan yana zubowa a hannunsa yana shafa mata a cikin ta zuwa mararta, tsit tayi shiru ta shige jikin sa tana lumshe idanunta. "My nisha sannu kin danji sauki? cikin shashsheƙar kuka tace "yanzu naji sauki kadan amma da ka janye hannunka ya dawo, ka kiramin Rabia ta ringa danna mun ka koma gurin my dear." "No bari na fada mata sai na dawo tunda bakida lfy, bazan barki ba ko muje hospital yanzu? A'a ai naji dama kaje kawai ku kwanta dare yayi, ta fada tana matse baki, "zaki iya zama naje na dawo?" "My Dr kaje kawai zan kwana ni ɗaya" "No bazan bari ba idan wani abu ya sami cikina bazan yafewa kai naba, ki jirani yanzu zan dawo." Ya faɗa yana ficewa, yana fitowa ya haura saman bene, zee ta gama shirinta tsaf cikin wata yar mintilar riga ta bacci, sai zuba ƙamshi take, ƙaran kofar naji na juyo da sauri, idanunmu ya sark'e da juna, hannuwa ya waremun yana lumshe idanunsa, na nufeshi da gudu na fada jikinsa ina sauke ajiyar zuciya, matseni yayi gam a jikinsa, a shagwaɓe nace"Yayana nayi missing dinka duk tsoro ya kamani ka daɗe." "My sweet babyna yayarki bata da lfy, kiyi hakuri zan koma gunta" kuka na saka masa ina rukumkumeshi, "wayyo Yaya Sardauna ni ya zanyi da rashinka," wani irin kuka ta fashe masa dashi tana shiɗewa, a rikice ya ɗauketa cak ya nufi gado da ita, ya kwantar da ita ya haye saman ta, ya rungumeta gam ya tallabo kanta. "Pls my baby ki rufa mun asiri karki sume mun, wlh nafi son ki akan cikin Nisha, zan iya sadaukar da komai akanki wlh, bazan barki a wannan halin ba, idan kika sume cikin dare ko ƴan iskan nan suka kawo miki hari fah? yi shiru bazan iya barin ki ba nasan kema ba zaki iya kwana babu Sardaunan ki ba ko?" "Cikin shashshekar kuka nace, "wlh My Sardauna nah bazan iya ba, yanzu haka zuciyata ciwo take mun." Ta faɗata tana ƙanƙame shi numfashin ta na kai koma a rikice, yace "dan Allah Zainab karki sume mun bazan barki ba kiyi haƙuri bari na kira wo mata Rabi'a" ya fada yana sungumar Zee ya goya ta, zee tana ta rusar kuka. "Baby yi shiru wlh kukan ki yafi komai sakani tashin hankali, bazan barki ba babyna. "cikin shashekar kuku tace, "My Sardauna nah muje na ga yar uwata, na hakura ka kular mun da ita. "No my Babyna bazan iya ba cutuwa zakiyi bazan iya bacci na barki adamuwa baby muje mai aiki tazo ta dubata su kwana. "tunawa nayi da irin son da Nisha take min idan nayi mata haka nayi son kai gwara na hakura ya kwana, nima watarana idan Abu ya sameni takiya ba zana, ji dadi ba. "Nutsuwa, na sama kaina nace, "My Sardauna nah.? " Na'am My zee love. "My Sardauna nah wlh na hakura muje ku kwana zan kwana babu abinda zai sameni, da yarda Allah pls ka kularmun da yar uwata kaji. "OK kinyi mun Alkawali ba zaki yi kuka ba? "Nayi Mijina dama yanzu kukan shagwaba ne nayi. "Nafada ina lasar wuyansa, ilove u My heartbeat, dan Allah Mijina kayi ta sona karka rabu dani kaji? My Dr Sardauna nah Kana sona ko..? Mijina pls kace eh." oh my baby wlh Ina mahaukacin sonki. "ya fada yana sauko ni daga bayansa, ya matseni jikin bango ya kuramun idanu. "My Sardauna muje naga yayata pls ni ka. daukeni. sungumarta yayi ya mata rungumar jarirai har suka sauko. "tana bangala dariya ta makaleshi tana kissing dinsa, shima dariya yake ya matseta gam, a haka ya tura kofar parlon nisha ya shiga zeey tace, Sardauna saukeni. "sauketa yayi da gudu ta nufi ciki nisha na Nishi rike da marata. zee" jikinta ta fada ta dora hannunta ah mara nisha tana murzawa. "my dear sannu Allah ya baki lfy ko hospital zaku? "har Naji sauki dear yada kike murzawa haka na keso kuje ku kwanta. "ni ba in da zashi ya zauna ya kula dake, yayana zo ka rika tausa mata pls" Sardauna saman gadon ya hauro yana bin zeey da kallo yada ta damu hannunsa ya dora saman cikin Nisha, da sauri ta shige jikinsa ta rungumeshi gam, " Wayyo ka tausa mun ahankali zafi nakeji. "OK Sorry Nisha. "ahankali ya fara murzawa tana lumshe idanunta tana kankameshi tana nishi. "gabaki daya ilahirn jikin zee rawa yakeyi wani irin mugun kishine, ya tokareta"sannu my dear Allah ya baki lfy ga yayamu nan na amince, ya kula dake sosai komai kike so ya miki Yayana mu kwana lfy sai da safe, ta fadi tana mik'ewa, ta sauko daga saman gadon hawsye ya wanke mata fuska ta fara tafiya. "janye nisha yayi ya diro ya dauketa cak ya rungume nisha na binsu da kallon tsana. "My Babyna muje kiyi bacci sai na dawo"kasa magana nayi wani mugun sonsa da kishinsa nake ji lafewa nayi akirjinshi na cusa kaina cikin kirjinshi na lumshe idanun, har muka fice daga dakin,"my Sardauna nah? "Na'am My Bugun Numfashina kiyi hakuri kinji abar kaunata. "My De nah ina sonka don Allah kasani bacci kar ciwon zuciya ya kamani, na fada cikin shashekar kuka. "Ya Salam Baby kina so na rasa farin cikine? "Wlh my Sardauna nah bana so ni dince banida hankali akan ka banaji bana gani sonka ya rufemun idanu wlh bana ganin kowa sai kai Yayana mijina Faisal ina mugun kishinka bazan boyema ba ina kishin Aisha sosai amma hakan bazai hana na bata kulawa saboda ina sonta. "shiru babyna ai ina son kishinki kici gaba da Nuna kishina wlh inaso" ya fada yana kame bakinta yana tsotsa ahaka har suka shiga bedroom, ya kwantar dani ya Haye samana, "My sweet babyna my Abulena wlh sonki yana azalzalar zuciyata, zuciyata nada rauni akan kaunarki wlh banaji bana gani sonki na saurin sakani kuka. ''wayyo my Bugun zuciyata Sardauna ni da kai munason juna kar kayi kuka ka bari ni nayi, "na fada ina shashekar kuka ina makaleshi da shafarsa"my Sardauna kasani bacci zan mutu wlh. "pls babyna me kikeso na miki kalli yada numfashinki yake sama da k'asa. "rungumeta yayi yana shashafata yana bata kiss cikin mugun shukin sonta"zainab wlh bazan iya bacci babu keba zainab sonki yamun mugun kamu meyasa kinsan zamu mallaki juna kika sa na auri wata meya sa matata gashi gangar jikin mu bata son mu bar juna, babyna. "Yayana bani yawu nasha kaji? "amshi babyna, "da sauri ya had'e bakinsu yana mata wata iriyar tsotsa ta fitar haiyaci yana bata yawunsa da kyau tana hadiya sosai yake kissing d'inta cikin kwarewa suna zubar da hawaye idanu wansu,manne guri daya ahaka har yasamu tayi bacci tana manne jikinsa tana shan yawunsa, saida ya tabbar baccin yayi nisa ya zare bakinsa anata hawaye na kwaranya saman fuskarshi"zainab wlh ke daya nake so ji nake zanyi zaman ta kura da mace biyu wlh ji nakeyi an shiga hakkin ki my Abulena inaso murayu mu biyu amma kaddara ta gifta tsakani. "kwanciyarta ya gyara mata, ya runguma mata pillow ya mata kiss agoshi ya tofeta da Addu'a ya lulubeta da blanket ya sauko ya dauki ledar kajin yasa cikin fridge ya janyo mata kofar ya sabka k'asa. "yana shiga yaganta tayi bacci hannunta dafe da mara saman gadon ya hauro yayi zauna yana murza mata marata da cikinta yana shfawa yana jin tsananin son abin cikinta, yajima yana murza mata kafin ya kwanta ya janyota jikinsa, still hannunsa saman cikin yana murzawa Nisha sai nishi takeyi tana kara shiga jikinsa. "My Nresher sannu babyna na baki wahala"shiru tayi kamar mai bacci sai kara likewa jikinsa take tana dan shafarsa. "hannunta ya rike yana yana karanto musu Addu'ar bacci "Dole Nisha ta hakura tayi lamo jikinsa yana ci gaba da murza cikinta har baccin gaske ya daukeshi. "Nisha idanunta biyu bakinsa ta kamo tana tsotsa har bacci ya dauketa. "Asubah ta gari. *********************************** *agurguje Bayan kwana ashirin* Yau kwana zeey ashirin cuf da zuwa gidan Sardauna har yau Nisha ta hana suyi kwancin aure kamar wasa kullum cikin ciwo take da koke koke wlh idan kagani zaka dauka gaskiyane ta rame tayi baki hankalin Family dinsu ya tashi yau kwana goma hospital su ghaisha da su ummi da daddah kullum can suke yini har zee babyn umma hauwa ma hospital din take wuni dan Allah ya dorawa danginsu son cikin har da rokon Allah aka hada ma'alumah ta hanata tasha, kuma bin ciken Sardauna ya nuna yaronsa na lfy sai dai yada Nisha take shan jiki sai ka tausaya mata, zeey baby tana cikin damuwar rashin Sardauna baya samun lokacinta sosai basu da nutsuwa ko romance basa samu sunayi, amma ta basar dan tanason Nisha sosai. "Nisha da ma'alumah" tace zuwa yanzu zasu iya zubar da cikin saboda kowa zaiyi tunanin zeey ce saboda haushin rashin mijinta"aikuwa nisha farin ciki suke sun kumsawa, zeey bakin ciki sun qulla yada zatasha maganin zubar ciki yau shiyasa ta matsawa Sardauna su koma gida dan Allah ya jarabci Sardauna da son cikin Nisha shiyasa bata iya nisa,da ita koda yaushe suna tare sai taga zee zata tarki kukan munafurci tace masa ya,koma wajan zee, zeey da kanta tace ta yafe har ta warke ras itama ai danta ne, sai ta kebe tayi ta rusar kuka ga bala'in kishin Sardauna na damunta gashi bata samun kulawarsa ta nisha kawai yake ga mugun son sex da ya adabeta shiyasa ma ta fiye zuwa gida ita da su hassan suna ta shirmansu. Hafeeza da Ahmed magana ta kankama iyayan Ahmed sun zo tambaya Daddy ya basu yace su jira asami nutsuwa saboda duk ciwon nisha ya daga musu hankali ciwo an binci ka ba a ga komaiba shiyasa koea me tausaya mata kowa na bata kulawa zeey ta sata gaba tayi ta kuka sai Sardauna ya rungumeta ya lallasheta da kalamai masu dadi yace"zata warke to abun nama nisha ciwo. 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 yau jikin nisha ya warware sosai tin safe da Sardauna ya fita aiki bai dawoba saboda marasa lfy gareshi sosai ga tiyata uku da yayi ya gaji. "da misalin karfe hudu da Rabi na yamma zeey tana sama cikin bedroom d'in Sardauna tana masa gyaran daki ta gama ta fesa turare sai murna take, zata kwana da Yayanta tana Addu'a Allah yasa ciwon Nisha kar ya tashi tana gamawa ta shiga bathroom ta wanke, ta gyara komai tsaf ta nufi dakinta tayi wanka ta shirya mini siket ta saka da yar ficiciyar riga kadan takai cibinta,tayi kyau sosai sai baza kamshi take ta fada saman gado tana juyi muguwar sha'awa ta taso mata sai matse kafafu take tana lumshe idanu k'asanta na tsiyaya breast dinta sun kumburo nipples dinta yayi wani irin tsini, sai kaikayi suke mata sai nishi take tanaji kamar ta murza abinta. "kamar amafarki taji muryar Sardauna na kiranta"Baby Abulena, yana turo kofar "arikice ta Mike jikinta na rawa ta sauko ta fashe masa da kuka"Yayana"hannuwasaya ware mata ta fada jikinsa ta makaleshi tana kokarin had'e bakinsu jikinta na rawa take shafarsa."Baby menene yi shiru,fuskarta ya kamo ya kura mata idanu" babyna pls kalleni "daket zeey ta iya dagowa ta kalleshi tana lumshe idanu" Yayana kamshinka dadi inason kamshinka sani cikin jikinka nayi missing dinka meyasa baka kulani yanzu Yayana zo ka shiga jikina naji jarumarka na yawo a jikina kar na mutu" ta fada tana kokarin had'e bakinsu tana kuka"My Babyna yi hakuri ya fada yana kureta da idanu ya hango tsantsar bukatarsa, dan tayi mugun hakuri ganin yada jikinta ke rawa yasa ya dauketa ya nufi saman gado da ita ya kwantar da ita ya cire komai na jikinsa yabi bayanta, "Yayana shamin breast dina kaikai suke igiyar rigar ya cire "bakinsa ya Dora saman breast din ya fara tsotsa yana murza dayan yada yayi wani irin girma nipples din sunyi tsini "wayyo Yayana dadi ka tsotsa sosai." bakinsa ya zare ya bude zai mata magana yaji ta cafke bakinsa tana tsotsa jikinta na tsuma sai shafarsa take ta ko ina. "jikinsa Sardauna ya sakata sosai ya tallabo kanta yana tsotsar bakin nata hannunsa saman, manyan breast dinta yana murzasu ahankali sai nishi take tana bankaro masa. hannunta takai saitin hajiyarsa,cikin fitar haiyaci ta murza,zabura yayi ya saki bakinta,yayi ihu"woshhh Baby dadi Ahhh da sauri ya dora bakinsa saman breast dinta ya fara tsotsa "wayyo Yayana dadi ta fada tana sakar masa kuka tana kara turo masa kirjinta yana tsotsa dayan ahannunsa yana murza nipples dinta hannunta ta maida saman gimbiyarsa tana murzawa tanaji yada ta bumbura ta tayi gau atsaye cur said a gabanta ya fadi amma haka take lailaya masa cikin fitar haiyaci "sai ihu suke atare ya saki nono ya koma cikin ramin cibinta Wanda ya dan bultso yana tsotsa"My heartbeat kashe ni zakayi pls ka shigeni kar na sume maka" Sorry Baby love zan shiga bari na jiyar dake dadin da baki samuba abaya,ya fada yana maida bakinsa ramin cibinta yana kada gurin da harshe ya zura hannunsa gabanta, yaji wani irin ruwa na bulbulowa ga wani laushi da dumi gigicewa yayi"wayyo Zainaba ya "fada yana shafa gurin yana wasa da ruwan ya dan tura yatsa,wata irin ni'ima na bulbulowa"wata irin shasheka zee tayi ta ririkeshi"Yaya zan mutu dadi, bakinsa ya cire daga cibinta ya kafa kansa k'asanta yana mata wani gigitacan salo Wanda bazai fadu ba dan Sardauna dan bala'ine wani irin wasa ne yake mata agurin da harshensa da yatsarsa,hannunsa dayan saman breast dinta yanama nipples dinta wata irin mulmula "saura kadan zee ta sume dan duhu take gani daket tasamu kuka yazo mata da, karfin gaske ta barke masa da kuka, "wayyo Sardauna zan mutu bana ganin komai sai wani irin Abu kemun yawo, atsakiyar kaina,zuwa tafin kafata da tafin hannuna ta yaya zan iya rayuwa babu kai wlh nayi alkawali duk ranar da kace ka tsaneni ko baka sona sai na kashe kaina My Sardauna pls ka mun kar na mutu zan mutu wayyo dadi,wani irin salo Sardauna ya canza yanama k'asanta da nonota sai ga zee baby dif numfashinta ya tsaya tsaya cak bata mutsi. "murmushi Sardauna ya saki ya dago kansa"gud my babyna wlh naji mugun dadi da na kaiki kololuwar dadi ke kadai zan rika kaiwa nan yanzu wani dadin zai saka ki farfado,ya fada yana karanto Addu'ar Saduwa da iyali ya gyara mata kwanciyarta gefe akarkace,ya koma bayanta ya kwanta akarkace ya saita hanyarsa ya danna daket ta shige, wani mahaukacin dadine ya rates Sardauna wanda ya kusa zautashi cikin wani irin salo yake kai koma ya lumshe idanunsa,ya fara kukan dadi kasa-kasa aikuwa,"zee ta bude idanu taji ana haqarta cikin wani irin salo mai dadin gaske"wayyo my Sardauna nah wani dadin zafi nakeji ta fada cikin shashekar kuka Yayana kamun ciki pls inana son ,ganin danmu wayyo Allah!! dadi"k'ugunta ya riko sosai yana cacakarta, cikin kuka Sardauna yace"My Abulena Alhmdllh yau na saki kin suman dan dadi,wayyo sweet zeener kinji abunda nakeji kuwa, anya My Babyna baki da shigar ciki kuwa wlh dadin yayi yawa kasheni zaiyi woshhh zan mutu zee ya kikeji yanzu amma kinsan ke daya tak akaba wannan dadin wlh my zee sati ukun da ya wuce bamu kebewa mutuwace banyi ba,cikin shashekar kuka zeey tace" Ashhh Sardauna bari kawai jina nake asama wai meyasa banajin zafin sai dadi Wayyo Sardauna kar ka barni wlh bazan iya rayuwa babu kai ba da wannan jarumar ta kosassa ni dai daga yau kowane irin ciwo nisha zatayi bazan iya hakuri ba sai ka shigeni,wani irin salon zungura Sardauna yama zee yana zunduma ihu shiru zee tayi tana lumshe idanu tanajin wani mugun dadi sam taka sa kuka sai wata irin shasheka take,Sardauna kawai yake ihunsa ya sauya kwanciyar ya mike tsaye ya daga kafafunta yaci gaba da gashi yana kuka yana kiranta tana amsawa cikin magagin dadi mai had'e da zafi amma haka ta jure tana bashi hadin kai yana sukuwa samanta sai ihu suke tana kara bashi kwarin gwiwa dan sam bataji alamar gajiyaba. Saida Sardauna yayi awa da rabi cif saman zee release biyu sukayi atare, wannan ne na biyun kankame suke da juna sai numfashi suke maidawa, idanunsu lumshe zee har yanzu bata gajiba sai lumshe takeyi yada Sardauna yake jujuya abarsa ak'asanta yana nisha"My Baby dadi na kara kadan? ashagwab'e zee tace"wayyo My Sardauna ka cinyeni sosai dan kara kadan"wow matar Sardauna yar aljannan na yafe miki duniya da lahira. ya fada yana zungurarta ahankali,ta lumshe idanu hannunta saman kirjinshi tana murza masa nipples dinsa zuwa cikinsa da fuskarshi tana ihun dadi"Yayana? yana sukuwarsa yace"uhmm my gidan dadin Yayanta kinajin dadi? " kai ta daga tana nishi" gud Babyna bari na kara jiyar dake dadin ya fada yana kuka kasa-kasa. "Saida suka kwashe minti arba'in sukayi release atare sun manne junansu jikinsu na tsuma har yanzu dadin bai sake suba, Kiran sallahr magariba ne yasa Sardauna zare hajiyarsa yana sakin wani irin murmushi ya dauki zeey baby da tayi lakwas, baki ta turo"Yayana? shima baki ya turo ashagwab'e yace"My baby kanwata, bushewa tayi da dariya ta makalkaleshi. ruwan zafi ya hada mata ya nasata cikin bath" Ashhh Yayana akwai zafi. gabana ya duka yana shafa fuskata ya shagwabe mun" sorry My baby Sardauna ne ko..? cikin kukan sangarta nace" kaine Yayana sai yanzu nake jin zafi" oh yi hakuri babyna. haka ya lallabani har ya gazani sosai ya mun wankan tsarki shima yayi agagauce ya na deta atowel ya fito ya saka kayansa ya saka mata abaya ya shimfida darduma ya jasu sallahr magarib dan har an kare a masallaci, suna gamawa ya Mike ya mikar da ita" baby na tafi masallaci na jira isha tunda ban samu magarib ba. "ashagwab'e na kirasa"Yayana yunwa nakeji" oh my god Baby dole zakiji yunwa taho muje k'asa"Yayana goyani?" ai ko baki fadaba baby ya fada yana sumgumata ya sakani abayansa ya goyani makaleshi nayi ina dariya"wayyo My Dr Sardauna nah ina sonka yau ina cikin farin ciki kajiyar dani dadi"wayyo nima,sonki nakeyi kaunarki nakeyi my babyn Sardauna yar Aljanna my gidan dadina"Yayana" babyna me kike so? " Yayana kai na keso"na fada ina tsotsar kunnensa har muka, sauko k'asa bai dire zeey baby sai gaban Nisha tana zaune. zee cike da kunya ta zauna kusan Nisha ta kwantar da kanta kafadar nisha,nisha tayi dariya"my dear ya dai?dagani na dauko drinks nasha marmarinsa nakeyi."zeey ta Mike "My dear bari na kawo miki keda jikinki bashida kwari, ta nufi kitchen Sardauna ya bita da kallo yana murmushi, ya zauna kusan nisha ya rankwafo yama cikin kisa ya shafi cikin "nisha tayi dariya "my Dr "my neesher ya jikin da fatan babyna yana lfy?" lfy lau my Dr Ashe kazo kana ciki? " eh."zeey ce ta fito dauka da drinks da cup ta zauna ta tsurawa Sardauna idanu yanda yake shafa, cikin Nisha itako ta wani narke jikinsa tsiyayawa Nisha drinks din tayi ta bata"nagode my dear ta fada, tana sha saida ta shanye"Sardauna ya saki nisha, na tafi masallaci Nishar babyna yunwa takeji ki bata wani Abu sai nadawo." "adawo lfy My Dr my dear tashi muje kici abinci ko? " my dear ni sinasir nakeso da miyar ganye pls ta fada idanunta na kawo kwalla" to meye na kukan bari NASA Rabia ta miki yanzu kinji. "Kai zeey ta daga Nisha ta kira Rabia ta bata umarnin tama zeey sinasir da miyar ganye. suna taba hira har aka kira, sallah isha nisha tace" bari taje tayi sallah."zee tace"my dear nima bari naje nayi kafin ta gamamun nasha dadina" dariya nisha tayi ta nufi dakinta zee ma ta Haye sama tanajin k'asanta kamar barkono dan zafi sai ciza baki take. bayan sallah isha'i Sardauna ya jima bai dawo ba zee ma tajima kafin ta sauko dan saida tayi karatun Qura'an sosai ta sauko lokacin Rabia ta gama mata takai dining bata jira neman nisha ba ta nufi kan dining ta zuba jikinta har rawa yakeyi ta fara, ci hannun baka hannun kwarya takeci. Sardauna ne ya shigo parlon shiru ba kowa kamar daga sama yajiyo ihun Nisha akidime! yayi dakinta, da gudu ya banka kofar ya shiga gabansa ne yayi mahaukacin bugawa ganin Nisha cikin jini, male male"innalillahi wainna ilahir Rajiun!! cikin sassarfa ya isa gareta ya zube gabanta ya kamota ya rungumeta cikin jinin, jikinsa na tsuma muryasa tana sarkewa ya furta"Ni...sha..ciki..na.. sai..da.. ya..zube."cikin fitar haiyaci tace"Dr kayi hakuri ni kaina da nasan lemon da my dear ta bani haka zata faru wlh bazan shaba. akidime! ya Mike da ita ajikinsa" kina nufin lemon da kika shane..? amma ina ta suma bata motsi aguje ya fito da ita ya nufi gurin kwalin drinks din, yana kiran zee acikin tsawa da daga murya ya dauki sauran drinks din daide lokacin zee ta iso gabansu ganin Nisha cikin jini arikice tayi kanta tana sakin kuka atsawace Sardauna yace"karki kuskura ki tabata." kallo daya zeey tama Sardauna jikinta ya dauki b'ari tsoronsa ya shigeta.....................✍🏻 Afuwa da rashin Editing mai kyau😢 *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻11* ..."Ashe Zainab zaki iya kissan kai ashe ba kaunata kike ba gudan jinina zaki kashe mun wato shiyasa kika ce bari ki kawo mata lemo dan kirabani da abin da nafi so meyasa zaki mun haka dan kinsa ina sonki bazan iya rabu dake ba zaki sawa Aisha maganin zubar da ciki me ta miki ko ni me na miki. Arikice zee ta dago ta kalleshi jikinta na rawa ta fashe da kuka ta nufo gunsa"Yayana wanene ya cema maka zan iya kashe ko da saurone bare dan mutum waye yake kokarin rabani da kai da kuma yar uwata Yayana kar ka manta nayi Alkawalin mutikar ka juyamun baya arayuwa wlh sai na kashe kaina dan bazan iya rayuwa babu kai, ta fada jikinta na tsuma ta nufi gunsa da gudu. Sardauna hankalinsa ya rabu a biyu amma mugun haushin zee da yake ji bai bari ta isa gareshi ba ya fice da Nisha a hannunsa. Zeey ta barke da kuka ta nufi gun Rabia cikin masifa da gudun bala'i take kiranta. Akofar dakinta sukayi karo. Ta sharara mata mari ta damki wuyanta tana wuci. Arikice Rabia tace"me namiki dan Allah karki ilatani."zeey ranta ya gama bace Tace"uban wanene ya sama Nisha maganin zubar da ciki mijina yake zargina ke daya ce agidan yar aiki kuma kinsan ita baza sha abinda zai mata ilaba ki fadamun ubanwa yasaki ta karasa maganar idanunta na fitar da jini dan ta gama zuwa karshan bacin rai. Wasu irin bakaken kunamu ne ahannunta sunfi guda goma. Rabia ta gama tsorata da, zee jikinta mugun kerrrma ya keyi bakinta na rawa tace"wlh Allah ban saniba ba ni bace ba Abu daya na sani jiya wata mata...daga wannan bata sake magana ba zeey taga ta fadi bata motsi jikin zeey ya dauki rawa da gudu ta shiga kitchen ta dauko ruwa ta zuba mata ta farka,tana zaro idanu. Zeey tace"wata mata? " wlh ban saniba kawai kame kame ne. Shakuta zeey tayi suka fito ta hankadata parlo. "Wlh yau sai kin fadi dalilinki na zuba mata maganin zubar da ciki kike neman rabani da rayuwata. Ta haye saman bene da gudu ta, dauko hijabi ta fito amma sama da k'asa babu Rabia ba dalilinta. Ciki ta koma ta dauko key daya acikin motocin Sardauna ta nufi rumfar ajiye motoci ta shiga daya ta fizgeta tin karfi take horn. Megadi yazo ya bude mata kofa ta fice aguje tana rusar kuka ta nufi hospital. Lokacin da ta isa hospital Sardauna ne da kansa yake ba Nisha temakon gagawa cikin ikon Allah ta farfado sai barci take cikin ya gama zubewa bayan ta zubar da jini dayawa saidai Sardauna ya kara mata jini cikin sa'a akwai irin nata Sardauna kuka yake yana jin ciwon zubewar cikin yana mugun jin haushin zeey dan yayi niyar sai ya bata mata rai fiye da tunaninta sai ya ajiye sonta gefe ya hukuntata. Zeey tsaye take akofor tana bugawa yana rungume da Nisha ya janye jikinsa ya Mike ya nufo kofar ya bude, zeey yaga tsaye idanunta jajur. Sardauna ya had'e face yace"lfy malama..?"fashe masa nayi da kuka na fada jikinsa na rungumeshi"Yayana ina sonka kar ka gujeni karka doramin laifin da ba nawa ba wlh bani bace ba mai aikin gidan muce na tsare ta yanzu wlh har dukanta nayi ta fadamun gaskiya yanzu haka ta gudu bata gidan My Sardauna ina sonka karka tsaneni. Sardauna kasa magana yayi bai kuma tureta daga jakinsa ba idanunsa alumshe yana sauke ajiyar zuciya, wani Abu ya cizo sa ya hankade zeey "karya kikeyi kece baki sona, dan haka nima zanyi nesa dake zan fita rayuwarki tunda baki sona kika sakawa matata maganin zubar da ciki na auna lemon na gani Kenan ke bazaki haihu daniba zainab kinsan ina sonki bazan iya ilataki ba shiyasa kika zubar mun da cikina ya fada yana barin gurin ya koma gun Nisha ya zauna. zeey ta zube nan k'asa tana rusar kuka mai taba zuciya. "Yayana zan mutu wlh zan mutu bazan iya jure rashin ka ba, wlh bani bace ba don Allah kamun rai karka rabu dani wlh zan kashe kaina mutikar ka juyamun baya Yayana meyasa kasaka mun dafin sonka azuciyata Wanda yakai matakin karshe kasan bazan iya rayuwa babu kaiba an fadama banajin ciwon mutuwar my Ahkhuya na ne wlh inajin zafin mutuwar sa fiye da tunanin ka kawai mugun sonka ne yake ragemun zafin mutuwarsa tun ranar da ka kusanceni a Saudiya Allah ya jarabeni da tsananin kaunarka amma saboda ka manta meye so har kake tunanin zan iya kashema gudan jinin ka kuma gudan jinin yar uwata Yayana shikenan na barma Allah komai kayi yanda ya dace na amashi kaddara ta fadi tana fitar da wani irin numfashi da sauri sauri idanunta na lumshewa dif numfashinta ya tsaya bata motsi. arikice Sardauna ya taso"Ya Allah wai wannan wace irin masiface nake gani zainab babu damar kiyi Abu ba daidai ba atsawatar miki sai suma. Ciccibarta yayi ya bude kofar ya fice ya nufi wani special room da ita ya kwantar da ita saman gado ya dauko ruwa a fridge ya kurbi kadan ya hau gadon ya shigar da ita jikinsa sosai ya tallabo kanta ya dora bakinsa, ahancinta ya fesa mata ruwan da karfi. ajiyar zuciya ta sauke ta bude idanunta ta ganta kirjin Sardauna ta kura masa idanu kallon da ya matane yasa ta sada kanta k'asa ta cusa kanta kirjinsa tana zubar da hawaye ga wani irin sanyi da takeji zazzabi ya rufeta. matseta yayi sosai yanajin hucin zafin zazzabi jikinta na ratsashi, ajiyar zuciya yake ya kankameta sosai yana shafa laulausan gashin kanta da ya zubo ya rufe mata fuskarta yana tatara mata gefe daya,ya janyeta jikinsa makaleshi tayi tana rawar sanyi. Rankwafa wa yayi bakinsa saman kunnanta yana shafa fuskarta "ki sakeni zan hada miki magani bana son zazzabin jikinki ya kara fadar maganar cikin wani yanayi na shauki. Sakinsa tayi tana nishi. Ya mike ya sabka ya hada alluran ya shigar da ita jikinsa cikin mugunta ya tsira mata. hadiye kukan ta tayi ta shige jikinsa sosai ahankali ta furta"Yayana ina sonka bazan iya rayuwa babu kaiba kamun adalci kar ka rabu dani pls Sardauna." Makaleta yayi yana wani irin numfashi jiyake kamar ana kara masa sonta da kaunarta sam bazai iya rayuwa babu zainab ba. k'asan makoshi yayi magana yada bazata jiba ya tura kansa k'asan wuyanta yana jujuya kansa"My Abulena kin gama da rayuwata sonki yamun mugun kamu bazan iya cutar dake ba gashi kin kashe rai amma na,saka miki idanu na kasa fadawa kowa saboda banaso amuzanta mun ke sorry amma dole zan hukun taki. Zeey kuwa jinta jikin Sardauna ga, Alluran da ya, mata bacci ya dauketa, sai saukar numfashinta Sardauna yaji. Janyeta yayi ya sabka ya dauki waya ya kira ghaisha, ya fada mata komai amma baice zeey ba ce ta zubar yace itama bata da lfy zazzabi take ghaisha tazo ta kwana da ita shi jinyar Nisha yake. Bajimawa kuwa su ghaisha sukazo duk dare yayi har ummi gani zeey ba wani buguwa tayi ba suka koma ghaisha kade ta tsaya gurin zeey sai daddah tace ita zata kula da Nisha amma Sardauna ya tsaya su kwana tare. Sai can tsakiyar dare Nisha ta farka,Sardauna ya kaita toilet ya mata wanka da ruwan gumi ya canza mata kayan da yaje gida ya kawo, ya bata abunci taci da maguguna ya fada mata gaskiya cikin ya zube haka tayi ta kuka tana cewe zeey ta cuceta amma ta yafe mata dan Allah Sardauna karda ya taba zee ko ya mata wani Abun sai daket ya samu ta koma bacci shima ya kwanta. Ashe abinda basu saniba Daddah ba bacci take ba idanunta biyu ta jisu tayi mamakin ya akayi zeey ta zubarwa da Aisha cikinta, ahaka har bacci ya dauketa. Washe gari bayan Sardauna yaje gidansa ya dawo lokacin zeey taji sauki zazzabin Sardauna ya sallamesu amma basu tafi ba ita da ghaisha suna gurin Nisha wacce ta sake da zeey ta nuna babu wani Abu itace ke Jan zeey da hira tana nuna mata karta bari yan gida su sani taji dadin hakan damuwarta daya Sardauna baya kulata. Da misalin karfe goma shadaya na safe dakin cike yake da yan uwa suna ta zuwa dubiyar Nisha kowa yaji zafin fitar cikin dan sunyi mutikar mamaki cikin wata biyar ya zube kai tsaye batare da tayi doguwar jin yaba ko ya nemi kasheta. Zeey baby ce zauna kusan Nisha tana rike da hannunta zeey "my dear wlh inajin ciwon wannan zubewar cikin fiye da tunaninki. Sardauna ne ya shigo da sallama karaf akunnensa idanu suka hada da zeey ya zafga mata harara. kanta ta kauda zuciyara na mata daci kamar daga sama sukaji murya daddah tace"tsaninku da Allah acikin ku biyu waye ya zuba maganin zubar da ciki alemo da gangan. Arikice suke kallonta gabaki dayan dakin suka hada baki wajan furta"innalillahi wainnahilahir Rajiun!! Daddah tace"wlh dole mutum ya zuba maganin tsakanin Aisha da Zainab. Zeey barkewa tayi da kuka ta, tashi tazo gaban Daddah tana raraba idanu"Sardauna zuface take keto masa hankalinsa amugun tashe idan yana kaunar abin da, zai batawa, zainab suna to yana kaunar mutuwarsa. Ghaisha tace"nifa bana gane me kuke nufi..kamar daga sama suka tsinto muryar Rabia ta shigo tana cewa"yo dama ta yaya zaku gane ni Nice na keda shedar kumai. Zeey ta nufi gunta yauwa munafuka yar iska ai dama nasan hakkin rai bazai barki ba dole jini zai tambayeki ki kawo kanki. Hannu Rabia ta dagawa zeey"dakata malama ke Nisha tsakaninki da Allah ki fadi gaskiya kawai kice Zainab ta zubar miki da ciki dan me zaki boye. Gabaka dayan dakin ya dauki salati. Nisha ta fashe da kuka tana girgiza kai" dan Allah Rabia meyasa zaki tonawa yar uwata asiri wlh na yafe mata. Jikin zeey ko ina rawa yake taji ta tozarta ta kasa koda motsa dan ya tsanta. Sardauna ya isa gaban Rabia yana karantar wasu yanayi ga me da ita cikin daka tsawa yace"dan ubanki waye shedarki na cewa zeena itace ta zubar mun da cikina. "Wlh itace amshi waya ka kalla idan baka yarda ba."Wayar Sardauna ya amsa ya kurama idanu zeey tsaye a kitchen tana waige waige ta ciro magani arigarta ta bude fridge ta dauki drinks irin Wanda Nisha ta sha ta ballo maganin ta bude ta zuba ta girgiza sosai ta maida dan hancin ta rufe ta maida fridge tana tsalle da ihu tana juyi da rawa tana cewa"Sardauna na tsaneka ban taba sonka ba sai na dauki fansa bana yafiya bana Afuwa kuma bani manta ranar daukan fansa dole cikin Aisha zai zube zan kasance cikin farin ciki. gabaki dayan ilahirin jikin Sardauna rawa yake. yan dakin dikira suke da salalami. Zeey ta barke da kuka ta fada saman Sardauna"Yayana ka yarda, dani dan Allah karka bari na tozarta wlh ba ni bace saidai idan wani sharri ne za'a dauramun don Allah kayi wani Abu akai. Sardauna idanu kawai ya kurama zeey idanunsa jajur. ghaisha tace"Rabia zo nan."Sardauna yace"ghaisha wata shedar kike nema bayan wannan. Rabia ta juya zata gurin ghaisha Zeey ta saki Sardauna tayi wani irin uban ihu tayi kukan kura ta damki wuyan Rabia ta mata muguwar shaka, amma sai kawai ta yanke jiki ta zube k'asa sumammiya. Aguje Sardauna yayo kanta yana kiranta gabanta ya zube ya dagota ya rungumeta yana shafa fuskarta"Zainab tashi kallon Rabia yayi yana mata wani mugun kallon tsana yace"kinsan Allah Yau zakici durin Uwaki huncin ki sai yafi na zainab.........................