********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* _Bismillahirrahmanirrahim_ *wannan littafi ƙirƙirarrene,banyishi dan wani ko wata ba juyashi ta kowacce siga ba tare da izinina ba bazan lamunta ba,na kuɗine 500 kacal game buƙatar karantawa,in kika siya da niyyar fitarmin dashi Allah ya isa,* *ya ƙunshi abubuwa da dama na zamantakewarmi tayau da kullum,zazzafar soyayya me tsayawa azuciya se wanda ya karanta ze fahimci hakan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *1 FREE PAGE* "Dalla malam ɗagani,haba wannan ay zamba cikin aminci ne,naga tun kan ka fara muka tsadance kace releasing ɗaya zakayi?shine dan guntun wulaƙanci kuma naga kana ci gaba da riding"ta faɗi cikin masifa lokacin data tureshi daga kanta. Kanshi ya dafe dake tsananin sara masa ya rasa me ma ze ce mata jikinshi se rawa yake,a hankali ya ɗago jajayen idanunsa ya saukesu akanta yace cikin muryar dake nuna yana tsaka da tsananin buƙata. "nusaiba me isa baki da tausayine don girman Allah?abinda kikemin fa be dace ba"ya faɗi kamar zeyi kuka. "bani da tausayi ko de kai baka da tsoron Allah? bari kaji AJ bafa ze yiwu kullum in buɗema ƙafa ka kwashi daɗi ka barni da gashi ba,ehe"ta faɗi tana harararsa. "kince 1500 zan baki na baki 2000 kinga har canji gareni to ki daure mu ƙarasa na 500 ɗin"ya faɗi da ƙyar yana riƙe mara. "amma wallahi AJ ka rainawa kanka hankali,wato 500 itace farashin round two danƙari ashe ko bazaka ci ba"ta faɗi lokacin data miƙe tana ɗaura zaninta. "to zan ƙara miki 1k ɗin pls ki taimakamin wallahi akame nake" "ay ba bashi tsakaninmu wallahi,naga shekaran jiya doggy style kasa nai maka mukayi ciniki 2500 ƙarshe 1500 ka bani,jiya kasa nai maka surcking a 1500 ƙarshe 500 kabani bayan kasan ankon bikin Abida nakeso nayi nima"ta faɗi tana girgiza kafaɗa gami da jefa masa harara. "nusaiba balls ɗina jinake kamar zasu tsinke don Allah ki taimaka min"ya faɗi da kyar yana nishi. "wallahi sede su tsinke asarar wa,amma kuɗina se ka bani kash sannan zan kwance zani haka kawai". "to ki riƙe wayata in na kawo seki bani,pls help me"ya faɗi cikin magiya. Ɗukar wayar tayi ta riƙe a hannunta sannan ta kwance zanin nata ta koma kan gadon tana mita ta ware masa. AJ rarrafawa yayi ya isa jikinta hannunsa na ɓari ya kamo boobs ɗinta da sauri ta miƙe zaune tana faɗin "wallahi 500 ay bamuyi ciniki da taɓa boobs ba inba haka ba na fasa" Da sauri yace "na amince na amince" Haka de Aj yasamu da ƙyar ya biya buƙatarsa ana ja masa lissafi kamar ɗan kasuwa. Wanka ya shiga ya fito ya kimtsa fess dashi yana ƙoƙarin ɗaura agogone ta iso gabanshi tana sosa kai daya jima bega kitso ba, Murmushi yay mata me ƙayatarwa yace a sanyaye "Madam AJ ya akayi ne?" "dama kuɗin mejidda me maganin mata nakeso ka bani,anjima zata zo karɓa,in ban biya ba bazata ban wani ba" Murmushi yayi yace "kibata haƙuri gobe zan baki ki bata kinji ta wajena"ya ƙarasa maganar cikin sigar tsokana. Murmushi tayi itama kamar ba ita ba tace "to badamuwa,se ka dawo" Ficewa yayi ita kuma ta koma falo ta haye kan doguwar kujera ta ɗauki mafici ta shiga fifita haq ɗinta dan zafi yake mata bana wasa ba,dan releasing ɗayan AJ shine goman wani namijin. Makwabtanta ne suka shigo su biyu da hauwa da sadiya,suna ganinta haka suka kwashe da dariya,miƙewa zaune tayi ta gyara zanin nata tace "kufa baku da mutunci wallahi ku dazaku zo da ruwan zafi in gasa haq ɗin,wallahi maganin matsin mejidda nada shegen kyau kunga niima ? wallahi kamar ruwa" Shewa sukayi suka tafa hauwa tace "da fatan de kwalliya ta biya kuɗin sabulu?" "Dubu uku yaban da wayarshi in ya dawo ze cika min,amma fa na gurzu wlh. kunji azaba" Shewa sukayi suka tafa daganan kowacce ta shiga faɗa mata yadda nata mijin yayi mata suna ta ƙyalƙyala dariya. Seda suka jima sina bankaɗa sirrin nasu sannan nusaiba ta miƙe taje tayi wankan tsarki ta dawo suka shiga gulmar makwabciyarsu wata maman ummi,sabida ita bata faɗa musu sirrin nata mijin. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *500 ne abiya kan akaranta,aka karanta baa biyani ba ina roƙon Allah daya bimin hakkina* *domin samun sauƙin siyan novels ɗina zaki iya turo 1k asaki a vip group wanda ze baki damar karanta duk littafin da zanyi tsawon shekara guda batare da kin sake siya ba* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *FREE PAGE 2* AJ a gajiye ya dawo gida,inda yasamu nusaiba taco kwalliya cikin wasu arnan kaya masu shegen kyau sun bi jikinta sun kwanta. Ga nipples ɗinta a tsatstsaye ta jikin rigar ana gani,se ƙamshi take kamar ba ita ya bari kace kace ba ɗazu. Takowa tayi cikin salon ɗaukar hankali ta iso gareshi tana murmushi gamida riƙe laɓenta na ƙasa da haƙori,tana lumshe ido tana tafe tana kaɗa ƙirjinta,har ta iso jikinshi. AJ da ya jima da fara fita hayyacinshi ji yake kamar ya sureta ya cinye ko ze huta da wutar shaawarta dake taso masa aduk lokacin daze ganta ko yayi tunaninta. Wiyanshi ta saƙalo,sannan ta manna tsayayyun boobs ɗinta a ƙirjinshi,baya yayi ya jingina da bango sannan ya ɗora hannayensa akan mazaunanta yana ɗan murzawa,wata ƴar sheshsheƙa ta saki"Ahhh ash AJ"shiko yadda tayi hakanne yaba Kulkinsa damar miƙewa yana zillo,Nusaiba jin motsin kulkin kusa da haq ɗinta ne yasa taɗan ɗaga ƙafarta ɗaya wacce AJ beyi ƙasa a guiwaba ya riƙe ya ƙara manne mararsu guri guda. A yangance ta faɗi tana ɗan kamo lips ɗinsa da nata lips ɗin"barka da zuwa sadaukina" Mazaunanta ya shafo da kyau har zuwa haq ɗinta sannan ya amsa da cewa "yauwa jarumata,tun ina office kike kirana burina inzo ki sammin zumarki,yau me kika tanadarmin"ya bata amsa cike da kulawa. Da ike nusaiba gwanace gun banke banken maganin mata yauma wani sabon kalar mejidda ta kawo musu to kuma anyi saa yana da kyau dan tunda tasha take ambaliya,Shiyasa ta ƙosa ma ya dawo dan tsaka take da buƙatarsa. Hannunsa ta kama cikin salon ɗaukar hankali tace lokacin data tura hannun nasa ciki ɗan ƙaramin wandon dake jikinta,"gani ay ya kori ji habibi"takai ƙarshen maganar lokacin da hannunsa ya dira kan haq ɗin daya jita male male ajiƙe. Surarta yayi cak zuwa cikin ɗakin nasu,kan gado ya ajiyeta,dan gaba ɗaya ya rasa control ji yake in be ratsata ba ze iya zaucewa,itama nusaibar so take taji kulkinsa ya cika mata mara dan abuƙace take da mijin nata shiyasa bata ma tsaya cinikin ba yau. AJ banza ta faɗi,ganin yadda ta sakar masa jiki yake ta yin yadda yaso dff styles ba raki ba ƙorafi sosai ta samu gurbi me girma aransa,shiyasa be ganin lefinta sabida duk tsayi da kaurin kulkinsa Nusaiba na ɗaukewa batare da ƙorafi ko raki ba.gashi tana tayashi wajen ganin yasamu gamsuwa. Tun magriba yake aykin haƙar rijiyar be gama ba se sha ɗaya na dare,ayi ahuta akoma sosai daɗi ya addabi zuciyar Aj,dama a ranar akayi musu salary,kuma 30k yake ɗauka,ba tare da tunanin komai ba yayiwa Nusaiba transfer na kuɗin gaba ɗaya zuwa acct ɗinta sabida zumar data shayar dashi.