💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH https://my.w.tt/jsnT09FDnbb ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *In the name of Allah the most gracious the most merciful* 🅿️01 Zara-zaran yatsun hannunta wanda suke sanye da zobina masu matukar kyan gaske da d'aukar hankali ,idona ya soma hangowa sanadiyyar motsa hannun da take tana juya stearing tana ɗan kad'asu lokaci-lokaci saboda wak'ar dake tashi a cikin Motar, tare da fitar sautin siriryar muryarta me dadin saurara. 'I don't care who you are, where you from what you did as long as you love me'. sautin dake tashi kenan a cikin motar na Back Street Boys wanda take marming kamar ita tayi shi. yayinda a hankali take motsa lips dinta kamar batason motsasu, gefe guda kuma zuciyarta ke bugawa da matsanancin karfin gaske wanda ta rasa dalili faruwar haka tun safe ta tsinci kanta cikin tsanani faduwar gaba .. Shiru motar baka jin sautin komai sai na qarar sautin wakar dake tashi a hankali ta ɗauki hanyar TANWER HOSPITAL dake Ikeja in side ... Kyakkyawar yarinya ce ajikin farko siririya mara kiba mai kyakkyawar fuska dake ɗauke da siririn hancin Kamar an zana mata shi ,mai dara daran idanu dake zagaye da gashin ido da gira , ba'a iya ganin kwayar idannunta saboda Black sunglass dake sanye a face dinta ita ba fara bace haka Kuma ba za'a kirata da baka ba chocolate colour ce me kyan gaske kamar ita tayi kanta dan rashin kibarta qara mata kyau yayi adalilin dukiyar fulaninta dake cike bam da qirjinta ,yanayin fatar jikinta kawai zaka kalla kasan daga irin gidan data fito dan asalin kamala ta ya'yan masu arziki sun zauna mata ajiki babu karya ,kayan jikinta kuwa tun daga kan rigar jikinta takalminta handbag har zuwa kan agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunta tsadaddun gaske ne .. Lokaci guda sautin Motar ya sauya 'Cardi! Cardi!......wooo Leave a bitch alone....' da sauri ta dannah receive batare data kallah wanda ke calling d'in nata ba. "Tan Baby". Da sauri jin me kiran nata yasa ta kalla inda wayar ke ajiye tare da yatsina fuskarta sannan ta kai hannu ta ɗauki bluetooth ta manna a kunneta ta cigaba da tuki batare da tayi magana ba . "Kina ina? "Ya tambaya cikin low voice kamar yana ganinta. Tabe 'yan kananun lips d'inta tayi tana yatsina fuska sannan tace "Why?". Ta tambaya cike da jin haushin tambayar daya mata tana kara tsura ma wayar ido , ya sauke ajiyar zuciya kamar yana kallonta. Batare data ankara ba steary d'in hannunta ya kubce mata sai ji tayi Motar ta yi wani irin juyi , kasa controlling d'in steary din tayi take motar tayi kan wani matashi wanda yake shirin tsallakawa. "Move aside move aside!". Abunda take iya nanatawa kenan tuni glasses din dake manne da idannunta ya cire batare data ankare ba. Idannunta ya firfito waje shima ita yake kallo yana kokarin janyewa yana daga mata hannu alamun ta kauce cikin rashin sa'a saida ta dan goge shi sannan ta tafi ta bugi wani gini dake gefe. "Innalillahi!". Kalmar daya furta kenan yana kallonta wacce tuni kanta ya bugu da steary din tare da samun makwanci akai. da sauri yayi kanta ya bude murfin dake gefenta. "Baiwar Allah baiwar Allah! Ya fada cikin rude'wa ganin jinin dake diga daga goshinta tana kallonshi tana lumshe ido alamun tana so ta mishi magana, amma ina tuni idannunta suka rufe ta kasa aiwatar da komai , tunda yake bai taba ganin macen data mishi kyau ba irin ta, kallonta kawai yake baya ko kifta idanunshi yana jin zallar bacin rai na ratsashi "ko tunanin me take da har take ƙoƙarin ganganci da rayuwata da tashi rayuwar ? a hankali ya ja tsaki yana furzar da iska mai zafi . "Hello! Hello!! Hello Tan!!! Talk to me baby me yasa kikai shiru? Are you alright?". Duk na cikin wayar ke wannan surutan kyakywan matashin dake tsugune gefenta ne yaji wadan nan tambayoyin bai bada amsa ba inda yasa hannu ya shiga kiciniyar cire seat belt din dake zagaye a jikinta dan a samu a bata taimakon gaggawa. "Bawan Allah kasanta ne?". 'Daya daga cikin jama'ar da suke tsaye a gun ya tambayeshi. Girgiza kai kawai yayi yana ƙoƙarin taimaka mata har yayi nasarar ciro ta da taimakon wasu daga cikin mutanen dake tsaye a gun suka sata a keke naphep dan ta samu taimakon gaggawa sun so ya bisu akaita asibiti amma yaki sai ma ciro wayarta da da yayi, ya basu koda za'a kirata. ya rufe mata motar , ya bude jakarta domin saka key din motar a cikin nan idanunshi suka ci karo da ID card d'inta batare da bata lokaci ba yayiwa mutane bayani "da alamun malamar likitanci ce ya mika musu jakar sannan ya ɗauke kyawawan idanunshi akanta ya saukesu akan wrist watch din dake daure a tsintsiyar hannunsa it was 9:00 pm dot tsaki ya ja sannan ya kama gabansa saboda kiran gaggawa daya samu ya shiga motarsa jikinsa a matukar sanyaye yana mamaki yadda mutane suke careles da rayuwarsu tana tuki tana waya ya sake jan tsaki .. Kai tsaye asibiti dake rubuce ajikin ID card d'inta suka nufa daita batare da bata lokaci ba likitoci suka soma bata taimakon gaugauwa mafi yawan mutane dake tsaye akanta abokan aikinta ne waɗan da ke karkashinta rike da faranti silver wanda malaman lafiya ke amfani dashi bayan an gama bata kulawa duk suka watse suka barta dan ta samu huta. Tafita kaɗan yayi ya karaso gidansa dake magodo estate yayi hon a bakin tangamemen get din gidan mai gadi ya bude masa get da sauri ya sanya hancin motarsa kai tsaye inda aka tanada domin ajiye motoci ya nufa yayi parking ya kashe motar ya fito ,fitowarsa ke wuya kananan yaransa suka shiga kawo masa gaisuwa hannu kawai yake daga musu yana tafiya batare daya tsaya ba , a babban parloun'nsa ya iske abokan aikinsa kuma manya aminansa suna zaune zaman jiransa ,kallo ɗaya yayi musu ya dauke kanshi ya shiga d'akinsa wanda ya tsaru matuka kamar irin dakunan ya'yan turawa ,kana kallon d'akin kasan mammalakinsa mutun ne mai natsuwa , dan komai a tsare yake sannan duk abun amfaninsa na ajiye a mazauninsa very neat, haka zalika gadonsa a gyare yake da had'ad'd'en zanin gado mai matukar kyau da ɗaukar ido , kamshi turare jikinsa dana airfreshner ne haɗe da sanyi ac ke wa duk wanda ya shiga dakin tarba na musamman , komai nashi a tsabtace yake kasancewarsa mai tsananin tsafta baya son duk inda zai shiga yaji wari sannan baya son shaƙar wani abu sabanin kamshi duk cikin ya'yan dakinsu ya kere kowa agurin tsafta haɗe da kamala da natsuwa uwa uba kyau , domin shine ya tattara asalin kyawun iyayensa yana karasa shiga bedroom dinsa ya cire rigar dake sanye ajikinsa yana kallon inda motar yarinyar ya goge shi ya kai hannu ya shafa haɗe da furta "ashhhhhhh sannan ya shiga bayi yana jan farin towel, lumshe idanunshi yayi saboda shi kanshi bayin ya tsaru iya tsaruwa ko'ina a bushe tamkar wani bil'adama baya amfani dashi tsayawa fadar tsaruwansa ma bata lokaci ne . Ruwa ya sakarwa jikinsa yana mai lumshe kyawawan idanunshi waɗan da suka wadatu da zara zaran gashi gira dana ido , a hankali zuciyarsa ke samun natsuwa saboda ruwan dake sauka a sansar jikinsa ,yayinda gefe guda kuma zuciyarsa na tariyo masa shirinsu na gobe ,duk sanda zasu fita aiki sai ya tsinci kanshi cikin tsananin farinciki saboda nasarar da yake samu ,bai taba shirya aiki batare daya samu nasara ba ,duk runtsi duk wuya duk gumurzu da za'a yi haka zai yi nasara tare da aminansa ,wani kyakkyawan murmushi ne ya subuce masa wanda shi kansa yasan na nasarar da yake samu ne a rayuwarsa ,cikin kankanin lokaci