✍🏻 *8/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻12* ....Ciccibar zeey Sardauna yayi. Ya Mike tsaye ya kalli ghaisha"momyna ku rike min ita zan dawo gareta ta amsa min tambayoyin da zan mata sam bzn yarda da wannan abun ba wlh akwai Wanda ya saka zeena sam bz halinta bane,ya fada yana ficewa daga dakin. Nisha ranta yayi mugun baci taya Sardauna yake nuna yafi son zee akan cikinta gashi yaga shaida amma ya kasa daukar mataki akanta saima cewa yake sai yayi binci ke, fashewa tayi da kuka. Ghaisha ta rungumota"Kiyi hakuri Aisha bari kukan, Rabia ta yaya kina kallo momy tayi haka amma kika kasa fadawa Aisha ko Sardauna ko ki dauke lemon ki canza kika bari tasha saida mai afkuwa ta afku zaki kawo sheda, kin kyauta Kenan.? "Dan Allah kuyi hakuri wlh ban zata ba zata iya kisan kan."daddah tace"Karya kikeyi kece babbar munafuka zainab bazata iya wannan abun ba dole da Wanda ya sakata ko sharri jinnunta ne ba. Ghaisha tace"Tabbas akwai lauje cikin nadi. Idanu Rabia ta fara cicirawa"kuyi hakuri wlh bani na saka taba. Umma hauwa wacce tunda ake abun batayi magana da idanu take binsu. Salma tace"Koma miye ai gashi dai zainab aka gani amma nasan tanada hujjar yin hakan kekuma ki jira Dr Sardauna zaki masa, bayani tsaf munafukan yan aiki kawai. Nisha cikin kuka tace"Allah ka sakamun da gagawa."Umma ta buge mata baki"yar uwar taki kike bari da Allah yarinya da Aljanu ke damunta ai wlh zasu iya hada komai domin su kuntata mata."ghaisha tace"Hakane kiyi hakuri Aisha Allah ya baki Wanda ya fishi. Sardauna yana shiga dakin da ya kamata ya duba zeey ya fara bata temakon gagawa yakai minti talatin kafin ya samu ta farfado. Amma bata haiyacinta sai fizge fizge take,rungumeta yayi gam jikinsa"zainab bazan iya cutar dakeba duk da idanuna sun gwadamun gaskiya. Bin kicen lafiyarta jininta ya hau sosai drip ya saka mata ya fice yaje yaci uwar Rabia. Da sallama Sardauna ya shigo yana raba idanu"Ghaisha ina Rabia.? "wace Rabia bayan kazo ka fita da ita kace zaka kaita gurin yan sanda.?" ni kuma wlh ban shigo ba kinga abinda nake zargi ko wlh mutanan zeey ne wlh ni dama nasan zainab bazata, aikata haka ba sam jikina bai ba ni wannan Rabiar mutum bace saboda zeey tana tabata ta zube asume shiyasa nace ku rikemun ita na duba zeey na dawo gareta kunga sunyi sufata sun zo sun tafi da ita wlh Allah duk ranar da suka sake kusantar zeena sai na kunar dasu kome zai faru ya faru nima shegen kai nane inama ace mutum ne yayi ma zainab haka wlh Allah da yayi. nadamar zuwansa duniya amma suma ina Addu'ar Allah ya hadamu su sake zuwa hammmm. Daddah tace"Wlh abinda na gama fadi kenan yanzu cewar anya ba sharrin Aljanun zainaba bane. Nisha kuresu tayi da idanu takai ci da bakin ciki sun mata yawa. Sardauna yace"gud zasuci ubansu wlh zasu fice ta karfin tsiya abin ya dawo kaina inaji ina gani an zubar mun da ciki ya fada yana wucewa ransa amugun bace. Duk jama'ar dakin mamaki ne ya kamasu da Al'ajabi dan tabbas matar ba mutum bace. Sardauna yana fita gurin zee ya koma ya zauna bakin gado ya dago da kanta ya kai bakinsa kunnenta ya fara karatu da karfin gaske. Motsi zee ta fara ta fashe da kuka ta rungume Sardauna da shiko ya dage yana zuba mata karatu. "Yayana me yasa ka kasa, yarda dani ka tsaneni ko.? Ta fada tana fizge fizge Dafeta yayi sosai yana cigaba da karatun, kukan ta fasa ta lafe cikin jikinsa ta lumshe idanunta dan tanajin dadin karatun bacci ya sake dauketa babu irin karatun da Sardauna baima zeey ba amma babu alamar Aljani ayanzu dole ya barta dan baccinta ma take, idanu ya kura mata yana kara rungumeta yana shafa laulausan gashinta. ************* to fa haka aka yini aka sake kwana babu labarin Aljanin zee babu irin rukiyya da ba'a yi mata ba a hospital su daddy har babban malamin rukiyya suka dauko amma zee babu labarin aljani Sardauna yace gudawa sukayi yana jiran dawowarsu zasuci ubansu daidai yake dasu. Sosai Sardauna yake kula da zee saboda Rabiar asalin tana gidan Sardauna har hospital tazo Sardauna babu irin abinda bai ba tabbas ya gano wacan Aljanace yaji dadin samun hanyar kare zee dinsa kuma yan uwansu duk sun yarda zeey bazata zubar da cikin Nisha ba. ***************** Bayan kwana biyar cikin kwana biyar dinan zeey kullum da zazzabi take kwana ga amai tamkar zata amaye hanjinta bataci bata sha do Sardauna ya maida hankalinsa gareta daddah da umma suke jiyar Nisha Sardauna shida ghaisha kullum sai ya d'aura mata drip shine abincinta saida suka kwana biyar hospital sai yaune daga zee har Nisha suka dawo gida saidai. Sardauna yana cikin tashin hankali na cirewa Nisha mahaifarta sakammakon lalacewar da tayi mutikar tana jikinta tofa tamkar tana hanyar mutuwane nan kusa mutikar ta sake daukan ciki dole tasa ya cire aboye yana kukan tausayinta da bazata haifa masa wani danba gashi Allah ya masa son yara saidai yayi alkawalin bazai fadawa family ba zai boye abin azuciyarsa ko ita bazata saniba zai kulata yabata soyayya sosai dan yasan shine sila tunda shi ya mata cikin. Abinda ya rage masa damuwa ya bin ciki zeey d'insa ciki gareta tsawo sati hudu saidai laulayin da yake damunta. Sardauna farin ciki haukane kawai bai ba nan take ya manta bakin cikin da yake ciki kudi yayi ta rabawa sadaka ya goyata cikin dakin yana zagayawa da ita yana ihu ghaisha saida ta dokesa tukun ya sauketa ita dai zeey sororo tayi tana kallonsa dan yanzu kunyar kowa takeji gani take ta tozarta. Sardauna ko ko ajikinsa sosai yake bata kulawa shiyasa saida sukayi kwana biyar a hospital kafin ya sako matansa su dawo gida yau da safe. Kakaf family dinsu babu Wanda baisan zee nada ciki ba murna kowa yake sosai suke farin ciki suna Addu'ar Allah ya tsareta daga sharrin Aljaninta. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Da misalin karfe biyar na yamma zaune suke a babban dakin taro na gidansu daddy an tara yan uwa kowa yana nan maza da mata zeey na kusan ghaisha ta rungumeta Nisha kusan ummi Raiyan. Mairan karfe yace"Alhamdulillah Allah abin godiya da ya kasance duk wannan yawan zuri'a nawane kuma masu kaunar junansu dan haka inaso kuci gaba da hada kanku dan haka wannan taron an hadashine saboda zainab da Aisha da kuma Sardauna kunji yada Aljanan zainaba suka so hada fitina tsakanin ma'auratan da abokiyar zamanta da wasu kalilin cikin dangi to Alhmdllh idan dai mutum zuciyarsa daya to babu abinda zai samesa na sharri koda yaso samunsa Allah zai kawo sauki cikin lokaci kankane kamar yada ta faru da zainab dan haka mun hada taron nan ne domin ku sake ganewa cewar ba zainaba bace ta zubar ma da Aisha cikinta aikin mutanan boyane dan haka mu dage da tayata da Addu'a Allah ya rabata da wanna bala'in da take ciki dan ciwon Aljanai ba karamin ciwo bane ke kuma Aisha Allah ya baki hakurin jure ciwon rashin da kikayi ya baki Wanda ya fishi. Ga baki daya suka amsa "Amin. Maijidda tace"wlh ni dama nasan zainab bazata iya wannan abuba."zainab tace nima haka. Kowa na gurin ya shaidi zee har Nisha tace"wlh dama jikina ya gama bani ba ita bace Allah ya isa da akaso hadani da yar uwata ta fada ta Mike ta nufi gun zee suka rungume juna suna kuka. Kowa yan dakin saida ya tausaya musu kawu Saminu yace"to kuyi hakuri Allah na tare daku Aisha Allah ya miki albarka ya kauma baki mai anfani. Nisha ta sake samun matsayi cikin family kowa sai Albarka yake samata da yabon hankalinta. Nuhu yace"wlh Aljani shedani ne yaso hadasa fitina tsakanin yan uwan juna Allah bai bashi sa'a ba."Sardauna ya zubawa matansa idanu cike da so da akaunar so bama zeey kamar ya kamota ya cinyeta yakeji ya matsu su tafi gida sai wani lumshe idanu yake yana shafa kwantacciyar sumar kansa. Daddy yace"yanzu sai magana ta gaba shine Raiyan da Saminu kanin mijinta mun yanke zata aureshi taci gaba da zama karkashin inuwar dan uwan mijinta mun gama magana da ita da kuma mahaifiyarta ta kuma amince shima ya amince. dariya yan dakin suka dauka baki daya zeey kuwa murna tasa tayi dan ihu tana cewa"yauwa daddy inaso ahadasu Allah ya basu zaman lfy da kwanciyar hankali. Hassan da hussaini ma murna sukeyi Ammi tace"Alhmdllh ai shiyasa tun farko na amince haka Allah ya tsara mata aurqn yan uwa biyu meye ajikin wani jansi da baza'a aura ace sai balarabe dan uwanta kuma ai zubin larabawan gareku wlh naji dadin hakan yayi min dari bisa dari amma Raiyan nawa take da zatace bazata sake aure ba wanna zuri'a mai albarka Ubangiji ya kara hade kanku."suka amsa" Ameen. Maijidda tace"kanina Allah ya kara tsarzmun kai duk Wanda zai cutar dakai mutum ko Aljan Allah ya shiga tsakanin ku dashi Allah ya baka wani kuma insha Allah cikin jikin zeeanab yafi karfinsu nan gani nan bari."Dariya Sardauna yayi yana kada kai. Nisha takai ci da bakin ciki yasata ta Mike tabar gurin ta fice tana matsar kwalar bakin ciki rabuwa da cikinta saidai tayi kudirin zubar da cikin zeey idan yaso suma sai ace aljannanta ne suka zubar. Haka taron ya watse cike da so da kaunar junansu daddah ta kama zee suka tafi part d'inta su ghaisha da su ummi suka koma ciki ummi Raiyan duk kunya ta gama kamata jin zata auri kanan mijinta sai sun ne sun ne take. Su Sardauna suna gidan har bayan isha'i kafin suyi shirin tafiya zeey na rungume da Ammi ta kurawa Sardauna idanu sai lumshesu take dan wata irin jaraba ce take cinta sotake tajita a jikin Sardauna yana cacakarta da karfin gaske bakinsa ta kurawa idanu suna magana da Daddy kan sanya ranar auran Hafeeza da Ahmed. Ghaisha tace"Allah ya kaimu goben hankali ya kwanta yanzu ai Autana zo kaji."Sardauna ya mike daga kusan daddy ya zura hannunwansa cikin aljuhu yana takunsa cikin isa da kasaita fuskarsa dauke da murmushi ya nufi gun ghaisha. Nisha ta kureshi da idanu tanajin mugun sonsa na azalzalar zuciyarta sai lumshe idanu take. Ya zauna kusan ghaisha ya kwanto jikinta"My momy gani."Autana Allah yama Albarka ya karemun kai ta fada tana shafa kansa. "Ameen momana mu zamu tafi gida bacci nakeji kwana biyu banida nutsuwa. "Bakomai ai gashi Allah ya warware komai cikin sauki tashi muje na hada maka coffee kasha ta fada tana janyeshi jikinta ta Mike ta mikar dashi suka nufi kan dining. Hassan da hussaini mamakin shagwabar Sardauna suke sukayi ta musu dariya. Daddy yace!"ai zaku gaji idan dai khadija da Faisal ne."Najibi yace"ni wlh kishi nakeyi. Hafeeza tace" wlh nima."ummi tayi dariya"Aikuwa zakuyi tayi. Nisha fa haushin kowa takeji kawai dai ta daurene ana raha dan kar agano ta. Ghaisha kuwa saidai tama Sardauna wayo yaci abunci sosai ta tsiyaya masa fruit yasha tukun ta hado masa coffee da kanta ta kawo masa suka dawo parlo yana sha suna hira da daddy har ya gama ya kalli Nisha"Aisha ku tashi mu tafi gida. Zuwat ta mike zee ta kura mata idanu tayi Saurin dauke kanta tanawa Ammi magana. Sardauna ya mike ya nufi gurinsu ummi ya musu sallama suna musabaha dasu Hassan ya kalli zeey"baby tashi mutafi. Buris tayi da shi saida Ammi ta mikar da ita tsaye bata kallesa ba ta nufi gun ummi ta rungumeta ta mata kiss ta rungume su hussaini suka yi sallama taje tama su daddy sallama da ghaisha Nisha ma ta musu suka tafi. A cikin mota zeey tana baya Nisha na GABA ita da Sardauna tana rungume jikinsa yana shafa cikinta yana jin haushin rashin cikin sai ciza lips dinsa yake gefe tausayin Nisha yake. Narke masa tayi ajiki"my Dr kayi hakuri baga wani mun samu ba agurin my dear ai duk dayane Allah nima zai bani wani insha Allah."Allah ya yarda my Neesher. "Amin. Wani bakin kishine ya tukaremun zuciyata naji kuka ya kufcemun nayi Saurin toshe bakina dan kar sujini na hade kaina da gwiwa inaji sunamun magana nayi shiru nayi banza dasu kamar bacci na keyi niko idanuna biyu har mu kazo gida muna zuwa yana parking na bude mota afusace na nufi ciki ko kallo basu isheni ba dan sam yau bana iya boye kishin Sardauna gwara nayi nesa dasu dan gudun kar nayi abin kunya da yar uwata mai kaunata. Sardauna hankalin sa gurin zee Nisha tace"sweetheart me akama my dear naga kamar tana fushi. "No ba fushi take ba ya fada yana rufe motar ya kama hannun Nisha suka nufo ciki. lokacin zeey ta Haye sama. Sardauna saida ya hadama Nisha ruwan zafi tayi wanka shida kansa ya shiryata cikin kayan bacci saida ya sakata bacci da salonsa Wanda ta zauce tana masa kukan dadi yada tsotseta tas shiko tausayin rashin cikin da tayi ne ga babbar matsalar da take ciki ta rashin mahifarta bazata sake daukan ciki ba yaji yana mugun tausayawa rayuwarta shiyasa yayi alkawalin bata farin ciki na har abadan ganin baccinta yayi nisa ya janye jikinsa ya lulubeta da blanket ya sauka ya fice. Kai tsaye saman bene ya haura bedroom d'insa ya shiga yayi wanka yayi shirin bacci cikin wasu Riga da wando ruwan toka masu santsi ya fesa, turare yana baza kamshi ya nufi dakin zeey ya daukota. Bangaran zee baby tana hawa sama ta shige bedroom d'inta ta fada saman bed ta fashe da kuka tana birgima saman gado tanajin wani irin daci da zafin kishi yana azalzalarta tsawon awa guda cur tayi tana kuka har zuwa yanzu taki dainawa. Kofar ya murda ya shigo da sallama, yaji gunjin kukan zee arikice ya nufi gadon. "Wayyo Allah!! My baby nine ko.? Ya isa da gudu ya dauketa cak ya rungumeta yana jijigata kamar jaririya"pls Mrs Sardauna kiyi hakuri na tuba jininki ya hau sosai ga sabon ciki ajikinki ga yawan zazzabi da amai yasa mun ke gaba ji yanzu ma jikinki akwai zafi kibar yawan damuwa na rantse miki da Allah zainab kece azuciyata sonki yayi fice karki taba tunanin akwai ta biyun ki azuciyata wlh kukan,ki da kinsan yada yake bata mun rai wlh bazaki yiba. Kanta ya tallabo ya hade face dinsu yana shaka mata numfashinsa, cikin kasalaliyar murya mai cike da shaukin so yace "Babyna Oya fadamun me yasaka min ke kuka.? cikin shashekar kuka na kirasa"My Sardauna nah? "Na'am Mrs Sardauna pls ki temaki Sardaunan ki kibar kuka Oya Baby fadamun menene.? Ya fada yana tsotse hawayen fuskarta yana shafa bayanta"My Sardauna nah kishinka yake damuna narasa ya zanyi sonka yamun yawa bana son ganinka da kowace mace saidai kash, babu yada na iya yar uwata na sonka nima ina sonka itama ina sonta My Sardauna nah?na kirasa ina ririkeshi. "Mmn tiwis don Allah kiyi hakuri ya fada yana mik'ewa rungume da ita ya sauka ya nufi toilet ya hada ruwan gumi yayi mata wanka tas tana zuba masa shagwaba da sangarta har ya gama mata ya,nadota cikin towel ya fito rungume da ita ya dorata saman gado ya goge mata jikinta ya shafeta da maiyuka masu kamshi ya,saka mata rigar bacci yar guntuwa ya fesheta da turare. Ya kura mata idanu yada take turo baki. Murmushi sakar mata ya dauketa cak yana rungume da ita suka sauko k'asa yaje kitchen ya dauko mata fresh milk,ya zauna parlo tana rungume jikinsa yana bata"My Abulena maza shanye babyna yunwa yakeji. Dole na amsa inasha ina lumshe idanu dan wata muguwar sha'awarsa nake baki na turo gaba"Yayana? Idanu Sardauna ya kurama zeey yada take lumshewa ya gano zallar fitinar da take cinta. agaguce yasamu ta sha fresh milk ya goya abarsa dan bata iya cin komai ya dauko ruwan gora guda marar sanyi suka haura, saman bene. Suna zuwa dakin baccinsa ya shige ya murza, key tana goye abayansa sai kissing d'in wuyansa zuwa kunnensa take tana nishi tana shafar kirjinsa sai lumshe idanu yake."oh Baby nima akame nake. Magani ya dauko ya ballo ya saman bed ya kwantar da ita."Yaya Sardauna nah? " Na'am babyna kinaso ko..?"kai na daga masa, cike da kunya. Murmushi ya sakar mun ya dagoni ya bani magani nasha ya kwantar dani ya hauro saman gadon yamata rumfa da faffadan kirjinshi "My sweetie Abulena ina sonki kefa.? A shagwab'e nace"Yayana Dr Sardauna nima ina sonka "Babyna ina sonki da kaunar inason wannan cikin na jikinki ya fada yana shafar marata da ramin cibinta. "Yayana bazan iya rayuwa babu kaiba pls Yayana cemun i love u. "Oh my baby kina zautani i love u Baby ya fada yana sakar mata kiss awuyanta ya kuma cewa"i love u my zainab tawan ya bata kiss ya kuma cewa"i love u more Babyn Sardauna mai cikin Sardauna ki rainar mun babyna zaki haifamun tiwis ina son yara babyna ya fada ashagwab'e"Wayyo My Dr Sardauna nah ka tafi da imanina bana iya fushi dakai i love u Mijina na har abadan."babu bata lokaci ya kame bakinta yana bata zazafan kissing yana tsotsar bakinta cikin kwarewa, yana hadawa da lebenta da hakoranta ya fara juye mata yawunsa tana hadiya sun jima sosai suna tsotsar bakin junansu kafin ya cire mata rigar ya dora bakinsa saman breast dinta yana zagaya harshensa saman nipples dinta dayan yana mulmulawa. Nishi zeey take tana cakuda sumar kansa da hannu biyu"My heartbeat ka, tsotsarmun pls. Da sauri ya fara tostsar breast din zee sai nishi take tana shan yaji dan wani irin salon tsotsa yake musu idan ya tsotsi wannan ya saki ya tsotsa wannan haka yake mata sai da yaga takusa sume masa ya gangaru cibinta ya zura harshe yana karkadawa yana tsotsar yana murza marata da hannnu daya hannun daya ya gangara can yaji ruwa tsudum suna gangarowa ga wani taushi da dumi yatsa ya tura yana karkadawa. Ihu Zee ta saki tana sambatu tana ware masa kafa. Bakinsa ya cire daga cibinta ya kafa bakinsa k'asanta yana lasar ni'imar da take bulbulowa yana masa tanda yana lumshe idanunsa yana nishi hannunsa daya saman breast dinta yana murzawa yana ma k'santa wani irin sha da tsotsa yana zubar da hawaye dan wani irin gardin dadi yakeji sosai yake tsotsa da tanda yana zagaya harshe yana bin gefe da gefe runi Zee ta fice haiyacinta rokonsa take ya shigeta kar dadi ya kasheta ga wata murza da ya kema breast dinta wata zabura tayi ta fizge jikinta ta mike cikin rawar jiki ta cire masa wandonsa sai jin bakinta yayi agabansa tana masa wani irin salon tsotsa hannunta na yawo saman yan marenansa. Wani rikitaccen ihu yake yana rike kanta yana sambatu itako ta dage tana tsotsa tanajin wani irin sweet. breast dinta Sardauna yake murzawa hannunsa daya k'santa suna zunduma ihu gabaki daya sun haukacewa juna Sardauna jin zee zata zautashi ya janye bakinta ya kwantar da ita ya maida bakinta k'asanta yana tsotsa da wani shegen salonsa saida ya kuma sumar da ita ya barta ya fara karantu Addu'ar saduwa ya ware mata kafafunta ya shige daket amma bata farfadoba murmushi ya saki ya dauketa cak ya mike tsaye hajiyarsa na cikin jikinta ya sauko ka'sa ya hadeta da bango daga tsaye ya dago kafarta guda, ya zungura mata hajiyar saida ta shige cikin wani irin shegen salo. Numfashi zee ta sabke ta kankame Sardauna tana lumshe idanu tanajin mahaukacin dadi na ratsata yada Sardauna yake kai komo cikin wani dan iskan salon da shi kansa bai san ya iya shi ba. "Wayyo my Dr Sardauna zaka kasheni da dadi shiko wani irin mugun dadin yake ratsashi ya lumshe idanu yana sauke ajiyar zuciya yana yana fitar da numfashi daki daki da sauri yana cacakarta da kyau yanajin wata irin jajijiyar dadi na daukarsa. Ihun da zeey ne ta sake saki yasa shima ya saki wani sihirtaccen kukan mara sauti ya kankameta yana haqarta bada wasaba duk sun haukace sai sambatu suke zubawa juna zeey ta kankameshi kamar yada ya kankameta yana kukan dadi da Kiran sunanta k'asan makoshi. Zeey tace"Yayana karamun najita har wuyana wayyo Sardauna Jarumin maza.🙈🤭Gaskiya yakamata Alkalamina✍🏻 karage sambado irin wannan labaran haka sunyi tsauri😕.Aradu yau irin abubuwan da zasuyi yafi karfin bakina dole na fece Asubah ta gari kuci lokacin ku daga yau bazan sake muku labe ba🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ No Editing🤦🏻‍♀ *9/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻13* ....Washe gari tun bayan da sukayi sallah Asuba, suka koma baccin gajiya dan Sardauna baima zeey ta sauki ba amma da yake jarumace Sam bata gajiba ko nuna gazawarta. Da misalin karfe goma hucin zafin jikin Zeey ya tayar da Sardauna daga bacci. Idanunsa ya bude Addu'a dauke bakinsa ya zuba ma zeey idanu tayi dai daya zaman kirjinsa tana rawar sanyi jikinta zafi rau. Matseta yayi jikinsa ya jamusu blanket"oh my God my baby zazzabi ne kuma? Ya kai karshan maganar yana kankameta yana sabke ajiyar zuciya. Awuyace tace"Yayana? " Babyna zazzabi ko..?"kai ta daga masa tana Kara makaleshi."Sorry babyna ya fada ya janye blanket din ya Mike zaune ya janye rigarta yana shafa cikinta,"babyna good morning kabar mun Matata ta huta ya fada ya sunkuyar da kansa saman shafafan cikin nata yana kissing dinsa. ya fito da harshansa yana lasar cibiyarta yana shafar mararta. A shagwabe tace"My Sardauna nadam " Abulena zazzabi ko..?"Kai ta d'aga. "Sorry Babyna. yana manne da ita jikinsa,ya sauko ya nufi bathroom. Kayan jikinsu ya cire musu ya kunna fanfo ya sakar musu shower ya dauko sabulu ya rungumeta jikinsa sosai ruwan mai gumi na kwarara kansu yana murza mata sabulun cikin nutsuwa yana dan tausa mata jikinta ruwan na shigarsu,manneshi tayi sosai tana sabke ajiya zuciya. Cikin sanyin murya tace"Yayana.?"Babyna sannu."kai ta daga masa tana Kara rungumeshi. A haka ya musu wanka ya daura towel ya nado zee cikin towel ya rungumota suka fito. A gagauce ya goge mata jikinta ya shafa mata mai,shima ya shirya ya saka kaya,3quarter ne sai short dan yau weekend ne babu inda zai fita turare ya fesa. Yazo ya dauki zee ya nufi dakin ta ya saka mata wata Riga iya gwiwa maron colour tayi mata kyau sosai ya gyara mata gashinta ya kameshi tsakiya ya daure mata da Ribbon jelar gashin ta sauka tsakiyar bayanta. Kiss ya sakar mata a tsakiyar kanta mai fitar da kamshi. "Wow My Abulena kinyi mutikar kyau."Kafeshi nayi da idanu ina yamutsa fuska na kirashi "Yayana zazzabi kuma inason kamshin ka. "Wlh nidai zazzabi bazan yafe masa ba Baby nane yake sa momy zazzabi kinsan cikin tiwis akwai wuya zo muje muyi breakfast na baki magani sai ki shaki kamshin mijnki."hannu na daga masa ya daukeni ya rungumeni muka fita. Bedroom dinsa yaje ya dauko maganin zee yana rungume da ita ya fara taka step ta sakalo hannunta wuyansa ta kwantar da kanta kirjinsa tana cusa kanta tana shakar kamshina. "Yayana ina son kamshinka sosai harda kai."My zee zeena kiyi ta shakar abinki,kinji Babyna."kai na daga masa. suna saukowa,Nisha ya hango zaune tana kallon Tv tana waya tana dariya, jin takun Sardauna ta tsinke kiran ta Mike tana dariya"Oyoyo sannunku barka da fitowa."My Neesher ykk ya karfin jiki..? "My Dr Alhmdllh,ya jikin my dear.?"wlh yanzu ma zazzabi ne yake damunta ya fada yana shafa gashin zeey. Nisha tace"my dear ina kwana sannu zazzabin ne? "Kai zee ta daga tana Kara kankame Sardauna tana nishi. Kan dining suka nufa har Nisha tana jero ma zee sannu. Sardauna yaja kujera ya zauna zee tana manne jikinsa ya kankameta gam ya lumshe idanunsa yana sabke ajiyar zuciya. Ita ko tayi luf abinta tana sabke numfashi. Nisha wacce takai cinsu ya cikata ji take kamar ta kashesu sai harara take zabga musu tana saka kudiri dayawa akansu. Tea ta hada musu mai kauri"my Dr bismillah. Idanunsa ya bude"thanks my nisha,ya dauki cup din ya tallabo kan zee"Baby amshi kisha. Daket ya samu take kurba har tasha mai dan yawa shima ya shanye cup guda. Nisha ta zuba musu farfesun kan rago da waina. Sardauna miyau dinsa har tinkewa yake yace"thanks my nishana. Dukansa zee ta fara tana gujin kuka. "Baby me kuma nayi zakici ko..? "Cikin son naman na daga ma kai kafin ya bani har na sauka daga jikinsa na zauna saman kujera na fara ci sosai na kejin dadinsa har wainar. Cikin farin ciki Sardauna shima ya fara ci sosai yana yima Nisha godiya. Nisha sai dariya take masa. Nisha tace"my dear kici ahankali mana."my dear inaso ne"tana kai karshan maganar cikinta ya wuntsula mik'ewa tayi kafin ta cira aman ya kwace mata daga tsaye ta rika kwarara aman. Cikin rawar jiki Sardauna ya taso ya kamata ya sunkuyar da ita tana rungume jikinsa take aman har saida ta kasa komai ta amaye. Rungumeta Sardauna yayi sosai yana shafa bayanta"sannu Babyna Allah ya baki lfy wlh bansan ya zanyi da raina ba amanki ya dameni." Fashe masa nayi da kuka"Yayana jiri nake ji ka kaini gun ghaisha ko ummina. Nisha tace"sannu wlh abin tausayi. Sardauna ya Mike da zeey ajikinsa"Baby wlh ba inda zan kaiki. ya nufi saman bene da ita. Nisha tabi su da harara ta kira Rabi'a ta gyara gurin tana zaune sai dariyar mugunta take. Basu jimaba nisha ta tsinka yo su suna saukowa har ya canza mata kaya ta wani mannesa,kai ta dauke tana con alwashin rabasu nan kusa. saida suka iso parlon ta Mike tana musu sannu. Sardauna yace"nisha dauko min fresh milk. Kitchen ta nufa. Zeey ta gyara kwanciyarta jikin Sardauna ta sakalo hannunta wuyansa"Yayana"na'am my sweetie sannu zazzabi da amai ne ya takura ma Qalbina ko..? "Kai na daga ina lumshe idanuna"My Sardauna nah."Sweetie nah yi hakuri zaki warke ya fada yana tura hannunsa cikin rigarata yana shafar cikinta da marata. Shiru tayi tana Kara mannesa. Nisha ce tsaye kansu bakin cikinsu kamar ya kasheta tace"my Dr gashi."dago da kansa yayi ya amsa. "Thanks my nishana."murmushi tayi ta zauna ta zuba musu idanu yada