😄 Ranar nusaiba har tambayarshi take"AJ na karfa ka cuci kanka in baka ƙoshibya katashi ka hau ka daɗa," Koda gari ya waye komawa sukai kamar wasu amare sabbin aure,komai atare sukeyi,seda hantsi ya fito sannan ya fita ya nufi gidan iyayensa. Mahaifiyarsa yasamu zaune tana shafa man sanyi a guiwar ƙafarta a tsakar gida. Gabanshi ne yayi mummunar faɗuwa dan se alokacin ya tuno yau yace ze kawo mata dubu biyar in anyi albashi taje asibitin ƙashi adubata. Ga kuma albashin nasa daɗin haq na nusaiba yasa yayi kyauta dashi gaba ɗaya be sani ba. A sanyaye ya gaisheta,sannan yaja bakinshi ya tsuke dan beda abun cewa. "Abdul-Jabbar tun ɗazu kai nake jira ka iso mutafi asibitin wallahi ƙafarnan kwana nayi tana min ciwo"cewar mahaifiyar tashi tana kallon shi. Kanshi ya shiga sosawa yana kame kame daga ƙarshe de yace adaburce"wallahi inna matsala aka samu na mance naba nusaiba kuɗin ta siyo mana kayan amfanin gida"ya faɗi yana sosa kai "Au ho,cewa zakayi na ba tafisu,in kace nusaiba ban fiye ganewa ba,yanzu Abdul-Jabbar rashin lafiyar tawa har akwai abinda zesa ka mance dashi ka kwashe kuɗi kaba matarka dan matsayin ta yafi nawa,wannan wacce irin rayuwace ka jefa kanka aciki?" "Inna kiyi haƙuri akasi aka samu amma bari in fita yanzu zan samo se inzo muje asibitin tare"be jira amsarta ba yayi sum sum ya fice a gidan yana tunanin inda zashi yasamo bashin 5000. Muje zuwa .Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 3* AJ be samo aron kuɗin ba dan haka yayanshi Umar ya kira awaya ya shaida masa damuwar dake da akwai,turo masa kuɗi yayi ta acct ɗinshi yaje PIS ya ciro . se la'asar,sannan ya ɗauki inna suka tafi asibiti me sauƙin kuɗi aka dubata, Ya dawo da ita gida Bayan ya siyo mata magungunan da aka rubuta. Yauma kamar kullum ɗauke yake da tarin gajiya ya shigo gidan nasa,saɓanin jiya yau be samu tarbar daya samu ba irin ta jiya dan haka guri ya samu ya zauna yana bin gimbiyar tashi da kallon so da ƙauna. "gimbiyata yau lafiya kike kuwa?"ya tambaya yana cire safar ƙafarsa fuskarsa ɗauke da murmushi. Yatsina fuska tayi sannan tace"lafiyarce ta kawo haka,ko kaga ciwo ajikina ne?" Murmushi yayi sannan yace"Allah huci zuciyarki bada faɗa nai tambayar ba" Taɓe baki tayi batare datace komai ba, Ranar haka suka kwana batare daya shigeta ba sabida ta tsare gida ba fuska,roƙon duniya ba wanda be mata ba amma fafur taƙi amincewa dashi. Kasancewarshi mabuƙaci haka ya kwana mara da marainansa na masa ciwo,sakamakon ƙin yarda dashi da tayi. Da gari ya waye be bi ta kanta ba cikin gaggawa ya bar gidan sabida yau yake sa ran takardun ɗaukarsu a makarantar horas da sojoji ta NDA dake kaduna zasu fito,dan haka da wuri ya isa gun da akace kowa ya hallara. Yayanshi Umar ne yay masa hanyar makarantar kasancewarsho soja,shiyasa yayiwa AJ Kwaɗayin samun aykin,tunda inda yake aykinsa ba wata tsiya yake samu ba. Seda ya kwashe kimanin awa guda agurin kamin afara kiran sunansu,cikin saa shima ya sami gurbi a makarantar,sosai yayi murna da hakan amma sanin da yayi ze fuskanci ƙalubale na rashin matarsa na tsawon lokaci sosai ya dakushe farincikin dayake ciki. Office ɗin ɗan uwan nasa yaje ya sameshi da takardun bayan ya gaisheshi ne yaƙara da cewa"yaya nifa aykin nan gani nake bazan iya shiba wallahi" Cike da mamaki Umar ya ɗago yana kallonsa kamin daga bisani yace"ko zan iya sanin dalilinka na kasa iya aykin?" Gyara zama yayi sannan yace cikin natsuwa"Yaya kafi kowa sanin yanayin lalurata tun kan inyi aure,kuma ko yanzu da nayi auran ba abinda ya sauya,bana jin zan iya yin nisa da iyalina"ya faɗi cikin sigar damuwa. Ya Umar glass ɗin dake idonsa ya zare sannan ya ɗanyi jim kamin yace"Abdul-jabbar,inaga matsalarka tana nan ne har yanzu sabida ba ka samun aynihin gamsuwar data dace,anawa tunanin kenan,kuma tabbas inde hakane bazaka iya aykinmuba kuma ba komai ne dama yasa nai maka shaawar aykin ba se dan ƙaramin ƙarfin da kake dashi kana buƙatar babban ayki,ga kula da inna kafini kusa da ita kan inje kai ka rigani shine yasa nai tunanin haka" "nima inason sauyin ayki sede abunne da kamar wiya"cewar AJ cikin yanayin damuwa. "ba damuwa kaje de kai ta shiri,kamin lokacin zamu san abunyi,amma kadr dunga hutawa kar ka ƙarar da ƙarfinka a gado"😄cewar Ya Umar. Murmushi Aj yayi ya miƙe yay masa sallama yana sosa ƙeya,dan shi dama ya ƙosa ma yabar office ɗin yaje gida ya rarrashi gimbiyar tasa tabashi yaɗan taɓa ko na 30 minutes ne. Kuɗi yayan nashi yabashi sannan yay masa sallama yatafi ranshi fess dan yasan gimbiyar zata bashi.tunda akwai kuɗi jikinshi. Ayko bata hanashi ba seda yayi son ranshi,sannan yasami natsuwa. 20k yayan nashi ya bashi dan haka kullum na dubi biyu yakeyi safe da dare har tsawon kwanaki goma,inde ze kusanceta seya biyata.hmmm Zaune suke shi da abokinsa musa a harabar makarantar da suke ayki.suna hira. "AJ tafiyarka gidan soja fa zata bada citta,dama kai gaka a murɗe kuma aje asha training,wlh da biyu zan dinga jajibo rigima"cewar musa yana dariya. "musa kenan nifa aykin ba sonshi nake ba dan duk abinda ze rabani da nusaiba bana sonshi taya zaace kayi wata da watanni ba iyalinka akusa Ni ba wannan ne yafi damuna ba,kaga in aka kaini barikin nan ba kuɗi zan dinga samuba bare in samu na sallamar nusaiba in nazo gida".cewar AJ cikin damuwa. "in banda abunka in dan ta kuɗin cefane ay ko yayanka ze ɗaukema nauyin hakan har kaje ka dawo"cewar musa yana murmushi. Tsaki AJ yayi sannan yace"kaji zancan banza to kai kuɗin kwanciya da matarka yayanka ne yake biya maka?" Cikin rashin fahimta musa yace"to in banda abinka na biya sadaki wanne kuɗinr kuma zan biya dan zan tara da iyalina?" AJ duka natsuwarshi ya tattaro yaba musa sannan yace cikin ɗaurewar kai"baka gane nufina ba,ay dama kowa ya biya sadakin,wai wannan fa kuɗin da ake basu na maganin mata duk lokacin da zaa kwanta dasu shi nake magana" "wai nufinka in zaka kusanci matarka akwai wani kuɗi datake cewa ka bata koko me kakeson cewa?"musa ya buƙata cikin tsananin mamaki. Kasancewar musa amininsa ne tun suna yara ba abinda suke ɓoyewa juna yasa AJ buɗe masa cikin sa. "eh muna ciniki da ita,base on releasing nawa zanyi" A tsorace musa yake duban aminin nasa cikin ɓacin rai ya fara faɗa"kaban kunya AJ wallahi in wani yace zakai haka zan ƙaryata,ina iliminka na addini yake,a ina ake wannan jahilcin,kai da kanka ka dinga maida matarka tamkar karuwarka,ay karuwace kawai ake biya a kwanta da ita,matarka sadakin daka biya shi yabaka damar kwanciya da ita duk lokacin da kakeso batare daka biya ko sisi ba,se de in kayi niyyar yimata ihsani kabata wani abun bawai dan ka kwanta da ita ba sedan faranta maka da tayi,haramunne a musulunce"cewar musa cikin takaicin abokin nasa. AJ shuru yayi sosai karatun ta natsu ta shigeshi se yanzu ne ya gano kuskuren da ƙarfin shaawarsa je neman kaishi ga halaka,se yanzu da musa ya fargar dashi. Sosai yayiwa musa godiya,tare da ƙudurcewa a zuciyarshi ko mutuwa zeyi inde nusaiba tace seya bata kuɗi ze kwanta da ita to ze gwammace ya mutun daya biya ta kuɗi. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 4* AJ Ranar yini yayi ba kuzari ajikinsa,dan ayoyi da hadisai da musa yay ta janyo masa sosai suka sashi ya dawo natsuwarsa,tabbas ya aykata kuskure me girma amma baya fatan ya maimaita makamancinsa. Haka ya dawo gida ko ta kanta be biba yashige ɗaki ya kwanta a gado. Nusaiba sosai yabata mamaki ganin irin shigar ɗaukar hankalin datai masa amma ko kallo bata isheshi ba. Miƙewa tayi ta bishi ɗakin kan gadon itama ta hau ta rungumeshi ta baya tana hura masa kunne.be kulata ba sema gyara kwanciyarsa da yayi,cikin salonta takai hannu kan kulkinsa ta fara shafawa acikin wandon,sosai ta birkita masa lissafi,dan haka rigingine yayi ya ware ƙafarsa cikin salon ɗaukar hankali,ta kwance belt ɗin jikin wandon nashi ta zuge zif sannan tai ƙasa da gajeren wandonsa,bullllll kulkinsa ya wuntsilo waje a tsaye se nisawa yake,yana ɗan zartar da farin ruwa. Harshenta tasa ta lashi saman kulkin sannan tace cikin sigar tada shaawa tace"waw AJ kulkin nan nawa girma yake ƙarawa fa karfa wataran ka ƙuremin maneji"takai ƙarshen maganar lokacin data ɗora bakinta akai tafara surcking.lumshe ido yake yana wani nishi yana chafko boobs ɗinta cikin salon da itama bazata iya jurewa ba ta shiga faɗin"ashh wayyo my nipples baby,ahhhhh" Gaba ɗaya sum gama tada hankalin junansu,dan nusaiba ta kasa jurewa se jinta yayi akanshi ta nutsa kulkin da kanta ta fara up and down,tanayi tana wani irin juyi kamar me tuƙa tuwo cikin salo take sarrafa kilkin acikin haq ɗinta. Sin jima kamin kowa biƙatarsa ta biya sannan suka kwanta hutawa. Kwanciyarsu ba jimawa Nusaiba tace. "baby yau na dubu uku kayi dan haka ƙirgomin kuɗina karsu zama bashi" ta faɗi tana shafo kan nononsa. Ture hannunta yayi sannan ya fuskanceta yace"da danake biyanki rashin sanine yasa da kuma shaawata data fi ƙarfina,amma tunda musa yay min nasiha da tunasarwa kan illar hakan da nake dan haka sisi nadena baki dan ki amince in kusanceki in kinga dama ki amince inkinga dama kiƙi,ke da Allah"ya faɗi batare da damuwar komaiba. Zabura tayi ta miƙe zaune tana tafa hannaye tace"ni dama tun lokacin aurenmu na fahimci musa minafukine,bande tabbatar bane se yau,Allah ya isa tsakanina dashi,kuma wallahi matuƙar baka da kuɗi ni kuma bazan buɗe ƙafata ba sekaje gun musan ya baka"tafaɗi cikin matsanancin ɓacin rai. Be kulata ba duk da maganganun nata sun mai ɗaci,daurewa kawai yayi be kulata ba har ta gama masifarta ta kwanta shi kuma ya faɗa tunanin mafitar rayuwarshi inda yafara tuno farkon haɗuwarshi da ita kamar haka. Muje zuwa .Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 5* Abdul-Jabbar Hamisu Megoro,shine cikakken sunanshi,matashine ɗan kimanin shekara 35 da haihuwa, Ɗan asalin jihar kaduna a ƙaramar hukumar kaduna ta kuɗu,yayi makaranta primary a LEA katsina road,inda ya tafi sheik shehu Abdullahi gwandu yayi secondry school,daganan ya wuce kad poly ya fara karantar petro chemical.yasamu ya ƙarasa karatun da ƙyar kasancewarsa ɗan gidan masu ƙaramin ƙarfi. Daga nan ne ya sake neman wani gurbin karatun a jamiar Ahmadu bello dake zaria,kuma cikin saa suka bashi yafara ɗaukar darasi, Mahaifansa su uku suka haifa,yayanshi umar wanda yakasance sojan ƙasa yana can barikin sojoji na NDA Tare da matarsa khadeeja da ƴaƴansa guda uku,Ameer da Ameera se ƙaramarsu najwa. Se shi AJ ɗin se kuma ƙaramar ƙanwarsu Zainab,wacce ke makarantar kwana ta Mata mai suna GGASS TWADAN ƊANKADAI dake can jihar kano,kasancewar mahaifiyarsu Inna ƴar asalin garin Yaryasa ce dake can hanyar tudunwadan ɗankadan shiyasa tai shaawar kai zainab can sabida ƴan uwanta duk kusan can suka kai nasu ƴaƴan. Mahaifinsu ya jima da rasuwa shiyasa duk wata ɗawainiyarsu akan yayansu umar take kuma daidai da rana ɗaya be taɓa gajiyawa da yi musu ba. Yau sun taso daga lecture da wuri sauri yake zashi capteria sukayi karo da ita,da sauri yaja baya yana bata haƙuri,ƴar matashiyar budurwace da bazata wuce shekara Ashirin ba,sanye cikin riga da zani na atamfa ta yafa mayafi kalar kayan. "yi haƙuri ƴanmata don Allah"ya faɗi cikin muryarshi me daɗi,data tafi da ita. "lah ba komai karka samu damuwa"ta bashi amsa fuskarta ɗauke da murmushi,wanda hakan sosai ya burgeshi shima. "abinci zaki ci ne?"ya buƙata "eh sabida inada lecture by 2 shiyasa kaga inata sauri"ta bashi amsa tana juya ido. "to muje mana"ya faɗi lokacin daya bata hanya ta wuce. Sosai faruwar hakan taba ɗalibai da dama dake gurin mamaki,dan kowa yasan AJ mutum ne daba ruwanshi da mace ko wacece ita,shiyasa ma suke masa kallon me girman kai,to kuka wannan budurwar da yayi sosai abun ya basu mamaki. Tare sukaci abincin AJ ya biya kuɗin sannan suka fito,ya rakota bakin hall ɗin da zaa yimusu lecture ɗin,agurin suka ɗan tsaya,inda AJ ya buƙaci sanin ko ita wacece. "Sunana Nusaiba Isa,nazo daga kaduna unguwar dosa,ina karantar mass com,ina lavel 2"ta bashi amsa tana kaɗa ido. "malama nusaiba naji daɗin haɗuwa dake,kuma in bazaki damuba inaso muzama friends ni dake shall we?"yayi maganar yana tsareta da kyawawan idanunsa. "Ba damuwa AJ Allah ya shige mana gaba"daga haka sukai musanjen phone numbers suka rabu. Tunda AJ ya faɗa tarkon son Nusaiba lamura da dama suka sauya na rayuwarsa ciki harda ƙaruwar ƙarfin shaawarshi,ko ya ya tuno da nusaiba sai hankalinshi ya tashi,in muryarta yaji ma haka uwa uba ya ganta. Sabida nusaiba irin dirarrun matan nanne wanda ko ya namiji yagansu dole su burgeshi. Wasa wasa AJ ya fara fama da ciwon maraina da mara wanda hakan sosai ya ɗaga hankalin ƴan uwanshi,duk inda aka kaishi amsa ɗayace ay masa aure,dan in abun ya taso kamar ze mutu yake komawa. A daddafe ya kammala ABU koda yaje service ma da ƙyar yasamu ya gama dan har wata rama yayi sabida lalurar tashi. Bayan ya kammala komai ne yayanshi ya buƙaci da in akwai wacce yakeso ya faɗi a nema masa auranta, Ba musu ya gabatar da nusaiba a matsayin wacce ya zaɓa.dan sin jima da fahimtar juna. Ƙannan mahaifinsa sunje nema masa auranta kuma baa hanasu ba aka basu aka tsaida rana bayan anbincika tarbiyya asali da addinin kowa. Wata makaranta AJ yasamu suka ɗaukeshi aykin koyarwa,ba laifi albashin ze isheshi riƙe nusaiba ko bayan sunyi aure. Yayan shi Umar ne yay masa komai na auran ciki harda siya masa ɗan