ya gama wanka ya fito yana goge sansar jikinsa da karamin whit towel dake rike a hannunsa , shiryawa yayi cikin wasu kananan kaya marasa nauyi black niker da blsck shirt ,ya feshe ilahirin jikinsa da turare sannan ya fito zuwa inda abokansa suke .. Tsaye yayi a tsakiyar parlou'nsa yana binsu da kallo ɗaya baya ,su jabir kamil Jibril Anas zaune zaman jiransa sai kananun yaransa dake tsaye cike da girmamawa agbako , eku remo , yar aduwa ,magnet scorpion suna ganinsa duk suka gyara idanunsu na kanshi kafin daga baya ya soma magana a natse kamar koda yaushe, muryara na da matukar sanyi da dadin sauraro haka yanayinsa ,sai dai shi din *JAGUWA* ne agurin aikinsa kamar yadda aminansa ke faɗa masa wanda asalin kwazonsa ne yasa aminansa suka bashi wannan sunan..... A hankali ya k'arasa inda system dinsa yake akan table din dake zagaye da ma'ajiyar abun shansa danginsa win da sauransu duk wani launin abun sha zaka iske shi agurin sai dai not alcohol ,hannuwansa duka ya zuba cikin aljihun short nicker , idanunshi na kan system ya cire hannunsa daya ya kunna system yana duba wasu mahimman bayanai daya danganci aikinsu na gobe .. Sosai mutanen dake zaune a parlou'n suka maida hankalinsu garesa suna sauraron bayaninsa "magnet jaguwa ya kira sunan daya daga cikinsu yayinda kwayar idanunsa still ke kan system "ka kula sosai ta bangaren da kafi karfi akai bangaren katse wutar lantarki cikin sauki na sanka da shegen wayo kamar ni nan yayi maganar yana nuna qirjinsa dake murd'e tamkar dan dambe , "na ji dadin yadda kasamo mana duk wani motsinsa da lokacin da yake dawowa gida da dai komai nashi, na jinjina maka matuka daka san komai nashi cikin kwana ɗaya tal ". ya k'arasa maganar yana nuna shi da yatsan hannunsa daya ,daidai lokacin da magnet ya buɗe bakinsa " godiya nake boss , wannan duk mai sauki ne ai duk cikin alfarmar zama tare da kai ne , wannan mutumin yana da yarinya kwaya daya , a yanzu kafin nazo na samo mana wannan labari yana matukar sonta tamkar ransa, akanta zamu iya samu duk abinda muke bukata daga garesa . shiru jaguwa yayi yana sauraron magnet kafin a hankali ya sauke naunauyen ajiyar zuciya da karfin gaske yana mai kai hannunsa daidai satin qirjinsa yana shafawa yana lunshe sexy eyes dinsa "okay wannan ma wata dama ce sannan ya tsaida idanunshi akan eku remo "kai akwai dakarun dake tsaye a bayan gidansa wanda kaine zakayi aikin da zanu samu damar shiga gidan ta kofar baya "Yes boss karka ji komai komai zai tafi yadda zakaji dadi , ya gyada kai ya kalli agbako tun kafin jaguwa yayi magana yayi saurin cewa " datse na'urorin dake aiki a gidan mai sauki ne boss , nan ya shiga basu umarni matakin da kowanensu zai taka "ku kula sosai karku bar inda na umarceku sai da izinina kowa ya tsaya akan aikinsa , jabir yace "amman akwai tsaro mai karfi agidan fiyye da tunaninmu "babu abinda zai faru ku kwantar da hankalinku muddin ina tare daku zaku tsira numfashi suka sauke atare , sannan ya rufe system dinsa ya nufi kofar fita ta baya zuwa haraban gidan hannunsa daya soke cikin aljihunsa duk suka mike yaransa suka kama gabansu . jabir anas Jibril da kamil suka biyo bayan jaguwa suna cigaba da tautaunawa har suka karaso gurin shakatawa jaguwa ya tsaya yana duban Anas "Anas na sanka da shegen son mata dan.. "babu abinda zai faru ya katseshi ta hanyar fadar haka idanuna akan aiki ne kawai ,bazan d'ana ba ya k'arasa maganar yana murmushi "gara da ka tuna masa dan sai yayi mana shirmen nasa daya saba inji cewar jabir , Anas ya kai hannu ya doki kafadar jabir "banason wulakanci me kuka maida ni ? "Shikenna ni kowa bana wucewa ya karasa maganar Yana Jan tsaki kana ya wucesu , kowanensu ya juya ya nufi motarsa suka bar jaguwa yana tunani fuskar yarinyar d'azu . A hankali ya shiga had'u fuskarta "ko a wani hali take ? ya furta Hakan a kasan ransa , tsaki ya dinga yi saboda haushi dan ya san saboda soyayya ta samu wannan accident din ,a hankali ya runtse idanunsa yana juyawa ya koma part dinsa ya kwanta flat akan gado , ko cikakken minti goma bai ba yaji ana kwankwasa kofar dakin "come in " ya fada cikin muryarsa mai sanyi da kuzari . turo kofar dakin aka yi , ya ɗan bude idanunshi zahra ya gani tsaye fuskarta dauke da mmurmushi sanye take cikin gren t shirt da black trouser ,zahra ya faɗa jikinsa a sanyaye , da sauri ta faɗa jikinsa tayi hugging dinsa cikin rawar kai tace "missed you so much baby , hannu yasa yayi hugging d'inta shima yace "me yasa kike biyo dare kin duba lokaci kuwa ?murmushi tayi tace "akanka babu abinda bazan yi ba hatta iyayena zan iya barinsu akanka ta karasa maganar tana kamo lip's dinsa "amman ki dinga kirana kafin kizo ya fada a takaice "shiiiiiiiiiii ta katseshi tana cire kayan jikinta cikin sauri da rawar kai ta soma kissind dinsa tana cire masa kaya har tayi nasarar rabashi da komai nashi duk yadda yayi daita ta barshi taki tana tabo masa guraren data san da zarar ta taɓa zai hau network , tana ganin ya fara lumshe idanunshi ta zira jijiyarsa cikin bakinta ta soma sucking dinsa cikin wani irin yanayi tana tsotsa hujin jijiyarsa tana had'iye miyo ,kusan minti shabiyar tana fama aikin tsotsan kan joystic dinsa tana laylaya dick dinsa har yayi release a bakinta batare data cire bakinta ba sai data tabbatar da ya samu gamsuwa a daidai lokacin da wayarsa ya fara ringing , tureta yayi kadan daga jikinta ya dauki wayar Yana dubawa ganin mai kiran yayi saurin manna wayar a kunneshi jikinsa a sanyaye " yaya barka da warhaka ,baka yi bacci ba Abbas ? "ina shirin yi kenan nace na kiraka naji muryarka dan bazan iya bacci batare dana ji muryarka ba ?murmushi jaguwa yayi kadan yace "i love you Abbas kana sona dayawa "dole na soka fiyye da komai yayana ya karasa maganar kamar zai yi kuka i know you love me so much nima haka , kaje ka kwanta bai jira abinda zai ce ba ya kashe wayar saboda abinda zahra take masa a qirjinshi zuwa mararsa , Kallonta yayi fuskarshi a hade itama ta kalleshi cike da shagwa'ba "baby second round plz I need you ,a fusace ya ja tsaki ya dauki towel ya nufi bayi yayi wanka ya fito tana nan tsirara kamar yadda ya barta ransa a bace yace "me nene haka ? "zaman me kike yi har yanzu ? Tasowa tayi ta matso kusa dashi tashiga yawo da hannunta ajikinsa "nasan wannan dadin daka ji bai isheka ba me yasa bazakayi sex dani ba ina matukar bukatarka , a fusace ya tureta ajikinsa ta faɗa kan gado sharaf "ki saurareni maza ki tashi ki kama gabanki tun dare bai yi miki ba ya k'arasa maganar yana nuna mata hanyar fita da hannunsa , sanin halinsa yasa tasa kayanta dan zai iya mata dukan mutuwa , duk da kasancewarta buduwarsa da sukayi tsawon shekaru tare daita Hakan Bai Hana yayi mata rashin mutunci ,ficewa tayi daga dakin ranta a bace "stupid ya fada yana fadawa kan gadonsa, a hankali bacci ya daukeshi .. tanwer ta dade tana bacci kafin ta d'anyi juyi tare da d'an ciza lebenta. "Ashhh!". Ta furta a hankali tare da kai hannayenta duka biyu zuwa goshinta saboda zafin da take ji tana d'an ciza lebenta. A hankali ta bud'e manyan idannunta wadanda ke kallon sama, a natse ta soma bin d'akin da kallo bandage din dake nannade a goshinta da da'kin ya tabbatar mata inda take, nan take ta soma ganin flashback din abubuwan da suka faru da ita da sauri ta tashi zaune. "Washhh!". Ta furta da karfi saboda zafin da taji , Runtse idannunta tayi saboda azabar da take ji a kanta saboda buguwar da tayi da steary mota . mahaifiyarta da mahaifinta ne suka shigo dakin cike da matsanancin tashin hankali ganinta zaune yasa dukkaninsu suka shiga sauke ajiyar zuciya haɗe da karasowa inda take zaune , suka sakata a tsakiyar su suna binta da kallo yayinda mahaifiyarta ke shafa fuskarta cike da soyayya . "Tan........ Tanweer! Meya faru are you alright? Garin yaya haka ta kasance ? I told you ki dinga driving da kula but you don't want to heed me ,to ga irin ta nan yanzu me....". "Zainab!". Ya Kira sunanta yana kallonta cike da kulawa. Jin yadda ya kira sunanta yasa ta koma ta gyara zamanta batare da ta kara cewa komai ba sai kallon Tanweer da take cike da damuwa . "Baki ji me Doctor yace ba?". Ya cigaba da magana, tabe bakinta tayi alamun bata ji dadin maganar tasa ba. Tanweer na zaune tana saurarsu sai dai tunaninta na kan kyakyawan matashin da idannunta suka nuna mata a wanin da suka gabata , tayi nisa sosai cikin tunaninsa , runtse idannunta tayi inda take ganin abun kamar yanzu yake faruwa pink lips dinsa da sajen fuskarshi yafi komai burgeta, yadda yake motsasu lokacin da Motar ta nufesa. "To Alhaji inban ji lafiyarta ba nawa zanji? Dan bakasan yadda naji bane yau walh , karka manta ita kadai Allah ya bamu we are bond to be worried when anything happens to her, what if we loose her?". Ta tambayesa cike da damuwa kamar zatai kuka. "No!". Ya fada tare da jan numfashi Kallonsa take da dara-daran idannunta masu kyan gaske dan banda girma daya soma zuwa mata komai nasu iri d'aya ne da Tanweer, har taso tafi Tanweer din kyau. "Nasha fada miki ki daina irin wannan maganganun dan basu da wani amfani, kibar ma Allah komai babu abunda zai faru da Babynmu Insha Allahu together we will take care of her". Ya karasa maganar tare da murmushi kan fuskarsa ya riko  hannunta duka yana motsa su cikin nasa. Lumshe idannunta tayi, hakan ya bashi damar shafar kumatunta ,Bud'e idannunta tayi da sauri tuna d'iyarsu nagun suka sakar ma juna murmushi me sauti. Kallon Tanweer sukai wacce tayi nisa a duniyar tunani sosai kamar bata gun. " Hye Tan!". Momynta ta fad'a lokacin data riko yatsun hannunta cikin nata ? A tsorace tanwer ta dawo daga duniyar tunanin nata ,saboda tsoro daya shigeta kar ace ta kad'e handsome din nan. Hawayene suka soma sauka kan kuncinta wanda hakan yasa Dady saurin tashi tsaye daga kan kujerar da yake zaune. "What! Meyasa babyna take kuka? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!". Cike da damuwa yake maganar. "Tanweer meyasa kike zubda da hawaye? Me kike rasa?". Momy ta jero nata tambayoyin. Sauka daga kan bed d'in Tanweer tayi da sauri tana share hawayenta taja takalminta data gani a gefe ta saka. Tana shirin fita Momynta ta sha gabanta. "Momy please, dan Allah kibarni in duba wannan saurayin na kade'shi". Abunda take fada tana nanatawa kenan, da kyar suka lallabata ta koma ta zauna. "But Momy Da...". "Salamu Alaikum". Sallamar Dr.Mansur suka ji kamar daga sama, daga kai tayi da sauri ta kalleshi. "Doctor ina mutumin dana kad'e?". Ta tambaya tare da tsura mishi ido. Kallon ministet alhaji Abubakar dake zaune yana kallonsa yayi ya maida dubansa kan Tanweer wacce tayi narai-narai da idanu tana kallonshi, ya fada'd'a murmushinsa. "Alhamdulillah Alhaji, yanzu zaku iya tafiya da Dr.Surayyah dan jikin nata da sauki sai magunguna da zaku kar....". "Doctor!". Ta Kuma kiran sunansa wannan karon fuskarta ba walwala sam. " Tan Baby, why not you forget about all this things bakiyi hiting kowa ba, ke kadai aka kawo hospital and you are the only one that got injured so kiyi hakuri calm down my baby". Momy tafada tana dan matsa hannunta cike da kulawa. "But Mo...". "No But Tanweer, maman ki gaskiya ta fada miki ba wanda kika buge and karki manta kece mai wannan asibiti din a matsayinki karkiyi spoiling dinshi da irin wadan nan abubuwan kinji". Mahaifinta ya k'arasa yana mata murmushi. Yatsina face dinta tayi nan ta soma tunanin ko gamo tayi dan ita da gaske taga lokacin da tayi hitting dinsa, sai dai Kuma su duka bazasu mata karyaba. "Oh my first day is terrible". Ta fada lokacin data koma da baya ta kwanta kan bed din tare da rike kanta. "But you did well, dan hospital d'in nan sai maganar ki ake kinyi matuk'ar bamu mamaki you know so much about your work gaskiya Allah dai ya taimaka ya k'aro mana irin ku a wannan k'asar tamu". Dr. Mansur ya fada cike da fara'a. "Wow that's good! Dole muje gida ayi celebrating d'in wannan ranar". Alh.Abubakar ya fada cike da jin dad'in kalaman dr.Mansur. "But Dady nayi accident fa". "So what? We will still celebrate this day tunda you are safe Alhamdulillah. Nan Dr.Mansur yayi rubuce-rubucensa ya basu sukai sallama, kiran Nurse yayi ta karba dan karbo musu drugs din kafin su shirya. Cikin kankanin lokaci suka bar hospital suka nufi gidansu. Duk yadda minister yaso ayi celebrating tanweer taki hasalima zamanta tayi a daki akan stool tana kallon window batare da tasan me take tunani ba ji tayi an tabata a firgice ta juyo ta kalli bayanta Ibrahim ta gani tsaye ...... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️02 A firgice ta juyo  Ibrahim ta  gani tsaye a bayanta yana sakar  mata  murmushi, ta yatsina  face d'inta  tana kauda  kanta gefe ,tsaye yayi yana kallonta gabansa na wani irin  fad'uwa, musamman daya tuna shine  dalilin accident din da tayi.      Cike da sanyin jiki ya k'ara matsowa daf da ita ya rage tsawonsa har tana iya jin karar bugun zuciyarsa da hucin numfashinsa  a gefenta, runtse idannunta tayi ta juyo zata mishi magana karaf idanunsu  ya tsarke cikin juna  har saida hancinsu ya  da'n gogi  juna. Tsura ma juna idanu sukai kafin daga baya  tayi ko'karin da'uke kanta shima yaso yin hakan sai dai ya kasa aiwatarwa,  sake juyo daita yayi akayi rashin saa hancinsu ya goge juna kanta ya bugi goshinsa  . "Ouch!". Ta furta a hankali cikin Jin zafi ta kai hannunta kan bandage din dake zagaye a kanta. "So...sor...sorry!". Ya fada a rikice , ta  tsura masa Ido  tare da lumshe masa Ido tana radadi  , idannunsa ya runtse Shima  kamar ciwon a kanshi yake , ware idannunta tayi a hankali tana kallon yadda duk yabi ya rud'e yake bata hakuri a natse ta samu guri ta zauna  tuni  Shima gwiwowinsa suka   mazauni a gabanta  Yana kallonta kmr ranar ya fara ganinta .           "I.B!". Ta Kira sunansa cikin sassanyar  muryarta  kamar yadda ta saba kiransa, lokaci guda ya d'ago rinannun idannunsa ya zuba mata Yana  kallonta itama shi take kallo cike da tsananin tausayawa."Tan I am really really sorry for causing you so much troubles on your special  day". Ya fada yana kallonta cike da kulawa da nuna lallai yana nufin abunda yake furta mata har cikin  ransa. Lumshe idannunta tayi ta bud'e a hankali  " Hey is not your fault kawai haka Allah ya tsara karka yi blaming d'in kanka akan accident din Dana samu ". Ta fad'a tare da kauda kanta gefe  dan ko kada'n batason ganin irin wannan yanayin nasa , dan yana karya mata zuciya .         "ni ne naja komai Kinga dole nayi  blamed kains akan   abinda ya faru idan  ban kira ba a wannan lokacin ba  this wouldn't have happened to you , nayi diverting attention di'nki I am very so......"."Oh my god  I.B!"ta sake  fada cike da bacin rai idannunta a rufe. "I am s...".         "I know you are Kuma nayi accepting kaima kayi hakuri". Ta faɗa lokacin data tashi tsaye tana binsa da kallo shima tashi yayi suka kalla juna murmushi ya sakar mata. Da sauri ta da'uke kanta tare da shooking d'in kanta  da murmushi me sauti.          