yake ba zeey fresh milk din abaki tana zuba shagwaba yana lallabata da shafa kanta zuwa bayanta tana sha ta kureshi da idanu. Nisha kasa daurewa tayi tace"wai my dear kin manta ina gurin ne kike ma Dr irin wannan sangartar haka bakijin ko kunyata.? "Sardauna ne ya kalli nisha yana dariya "my nisha kinban dariya yo ita da mijinta kunyar me zataji taki kuma ma batada lfy ke lokacin da bakida lfy meye bakiyi zeey ta kauda kanta to wlh karki kuskura ki sake ban son irin wannan maganar ki kiyaye yakai karshan maganar yana kicin kicin da fuska. Take nisha ta dawo haiyacinta cikin kwantar da murya tana dariya tace"wlh tsokanarta nakeyi my Dr kaima kasan babu wannan tsakani na da yar uwata. Zeey ko ci kanki bata ce ba saima Kara makale Sardauna tayi tana zuba masa sangarta yana bata fresh milk. Nisha ganin haka yasa ta dawo gaban Sardauna ta tsugunna tana hawaye"dan Allah mijina kayi hakuri karka yi fushi dani wasa nake mata amma bazan sake ba."Sardauna yace"my nisha pls karki damu ai nasani dan dai kawai kar wata rana ya zama gaske ne tashi ki zauna ya kama hannunta ya zaunar da ita kusansa"zeey ta dago ta kallesu haka kawai taji yau bata ra'ayin nisha shiyasa bata tanka musuba ta sake tura kanta kirjin Sardauna''Yayana kamshinka dadi. Baby amshi maganin kisha tunda fresh milk ta zauna Alhmdllh yau sai na Karo katan guda. ya fada yana ballo maganin ya bata tasha ya sake rungumeta gam tana masa hira kasa-kasa cikin sanyi murya hira Abbun ta take masa dan yau mahaifinta ta tuna. Sardauna wani irin tausayinta ya kamashi yana amsa mata cike da kulawa yana shafa cikinta sun kankame junan su yana shafar cikinta da murza marata ahankali yana bata amsar hira cikin kulawa sun manta da wata Nisha agurin. tun zee tana masa hira cikin haiyacinta har kuka ya kwace mata tana rirrikeshi tana kiran"Abbuna wlh yau son ganinsa nake gashinan yana kirana Binti kizo Yayana kaini gun ummina ta nunamun hoton Abbuna pls Yayana. Ta fada tana shashekar kuka"Ya Salam Baby kiyi hakuri Nima inada hoton Abbumu muje na Nuna miki. Ya Mike tana rungume jikinsa ya nufi saman bene da ita yana lallashinta. Nisha suna tashi ta mike aguje ta shiga dakinta ta dora hannu akai tana kurma ihu da kuka,"wlh Zainab kinyi kadan karyarki tasha karya ki maidani bora acikin gidan mijina dole zanga bayanki wlh daga ke har abin cikinki sai kunbar Sardauna zan jure na dan lokaci kadan ne kafin na kawar dake da abin cikin ki baki daya mutikar kina numfashi bazan sami Sardauna ba shidin kuwa nawane ni daya sai yaransa da zan haifa masa ayanzu bazan iya jure ganin wata da Sardauna ba zan daga muku Kafa ne kafin na kawar da shegiyar karuwar yarinyar nan. Saida taci kukanta ya isheta ta wanke fuskarata ta fito parlo. Sardauna ko bedroom dinsa ya yakai zeey ya kwantar da ita saman bed,ya dauko wata yar akwati mai masifar kyau yazo ya zauna ya bude ya kwaso hotunan Abbu Faisal ba kadan ba ya janyo zeey jikinsa. Baby to ga Abbunmu ki ganshi. Amsa tayi tana kallo wani tun yana saurayi wani asaudiya wani harda su suna yara wani da umminta wani su dukane kowane tana rungume jikinsa suna dariya wani ya goyata wani sunacin abunci wani shida Sardauna sai yau ta Kara ganin tsantsar kamar Sardauna da Abbunta tamkar copy dinsa ne. Fashewa tayi da kuka tana rirrikeshi "Wayyo Yayana wlh yau kewar Abbuna nake dan Allah muje gida ka kaini naga ummina ita daya tamun saura."matesta yayi jikinsa sosai " wlh zanyi mugun saba miki idan kika sake cewa ummi kadai ta miki saura zanyi fushi dake. Kankameshi tayi"my Yayana dan Allah karkayi fushi dani yi hakuri na daina fada to kaini naga ummi. "Haba baby pls kiyi hakuri baki da lfy bana son damuwarki bari kukan Baby kina so na kaiki ahalin da kike ciki atadawa ummi hankali itama maifiyarta idan taga tashin hankalinta itama hankalinta ya tashi yi hakuri Mrs Sardauna zan kula dake zan baki kauna mai zafi tsakanina dake kauna ce ba so ba insha Allah babu wani Abu da zai rabamu dake sai mutuwa shima ina fatan na rigaki. Da Sauri ta rukunkumeshi tana rufe masa baki"Yayana bari fadin haka pls bana fatan Hakan My Sardauna nah bani yawu nasha. Da sauri ya ya had'e bakinsu yana bata zazafan kissing yana tsirta mata yawunsa tana hadiya tana tsotsa lebensa cikin shaukin kauna itama tana bashi yawunta yana sha sosai suke tsotsar bakin junansu saida suka kwashe 30 minute. Bakinta ta zare anashi tana maida numfahi. Idanu ya bude yaga duk yawunsa ne ahabarta ya kamo fuskata"Babyna kalli bari na lashe abina Baby zazzabin ya sauka Alhmdllh ya fada yana dora harshensa harbarta ya lashe yawun tas. ya dago ya janye rigarta ya dora bakinsa saman breast dinta da bakin ya tsuke yayi wani irin tsini alamar zeey tana halin buka tuwa. Ahankali yake tsotsar breast dinta"idanu ta lumshe tana nishi"Ashhh Yayana wai ya kayi ka ita tsotsar nono haka sai naji kamar zan zauce. Dagowaya yayi yana tsotsar breast din ya kureta da idanu yana masu wani irin sha yana lailaya dayan. Zeey mimmik'ewa ta fara tana shafar kansa tana cakuda sumar kansa Sardauna wani irin dadin breast dinta yakeji dan wani dan ruwa ruwa yake tsotsowa mai masifar zakin gaske shiyasa yake shansu kamar Allah ya aiku idan yasha dayan ya saki yasha dayan dayan ahannunsa yana murza nipples dinta. Jikin zeene ya fara wata irin kerrrma da tsuma saboda ya gama rikitata sakin nono yayi badan ya ishe shiba sai dan zeey zata iya sume masa. Marata ya shiga murzawa bakinsa ramin cibinta yana tsotsa ya jima sosai saida yaga tana zabura ya cire bakinsa.Ya dawo k'asanta nan ma yajima yana tsotsa zee ko dan yatsanta bata iya dagawa sai jinsa tayi ya saka mata hajiyarsa abinka. Kamar jira take tace"My Dr Sardauna nah nasha sweet ko..? "Oya Baby shamun pls irin na jiya kinji Mrs Sardauna. Bai idasaba ta shiga mata shan minti tana lailaiya 'ya'yan marenansa tana tsotsarta cikin wani irin Salo sai ga Sardauna na wani irin gurnani tamkar zaki yana rike kanta"oh my god Baby ci gaba wayyo my zeena. Tajima tana sha wani irin sinadari zeey takeji aciki shiyasa ta dage sosai. Sardauna saida yaje kololuwar dadin ya fizge daga bakinta ya kwantar da ita ya karanto Addu'ar saduwa da iyali amma sai yaga zee ta masa wani shegen goho habawa jikinsa na rawa ya saita ya shigeta yana shigewa suka sabke ajiyar zuciya atare. Wata irin ni'ima da sanyi dadi Sardauna yaji. Zee taji dan zafi haka ta daure saboda yada yake jujuya hajiyarsa jikinta cikin kwarewa ya lumshe idanunsa wani irin dadi na dibarsa. Sardauna sosai yake haqar zee yau basa kuka hira suke cikin wata irin muryar da batada maraba da kukan suna fadawa juna yada sukejin dadin junan su. Sardauna ya rike k'ugunta yana cacakarta da kyau yana mata hira yada yakejin dadinta bazai iya kuka ba. itama tana bashi amsar yaci da kyau ko zasu kwana bazata gajiba zazzabi ne matsalar zai bata magani tasha idan sun gama. "To nima Rahma nace kuji dadinku.👌🏻 ******************* Bayan kwana tara Haka rayuwa mai dadi ta so da kauna taci gaba da faruwa tsakanin Zainab da Sardauna wata irin shakuwa sukayi ga kulawa da yake bata saboda zazzabi da amai sun sakata agaba batacin komai sai fresh milk sai sinasir da miyar ganye shima da taci sai tayi amai shiyasa sex dinma ya fasa kwana biyu duk da ita bata iya hakura haka zai samu ya mata dubaru har tayi release saboda cikin ya kara mata jaraba ba kadan ba sai taci sa'ar samun gwarzon namiji yasan yada zai mata ko bai kusanceta ba ya gusar mata da sha'awarta har ta sume masa dan dadi. Saboda baya son zazzabin shiko mutikar zai kusanceta haka zatayi ta zazzabi da amai kamar bazata kwana ba shiyasa ya daina sex dinta suke romance. Nisha abin duniya ya isheta yada taga Sardauna da zee sun zama tif da taya basa shayinta komai agabanta zeey zatayi kissing din Sardauna ta rungumeshi har tayi bacci jikinsa amma ya kasa hanata kishi ya adabi nisha zee kuwa ko ajikinta saide hakan baya hanata suyi hira da nisha har ta rika ma nisha shagwaba itako tana biye mata aranta tana tsine mata saide Sam yanzu zee batajin nisha aranta irin na da ta rasa dalili so daya suka je gidan. Iyayansu sai Albarka suke samu su ganin zamansu gwanin sha'awa, an saka auran Hafeeza da Ahmed wata uku masu zuwa insha Allah. Nisha ta warke ras shiyasa Sardauna yace zai kwana wajanta dan kar ya shiga hakkinta tunda yaga zeey yau masha Allah batayi zazzabi ba batai amai ba sosai yake cikin farin ciki saidai ramar da tayi tayi wani irin fari sai idanuwa da dogon hancinta abin tausayi. Yau tunda zai fice aiki ya kaisu gida su wuni dan yaune za'a d'aura auran ummi Raiyan da kawu Saminu zeey sai murna take jitake kamar Abbunta ne ya dawo. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Misalin karfe takwas na dare bayan angama sallahr isha'i anan masallacin kofar gidan daddy mai had'e da gidan aka d'aura auran Raiyan Fahad Abu Rahman da, Saminu Hashim Almahadee magawata akan sadaki dubu dari biyu sai muce Allah ya basu zaman lfy ya kawo kazantar dakin Amin😆 Su ghaisha zaune suke a parlo ana ta murna Nisha jikin ghaisha arungume. Hafeeza tace"ghaisha wlh naji dadin wannan hadin."maryama tace"Allah ya basu zaman lfy. Umma tace"Ami"Nisha tace " zainab tana gurin ummi ta buya. Daddy yayi dariya"momy taji sauki ko?, ya kalli Sardauna. sosa kai Sardauna yayi ya kalli Nisha "Aisha tashi kirawota mutafi gida. Nuhu yace"au nazata ana zata kwana."murmushi Sardauna yayi ya Mike ya koma kusan Nuhu ya rungumosa"my brother bama haka dakai."to Dr namu me nace. Dariya su hassan da hussaini suke musu Ammi tace",tun dazu zainaba take cikin murna ai daket ta yada ta tafi tabar umminta. Daddy yace"Sardauna kabarta ta kwana. Zee na rungume jikin ummi da lemon tsami ahannunta tana tsotsa. Nisha ta shigo da sallama. Zeey ta amsa ummi tace"gida zaku ko..?"eh ummi yaya ne yake kiranta."baki ta turo gaba "ni wlh yau bazan koma ba ku tafi kawai."ummi tace "yi hakuri baby tashi ku tafi."kuka ta Saki tana rungume ummi"wlh ni ajikin ummina zan kwana bazan jeba."ummi ta kalli nisha"jeki kiramin Dr din yazo ya dauketa da karfi. Fita nisha tayi tana murna tana zuwa gun Sardauna tace"yayamu zainab sai kuka take wai yau bazata tafi ba sai gobe. "Murmushi yayi dama tausayin ta kwana ita daya yake. "OK tayi kwancirta baiwar Allah."daddy ya girgiza kai maryama dariya tayi. ghaisha ta rike baki"autana zo kaji mana."mik'ewa yayi ya dawo gun ghaisha. Kunnansa ta kama ta murda da karfi ya Saki ihu, umma hauwa tace"sakarma yarona kunne ai gaskiya ya fada. "Yauwa ummata ya fada yana mik'ewa ya nufi dakinsu ummi. Ammi ta rike baki tace"khadija wlh rayuwar gidanku tayi ko my larabawa bazamu gwada muku kaunar junaba. Dariya yan parlon sukayi. Hassan da hussaini sukaje suka rungume daddy suna kukan murna kawu Saminu ansha manyan kaya sai washe baki ake ya zauna kusan daddy ya janyo hussaini"daga yau karku sake kukan rashin mahaifinku ko yana raye mune nan iyayanku dan haka karku sake kuka kunji..? "Kai suka daga sunajin wani irin dadi na ratsasu. Ghaisha katan kwalla take gogewa ita da Ammi. 😆niko nace kawu Saminu kai dai kawai ka kwashi gara balarabiya. Sardauna da sallama ya murda kofar. Ummi ta amsa zeey luf tayi kamar tana bacci Sardauna ya gaishe da ummi yace"Baby tayi bacci ko.? Dariya ummi tayi"yau kaji rigima takeji Ana zata kwana."kai ya Sosa "ummi ta kwana din dan Allah akulata sosai ummi sai da safe ya fada yana kallon zeey. Aikuwa da, Sauri ta dago tana shashekar kuka tana dagama Sardauna hannunta ya dauketa. Nufota yayi"Baby zaki bini gidan kin fasa kwana da ummi Oya task mu tafi abinmu kinci wani Abu ko."jikin ummi ta koma tana boye fuskarta"Yayana katafi bazan jeba da, ummina zan kwana. Murmushi yayi ya juya yana shafa sajan fuskarsa ya fice. Ummi tace "Baby kin iya fitina ko? baki ta tura tana kara rungume umminta tana tsorsar lemon tsami. Sardauna yana fitowa yama iyayansa, sallama. Daddah yau antuno da Faisal sai matsalar kwalla take mairan karfe yana lallashinta yan parlon suna musu dariya barinma Ammi gani take rayuwar kamar Asudiya. Sardauna ya fara tsokanarsu"kai tsaffi idan soyayya zakuyi ku tashi ku tafi part dinku. daddy ne ya Mike ya kora Sardauna. Aikuwa da gudu Sardauna ya fice yana dariya,Nisha tama iyaynsu sallama tabishi. Koda ta fito har ya shiga mota ya kunna sigari yana bata hayaki baki da hanci idanunsa lumshe yana tuna babynsa abar kaunarsa. Saida yaji Nisha ta zauna kusansa ta rungumeshi tana sabke ajiyar zuciya. Baice mata komai ba ya ya gyara mata kwanciya jikinsa yama motar key ya fizgeta ya nufi get yana horn megadi ya bude masa ya fice aguje yana zugar sigarinsa yana driving da hannu daya dayan yana shafa bayan Nisha. My Nisher menene naga kamar kina cikin damuwa Oya my nishana fadamun..?"my Dr bana jin dadine my dear mun barota agida gashi bansan kwana nawa zatayi ba."ki kwantar da hankalinki kwana biyu zatayi ta danji gumin ummi banason ta kwana ita daya ga zazzabin da take kwana dashi,nafi so ta sami kulawa sosai kafin ki sallameni jibi. Nisha ta ciza bakinta tana kisima abinda ta tsara na batar da zee cikin ruwan sanyi. ta dago tana kallonsa hawaye ya wanke mata fuska,"my Dr mu koma adaukota ni na hakura ko da ga nan zuwa haihuwarta ne zan jure rashinka amma bazan jure rashin zeena ba."farin ciki ya ciki Sardauna ya saki murmushi. My nishar ina sonki wlh halinki yayi arayuwa ya fada yana rungumeta gam yana kissing dinta saida motar ta kusa kwace masa. Wayyo sweetheart zaka kashemu fah. Burki ya take yana dariya"matsoraciya ya fada yana driving cikin kwarewa nisha, tana manne jikin Sardauna suna hirasu cikin anushuwa har su kazo gidansu. Bayan kowanne yayi wanka yayi shirin bacci suka zauna a parlo. Nisha ta hado masa coffee yana sha yana danna laptop tana makale jikinsa. Saida ya kira zeey yaji lafiyarta,lokacin tayi bacci ummi ce ta dauki wayar yake tambarta jikin zeey ba zazzabi tace"babu tasamu tayi bacci saida ta mata tausa. Yaji dadin zee bata da zazzabi,Nisha ma ta amsa sukayi hira da ummi. Yau su Nisha ansami Sardauna sai wani riritashi take.😆 yo kwana 9 zeey baby ta kasa ta tsare Kiri Kiri take hana Nisha rabar Sardauna. Karfe shabiyu suka tafi suka kwanta bedroom din Sardauna na nan k'asa. Kwance suke manne da juna suns tostsar bakin junansu sosai Sardauna yake kasheta da salonsa bakinsa ya zare a nata yace"My Nishana na baki wani baby ko..? "Ya fada yana cire mata rigar baccinta ya cire boxes dinsa ya fara karanto Addu'ar saduwa da iyali ya nemi hanyarsa ya shige. Idanu nisha ta lumshe lokacin da taji Sardauna ya shige jikinta batare da bata lokaciba ya fara sukuwa saman Nisha cikin kuzari da iya sarrafa mace dan amugun bukace yake shiyasa yake cacakarta sosai cikin kuzari. Nisha ta sabke ajiyar zuciya tana shashekar dadi idanunta lumshe tanajin dadin yada Sardauna yake cacakarta,bakinta na rawa tace"Way...yo.. Da..di.. Sweetheart ka..Ka.. Ra..mun..da..kyau Ashhhh uhmm.............✍🏻🤣to Allah yasa ki daure dan kinsan mutimun naki baya cin kadan ya hakura.😆Asuba ta gari. No Editing🤦🏻‍♀ *10/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻14* ....Washe gari. Nisha daket ta anfanu saboda ba karamin aiki Sardauna ya mata taci kuka kamar ranta zai fita dan bai saurara mata ba sai da yaji ya rage zafi sosai. Shiyasa har Sardauna ya tafi aiki tana baccin wuya shi dariya ma ta bashi. Sardauna yana fita sai da ya biya gida yaga zee dinsa tana bacci an samu tayi breakfast Kafin ta koma bacci, shiyasa ya tafi aiki cikin farin. Nisha sai karfe goma shadaya ta farka tayi wanka ta fito parlo. Kan dining taje taci ka cikinta ta dawo parlo ta zauna kenan taji knocking. Ta mike ta nufi kofar ta bude. Nadiya da intisar tsaye suna murmushi"wayyo yar uwa da kawata ku shigo."shigowa sukayi suna dariya,ta rufe kofar suka nufi gun kujerun parlon. Kitchen taje ta kawo musu lemo da ruwa da kayan motsa baki. "Kwana dayawa ya jin dadinku."suka hada baki"ke zamu tambaya. intisar tace "wai ina zainab ya jikin nata.?" Wlh da sauki jiya mun barota agida."intisar tace"wlh naji dadin auran Abbanmu da ummi ba ruwanta muma zamuyi kanni larabawa. Dariya sukayi Nadiya tace"Nisha kinga kuwa yada kika ciko kikayi kiba ko har kin kumshi na sati biyu."dukanta tayi"ke ko kawata bakida kirki ciki yanzu har na huta kafin lokacin zainab ta sauke kinga sai asami mai kula da Dr Sardauna. Nadiya tace"albishirinki.?Nisha tace"goro fari tas tana dariya. intisar tace"zanyi aure a kano Dr yakub zan aura har iyayansa sunzo anyi tambaya daman son mahbeer ne ya rufemun idanu tunda na rasashi dole zan auri wani."ta fada tana hawaye. Nisha tace"intisar kiyi hakuri Allah ya tabbatar da Alkhairi,Nadiya kefa..?" wlh har kinban dariya ni da kinsan Dr Nabeel ne ai kimana fatan Alheri kwananan komai zai kankama insha Allah."nisha tayi dariya "to Allah ya kaimu. Intisar tace"wlh yanzu ina mugun son Dr Yakub ya iya love da tatali. Dariya sukayi. Intisar tace"Nisha dan Allah ku kara had'e kanku da, zainab wlh ba ruwanta ni yanzu har kunyarta nakeyi lokacin da na rika mata basarwa da kallon banza sai gashi ya barmana duniyar ma."Nisha tace"wlh lfy muke zaune babu wata matsala. Nadiya tace"yauwa Allah ya kara muku zaman lfy."nisha tace"Amin ta tsiyaya musu lemo ta basu sunasha suna hira suna Kara dorata ahanya da bata shawarwari yanda zata rike mijinta su zauna lfy,duk haushinsu takeji kawai tadai biye musune dan ko hauka take bazata yarda su San asalin wacece ita ba. Haka sukayi ta hirasu wasa da dariya sai yamma wajejan karfe uku suka tafi. ---------------------------------------------------------- Bayan sallah la'asar. Sardauna na zaune cikin hadaddan Office dinsa yana busa sigari yana duba tsadaddan agogon hannunsa. Wayarsa ce ta dauki ringing ya kalli screen din wayar yaga sunan Bandar na yawo. Dauka yai yayi picking ya akara akunne. Tamkar bayason magana yace hello dan duniya too days kun bata kai da mara's kunyar yaron nan Ahmed."Dr gamu fa acikin hospital tun bayan azuhur,shukurah ce zata haihu wlh har yanzu shiru." Da alamar damuwa Sardauna ya furta" Ya Allah!! to ai ban saniba gani nan fitowa wlh naga kiran babanta amma ban dauka ba." Ya fada yana mik'ewa ya kashe sigarin ya kwashe wayoyinsa ya zuba cikin aljihu ya fito. Yana fitowa ya nufi bangaran yan haihuwa da hajiya hafsa ya fara cin Karo sai Ma'aruf Bandar ya hango yayi zaune yayi tagumi. Gurunsu ya nufa da sassarfa. Yana zuwa ya gaishe da Alhajin cikin girmamwa. Bandar ya taso sukayi masahaba. Dr nabeel ne ya fito shida Ruma. "Dr shiga kaga matar awuyace take" dakin Sardauna ya shiga. Bai jimaba ya fito yana goge zufa ya kalli,iyayanta "Dady sai ku sa hannu dan bazata iya haihuwa da kanta ba sai anyi mata CS muje kusa hannu babu lokaci." Bandar jikinsa har ruwa yake ya rike Sardauna. Ma'aruf yace"muje nasaka hannu Allah yasa ayi a sa'a" Sardauna suka bi Office dinsa. Alhji Ma'aruf ya saka hannu. Sardauna ya cire agoginsa ya ajiye da zobe da wayoyinsa baki daya suka fito bandar harda kuka. Sardauna bai saurareshi ba ya shige dakin tiyatar da aka kai Mashakura iyayanta suka bita da Addu'ar nasara. Cikin ikon Allah da yardasa Sardauna yama mashakura aiki ya ciro mata yarta katuwa fara kyakyawa jajir da ita kamarta da Bandar sak tamkar copy dinsa babu abinda ta rage na Bandar. Bandar kallo daya yama yarinyar ta shiga ransa ya hana kowa ita gashi sai tsala kuka takeyi. Karfe bakwai aka fito da mashakura dakin hutu har yanzu bata dawo haiyacinta sosai ba. Iyayanta sai albarka suke sakama Sardauna Bandar kamar ya goyashi. Bayan sallah magarib Sardauna ya samu ya tsere gidansu. Lokacin da yaje zee tana zaune a parlo. Ita daya zaune dan yan gidansu haka suke idan sun shiga sallah magarib basa fitowa sai sunyi isha'i. To su ummi duk suna bedroom. Plate ne a hannunta tanacin salak yasha timatir da uban yaji da lemon tsami sai ci take. Kusanta ya zauna. Qalbina"Yayana i miss u" "Me too Baby." Ya fada yana rungumota ya jaye rigarta ya rankwafa yama cikinta kiss yana lasar fatar cikinta yana murza marata yana tsotsar cibinta. "Baby Sardauna nah za'a isko mune ka bari mana,My Baby nima baby zan rika gaya maka." Ta fada ashagwabe tana lumshe idanunta. Sardauna bakinsa ya dora saman breast dinta ya tsotsi kadan ya saki da sauri kar wani ya iskosu ya dagota ya rungumeta yana maida numfashi yana murza mazaunata ahankali. "Qalbina meyasa nake sonki kamar zan mutu nakeji saboda sonki da fatan Babyn Sardauna yau bai baki wuya ba Oya baby fadamun."ya fada yana lasar lips dinta. "Gabaki daya jikina ya saki wata muguwar sha'awa nakeji,ashagwabe nace"Baby Sardauna ka kashemun jikina babynka na bukatarka na saka mishi kuka." "Ya illahi Baby yi hakuri amshi salak dinki kici sorry kimun Afuwa."ya saka hannunsa cikin salak din ya tsakuro ya saka mata abaki. Jikinsa ta shige tana amsa tana ci tana turo baki ahaka yabata har taci sosai ya kamota tana rungume jikinsa ya nufi kitchen ya wanke mata hannunta da bakinta ya bude fridge ya dauko mata fresh milk ya kamota ya shigar da ita cikin jikinsa sosai ya fara bata fresh milk abaki tana sha yana murza cikinta zuwa marata,ta narke a jikinsa tana masa wani kallon so da kauna shiko sai lumshe mata tsumammun idanunsa yake, ahaka ta sha sosai ya ajiye sauran saman fridge ya daukota cak yawa yar baby yana kissing dinta awuya tana kyalkyala , dariya saida yaje har kofar bedroom ya ajiyeta. "Qalbina Oya jeki kiyi alwalla kiyi sallah isha, nasan wanna ta karya nima na tafi masallaci i love Qalbina."jikinsa na shige ina turo baki"My Baby Sardauna nah.?"Na fada ina ririkeshi da shigewa jikinsa,rungumeni yayi gam yana fitar da numfashi. "Baby Qalbina yi hakuri bara naje nayi sallah nazo shiga ciki i love u Baby."My too Baby Sardauna nah"murmushi ya saki ya kama hannuna ya shigar dani ciki ya rufo kofar yana murmushi, ya tafi. Bedroom na shige." Bayan sallah isha parlon cike yake da yan gidan kowa da kowa yana na ana hira Sardauna yake fada musu mashakura ta haihu shine ya mata tiyata ta sami yarta mace kowa ya tausaya mata. Zeey kuwa sai hararasa take ta cika tayi fam yana lure da ita dariya ma ta bashi,bai jima ba sosai yama iyayansa sallama yayi yay da zeey ta biyo shi waje suyi sallama taki fushi take dole ya tafi gida da begenta yana driving yana murmushi har ya isa gida dan kishin Qalbinsa na burgeshi. Yana shigowa parlon da sallama Nisha ta taresa da gudu ta fada jikinsa. "Sweetheart welcome nayi missing dinka."my nisha na nima haka" Ya fada yana juyi da ita yana kissing dinta"ya kika yini da fatan kina lfy.?"Alhmdllh."hannunta ya kama suka nufi bedroom d'insa ita ta temaka masa yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci riga da wando masu sulbi. Suka tafi kan dining ta zuba masa farfesun nama rago kadan yaci shima ya ciyar da ita tana rungume jikinsa har ta koshi suka dawo parlo. Yana aiki da laptop suna hira Nisha sai wani langwabewa take ajikinsa shiko murmushi yake sakar mata dan tana burgeshi da hakurinta. Karfe goma yau da yan mintina suka kwanta dan yau bacci Sardauna yakeji sosai,yauma bai saurarama nisha ba sosai ya garjeta tun tana kukan dadi har ta koma na wuya bai saurara mata ba saida ya kwashe awa biyu samanta kafin ya barta sukayi wanka yana mata dariya ta fiye raki,har bacci ya daukesu manne da junansu. Asubahi ta gari. ************ Washe gari da wuri Sardauna ya dawo daga gurin aiki yaje ya dauko babynsa suka zo gida. Suna zauwa ya daukesu har nisha suka tafi hospital ya kaisu sukaga mashakura acan sukaga Ahmed da hafeeza suma sunzo ganin mashakura Abu na aboki. Mashakura taji dadin zuwan zee da nisha zee tunda taga babyn mashakura kyakyawa taji itama tanason mace. Nisha ji tayi Allah ya dora mata son yarinyar kamar ta saceta barin yada taga kowa na yabon yarinyar ga Bandar ya kasa ya tsare yada yakeson yarinyar duk sai taji ta tsinke wai d'an shege akeso haka amma ita ta zubar da na halak,sai bayan sallah isha'i su Sardauna suka dawo gida. Nisha duk jikinta yayi sanyi daurewa kawai take dan kar agano wani abun aranta shiyasa ta saki jikinta suna hirasu da zeey wacce ta narke jikin Sardauna tana zuba sangarta yana biye mata. Karfe 11:00.pm Sardauna na zaune yana daddana laptop suna hira da Nisha. ya kalli zee wacce ta makaleshi tana kwasar bacci,murmushi ya saki ya dora hannunsa saman cikinta ya shafa. Ya kalli nisha yace"my nishana zamu shige good night."night sweetheart"mik'ewa yayi yana rungume da zeey ya nufi saman bene. Saida yama zee wanka da ruwan gumi ya shiryata cikin kayan bacci sai lumshe take ya kwantar da ita ya sabko k'asa. Nisha har ta kashe masa laptop takai masa dakinsa. Bedroom dinta ya nufa cikin blanket ya sameta har ta fara bacci. Saman gadon ya hauro ya rungumeta yana kissing dinta da kalamai masu dadi saida ya sakata bacci mai cike da nishadi,ya fito ya haura sama. Yana zuwa yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya fesa turare ya haura saman gadon zee na sharara bacci. Jikinsa ya sakata"Babyna tashi ba bacci zakiyi ba bautar Allah zakiyi."ya fada yana yamutsa ta, bakinta ya kama yana tsotsa yana murza nipples dinta. amma ina zeey bacci yaci karfinta sai shine yake kidansa da rawarsa. Rigarta ya cire ya kafa bakinsa a breast dinta yana tsotsa yanajin dadin dan ruwan da yake tsotsa sosai yau Sardauna ya zauce akan nonuwan zeey wani irin wasa yake dasu da shansu. Babu yada Sardauna bai yiba zeey ta tsotsar masa hajiyarsa ta kasa dan wani mugun bacci take sam ta kasa wartsa kewa sai shine yake bidirinsa babu inda bai tsotsa ajikinta tsotsama ta fitar hankali saide zee ta zabura ko ta sabke ajiyar zuciya. Sardauna saida yakai kololuwar bukata ya gyarama zeey kwanciyarta agefe shima ya kwanta gefen ya rungumo bayanta yana Addu'a yana kallon yada zee take fitar da ni'ima,hajiyarsa ya saita ya shige gidan da tafi bukata atare suka sabke ajiyar zuciya Sardauna ya riko k'ugunta da hannu daya dayan ya kamo tafin hannunta yana murzawa ya fara surfata da kyau nishi kawai zee take tana lumshe idanunta tana budewa ta damke pillow da hannunta dayan wani mugun dadi na shigarta amma tsabar baccin da yake cinta ta k'asa magana nishi kawai take tana Kiransa cikin sanyin murya"Babyna Sardauna dadi woshhhh." Sardauna numfashi yake saukewa daki daki yana yana wani uban gurnani yana cacakarta sosai yake danna mata kayan aikinsa cikin kuzari da kwarewa da iya aikin saboda kwanciyar da yamata yana mugun jin dadin hakan bakajin komai sai gurnanin Sardauna da nishi zeey da tafiya tayi tafiya suka fara kukan dadi atare ya juyo da ita gabansa suna fuskantar juna ya had'e bakinsu yana cacakarta suna ihu bakinsu ahad'e, kuyi komai ba komai😆Asuba ta gari. *********************************** *Agurguje bayan wata uku* Lokacin na gudu kwanakin mu suna kara ragewa mutuwa na kusanto mu ba yau ba gobe amma wasu basu tunanin duniya ba gidan zama bace ba alokacin da kwanakin ka suke kara ragewa aduniya alokacin kake kara kusanto kanka da duniya da neman jin dadin duniya baka k'ok'arin neman lahiraka domin tsira a gobe kiyama, saidai shirya yada zaka cutar da wani da kuntata masa da neman rabashi da duniyar baki daya baka tunanin meye makomarka baka tunanin ba lallai bane Ubangiji ya baka nasara kan mugun abinda kake shiryawa ba baka tunanin abinda zaije yazo idan kishi ya rufe maki idanu gani kike komai zaki iya mutikar za'a bar miki mijinki kamar yada nisha ta dauki damarar batar da zeey daga doron duniya nan da kwanaki biyu saidai muce to Allah ya tsare mana zuciyoyinmu Allah yasa mudace amin Bayan wata uku. abubuwa dayawa sun faru ciki harda tarewar ummi Raiyan gidan mijinta Saminu Wanda suke zuba soyayya wlh idan ka gansu baza kace ba ummi ta haifi kamar su zeey yan 18 year har su uku dan ta koma yarinya sosai ga kulawar da yake bata yana nuna mata so