ƙaramin gidan da suke zaune aciki,akasha biki amarya ta tare agidanta. Zamansu gwanin burgewa cikin so da ƙaunar juna ba wani abu dake basi matsala,haka ya bata damar kammala karatunta ba tare da ya hanata ba, Bayan kammala karatun na nusaiba ne matsaloli suka fara kunno kai tunda ta buƙaci zata fara ayki ya hanata,tun daganan ta fara yimasa duk abinda takeyi,yayinda ƙawayenta da makwabtanta su hauwau ke ƙara zugata kan cewa namiji seda wuta baa masa laku laku. AJ ƙarfin shaawarshi kesawa sam be ganin laifinta yake biye mata ayadda takeso,wanda har Inna tafara gano ɗan nata bawan mace ne se abinda nusaiban tace,shiyasa take ce mata tafeesu sabida inde abune daya shafi nusaiba AJ be ɗaukarshi da wasa badan komai ba sedan kar ya ɓata mata rai ta hanashi kusantarta. Wannan shine maƙasudin da Aj ke biyan kuɗi yayin kwanciyar aure har zuwa yau da musa yasashi a hanya ya nuna masa illar hakan. Numfasawa AJ yayi bayan ya dawo daga tinanin, muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *paid book 500* *Normal group 500* *VIP 1k* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *FREE PAGE 6* "Nasma nasha faɗa miki kidena karɓar kallabin Ramatu kina ɗaurawa akanki yanzi fisabilillahi ina dalilin hakan ƙwarƙwata taƙi barin kanki ya huta,yanzu jibi ƙwayayen data saki akanki ni na rasa ma ta ina zan soma"cewar Mama hauwa dake zaune rana duba mata ƙwarƙwatar. Turo baki gaba tayi sannan ta ƙwace kanta daga duba matan da akeyi tace cike da shagwaɓa da taɓara irinta yaran karkara"ke mama kullum sede kice ramatu tasa min ƙwarƙwata, kin mance ni nafara sawa ramatun,lokacin da mukaje ƙwauran wali biki na samota"ta faɗi tana sosa kan nata dake mata ƙaiƙayi. "kanwar wazobia na siyo na wanke miki kai da ita da muka dawo,kuma ta mutu wannan de sabuwace kika ɗauko agunta"cewar mama hauwa. "Nifa shiyasa banaso adubamin kai se a wani dameni da batun gun ramatu na kwaso,kanwa kuma in naje gun saidu me kanti zan siyo da kuɗin da Baffa ya bani "ta ƙarasa maganar lokacin da ta ɗaure kan nata tayi waje batare data jira amsar mama hauwa ba. "ya Allah ka shiryamin nasma kasa tai hankali tasan dede tasan ba dede ba amin"cewar mama hauwa bayan fitar nasma daga gidan wanda tasan ko baa faɗi ba gidan su ramatu zata ta faɗi mata abinda tace. Nasma ko na fita se gidan su ramatu tayi saa ko ramatun tafito kenan zata ɗibar ruwa. "Nasma dama ruwa zani ɗebowa kema kije ki ɗauko abun ɗebowa mu tafi tare ki ɗebowa babarku"cewar ramatu lokacin data dafa nasmar. "tabɗijan ay sede iliya yakawo ni in na janyo ruwa ma a rijiya jiri nakeyi,inta firgita,shiyasa iliya ke ɗebowa," "kinji daɗinki"cewar ramatu sannan suka jera zuwa inda rijiyar take. "wai mamace ta isheni da magana kan ƙwarƙwata waike kika shafamin kiji sharri fa don Allah"cewar nasma tana kallon ramatun. Ramatu ɓata rai tayi tace"haka iya ma kullum cewa take wai ke kika shafamin su basa jin tsoron yiwa mutum sharri wallahi"ta ƙarasa maganar tana jan tsaki. Haka suka rankaya ɗebo ruwan suna maimaita maganar,dan abun ya basu haushi. ************ AJ ya kauda tunanin nusaiba aranshi,ya karɓi aykin da yayanshi yasama masa da hannu biyu,ya koma yin azumi kullum, Nusaiba itama ta hau dokin naƙi,acewarta dole ya biyata kan ya zurmuƙa mata wannan sandar tashi,shiyasa itama tai fatali da sabgarsa,tadena bi takanshi ko yazo hutu haka yake komawa batare da wani abu yashiga tsakaninsu ba. Iya wahala yanashan wahala kan rashin kusantarta,yade barta ne kawai dan shi bameson hayaniya bane,amma wani lokacin shaiɗan har raya masa yake ta nemi na waje ya biya biƙatarsa,sede yayta neman tsari. Ba laifi yashiga gidan soja asaa inda akaita ƙara masa girma ga albashi me kyau dayake katɓa,cikin ƙanƙanin lokaci kuɗi suka zauna masa ya gina lafiyayyen gida suka tare shi da Nusaibar tashi. Ba abinda ya rageta dashi kuɗi yana sakar mata su bada wasa ba,shiyasa zuwa yanzu in ka ganta ma bazaka ganeta ba tayi wani kyau na musamman. Shekararsu biyar da aure amma har yanzu ko ɓatan wata bata taɓa yiba,kuma koda sukaje asibiti matsalar a ɓangaren nusaibar take,amma ko da wasa AJ be taɓa nuna mata gazawarshi ba. Yau yasamu hutu dan haka yasha alwashin koda ta ƙarfin tuwone seya amshi hakkinsa agum nusaiba dan ya lura in ya barta kasheshi takesom yi dan haka da shirinshi ya iso kaduna daga lagos. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 7* Nusaiba na kwance kan doguwar kujera AJ yayi sallama ya shigo,daga kwancen ta amsa masa,gamida watsa masa kallon uku saura. Ɗakinshi ya wuce yayi wanka yayi sallah,akan abun sallar da yake zaune ya danna bell ɗin falo alamar dake nuna ana kiran na falon. Tsaki tayi lokacin da ta ji sautin da kamar ta shareshi kawai se ta miƙe ta nufi ɗakin nashi tana mita. Tura ƙofar tayi da ƙarfi tana faɗin"nifa ka dawo kenan to meye zan maka kuma?"ta faɗi tana turo baki gaba. Murmushi yayi sannan yace,"son ganinki kawai nakeyi,shiyasa na kiraki,"ya faɗi lokaci da ya miƙe yana nufota. tsaki tayi sannan ta juya da sauri da nufin barin ɗakin,cak ta tsaya sakamakon ruƙota da AJ yayi, Sosai jikinta ya mutu dajin hannunta a nashin,batai ƙoƙarin kwacewa ba har ya isa bayanta,hannu yasa a hankali kan mararta ya matso da ita sosai jikinshi. Ajiyar zuciya dukansu suka saki,gamida lumshe ido,kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi,tana maida numfashi. A hankali ya juyo da ita suka fuskanci juna,hannayenta ya ɗaga ya ɗora a kafaɗarsa,dan yafiso boobs ɗinta su tokari ƙirjinshi da kyau, Hannu yasa ya ɗago haɓarta yana wasa da libs ɗinta yace cikin dasasshiyar murya"pls baby i need you,in ba amincewarki buƙatata bazata biya ba,kin amince min?"yayi tambayar lokacin da ya ɗora goshin shi akan nata,hancinsu ya haɗu guri guda,har wata rawar sanyi Nusaiba takeyi duba da yadda libs ɗinta ke rawa. Jiki da jini A yanayin da suke itama buƙatar tashi take dan haka bata yadda zaa yi tai masa musu.matso da bakinta tayi kusa da nashi,tana wata ƴar shessheƙa, Ɗaukarta yayi cak zuwa kan gadon nashi ya shimfiɗeta. Kayan jikinshi ya cire,sannan itama sannu a hankali ya rabata da duk wata sutura ta jikinta,tun daga kan tafin ƙafarta,yake tsotseta har zuwa haq ɗinta,lokacin daya kafa bakinshi gurin nusaiba kuka tasa tana kamoshi,dan iya tada shaawa ya tayar mata. Ƙarasawa kan boobs ɗinta yayi suma ya shiga surcking ɗinsu cikin salo na musamman,tana ƙara miƙo mishi su,sosai ya dagula mata lissafi sannan ya manne bakinsu guri guda,ya zira kulkin sa a mazauninsa. Irin gamsuwa da juna da sukayi na wannan rana baa cewa komai dan nusaiba har hawaye ke biyo idanunta na daɗin dataji. Lamo tayi aƙirjinshi tana sauraron bugun zuciyarshi,shikuma yana shafa bayanta,cikin natsuwa yace"ashe kema kinason service ɗin,amma dan