Jin sautin murmushinta yasa shima ya fad'ad'a nasa murmushi. Taku tayi zuwa bakin window d'in shima cikin sauri yabi sahunta, yasa hannunsa biyu ya zagayeta dasu ya mannata a  jikinsa, Runtse idannunsa  yayi yana jin wani irin feelings d'inta, sam baisan  ya rasa ta a rayuwarsa. Bangaren Tanweer kuwa  ajiyar zuciya ta sauke tare da runtse idannunta, tana matuk'ar tausaya ma d'an uwan nata da  irin son da yake mata tun bata san soba yake nuna kulawarsa akanta , ta rasa mai yasa har yau bata jin sonshi cikin ranta baya ga na 'yan uwanta   duk da tasan yana masifar sonta da rawar jiki a Duk abunda ya shafi lamarinta tare da rumgumarta  amma ta kasa sakin jiki dashi gashi shi  kusan bai da aiki saina  nuna mata tsantsar so da kulawa a ko yaushe Amman  hakan baya sata taji irin abunda take jin  friends dinta na bata labari sai dai kawai ta biye masa, Sun jima a tsaye yana rungume da ita inda sabo ta saba da wannan hug din nasa wanda iya abunda yake iya samu  kenan agunta  bayan shi ba wani. "Salamu Alai... !".       Momy tafad'a lokacin data turo kofar dakin  yanayin data gansu yasa tayi saurin kokarin komawa tare da jan ko'far da sauri Tanweer ta zame  jikinta daga rik'on da Ibrahim ya mata wanda shima tuni kunya ta gama rufe shi."Please Momy wait!". Ta fada lokacin data dan taka da sauri zuwa bakin ko'far tana kallon Momynta wacce ke kallonta cike ta tambayoyi ,ganin yadda take kamar tana Jin tsoron yin magana,  sun dauki minis a tsaye a haka tana jujjuya ka'farta ta rasa meyasa take jin tsoron yin magana akansa  duk da she don't know him. "Tanweer I am waiting!". Momy ta fada lokacin data kalla Ibrahim wanda shima ya kasa kunne yake sauraran jin abunda ke zuciyar Masoyiyar tasa, wanda daga shi har Momy suna mamakin yadda take jimamin  yin tambayar bayan she is not the type to. "Ahm Momy!". Ta fada tana wasa da dan igiyar gaban shirt dinta.         "Oh Tan! Tunda baki da abun cewa I will have to leave inada abunyi". Momy ta fada lokacin data juya da sauri Tanweer ta riko hannunta cikin nata . "Please Mom!". Ta fada tana tabe lips d'inta cike da shagwaba kamar Wata 'yar karamar yarinya.           Yanayin yadda tayi har saida yaba Ibrahim dariya me sauti wanda bai tsamanin fitowarshi ba sai gashi ya fito, d'an kallonshi Tanweer tayi ta maida dubanta ga Momy wacce ke murmushi, ganin yadda Tanweer ta juyo a fusace yasa tayi saurin rufe bakinta da hannunta. "Momy!". Ta Kuma kiran sunanta.        "Yes my angel!". Ta amsa itama cikin yanayin da  Tanweer d'in ta kirata  cikin zolaya ,d'an buga kafa Tanweer tayi a fusace ta  raba ta  gefen Momy ta wuce  tana bubbuga ka'fafunta , Kallon juna Momy sukai da Ibrahim  Momy tabi bayanta da sauri tana kiran sunanta shima jujjuyawa yayi  yabi bayansu. Tanweer na fita falon Dadynta ta nufa Kai tsaye . Ko sallama batai ba ta danna Kai, hango shi tayi zaune da system a gabansa da alama akwai abunda yake important a wannan lokacin musamman Jin ana niyyar kiran Sallar Magrib amma bai tafi masallaci ba.         "Dady! Dady!! Dady!!!". Cike da shagwaba take kiran sunan yana amsawa ba tare da ya waigo inda take ba tama kanta mazauni gefe, Ganin bai kalleta ba yasa ta fashe mishi da kuka.          Jin hakan ya k'ara  d'aga masa hankali ya  ajiye komai  ya nufi inda take zaune. "Subhanallah me ya samu   Babyna  take kuka? Please tell me waya taba mun ke? Waya sa hawayenki me tsada tsiyaya ki fadamun Ko  wayeshi a fad'in duniya!". Ya karasa maganar cike da zafi, dan inda akwai abunda ya tsana a duniya to bai wuce hawayen Tanweer ba. Shigowar su Momyne ya katse mushi abunda yake fad'i nan  take ya maida fad'an kansu, Tanweer har lokacin tana ji yana musu fad'a bata tanka ba sai da yayi me isarta tukunna ta d'ago. "Dady please I...inaso...". Sai Kuma tayi shiru tare da sunkui da kanta k'asa.   Da sauri Dady ya koma inda take zaune. "Me kike so? Ki fadamun komeye shi a kawo miki!". Ya fada yana hararar su Momy dake tsaye gefe guda.          Girgiza kai Tanweer tayi da kyar ta bude 'yan kananun lips d'inta. "Dama wanda na kad'e akace ban kad'e ba inason ganin shi  domin nasan lafiyarsa". Ta fada cikin sanyin murya wanda ita kanta batasan tana da shiba, ta rasa me yasa tunda ta dawo hospital ta kasa samun  nutsuwa akansa  ta kasa cire kyawawan idannunsa daga zuciyarta. "Tanweer yaron nan bashi ya kawo ki hospital ba, hasalima bai biyo suba ta Ina za'a nemosa Ko a samo  wanda ya sansa?". Ya jero mata tambayoyi wanda yasa bugun zuciyarta k'ara gudu saboda tsoron ace bazata k'ara ganinsa ba.         "But I am worried". Ta furta hakan kamar zatai kuka.          "Please Baby karki damu kanki kan wani wanda baki sani ba talakan banza da wofi he does not deserve your worries especially your tears my Tan". Ibrahim ne ya jero mata wadan nan kalaman ganin duk tabi ta damu, tuna yadda ya shiga da'kinta ta jima bata sanda  shigar shiba, ya tabbatar tausayi kawai ke damunta ba wani abuba, sai dai sam baiga abunda zaisa ta damu kanta akan wani talakan banza ba. Nan suma  mahaifinta sukaita lallashinta wannan daren da kyar ta iya cin abinci ta koma da'kinta Ko hira batai dasu ba, haka shima Ibrahim ganin mutuniyar tasa ba face tun wuri ya kama hanyarsa ya bar gidan,  juyi kawai take akan makeken gadonta  idan ta runtse idanunta babu abinda take gani sai kyakkyawar fuskarsa mai ɗauke da kamala da natsuwa da alamun ya karantu yadda ya kamata saboda yasan mahimmancin dan adam, kafin ta gama fita haiyacinta taga yadda ya rude akanta Sai dai tayi mamakin da akace ba dashi aka kaita  hospital ba, wani irin bugawa qirjinta yake da matsanancin karfi ,ta sake  runtse idanunta gam   bata son ganin komai sai shi mikewa tayi ta janyo system d'inta ta shiga yanar gizo. ***** Misali karfe daya saura Kwance  minister yake    akan  makeken  gadonsa kirar  itly   yana lumlumshe  idanun alamun jin bacci yayinda    matarsa hajiya zainab ke kwance a gefensa , dif  yaga  wuta   ya ɗauke yayinda  duk wata na'ura  dake aiki a d'akin ya tsaya  cak ya daina aiki  gidan ya ɗauki  shiru, shiru yayi yana mamakin d'aukewa wuta abinda bai taɓa faruwa ba kenan tun kafin ya zamo minister har zuwa lokaci daya zamo minister gidansa bai taba rashin wuta ba ,yana cikin wannan mamakin ya dinga jin  motsin durowar mutane  da yake dakinsa ta bangaren baya yake kuma daf da katangar gidan  , ya yunkura  ya  mike  zaune daga kwance da yake yana ƙoƙarin saukowa daga kan gadon hajiya Zainab tayi saurin  riko hannunsa cikin nata, a she idanunta biyu  jikinta na rawa tace "ina zaka ? "zan leka window ne  ina jin kamar motsin mutane , "ba kamar kana jin motsin mutane  bane, mutane ne da gaske Allah dai  yasa ba yan fashi bane  ? "Yan fashi ya maimaita abinda tace  cike da mamaki ?ta gyada masa kai kawai batare da ta sake cewa wani abu ba illa jikinta dake kyarma tsabar tsoro "okay Ki kwantar da hankalinki gidan nan akwai tsaro mai tsanani  bana tunanin akwai  damar da zai  kawo yan fashi gidan nan   , Ki tsaya  anan ina zuwa ya  karasa saukowa daga saman gadon qirjinsa na bugawa da matsanancin karfi ,da sauri  ta sauko ta biyo bayansa  ,a hankali  ya qarasa bakin window  dakinsa ya  tsaya yana kallon haraban gidan inda  idanunshi ya hango masa wasu mutane sanye da bakaken kaya fuskarsu rufe da face marks  kowanensu rike da bindiga mutun ɗaya daga cikinsu yana ƙoƙarin katse wutar