na fitar hankali ga salonta na shagwaba da kula da miji ga baiwar dadi da Allah ya bata,nan gidan zeey na wajan mahbeer shi taba ummi kyauta tace tayi zamanta ana gata kusan uwarta haka ko akayi daddy yace ta tare bazai hanaba tunda yarta ta makalaka mata shi kansa kawun yaji dadin hakan yaransa bazasu samusu ido ba wajan shan love. Zeey kullum sai ta shiga gidan umminta su Hassan daddy yace bazasu masa nisaba yana tare dasu dole suka hakura saidai duk kwana biyu suke zuwa gidan ummi Abu Rahman yana samu sauki yazo Nigeria wlh sai ka tausaya masa yayi nadama mutika yana kuka yake rokar ummi Raiyan ta yafe masa tana kuka ta yafe masa harda su zee duk sun yafe masa amma koda wasa baice shine yasa aka kashe musu mahaifi ba dan yana tsoron zee kuma ya nuna murnar auran ummi da kanin mijinta Ammi fur taki ta bisa saida Abu Rahman ya kwashe wata daya cur a Nigeria daket su daddy suka saka baki ta yarda suka koma saudiya tare da Hassan hussaini ya kiya Hassan dinma saida ummi tayi ta kuka tana rokonsa ya yarda da sharadin duk lokacin da yaso zaizo ummi taba Abu dukiyarsa ta yaranta kuwa suna hannun daddy ana juyawa yanzu haka ansaya musu wasu maka makan gidaje guda biyu da fili an fara Gina company. Zee tasha uwar azabar laukayi ba da wasaba dan ta azabtu sosai akwai lokacin da Sardauna da kansa ya kaita gun ghaisha saida ta kwashe sati biyu nisha murna kamar ta zubar da ruwa ak'asa tasha. Zeey a yanzu laulayi ya barta sai abun da ba'a rasa ba saboda cikinta yayi girma baza ka taba cewa watansa biyar ba saboda yada ya fito. Zee ayanzu jitake babu Wanda yafita gata ga ita ga umminta makota ga kawu saminu ya dauki son duniya ya dorma zee sai sangarta ta takeyi ga uwa ga uba ga miji sun maidata yar lele. Soyayya tsakanin zee da Sardauna wlh bata faduwa abaki dan wani irin so sukewa junansu basa iya boyewa ko gaban waye saidai kai kaji kunya, abinda ya hadasawa nisha ciwon zuciya aboye ta rame tayi baki ga son tayi ciki kullum cikin ma Sardauna kuka take ya mata ciki tausayi take bashi shiyasa yake mata wani irin tatali da nuna so gashi tana masa wani mahaukacin so Wanda idan ta ganshi da zee yanzu ciwonta zai motsa Sardauna ya shiga tashin hankali zee tayi ta kukan tausaya mata koda zeey ta gano nisha kishine take yasa ta fasa rabar Sardauna gaban nisha saidai shine baya iya control din kansa idan zee na kusansa ga wani mugun son cikin zee da yakeyi barinma da ya duba yaga 'ya mace zata haifa masa dan yar gidan mashakura ta tafi dashi barin ma yanzu da tayi wayo duk kwana biyu Bandar sai yasa mashakura tayi ma Amatullahi kwalliya ya kaima Sardauna ita Office shiko ya lalace gun mata wasa Bandar yayi ta musu dariya. Abinda yake kara ma Sardauna kaunar zee dinsa bata gajiya da larura Sardauna a duk lokacin da ya nemeta indai girkinta ne zata daga masa kafa yayi yada yakeso gashi dama cikin son sex gareshi amma ba can ba. Nisha kuwa wannan shakuwar tasu yasa ta sake zage dantsen ta na kawar da zeey yanzu haka ta shirya komai jibi ranar daurin auran hafeeza zata aiwatar da kodirinta cikin ruwan sanyi dan babu yada batayi cikin zeey ya zubeba yaki zubewa dan tana bakin cikin yada Sardauna ya dauki son duniya ya dora ma diyar da zeey zata haifa har an sayan mata sunan Khadijah sunan ghaisha amma yace zai rika kirta da ummi Nadeen. Bangaran Mashakura an d'aura auransu da Bandar tun ranar sunah yarta taci suna Amatullahi bayan,arba'in akasha biki ta tare iyayanta babu abinda basu mata komai na dakinta daga k'asar waje akayo oda wlh idan kaga yada suke zuba love bazaka taba cewa sun gama watsewa awaje ba saboda yasan shine ya bude ta aledarta yarta tayi wayo masha Allah abota kuwa tsakanin Sardauna da Bandar da Ahmed sai abinda yaci gaba komai tare sukeyin sa yanzu haka shirye shiryan auran Hafeeza da Ahmed su uku suke komai yau aure ya rage sauran kwana biyu ba laifi Ahmed yama hafeeza kaya na kece raini akwatina 12 shake da kaya babu abinda babu har kukan shagwaba ta masa sunyi yawa yayi ta lallashinta. Haka bangaran intisar ma ita da Dr Yakub abokin Sardauna na Kano. bikin duk rana dayane daddy yace ahadu ayi shi anan gidansa su wanke yaransu biyu kawu saminu yaji dadin hakan. Su zee kirjin biki sune suka fito da anko ita da nisha da zainab da anty Maijidda kala uku akayi masu masifar kyau da tsada,ansha dinkuna ba karya material less atamfa,sai muce Allah kaimu jibin da rai da lfy ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Zeey ce zaune cikin katoton parlonsu na nan k'asa taci uwar kwalliya mini siket ne baki a jikinta sai wata yar Riga pink,colour mai wasu irin igiyoyi agaban rigar sune suka fito da kyan rigar tayi mata kyau sosai bata da hannu amma ta rufe mata cikinta da ya fito ta saki gashinta har gadon bayanta sai baza kamshi take. kwalin fresh milk a hannunta tana sha tana waya sai dariya take ta kurawa Tv idanu tana kallon shirin akushi da rufi tashar Arewa 24. "Wayyo Allah!! My Jannat kizo idan na haihu pls keda my habibiya Manal pls ina jiranku kuzo zan muku miji a hausa wlh akwai dadi."Sardauna na ne ya fito daga bedroom din nisha yana waya ya zauna kusan zeey ya rungumota jikinsa yana shafa cikinta."Bandar wlh nagaji sosai ban jima da zuwa ba na tardo uwar gidana babu lfy na dubata ta samu bacci yanzu."OK gobe zamuyi magana ku sameni Office da safe Yakub ma so yake naje Kano."ya fada yana dafe kansa. Daga can Bandar yayi dariya"OK naji bye" ya tsinke Kiran. Sardauna ya ciccibi zeey ya dorata cinyarsa"Qalbina zaki zautani irin wannan kyau haka."ya fada yana tura kansa tsakanin wuyanta yana shakar kamshinta yana kissing dinta ya dago yana tatara mata dogon gashinta suna kallon kwayar idanun juna ta zumburo baki GABA tana amsa wata. Sunyar da kansa yay saman cikinta ya janye rigarta. Cikin sai motsi yake"wayyo dadi my ummi Nadeen har kinsan dady yazo kin fara masa oyoyo."ya fada ya zura hannunsa duka biyu yana shafar cikin zuwa tsayayun breast dinta. Duk abin da ake zeey hira take da,Jannat"wayyo my Jannat ki kashe zan kiraki Abban ummi Nadeen yazo yana rikitani."kitt ta tsinke Kiran. Kallonsa nayi cikin fushi nace"dallah malam sakeni ashe kana gidan shine sai yanzu zan ganka ai kun cinye lokacin ku yanzu kun shiga lokacina."oh my Baby Qalbina kiyi hakuri antynki babu lfy tace tayi ta kiranki bata samunki ciwon ciki take shine nazo kusan magarib sai yanzu ta sami sauki tayi bacci." "Ayya wlh ban saniba ashagwabe nace" Babyna Sardauna yo Ba Nadeen dinka bace take takurani bansan ya akayi ba na kashe wayar wlh sai yanzu da na sauko na kunnata nidai sanina wayata akunne take amma baby Nadeen ta rikitani bansan na kashe ba."na fada ina shigewa jikinsa na tallabo kansa na dora bakina saman kunnesa"My baby Sardauna pls gobe gida zan kwana inaso amun kitso da kunshi pls Abban Nadeen kabarni yanzu muje kayi yada kakeso da ummun Nadeen."ta fada tana zura harshanta cikin kunnesa tana tsotsa ta zura hannunta cikin rigarsa tana shafo jikinsa da marasa zuwa cibinsa tana kwankwalawa da kirjinshi tana murza nipples dinsa. Lumshe idanu yayi"oh my Baby Qalbina i love u more muje nayi bugun farko sai mu fito naba ummi Nadeen abinci." Cak ya dauketa ahakan tana tsotsarsa suka nufi saman bene,ya fara taka step sukaji wani uban ihu Nisha tana Kiran Sardauna arikice ya juyo ya fara saukowa yana kiranta"my Nishar..............✍🏻Ummu Fareesa ce😘 No Editing🤦🏻‍♀ *11/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻15* ...Yana saukowa ya nufi kujeron parlon ya zaunar da zee"Baby bari na dubo yar uwaki."ya fada yana nufar dakin Nisha wacce ta fito tana kuka. Da gudu ya kara sa gurinta ta fada jikinsa ya rungumeta yana tambayarta"nisha meye kuma cikin ne? wlh kin tsorata ni kinji irin ihun da kika kwarara daka dakinki meye cikin naki ne..?"cikin kuka tace wlh tsoratani akayi ban san ko su waye ba wlh tsoro nakeji my Dr."ta fada tana kara rukumkumeshi tana kuka. "Yi hakuri Addu'a zakiyi da kikaji tsoron ba ihu ba,zo zauna ki nutsu my nisha"ya kamo hannuta suka nufo gun kujerun. zee na zaune ta kura musu idanu dan haka kawai taji bata yarda da ciwon Nisha ba saboda d'azu suka gama hira da yamma. Kusan zee Sardauna ya zaunar da nisha shima ya zauna jikinsa ta shige tana sabke ajiyar zuciya tayi luf jikinsa. Zee ta kalleta tana yamutsa fuska tace"my dear sannu ya jiki.?"kai nisha ta daga sai kara shiga jikin Sardauna take ya wani tarairayota yana mata sannu yana shafa cikinta. Gani nayi abin akwai rainin hankali sun wani shanyani alhalin miji nawane,shagwab'ewa nayi na kirasa"My Baby Sardauna nah bacci nakeji yau da wuri tunda my dear abin tsoron ya barta da ta ganka ta tashi taje tayi Addu'a ta kwanta mana muma muje mu kwanta."Nisha tari ta fara tana rirrike Sardauna,shikuma ya wani manne mata yana mata sunan"Baby kawo mata ruwa. Mik'ewa zeey tayi kamar zata kawai sai ta duke ta dafe hannun kujera. "Wayyo cikina."amugun kidime Sardauna ya ture nisha daga jikinsa ya kamo zeee"wayyo na shiga uku babyna sannu."ya fada ya ciccibar zeey tana kukan sangarta tana kiransa"my Baby Sardauna nah cikina."pls Babyna yi hakuri"saman bene ya nufa da ita tana masa kukan shagwaba yana lallashinta ta kalli bangaran nisha da ta saki baki da hancin tana kallonsu bakin ciki ya ciki mata zuciya. Idanu suka hada da zee ta kashe mata ido ta nunu mata yatsa ta sakar mata murmushi ta kawar da kanta ta dora kirjin Sardauna ta boye taci gaba da kukan sangarta yana bata hakuri. Bedroom dinsa ya kaita Wanda nan ne yaza ma dakin zeey sai tayi kwana biyu bata leka dakinta ba dan kusan kayanta ma Sardauna ya maido dakinsa. Saman bed ya dorata ya kwantar da ita ya mata rumfa da faffadan kirjinshi amma bai sakar mata nauyinsa ba,ya cire rigarta baki daya ya kurama cikinta idanu yana shafawa"Babyna pls meya sami cikin ki."wayyo ummi kizo mijina baya sona 'yarsa yakeso wai ni baya tambayata sai baby Nadeen."pls Baby Qalbina inji waye wlh nafi sonki fiye da baby Nadeen sonki ne ya shafeta yi hakuri Sweet baby zainabu Abulena i love u bani mama nasha pls Mrs Sardauna karki kiya kinji Baby Qalbina."yada yayi maganar ne ya sakani cikin shaukinsa."my heartbeat to ba gashi kuna hada idanu ba amshi to."na tallabo kansa na dora bakinsa saman breast dina, harshensa yasa ya rika zagaya nipples din. Idanu zee ta lumshe tana shafa sumar kansa,wata irin cafka ya masa ya fara tsotsa cikin wani Salo mai tafiyar da zuciyar duk wacce akayima irinshi,hannusa ya dora saman dayan yana murzawa dayan abakinsa yana tsotsa ya lumshe idanunsa shi dai yanajin mugun dadin tsotsar nono zeee dinsa. Zee sosai abin yake ratsata sai nishi take tana shashafasa saida ya jima, sosai ya cire bakinsa ya had'e bakinsu suna shan yawu wani irin kissing Sardauna yake ma zee ko ince sukewa junansu sunfi 1 hours suna romance babu inda bash tsotsa na junaba kowa nuna jarumtarsa da kwarewa wajan love kafin Sardauna ya fara kokarin shiga gidan dadisa ina ganin haka na fece🏃🏻‍♀ na daina Sardauna ya hanani daukan rahoto.🤗 Bangaran Nisha ganin iskancin da zee baby ta mata ta mike ta shiga dakinta ta fada saman gado tana rusar kuka tana zagin zee da tsine mata albarka,saida tayi mai isarta ta mike tana dariya kamar zarara tana cewa"kici lokacinki zainab kwanaki biyu suka rage miki aduniya dake da tsinanan cikin wannan na jikinki. Bedroom ta shiga tayi wanka ta fito ta shirya ta dawo parlo ta zauna tana kallon Tv tana sakin murmushin farin ciki. Karfe goma shadaya na dare daidai suka sauko k'asa yunwa ta korosu Sardauna na rungume da zee baby yana dan mintsininta sai ta fashe da dariya"wlh Baby Sardauna kana tsumani da soyayyar ka."nisha ta mike tana murmushi ta tarbesu"wayyo naji dadi wlh my dear damuwa tasa na kasa kwanciya ya jikin..? Murmushi Sardauna yayi ya sauko zee tana dariya tace"nayi sauki dama ba yayana bane ya tabani."dariya sukayi baki dayansu. Nisha tace"to muje kan dining muyi lunch ko."jerawa sukayi ya kama hannun ko wacce har kan dining suka zauna sukayi lunch atare suna hirasu sosai zee taci sinasir da miyar ganye taji naman rago da man shanu tasha fruit Sardauna bai wani ci sosai ba dan ba abincin dare yake ci ba. Bayan sun gama suka dawo parlo suna hira ganin nisha ta sake yasa zee bata shigema Sardauna ba ta zauna kusan nisha suna hira Sardauna yana aiki a laptop yana sakin murmushi sosai yau suka cika dare sai kusan karfe daya sukayi sallama da nisha ta shige bedroom dinta shima ya kashe laptop ya dauki zee suka Haye sama. Dama da kayan bacci jikinsu kwanciya kawai sukayi rungume da juna Sardauna na murza mata breast dinta"Yayana kabari muyi bacci."ashagwabe yace ni ni Baby Qalbina to ina ruwanki dani kiyi baccin ki mana ni nayi wasana da kayana." shiru zee tayi tana kara shigewa jikinsa tanajin salon na shigarta tun tana jinsa har bacci ya dauketa. Nonota daya saka abakinsa yana tsotsa yana sabke ajiyar zuciya yana kara manneta breast din abakinsa har bacci ya daukesa yana shan abinsa Asuab ta gari. *********** ****** *********** Washe gari tare suka fita daga gida Sardauna yana kaisu gida ya wuce gurin aiki kasancewar juma'ah ce yau da wuri yake dawowa ga zeey ta kafa masa rigima acan zata kwana dole ya barta. Da misalin karfe biyar na yamma parlon su ghaisha cike yake da yan uwa da abokan arziki kasancewar auran yan mata biyu ghaisha ansha kitso da kunshi abin sha'awa ummi Raiyan sai kalli take tayi jiki masha Allah kana kallonta kaga kwanciyar hankali atare da ita parlon ya kacame da hayaniya saboda anjima za'ayi kamu. Intisar ce ta fito da gudu zeey na biye da ita da wayar chaji ahannunta. Gurin ummi ta nufa ta boye,tana ihu "ummi zainab zata dokeni wai kawai dan nace ta tsufa meye na kitso da kunsh." "Saudatu kishiyar ummi mmn intisar,tace"kici gidanku ai nata yafi kyau akan naki ga 'yata nan kamar itace amaryar ma."zee k'ok'arin isa gaban ummi take tana hawaye. saudatu tace"ki doketa da kyau momy."ummi tace"Baby karki iso nan gurin ki dokarmun diyata agabana."kuka zeey ta saki,ghaisha ce tazo ta kamata , "momy taho ki rabu dasu zaki fadama Sardaunanki sun taba mishi Amaryarsa ko..?"kai ta daga tana shashekar kuka,ghaisha ta rungumeta tana lallashinta jama'ar parlon dariya zeey ta basu saboda basu ga abin kuka ba. Maryama dan tsokana tace"ghaisha ai gaskiya intisar ta fada ta tsufa meye na wani kwaliya." Saudatu tace"wlh zan bata muku rai ai ga ja'ira amaryanan Raiyan kece kika daurema Intisar gindi takema Amaryar Sardauna shegantaka. Zeee jikin ghaisha ta shige tana kallonsu ta cika tayi fam , ta kalli ghaisha"ummina ai ban tsufa ba ko..?"wane mutum kibarsu wlh kinyi ma yarinya sosai kibarsu duk haushine sukeji kin fisu kyau."dariya tayi ta kara rungume ghaisha. Nisha da take kofar dakinsu Hafeeza atsaye tana kallon duk abinda yake faru tana ciza baki ta koma dakin gunsu Hfeeeza. Wow nace ganin Hafeeza anci ubansu kunshi da kitso tayi kyau ba kadan ba kasancewarta kamarsu daya da Sardauna saidai bata da farinsa ita irin fatar mahbeer gareta. Hafeeza ta kalli Nisha tana dariya"Aunty Nisha ina mutuniyar."ke kibari gatacan ghaisha ta lallabata daket." Nadiya tayi dariya tace"yo ai gaskiyarta tanacin kuruciyarta acemata tsohuwa dan ciki ya bultso."Salam da take shayar da yarta tayi dariya,tace"zee Sardauna rigima aikuwa tayi kyau abinta masha Allah." Bayan magarib akayi kamun amare biyu Hafeeza da intisar abin gwanin burgewa gidan ya kacame sai hayaniya akeyi. Gidansu Ahmed canma sai hayaniya ake da shiga da fice tamkar yanzu ne daurin auran. na hango Ahmed cikin wata hadadiyar shada fara kal tamkar yaune daurin auran Sardauna yana sanye da wani yadi baki shara shara mai masifar kyau da tsada yayi kyau sosai , Bandar shiko kananun kayane jikinsa suna zaune a parlo suna tsara yada dinner din zai tafi dan sunyi gaiyya ba kadan ba. Sardauna ya duba tsadaddan agogon hannunsa na zallar fata yaga karfe takwas na dare,manyan idanunsa ya waro ya shafi sajansa. "Agaskiya ni na ware inba iskanci ba babban yaya ace dashi za'ayi shagalin biki wai Bandar kasan me.?"ni ban saniba uban son girma sai kace yafi mutane."harara Sardauna ya zabga masa"to na fasa fadi ma."Ahmed ya rungumoshi"sorry babban yaya pls fada mana."dariya Sardauna yayi"dama Yakubu ne ya matsa idan sunzo daurin aure na bisu Kano na rasa ya zanyi abubuwan sunmun yawa."ya fada yana dafe goshinsa. Ahmed yace gaskiya bazaka,ba muma muna bukatar ka ai dadin ya musu yawa basu diya kuma yayanta ya bishi nima naki."murmushi Sardauna yay ya Mike yana sosa kai"so ni zan fice zani naga Baby da ummi Nadeen na dauki uwar gidana mu wuce gida wlh yau ban zauna ba na huta a hospital gashi kuma baku bari na hutaba da yamma."ya kai karshan maganar yana yamutsa fuska. Dariya sukayi,tare suka fito Ahmed yana tsaye saida suka tafiya ya koma ciki fuskarsa dauke da murmushi. Nisha ce zaune saman bed din Sardauna a part d'insu Najib ta murza key daga ciki sanin ba Wanda zai shigo tunda ta rufe daga ciki ta zare key din ta bararaje saman gado tana waya tana tikar dariya har da rike ciki yada gazaguri yake mata bayanin yada zai ma zainab kisan gilla yada zai take cikinta sai abin cikin ya fito. "dan Allah Gazaguri kabar sani dariya inaso komai ya tafi yada muka tsara kayi k'ok'arin yin shigarsa komai yada na tsarama insha Allahu zainab zata bar duniya tana kallon fuskar Sardauna ne ya kasheta so nake Kafin ta mutu muyi idanu hudu da ita na fada mata yada na tsaneta bana son zainab bana kaunarta na tsaneta fiye da mutuwata na fada mata Sardauna malakina ne ni daya ba itaba duk macan da tayi yunkurin rabar Sardauna wlh sai na kasheta bazan taba barin wata ta rabi mijina ba Aisha humaira ta Sardauna ce inaso zan fada mata irin tugun da nayi nasha magani da akina na zubar da cikin Sardauna domin na saka ya saketa amma bancin nasara ba shegun Aljanunta suka shigo lamarin suka kareta amma da yake su Daddy har Sardauna jakaine suka yarda aljanin zainab ne,so ka ga yanzu ma idan mun kasheta zasuce Aljanine naci bulus ga Sardauna zai dawo na ni daya ya rasa wannan jarababban cikin da yake Adabar mutane saboda shi wai ummi Nadeen kuji yan kutumar buro uba kai."ta karasa tana bushewa da dariya. Shima Gazaguri dariya yakeyi,daga can yace"Hajiya Aisha wlh bakida mutumci fuska biyu gareki shegiya kice kin kusa zama ta Sardauna ke daya."ai dole kasan fa fada da aljani ba riba ai gobe ya war haka ka kashemun shegiya kaidai kayi k'ok'arin yin duk abubuwan da nabaka jiya can gidan ka na bayan university zan rigaku zuwa karfe hudu daidai saboda lokacin za'a fara dinner kaga kowa zaiyi zaton tana can saboda yar iskar rawar kai gareta,inaso ka taka cikinta har sai tabar duniya naga kayan cikinta awaje da shegiyar diyar cikinta."OK hajiya an gama insha Allah."dariya tayi ta tsinke Kiran ta Mike ta bude kofar dakin Sardauna ta fito ta saka key ta bude kofar parlon ta fito tana yar wakarta ta nufi part dinsu daddah Da sallama ta shigo parlon daddah ta amsa tana shan shayi. Nisha ta zauna kusanta tana dariya"tsohu wlh sai sukari ya miki yawa sai kwadayi mairan karfe kai dai ka rage shan shayi wollah idan cutar sukari ta kamaka ba ruwana."dadah ta doketa abaya"me kuke jira har yanzu baku tafi gida ba ja'irin mijin naku bai zoba ko.?"wlh bai zoba inajin zainab anan zata kwana amma ban dai saniba." Mairan karfe ya dan buga mata sanda"Aisha sai nasaka zainab ta casa mun ke kwana biyu kin takura mun."dariya tayi ta amshe shayin hannunsa tanasha suna hira. Can part dinsu ghaisha jama'a sun fara ragewa su ummi duk sun tafi gida. Su zainab suna zaune a bedroom tana gyarawa Hafeeza kitsonta suna hira dasu intisar zeey sai dariya take jin shirman da intisar take zee dariya take sosai tace" wallahi intisar ba ruwana ni bazan ce miki komai ba zaki sani nifa intisar wlh sai naje Kano gobe dani za'a kaiki nisha Allah shiyasa zanbi Yayana gida yanzu dan na lallabashi ya yarda natafi."hafiza tace"wlh zainab ban yarda ba Allah kina tare dani wai ina anty nisha ne tazo ayita ita taje kuma wlh nasan Yaya bazai barki kina fama da katon ciki haka tsohuwa. "Cikin jin haushi zee ta murde kitson Hafeeza saida ta saki ihu"pls yi hakru Anty zeey akwai zafi."sallamar Sardauna sukaji yayi tsaye ya harde hannayensa akirjinsa ya kurama zeey idanu. Intisar da Hafeeza suka hada baki wajan cewa"my brother barka da dare."harara ya zabga musu"uban waye cikin ku yakecewa matata tsohuwa." Mik'ewa zeey tayi tana matse idanu tayi narai narai da idanu tana yarfa hannunta , ashagwab'e tace"Oyayo Yayana wai kaji abin da Hafeeza take fadamun take cewa wai na tsufa."hannayensa ya ware mata ta karaso da sassarfa ta fada jikinsa ya maida hannaunsa ya rungumeta kam kam yana sabke ajiyar yana shafa bayanta."zee babyna I love u ina tare dake." Su intisar tashi sukayi suka fice daga dakin. Bakinsa ya dora saman kunneta,cikin sanyi murya yace"Baby Qalbina zaki bini gida muyi kwanciyarmu pls banaso barin ki sam."ajiyar zuciya na sauke ina kara shigewa jikinsa,ashagwab'e nace"Baby Sardauna nah wlh nima bazan iya kwana babu kaiba na fasa mutafi gidanmu amma ka kawoni tun Asubah ko..?"Babyna i love u zeena ina miki kauna mai zafi bazan kawoki da Asubah sai hantsi yayi."kukan sangarta na saka masa ina ririkeshi ina diddira kafafuna"ni Yayana to na fasa tafiya tafiyarka kawai na fada cikin shashekar kuka. Fuskata ya kamo da hannunsa biyu ya kuramun idanu sai naga idanunsa sunyi Ja lumshe idanuna nayi na dora,kaina saman kirjinshi"Babyna kayi hakuri pls karkayi fushi"Oh my Baby Qalbina yi hakuri ni banyi fushiba wlh zan miki duk abinda kikeso baiwar Allah Oya Qalbina mutafi zan kawoki."cikin farin ciki na dago ina dariya na masa kiss. Murmushi ya sakar mun ya shanye hawayen fuskata ya kamo hannuna ya sakamun hijabina muka fito. A parlo sai hirasu suke Nisha na kusan ghaisha tana bata lbrn daddah da mairan karfe daga can take. Sardauna ya zauna kusan ghaisha ya kwanto jikinta"momana sai da safe."ya fada yana mata kiss. "Dr Sardauna ya naga ka janyo momy ba anan zata kwana ba.?"momy cewa tayi wai bazata kwana ba."dariya ghaisha tayi,Sardauna ya kalli Nisha yana murmushi "Aisha mu wuce gida ko.? Mik'ewa tayi tana murmushi tama ghaisha sai da safe ta kama hannun zeey, "my dear meyasa kika fasa kwana.? Rada zeey tama nisha"my dear so nake nama Baby Sardauna nah wayo ya barni na tafi Kano."dariya sukayi tare Sardauna ya hararesu, "dani kuke na gode."ya fada yana ficewa. Bayansa suka bi suna dariya yan parlon cike da mangariinsu suka bisu da kallo saboda kasancewa yau gidan cike yake da baki yan zauwa biki. A mota suka sameshi yana jiransu nisha tace"my dear shiga gaba."zee tace"naki"nisha ta turata gaban motar cike da mugunta tana dariya Sardauna ya tarota tayi kwance jikinsa yana dariya ya rungume zeey. Nisha ma dariya take. Sardauna yama motar key ya nufi get,yana horn megadi ya bude masa motar ya silala waje ya harbata kan titi yana driving anutse sai sunsuna zeey yake. Nisha tana baya sai surutu suke da zee tana manne jikin Sardauna. Shidai driving dinsa yake bai ce mush kalaba har suka iso gida. Zeey rigima ta kafama Sardauna saida ya dauketa suka shiga ciki nisha na musu dariya. Sun jima a aparlo suna hira sunsa Sardauna atsakiyarsu sai murmushi yake saki yana ba kowace amsa. sai karfe shadaya suka nufi sama bayan sunyi wanka sunyi shirin kwanci Sardauna ya sauko ya shiga dakin nisha tana sintiri tsakiyar parlo taji ya dauketa cak yana juyi , dariya tayi"my Dr."na'am maza kwanta ki huta gobe kiji dadin cin biki."ya fada yana kwantar da ita ya haye samanta ya kamo fuskarta ya zuba mata mayatattun idanunsa jikinta har rawa ya fara ta shiga wani yanayi ta Kara rungumeshi"sweetheart ina sonka."murmushi ya sakar mata ya janye rigarta ya dora bakinsa saman nonota ya fara masa wata shegiyar tsotsa ya kura mata idanu yana tabo sassan jikinta nan take nisha taji wani irin azabar sonsa na Kara shigarta. Sardauna ya jima yana tsuma nisha saida ya fitar da ita daga haiyacinta sai kuka take masa ya janye ya fara rarashinta har ya sakata bacci ya mike ya fice yana murmushi yana Sosa sajan fuskarshi. Yana zuwa bedroom dinsa ya shiga bathroom bai jimaba ya fito. Zeey tana zaune tana shan inibi ta ciki tayi fam kusanta ya zauna ya rungumota yana shafa cikinta"baby Qalbina bani inibi naci."yayana ni nayi fushi ba ruwana da kai."yi hakuri masoyiyana Oya bani inibi."na bakinta da ta tauna ta kamo kansa ta had'e bakinsu ta juye masa yana tsotsa anutse har ya cinye ya cire bakinsa ya kamo hannayenta yana shafawa yakai hannu bakinsa yana lasa yana lumshe idanu ya tsotsi yatsotsin hannun duka. Idanu zee ta kura masa yada yake shafa hannunta da tsotsar ya tsotsinta. Shagwabe masa tayi ta lafe jikinsa"Yayana meye sai lasar mun jiki kake sai kace maye."babyna ni Mayan kine kunshinki yayi kyau sosai."ya fada yana dorata saman gadon ya tubeta baki dayanta jikinta ba komai tundaga dan yatsar kafar zee Sardauna ya fara lasa yana tsotsa da tanda har ya iso cinyarta yana shafawa da lasa ya dawo cinbita da cikinta ya yada zango ak'santa wanda tuni gurin ya jike jagab nan fa ya zautata yada yake tanda da tsotsa da lasa yana gurnani da wani irin wasa da yake da harshsen sa agurin zee sai ihu take zunduma masa bai barta ba saida tayi release ya shayen ruwan baki daya ya tande gurin tas ya mike ya shigeta yana kashe arna sosai yana ihu da sambatu itama haka sai sambstu take tana bashi hadinkai sosai dan wani dadin takeji fiye da na dazu. Saida suka kwashe awa daya da minti 30 cif suka sararawa juna sukayo wanka suka kwanta rungume da junansa yana shafa cikinta bakinsa cikin nata suna shan yawu Sardauna ya kece da wani irin kuka yana kankame zainab yana fadin"wlh zeena ina mugun sonki Allah yabarni dake matata zeena I love u wlh mugunntausayinki nakeji Allah ya saukeki lfy ina kaunarki zainab."itama fashewa tayi da kuka tana ririkeshi"Yayana don Allah ka bari idan baka so jinina ya hau ko zuciyata ta buga pls Yayana nima ina kaunarka bazanntaba barin kaba kamun Addu'a Allah ya saukeni lfy."ta fada tana shashekar kuka. "OK my babyna nayi shiru kema yi shiru muyi bacci Qalbina insha Allah zuciyarki baza buga ba tunda bazamu iya rayuwa bamu tare ba Baby Qalbina nisha Allahu lfy zaki haihu. pls karki ce Saki kano gobe muyi zaman mu."Yayana na fasa idan baka so ko gurin auran ma gida wlh bazan jeba." "No zaki baby."ya fada yana kankameta yana shafa fuskarta sun kurawa juna idanu,murmushi ya sakar mata ya sake had'e bakinsu suna lasar tsakiyar bakin juna yaja musu blanket ya zagaye hannunwansa bayanta itama ta dora masa hannuwanta , yana Addu'ar bacci ahaka sun manne junansu suna shan bakin junsu har bacci yayi nasarar daukesu atare kamar zasu maida juna ciki ko kwakwaran motsi zeey tayi Sardauna sai ya Kara matseta gam jikinsa yana shafa bayanta, Asuba ta gari...................