tsabar taurin kai irin naki kike noƙewa"ya ƙarasa maganar cikin sigar zolaya. Duka ta kai masa ƙirjinshi tace cikin shagwamɓa"to ba kaine kaje kasa musa agaba ba kunata minafuncina har ya hanaka sallamata" Ƙara janyota yayi kan ƙirjinshi,ya rungumeta sannan yace"nasan kinje islamiyya,tsakaninki da Allah ki tuna zaki mutu ki koma gareshi baki san amsar kuɗin da kikeyi haramun bane as matar aurena ta sunna?"ya wurga mata tambayar yana shafa bayanta. Shuru ta ɗanyi sannan tace"nasani" "to me yasa kikeyi?" "sabida ka hanani ayki ba ta yadda zan dinga samun kuɗi shiyasa ni kuma nai amfani da lalurarka"ta bashi amsar a kunyace "To yanzu fa da komai ya wadata?" "Ay baka nemana"tace tana murmushi. "Allah ya shirya min ke"ya faɗi yana dariya,itama dariyar tayi ta sinne kanta a ƙirjinshi. Ɗaukarta yayi zuwa toilet,tana maƙale da wiyanshi yana cafko boobs ɗinta da bakinshi suna dariya. Wannan hutu de AJ yayi shi cikin jin daɗi,dan daze koma ma har kuka nusaiba takeyi,dole ya yankar musu ticket tare ya tafi da ita,dan sam taƙi yarda ta zauna wani shauƙin mijin nata ne ke kamata. "Muje zuwa" "Surbajo for life" 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 8* AJ tafiya da nusaiba da yayi ji yake kamar an masa gafara,sosai ya maida hankalinshi kan aykinsa,sabida beda damuwar komai. Watan su biyu da tafiya tasa mishi darun seya dawo da ita kaduna ita tagaji da rayuwa cikin yarabawa. Dole tasa ya dawo da itan ba dan ya so ba se dan a zauna lafiya. Ranar daze koma ne tasa daru ita ala dole tsoron gidan takeyi,dan haka zata gidansu a nemomata me ayki.be hanata ba kuɗi masu yawa ya bata sannan yatafi. Da yamma ta shiga gidan nasu,ƙannenta se murnar ganinta sikeyi,tsarabar lagos ta ba kowa sannan tasamu keɓewa da mamanta. "mama me ayki nakeso a samomin,dan wallahi ɗan zaman da mukayi tare acan lagos yanzu muna dawowa naji bazan iya jure zama ni kaɗai ba"cewar nusaiba cikin yanayin damuwa. "To ay dama kece nusaiba,tunda mijinki yayo kuɗi nake nuna miki ki ɗauki masu ayki,kika ƙi ke me kishin mijinta,ay yanzu lokacine da zaki sakata ki ɓararraje agidanki,tunda daula tasamu,manejin rayuwa yanzu ba naki bane"cewar maman nusaiban tana murmushi. "wallahi mama se yanzu na fahimci hakan,shiyasa nakeso komai nawa ya sauya,dan bazan bari in ƙare rayuwata cikin bauta ba lokacin hutu nane yazo"ta faɗi cike da izza. "batun me ayki ma ki barshi,yanzu duniya ba amana kina zaune se me ayki ta aure miki miji,Zanje yaryasa gobe,se in taho miki da Nasma ƴar gidan Babanki Hamisu,kinsan da mamansa da mamana uwarsu ɗaya ubansu ɗaya kuma kinga ita yarinyar girman ƙauye ce ayki garesu ba ganda,kuma nasan mamanta hauwa bazata hanani ba bare kuma shi hamisun tunda kwai amana tsakanina da su"cewar maman nusaibar. "kan uban can mama wai wannan kucakar yarinyar zaki ɗauko min,ca nike itace wacce lokacin bikin garbati da mukaje take kukan zata biyoki dan taci taliya ƴar leda a birni?"nusaiba ta tambaya ranta a ɓace. "eh itace ashe ma kin wayeta,to ay yanzu ta ƙara girma tayi hankali ba laifi,lafiya lau zaku zauna kuma ayki harda na banza yinshi take"cewar maman cike da faraa. "nifa Allah yasani ƙazantace bana so kuma wannan banzar yarinyar kwai shegiyar ƙazanta wlh" "se ki koya mata duk yadda kikeso ta zama sekui zamanku lafiya,nifa ina jiye miki ki ɗauko barene a aure miki miji,nasma ko ƙanwa take agunki,baki da fargabar wannan,amma in kin ƙi se asamomiki a nan bayanmu bazaa rasa ba" Shuru nusaiba tayi tana ɗan nazari kamin daga bisani ta amsa da cewa "ki ɗauko tan amma wlh kija mata kunne banson ƙazanta" "ja'ira ko kefa,zan mata bayanin komai kan mu iso goben" Daga haka suka faɗa hirar dukiyar ta AJ wacce suke hasaso bunƙasarta nan da shekaru masu zuwa. Ranar gidansu ta kwana se da safe ta koma gidanta. Maman nusaiba ta isa yaryasa da wuri dan ba kwana zatayi ba kewayen gonarta zataje. Gidan mama hauwa ta sauka,wacce tai matuƙar farin ciki da zuwan nata,bayan ta natsa ne tace. "hauwa alfarma nake nema agunki in da hali,nasan de yaya hamisu bashi da matsala a matsayinki na uwane de zan roƙeki kan inje gareshi"cewar maman nusaiba. "haba ke ko yaya ay ba hijabi tsakanina dake komai kikeso ki tambaya kanki tsaye"inji mama hauwa. " mijin nusaiba ne ya koma lagos da ayki,shine nusaibar takeso ki bata nasma taje ta tayata zama da sauran ƴan aykataiyyar gida" Shuru mama hauwa tayi,ba komai take kallo ba se taɓara da gidadanci da wawta irinta nasma tabbas ba kowa ne ze jure zama da ita ba dan ko ita haƙuri take da halayenta dan dole.nisawa tayi sannan tace. "Ba hanaki zanyi ba,sede inaso kisani nasma bata da hankali,komai cikin wawta da garaje take yinsa amma in kina ganin hakan ba matsala kuje Allah bata ikon jure zama da ita" "ba komai ay shi ɗa na kowane hauwa,nasma tsab zata zauna a gidan nusaiba batare da matsalar komai ba" Koda Malam hamisu yazo sukai masa bayani sosai yay murna dan yafi kowa son ganin nasma tayi nesa dasu ko zatai hankali,dan shekaranjiya ma akuyar megari tasamu ta karyawa ƙafa seda ya fanshi akuyar da kekensa,kullum jidalin da take kwaso musu da ban. Koda maman nusaiba ta buƙaci nasma da tazo su tafi birni irin farin cikin da tayi baa faɗi,tsalle take dan murna,da gudu taje tayiwa ramatu sallama tazo suka kamo hanyar kaduna wacce ta ƙosa taji mota ta tsaya dan bata taɓa tafiya me nisanta ba, ba komai ke faranta ran nasma ba a wannan tahowa burni se taliya ƴar leda da zata dinga ci har se ta gaji. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 9* Da daddare suka iso kaduna,murnar da nasma ke ciki bata faɗuwa,se tsalle tsalle takeyi,na murna. Bama kamar lokacin da aka tarbeta da mutuniyar tasha kifi,wayyo Allah daɗi,duk loma ɗaya seta miƙe ta zagaya sannan ta koma ta zauna ta ƙara wata lomar. "Nasma ki zauna mana kici a natse"cewar maman nusaiba. Ciko baki tayi da taliyar tace"mama a garinmu ƙawata tace mun in kayi loma ɗaya yawo kakeyi ta narke tukuna inba haka ba maciji take komawa aciki"takai maganar tana haɗiye abincin. Dariya maman nusaiba tayi sannan tace"ƙarya take miki ba abinda zatai miki inkin cita azaune gaba ɗaya" Sam nasma taƙi amincewa da batun na mamar,aganinta wayau de takeson yi mata.haka tai ta zagayenta har ta gama cin abincin. Mama bata kaiwa nusaiba nasma ba seda tayi sati guda agidanta tana ɗan gyara ta gudun akaita a yadda sukazo ta korota tace bataso. Har saloon tasa aka kaita ƙwarƙwatar kanta duk aka rabata da ita,tayi seti sannan ta kimtsata ba yabo ba fallasa suka nufi malali GRA domin takai nasma. Tun daga bakin get nasma take buɗe da baki tana kallon gidan,wanda ko a mafarki bata taɓa kawowa zata tsaya a gabansa bama bare ayi zancan ta shigeshi. Haka mama taja hannunta zuwa cikin gidan,se kalle kalle takeyi