data bawa haraban gidan zuwa gurin securitys da wasu bangaren ,  juyowa yayi da sauri hankalinsa a matukar tashe suka ci karo da hajiya zainab dake tsaye a bayansa  ",wayyo Allah yarinyata ta furta haɗe  da yi hanyar fita, yayi saurin kamota jikinsa  ya rungumeta tsam   dan yasan halinta da mugun tsoro  ",dan Allah ki natsu ya zaunar daita ya dauki wayarsa yana ƙoƙarin kiran  number's din  police bai Kai ga samunsu ba yaji an   banko kofar  dakinsa da karfin gaske  wiki  wiki sukayi da idanu ,kamil  ya  harske dakin da wata ƙatuwar fitila mai mugun haske zaka ɗauka wutan lantarki ce jabir ya  saita kan Alhaji Abubakar da bakin  bindiga yayinda Anas   ya saita kan hajiya zainab" move  to the parlou'n  ya furta yana tasa keyarsu , babu mutsu suka runtse idanunsu gam saboda tsabar tsoro  a babban  parlou'n  gidan suka iske jaguwa zaune akan kujera mai zaman mutun ɗaya ya daura ƙafarsa daya  kan daya yana girgizawa  hankalinsa a kwance tamkar  shine mai gidan,  tun kafin su karaso inda yake zaune Jibril yasa bakin bindiga zai dagi keyarsu jaguwa ya dakatar dashi da hannunsa durkushewa ministar da hajiya Zainab sukayi bisa gwiwowinsu tare da kife kansu a kasa  suna rawar jiki sai dai gabadaya  hankalinsu naga kofar dakin tanweer. Securitys  dake on duty suka taso  ganin wutan gidan ya dauke gabadaya suna tafiya da tochligt  a hannunsu  suna mamaki yadda wutan gidan ya dauke gabadaya ,suna gama karasowa gurin mahadar wutan  suka ji anyi kansu da bakin  bindiga take suka d'aga hannuwansu sama "ku durkusa bama son ganin fuskokiku babu shiri suka yi sujjada ... a hankali jaguwa  dake zaune ya dubi Anas yana masa alama da hannunsa  take ya fahimci abinda yake nufi dan haka  ya soma motsa lip's d'insa " kayi kokarin   kira police ko ? da sauri hajiya zainab tayi sigil tace ",a'a..bamu kira police ba tayi maganar tana kallon mijinta " well wannan ba damuwarmu  bane nasan kunsan abinda ya kawomu adaidai wannan lokacin, muna bukatar   bayyanansu  a gabanmu yanzu yanzu bama bukatar bata lokaci"minister ya da'n d'ago ya  kalli jaguwa lura da yayi shine ogansu yace "wallahi babu kudi a gidan nan  shiru jaguwa yayi yana kallonsa  batare daya  sake yin magana ba sai Anas ne yace "babu kudi kace ? minister ya gyada masa kai yana marairaicewa "seach everywhere ka fito min da duk abinda ke cikin gidan nan take Anas da wasu mutun biyu  cikin yaran jaguwa  suka shiga duduba dakunan dake parlou'n     hakan  yasa minister yayi saurin cewa  ", kuyi hakuri karku taɓa min lafiyar iyalina  nasan kudi ne ya kawoku  zan baku duk abinda kuke so muddin zaku barmu nida iyalinna ,gyaran murya jaguwa yayi take suka dawo inda yake  jikin minister na rawa ya nufi dakin da yake ajiyar kudinsa  Anas na biye dashi ghana most go uku suka fito dashi na kudi wani irin tsawa jaguwa ya bugawa minister" lallai ka cika mahainci wanda bai san darajar mahalincinsa ba   ,kace babu pepa a gidan nan ? a rikice yace kayi hakuri wannan tsawar yasa tanwer dake kwance a d'akinta tana bacci ta farka a kidime ta zauna akan gadonta  kafin daga baya ta  sauko ta tsaya a bakin kofar dakin tana leke,  hannuwanta duka tasa ta rufe idanunta jikinta na wani irin rawa saboda ganin bindigu dan parlou'n da haske sam bazakace ba wuta bane   "anas ..... Jaguwa ya kira sunansa "Yesssss   boss d'auko min wacan yarinyar dake lekenmu  ya nuna kofar d'akin da hannunsa kai tsaye ya nufi d'akin , tana ganinsa ta saka wata razananniyar ƙara haɗe da mannewa ajikin bangon d'akin Anas ya karawa   tochligt din dake rike a hannunsa haske  tare da  tsura mata ido yana kallon kyakkyawar fuskarta mai tsananin kyau da ɗaukar hankali  kafin daga baya ya kai hannu zai damkota ta buge masa hannu tana kuka "don't don't ever touch me ta faɗa tana sake mannewa da bango duk yadda anas yaso ya fito daita taki yarda sai buge masa hannu take, ya sake kai hannunsa a zuciye yaji an rike tsintsiyar hannunsa ya juyo a hankali idanunsa ya sauka akan jaguwa "boss gardama take  ko na dauketa da wuta ? girgiza masa kai yayi  "kasan bana son haka  "angama boss ya mika masa hannu dan amsar tochligt din hannunsa babu mutsu ya mika masa,  da hannu jaguwa  ya nuna masa kofar fita  kana ya haske mata fuska da tochligt... Dam........... qirjinsa yayi wata irin bugawa da matsanancin karfi sakamakon ganin fuskarta .. Duk ilahirin   jikinta rawa yake ,  sai dai hakan bai  hanata d'ago kyawawan  Idanunta  dan ganin mutumin dake tsaye agabanta ba wanda taji an kira da boss , take idanunsu ya tsarke cikin juna duk da face marks din dake fuskarsa hakan bai hanata ganin kwayar idanunsa mai zagaye da zara zaran gashi ido ba,  runtse  idanunta tayi tana nuna masa hanyar fita da hannunta  murmushi ne ya bayyana akan labbansa cikin natsuwa ya kara taku biyu  zuwa inda take makale da bango ...... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️04 Ganin tabbas mutumin da idanunta suke kwad'ayin sake had'uwa dashi ne a gabanta, yasa ta mike tsaye tana fad'ad'a fuskarta da murmushin da ita kanta bata san dalili yinsa ba , ta tsaya a gefensa bata damu da yanayin yadda ya daure fuskarsa ba ta kamo hannunsa ɗaya cikin nata ta shiga murzawa ,a hankali ya ɗan waiga inda take tsaye yana sauke wani wahalallen numfashi tare da ƙoƙarin zare hannunsa cikin nata, tayi saurin matse hannunsa wanda d'uminsa ya soma ratsata ,kafin daga baya ta dawo gabansa ta tsaya suna fuskantar juna ,ta kamo dayan hannunsa ta rike tana kallonsa shima tsura mata kwayar idanuwanshi yayi fuskarsa a haɗe tamkar hadari yana kallon yadda sumar kanta ya hargitse, kasa yayo da idanunshi suka sauka akan pinky lips dinta kana ya lumshe idanunsa sannan ya zare hannuwansa ya juya zai bar d'akin zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, tayi saurin shan gabansa tana murmushi har fararen hakoranta suka bayyana cikin siririyar muryarta mai daɗin sauraro da jan hankali tace "kana kallona like baka gane ni ba ko ? ya furzar da iska yana kawar da kanshi gefe dan Kallonta nasa shi jin wani irin kasala gashi har lokacin sanye take da kayan bacci , ta kai hannuwanta duka ta kamo fuskarsa zuwa gareta ta sanya kwayar idanunta cikin nashi tace "please don't tell me baka gane ni ba nice wacce na kusan bigeka koma nace na .... yadda ya kafeta da sexy eye's d'insa ko kiftawa ba yayi yasa ta kasa k'arasa maganarta ,yanayin yadda take makale ajikinsa yasa zuciyarsa jin wani abu akanta, wani irin sanyi ya dinga ji a sansar jikinsa kamar ana masa wanka da ruwan sanyi , ta sake shige masa tana son ya tunata "idan ba zaka tuna ni ba ka fada min how did I end up here with you? How?!". Nan ma shiru yayi mata ya kasa bata amsa ta d'aga idanunta sama alamun tunani can ta dawo dasu gareshi tace" ko ka sake taimaka min ne a karo na biyu ?" still shiru yayi mata zuciyarsa na harbawa da karfi "please help me dan Allah ka da'ukeni daga gun wadan nan robbers d'in ?"tsura mishi ido tayi cike da muryarta kamar zatai kuka ta bud'e k'ananun lips d'inta. "Please ka mun magana dan Allah"ta karasa maganar tana zura yatsun hannunta cikin kunnenshi , da sauri ya janyo wani dogon numfashi ya sauke har lokacin bai iya bata amsar tambayoyinta ba saboda bashi da abinda zai ce mata ,idanunshi ya ɗan lumshe tare da matsawa daga jikinta da yake jin kamar ana tsira masa allura kasancewarsa matashi kuma mai karfin sha'awa , sai dai duk da wannan karfin sha'awar nashi ba kowani duri yake iya ci ba ,ita kanta abinda yake cin zuciyarsa kenan ya azabtar daita da baiwar da Allah yayi masa sai dai a daren jiya yaji bazai iya aiwatar da nufinshi akanta ba tausayin mahaifiyarta ne ya d'arsu a zuciyarsa yadda yaga hankalinta ya tashi a lokacin da zai bar gidan daita ,bugu da kari shi kansa yasan illar abinda zuciyarsa taso aikata daita. a hankali yaja tsaki tare da sake dubanta sannan ya had'iye wani wahalallen yawu gata dai da gani yarinya ce da bazata wuce shekara sha tara a duniya ba amman komai yaji ajikinta , ba komai yafi daga masa hankali ba kamar dukiyar fulaninta dake tsaye suna nema rikitashi da neman zautar dashi gata yar siririya amman duk taku daya sai qirjinta ya motsa ,cike da natsuwa ya raba gefenta zai wuce yana magana can kasan makoshi "me zaki ci ? "bana bukatar komai "Well it seems like baki buk'atar komai bye then". Ya wuce abinsa batare daya sake furta komai ba . lumshe idanunta tayi da sauri saboda kamshin turarensa daya sake kaiwa hancinta ziyara wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta sauke tare da bud'e manyan idannunta, ganin ya kusan kai bakin k'ofa yasa ta tab'e kyawawan 'yan lips d'inta tare da d'an cizawa da fararen hakoranta, ta tsurawa bayansa ido qirjinta na wani irin bugu, bata daina kallonsa ba har ya 'bacewa ganinta sake runtse idanunta tayi tana jin wani abu ajikinta wanda bata tab'a jin irin sa ba game da wani d'a namiji a rayuwarta, shiru tayi tana mai haɗe yatsun hannunta guri daya ta tsakesu , take kwakwaluwarta ta shiga tunanin kalmar daya faɗa mata a lokacin daya shigo dakin "dan ubanki zaman me kike yi ? ki fitar min daga d'aki a tsawace yayi maganar ,ta yaya aka yi ya kawota gidansa ita da take hannun d'an fashi ? ta ɗan zauna a gefen gadon tana zurfafa tunaninta "why did he spoked to me in that manner why? Why zaimun magana cikin tsawa da hargagi haka why? Why?!"a hankali take tambayar kanta kasancewar bata da amsa tambayar yasa ta koma ta nad'e agun cike da damuwa dan ta fara tsorata , babu abinda zuciyarta bata saka mata akanshi ba. Main parlour'n din gidan ya nufa anan ya tarar da Anas zaune shi kadai yana danna waya ganinsa yasa ya d'ago yana kallonsa tare da sakar masa murmushin gefen baki ,zama yayi akan doguwar kujerar dake kusa dashi yana sauke numfashi "jaguwa!". Anas ya kira sunansa a tsanake yana kallonsa ya ɗan tsura masa ido yana kallonsa batare daya amsa masa ba ,bai damu da rashin amsawarsa ba dan idan da sabo ya saba da halinsa ya cigaba da magana "me yasa ka d'auko yarinyar mutane batare da kayi tunanin abinda zai biyo baya ba duk da nasan kana da dalilin d'aukota ?"ko zaka iya faɗa min dalilin da yasa ka d'aukota ? yayi masa tambayar ajere yana mai sake tsura masa ido "babu wani dalili ya fada a takaice yana sauke numfashi da kyar "karka faɗa min haka jaguwa kasan yadda muka taso babu boye boye a tsakaninmu ka sanni kasan halina nima haka nasanka na san halinka nasan kana da dalilin d'auko yarinyar nan ba wai dan marin data maka ba Anas ya ɗan yi shiru yana mai zuba masa ido domin bashi damar fadar albarkacin bakinsa . "naji zafin marin data min fiyye da komai yayi maganar yana furzar da iska mai zafi "nima naji zafi fiyye da kai data mara,amman da ajiyarta da zamuyi mai zai hana ka ɗauki fansan marin data maka idan kuma bazaka iya ba ka bani ita yanzu na gama maka daita Jaguwa yaja tsaki kana yace "matsalata da kai kenan son mata Allah yasa kar ...."dan Allah karka min baki, maganar bakinka bata da kyau ,yanzu dai ya zamuyi daita? "a gaskiya na daukota da niyyar aiwatar da abubuwa dayawa akanta cikin muzgunarwa da zan mata har da kusantarta sai dai zuwa yanzu zuciyata tayi sanyi, ina ganin zan sa amaidaita kawai "better ! domin ajiyarta babu abinda zai mana mu da kullum yan oya oya ne ,yanzu haka akwai aikin daya taso sannan wannan mutumin daya kawo aikin gidan minster ya iso "jaguwa bai ce komai ba ya mike shima Anas ya mike suka fito tare zuwa bangaren da makamansu suke anan ya iske sauran abokan halkallarsa da yaransa ,yaransa na ganin shigowarsa suka sake gyaran tsayuwa suna sara masa zama yayi yana duban jakar kudaden da suka shigo dashi daren jiya ,yayinda agbako ya fice da sauri domin kawo masa abun ruwan zafi bai dade ba ya dawo hannunsa rike da cup din coffe ya ajiye akan ƙaramin table din dake gabansa sannan jaguwa ya soma magana a natse tamkar wanda akayiwa dole " eku remo ". "yesssss boss!". jaguwa ya gyara zama yana nuna masa babbar jakar ghana most go "ka buɗe wannan jakar muga adadin abinda yake ciki ", babu mutsu eku remo ya mike ya soma fito da bandirbandir din daloli masu yawa wanda baza'a iya fadar adadin su ba ,"ka raba su kashe biyar duk ku ɗauki kashi day day eku remo ya fad'ad'a fuskarshi da murmushin jin dadi ,ya cigaba da firfito da kudi yayi su kashi kashi kamar yadda jaguwa ya bukata sannan ya umarci kowanensu ya ɗauki nashi kason , bayan kowannensu ya dauka suka kama gabansu dan bawa aminan gurin kamar koda yaushe idan sun yi operation . a hankali ya dube abokan nasa "kamar ya kuka ga za'a sallami wancan mutumin dashi ? "a kamanta a bashi abinda ya dace inji cewar kamil "okay ka kasa abinda ke cikin wannan babbar jakar sai a bashi kashi biyu "an gama nan take kamil da Anas suka raba kudi , jaguwa ya mike tsaye hannunsa rike da cup Wanda ke dauke da ruwan coffer ya kurbi kaɗan "wannan jakar ku raba kudin ciki kashi biyar sauran kudin akai su inda aka saba kaiwa ya k'arasa maganar muryarsa a raunane "Jubi ya kira sunan Jibril da yake haka yake kiransa dashi " ka biyoni da kason Alhaji tahir . A tsanake yake d'aga kafafunsa Jibril na biye dashi a baya suka nufi bangaren da'aka wa Alhaji tahir masauki ,kofa biyu suka shige sannan ya sadashi da bangaren da alhaji tahir yake zaune jiran karasowarsa ya shigo makaken parlou'n da jikin bangon yake manne da tangamemen hoton mahaifansa da mahaifiyarsa sai wanda suka yi gaba-daya yan gidansu sunyi matukar kyau sosai ,Alhaji tahir na ganin jaguwa ya ɗan fad'ad'a fuskarsa da murmushi haɗe da dan mikewa yana mikawa jaguwa hannu shima Jaguwa ya mika masa hannu suka gaisa a mutunce sannan ya mikawa jubi hannun bayan sun gaisa jubi ya ajiye jakar daya shigo dashi a gefen Alhaji tahir sannan ya samu guri ya zauna tare da yin shiru, jaguwa ya kalli Alhaji tahir batare daya yi magana ba sai Alhaji tahir ne yayi magana yana murmushin "kasona kenan "ya karasa magana yana buɗe kajar da jubi ya ajiye ? ta'be baki jaguwa yayi tare da cewa "eh a takaice, dariya Alhaji tahir yayi yana jinjina kai cikin rawar murya yace "aiki yayi kyau sai dai naji labarin ance kun wuce da tanwer ? " ya gyada masa kai kawai , "me yasa kuka d'aukota bayan bamuyi haka da kai ba duk da naji yaranka sunce marinka tayi ?kayi hakuri dan Allah kasan yara irinsu akwai tsaurin ido dan Allah ka taimaka ka maidaita "ko na baka ita ku wuce tare ne yanzu ?!". yayi masa tambayar yana aika masa da kallon kasan ido saurin girgiza masa kai yayi "Wa?! ka rufa min asiri yanzu haka a matukar tsorace nake saboda jami'an tsaron dake kan aiki ni dai duk runtsi duk wuya karka ambaceni, Kuma kayi ko'k'arin maida Tanweer dan tana da importance sosai agurina, inada plans me kyau a kan yarinyar Alh.Tahir ya k'arasa maganar yana murmushi saboda tuna shirinsa akanta da dukiyar mahaifinta. "Bansan plans d'inka a kanta ba amma sai na kammala tawa buk'atar intakaice maka sai nayi ra'ayi zan maidata" Jaguwa yayi maganar