✍🏻 Ummu Fareesa ce😘 No Editing🤦🏻‍♀ *11/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻16* ...Washe gari koda sukayi sallah Asubahi bacci suka koma abinsu suna rungume da junansu. Nisha itako tunda tayi sallah Asubah bata koma bacci ba tana cikin farin ciki yau zata raba zee da duniya Sardauna ya zama nata ita daya. Wajan karfe takwas tayi wanka , ta shirya ta saka less na anko Wanda ya kasance Ash colour ne dinki Riga da siket tayi kyau mutika ta murza dauri Tasha kwaliya ansha powder ta dauko jaka ta saka dinkin material din da atamfar ta kwashi kayan kwaliya ta zuba ajaka ta dauki reza sabowa ta saka cikin Jakarta ta dauki duk abinda take bukata ta fito parlo tana takunta cike da nutsuwa tana sakin murmushi ta ajiye jakarta ta nufi kan dining. Saida ta cika cikin dam ta dawo parlo,ta zauna kai ta daga ta kalli agogon bango,karfe tara saura minti 5 tsaki taja"jarababbu yan iska. ta dauko Jakarta ta ciro wayarta,ta kira Sardauna. Suko lokacin suna sharara baccinsu, ringing din wayar ne ya tashi Sardauna. Idanu ya bude ahankali ya saukesu akan zeey ta zagaye hannunta ak'ugunsa tana baccinta anutsu d'an cikinta sai wutsul wutsul yake. Murmushi ya saki ya dora hannunsa saman cikinta yana shafawa ya dora bakinsa saman kunnenta"Baby Qalbina good morning tashi nayi miki wanka na baki abunci kici muta tafi gida na bada Amanarki gun ummi da ghaisha."Ya fada yana lasar cikin kunnenta yana shafa cikinta zuwa marata. Idanu na bude ahankali"Yayana Sardauna yunwa nakeji."na fada ashagwabe ina kamo fuskarsa."murmushi ya sakarmun ya daga mun gira,harshena na fido waje naji ya cafke yana tsotsa,na gantsara masa cizo ya saki yana yarfa hannuwa."Wayyo Allah!! Baby Qalbina kin cinyemu harshena."arikice na rungumoshi ina bubbuga bayanshi"wayyo Baby Sardauna nah pls kayi hakuri wlh bazan kuma na karasa maganar ina sakin kuka na bude bakinsa ina hura masa iska"Babyn Sardauna to meye na kuka dan Allah ki bari wlh babu zafi yi shiru kinji Autar Sardauna."ya fada yana mata chakulkulo sai ga zee tana bangala dariya tana rukumkumeshi. "Baby Qalbina tsaya mana kalli ummi Nadeen sai zungurata take."ya fada yana banbareta jikinsa ya kwantar da ita ya sunkuyo yana lasar marata yana shafa cikinta"my Nadeena good morning ya kika tashi dady na gaisuwa."ya fada yana tsotsar cibiyarta. Karan wayar ya damesu zee tace"Yayana ana kiranka."bai ko kalli wayar ba ya ciccibi zee dinsa ya sauko daga saman gado yana rungume da ita ya shiga bathroom. ruwan zafi ya hada musu suka shige cikin bath tana kwance jikinsa cikin ruwan yake mata wanka. Bayan ya mata itama ta masa tana manne jikinsa sai murmushi suke sakarwa junansu bayan sun gama wanka kokoyi suka fara saida ya gajiyar da ita ta fashe masa da kuka yana dariya ya sumgumo abinsa ko towel bai daura musu ba haka suka fito. Jikinta ya goge mata ya ya shafeta da lotion ya caccara mata kwalliya harda powder sosai yamata me-keep mai tsari tana rungume dashi sai dariya take har ya gama mata. Ya kalleta"Baby Qalbina cikin ankon wannan zaki saka less ko material ko atamfa..? Ashegwabe nace"Baby Sardauna nah less zaka sakamin."gud Babyna."ya fada yana kama hannunta ya nufi wardrobe ya bude ya ciro anko din baki daya ya rungumota jikinsa ya saka mata less din dinkin doguwar rigane Wanda fadar kyauwunsa da yada ya amshi jikinta bata lokacine , ya kame mata kitsonta yasa musu ribbon suka koma baya, ya kashe mata, daurin dan kwali ya saka mata takalmi shima Ash colour ne ya d'aura mata sarkar zinaren ta ya saka mata yan kunnaye ya saka mata zobe da abin hannu,fuskarta ya kamo yana tsotsar yar barimar hancinta da ta k'asan lebenta yana shafa wuyanta"Yayana meyasa bakijin tsantsanina komai nawa so kake."ta fada tana shafa kwantaccen gashin kirjinsa da sassan jikinsa wanda ko ina cike yake da gashi. Bakinsa ya dauke yana murmushi "Babyna wlh komai naki dadinsa nakeji."bakinta ta dora saman kirjinsa tana lasar nipples dinsa"woshhhh Qalbina kibari kar na bata miki kwalliyarki."saki tayi tana dariya. wani tsadaddan agogo ya dauko ya kamo hannunta yana shafawa yakai bakinsa yayi kissing din hannu ya saka yar yatsarta abakinsa yana tsotsa sun kurama juna idanu. Acikin sanyi murya ta kirasa My Baby Sardauna nah wlh ina kaunarka bakin rai bakin fama I love u Yayana." Ta fada tana hawaye. Rungumota yayi sosai ya zare yatsarta abakinsa ya tallabo kanta ya fito da harshensa yana lasar haweyanta. "Pls Baby Qalbina ki bar kuka akan Sardaunanki Oya sakarma Yayanki murmushi shima yana sonki fiye da kowa."murmushin ta Saki tana Kara mannewa jikinsa. Agogon ya daura mata ahannunta. "wow babyna kinyi kyau amma hijabi zan saka miki idan munje gida sai ki cire ki saka mayafi kinji Babyna..? Jikinsa ta shige ta rungumeshi gam"Yayana nagode inason agogon nan Baby Sardauna."Babyna ai nima nakine bare wata agogo."dariya tayi tana sakinsa taje ta zabo masa wata d'anyar gizna Ash colour irin less dinta ta saka masa ta murza masa hula mai masifar kyau ya fito Sardauna sak,turare ta fesa masa"wow Yayana wlh kamar karka fita pls My Dr Sardauna nah karka kalli..."bata karasaba ya rungumeta ya kai bakinsa kunnenta"Babyna akwai yaki agabanmu muje sai zuwa dare idan munsa mu nutsuwa komai ya zama normal zaki gane Dr Sardauna na Abulensa ne Oya kiss me my Bugun numfashina."kiss ta sakar masa akunci da goshinsa da wuyansa. Hannunta ya kama ya dauko Jakarta ya kwaso ankon ya zuba mata ajakarta ya kwashi duk wani Abu da zata bukata ya saka mata a Jakarta ya rufe harda takalmi mai tudu ya dauko hijabi Ash colour ya saka mata ya nufi gun wayoyinsa ya kwashesu yana dubawa yaga nisha ta kira ba adadi,baki ya tabe ya zuba wayoyinsa a cikin aljihu. Ya dauki zeey cak ya rungumeta ya dauki Jakarta suka fito ya murzawa kofarsa key ya zare key din ya shiga dakin zee"Babyna bazaki dauki komai ba.."ya fada yana sakar mata kiss awuyanta. Narkemasa tayi"Yayana Sardauna ni bazan dauki komai ba muje kabani abunci yunwa nakeji kuma ni duk kishinka ya dameni."oh Babyna pls kiyi hakuri wlh bana ganin kowace mace da gashi sai ke pls karki damu kinji ummun Nadeen."naji Mijina muje. Murmushi ya saki ya rufo kofar ya murza key ya zare key din ya saka aljihu ya nufo k'asa yana tafiya tamkar bai dauki komai ba cike da kuzari yake takunsa , zeey ta sakalo hannunta wuyansa ta kura masa idanu tana shafa kyakyawan gashin sajansa da dan guntun gemunsa ta dora bakinta saman habarsa tana tsotsa,yana sakin murmushi har suka sauko. Nisha da bakin cikin duniya ya isheta tana hangosu ta Saki ranta ta mike ta tarbosu gabanta Sardauna ya tsaya yana sakar mata murmushi yana Kara rungume zee wacce tayi luf abinta tana tsotsar habarsa zuwa hancinsa ko aka bata kawo da sun shigo parlon. Nisha tana dariya tace"barkan ku da safiya my Dr my dear ina kwana."zee ta Saki fuskar Sardauna ta dago tana yar dariya"my dear ina kwana wlh ni ban ma san mun iso ba."ta fada tana yun kurin sabka Sardauna ya hanata. Ya kalli Nisha yace "Aisha y kk da fatan kin tashi lfy kinyi breakfast ne..?" Eh nayi kuje kuyi mu tafi. Murmushi yayi ya nufi kan dining, ya zaunar da zeey saman kujera ya fara hada mata tea,shima ya hada ya zuba musu soyayen dankali da kwai da naman kaji ya zauna ya matsota jikinsa yana bata tana sha itama ta dauka tana bashi suna sakar ma junansu murmushi. nisha tazo ta zauna tana musu dariya har suka gama ciyar da junsu. Nisha tace"dan Allah kuyi mutafi."Sardauna yace"kinada wani kudirine da zaki aiwatar. Da sauri ta akalleshi, ya sakar mata murmushi, my nisher ina nufi zakuyi wani shirye shiryan biki ne ko.? Ajiyar zuciya ta sabke tana murmushi"eh my Dr bari na dauko Abu ta nufi dakinta. Zeey ta makale Sardauna tana turo baki tana kallon kwayar idanunsa,gira ya daga mata"Baby minene? kishin mijinki kikeyi ko..? Kanta ta tura kirjinshi tana sabke ajiyar zuciya can k'asan makoshi tace"Yayana yau banason anama magana"OK Baby kiyi hakuri kinji.? Kai ta daga masa tayi shiru tana shakar kamshinsa,ya tura hannunsa cikin hijabinta yana shafar cikinta da k'asan mararta. kallon kofar dakin nisha yayi yaga bata fitoba da sauri ya janyo Jakarta ya bude zip ya ciro wayarta ya cire security dan sunansa ne ta saka ya shiga dube dube ko me ya dauka oho ya maida wayar jaka ya rufe ya ajiyeta inda ya dauka. Nisha ce ta fito ta sake shiga ta cire less din ta saka material. Sardauna ya mike da zeey rungume jikinsa yace"wow my nishata irin wannan gayu haka ai sai na zauce."dariya tayi tana kara bubbude hanci ta dauki jakarta"Thanks my Dr my dear nayi kyau.? Kai zee ta daga mata tana murmushi Sardauna yace Oya muje ko.? Nisha taje tama Rabia sallama suka tafi,zee na rungume jikin Sardauna har gun mota zai sakata baya nisha tace"my Dr ku zauna kawai ai yau ne kadai."ban gane yauba nishata."ina nufin yaune kawai gobe ita sai ta zauna a baya."ta fada duk ta diriri ce,murmushi yayi ya saka zee gaba ya shiga nisha ta shiga yama motar key yana ya nufo get yana horn megadi ya bude masa suka gaisa ya silala motar waje. Yana fita ya harbata saman titi yana driving anutse ya kunna kida na tashi a motar Sardauna da nisha na hirasu harda dariya,zee na manne jikinsa tayi kwancinta luf ko kallo basu isheta hannunsa daya saman cikinta yana shafa yana gangarawa kirjinta tana jinsa tayi masa banza. Har suka zo gida zeey bata tanka musu ba dan yau wani shegen kishine ke cinta, koda suka fito bata bi ta kansu ba ta dauki Jakarta ta shige cikin gidan. cike yake da jama'a na kusa da na nesa maka makan rumfanane agidan dan anjima kadan Za'a fara walima. nisha tace"my Dr wai me yake damun zainab."fuska ya yamutsa ya tsalaka ya dawo bayan motar ya rungume nisha"kibarta uwar kini bibi wai kishinki take yo niko Allah na tuba ai nishata sonta yamun nisa azuciyata, ni jima nakeyi kamar na rabu da ita na zauna dake daya ita ai batasan saboda sona ba zaki iya kisama ko ince kinma yi."da sauri nishi ta kalleshi tace"Allah sweetheart bazan iya kashe ko kwariba zan dai yi kishi mai zafi kuma dan Allah karka saki yar uwata. "Ok zan duba nagani,Nisha misali yanzu ace ba mahaifa jikinki bazaki kara haihuwa ba dani ya zakiyi Ashe da tuni kinyi abinda ya fi wanda zakiyi ko.? Aisha matar kwarai." Rungumeshi tayi ta saki kuka"sweetheart bari fadi sai zuciya ta buga ai inason haihuwa dakai." Ok yayi kyau zaki haihu tunda ai bakece kikasha magani da niyya ba Aljanan zeena ne suka baki waya sani ma ko na miki cikin. Cikin murna ta masa kiss"kina sona ko..? Zaki iya mutuwa akaina zaki rage annoba akaina."ya fada yana sunsuna wuyanta yana bata wani zazafan kiss lukaci kadan ya birkita mata lissafi ta fara sambatu tana rokon tunda girkin tane ya sadu da ita yanzu amota ko zataji saukin sonsa bai barta ba saida ya kaita kololuwar bukatuwa ya hura mata wutar sonsa tana kuka wiwi ya zame yana dariya dan yasan ya zuba mata dafin sonsa ba kadan ba ya fice a motar yace"Aisha fito mana kibari zuwa dare zan garjeki da kyau. Saida taci kukanta ta koshi ta fito tana turo baki yana mata wata shegiyar dariya ya rufe motarsa suka shiga ciki. Zeey tana shiga taga umminta taje ta rungumeta tayi mata kiss su maijidda sai tsokanarta sukeyi ta koma gurin ghaisha ta gaidata ta nufi bedroom gurinsu Hafeeza. tana shiga aka kwashi ihu,intisar ta rungumeta"matar Dr kin hadu ba karya wow masha Allah." ta fada tana cire mata hijabinta. Zeey tace"kufa kun fiye tsurku meye na tubeni to. Hafeeza tace"Anty kinyi kyau wlh dinki doguwar rigar yamiki kyau."dariya zee tayi"wlh kuma kunyi kyau sosai amare fa akace."Salma tace"ina anty Nisha.? Zee tace"tana tare da mijinta. Dariya suka mata,jakarta ta ajiye ta zauna tana yamutsa fuska tana shafa, cikinta yada yake motsi tana Jan tsaki dan ta tsani kallo sauran yan matan kuwa sai kallonta suke,mik'ewa tayi ta fice suna kiranta tayi banza dasu tana Jan tsaki ta, dawo parlo. Nan ta isko nisha Sardauna yaja ghaishe gefe suna magana,zeey ta kura masa idanu tana zumburo baki gaba taje gurin ummi ta zauna. Sardauna bayan ya gama magana da ghaisha ya fice yana wai wayan zee yana murmushi idanunta ta lumshe masa tana cinno baki. kai ya girgiza ya karasa fita daga cikin parlon. Nisha bayan ta ghaishe da iya yansu ta nufi gurin yan mata amare , tana shiga suka mata caa suna yaba dinkin material suna tambayarta meyasa ta saka material na dinner yanzu tace ra'ayinta suka yi dariya suka ci gaba da hira kawanyen Hafeeza da na intisar sunata tsara yada komai zai tafi daidai dan intisar dinner dinta a Kano za'ayi yau komin dare. Sardauna ne ya fito ya nufi farfajiyar gidan taku yake cike da izza da takama hannunsa daya cikin aljihu dayan rikeda waya manne akunnesa yana waya da Ahmed ya hango wasu yan mata cikin rumfa sun zuba masa idanu. Kai ya dauke yanajan tsaki ya nufi gun motarsa yana amsawa Ahmed ya hango motar Bandar ta danno cikin gidan , jinginuwa yayi jikin motarsa har suka fito shida mashakura Bandar ya hango Sardauna gurinsa suka nufo. "Gaisuwa baban Amarya."murmushi Sardauna yayi mashakura ta gaishesa ya amsa Bandar ya bashi Amatullah ya mata wasa ya bashi ita,Bandar yana mashakura ita"ki shiga ciki sai zuwa dinner zaki ganni."murmushi ta sakar masa ta shige ciki. Sardauna yace"Ahmed yake ta kirana muje nasan dama Amarya aka kawo."eh ai can na fara kai ta gaida umma Ahmed."hannu suka hada suna dariya kowa ya shiga motarsa atare suka fice daya bayan daya. Sardauna suna fita yana driving idanunsa sun kada sunyi jajur ya kunna sigari yana bata hayaki ya dauki wayarsa ya danna wata number ba suna ya kara akunnesa. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Duk inda kuke tunani biki to fa bikin gidansu Sardauna yakai saboda komai anyishi acikin tsari da ilimi da misalin karfe sha biyu akayi walima Wanda anane aka saka atamfa anyi wa'azi mai ratsa jiki da tab'a zuciya Hafeeza da intisar saida sukayi kuka barema intisar da zata garin da ba uwa ba uba babu wani nata sai mijinta walima tayi sosai anci ansha amare ansha kwaliya su Saudatu uwar amarya ba laifi anci kyau haka ghaisha dasu maijidda su zainab da su zeey atamfar tayi mata kyau sosai nisha ma ba laifi. Da misalin karfe uku na yamma daidai aka d'aura auran Hafeeza da Ahmed intisar da Yakub auran da ya sami halarta manyan mutane daga garuruwa daban daban,dan kofar gidan Abdulmutallab motocine reras ajere babu adadi babu irin motocin da babu yan Kano ma sunada yawa haka bangaran su Ahmed ma kofar gidan Daddy da cikin gidan to fa ba'a cewa komai saboda Al'ummah wlh ba'a cewa komai Daddy tare yake sosai da manyan mutane dan kallo daya zakama yawancin jama'ar kasan sunci sun tada kai. Bangansu Sardauna ba'a cewa kumai wani rantsatsan yadi ne milk colour sukayi su uku Wanda fadar kudun yadin da irin dukunan da kyau din da sukayi ba'a cewa komai bayama Sardauna yayi mashahurin kyau. Bayan daurin aurene Sardauna daket yasamu Yakub yayi hakuri dan ya nace sai Sardauna yabisa Kano. Misalin karfe hudu su Yakub suka juya Kano tare da Amaryasu intisar wacce taci kuka sai daket Sardauna da kansa ya sakata mota tare da kawayanta biyu da umma hauwa da maijidda da ummi Raiyan sune suka tafi kaita dakin mijinta dama akwai mutum uku acan da basu karaso ba yan gyaran daki, zee ma tasha kuka sosai daket ghaisha ta jata suka koma ciki. Canma hafeeza ta tsorata sai kuka take daket aka shiryata cikin ratsatsan material saboda lokacin zuwa dinner yayi. Tun karfe hudu daidai Nisha tadauki jakarta tabar gidan ta tafi gurin cikar burinta. Kallo daya zakama gidan kasan gidan yan dabane. Aparlo ta iskoshi zaune yana waya da wani dungumeman takalmi akafarsa yana shan ganye. Nisha ta bushe da dariya tace"Gazaguri bakada mutumci."dariya yayi yace"hajiya Aisha ai ban kikiba. Jakarta ta bude zip ta ciro mask da uban damin kudi"ga irin fuskar Sardauna kayi maza kaje ka kawota mu aiwatar da aikinmu ka aikamun shegiya lahira."amsa yayi suka bushe da dariya ya Mike, ya saka mask din sai ga fuskar Sardauna ta baiyana. "Yauwa yanzu abinda zakayi ka cire wannan shegen takalmin ka saka na mutumci."bai saurareta ba ya fice yana dariya"kijira yanzu zamu kauda, shegiya. Zaman tayi ta cire mayafin jikinta ta zauna tana bude jakarta ta ciro reza dan tayi niyyar sai tama zee aski kafin su kasheta,sai dariya take tanajin farin ciki. Gazaguri yana fita ya ciro waya cikin aljihunsa yana magana ya shiga mota yaja ya fice daga gidan. Yan zuwa dinner duk an fara tafiya Hafeeza ansha kyau ba karya mashakura tayima zee kwalliya tayi uban kyau na mamaki dinki Riga da siket ne wanda suka mata cif cif. Zeey ce ta fito waya manne kunneta tana magana ta nufi kofar get tayi kyau ba na wasa ba cikinta da ya fito ya kara mata kyau anutse take tfy da wani uban takalmi mai tudu akafarta "Yayana pls kazo mutafi dinner din mana wlh duk an tafi. Dagacan yace "Baby kawai ki tafi ai mu har munzo ki biyo sauran jama'a." kuka ta fashe masa tana bubbuga kafa tana tafiya har ta danyi nisa da get bata saniba , cikin shashekar kuka tace "Yayana wlh na fasa zuwa tunda ka dauki matarka kuka tafi ni kabarni agida kanacan yan mata na kallonka Yayana wlh zazzabi ya zubomin yanzu don Allah kayi hakuri gazo gareni pls Yayana."Kitt ya tsinke mata Kiran. Sake fashewa tayi da kuka"wayyo na shiga uku menayi ma Baby Sardauna zai samin ciwon zuciya Yayana dan Allah kayi hakuri menayi maka da zafi haka."ta fada tana tafiya sam batasan inda take saka kafarta ba jiri ya fara dibarta kawai taji an janyota anturata cikin mota. Dan sauran kuzarinta da ya rage ta tataro ta kurma ihu aka rufe mata bakinta motar aka fizga da karfin gaske ana sharara gudu............✍🏻 No Editing🤦🏻‍♀ *13/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻17* ...Gudu motar take shararawa saman titi,zeey ta haukace ma mutumin da yake rungume da ita tana kuka suna kokowa tace"don sonka da Annabi ka sakeni ni matar aure ce bai kamata ka dauko ni ba har kana hada jiki dani kuma ma meye na muku da kuka satoni." ta karasa maganr cike da rudani maganarta ce ta tsaya mata cak. Jin yanayin jikin Sardauna tare da mamakin jin kamshin Sardauna ya baibaye mata hanci ga wata kyakywar runguma da ya mata saman kirjinshi yana shafa bayanta. jikinta na rawa ta dago,da kanta ta kalleshi aikuwa idanunsu ya sark'e da juna yana sakar mata murmushi. Cike da murna da shagwaba ta fashe da kuka ta rungumeshi kam kam tana dukan bayansa,"My Sardauna nah wlh dama nasan bazaka taba barin Babyn ka ta shiga matsalaba wlh nasani Yayana meyasa kamun irin wanan wasan meyasa kaso kasani arudani kace bazaka zoba muje gun dinner sai na fadama ghaisha da ummina da daddy kasakani kuka."ta fada tana shashekar kuka tana dukan kirjinsa tana goga fuskarta atashi. Tsawa ya daka mata amma yana rungume da ita ya mata kyakyawan riko yace"dallah can malama ima mutane shiru."amutikar tsorace na dago na kalleshi ganin yanayinsa ya tsoratani sai yanzu na lura da shigarsa ta yan daba da yayi amma ganin babu wasa afuskarsa yasa nayi shiru jikina na rawa na lafe kirjinsa na rungumeshi ina hadiye kukana tsoronsa ya cikamun zuciyata. Ban sake koda kwakwaran motsiba ina cikin jikinsa har naji mota ta tsaya naji muryan direban nacewa"Yallabai kuje ganinan zuwa ina kallon kumai tanan kafin nazo na koya mata hankali."murmushi ya Saki ya bude motar ya fito ya sunkuya yaciccibi zeey ya mannata kirjinsa yana tafiya. Lafewa nayi jikinsa tsoron Yayana ya cikani. Muna zuwa kofar parlon. Naga Najib ya karaso gurinmu. Sardauna yace "yauwa ka dauki komai anuntse."Ok bro." Ya ajiyeni ya bude dakin ya tunku doni yada bazan fadi ba ya dakamun tsawa"wuce muje,sai me muna shigowa naga Nisha atsaye da gudu na nufeta. "My dear yau duk Yayana ya canza min kema yana miki abinda yakemin."na fada ina k'ok'rin rikota ta goce zan kifa saman cikina naji Sardauna ya rungumoni da Sauri yana sauke numfashi. Nisha tace"Gazaguri taya zaka rungumeta ka temaketa bayan nafiso naganta tana magagin ciwo ta bugu da kujera tsinanan cikin jikinta ya zube agabana kafin ka aikamun yar isaka lahira." Rumtse idanu Sardauna yayi yana kara shigar da zee jikinsa yana shafa bayanta zuciyarsa na masa kuna,cikin hanzari ya tataro nutsuwarsa ya dan ture zeey daga jikinsa yada bazata fadiba yana binta da wani mugun kallo ya koma wajan nisha ya tsaya ya rungumo nisha murya k'asa yace kiyi hakuri zan rungumeki na yan dakiqai kafin mu aikata lahira ai abinda yasa kikaga na temaka mata so nakeyi taji irin tsanar da kika mata da irin yada kika kulamata tugu da shairi ko ban kyauta ba."ya fada yana bata wani dan iskan kiss Wanda ta nemi nutsuwarta ta rasa ta rukumkumeshi tana jin wani iri amugun tsorace tace"ya naga kazama Sardauna na sak gazaguri ka koma mijina muryaka ta canza ka Kara girma tamkar Sardauna kamshinka na Sardauna komai nasane."ke yi asannu karta gane ba Sardauna bane baki cika burin kiba." "Kuma fa hakane ta fada tana janye jikinta taje ta dauki reza ajakarta ta nufi gun zeey,wacce take tsaye duk ilahirin jikinta kerrrma yakeyi zufa na keto mata ta ko fitsari ya kufce mata sai tsiyaya yake. ina hawaye sun gama wanke mata fuskarta ta nuna nisha da Sardauna tace"Yayana me na muku me zakumin yanzu Yayana zaka ita cutar dani Nisha me namiki da kike cewa zaki kasheni kuma agaban Yayana."bata rufe baki ba Nisha ta dauketa da mari sai da tayi tagal tagal zata fadi ta rike kujera. Nisha tace "dan ubanki zainab na tsaneki tsana mafi muni wlh yau agabana zaki mutu sai na kasheki keda abin cikin ki. Kinsan me.? Hummm nice nan na hada miki tugu akan zubewar cikina kuma nice nasha maganin da kaina domin cikin ya zube na bakanta miki nasa miki bakin jini cikin dangi nasaka Sardauna ya sake ki amma Allah bai yiba babu yada banyi na zubar da cikin jikin ki ba bai zube ba. Natsaneki yau zan kasheki saboda inason Sardauna fiye da tunaninki , ina kishinsa sai kikazo rana tsaka kika am shemun mijina idan yana cinki kuka yake da ihu niko kamar yana cin jaka ke bama haka ina bakin cikin kin fini komai na 'ya mace shiyasa nace masa ya zaba tsakanin ni dake,yace ni yake so bai taba sonki ba ya tsaneki shine zai kashi ki da hannunsa." Cikin kaduwa da bacin rai zee ta kalli nisha. "OK nagode amma ke baki isa ki kasheni ba saidai mu kashe juna,kuma wlh karya kikeyi Sardauna bazai taba kasheni ba ni nasani saidai idan wani Abu kika bashi yasha to na yarda kuma ki sani a yau saidai ke ki mutu ba niba."cikin fusta nisha takai hannunta zata yanki zee da reza tayi sauran gocewa ta kifama nisha wani gigitattun maruka guda uku Wanda nan take hancinta da bakinta ya balle da jini. idanunta sun rufe wani mahaukacin bugo take ma nisha saida da ta kwantar da ita suka fara kokowa akan rezar zeey ta amsheta bayan ta yanke ahannu a fuskar nisha take yanka reza baji ba gani. Nisha tace"gazaguri ka zo mana."ta fada tana ingije zee daga kanta wacce duk ta gama yanketa a fuskarta. Zeey zata kifa rufda ciki Sardauna ya dauketa cak. Zeey kuwa ta Riga ta haukace Sam bataji bata gani ta shiga yankama Sardauna reza tana dukansa ta ko ina tana zaginsu uwa uba. Sardauna hankalinsa yayi mugun tashi saboda Sam ya rasa yada zaiyi da zee sosai take yankansa ahannu ga cikin jikinta yada ya fito sosai yarasa ya zaiyi. Nisha tace"wai bazaka kashe wannan mai zuciyar kafiran ba sai taga bayan mu ni dakai. Rungumota Sardauna yayi ta baya yasa mata karfi ya amshe rezar. Ya dan tunkuda ta gefe ya zaunar da ita tako mike aguje tayi kan Sardauna yayi baya da gudu. ,yace"nisha wlh wannan yarinyar idan muka yi wasa zata ilatamu ki kasheta da hannunki zaifi." Nishama ganin zeey ta nufi kitchen yasa hankalinta tashi,Sardauna yabi zeey kitchen tana rusar kuka tana neman abun bugawa yayi dam ya sungumeta ya rungumeta"Baby ki yafemun ceton rankin nazo gashi kin yankeni kin yanki kanki pls ki nutsu Yayanki zai ceceki ko incema na ceceki. Dukansa na fara ina kuka"Yayana kaji abinda nisha tamun Ashe duniya haka ta lalace..bakinsa ya Dora anata yana tsotsa. Shiru baby muje kiga yada za'ayi miki da ita."ya fada yana gyara mata kwanciya jikinsa ta ririkeshi tana rikitaccen kuka haka suka fito. Nisha ta kura musu idanu"wai kai me kake nufi zakayi abinda nasaka koko kwartanci zakayi da matar aure." Sabke zee yayi ya kalleta Baby ki tsaya inda na ajiyeki."ya fada yana tafa hannuwa gazaguri ya fito da kayan Sardauna sak yana dariya ya nufi gun Nisha. Amugun tsorace zee ta kalli Sardauna da gazaguri jikinta na tsuma sai yanzu ta gane Sardauna kirki ne take tare dashi ba gazaguri ba. Da hannu ta nuna Gazaguri"kaine kaci amanata ka fada masa har kukayi sauyan kaya ni zakawa haka. Bushewa yayi da dariya"hajiya Aisha aikine fa na kudi kinban dubu dari shi kuma yabani 1 million ajinki zanbar nashi nayi naki kisa fa zanyi shikuma ceto rai zanyi ga kudi haba taya zan kashe rai a dubi dari ga inda zan oeto ran nera million daya ai mu sana'armu batada amana gashi har na tuba ayau daya zan Ja jari da kudina bayan na koya miki hankali nacici uwarki. Nisha wani irin jirine yake dibarta jikinta na kerrrma zuciyarta na mahaukacin bugawa Zeey jikinta ko ina rawa yakeyi ta isa gurin Sardauna ta fada jikinsa tana wani irin kuka"Yayaan Sardauna ina sonka ina kaunarka gashi za'a kasheni saboda kawai kaima kana sona."ta kai karshen maganar tana sulalewa zata zube asume Sardauna ya tarota jikinsa"Babyna nasan dama Saki suma zakiyi abinda yafi haka Najib fito. Sai ga naji ya fito rike da waya yana daukan duk abin da yake faruwa. Sardauna ya dauki zee ya rungumeta yana shafa kanta"Najib ina fatan ka dauki abinda yake faru tun daga farko har karshe."na dauka bro. OK kaci gaba da dauka. Nisha nagode da irin abubuwan da kikayi inaso kisan wani abu shekaran jiya bayan naje gidan misalin karfe takwas an ki Rani awaya na nufi part dinmu na iske arufe to inajin mantawa kikayi da ina yawo da key dan wanda kika rufe na najib ne saidai kin manta tunda kikaga key jikin kofa kinsan meshi na kusa amma idanunki sun rufe kika rufe daga waje alhalin Najib na ciki baki saniba. To lokacin da na bude ina waya Najib yazo da gudu ya kama hannuna yace nayi shiru muje naji abin tashin hankali,mukaje muka labe kofar dakina naji duk abinda kike fada wani kuma Najib ne ya fadamun. Saboda tsabar kaduwa da razana sai da na fadi k'asa zaune , Najib ya kamani muka shiga dakinsa ya rufemu sai bayan da kika tafi muka fito. Duk inda kike tunaanin ana shiga tashin hankali wlh nashiga dauriya kawai nakeyi badan naji da kunne na ba da wani ne zai fadamun kin aikata hakan wlh sai na yanke masa bakinsa fit duniya abin tsoroce nisha kin bani tsoro amma na hana Najib ya fadama kowa saboda kar abata mana bikinmu. Sai yaune da safe na dauki lumber mutimin awayarki,na kirasa ina masa tambayoyi da farko yaso kawomun cikas nace masa dan guntun aikine akan 1 million idan zaiyi jikinsa na rawa yace zaiyi nasaka ya iskeni hospital muka gama magana yace tabbas kinsaka sa ya kashe zainab akan dubu dari. "Yake cewa har mask kika saka aka miki ta roba mai irin fuskata saidai bansan inda kuka sami makuddan kudi hakaba har kika iya shirya wannan abubuwan gashi burinki bai cika ba kin rasa abubuwa hudu masu mahimmanci ayuwarki. Na farko kin rasa haihuwa har abadan na biyu kin rasa zainab na uku kin rasa daraja da mutumci na hudu Wanda kike abin dominsa wato Sardauna Aisha inaso ki sani tun lokacin da kikasha magani domin kuntatama Abuleta kika rasa maiharki sai Abu na biyu yanzu zakiji shi Aisha ni Sardauna na sakeki Saki daya na sakeki Saki biyu na sakeki Saki uku. "Na tsaneki tsana mafi muni bana fatan ko saman titi Allah hadamu dake ni bazan dokeki ba wannan abubuwan da suke bibiyarki kadai kashine ga dangi zasuga abinda kika aikata kunyar duniya ma ta isheki kije can ki tarda Allah na jiranki sai kimasa bayanin kashe dan cikin ki da kikayi da gangan." Ihu nisha ta kurma"wlh Sardauna wlh baka isaba ina sonka." tayi kansa Gazaguri zai riketa Sardauna yace"barta ta karaso tana zuwa tana kokarin cakumarsa yaja baya. "Ni namiki Nisan da baki isa ki taba jikinaba Gazaguri inaso kai mata dukan mutuwa ka nakasa yar iska."ai bai rufe baki ba sukaga ta yanke jiki ta fadi da babu alamun rai ajikinta. Sardauna yace Najib darajar tana yar uwarka zaka iya kaita hospital ka kirayi danginta suzo idan tana da sauran rai. Ah haba bro wlh ni bazan kaitaba."Sardauna yace "wlh kanina bazan matsa makaba ni na tafi ceton ran matata."ya fada yana ficewa a parlon. Najib na biye dashi. Gazaguri ya bushe da dariya ya kalli nisha yana hadiya miyau. "Wlh duk da na tuba sai naci ki zan kaiki hospital inyaso na tafi jigawa na nemi sana'a nabar daba nasaki gidan haya". Ba bata lokaci ya cire wandonsa ya janye siket dinta ya cire mata pant ba bata lokaci ya daga kafafun nisha ya zura mata hajiyarsa yana sukuwa