baki buɗe har suka shiga falon. Nusaiba na zaune tana kallo tagansu,sosai tai murna da ganinsu,dan nasmar baa kawota kace kace ba,kamar yadda tai tsammani. Koda ta kawo musu abinci nasma hannu baka hannu kwarya tacinye tass,yini mama tayi agidan seda yamma tai musu sallama tabar gidan,nasma ko ajikinta. Ɗaki nusaiba taba nasmar a nan falon ƙasan,sannan ta nuna mata abinda takeso ta dinga yi mata wato shara da mopping,girki kuma seta ɗan ƙara kwari. Zaman na nasma da nusaiba ba laifi,sede fa duk lokacin da zata ci taliya ko indomie seta zagaye falo tana gudu,nusaiba tayi faɗan har ta gaji tasa mata ido,dan ita abun dariya ma yake bata. Sam Nusaiba yanzu ta dena zaman gida ficeearta take gidan ƙawaye se dare zata dawo,tun nasma na tsoro har ta dawo ta dena ji,haka zata yini ita kaɗai acikin makeken wannan gida. AJ ya samu hutu na sati biyu dan haka cike da kewar iyalinshi ya dawo,sede koda ya dawo yanata buga ƙofar falon nasma naji taje bakin ƙofar tace "waye"cikin siririyar muryarta. Gaban AJ ne ya faɗi jin baƙuwar murya daurewa yayi yace"AJ ne" Tsaki nasma taja sannan taje"AJ to ko Ajo ne ni ina ruwana,batanan megidan kajirata nan waje inta dawo taganka"ta faɗi cike da rashin kunya. Kan AJ ɗaurewa yayi cike da tsananin mamaki yace"wacece ke?" Amsa ta bashi da "Shafa kaji"daga haka tai wucewarta falon taci gaba da kallonta,dan nusaiba ce tasata tace duk wanda yazo karta buɗe masa matuƙar ba itace da kanta ba. AJ baƙincikine ya addabi zuciyarshi,se wayar nusaiba yake kira amma bata picking tana can ita da sabuwar ƙawar da tayi sun fita yawon shan ice cream ita ala dole rayuwarta zata ci da tsinke. AJ haka ya zauna a harabar gidan har takwas na dare sannan nusaiba ta shigo gidan,yafe da gyalenta a kafaɗa,duk inda ake zaton ɓacin rai ranar nusaiba ta kaishi bango,dan har huci yake na takaici. Ita kanta data ganshi seda ta tsorata,dan batasan da zuwan nashi a yau ba,daga kallon dayake mata ne ta gano tayi kuskure. Jiki asanyaye taje bakin ƙofar tasa nasma ta buɗe,sannan ta dawo inda yake zaune ta ɗauki jakar kayanshi jikinta na rawa ta wuce cikin gidan. Ya jima zaune agun kamin ya miƙe yabi bayanta.ranshi a matuƙar ɓace. Nasma ko na tsaye ya shigo,ko ajikinta dan batasan shine yazo ɗazu ba,tunaninta tare suke da Antynta. Kallo yabi nasmar dashi,batare daya ce komai ba,ya wuce upstairs inda ɗakinshi yake,dan agajiye yake so yake yay wanka. Nusaiba ko na ganin ya shigo ta miƙe a ɗan tsorace tana binshi da kallo,tun kan yay magana tace"don Allah AJ kayi haƙuri wallahi mama na raka asibitin barau dikko hawan jininta ya tashi,shine bayan mun dawo na tsaya agida har zuwa dawowar baba sannan na taho"ta faɗi tana matse idanu. Kallonta yayi a taƙaice sannan yace "meyasa na kiraki baki ɗaga ba?" "Wallahi hankalina ba a kwance yake bane shiyasa banma lura da kiranba"ta faɗi tana matsowa gunshi ganin da tayi ya fara sakkowa. Ƙarasawa tayi jikinshi aɗan tsorace tana tunanin kar ya koreta,ga mamakinta janyota yayi da ƙarfi ya haɗeta da jikinshi,cikin haɗe girar sama yace"ban hanaki sa gyale a shoulder ɗinki ba?"a shagwaɓe tace "ka hanani mantawa nayi" "zaki sani in kika shigo hannuna,ita waccan yarinyar wacce marar kunya ce ina kika samota?" Cike da ƙirsa ta shiga ɓalle masa maɓallan riga tace"ƙanwatace na ɗaukota daga garinsu mum ɗina,dan tazo ta tayani zama in baka nan" "amma bata da kunya ko kaɗan"ya ƙarasa maganar yana jan tsaki. "ayi haƙuri yallaɓai"cewar nusaiba lokacin data gama cire masa kayan jikinshi tana shafashi cike da kwarkwasa, tuni ta gama ɗaga masa hankali,dan haka kamota yayi ya manneta da ƙirjinshi yace"duk hanyar da zaki bi kiyi turning ɗina on kin santa ko?"ya ƙarasa maganar yana shinshina wiyanta bayan ya rabata da rigar jikinta. "nide ba ruwana AJ"cewar nusaiba tana murmushin sace zuciya. Be ce komai ba yajata kan gado duk gajiyar da fushin daya kwaso yau akanta ya fanshe,dan nusaiba yau har kuka tayiwa sex wanda rabonta datayi kuka tun tana amarya, Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 10* Nasma bata jiyo ɗuriyarsu ba haka yasa itama ta shige ɗakinta ta kwanta cike da tunanin wanne gardi ne wannan Antyn tata ta kawo musu gida ya kwana. Koda gari ya waye basu fito ba se tara nasma taci kukanta ta ƙoshi,sakamakon yunwar da takeji tun bakwai na safe. A falo suka sameta ta rafke se uban kuka takeyi,cike da ɓacin rai AJ yayi kanta yana faɗin"ke uban me aka miki zaki maidar mana da gida gidan makoki?"ya tambaya fuska ba annuri. Ɗago dara daran idanuwanta tayi ta kalleshi sannan tace cikin kuka"yunwa nakeji tun ɗazu"ta ƙarasa maganar cikin zubda hawaye. Tsaki AJ yaja me tsayi sannan yace yana ruƙo kunnenta"wallahi daga yau kika kuma zama mana a falo kina wannan shegen kukan mara dalili se na zaneki"ya ƙarasa maganar bayan ya tallafe mata ƙeya,dan shi dama tun jiya yake jin haushinta kan rufe masa ƙofar da tayi. Nusaiba ce ta kamo hannun nasma tana murmushi tace"ƙyale yaya,muje in dafa miki mutuniyar kici,sannu ay kinyi dauriya"ta ƙarasa maganar tana janyo hannunta suka nufi kitchen AJ yabi su da kallon takaici.dan shi ya tsani taɓararren yaro. Indomie Nusaiba ta dafo ma nasma tasha kifi da kayan lambu,sannan ta bata tace taje falo taci,ayko jikin nasma har ɓari yake ido ya rufe ta amso abincin ta dawo falon ta zauna ba tare da tunanin,komai ba.abincinta ta fara ci hankali kwance,sede duk loma ɗaya seta zagaye falon da gudu,sannan ta koma ta zauna ta sake zubawa abakin ta kuma miƙewa ta zagaya da gudu. Tun shigowarta AJ ke binta da kallo,ba abinda yafi bashi mamaki kamar yadda yaga duk bayan loma ɗaya seta zagaya da gudu.sannan ta dawo ta kuma wata. Yana tsaka da kallonta baki buɗe ne nusaiba ta shigo falon ɗauke da nasu abincin. Cike da zaƙuwa yace mata"in banda abunki ƴar tayen kwanar ay se ki ɗauko me hankali ba wannan shawaragin ba"ya faɗi yana nuna nasmar. "lafiyarta ƙalau wlh tsabar ƙauyancine,wai taliyace ƙawarta tace mata in taci loma ɗaya ta zagaya gun sannan ta dawo taci sauran inba haka ba macizi talliyar take komawa aciki a Mutu"cewar nusaiba tana dariya. Dariyarce shima tazo mishi ya maidata,sannan ya miƙe a tsanake ya isa gaban nasma dake ɗibar girki ,yace "in naga kin kuma miƙewa sena zaneki ki zauna ki Ta ci se kin cinye sannan ki miƙe". A zabure ta miƙe ta tsaya tana ware ido tace cikin kuka"yaya zan ruga da gudu ko zaka zanenin ze fi min,da zaman maciji a cikina"ta ƙarasa maganar cikim ƙarajin kuka. Haka AJ yasata agaba yana ta tsokanarta dan yaga ya xatayi itako se ihu take daya matsa kam taci abincin a zaune haƙura tayi da abinci. ********** "Umar akwai buƙatar ka Shiga lamarun , ɗan uwanka,abin fa kullim gaba yake ci"cewar inna mahaifiyar AJ lokacin da yayan shi umar ya kawo mata