cike da isa sannan a dake yana girgiza k'afarsa daya . Alh.Tahir ya had'iye wani wahalallen yawu sanin waye Jaguwa yasan bai isa yaja dashi ba. "To naji amma komai zaifaru a rufe sunana dan Allah". Jin zancen Alh.Tahir yasa jaguwa murmushin gefen baki irin nasu na marasa mutunci da tsoro. "Hmm, dole kuwa inda alam yayi bolo ka shiga ciki dan informer yafi kowa laifi a cikin halkallar bare ma babu abinda zai faru kaje kawai Alhaji tahir". bai dade ba ya wuce "kaga mutumin nan da shegen wayo inji cewar jubi "shi baya son a saka shi cikin matsala amman ya iya son kudi nifa ya bani mamaki ban ɗauka zai zo da wuri amsar kasonshi ba "manta dashi kawai ya d'auki wayarsa ya kira agbako cikin kankanin lokaci ya bayyana a gabansa " kaje ka ɗauki kudi a ma'ajiyi ka siyowa yarinyar nan kayan ka hado da hijab da abinci ya amsa da "angama boss sannan ya juya da sauri , agbako bai fi minti talatin ba ya dawo hannunsa rike da fararen laidodi guda biyu ya ajiye a gefen Jaguwa sannan ya juya har ya fara tafiya ya dawo "boss mutanen daka saba rabawa tallafi duk safiya sun hallara fa , kai Jaguwa ya gyada masa yace "ka bada umarnin buɗe musu get agbako ya sake juyawa adaidai lokacin da Jaguwa ya mike daga zaunen da yake yana kallon jubi "muje na sallami mutane nan ,atare ya suka fito inda suka iske mutane unguwar har ma da makwaftan unguwar tsaye suna jiran fitowarsa tanwer dake zaune a dakin kamar an tsinkareta ta mike ta tsaye a bakin window ta kai hannunta ta ɗan zuge labule nan idanunta ya sauka akan jaguwa tsaye yana rabawa mutane kudi har sanda daya gama ya juya ya nufi wani ɓangare tana tsaye ,lumshe idanunta tayi sannan ta dawo ta zauna qirjinta na bugawa da matsanancin karfi "wannan mutumin na da tsananin kirki da tausayi , irin mijin da nake muradin mallaka ne a rayuwata , "ina ma zai soni ? tayiwa kanta tambayar tana kallon celling d'akin yayinda take zuciyarta ta bata amsa da" ai naki ...."yes is mine and me alone ta furta tana murmushi haɗe da gyara suman kanta .. tana nan zaune tana tunani ya shigo d'akin hannunsa rike da white lailon's guda biyu ya cilla mata daya a saman cinyarta ya d'ago a mutukar tsorace ta zuba masa ido gabanta na faduwa tana kallonsa ya karasa gaban mirrow ya ajiye laidar abinci ya juya har zai fita , sai Kuma ya tsaya batare daya juyo ba," ki ci abinci ki canza kaya, i don't want to see you like ....ya katse maganar da cewa "nan da mintuna talatin zan sa a maidake gidanku". yana gama fadar haka yasa kai zai karasa ficewa daga dakin yaji sautin muryarta da duk sanda tayi magana yake kashe masa sansar jiki saboda zakinta da Kuma yadda sautin ke fita"No I am not leaving here, har sai ka faɗa min dalilin daya sa na dawo hannunka daga hannun yan fashi, and if you are the robber man daya d'aukoni daga gidan iyayena ina son sani? wani irin juyowa yayi da sauri yana Kallonta, ta wani langwa'bar da kai cike da shagwaba tana turo masa ƙaramin bakinta yayinda kwayar idanunta ke kansa ,bai taɓa jin tsoro da firgicin wani yasan aikin da yake ba sai yau , bai gama fargaba da tunani ba ya sake jin sautin muryarta "Look! I have falling for you since the time I have set my eyes on you, naji ka kwanta min a rai, zuciyata ,tunanina da idanuna suna masifar kwad'ayin sake ganinka sai gashi cikin sauki Allah ya sake had'amu". Kallonta yake tunda ta fara magana har ta k'arasa itama shi take kallo. Murmushi tayi masa me d'an sauti. "Don't worry a yanzu bana buk'atar sanin dalilin kasancewata tare da kai a nan ta k'arasa maganar cikin sanyin muryarta mai kashe sansar jiki . A hankali ta soma takowa jikinta na kadawa har ta karaso inda yake ta tsaya tana busa mai nunfashin bakinta ido cikin ido suke kallon juna "ko zan iya ce..cewa ka aureni?!". tayi maganar cikin rawar murya?. "I want to always be with you, ina son ka aureni mu zauna inuwa daya da kai". Ta sake matsoshi kamar zata shige jikinsa duk maganganun da take yana jinta sannan babu wanda ya d'aga masa hankali kamar kalmar ya aureta "dan Allah ka aureni ina son kasancewa tare da kai ,ni ni kaina bansan dalili ba amman ina bukatar kasancewa da kai". Ta karasa maganar kamar zatayi kuka ta tallafo fuskarsa da duka hannuwanta "dan Allah ka fahimceni believe me zan kasance tare da kai a kowani hali dan Allah accept my love". Ya fixge hannunsa dake rike cikin nata yana mata wani irin kallo da yasa kayan cikinta kad'awa sannan muryarsa a kausashe yace "kina hauka ne?!". yayi maganar a fusace jikinsa na rawa "ko kina shaye shaye ne daki zaki kawo min rainin hankali ? "Oh my goodness god! na d'aukowa kaina maseefa ya fadi hk a kasan ranshi "kaga nima fa ba wai sonka nake ba kawai dai akwai wasu .....". "Shut up!! I said shut up!!! or else I will get you lost in second are you insane ? How dare you utter such words to a man wanda ma baki sani ba!". Ta bude baki zata sake magana "ki min shiru bana son jin sound dinki gaba daya," me yasa ku mata baku da hankali da tunani?"ya karasa maganar yana huci, da sauri tad'an ja da baya "Kinsan menene aure kuwa da kike cewa na aureki ? Ina da tabbacin da kinsan ciwon kanki da baki fadi wannan maganar ba ,"yaushe kika sani?! yaushe kika fara ganina arayuwarki da har zuciyarki ta karanto miki hauka akaina ? me yasa kikayi tunanin aurena? kinsan ko ni waye da har kina matsayin mace zaki proposing dina akan Aure ,bama ni Namiji na furta ba sai ke, ina kunya? Ina mutumci?!"zuwa wannan lokacin a fusace yake wadan nan zantukan. Girgiza kanta tayi alamun a'a kamar zatai kuka ta bud'e 'yan k'ananun lips d'inta tace "I don't care nasan ko kai waye, what I know kawai ina son ka au.... Tasss tasa tasss taji saukan yatsunsa a kuncinta hagu da dama take wani juya ya ɗauketa  tayi baya luuuuuuuu zata fadi yayi saurin tarota da hannunwansa duka zuciyarsa na bugawa ita kuwa runtse idanunta tayi saboda rad'ad'in marin data sha , gabadaya ta sadakar da bazata sake jin maganar komai ba saboda dummmmm din da taji kunnuwanta sun yi, a hankali ta bude dara daran idanunta ta tsura masa kusan minti goma suna tsaye a haka suna kallon juna ganin zata bata masa lokaci ya tsaida ita bisa kafafunta ya finciketa ajikinsa ,nuna ta yayi da babban yatsansa yana mata gargadi da kwayar idanunshi yayinda zuciyarsu tayi mummunar bugawa a tare, kasa tsayuwa tayi akan kafafunta ta zube kasa dafe da kuncinta .. juyawa yayi  a matukar fusace ya bar d'akin zuwa dayan bangaresa ya shiga ziriya a falon yana kai kawo "zuciyarsa ta dinga raya masa ya amincewa aurenta ko dan ya musguna mata ya koya mata hankali yayinda wata zuciyar take ce masa " kai da baka son aure yanzu karka sake ka yarda ka aureta ya bawa kanshi amsa "ina bazan aureta ba a daren yau din nan zan sa a maidaita gidansu, taje can ta k'arata" yana cikin wannan tunanin wayarsa ta soma ringing ya ciro wayar daga cikin aljihun wandonsa yana dubawa ganin sunan zahra na yawo a screen din wayar yasa shi jan dogon tsaki , yaki daukar kiran ya kashe tare da ajiye wayar akan mirrow dinsa ya shiga bathroom wanka yayi shap shap ya fito, ya sauya kawa zuwa manya kaya farin yadi vol mai matukar kyau da tsada ya karasa inda jerin takalmansa suke ya dauki takalmin mai yanayin cover shoe Wanda bayansa ke bude ya feshe ilahirin jikinsa da turaruka masu dadin kamshi da tsayawa arai ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya karasa inda motorsa ferary take Parke ya shiga ya bar gidan .. A hankali yake tuki