samanta sosai yake cacakarta iya ihun dadi yana cewa"zaki aureni wlh abinki ba laifi ga ruwa yada yake zungurarta da kyau shi yasa ta farfado taji ana hakarta da kyau amma taji Sam bata kai ta Sardauna girmaba Sam batajin yada take so amma Sam ta kasa musa masa saima nishin dadi take tana Kara ware masa kafafunta yana Kara tura mata tanajin dadin ihun da yake mata dan tanason hakan shiyasa ta bashi hadin kai tana kukan dadi tana cewa"ka danna taka bata da girman ta Sardauna shi har wuya yake turamun pls danna sosai."Kara kaimi yayi yana Kara tura mata suna ihu tare. 20 minute yayi release tace ya Kara mata bata gajiba yanada dadi kara zura hajiyarsa yayi yana haqarta tana ihu. 10 minute sukayi release tare suka kamkame juna kusan minti biyu ya saketa ya Mike yanasa wandonsa ya kalleta. Da gaske zaki aureni wlh naji dadinki sosai."hawaye sun wanke ma nisha fuska ta kallesa. "Yanzu zinace mukayi dakai kuma na rasa kowa nawa narasa Sardauna narasa mahaifata bazan haihuba tir da halina nacuci kaina naci amanar kauna na cuci kaina na cuci zuri'armu nabar abin kunya tir da halina natsani kaina da rayuwata narasa Sardauna sonsa ne ya jamun wannan abin kunyar zee baby ta soni ta kaunaceni ta hadani aure da Sardauna badan yana sona ba ya amsheni ya bani gata da kulawa fiye da auran soyayya amma kaddara da ta rabata mesonta aka aura masa ita na kasa hakuri muzauna Allah ya isa tsakanina da ma'alumah ta kaini ta baroni. Kai kuma meyasa kaci amanata." Bushewa yayi da dariya"ai kema amanar kikaci so kinga ai ba wani Abu bane. Yanzu zaki aureni ko bazaki aureni ba.? Nisha ta rigada ta kaudaitu dashi yanzu haka sha'awarsa ta bijiro mata bai tantance ba yaga tayi tsirara tazo gabansa tana cire masa wando tureta yayi yaja baya da gudu yace"wlh bazaki kasheni ba kuma wlh bazan sake zina ba idan zaki aureni kawai muje gidanku."fashewa tayi da kuka tana binsa yaki jiki ta yaken ta fadi asume. "Aisha zan miki amma kibari na aureki wlh ban taba zinaba sai yau." ya fada yana sa mata kayanta ya ciccibeta ya fito da ita ya nufi yar akwalar motarsa ya sakata ciki ya figa yafice da gudu yayi hospital. Bangaran su Sardauna suna fitowa hospital suka nufa har Najib. Suna zuwa Sardauna ya ware mata daki na musamman ya shiga bata temakon gagawa yajima kafin ya samu ta farfado ya shiga duba lafiyarta da ta babynsa jinin zeey ya hau sosai shiyasa Sardauna hankalinsa ya tashi ya shiga hada maguguna ya yasaka a drip ya d'aura mata sai bacci take duk yan mintina sai ya duba yaga ko ya fara sauka cikin ikon Allah ya fara sauka dalilin baccin da take hankali kwance. Ahmed ya kira ya fada masa zainab ba lfy bazai sami damar zuwa dinner ba. Ya aiki Najib yaje can gidansu ya dauko masa wasu kayan ya saka yana rungume da zee dinsa ya kirayi ghaisha ya fada mata komai dama ta sani tun safe ya gaya mata dan ko zee da Sardauna ya dauke agaban idanunta dan tasama zee idanu sosai. Canko bangaran Amare da angwaye anyi dinner sosai anci an cashe sai magarib aka tashi daga taron cikin farin ciki da anashiwa dan Sardauna ya hana afada zee bata lfy dan kar yan uwansa su tada hankalinsu. Misalin karfe takwas aka shirya kai amarya gidanta tana duke gaban Daddy da ghaisha tana kirtar kuka saboda nasiyyar da suka gama mata. Maryama da Saudatu suka kamata suka fita da ita tana kuka ghaisha ma kwalla take haka tana kallo suka fice da ita suka fito motocine ajere har guda hudu aka shige da ita suka tafi. Unguwar Hamada carpet naga anzo wani hadaddan gida dan madedeci mai masifar kyau. Ban gama tsirewa ba saida aka shigo parlon naga yada Daddy ya kashema yarsa kudi. Bedroom dinta suka nufa wani royal bed kira itali mai masifar kyau suka zaunar da ita har yanzu kuka takeyi"maryama tace ai kukan ya isa haka mu zamu tafi Ihisan ku zauna har angwaye su zo Hafeeza ki kasance mai biyayya zakici riba kinga yar uwarki ita an tsameta daga dangi gwara ke. Saudatu ma nasiyya ta mata zainab ta rungumeta tana kwalla maryama ta janyeta suka fice. Can gida kuwa bayan tafiyar su Hafeeza Daddy yace"Khadija ina momy har Sardauna da Aisha nifa banga kowaba kuma ance basu je dinner ba."ghaisha tace suna asibita batada lfy." Azabure daddyn ya Mike yana fada"khadija kin sani baki fada mun ba tun yaushene..?" yi hakuri abin akwai tashin hankali aciki babba ni wlh bansan me zan ceba abin akwai kunya."kamata yayi ya mikar da ita yana rike da hannunta suka fito bai damu da sauran jama'ar da suke kallonsu ba. Nanah da Nawwara suka biyisu ya buga musu tsawa"ku koma ciki sauran mutanan naciki cinyeku zasuyi. Da gudu suka koma ciki. Najib ya nufi gurinsu daddy. daddy yace"muje ka kaimu hospital."Najib bai musaba ganin Daddy ransa ab'ace yasa yayi shiru da bakinsa ya bude musu mota suka shiga baya yaja suka nufi hospital. Bangaran Sardauna abin tausayi yakasa matsawa ko ina sai sallah kadai take ta dashi ya rufe wayoyinsa. yana rungume da zee zuwa yanzu drip na uku ne ya saka mata da ta motsa fizge fizge ne take sai ya ririketa yana tofa mata Addu'a. Yanzu ma fizge fizgen ta fara yana rungume da ita. "My babyna kiyi tawakali pls ki dawo haiyacinki kin tayarmun da hankali kina neman kashe kanki wlh nafiki jin zafin abinda tamana."idanu ta bude bakinta ya mata nauyi. Fashewa tayi da kuka tana rirrike Sardauna,muryata can k'asa bata fita ta kirasa"Yayana meyasa yar uwata zatamun haka saboda kai meyasa taso rabani da farin cikina meyasa kodan kaima lokacin na rabaka da farin cikinka mashakura shiyasa Alalh ya jarabeni ta wannan hanyar Yayana ina sonka har bansan iyaka ba meyasa Aisha taso rabani da jigon rayuwata Yayana kana sona? ka amsamin don Allah Hubbina."face dinsu ya had'e yana shashekar kuka yana shafa bayanta bakinsa na rawa yace"Wallahi Allah ina sonki Qalbina da ta kasheki yau Allah nima mutuwa zanyi ina kaunarki Qalbina yau kin bani tausayi kalli yatsarki yada kika yanke nima kzlli duk kin yankeni."ya fada yana kamo hannunta yana hura maya iskar bakinsa. Yace"ki yafemun tsawar da na miki duk dan na badda kamane karta gane kema karki gane ki kasa cimun uwata."ya fada yana dago kanta itama kukan take ta kamo fuskarsa ta kura masa idanu kafin ta dora bakinta saman idanunsa tana tostse hawayen fuskarsa tana bude fatar idanunsa tana lasa. Shima idanunta yake tsotsa yana hadawa da gashin idanunta yana shafa kitson kanta. Janye kansa tayi ta tallabo kansa sosai tana hawaye ta janye rigarta manyan breast dinta suka baiyana kyam atsye ya wani ciko dam ta saka masa abaki ya ko cafke ya fara tostsa yana sabke ajiyar zuciya ta rungumeshi sosai tana shafa kansa da fuskarsa zuwa bayansa tana zubar da hawaye har rike masa take irin na jarirai ya dage yana tsosta sosai ya narke mata ajiki ya lumshe idanunsa tana aiki bubbuga bayansa da shafa kansa. Ringing din wayarsa ne yasa ya bude idanu yana tsotsar abinsa. Hawayen fuskarta ta goge tace"Hubbina ka saki ka amsa waya idan ka gama sai kaci gaba da shan abinka pls." sakin na bakinsa yayi ya kamo gudan yana tsotsa yana jin dakin ruwan da yake tsotsa. "Pls Hubbina Babyna ka saki ka amsa waya."ta fada tana lumshe idanunta. Saki yayi yana yamutsa fuska ya mike zaune ya dauki wayar ganin sunan Daddy na yawo saman screen d'in wayar yasa ya dauka ya kara akunnesa. "hello Daddy"kai Faisal banason rainin hankali fito gani cikin hospital meke faruwa ne..?"daddy to ganinan zainab ce ba lfy." OK fito."ya fada ya kashe Kiran. Sardauna ya sauko daga saman gadon"Baby Qalbina shige cikin bargo maza kiri ka rawar sanyi da sambatu yada daddy bazai mun fadaba dan na saki jakar mata kinjin Autar Sardauna pls."ya fada yana langwabe kai. Hawaye ya wanke mata fuska tace"Hubbina karkayi nisa dani pls ina bukatar gumin My Sardauna nah yanzu da ka tashin daga jikina komai da nisha tamin ya dawo sabo."ta karasa maganar tana kecewa da kuka. "Oh my god Oya zo na rungumeki mu tafi tare bari kukan Sahibata taho gurin mijinki Babyna."ganin da gaske zai dauketa yasa ta shige cikin bargo"jeka nayi shiru." kinyi Alkawali Babyna.? Kai na daga masa. Kai ya girgiza ya bude dakin ya fita ya dubo su daddy.............. ✍🏻 No Editing🤦🏻‍♀ *14/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻18* ...Sardauna yana fitowa ya nufi hanyar Office dinsa. nan ya hango ghaisha da Daddy ya karasa gunsu. "Daddy sannuku muje ciki." Daddy bai yi magana ba suka bishi har dakin da zee take. Suna shiga ghaisha da Daddy suka nufi bakin gadon. Ghaisha ta janye bargon suka hada idanu da zeey. Mik'ewa zaune zeey tayi ta fada jikin ghaisha ta saki kuka. Daddy yace"Momy kiyi hakuri sannu jikin ne Allah ya raba lfy."ghaisha ta ringumeta tana buga bayanta. "Momy sannu Allah zai saka miki. Sardauna ya kalli Najib yace"ka fada musu komai ne.?" Bro ban fadaba."bakin gadon Sardauna ya isa ya zauna. Ghaisha tana rungume da zeey. Daddy yace"wai meke faruwa da kuke binne binne bakuson sanar dani."Sardauna yaba Daddy wayar" daddy ku kalla da idaunku yafi afada afatar baki." Amsar wayar daddy yayi ya fara kallon diramar da akasha da Nisha. Yana tsaye saida ya zauna dabas saman gadon. Ghaisha ta leko tana kallo hawaye ya wanke mata fuska ta kalli Sardauna"yanzu Aisha ce ta aikata haka kuwa. " innalillahi wa'innahilahir rajiun!! Daddy yace"Faisal meyasa kayi saki uku.? yanzu tana ina Aishar.? Sardauna kansa ya sadda baice komai ba. Ghaisha tace"idan momy taji sauki yanzu mu tafi gida kawai."dubata Sardauna zee Sardauna yayi yaga jininta da ya hau ya sauka amma ba duka ba. Ghaisha sai mun kwana zuwa gobe insha Allah."Daddy yace ''kuyi zaman ku ka kula da lafiyar momy har zuwa goben , mu zamu tafi momy Allah ya baki lfy."kai zeey ta daga. Ghaisha ta kwantar da ita ta lulubeta ta mike"momy yanzu Najib zai kawo maki abunci kinji kiyi hakuri."kai zeey ta daga. suka mata sallama da Addu'ar samun lfy suka fito. Sardauna har gurin mota ya rakasu daddy baya iya cewa komai bakinsa yayi nauyi. Saida suka tafi Sardauna ya dawo ciki gun zeey ya dauketa ya nufi toilet kafin Najib ya kawo mata abunci. Wanka ya mata tas ta dauro alwalla suka fito. Ya saka mata kayanta ya yane mata kanta da mayafi ya shimfida mata darduma tayi sallah azaune saboda jikinta babu kwari. Bayan ta gama ya dauketa cak ya rungumeta suna zaune yana mata tausa da lallashi har Najib kawo musu abunci. Bayan ya samu taci mai dan yawa daket shi coffeen kadai yasha. Ganin dare ya fara ya kashe wayoyinsa suka kwanta yana rungume da ita yana mata kalamai masu dadi da shafa kanta har tayi bacci,Sardauna kuwa daket yayi bacci dan yau yana cike da mamakin dan adam Asuba ta gari Sardauna. Bangaran su Daddy kuwa suna zuwa gida ya rinka kiran yan uwa yace gobe da yamma kowa ya hallara akwai taro. Bangaran gazaguri kuwa hospital mai zaman kanta ya nufa da nisha cikin gagawa aka amsheta domin ceton ranta. Kusan awa daya likitan ya fito yama gazaguri bayani ta farfado sai dai tana jin jiki nan take ya nufi gidansu Sardauna yama su daddy bayanin komai kuma bai boye musu komai ba yace yana sonta zai aureta bayan ta kammala idda nan suka tafi hospital din daddy ya biya kudin komai ya kawo yar aikinsu wacce zata kula da ita har zuwa gobe. Bangaran amare yan Kano sun isa lfy amarya intisar ansha kyau dan dinner sukayi da dare abin sai wanda ya gani su ummi Raiyan da Majidda da umma hauwa sai gobe zasu juyo Katsina. Da misalin karfe goma da rabi Ahmed suka zo da abokansa akayi sayan baki da Addu'ar zama lfy da yan barkwanci sun dan jima kafin su tafi. Bayan rakiyar su Ahmed ya dawo har yanzu hafeeza kuka take tacika da tsoro daket Ahmed ya samu ya ciyar da ita kazar amarci bayan sun kamala yasa tayo alwalla ya jasu sallahr nafila ta neman albarkar aure yayi mata tambayoyi yaji ta amsa masa komai daidai.. Kayan bacci ya bata ta saka ya kalleta yana murmushi"Hafeezata wai duk tsoron ne..? Kai ta girgiza. Da kansa ya saka mata kayan shima ya saka yace"zo mu kwanta babu abinda zan miki."ya fada yana daukar abarsa ya kwantar da ita saman makeken gadonsa,ya kashe wutar dakin , yabi bayanta ya rungumeta jikinsa ko ina na jikinta sai rawa yake. Lallabata ya fara yana dan manmatsata tun tana nokewa har taji abin ram ta saki jikinta tana karbar sakonsa kafin tafiya tayi nisa idanu su raina fata jin an fara zun gura mata abu tace batasan zancan ba amma ina Su Ahmed an fara nisan tafiya tinda ya samu ya shige daket harda su zufa kawai sai ya fara kai komo yana sabke numfashi. niko nace Ahmed baka bari zuwa gobe Asubah ta gari. ********************************* Washe gari sai wajan karfe goma sha daya Sardauna ya dauki zee suka koma gida. Suna zuwa gida sukayi breakfast yayi mata wanka ya shiryata cikin riga da siket yan saudiya shima ya shirya cikin kananu kaya suka tafi gida tana tamasa rigima sai lalabata yake. Daddy da kansa yaje hospital ya duba jikin nisha yaga taji sauki sosai ya nemi sallama aka basu suka taho gida. Ahmed yau jinya ake ko nan da can ba inda yaje yana gida manne da Hafeeza. Su ummi Raiyan sai kusan Azuhur suka shigo Katsina kowa gidansa yace akaisa su hutu. Nisha tunda daddy ya kawota taga zee agidan ta rasa nutsuwarta kunya ta isheta gashi taga kamar kowa baya sakan mata fuska har su Daddah. Da misalin karfe biyar na yamma aka hada meeting kowa da kowa ya hallara har su ummi da hauwa. Zaune suke adakin taron zeey na zaune kusan mahaifiyarta Sardauna na manne da ghaisha Nisha wacce takejin ta tozarta tana rakube taki rabar kowa. Mairan karfe yace"to jama'a wannan taron mun tarashine saboda Aisha da kuma Zainab kwanaki muka yishi akan Aljanan zainab sun zubarwa da Aisha ciki ashe ba haka bane ita Aishar da kantane gatanan ya nunata da sandarsa"itace ta zubarwa da kanta bama wannan ba kai Najibu maza kunna Tv ka jona komai kowa ya gani ta tozarta saboda yan bayama acikin zuri'ata idan akwai mai kudirin aiwatar da haka ya janye. Babu bata lokaci Najib ya jona ma jama'ar gurin abinda ya faru jiya tun zauwar Sardauna da zeey da duk irin abubuwan da nishar ta fada da bakinta. Kowa dikira yake da salalami umma hauwa take ta zube k'asa asume. akayi kanta da gudu Nisha kuwa kuka take tare da tsanar kanta dayin nadama mara anfani ta mike ta nufi gun umma tana kuka. Ummi ta girgiza da lamarin ruwa aka zuba mata ta farfado tana bude idanu taga nisha kusanta wani kukan kura tayi ta damki wuyanta daket jama'a suka banbareta tana aibatata. Tana kuka ta nufi gun zeey ta duka tana cewa"dan Allah zainab ki yafe mun ko na sami saukin rayuwata. Zee rungume ummi tayi tana kuka ta rumtse idanunta tana kuka batace komai ba. Ummi tace"Aisha tashi ba komai ta yafe miki. Gun Sardauna ta nufa yana ganinta yayi saurin mik'ewa yabar dakin toron cikin sassarfa ya fice. Daddah tace"wlh Aisha kinyi asara kin bata mana sunan zuri'a yanzu wa gari ya waya ke yanzu baki ko jin kunya. Baki dayan dakin kowa kallon mamki da al'ajabi yake mata. Daddy da Saminu sukace "to yanzu abar maganar ko banza taga ishara ido da ido kuma ba munyi dan ta tozarta ba sai dan saboda yan baya dan haka naka naka ne bayada zakayi dashi Hauwa kiyi hakuri kawai a amshi kaddara. Haka taron ya watse rai babu dadi umma hauwa ta tisa ta gaba suka tafi gida suna zuwa hayatu ya mata mugun bugo saida ya barta akwance duk ya fasa mata jikinta umma ce ta sakashi. Bayan sallah isha dukansu sun hallara aka dining zee na kusan ghaisha tana lallabata tana cin tuwan shinkafa da danyar miyar kub'ewa. Daddy ya kalli Sardauna" Dr banso kayi saki ba naso kayi hakuri saboda larurar sun mata yawa sai aga munyi son kai ai da kabarta kun karasa ahaka naka naka ne."Sardauna yace"Daddy kuyi hakuri masu irin wanna zuciyar ba lalai bane suyi nadama ta gaskiya.'"Daddy yace "Allah yasa ta gane gaskiyar.''Sardauna yace amin. Ghaisha dai batayi magana ba dan taji dadin sakin gani take gaba zata iya neman ran d'anta. Suna gama lunch sukayi shirin tafiya gida Sardauna yana rike da hannun zeey yama iyayansa sallama suka fito. Da kanshi ya zaunar da ita gaban mota ya zagaya ya shiga ya mata key,ya nufo get. Megadi yana bude masa ya sulala waje. Zeey ta kalli Sardauna tana lumshe idanu dan jaraba ta ciyota ashagwabe ta kirasa" Yayana Sardauna."Na'am Qalbina ya akayi."jikinsa ta shige tana sabke masa numfashinta ta dora hannuta saman wandonsa tana tabo hajiyarsa"Wosshhh Baby kibari karki saka na kifar damu atiti."dariya yabani na saki na tura hannuna kirjinshi ina shafawa"yayana kasan me.?"Babyna bari muje gida.''Yayana ni naki sai na maka kiss."dole ya hakaru ya barni ina lasar fuskarsa da sunsunashi har mukazo gida. Bayan sunyi wanka sunyi shirin barci suka fito parlo suna zaune suna taba hira Sardauna ya dan taba aiki a laptop zee ta kafa masa rigima suje su kwanta dole ya kashe laptop din ya dauketa suka haye saman bene. Kwance suke manne da juna zee tace"Yayana dan Allah karka karamun kishiya pls kaji Hubbina pls na tuba dama hakuri nake zama da Aisha."ta karasa maganar tana sakin kuka tana kankameshi. "Oh my God Babyna ni ne zan miki kishiya sai kace banida hankali wlh zuciyar Sardauna taki ce ke daya tak nishama darajarki taci ta sameni abagas,yanzu kuwa na yada dan ma gwaro na huta da kuda. "Qalbina bari ma kuka Oya kiss me Baby." Ya fada yana zoro mata harshansa waje. Tako kamo ahankali ta fara tsotsa cikin wani irin salo shikuma yana yawo da hannunwasa sassan jikinta yana rikitata tsotsar bakin junansu suke cikin wani irin yanayi ahankali yake tsirta mata yawunsa tana hadiya itama tana tsirta masa yana hadiya suna tsotsar harshen junansu hannunsu na yawo sassan jikinsu sun jima suna musayar yawu kafin Sardauna ya cire bakinsa anata."kukan sangarta zee ta saka mishi. Tarairayota jikinsa yayi cikin raunaniyar murya yace"Babyna menene yawun Yayanki ne bai isheki ba ko.?kai ta daga"Yayana bai isheni ba.''bakinsu ya sake hadewa yana mata wani zazafan kissing mai rai da lfy tsakiyar bakinta yake tsotsa da lasa yana juye mata yawun itama duk yada ya mata haka take masa saida suka sake kwashe 30 minute ya saki bakinta ya maida saman breast dinta yana mata wata irin tsotsa da lailayawa haba zee kamar zatayi hauka duk ta susuce tana shahsafashi da cakuda masa sumar kansa tana sambatun yada takejin dadin tsotsar Sardauna sosai yake tsotsar nono zee wanda yakejin dadin sa fiye da komai ko zai kwana baya gajiya da shan bresat dinta da lailayasu. Saida yaga zee dinsa na shide masa saboda yada yake zukarsu ya saki yana maida numfashi ya fara lasar wuyanta zuwu habarta yana tsotsa da kunnuwanta ya gangaro cikinta yana kissing din cikin ya zura harshensa ramin cibinta yana lasa da murza marata da tsotsa cibinta ya zura hannusa k'asanta yana shafowa yana dan tura yatsa yanajin dadin ruwan gurin da taushi da dumin da yake ratsa tafin hannunsa. Zeey ta susuce ta dimauce nishi kawai take dan jikinta ya gama saki k'asanta ya jige jagab ni'ima sai bulbulowa take saboda yada Sardauna yake mata wani irin wasa agurin da yatsarsa. Saida Sardauna ya gaji da wasan da yatsa ya duko ya kafa kansa ya fara lasa da tsotsa da tandar gurin. Zeey sai zunduma ihu takeyi. Saida yaji yakai akarshan dadi ya janye bakinsa ya mike tsaye, zee ta tashi ta duka gabansa ta kamo gimbiyarsa ta zura cikin bakinta ta fara tsotsa tana mata shan minti cikin wani rikitaccan salo Sardauna sai zumduma ihu yake ya rike kan zee yana kiranta itako ta dage sai tsotsa take Sardauna kasa tsayuwa yayi sa gashi azaune zee ta tunkuda shi ya kwanta ta haye samansa ta mishi goho yana tsotsar nata,taci gaba da tsotasra nasa habawa sai gurnani sukeyi kowa yana kokarin farantawa dan uwansa ahaka saida sukayi released zee saida ta shanye sprem din Sardauna tas shima haka saida ya shanye mata nata tas. Ya dagota ya gyara mata kwanciya ya fara Addu'ar saduwa yana kallon kwayar idanunta sai lumshewa take"yace"Baby Qalbina kinaso."ashagwabe tace"My Sardauna na ina so ka zuramun pls."ta fada tana dage masa kafa sosai. Cikin farin ciki ya shigeta saida suka saki tagwayan ajiyar zuciya atare suka kankame junansu suna lumshe idanu suka bude suna kallon junansu suka sakarma juna murmushi. Kafin Sardauna ya fara sukuwarsa samanta. yace"Ashhhh Babyna wlh kullum abinki dadinsa gaba yake ba baya ba gaki kofarki atsuke take."ya fada yana juya hjiyarsa jikinta cikin wani mayan salo da kuzarinsa ya fara Hakarta. Idanu ta lumshe tace"Woshhh uhmm Yayana nima inajin dadi sosai ci gaba dakyau My Sardauna na namijin duniya ni dakai mutu ka raba woshhh Yayana."Sardauna yau aikata zeey yake sosai suna hirasu da sambatu da gurnani. Saida suka kwashe 2 hours suna abu daya basa gundira da juna daket suka bar juna. Sardauna ya hada masu ruwa sukayi wankan tsarki tare kafin su kwanta suna manne da juna sai hira suke basu da niyar bacci. Zeey ta shafi fuskarsa Sardauna tace"Hubbina i love u more." "Baby Qalbina ni kaunarki nake ba so ba My sweet zeener kalli kiga karfe daya na dare Oya bacci." Ashagwabe nace"to My Sardauna na ba kai bane ba."yana sunsunata ya kara shigar da ita jikinsa har cikinta na zungurasa yace"Babyn Sardauna nine me..? Ok bari na miki wakar soyayya nasaki bacci."dariya nayi na sunne kaina kirjinsa waka ya faramun akunnena ina gyada kai na zagaye hannuwana k'ugunsa bansan lokacin da bacci ya daukeni." Sardauna saida yaga baccinta yayi nisa ya fasa mata wakar ya tofesu da Addu'a ya zagaye hannusa bayanta ya kamo bakinta yana tsotsa har bacci yayi awon gaba dashi Asubah ta gari Sardauna and zee Baby. *********************************** *Agurguje Bayan wata uku* Bayan wannan watanin soyayya ce da shakuwa mai karfi ta karu tsakanin zee da Sardauna wani irin so da kauna suke nunama junansu ba mai son yaga ya batawa dan uwansa rai Sardauna tamkar zai maida zee cikin sa kullum da yamma suna bakin Swimming pool haka Sardauna zai dauketa su shiga ruwan suna soyewarsu dan wataran har sex suke aciki. ayanzu cikin zeey ya shiga watan haihuwa kullum cikin sa ran haihuwarta akeyi babu abinda basu tana da ba na haihuwa komai ansaya. Zeey ta kumbura tayi suntum haka Sardauna zai sakata gaba yana mata tausa ko ya kama hannunta su fita yawo akafa ko suje bakin Swimming pool gidansu ta baje ak'asa tana zuba masa sangaranta iri iri yana mata tausa da lallabata. Bangaran Hafeeza da Ahmed soyayyarsu suke zubawa agidansu wanda hafeeza yanzu haka shigar sabon cikine mai bata wuya da ita. Intisar ma haka abin yake tana samun kulawa sosai daga gun mijinta da yan uwansa dan tanada wayo batada katsamniya. Ummi Raiyan ma cikine da ita tsawon wata hudu wanda ya bata wuyar laulayi sosai yanzu haka bata warkeba,kawu Saminu murna tamkar ba'a taba masa haihuwa ba sai tarairayarta yake da bata kulawa fiye da ta baya dangi kowa murna yake cewa suke rabone ya kashe Faisal.😆 Nisha kuwa duk inda kake nema abar tausaya ma ayanzu takai dan batajin dadin umma da yan uwanta gashi an daura mata aure da gazaguri ranar da ta fita daga iddah. Ghashi kowa kyamarta yakeyi tayi baki ta rame ga son Sardauna tamkar ya kasheta tunda gazaguri yazo gidansu dama yace yana sonta idan ta gama iddah iyayanta sukace wlh sun bashi ai dan daba sai dan daba yace ya tuba dan ya nutsu ya samu ya zuba kaya ashagon kofar gidan da yake haya ga yar akwalar motarsa ana masa jigila bayan kuwa ta fita iddah aka daura musu aure yau tsawon kwana biyu kenan saura tarewa. Khaleesat ma tayi auranta har da cikinta gidan mace biyu take ita ta uku amma ta hakura tana zaman auranta jifa jifa tana zauwa gun ghaisha taga kanwarta Nanah dan bstada kamarta. Mashakura zaman lfy da soyayya suke da Bandar. Haka tsakanin Sardauna da Ahmed da Bandar abutarsu abin sha'awace sun hade kansu komai tare haka matansu. Da misalin karfe biyar na yamma zeey na zaune k'asa saman carpet ta barbaje kafafunta a meke Rabia na manmatsa mata sanye take da doguwar riga maroon colour mai sulbi bata da hannuwa tayi mata kyau sosai gashin kanta yasha gyara ta sakesa ya rufe mata fuska cup ne ahannunta tana shan kunnun gyada ta kurama Tv idanu suna hira da Rabia sama sama sai yamutsa fuska take. Rabia tace"zainab ya dai? Ko ta zone.? Kallonta nayi"haba bata zoba kawai dai banajin jikina ne tashi ma mu tafi gidan ummina."Rabia bata musaba ta mike ta kama zeey tayi tsaye ta nifi bedroom din Sardauna na nan k'asa dan ya hanata hawa sama sai ta haihu. Tana shiga Sardauna yana knocking. Rabia taje ta bude masa tana gaishesa,yace "ina Baby."amsa tabashi " ta shiga ta dauko hijabi zamu gidan ummi." Arikice yace"kika barmun mata tahau sama ahalin da take dan me na linka miki kudin aikin ki ba dan ki kulamun da matata ba." Cikin jin tsoron yanayin Sardauna , Rabia ta matsa tace"Yallabai ba sama ba fa nan k'asa."Ajiyar zuciya Sardauna ya sauke ya kada kai ya nufi ciki. Rabia ta rike bakinta tana mamakin wannan soyayyar bayin Allah nan. Da sassarfa Sardauna ya shiga bedroom din yana kiran"My sweetyna ummun Nadeen zo ga yayanki ya dawo." tsaye zee tayi tana kada kai tana yarfa hannuwa ta kwakwabe fuska tana daga masa hannuwa ya dauketa. Gabanta ya tsaya ya rungumota gefe yana sauke numfashi,yana shafa katon cikinta"Babyna ta yaya zan iya daukanki na miki yada kikeso bayan Nadeen ta tokare mun ke."cikin sanyi murya zee tace"My Dr Sardauna na sannu da zuwa i miss u Yayana gidan ummi zan shiga pls kar ka hanani kaji Mijina na ni daya."ta karasa maganar asangarce. Ok Baby ni baza hanaki muje na kaiki idan anyi sallah isha zanje na dauko ko ki mu dawo gida Baby dan yi mun yan dabaru mana wlh kasa karasa aikin nayi na dawo gida pls babyna."cikin dauriya tace"My Sardauna bari rokona."ta fada ta balle masa mabalin rigarsa ta cire masa rigarsa ta cire belt din wandosa ya idasa cirewa. Suka koma saman gado ya zauna daga bakin gado itama ta zauna ya rungumota ya tataro mata gashinta ya daure mata"Babyna meyasa da na gyara miki gashinki da zaran na fita sai ki barbajeshi bari mu gama na miki kitso ko? Qalbina."kai ta daga masa tana shafa gashin kirjinshi tana murza nipples dinsa. Ya tallabo kanta ya had'e bakinsu suka fara kissing din junansu cikin zafi zafi suke musayar yawu. Sun jima kafin Sardauna ya cire bakinsa ya ciro nonota guda ya fara tsotsa da murza dayan ariga sai lumshe idanu zeey take tana shafa kansa. Ya jima kafin ta zare masa nono abakinsa ta sauka daga gadon ta nufi gun dirowar gadon ta sunkuya daket ta dauko tom-tom guda ta bareta tasa bakinta tana totsa ta dawo ta zauna dirshin k'asa Sardauna ya gane nufinta ya cire boxer dinsa ya mike tsaye ya tsaya gabanta ta kama tana murza masa da lailaya masa 'ya'yan marenansa tana lasarsu da harshenta daya bayan daya sai numfashi Sardauna yake sabkewa yana lumshe idanu yana shafa gashin kanta. Lokacin da zee ta shanye tom-tom din ta fara tsotsar ma Sardauna hajiyarsa cikin kwarewa da iya salo salo sai gashi ya saki kuka jikinsa na karkarwa wani azababban dadi na shigarsa da wani irin sanyin dadi na ratsashi sai zumduma ihu yake yana kara tura mata abakinta yana rawar jiki yana kiranta. "Babyna wlh bazan iya rayuwa bake aduniya ba mutuwace kadai zata rabamu itama nine zan fara barinki my Abulena wlh ina matsanaiciyar kaunarki kedin ta dabance cikin mata wayyo my sweet Abulena." Itako zee ta dage sosai take jiyar da Sardauna dadi saida yayi released ta shanye sprem dinsa tana kara matsa masa saida ya gamsu dari bisa dari ya zube gabanta ya dora kansa bisa cinyarta yana maida numfashi tana shafa kansa zuwa bayansa. Ta rankwafo ta dora bakinta saman kunnesa tana shafa kansa cikin sangarta tace"Yayana tashi muyi wanka ka kaini gurin ummina ko..? Narke mata yayi yana manmatsa mata kafarta yace"Babyna i love u."murmushi zeey ta sakar masa tana kissing din kunnesa tace"love u too Hubbina tashi mana Allah zanyi maka kuka."ta fada tana gunjin kukan tsokana. Arikice Sardauna ya mike ya sumgumeta"Sorry my sweet Qalbina kul ki fara Sardauna baya control din kukanki."ya fada yana shigewa bathroom da ita. Atare sukayi wanka ya daura mata towel ya kamo hannunta sai cije baki take suka fito. Jikinta ya goge mata shima ya goge nasa ya saka 3qoueter da riga short. Tukun ya shirya zee ya shafa mata mai ya fesar mata gashinta ya gyara mata ya daure mata da ribbon ya kalleta"iyeee Babyna kin yi kyau wlh." Baki zee ta cije saboda yada taji wata irin azaba marata da bayanta lokaci daya kamar ana sara mata. Sardauna yace" Baby sannu." yaje ya dauko wata doguwar riga mai sulbi ya saka mata da hijabi. Yana gyara mata zaman hijabin yaji ta rukumkumeshi da karfin gaske saida suka kusa faduwa. Riketa yayi sosai"Baby menene sannu...bakinsan ne ya tsaya cak. Da maganar ganin zeey na keta zufa jikinta na tsuma wani ruwa na binyo kasan kafafonta tana cije baki gam ta rukumkume Sardauna. Amugun rikice Sardauna ya dauketa cak ya fito da gudu."wayyo Allah!! Babyna na janyo miki haihuwa ko don Allah ki yafemun."ya fada yana bude kofar parlo ya fice ko takan wayoyinsa da Rabia bai bi ba ya ya nufi farfajiyar gidan. Zeee ta rikeshi gam tace"Yayana kirawomun ummina wlh mutuwa zanyi kaji Yayana."ta fada tana masa wata irin damka. "Babyna yi hakuri don Allah."ya fada yana sakata Cikin mota. agaban. Motar ya sakata sam yaji bazai iya barinta abaya ba yana rungumo da ita ya fizgi motar ya nufi get aguje hankalinsa amugun tashe ga zeey ta cakumeshi sosai. Megadi yana bude masa kofa ya fice daga gidan aguje..........