ziyara . "inna yaron nan yana som matarsa a haka,to kinga mu namu ido tunda shi yaji yace ya gani,ki barsu kawai su ƙarata "cewar umar. "taya zan bar ɗan nawa a hannun mace tana juyamim shi yadda takesu,wallahi ummaru bazan barsu a haka ba dole in kawo sauyI A rayuwarsa"cewar inna cikin fushi. *banida lafiyane yasa kuka jini shuru kwana biyu aymin afuwa nagode* Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *na kuɗi ne ki biya kan ki karanta, 500,Akwai group na miji nagari burin ƴa mace da zaki biya 500 asaki,zaa dinga tura miki page biyu kullum safe da yamma* *sannan muna da group wanda zaki biya 1k asaki da zaki dinga samun sabbin books ɗina kyauta tsawon shekara guda ba tare da kin sake siya ba Zaa rufe biyan shiga group ɗin a wannan watan* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044,A turo shaidar biya tanan,ta acct kawai banda recharge card* *FREE PAGE 11* "Inna abinda nakeso ki gane,shi lamarin ubangiji baa tsanantawa,haihuwar nan kinsan Allah ne ke bada ta to be basu ba kiyi haƙuri kibar maganar nan don Allah"cewar umar cikin magiya. "naji Allah ke badawa kuma ay kasan shi ubangijin shi ya halatta ƙarin aure dan haka yazama wajibi Abdur jabbar ya ƙara aure ko kuma wallahi na sallamawa matar tashi shi"cewar inna cikin fushi. Ajiyar zuciya yayi kana daga bisani yace"to inna zan kirashi mu zauna mu tattauna akan maganar taki duk yadda ake ciki nan da kwana uku zakiji abinda muka yanke kiyi haƙuri"inji umar cikin ladabi. Kauda kanta gafe tayi taja tsaki sannan tace "umarni na ne wannan ba shawara ba dan haka ko dutse zaku tattauna bazan janye ba,dole ayimin yadda nakeso." "yadda kikeso innata haka zaa yi miki kiyi haƙuri"ya faɗi yana murmushi. Daga haka sallama yay mata yabar gidan,yana driving zuwa gida ya kira AJ a waya ringing biyu ya ɗaga bayan sun gaisa ne ya buƙaci daya zo gidanshi ya sameshi,AJ be kawo komai ba aranshi ya kintsa ya nufi gidan yayan nashi. A falonshi suka zauna bayan sun sake gaisawa ne umar yace cikim natsuwa"Abdul jabbar,inna ce ta bani saƙo na isar ma tunda bata samun lokacin ganinka," Sosa ƙeya AJ yashiga yi dan ya kwana biyu rabonshi da zuwa gun innar,sosai yaji kunyar ɗan uwan nasa. Umar be damu da yanayin na AJ ba ya ɗora masa daga inda ya tsaya"tace ɗayan biyu zakayi ɗaya,ko ka ƙara aure ko kuma ta tsine maka"cewar umar batare da tunanin ya ze ɗauki maganar ba dan shi kanshi yana jin haushin ɗan uwannasa bisa halin ko inkula da yake nunawa dangin nasa akan matarsa. Cikin razana AJ ya ɗago yana duban yayan nasa bakinsa har rawa yake yayinda duba ɗaya zakai masa ka hangi tsantsar tashin hankalin dayake ciki. "yaya taya zan iya yiwa nusaiba kishiya,nifa ita kawai nakeso as matata,banida raayin ƙara aure agidan duniya,meyasa inna zata bijiro min da abinda tasan bazan iya ba?"ya ƙarasa maganar kamar zeyi kuka. "ay ba cewa tayi dole ba,zaɓi ta baka,tunda nusaibar tafi maganar innar ay dubawa zakayi dama ka ɗauki wanda ka fiso"cewar umar cikin fushi,daga haka ya miƙe ya ɗauki wayoyinsa ya fice daga falon yabarshi shi kaɗai. AJ iya tashin hankali ya shigeshi,yama rasa meke masa daɗi,taya za'ace wai yayiwa nusaibarsa kishiya,shi sam ba'a masa adalci ba.jiki a sanyaye ya nufi gidan innar wacce tunda ya shigo garin be samu damar zuwa ba se yanzu da tashi ta kawoshi. Inna na ganinshi tasan ya samu saƙonta,dan haka tun kan ya ce komai ta rigashi da cewa"wallahi,Abdul jabbar se ka ƙara aure matuƙar ina a matsayin mahaifiya agareka,in kuma kaƙi bin imarnina kaje na yafewa duniya kai"cewar inna cikin matsanancin fushi. Zubewa yayi agabanta idanunshi sun kaɗa sunyi ja,ya fara magiya"inna nusaiba batason kishiya don Allah kiyi haƙuri ki sauya wani hukuncin wannan yayi tsauri da yawa ki tausaya mana" "to ka saketa shikenan kaga seka yi auranka batare da kayi mata kishiyar ba"cewar inna kamar zata kifa masa mari. Agigice ya ɗago yana duban innar yace bakinshi na rawa"inna ay ba saki tsakanina da nusaiba" Dariyar takaici ce ta kama innar cikin ɓacin rai tace"to shikeman tashi kaje ka nemi wata uwar bani ba" "inna kiyi haƙuri don Allah na amince zan ƙara auran sede banida wacce zan kalla ince ina sonta,na baki zaɓi inna ki auromin duk wacce kikeso amma don Allah kar kimin baki"ya faɗi yana goge wasu hawaye masu zafi da suka gangaro masa. "Allah yayima albarka,matar aure kuma in dubu kakeso zan aurosu wa kai,ni nasan inda zan samo maka su masu tarbiyya ba irin matarka ba"cewar inna. Jiki a sanyaye ya amsa da "Ameen nagode inna zan koma"ya faɗi lokacin daya miƙe yana ƙoƙarin fita. "ka zama cikin shirinka akowanne lokaci zan iya kawo ma matar ka gidanka,daga nan zuwa sati biyu"cewar inba batate data dubi sashin da yake ba ma. Be ce komai ba ya fice yaja motarsa ya koma gida jiki ba ƙwari kamar wanda kwai ya fashewa a ciki. Yana isa gida,yasamu nasma ce kawai agidan ita nusaibar bata nan,ta fice batare da ya san inda ta nufa ba. Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *Masu son cigaban littafinnan kuyi hanzarin turo kuɗinku,domin na kuɗine,daga page 15 zaa dena posting Pages se documents,kuma ɗauke yake da password,ki sayi naki kisha karatu 500 ne kacal,* *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *FREE PAGE 12* Zaune take tana cin abinci ya shigo ko kallon inda yake batayi ba,taci gaba da ɗibar shinkafarta da miya. Kallo ya bita dashi,cikin ɓacin rai yace"ke dan ubanki baki ganin mutanene?" Ɗago fararen idanunta tayi ta kalleshi sannan ta lumshesu ta waiga gefe da gefenta,gamida ɗan ƙarawa wiyanta tsawo tana kallo gabanta kamin ta maida kallonta kanshi tace"suna ina mutanen?" "Au nufinki ni baki ganni ba kenan?"ya faɗi kamar ze doketa. "amma ay mutane naji kamar kace,kuma bangansu ba"ta bashi amsa batare da damuwar komai ba a fuskarta. AJ gani yayi in ya tsaya biye mata ranshi ne ze ta ɓaci a banza,shiyasa kawai yayi gaba abunsa ba tare daya sake cewa komai ba. Yini yayi a ɗaki ranshi na ɓace game da maganar inna,ga nusaiba batanan bare yaji sanyin jikinta ranshi yayi sanyi. Bata dawo gidan ba se ƙarfe huɗu na yamma a tunaninta be dawo ba,koda ta ganshi shigewa jikinshi tayi tana masa kisisina,harda shagwaɓarta "shine baka zo ka duba jikin mama ba,bayan jiya nace ma bata da lafiya?"ta faɗi lokacin data maƙale wiyansa, Se a lokacin ya tuno jiya ta shaida masa mamanta ba lafiya,rungumeta yayi,cike da jin kunya yace "wallahi mantawa nayi baby kiyi haƙuri ya jikin nata?"ya faɗi yana shinshina wiyanta. Maƙale kafaɗarta tayi alamun bazata haƙura ba,surarta yayi ya wuce ɗakinshi da ita. ************** "Yazo jiya munyi maganar dashi kuma ya damƙa komai a hannuna,dan haka yanzu kai a ina kake ganin zan samo masa matar aure?"cewar inna dake zaune ita da umar suna shawara. "to