✍🏻 Zeey baby Allah ya saukeki lfy😥 No Editing🤦🏻‍♀️ *15/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE *DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE* *Book 2 👉🏻19* ...Ikon Allah ne ya kai Sardauna hospita saboda yada Zee take shan wuya ta fice haiyacinta sai kiran Allah take. Yana parking ya fito ya ciccibeta ko motar bai rufe ba yayi ciki. Kai tsaye labour room ya nufa da ita Yana shiga ya rufe kofar ya hana kowa shiga ya dorata saman gadon haihuwa ya cire mata hijabi ya shiga temaka mata ta damkeshi gam wata irin zufa take tsatsafo mata. Sardauna yana rungume da ita kafin haihuwar tazo gadan gadan,hawayen tausayinta ya wanke masa fuska. yace"Baby sannu Allah ya sabke mun ke lfy."wata irin azaba zee takeji wada bata taba tunanin ana jinta ba aduniya da azama ta rike Sardauna gam ta tana ciza lips d'inta tace"Yayana ka yafemun idan na maka laifi azaman mu da kai wlh nasan mutuwa zanyi ka yafemun."Baby pls bari fadin haka zaki haihu lfy mu rayu tare da yarmu."dubata ya sake yaga gadan gadan haihuwa tazo dan yana hango gashi cikin dakiya Sardauna ya kara ware mata kafa. yace"Baby daure kiyi nishi kinji ya rike kafafunta yana shafa cinyarta tana damke da hannusa dayan. Tayi nishin sai ga kai ya bado"yauwa Baby ki daure ga Nadeen ta tafo wlh ta kusa zauwa,dan kara kadan."cikin dakiya zee ta sake nisha tana rike da hannu Sardauna guda sai ga kan ya fito baki daya. Sardauna yace"Yauwa Baby ya isa karki sake nishi."ya fada yana janye hannunsa daga rikon da zee ta masa,ya taimaka mata ya ida janyo jaririn cikin ikon Allah ya tsala kuka masha Allah namijine katon gaske. Agigice Sardauna yace"lah wlh namiji ne Baby wlh tashi kiga copyn Sardauna."amma sai me yaga Zee tana wani irin nishi tana hada zufa dubata ya fara yaga wani kan dan na shirin fitowa. Ihu ya saki"ya illahi wlh baby ga wani nan to taya haka ta faru bayan ècographie din ya nunamin 'ya dayace."Temakon ta ya fara cikin ikon Allah kan ya fito suluf ya janyo zan kadedan wani namijin ya fado shima katone sak Sardauna. Wani irin ihun Sardaunan ya saki yana hawaye ya janye yaron gefe ya rasa inda zai saka kansa saboda murna. 😂Yo hallau ba sai zee ta fara wata naguda ba. Agigice yace"ke Baby tsaya wai meye haka karfa ki mutu taya zaki haifi yara sama da biyu nashiga uku."ya fada yana temaka mata dan karfinta ya kare ko idanu zee bata iya budewa daket da temakon Sardauna wani yaron ya sake fitowa ya tsala wani uban kuka ko takan yara Sardauna Baibi ba ya fada jikin zee ya fashe da kuka mai sauti ya rungumeta gam jikinsa ya zuba mata idanu. "Zee dan Allah gayamun ya kikeji wlh kinyi k'ank'anta da haihuwar yara uku lokaci daya Babyna bude idanunki ki fadama yayanki ina yake miki ciwo." Ya fada yana kara kankameta jikinsa. Zee kuwa ko idanu bata iya budewa daket ta daga hannunta ta dora bayansa tana shafa bayansa, muryata bata fita can k'asa tace"Yayana tashi ka kula da yaranmu ji irin ihun kukan da suke tsalawa pls kaji Yayana babu abinda zai sami Matarka."Da sauri Sardauna ya dago ya tallabo fuskarta yana shafawa ya kama bakinta ya tsotsa ya saki"Ok Babyna bude idanunki ki kalleni pls kinji."cikin dakiya zee ta bude idanunta ta saukesu saman Sardauna ta saki murmushin karfin hali,shima murmushin ya sakar mata yana zubar da hawaye ya dagata ya dawo gurin yaran guda uku maza ajere reras masha Allah kuma babu karami acikinsu. Da gudu yayi kofa ya bude ya fito cike da mamki yaga Rabia niki niki da kayan haihuwa har na uwar yaran dasu ghaisha su ummi daddah daddy kawu Saminu harda Nisha da umma hauwa suna ganin ya fito suka baibayeshi amma banda nisha dan ko kallonsa yace idan ta kuskura tayi wlh sai ya cire mata idanu. Bai baye shi wani irin ihu ya saki ya fada jikin ghaisha ya saki kukan murna"momyna wlh Zainab yara uku ta bani baiwar Allah tausayinta nakeji."cikin murna dukansu suka ce "kai Alhmdllh kai ikon Ubangiji kukace yarinya macace daya Allah mai ikonsa. Sardauna yace" ku zauna har adubata da yaranta yawu Rabia bani kayan."ya fada yana amsa ya koma dakin ya hana kowa shiga ya ajiye kayan ya rufo kofar ya fito. Da kallo iyayansa suke binsa yana ihun dadi likitocin sai binsa suke suna tambayarsa madam me ta haifa yana cewa mazajene. Ghaisha tace"Abban Sardauna na tafi gida na kawo ma Momy abinda zataci ta fada tana jin farin ciki wai yara uku duka maza kowama murna yake sun kasa zaune da tsaye. Daddy yace"to kiyi maza kafin agyarasu."ficewa tayi tana dariya. Sardauna saida ya duba kwararun nurse uku ya kirawo suka biyo shi.😂tare dashi akayi komai na gyran yaran da uwarsu shine ya mata wanka tas ya rabata jini dan komai dashi akayi yaran anshiryasu cikin kayan sanyi milk colour wlh abin gwanin sha'awa sak Sardauna dayane baya kamarsa kamarsa daya da Abu Rahman tamkar an tsaga kara balarabe ne sak. ya duba zee yaga ta karu tana kuka yana kuka ya dinketa da kansa yana lallabata ya shiryata cikin riga da zani na shadda tayi kyau sosai saida cikinta yake damunta da ciwo ya hada magunguna ya saka acikin drip ya daura mata yasa aka hado mata tea mai kurin gaske yaji kanafari ya bata tasha ya kwantar da ita. Bata jimaba bacci ya dauketa tana sabke ajiyar zuciya. Yaran ya dauko yajarasu gabanta ya rika daukansu daya bayan daya yana musu Addu'a acikin kunnensu sai da ya gama cikin dubara ya janye riga zee ya runguma mata yaron ya saka masa nono abaki ya fara tsotsa zee ta zabura da sauri Sardauna ya had'e bakinsu ya kamo harshanta yana tsotsa yana shafa gashin kanta. Dole ta hakura tanajin zafin yada yaron yake tsotsar mata nono. Sardauna bai fasa kissing din zee ba saida yaji yaron yana gyatsa ya cire bakinsa anata ya dauke shi ya kwantar dashi agadonsa ya dauki daya ya saka masa dayan nono zee har matsar kwalla take Sardauna na lallabata yana kissing din wuyanta da tsotsar bakinta har shima ya koshi dam ya daukeshi ya saka na karshe yanasha Sardauna ya dora bakinsa Saman kunnanta yace"Baby Qalbina idan mun kebe me kikeso na miki akasashan duniya ina kikeso muje yawon shakatawa da yaranmu my Abulena wlh bansan wacce irin godiya zan miki ba yara uku rana daya kuma mazaje i love u sweet Babyna."ya fada yana kissing din kunneta yana shafa laulausan gashinta. Sai sabkar numfashinta yaji ta koma bacci tana rike da hannunsa ta rungume gam. Murmushi ya saki ya duka ya mata kiss agoshinta ya bar yaron yana shan nono ya tallafeshi sosai jikinta ya runguma mata yaron tako kankameshi gam jikinta,ya sauka daga saman gadon. ya dauki biyun ya fice dasu. Ai kuwa suka bai baye Sardauna ya basu yaran suna cike da murna bakamar ummi Raiyan da taga balaraben ubanta sak Abu Rahman harda hawayenta. Hussaini ya amshi mai kama da kakansa yana murmushi. Sardauna ganin ana laguda masa yara ba kunya ya amshesu saida Daddy ya dokesa abaya Ciki suka shiga baki dayansu zee na bacci fes da ita kamar ba ita bace ta haifesu. Su daddy sai kiran yan uwa da abokan Arziki ake ana fada musu haihuwa sai pic ake ma yaran ana turawa whatsapp. Nisha taji ta tozarta agurin nadama na kara shigarta gashi babu wanda ya kulata agurin suf ta mike ta fito taje waje ta zaune tana kuka. Ghaisha tana zauwa Sardauna ya tafi gida ya dauko wayoyinsa yabar Amanar yaransa wai kar ajajagulasu ko nono uwarsu basu shaba sosai saida Kawu Saminu ya bishi da gudu ya fice yana dariya. Lokacin da Sardauna yaje ana sallah magarib saida yayi wanka ya saka wasu riga da wando maroon colour masu bin jiki sun masa kyau yayi sallah ya kwashi wayoyinsa ya koma hospital. Yana zuwa jama'ar hospital kowa murna yake suna masa barka bakinsa yaki rufuwa. Lokacin da ya shiga dakin da zee take cike yake da yan uwa da abokan arziki babu masayar haki su daddy sun tafi gida yaga ancire ma zee drip ta kare ghaisha ta jingina ta da pillow tana bata farfesun hanta sosai takeci dan yunwa takeji. Yaran anjerasu agadon jarirai guda uku ras ajere pic ya fara musu saida ya gaji ya bari ya zauna bakin gadon ya shiga whatspp ya fara chatting yana turawa abokaninsa ya dora pic dinsu saman statue sai barka mutane ke masa ya kashe wayar ya kalli zee yace"Kanwata sannu baiwar Allah." Ya fada yana tashi ya fice saboda jama'ar sunyi yawa sun dameshi wai bashida kunya bai dai ce musu komaiba ya tafi massalaci. shiru zee tayi kunyar ghaisha takeji bayan ta gama ghaisha ta bata kunnun Alkama yaji madara tasha da ruwan gumi nan take bacci yazo mata ta kwanta sai bacci. Kafin zuwa karfe tara na dare abin ba'a cewa komai masha Allah asibitin dam cike take da yan uwa da abokan arziki ganin zi taki sakewa da ghaisha daddah tace taje gida umma hauwa tace itace zata kula da zainab daddah tace har ita yara uku sun mata yawa ita daya. Sardauna ya kasa zaune yaka tsaye sai shige da fice suke dasu Ahmed da Bandar ji suke kamar sune suka haifi yaran. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Sai karfe goma Sardauna suka tafi gida bayan ya duba yaga zee dinsa lfy take sai dinki da ya mata. Masha Allah gidan cike da jama'a har kusan sha biyu kafin kowa ya watse abar daddah da umma hauwa ghaisha ta karo mai aiki guda adaran dan ta rika temakawa Rabia ai yuka. Sai daket da fama su umma suka sami zee ta shayar da yaran wai tsotseta zasuyi me yayanta zai sha sai da daddah ta buge mata baki. Babu yanda Sardauna baiba yasamu ganin zee daddah ta hana fushi yayi ya haye saman bene ya kwanta. Zeema taso ganin mijinta amma ina gashi dinki yana mata zafi tafiyarta kamar ta yar koyo shima da kuka ta shiga bathroom, kafin tayi bacci dare yayi sosai. Bangaran Sardauna ma sai juyi yake yau babu Babynsa kusa dashi daket yayi bacci. Nisha kuwa ganin yada ta tozarta hospital koda wasa bata bisu gidan ba gashi tunda taga Sardauna sonsa ya lunku cikin zuciyarta tana tirr da halinta gashi karshanta ta kare auran dan daba bayan sun aikata zina atiti ahaka har tayi bacci tana kuka. Bangaran ummi Raiyan ma tana cike da farin ciki yarta ta haihu irin haihuwarta ta farko yara uku haka tayi bacci cikin farin ciki tana rungume jikin Saminu. To duka family dinsu haka suka kwana da farin cikin haihuwar zee baby. ********************************* *bayan kwana shida* Yau tsawon kwana shida da haihuwar zee baby wlh fadar jama'ar da yaran suke da shi bata lokaci ne gidan kullum cike yake da yan uwa da abokan arziki Sardauna fadar irin kyaututukan da yarabawa mutane wlh babu adadi ya raba kudin da baisan adadin su ba tsawon kwana uku yace duk mara lafiyar da zai shigo hospital dinsa magani ko yakai millon nawa kyautane komai kyauta za'ama mutum ai kuwa aka rika dafifin zuwa hospital din cikin kwana uku garin Katsina babu wanda baida labarin wannan abun alheri sunan Sardauna ya kara fice da hospital dinsa baki daya jama'a sai Albarka ake saka masa. zee ta warke tamkar ba'a dinke taba tayi yar kibarta saboda tana samun kulawa sosai agun umma da daddah ga umminta kullum sai ta shigo ga ghaisha duk kwana daya sai tazo taga zee da jikokinta dagin kullum gida cike yake da mutane hafeeza kusan kullum sai tazo su zainab ma da maijidda da mashakura kai wannan yara akwai farin jini masha Allah sunyi mul mul dasu wlh bazaka taba cewa ba'ayi ba sunansu ba amma ansha yaki da zee kafin ta yarda tana basu nono susha ya ishesu saida aka nemo Sardauna yayi tsaye akanta ya nuna mata fushinsa duk da daurewa yakeyi ganin yada ya birkice mata saboda yaransa yasa ta sauko tana bashi hakuri zata shayar dasu to shine aka samu kanta. Damuwar zee daya bata samun kebewa da Sarduna shima hakance damuwarsa tunda ta haihu so biyu rak suka hadu shima ko rungumar juna basu samuba shima Sardauna abinda yake damunsa kenan sai dai fa baya rabuwa da yaransa kullum yana manne dasu ji yake kamar ya cinyesu dan so da kauna har fita ya fara dasu dan sunsha fada da daddah idan ya isko yaro agurinta murdeta yake da karfi ya amshe sai idan suna gurin ummane baya iya amsa, saida daddah ta hadashi da ghaisha ta tsawatar masa taya zai rika fita da yaran da ko sunah ba ayiba shine aka sami lafiyarsa. An shirya komai na suna kayan barka akwatina goma sha biyu Sardauna yama zee da yaranta kaya na kece raina da tsada dangi sai yabawa sukeyi da san barka an gama tanadar komai na suna da irin abubuwan da za'ayi rabonsu ranar sunan yan uku kyauta daga Allah anko kuwa ta kece raini duka Sardauna ne ya dauki nauyin ankon tunda bakin dangine. Nisha yau kwanata uku da tarewa sun tarkatata sun kaita gidan gazaguri da kayan dakinta na gidan Sardauna wanda tun washe garin abun yasa aka kwashe mata kayanta daga gidansa. Ummi Raiyan itace ta tsaya ta gyara nisha ciki da waje irin gyaran larabawa kuma ita ta rakata dakin mijinta. Adaran Yahaya gazaguri ya barji amarci saidai ita bataji yada take soba dan baya wani dadewa samanta yake released bakin 15 minute yake amma haka ta hakura tunda yana kokarinsa yana bata kulawa sosai daman bashida laifi ya kai namiji ako ina matsalarsa daba kuma ya daina saidai matsalarsa baya romance dinta shida yaci kawai.😂 Da misalin karfe uku na yamma gidan Sardauna cike yake da yan uwa da abokan Arziki tunga farfajiyar gidan zaka san gobe sunah an k'awata rumfuna afarfajiyar gidan gwanin kyau mata sai aikin kayan sunah suke masha Allah wasu kuwa zazaune sunash iska suna kallon shuke shuke abin gwanin burgewa. Zaune suke a parlo sai hayaniya ake , Hafeeza tana zaune kusan zee wacce naga tasha wani uban kunshi kafa da hannu mai masifar kyau ga wani yari yarin kitso wanda ya fito da asalin kyawun zee baby jelar kitson ta sauko har gadon bayanta taci uwar kwalliya wani dankareran less ne pink colour jikinta riga da siket wanda yayi mata kyau mutuka. Intisar tace"zainab wai inane zaki kai irin wannan kyau tamkar bake bace mai jego."harara na zabga mata"Haba my sister kuma bazan ma Yayana kwaliya ba dama kice tsirkune ya kawoki garinmu."na karasa zancen ina kallon mashakura na daga mata gida"matar abokin miji ko ba haka ba.? Hafeeza ce ta doki zee abayanta"wlh Allah ya shiryeki." ta fada tana kallon nisha wacce ta labe tana kallonsu. Hafeeza tace"anty Aisha yadai kinyi shiru ba magana."zeey ta mike ta koma kusan Nisha ta rungumeta"Dan Allah Aisha meke damunki ki saki ranki mu cashe ke fa amaryace ko duk amarcin ne yasa kikayi sanyi."ta fada tana kallon zainab. Itako zainab kai ta kauda tana shayar da danta. Murmushi nisha tayi tace"my dear ba komai banajin dadin jikina ne."zee tace Ayya sannu. Mashakura tace" wlh kunshinki yayi mugun burgeni da kitsonki. Daddah ce tazo da da Mahbeer yana tsala kuka"zainaba wannan yaro naki akwai rigima amsheshi."amsarsa zee tayi tana turo baki"wlh daddah yara uku kowanne sai yasha nono haba dan Allah." Ta fada tana dungura masa nonon ya wawura yana tsotsa. Daddah tace"wlh da yanzu nake kirawo maras kunyar ubansu ya amsar masu hakkinsu"shiru zee tayi tana zumburo baki. Suko suna mata dariya ta cika tayi fam,daddah ta juya ciki gurin sauran yaran dan bacci suke mahbeer ne uban rigima. Hafeeza tace"zeey wlh dariya kike bani"hararata nayi zan yi magana wayata ta dauki ringing, na dauka naga sunan da yake yawo saman screen d'in wayar *My Yayana Hubbina💘* picking nayi na kara wayar akunne, ashagwabe nace"Wayyo My Baby Sardauna na Yayana don Allah zo gida yanzu kaga yada yaranka suka tsotse maka matarka."daga can yace"Baby Qalbina Oya taho sama naga me sukama Mrs Sardauna."ai ban bari ya gama maganar ba na mike ina dariya ina shayar da mahbeer na nufi saman bene,inaji su intisar suna kirana naki saurarasu dan idan daddah ta gani bazata bariba. Nisha da kallo tabi zee hawaye ya wanke mata fuska tana sharewa duk yaran matan parlon suna lure da ita ba wanda ya kulata sukaci gaba da hirasu. Zee tana hawa sama tun daga kofar take kukan shagwaba tana kiran Sardauna aguje ya fito ya tarbeta ya ware mata hannusa yana fadin"Allah nagode maka da kabani tauraruwar kanwata yar balarabiyar yarinya kyakyawa ajin karshe wow babyna irin wannan wanka da kyau haka taho maza babyna." da sassarfa ta karasa ta fada jikinsa ya rungumeta ita da babyn. Kuka ta saka masa, dukansu ya daukesu yayi ciki dasu. Yana shiga ya zauna saman gado ya sakata cikin jikinsa sosai ya rungumeta ya dora bakinsa akunnenta"Qalbina i miss u kewarki ta kusa kasheni."ya fada yana kissing din kunneta. Yaron ta cire anono zata ajiye ya amsheni"Baby bani my bro mu gaisa"ya fada yana amsarsa yana kissing dinsa yana mamakin zallar kamarsa da yaron dan sunfi kama dashi akan zee bakin zee kadai ya samu duk zee din kamarsu daya da Sardauna yajima yana sunsuna yaron ya kwantar dashi can nesa ya dawo gun zee ya tsaya daga nesa. "Oya Baby Qalbina taho gun Yayanki maza" da sassarfa ta isa gareshi ta fada saman faffadan kirjinshi ya maida hannuwa ya zagayeta ya rungumeta gam yana sunsunata atare suka sauke ajiyar zuciya. yana juyi da ita tsakiyar parlon yana taka rawa da ita tana manne jikinsa haka suke tikar rawa ba kida bare waka saida taji ta gaji ta saka masa kukan sangarta. "Oh my God Qalbina yi shiru kin gaji ko.? Kai na daga masa. "Ok zo mu zauna" cak ya dauketa ya zauna bakin gado ya dorata cinyarsa ya kamo hannuta ya fito da harshensa yana lasar tafin hannunta yana shafa kitson kanta can k'asan makoshi yace"Babyna wlh kinyi kyau mutika kitson yayi kunshi yayi kice gobe akwai biki." Manne masa nayi na kamo fuskarsa na fito da harshena ina lasar fuskarsa ko ina na fuskarsa lasa nake"My Sardauna na i miss u rashinka ya dameni su daddah sun fiye sa idanu wlh ni dai yau ina tare da kai har dare ko My Yayana."? Kwantar da ita yayi ya haye samanta yana goga mata kirjinsa ya dagota suna kallon idanun juna cikin wata irin murya wada kanajinta kasan wacce akema tana da matsayi da daraja babba. Yace"Baby Qalbina bansan wace irin godiya zan miki ba kin bani yara uku arana daya kyawawa yaran larabawa masu kama da ubansu sak wlh nayi miki Alkawalin zan sama miki farin ciki mai dorewa zainab matar Faisal ina sonki wlh ina kaunarki sonki na wahalar dani duk maganar da yake yana mata wata irin shafa yana ririta mata jikinta yana kissing dinta har yasamu ya zuge ,zip din rigarta ya cire mata rigarta ya ajiye gefe ya cire mata bra nonowanta suka baiyana, idanu Sardauna ya zaro"wow masha Allah babyna wlh my breast dina sunanan kamar da saima kara girma da sukayi wayyo dadina babyna nasha abuna ko."?ya fada yana murza su yana kissing din wuyanta. Zee ta shagwabe ta kara kankame Sardauna ta lumshe idanunta tana shafa kirjinsa tana murza nipples dinsa. Ashgwabe tace"My Saudauna na ina sonka sonka ya ragargazamun zuciyata kaunarka gareni babu iyaka i love u Hubbina Yayana Sardauna." Kara makaleta yayi yace"Na'am Babyna i love u bani yawunki nasha."ya fada yana kamo kanta ya dora bakinsa saman nata ya shiga juya harshansa cikin bakinta yana mata wani fitinanan kissing mai tsayawa azuciya kansa zee ta rike suna tsotsar bakin junansu cikin zafi zafi dan sunyi kewar junansu sosai suke musayar yawu suna shan bakin junansu kamr sun shekara basu haduba sai karan kissing din akeji da saukar numfashi su suna shafar junansu. Bakinta Sardauna ya saki yana rungume da ita yace"babyna nasha my sweet breast.?ashagwabe tace "Yayana kasha abunka mana." Jikinsa na rawa ya dora bakinsa saman breast dinta yana lasa yana zagaya nipples din da harshensa ta tura hannunta wandonsa tana murza masa hajiyarsa yana kara ware mata kafa tsotsar breast din ya fara cikin wani irin salo. Zee sai bankaro masa take tana murza hajiyarsa tana shafarsa. Sosai suke jiyar da junansu dadi Sardauna amugun bukace yake ya saki nono ya marerece idanunsa sun ciko da hawaye yace"pls babyna samamun nutsuwa kinji Kanwar Sardauna matar Sardauna uwar 'ya'yan Sardauna."cikin shaukin kaunarsa da mayen sonsa tace"Babyna Sardauna to meye sai ka rokeni ai ko can ma dan baya ciyu ba wlh da ba baka kaci abunka munji dadinmu amma bari muga zuwa nan da sati ko? Yayana."cikin farin ciki ya makaleta yana kissing dinta. Janyewa tayi ta shiga cire masa kayansa sai da ta cire masa komai ta barshi zigidir ta kwantar dashi reran ta haye saman cinyarsa ta duka ta fara shafa bananarsa wacce ta mike ta kumbiro abun ba karama ba wata irin shafa da lasa zee ta fara masa cikin kwarewa Sardauna yana nishin dadi yana shafa kanta zuwa breast dinta ta duka zata kafa bakinta sukaji bugun kofa da karfin gaske tare da kukan yaro. Atsorace zee ta sabka daga jikin Sardauna jikinta na rawa zata sauka ya damkota ya maeerece idanunsa fall cike da kwalla yace" dan Allah Baby zan shiga wani hali."kalonsa tayi cike da tsantsar tausayinsa hawaye ya wanke mata fuska ga daddah tana bugun kofar da karfin gaske tana masifa ga kukan da Rafeek yake tsalawa ya dami zee jikin Sardauna ta fada ta kankameshi ta fashe da kuka"Wayyo Yayana ya zanyi daku muryar Daddah suka jiyo tana cewa"Aradun Allah zakuci uwaku idan baku bude kofar ba zan balle ta shegu yan iska..................✍🏻 💃🏻💃🏻💃🏻Sai gobe muje muci rangam💃🏻 No Editing🤦🏻‍♀️ *16/February/2020* *💖💖👩🏻‍🦱ZEE BABY👩🏻‍🦱💖💖* MALLAKAR UMMU FAREESA NE 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚😥Allah Sarki laifin dadi karewa😥 ALHAMDULILLAHI END *Book 2 👉🏻20* """Cikin matsaneciyar damuwa Sardauna ya tarairayo zee jikinsa yana kara makaleta sosai kamar zai maidata cikinsa. Cikin sanyin murya yace"my sweet Baby bari kukan kukanki yafi d'aga mun hankali kiyi shiru na hakura jeki ki kularmun da yarana kinji Babyna karki damu."ya fada yana had'e bakinsa yana tsotsar lips dinta. Mannewa jikinsa zee tayi tana tsotsar bakinsa. Karan bugun kofar da daddah take tana zurhuta musu Ashar yasa suka saki juna suna maida numfashi. Sardauna yace"Baby Qalbina tashi kije wannan masifafiyar tsohuwar bazata barmu mu hutaba"ya fada yana saka mata rigarta. Ashagwabe zee tace"My Sardauna na baza ka shiga damuwa ba ni dai fadamun kaji Yayana Mijina"ta karasa maganar tana kankameshi kam. Ajiyar zuciya Sardauna ya sauke ya mike tsaye rungume da zee ya sauko k'asa ya direta k'asa ya kama kafadunta,yace"Baby Oya jeki maza wlh bazan damuba Baby Oya jeki"kai Zee ta langwabe ta nufi toilet. Bata jima ba ta fito ta dauki Asim wato Mahbeer "my yayana i love u na tafi."ta fada tana nufar kofa. Murmushi Sardauna yayi yayi maza ya fada bathroom dan yasan ba karamin aikin daddah bane ana budewa ta fado dakin shiko babu kaya jikinsa. Zee tana bude kofar daddah ta fado dakin,tana masifa. Wlh bakuda kunya uwar me kukeyi ina shi katon banzan yake"ta karasa maganar tana raraba idanu. Banza zee ta ma ta had'e face ta kama hanyar fita. Daddah ta bita tana fada. "Wlh zainabu kiyi hankali kar wannan maras kunyar ya sake sankama miki wani cikin ko sunah ba'a yiba"zee tayi gaba ta fara taka steps,jin masifar daddah tayi yawa tana tafiya tace"ke tsohuwa karki dameni munje munyi duk abinda zasuyi kiyi inace mijina ne haba tsohuwa sai kwarmaton tsiya me ya hana shi ki masa ko dan kina tsoronsa sai ni mareniyar ki."Daddah baki da hanci ta saki tana kallon zee bata sake magana ba har suka sauko k'asa. Bedroom zee ta wuce gudin kar daddah ta mata tonon silili ta zauna ta kwantar da Mahbeer ta amshi Rafeek tana shayar dashi. Umma hauwa tace da zee "momy ina kika shiga wannan ja'irin ya cika mu da kuka."zee ta yamutsa fuskarta tace"umma naje amso magani ina fama da ciwon kai ko amsa banyi banyi ba wannan tsohuwar ta adabeni" umma tace"Asha sannu Allah baki lfy"zee tace "Ameen. Sardauna yana gama wanka yayi shirin zuwa masallaci sallahr la'asar ya had'e cikin wani d'anyan boyi baki dan daga can cikin gari zai shiga turare ya fesa ya gyara sumar kansa ya dauki wayoyinsa ya zuba aljihu ya fice. Zee suna zaune aparlo suna hira sai dariya suke Sardauna ya fito anutse yana ta kunsa cikin nutsuwa da takama. kannansa sai gaishesa suke. Zee ta kura masa idanu ashagwabe tace "Yayana ina zaka wlh kayi kyau dayawa wlh ni bazan yarda ba sai ka canza kayan"ta fada tana ba intisar Rafeek ta mike Sardauna na hangota ya zuba da gudu yana dariya yana cewa"Baby Qalbina kiyi hakuri masallaci zani" ya fada yana ficewa daga parlon. Nisha baiwar Allah idanunta ta rumtse , zeey ta koma ta zauna tana turo baki. Zainab tace"kai zainab kin fiye rigima da kishin tsiya,masallaci ne zashi fa."zee ta zumburo baki tace "injiwa baki ga yayi kwaliya ba gari zashi ko hospital duk yarinya da ta kalli Yayana awaje Allah tsone idanunta."takai karshan maganar tana matsar kwalla. Dariya suka mata,Hafeeza tace "yau fitina kikeji dai kawai Antymu"intisar tace"ai kuwa dai. Sardauna koda ya fita su Maijidda ne a farfajiyar gidan da sauran mata suna tsokanarsa bai dai ce komai ba murmushi yayi ya tafiyarsa masallaci. Har dare bai dawo ba da wuri ba,jama'a duk sun watse sai wanda zasu kwana. zee duk ta damu rashin dawowar Sardauna sai bayan da ta gama shirnin kwanciya ta kirasa bugu daya ya daga ta saka masa kuka,daket ya lallabata yace yana fa sama ya dawo lallabata yayi da kalamai masu dadi har tayi bacci kafin ya kashe kiran yana dariya shima ahaka har yayi bacci Abulensa manne azuciyarsa. ☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀ Washe gari tun karfe hudu Sardauna ya gama shirinsa cikin wata d'anyar Shadda gizna green colour ya dora hula mai masifar kyau yayi kyau har ya yagaji,karfe biyar daidai ya fice ya tafi gidansu dan acan za'a radawa yaran sunah. Lokacin ko da yaje masallacin gidansu hata su Ahmed da Bandar Sun iso yaji dadin haka sosai. Bayan sallah Asubah aka radawa yara sunah yansu Mahbeer da Yazeed da Abdulmutallab. Masha Allah jama'a wlh ba'a cewa komai da gayyar Daddy da ta Sardauna da tasu Ahmed. Su Bandar bayan an gama rada sunan part din Sardauna suka tafi suka zauna suna hira har rana ta fito Sardauna yaje ya hado masu breakfast mai rai da lfy sukace suna shirya yada zasu tarbi abokanansu. Can gida ma zee taci kwaliya ta kece raini tasha kyau na uban mamaki ita da yaranta, abin ba'a cewa komai duk inda kake tunanin kyau yau zee baby tayi shi ita da yaranta ba karya Abdulmutallab shi sukecewa Rafeek Mahbeer Asim Yazeed ko Yazeed sak. Misalin karfe goma na safe su Sardauna suka baro can gidansu suka dawo gidansa aka fara gudanar da shagali. Zee zaune yaran mata sun kewayeta ana hira tana shayar da Asim. Ta kalli Hafeeza tace "sister wlh duk kin rame baby na baki wahala kodai ragwanci ne kawai"Hafeeza ta rike baki tace"ikon Allah ai kuwa duk ragwanci na ban koma gida jinya ba ko."baki zee ta tab'e tace"nifa cikin yara uku ne ai dole"Hafeeza tace ai nima bakisan nawa zan haifa ba ko."dariya sukayi. Intisar tace wlh zainab naga k'ok'rinki yara uku ragas Allah ya bari"wayar zee ce ta dauki ringing ta dauka tana dubawa taga Yayanta ne tayi picking ta kara akunneta,taba Hafeeza yaron ta mike suna mata dariya. Fitowa tayi tana wayar. "Hello Yayana wayyo Allah!! Yaya Sardauna nah kana ina ne.? Murmushi ya saki yace"Qalbina gani a gurin jama'a nakiraki mu gaisa ne ya yarana da ke uwar gaiyya da fatan kina lfy ya jama'a Babyna i miss u zan ganki anjima naji guminki pls Habibiyata sahibata hasken zuciyata...kateshi tayi da cewa"Hubbina dan Allah zo yanzu na ga fuskarka mai sakani nishadi na tsotsi bakinka najini cikin jikinka pls Mijina." ta fada tana masa shashekar kukan shagwaba. Sardauna yace"Ya Salam Baby Qalbina kiyi hakuri pls kinji Mrs Sardauna bari kukan karki sani damuwa Oya yi dubara ki fito kije Swimmig pool sai kiga farin cikin ki Ok Babyna"cikin murna zee tace " i love you my Hubbina. katse kiran tayi ta koma ta sako mayafi suna mata magana bata bi ta kansu ba ta fice tabi ta kofar kitchen ta fice. Tana zuwa ta fara raba idanu tana kiransa ashagwabe. "Hubbina kana ina..maganarta ta tsaya jin ya rungumeta ta baya. Ihu tayi ta juyo ta rukumkumeshi tana murna"Yayana i miss u"murmushi ya sakar mata ya dauketa cak yana juyata tana dariya,yace"wow Baby irin wannan kyau haka waiyo yar balarabiyata kinyi kyau mutika Allah ya barmun My kanwas Matata ina sonki mutika Baby na kin hadu dayawa wayyo my gidan dadin Sardauna" fuskarsa zee ta kama ta had'e bakinsu tana tsotsar lips dinsa saman kujera ya nufa da ita suna tsotsar bakin junansu. Ahaka ya zauna da ita jikinsa suna manne da juna suna shan bakin junansu,sun jima ahaka zeey ta zare bakinta anasa tana maida numfashi ta kwantar da kanta kirjinsa,tace "My Sardauna na ina sonka dayawa kewarka ta adabeni" Sardauna ya kara matseta jikinsa yace"Baby Qalbina wlh nima ina sonka ina kaunarki kewarki ta adabi rayuwata amma ba komai zamu rinka haduwa a part dina ko."? "Yes Baby Sardauna nah"ta fada tana sauka daga jikinsa tace"yayana sai anjima na tafi karsu fara nema na" dariya Sardauna yayi yace"Ok Qalbina bye sai mun had'e anjima ko..? Kai zee ta daga tana dariya ta tafi Sardauna ya bita da lumsassun idanunsa yana zuba murmushi har ta masa nisa ya mike ya koma gurinsu Ahmed. 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 Yau anyi sunah sunah na kece raini wlh duk inda kake tunanin sunah tofa wannan sunah na 'ya'yan zainab da Sardauna sun wacce tunanunku tsayawa binsu daki daki to labarin bazai k'areba ayau amma ku da kanku ku kamanta yau an sha shagali anyi shgali bikin suna 'yan uku Raguna saida aka yake shida shanu uku anci ansha almajirai ma yau sunsan anyi biki namasu dashi agarin Katsina. ansha anko zee kuwa sai da ta gaji da canza kaya ita da yaranta da yamma kaya iri daya suka saka ita da Sardauna aka yanka cak guda uku mai dauke da sunan yaran da pic dinsu bayan sun gama aka shiga rabon atamfofi da cup da plate masu pic din yaran abin sai wanda ya gani mata yau fa an gwangaje ba karya. Ummi Raiyan tafi kowa farin ciki Hassan awaya ya dauki komai ya turama su hussaini da Abu Rahman suma acan sun tara larabawa sunata shagalinsu abin gwalin sha'awa can gidama ghaisha da kawayanta sunyi nasu shagali. Sai dan da magarin taron ya watse sai dangi yan kusa. Bayan sallah magarib zee tana zaune bakin gado ta zuba daddah da umma idanu sai hada kaya take dan ghaisha tace maza su taho ayau dan bata yarda da zaman zee da Sardauna ba ba'a san me zasu yiba kafin goben. Daddah ce ta dago taga zeey ta kura musu idanu tsaki taja tace"wai lfy kike kallona haka"Baki zee ta murgada tace"ban saniba na shiga sabgarki ne."ta karasa maganar tana harara daddah. Umma dariya tayi dan tasan zainab haushinsu takeji. Bayan sun gama kintsa komai sukayi sallah isha,ba jimawa sukaji motsin Sardauna daddah ta iskoshi parlon zaune ya zubama kofar dakin idanu. Daddah tace "kai maras kunya tashi maza kaimu gida ai dai da fatan khadijah tama bayani"banza Sardauna ya mata ya mike ya dauki key din motarsa fuskarsa ahad'e yace"sai ku fito da kayan mota ya fice. Da harara daddah ta bisa,ta kirawo su Rabia suka fitar da kayan gurin mota. Zee haushinsu takeji ta dai basar ne. Bayan anga ma fitar da komai mota sukayi shirin tafiya har su Rabia zee tana rungume da Asim daddah Rafeek umma Yazeed suka fito suka nufi mota. Baya suka shige daddah na gaban motar gurin Sardauna ko kallo bata ishesa ba yama motar key yaja ya nufi get. Zee ta kura masa idanu ta madubin mota ransa duk abace, honr yayi megadi ya bude masa get ya silala motar waje ya dauki hanya,tukinsa yake cikin wani yanayi yana tunanin ya zai rayu kusan wata biyu babu zeey dinsa. Har sukazo gida Sardauna baice k'alaba. Sardauna yana parking ya bude mota ya ficewarsa. Daddah ko kallo basu ishetaba ta,bayan sun fito su Rabia suka jidi kayan suka nufi ciki su zee na biye dasu har parlo. Da sallama suka shigo,ghaisha ta mike ta tarbosu. "Marba da mazaje" ta fada tana kamo zee suka zauna akujera ta amshi Asim tana kallonsa bayada banbanci da Sardauna. Zee tace "ummina ina yini"ghaisha ta amsa"lfy lau ya gajiya yau an gaji"daddah tayi zaune tana cewa"kinaga daga shi har ita fushi suke sai abarsu su ballowa mutane ruwa"ghaisha dariya tayi tana rungumo zee jikinta tace"hauwa ya gajiya sannu Allah yabar zumunci daddah kodai kishin momy kikeyi"tsaki daddah tayi tace"ku amshi yaron nan naje na kwanta na huta nagaji" umma ma tace "wlh nima gida zan karasa nagaji" ghaisha tace "ai wlh akwai gajiya kam sannunku dai" ta kalli Sardauna yana cika yana batsewa tace"Dr tashi ka kai ummanka gida" baiyi magana ba ya mike. Umma taba Rabia d'an ta mike ta musu sallama ta tafi. Daddah tashi tayi ta basu yaron ta karasa part dinta. Ghaisha taje ta gyarama zee komai dan tare zasu rika kwana bata yarda da Sardauna ba zai iya biyo dare idan yasan zee ita dayace adakin bayan haka zee tayi karama bazata iya kula da yara uku ba. Sardauna daga kai umma ya fucewarsa gida dan agajiye yake yayi shirin kwanciya ya haye saman gadonsa ya kwanta yana kewar zeey dinsa ahaka har bacci yayi awon gaba dashi,Asubah ta gari. Bangaran su zeey kuwa sun jima a parlo suna hira da daddy sai da ta fara gyangyadi ghaisha ta rakata ta kwanta yaranta jere agabanta,haka itama tayi baccin tana kewar Sardauna. Ghaisha kuwa tana gurin Daddy saida suka gama raya sunnah ta gamsar da mijinta sosai tikun ta dawo gurin zee ta shimfida katifa tayi kwanciyarta, Asubah ta gari. Nisha ce kwance saman gadonsa tunanin duniya take da kara nadamar rayuwa yau jikinta ya kara sanyi nadama ta shigeta ta kara tabbatarwa kanta Sardauna da zeey kainuwane dashan Allah soyayyarsu daga Allah ne yanzu da batawa kantaba itama da tana tare da Sardauna ta haifa masa d'a ko diya gashi yanzu tayima kanta asara ba wan ba k'anen. Hawayene ya wanke mata fuskarta tana tunanin tayama ta biyema matar da bata saniba gashi ta kaita ta barota. mutum taji ajikinta ya rungumeta yana kokowar cire mata kaya baima damu da hawayen fuskarta ba. Da sauri Nisha ta rike hannunsa tana kuka tace "pls my love ka barni yau banida nutsuwa bazaka ji komai ba daga gareni meyasa baka damu da halinda nake ciki ba burinka kawai ka sadu dani ba romance ba komai."ta karasa maganar tana kuka ta rungumesa. Tausayinta yahaya yaji ya fara lallashinta cikin kwantar da murya yace"my love kiyi hakuri insha Allah daga yau zan kula dake wlh duk irin romance din da kikeso na iya kawai ina hora dakene saboda abinda kikayi ko ince da mukayi bashida kyau amma Alhmdllh zan gyara matata Aisha me sunanki da ta rasu garin haihuwa wlh babu irin love din da bamayi"da sauri Nisha ta dago ta kallesa tace"kana nufin ka taba aure kanada yara"murmushi yayi yace"wlh inda yara tiwis ta haifamun daga haihuwarsu tabar duniya sakamakon rashin kudin da za'a mata aiki akan lokaci dan ta wannan dalilin ne nashiga daba har na mallaki mota amma wlh ban taba kashe kowaba da sai kishiyarki da kika kawomun saboda ban taba samun dubu dariba a aiki daya...nisha ta katsesa ta hanyar cewa "ina yaran shekarasu nawa"dariya yayi yace watansu tara yanzu suna gidansu Aisha bari zan amso mana yaranmu dama na barine naga nadamarki yaranmu biyu sun ishemu rayuwu."ya fada yana rungumeta gam jikinsa. Cikin farin ciki nisha tace "my love wlh zan rike amanarsu zankula dasu nabasu tarbiya bazasu taba maraicin uwa ba..bakinta ya kame ya fara bata hote kiss yana murzata nisha ta cika da mamaki ai kuwa ta fara basa hadin kai suna murzar juna har suka fada duniyar ma'aurata wanda ya jiyar da ita dadi sosai sun haukata juna sai ihun dadi suke saida suka kwashe 30 minute suka sararawa juna ayau kam Nisha ta gamsu bayan sunyi wanka suka rungume juna sai baccin gajiya,Asuba ta gari. ********************************* Pls agurguje bayan wata biyu Zee saida ta kwashe wata biyu cif agida ghaisha ta kasa ta tsare bata yarda Sardauna ya kebe da zee tun suna damuwa har suka hakura tunda sunsan dole dai idan ta zubar da ruwa za su koma gidansu amma ghaisha ta hana saida zee tayi wata biyu tasha gyara ciki da waje wlh idan ka ganta sai ta burgeka tayi yar kiba mul-mul abinta yaranta zaka zaci sunkai wata hudu da haihuwa saboda girma dan nonota yana da kyau kowa mamkin girman yaran yake kullum Sardauna sai yazo ya daukesa ya jerasu gaban mota suna yawo ko ya tafi gurin aiki dasu saida daddy ya hana shi zeey ta sha gyara ba karya dan daga ta zauna zuba take ita daya gashi babu hanyar kebewa da Sardauna ghaisha saida ta shirya dan kanta ta saka ranar tafiya tasa akama zee kunshi da kitso na kece raini fada irin kyawun da tayi bata lokaci ne saidai mai karatu ya kamanta yau take sallah gun Sardauna da zee murna ba'a cewa komai daddy saida yayi ta tsokanar zee. Bangaran ummi Raiyan jikinta yayi nauyi sosai kasancewar tanada girman ciki watansu bakwai amma kace yau zata haihu sosai kawu Saminu yake kulawa da ita ya hanata aikin komai ya karo mata mai aiki sun zama su biyu yan aikinta ita sai dai tayi abinda zai dan motsa mata jininta itama ta bada gudun muwa wajan gyaran zee wani abin aboye takema zee dan kar ghaisha taga rashin kawaicinta. Bangaran Nisha da mijinta suna zaune lfy ya amso yaransa cikin ikon Allah iyayan matarsa basu ki bashi ba nisha susai take basu kulawa har sun fara tafiya gasu kyawawa yan dumul dumul dasu yan uwan yahaya sunajin dadin nisha duk da basu gari daya duk bayan wata daya sai sun tafi jigawa sun kwana. Hafeeza ma cikinta ya dan tasa soyayya kuwa ita da Ahmed sai abinda yayi gaba. intisar kuwa yanzu ne take laulayi mai wuya. Da misalin karfe tara na dare ghaisha ta kawo zee baby da yaranta har gidan Mijina gidan yasha gyara na uban mamaki sai kace subuwar amarya. Bayan ta hadasu tayi musu nasiya tayi musu sallama ta tafi tana tafiya Sardauna shima ya fice sayan kazar amarci. Zee ganin Sardauna yaki dawowo ta kirawo su Rabia suka tayata daukan yaranta ta kaisu sama ta zauna ta shayar dasu saida sukayi dam ta kwantar da kowanne agadonsa Yazeed da Asim sunyi bacci Rafeek ne idanunsa biyu zee ta sunkuya gabansa tana masa wasa yana bangala dariya itama dariya takeyi dan duk tafi mugun sonsa acikin yaran haka zalika shi kansa yafi ganeta akan sauran yaran. Tana cikin masa wasa Sardauna ya turo kofar yana kiranta. "Baby Qalbina kina ina Oya taho."ya karasa maganr yana ajiye ledar ya ware mata hannunsa. Mik'ewa nayi cike da farin ciki na nufi gunsa na fada jikinsa na saki kuka"wayyo Yayana wlh na tausaya ma kai daya wata biyu acikin gida i love u my Sardauna na"murmushi Sardauna ya saki ya rungumeta kamar zai maidata cikinsa yana sunsunata yana jujuyata. Babyna shiru bari kuka bagashi mun haduba gobe wa zai rabamu i love u too my sweet babyna ya yarana zo na gansu."ya fada yana daukarta cak ya goyata abayansa,tana dariya ta makaleshi Tana bayansa yabi yaran daya bayan daya ya daukesu yana kissing dinsu sunyi bacci Rafeek ma baccin ya daukesa. Sardauna yace "Qalbina ina sonki sosai"zee tace"Yayana nima ina kaunar ka"Dariya Sardauna yayi ya dauki ledar ya fice k'asa suka sauko saida ya ciyar da zeey kaza sosai da yogourt da lemuka masu kara lfy jiki itama ta ciyar dashi tikun suka dawo sama Sardauna bathroom ya shige. Ya musu wanka ya nadota a towel ya shiryasu cikin kayan bacci wanda bashida maraba da tsirara ya dauketa suka tafi dakinta saboda yaran. Kwance suke zee tana saman kirjinsa tana zuba masa shagwaba yana shafa bayanta yace"Qalbina wacece tayi miki kitso da kunshi kinyi kyau mutika."ya fada yana birkitota k'asa ya koma samanta. Ihu ta saki"Yayana kamun nauyi"idanu ya kura mata yana shafa fuskar ta ya tura kansa k'asan wuyanta yana tsotsar wuyanta da murza k'ugunta ya dago ya dora bakinsa anata zatayi magana ya tura bakinsa cikin nata ya fara mata wani zazafan kiss temaka masa ta fara. Cikin lokaci k'ank'ani suka haukata junansu da zazafan kissing sai musayar yawu suke kamar zasu cinye bakin junsu sai tabo sassan jikin juna sukeyi suna shan yawun junansu. Saida suka kwasha 30 minute zee ta zare bakinta ta farama Sardauna wani irin shegen massage na fitar haiyaci gab'a gab'a jikinsa takebi da tattausan hannunta tana murza ko ina cikin kwarewa Sardauna sai nishi yakeyi yana jin wani mugun dadi bai tan-tan ce ba yaji bananarsa abakin zee tana tsotsarta cikin wani irin salon da bata taba masaba tana hadawa da yan marenansa wani irin ihu Sardauna yake ya rike kan Zee susai take jiyar dashi dadin da bazai mantaba ganin kamar numfashinsa zai dauke zee na nema zautashi ya janyeta ya cire mata guntuwar rigarta ya kafa bakinsa saman nonota yana tsotsa da murzata ahankali yada zataji dadin tako ji sai sambatu take saida ya tsotsa son ransa ya koma cibinta ya zira harshesa yana lasa da tsota hannunsa a k'asanta ya tura yatsa yana karkadawa ruwa kuwa na ambaliya babu qakautawa kasa hakuri yayi jikinsa na rawa ya kafa kansa ya zura harshesa yana lasa da jujuya harshe har yashiga tsotsa zee na zunduma ihu tana kara tura masa kanta Sardauna wani irin salo Sardauna ya farama zee da yatsarsa da kuma harshesa tun zee na kukan dadi tana sanin me take fada masa har ta zauce ta kasa magana duniyar dadi ta tafi da ita diff ta dauke wuta numfashi ta ya tsaya cak. Sardauna ya cire bakinsa yana sakin murmushi yace"gud Qalbina haka zanyi ta sumar dake da dadi daganan har karshan rayuwarmu."Ya fada ya janyota bakin gado ya sauka daga saman gadon ya sauko kafafun zee yana Addu'ar saduwa da iyali ya daga kafafunta sama ya sai ta hajiyarsa ya nemi hanyarsa amma yaji taki shiga saida yayi da gaske ya lumtsuma ciki sai ga zee ta sabke ajiyar zuciya ta kankame Sardauna tana nishi tace"Woshhh Yayana wlh zafi ka juya ahankali kaji mijina."ta fada ashagwabe. Sardauna kuwa tunda ya shige yaji kansa najuyawa wani irin sinadarin dadi yana daukan sa daket ya tataro jarumtar ya iya cema zee"Ok Babyna a sannu zan bi dake kinason kiji dadi babyna"ya fada yana fara jujuya hajiyarsa ajikinta. Lomshe idanu zee tayi tace"Yes Hubbina jiyar dani dadi karkamun cin wasa ka rikitamun lisafi Baby Sardauna nah kaji"hakarta Sardauna ya fara sosai yana kai komo sai karan ni'imarta akeji tafiya tana fara nisa zee da Sardauna kamar sun hada baki atare suka saki kuka suna kankame juna suna sambatu da ihu dan wani irin salon ci yake mata zee ta manta zafin sai kukan dadi da ihu sukewa junsu Asuba ta gari. Washegari zeey akasalance ta wuni yarana a gurin su Rabia suke sai idan zasu sha nono ake kawosu saboda ta bugu ahannu Sardauna ba karamun aikatata ba yayi saida yasa sabke gajiyarsa ta wata uku adare daya dan da safe ma saida ya mata so biyu shiyasa tafiyar kirkima bata iyawa shiyasa ya wuni bai fita ko kofa ba sai masallaci,yana kusa da Qalbinsa yana jinya tana zuba masa sangarta iri iri yana biye mata dan zee bata laifi gurin Sardauna yasan samun mace kamar zainab dinsa azamaninan sunada wuyar samu shiyasa yake mata mugun so bakin rai bakin fama. Haka suka kwashe sati guda suna gurzar amarci basa gajiya da junansu kullum suna manne jaraba biyu ta hadu basuda aiki sai soyewa yaransu kuwa suna gurin su Rabia suna kula dasu. ******************************* Pls agurguje Bayan shekaru tara Bayan wannan shekarun abubuwa dayawa Sun faru aciki kuwa harda mutuwar daddah bayan gajeran jinya da tayi mutuwarta ta tayarwa 'ya'yanta da jikokinta hankali ansha koke-koke. bayan mutuwarta da shakaru uku mairan karfema ya tafi kai family din Hashim Almahadee magawata sunga tashin hankali. Amma daga baya dole kowa ya shiga sabgarsa saboda sunsan mutuwa dolece. Ummi Rayan yaranta uku mata biyu namiji daya Babban shine Fahad sai Razeena da Minal. wanda saminu yake musu so tamkar bayada wasu yaran sai su suna zaune lfy da mijinta da kishiyarta. Hafeeza tanada yara hudu maza biyu mata biyu so da kauna ita da Ahmed sai abinda ya karu. Mashakura itama yaranta hudu mata uku namiji daya suna zuminci sosai da zeey. Kamar yada mazansu sukeyi Khalisat itako yaranta uku duka mata ba laifi darajar kanwarata suna zumunci da ghaisha. Nisha zaman lfy da lumana suke da mijinta so kamar su cinye junansu har mamakin son da takema yahaya take sun rike yaransu biyu mace da kuma namij wanda basu san ba nisha bace ta haifesu ayanzu nisha ta daidai ta da kowa a family suna zumunci sosai da zeey har Sardauna suna gaisawa dashi. Intisar itama yaranta uku amma duka mazaje sai cikin jikinta wanda suke Addu'ar Allah yasa mace zata haifa. Bangaran hajiya zainab matashiyar mace kyakyawa maiji da komai yar kimanin shekaru 26 year wacece ta haifama Sardauna yara shida dan bata dade da dawo ba daga wanka ta sami ciki wanda an kai ruwa rana kafin ta yarda ta haifeshi ta haifo masa tiwis kyawawa yan mata suma cikin ikon Allah daya tabiyo ummi Raiyan sak daya ghaisha dan kamar antsaga kara Sardauna murna haukane baiyi ba yasa ka ma yaran daya Raiyan daya khadija kowa taci sunan mai kama da ita khadija ita suke kira da Nadeen Sardauna yana son yaran kamar ya hadiyesu haka suke shan gata gun kakaninsu shiyasa yaran suka tasa kusan tare da yan maza dan yan matan sun kamosu atsaye wlh yaran su biyar idan kaga an shiryasu kaya iri daya sai kaji kamar ka sacesu sai banbanci na maza da na mata yaran sai sun burgeka zaka zata sun kai shekaru goma goma zeey gaba take saka yaran tana kallonsa tana mamaki duk ita ta haifesu dan tun daga haihuwarsu saida ta shekara hudu cif kafin ta samu wani Cikin Sardauna duk yadamu yace shi wlh ko wata uku uku zata rinka haihuwa yanaso burus zee take dashi dan gani take tayi karama da tara yara haka. yarta karama yar 3 year copy Sardauna sak wacce ya sakama sunan zee dinsa suna kiranta da Abun Baba dan Sardauna baya boye kaunar yarinyar ransa ga shagwabar da tsiwa dan babu wani abu na zee da Abun baba ta bari shiyasa yake mugun sonta duk shidin gwanine wajan son yaran amma yarinyar tayi fice aransa zee ko basa shiri da ita saboda rashin ji dinta da barna kashi zee take bata Sardauna nan fa zanyi fushi da zee sai tayi lallashi amma yana fita zata jibgeta tace tana hadata da mijinta. Sosai su Daddy suke zumunci da danginsu na niger dan yanzu duk shekara duniya sai sunje sunga dangi zee zuwa farko zuwan da akayi da ita kuka ta kafama Sardauna su koma can da zama dan tahoua ta shiga ranta sosai, barinma yada taganta gidan sarauta,suma yan Niger suna kokarin zauwa Nigeria . Bangaran Abu Rahman ma zauwarsu uku suna ganin ummi da jikokinsa da yaran zee ganin harda mai kamarsa ba karamin dadi yaji ba ya kara yarda lalai bakaja da ikon Allah gashi yarsa daya ta yada zuri'a dayawa zee da Sardauna zuwansu saudiya biyar cikin shakuranan da sun bushi iska suke tafiya suyi ibadarsu daga baya su yada zango gidan kakaninsu suci duniyarsu su dawo Jannat da manal duk sunyi aura kowace da yaron ta daya dan basu jima da yin aure ba. Sardauna kuwa bangaran likitanci idan bai zo na farko ba a Nigeria zaizo na biyu dan yanzu babu asibitin da akeji da ita a Nigeria kamar asibitin Sardauna sunansa ya baza Nigeria saboda kwarewarsa kan aiki ko wane iri shiyasa yake ta samun nasarori daban daban. Arayuwarsa babu yanda zee zatayi ba yabarta taci gaba da karatu yaki dole ta hakura makarantar islamiyya kadai ya barta har tayi saukar Alqura'ani mai girma. hassan ya zama dan saudiya sai dai suzo su koma hussaini kuwa dan Nigeria wanda yanzu haka shirya shiryan aurensa ake da nawwara autarsu Sardauna zankadediyar matashiyar bude yar shekaru sha bakwai kyakyawa ga nutsuwa da hankali su zee kirjin biki sai shige da fice ake dan yau sauran kwana biyu auran. ummi Raiyan ce zaune yaranta sun kewayeta suna nuna mata dinkin ankon bikinsu sai dariya take. Zee ce ta shigo da sallama masha Allah nace tayi jiki madedeci tsaf ta kara wayewa fes da ita kana ganinta kasan jin dadi da kwanciya hankali ya baibayeta. Fahad ne ya mike da gudu ya rungume zee yace"Anty kalli dinkina. Zee daukarsa tayi tana nishi tace"wai inba niba daukan kato dan shekara tara"ta fada tana karasowa gun ummi ta ajiyeshi tace "Fahad tsaya ina dawowo zan duba dakyau."ta fada tana zama jikin ummi tace "ummina ina Abun Baba tazo nan"ummi tace"Baby wai yaushe zakuyi hankali ta yaya saki bar yarinya karama tana fitowa tazo ita daya to Wlh ki tashi tun kafin Babanta ya dawo"zee ta dafe kai tace"ummi wlh Abu tana bani ciwon kai yarinya karama sai fitina da barnar tsiya wlh ummi bakiga barnar da tayi mun ba yanzu shine ta nemi maboya kafin Baban nata yazo."ummi tayi murmushi tace"hamm ki taba kiji abinda kikamun ko wlh babu wanda zainab ta bari harma sotake ta fiki meyasa bata bi yan uwanta can gida ba kuma su Rabia yar dakinta tana ina tayi barnar."zee tace "ummina nifa ina zaune aparlo ina waya dasu Abu Rahman tana jikina kinsan iskancin tafa ta ciro nonota tana tsotsa sai ta saki naga ta nufi sama zatona bacci zatayi ashe uwar barna taje d'akina tayi wlh duk wasu turarukana ta fasasu da kayan kwalliya da mayuka tajuye komai ak'asa dinkina na anko wlh bansan inda ta samu rezaba duk ta ketasu ta fasa madubin dressing komai ummi Abun Baba ta batamun wlh uwarta zanci barima naje wlh Rabia Wlh itace zata boyeta."ta fada tana mik'ewa. Ummi tayi dariya tace"da kyau"zee baki ta zumburo tace "Minal zo muje ki nemo min ita naci gidansu wlh sai ubanta ya biyani."ta kamo hannun Minal kanwarta mai kama da ita sak suka fice ummi ta bisu da dariya. Razeena tace"ummi wlh Abun Baba bata ji ko kadan"ummi tace "ai ku kunaji ko" Zee suna fita tana rike da hannun Minal har suka fice daidai get din gidanta ta hango Sardauna tsaye Cikin arniyar mota baka sudik yana horn kafin su iso har ya shige ciki,baki zee ta ciza. Zee tana shigowa ta tsinkayo Sardauna ya d'aga Abu yana shillata tana dariya ta makalkaleshi zeey ta tsinkayo ta boye kanta kirjin Sardauna tana cewa"Babana boyeni ga momyna dukana zatayi wai dan nayi mata barna" Sardauna ya juyo ya hango zee ta nufosu tana kwakwabe fuska ta saki hannun Manal. Sardauna ya bushe da dariya ya kara manne Abu jikinsa da gudu ya nufi part din megadi mijin Rabia wanda Sardauna ne ya musu aure yanzu haka yaransu uku. Sallama yayi ya tsaya daga kofa. Rabia ce ta leko taga Sardauna kafin tayi magana yace" Rabia amshi Amanar Abun Baba zan dawo yanzu na amsheta."Amsarta Rabia tayi suka shige Sardauna ya nufi gun zee yana cewa"Oyoyo Baby Qalbina daga ina cikin uwar rana haka Minal maza jeki gun Abun Baba kuyi wasa inko kika tabo ta ta roshe miki kai To ba ruwana."da gudu Minal ta nufi gidan megadi. Zee saboda haushin dariya da Sardauna yake mata kuka ta saka masa ta nufosa gadan gadan da gudu yayi ciki saida sukazo kofar parlo ya sumgumeta ya goyata abayansa tana dukana yana dariya ya nufi saman bene da ita. Suna zuwa bedroom dinsa ya kaita. Tace"muje kaga abinda tayi mun."Sardauna daukar Zee yayi suka fito yana cewa"oh my God yau Abuna ta tabo rigima muje na gani...ai bakinsa ne ya tsaya cak. Ganin irin ta asar da yaga Abu tayi,danne dariyarsa yayi ya nufi gado da ita ya kwantar da ita ya haye samanta ya tallabo kanta suna kallon juna yana shafa fuskarta yace"Habibiyata ina sonki ina kaunarki ina tunanin na fara sonki ne tun ranar da muka hada jiki dake a Kano dirowarki k'asar Nigeria daga saudiya saida nayi kuskure sai daga baya na gane ashe tun kina karamarki nake sonki ki yafemun azabar da na gana miki wlh duk cikin so ne da azababban kishinki nama dan uwana karane saboda naga shima yana sonki ni kuma na kamu da ciwon zuciya Allah sarki ashe Mahbeer ba mai dogon kwana bane a duniya."ya fada yana hawaye. Zeey ta rungumeshi gam ta tallabo kansa idanunta sun ciki da kwalla tace"Yayana pls karkayi kuka wlh ni bansan tun yaushe na fara sonka ba saidai nasan dashi zan rayu dashi zan mutu ina rokon Allah yabar mun mijina uban 'ya'yana abin alfaharina yau Nice na haifama yara shida gaba bansan nawa zan haifama ba i love you My Sardauna nah." Ta fada tana masa wani irin kallo wanda ya kusa zaucewa. Yace"Qalbina yaranki fa su da gidansu sai bayan biki zamuci amarcinmu na baki ajiyar Baby pls Qalbina karki dokarmun My Abun Baba zan biyaki ayau wlh gobe ya war haka anyi miki dinkin ki bani nono nasha kuma da can na danyi sai na kaiki gida ghaisha ce ta turoni fa na kai ki wacce zata miki kunshi da kitso tazo"baki ta b'are zata fashe masa da kuka yayi caraf ya had'e bakinsu ya tura masa harshensa tako kama tana tsotsa shima yana tsotsar nata yana juye mata yawunsa tana hadiya yana murza breast dinta. Wani irin kissing sukewa junansu kamar zasuci juna suna shafar juna kafin wani lokaci sunyi fatali da kayan jikinsa suna lasar sassan jikin junansu har Sardauna ya shige gidan dadinsa yana zura mata bananarsa atare suka sauke ajiyar zuciya suka kankame junansu atare suka furta "Wayyo Allah!! dadi kashemu." Yana fara sukuwa samanta yana zuba sambatu zee cikin shashekar kukan kissa tace" My Dr Sardauna nah wlh dole yau zan fadamaka yada kake da...caraf ya kame bakinta yana tsotsa bakinsu Cikin na juna yace mata"Qalbina rike sirrinmu Kar Rahma taji labarin ya isheta haka ta kara gaba taje *Aunty Rumaisa* tana jiranta ta dauki labari mai sakarkiya mai gigitarwa mai fadakarwa da nishadantarwa da kuma soyayya mai wuyar fassarawa sai dai Ladingo inaso ki sani ni bana hada soyayya zee Babyna da kowa Oya malama tafi ki bamu guri idan aka jima kunnanki bazai dauki abinda zan fadawa zee Babyna ba ko wanda zata fadamun ki gashemun da *Abdallah* da Shaheed da kuma babban yaya Al'ameen sannan kicewa Abdallah ya kasance jarumi kamar Sardauna ta fanni komai ba wanda zai masa kallon yaro duk naga yanaso ya shallakeni a komai amma bazan yarda ba. Sannan kicewa *Aunty Rumaisa* ta kula tana cikin gararin rayuwa ma'assalam."ya fada yana haqar zee...ai aguje na fito daga ma boyata dama sauraransu kawai nake ban kallesu ba...✍🏻🤗🤗🤗 *Alhamdulillahi nan nan nakawo karshan zee baby Abinda na fada daidai Allah ya bamu ladan harku kuskuren da yake ciki Astagafirullah Ya Allah ka yafemun* Sai mun hadu cikin sabon book dina mai sunan *Aunty Rumaisa* wanda labarin yasha banzan da Sauran books dina na baya wannan rikita rikita da sarkarkiyar soyayya mai tsayawa zuciya da cin amana da ban tausayi sai cikin *Aunty Rumaisa* wanda zaku karanta shi a nera dari biyu kacal👌🏻 karku manta salon na daban ne akullum burina na baku kalar labari mai kayatarwa insha Allah cikin satinan zaku ga Free page Nagode Nagode Nagode da kaunar da kuka nunamun ta hanyar sayan zeey Baby😍😍😍😍 Takuce Real Rahma ummu Fareesa😘 No Editing🤦🏻‍♀ *18/February/2020* ********************** ? ************************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? **************************