batu na gaskiya de inna zaɓawa mutum matar da ba shi ya gani yace yana soba abune me matuƙar wiya,sabida kar zalinci ya shigo cikin lamarin azo ana danasani"cewar umar cikin ladabi. "zancan banza ma kenan,ay tunda ya bani zaɓi wallahi be isa ya wulaƙanta zaɓin nawa ba"cewar inna cikin faɗa. "to yanzu ke ƴar gidan wa kike son aura masan?" "Garin mu nake son zuwa,in zaɓo masa acan,akwai yaran mata kyawawa ma na bugawa a jarida,wanda ba abinda matan nan suka fisu dashi se fitsara" "ƴar ƙauye kuma inna,?taya zata iya kishi da nusaiba?"umar ya tambaya cike da mamaki kan fuskarshi. "ƴar ƙauye kuwa ummaru,kuma dole su zauna da ita ko basa so,a kwai ƴar gidan ƙawata,Hauwa Yarinyace ƙarama amma akwai girman jiki kuma ga kyau nasan kuma bazata Abdul jabbar ita ba"cewar inna. "to inna duk yadda ake ciki inkinje ki sanar dani a waya ina miki fatan alkhairi"umar ya faɗi fuskarsa ɗauke da murmushi. Haka de sukai ta tattaunawa kan lamarin kamin yay mata sallama ya tafi,zuciyarshi cike da tunanin gidadanci irin na mutumin ƙauye. Inna ko gari na wayewa ta haɗa kayanta se garinsu YARYASA. Bayan ta huta ne ta nufi gidan aminiyar tata,cike da fatan samun nasara. "innar umaru Kece yau a gidannan,lalle zaayi ruwa da ƙanƙara"cewar mama hauwa lokacin data taro inna Dariya suke su duka,suka ƙarasa cikin ɗakin mama hauwa suka zauna, "bari hauwa,lamarin rayuwar ne wallahi ga matsalolin ƴaƴa,shi ke hanani zuwa kullum se sa rana nake amma ban zo ba."cewar inna "wallahi rayuwa se addua".cewar mama hauwa. Nande suka shiga hirar yaushe gamo,kamin daga bisani inna ta faɗa mata abinda ke tafe da ita. "in ya auri nasmar ki hauwa ina kyautata zaton matsalolinsa zasu zo ƙarshe ba dan komai ba na yaba da hankalin ta da tarbiyyarki da kika bata". Nisawa mama hauwa tayi sannan tace"nasma kema me aurar da ita ne,ko mahaifinta baayi sati guda ba da yake maganar ya kamata asan abunyi akanta,tunda kinga shekarunta sha huɗu yanzu,muna tsoron ta faɗi agabanmu(ta fara period)"cewar mama hauwa. "gaskiya ne wannan sabida alada ta garinnan anfiso yarinya ta faɗi a gidan mijinta(period)"cewar inna. "yanzu haka tana can birni nasmar gidan yarinyar ƙanwar babanta taje tayata zama,sabida mijinta matafiyi ne,amma in malam ya shigo,zamuyi maganar,abinda muka yanke zanzo gida in sanar dake"cewar mama hauwa. Sosai inna tayi godiya, sannan ta baro gidan. Hmmmmm Muje zuwa Surbajo for life. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *MIJI NAGARI BURIN* *ƳA MACE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *PAID BOOK 500* *Masu son cigaban littafinnan kuyi hanzarin turo kuɗinku,domin na kuɗine,daga page 15 zaa dena posting Pages se documents,kuma ɗauke yake da password,ki sayi naki kisha karatu 500 ne kacal,* *Masu buƙatar tsoffi da sabbin novels ɗina documents zaku biya 500 atura muku duka,* *Surbajo* *ummu aymana* *kano to jidda* *bodyguard* *karan bana* *ɗan karuwa* *cin amana ko fansa* *amana ta barmin* *aure da haihuwa* *tayi min ƙanƙanta* *Allah gatan bawa* *ƴar bautar ƙasa* Da sauransu. *Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *FREE PAGE 13* Bayan mahaifin nasma ya dawo mama hauwa ta tareshi da batun neman auran nasmar da aminiyarta kewa ɗanta dake birni. Sosai farin cikinsa ya gaza ɓoyuwa,cike da faraa yace"nayi murna hauwau fiye da yadda kike zato dan wallahi ni nafison in aurar da ita kan ta faɗi a gida(ta fara period)tunda ko gashi Allah ya kawo miji bazan yi ƙasa a guiwa ba gun aurar da ita" washegari mama hauwa taje gidan su inna wato inda ta sauka,ta shaida mata baffan nasmar ya amince. Inna itama ta kasa ɓoye farin cikinta,haka taita godiya. A ranar inna ta baro garinsu ta dawo kaduna,kuma tana isowa batai ƙasa a guiwa ba ta kira umar ta sanar dashi komai da kuma yadda takeson komai ya tafi. Duk yadda inna ta tsara umar be tsallake komai ba yayi kamar yadda tace,inda shi da ƙannan mahaifinsu suka nufi yaryasa ɗauke da sadakin nasma da kayan lefenta da duk wani abu da akeyi na alada. Sosai mahaifin nasma ya tarbesu,cikin ƙanƙanin lokaci aka tsaida ranar auran su sati biyu masu zuwa.haka aka watse kowa na yaba dattakon kowanne ɓangare. Mahaifin nasma da kanshi ya tafi kaduna gidan su maman nusaiba,sosai tayi mamakin ganinsa,bayan sun gaisa ta kawo mishi abinci yaci ya ƙoshi sannan ya sanar da ita abinda ke tafe dashi. "Maryam dama ƴarkice aka kawo kuɗin auranta da lefe shekaranjiya,kuma ansaka ranar aure nan da sati biyu shine nazo ɗaukarta aje gida kuma a ɗan kintsa" Sosai mamaki ya bayyana a fuskar maman cike da mamaki tace"yanzu yaya nasmar har nawa take da zaa aurar da ita,?" "Kema de maryam da wani zance ku ɗin shekarunku nawa aka aurar daku, ay kema kinsan tsari da aladar garin namu ba tun yau ba" Murmushi tayi tace"hakane yaya to Allah ya sanya alkhairi,amma bazaka tafi da ita ba yanzu,zanje gidan nusaibar anjima in shaida mata halin da ake ciki,inyaso ana eh jibi biki semu taho gaba ɗaya da ita,in mun gama kintsa ta" Haka de baffan nasma ya baro kaduna badan yaso hakan ba,sedan beson abinda ze ɓata ran ƴar uwarsa. Mama A ranar taje gun nusaiba,tayi murna da ganin yadda nasma tayi ƙiɓa tayi fari,fatarta ta murje. Bayan sun natsu ne,mama tace "ke ƙanwarki nasma fa lokacin auranta yayi,dan ɗazu yaya yazo yake shaidamin biki nan da sati biyu dan tuni an kai lefe da,Sadaki" Nasma dake zaune gefensu da sauri ta miƙe tsaye fuskarta ɗauke da murmushi tabar gurin aranta tana faɗin "Allah sarki ilu ashe be mance da ita ba gashi har yaje neman auranta(ilu ɗan gidan me garine,da suka haɗu a dandali kuma suke son juna)" "yanzu nasmar zaa yiwa aure tabɗijan wallahi duk wanda ya aureta ya auri wahala,yarinyar da cikakken hankali ma bata dashi"cewar nusaiba cike da mamakin batun. "to ko ma de yaya ne de aure nan da sati biyu,amatsayinki na uwar ruƙo seki gyara amarya nan da kwanaki goma zamu tafi biki" "to zanyi iya yina, insha Allahu Amma abun da mamaki"cewar nusaiba tana jinjina kai. Haka mama tai musu sallama ta baro gidan,nasma ko ji take tafi kowa saa a duniya na auran ilu da zatayi,dama su ramatu cewa suke sun dace da juna ashe ko hakanne. Har ƙosawa tayi akaita ƙauyen nasu tagan shi shima ya ganta. Ita ko nusaiba mama na tafiya,ta ɗauko waya ta kira maman yusuf likitar mata ta shaida mata buƙatunta, Sannan ta miƙe ta wuce ɗaki aranta se nanata batun na auran nasma take. Haka nusaiba ta zage ta shiga gyaran amarya ba tare da algus ba,duk abinda yadace ta koyar da nasma na fitsara kala kala ta yadda ake sace zuciyar miji,tun nasma na jin kunya har ta dawo ta dena ji duk abinda nusaibar ta koyar da ita ba wanda bata riƙeshi akanta ba. wannan kenan. Muje zuwa Surbajo for life. ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************