yana tunanin zantuttukan yarinyar har ya karaso unguwarsu yayi parking a kofar gidan daya ginawa mahaifiyarsa jamar dake zaune a unguwar suna ganin motarsa suka mike domin kawo gaisuwa ya fito a natse suka gaisa cike da natsuwa tare da kwanciyar hankali ya shiga gidansu a hankali kannenshi suka shiga farincikin ganinsa haniyarsu ce tasa hajiyarsa fitowa domin jin sautinsu suna kiran sunansa ta fito , ganinshi tayi tsaf kamar koda yaushe cikin natsuwa da kamala taji dadin ganinsa sai dai ta hade rai saboda kusan sati biyu kenan bata sanya shi a cikin kwayar idanunta ba, fuskarsa ta dauke da murmushin yace "Hajiya ina yini ? Cikin rashin walwala tace "um lafiya sai yau kaga damar zuwa ? "Kiyi hakuri duk cikin kwanankin nan ban zauna bane tunda na dawo sai faman zirga zirga muke yi akan wani aiki daya tasanyomu gaba dasu jabir "shine har ka ɗauki tsawon sati biyu duk yan'uwanka sun damu da rashin ganinka "nasan zaku ji babu dadi rashin zuwana sai dai ayi min hakuri saboda yanayin aikina ai muna waya da sadiq akai akai "ya fada min sai dai ai zuwan naka na da mahimmancin "koda yake ko babu yanayin aiki zaka iya dauke kafafunka saboda maganar aure da nake yawon maka "yayi murmushin yana Kallonta cike da matsanamcin soyayyarta yana matukar kaunarta ita da yan'uwansa numfasawa yayi sannsn yace" wallahi ba haka bane Hajiya shifa aure lokaci ne ",nafi ka sanin lokaci ne amman shi kanshi niyya yana da matukar tasiri idan kuma sai na mutu zakayi shikenna sai ka faɗa min na hakura "kiyi hakuri inshallah nan kusa zan kokarta "gara ka kokarta dan ga sadiq nan yana son yin aure amman yace dole sai ka fara yi ,dogon numfashin ya sauke sannan yace "shikenan zan san abun yi'"Allah yayi jagora nan suka shiga hira da zai tafi ya bawa kannenshi kudi yace su sayi duk abinda suke so bai yi musu tsaraba ba mahaifiyarsa ma kudi masu yawa ya bata hajiya tace "haba bazan amshi kudin nan ba yaushe kayi mana sako "ki amsa hajiya da bani da shi bazan muku ba "haka ne Allah ya kareka da kariyarsa ya albarkacin da zuri'a masu albarka "shine abinda nafi bukata daga gareki adduarki tana da matukar tasiri a rayuwata kuma ina gani cigaba ,a cigaba da yi min addu'a"Allah yayi maka albarka ya baka abinda kake so duniya da lahira ya kare min kai, yayi murmushin jin dadi sai bayan la'asar sannan yayi mata sallama ya fito inda jamar unguwar suka yi masa caaaa kudi ya raba musu sannan ya wuce DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️03 Matsawa tayi gefe da sauri jikinta na wani irin kyarma yanayin bugun zuciyarta bai saisaita ba , yanayin tsoratanta kuwa ya wuce tunanin mai karatu da kyar take fitar da numfashi qirjinta na kasa da sama ,murmushi ne ya sake bayyana akan kyakkyawar fuskarsa mai cike da annuri , cike da natsuwa da jin kai da izza ya matsota kamar zai shige jikinta batare daya sani ba , haka nan ya tsinci kanshi da kai hannunsa ya d'ago ha'barta ya tsurawa fuskarta kwayar idanunshi masu matukar kyau da haske cikin nata yana kallon kyakkywawar fuskarta da kwayar idanunta har jikinsu na gugan juna, wani irin kamshi ne na musamman ke tashi a sansar jikinsa tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , hakan yasa ta kasa kawar da idannunta daga nasa ... Sosai ya tsura mata kyawawan idanunshi yana kallon fuskarta, tunda yake rayuwa bai taɓa ganin halittar data masa kyau ba tamkar hallitar dake tsaye a gabansa , tun daga kan tsiraran lips d'inta, dara daran idannunta, hancinta komai nata ya tsaru ga 'yan yatsunta zara-zara da take nuna masa hanya fita dashi , gaba d'ayabaya ya soma fita hayyacinsa ban da kallon halittar jikinta babu abinda yake ,a hankali idannunsa suka sauka akan saman qirjinta dake cike bam da dukiyar fulanin masu matukar kyau da haske a zahiri yake hango rabin nonuwanta da suka bulluko waje sakamakon rigar baccin dake sanye ajikinta masu matukar kyau ne da budaden wuya dan rigar ta zamo zuwa kafad'anta kamar up shoder " ya Salam !'. ya furta a kasan makoshi yana lumshe sexy eye's dinsa . a hankali bugun zuciyarsa ya karu tare da k'ara ware idannunsa akanta sannan ya kara matsota ya cire hannunsa dake rike da ha'barta ya cire hanky mai shegen kyau da kamshi daga aljihun wandonsa ya kai fuskarta ya soma goge mata fuska dake kwararar da ruwan hawayen dalilin tsaronsu , kuma har lokacin idanunshi na kan dukiyar fulaninta ya kasa daukesu duk da abinda yake son yi kenan amman ya kasa, rigar baccin dake jikinta sun mata maseefar kyau bayan bayyanar da surar jikinta da suka yi . A tsanake tanweer ta fahimci inda yake kallo ajikinta ya d'ago idanunshi ido cikin ido suke kallon juna a hankali ya soma ko'karin matsawa daga gefenta saboda ganin irin mugun kallon da take binshi da shi mai ɗauke da zargi iri iri , cikin rashin sa'a itama tana ko'karin da'uke kanta dan gani take kamar tab'atazaiyi, hannunsa ya tab'i qirjinta batare da yayi niyyar aikata hakan ba sai dan ƙoƙarin saisaita kanshi , cike da takaici da zafin nama tattare da bakinciki tanweer ta da'ukeshi da wani gigitaccen marin da bai san sanda yayi mutuwar tsaye agurin rike da gefen fuskarshi yana kallonta cike da tsananin mamaki lokaci daya ranshi yayi mugun baci ,take zuciyar shi ta shiga bugawa da sauri sauri wani duhu ne ya gilma cikin kwayar idanunshi yana jin wani tuttukin bakincikin da takaici mai tattare da "bacin rai.. "What?!". Anas dake tsaye a bakin k'ofar dakin ya furta a razane jin saukar marin yasa ya lek'o da sauri abunda idanunsa suka gane masa ne yasa ya karasa shigowa dakin a daidai lokacin da tanwer ke magana cikin siriryar muryarta "How dare a crimsnal like you touch me! Waye kai dame kake tak'ama har da zaka taba'ni da wannan kazamamm han har barawo kamarka ya taka matsayin taba ji irin nawa ....".?tayi masa tambayar rude cike da tsantsar tsoro ... "Barta!" Jaguwa ya fad'a da karfi jijiyoyin kanshi na mikewa haɗe da tare hannun Anas wanda sai lokacin ta lura da isowarsa gurin . "Amma bo..."nace ka fita!" wannan lokacin sound d'inshi da k'arfin gaske ya fito wanda dukkansu sai da suka tsorata bama ita da tayi marin ba , ganin yanayinsa yasa Anas saurin fitowa ya bar da'kin tare da ja musu ko'far da karfi ransa a bace "lallai kin dibo ruwan dafa kanki Anas ya furta Hakan a Fili yana sauke numfashi ... Da baya jaguwa yayi taku biyu ya zauna a gefen bed d'inta batare daya sake furta komai ba gaba d'aya jikinta wani irin kada'wa yake saboda tsabar tsoro da fargabar abinda zai mata a yanzu, dan a kallon da take masa take hango tashin hankali iri iri attare dashi wanda da wuya ya barta haka batare daya ɗauki wani mataki akanta ba ,dan haka ta yanke shawarar barin dakin tun kafin ya mike yasa bindiga ya harbeta , ta juya hankalinta a matukar tashe tun kafin tayi hanzari barin dakin taji sautin murmushinsa a bayanta , tayi saurin juyawa tana kallonsa a rud'e , a hankali sautin murmushin ya sake hawa yana k'ara sound yana zamewa daga saman gadon zuwa kasan tays yayi kyakkywan mazauni a k'asa yana murmushin mugunta wanda duk sanda yayi haka mutun ya kuka da kanshi . Mamakinsa ne ya kama Tanweer dan ta gama tsorata dashi gaba daya zufa ne ke tsatsafo mata tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta , banda hadiyar yawun wahala a mak'ogoronta daya gama bushewa babu abunda take tana k'ara binshi da manyan idannunta. "Meke damun Boss?" Jabir dake tsaye gaban minister da bindiga ya tambaya yana kallon Anas wanda ke cizan lip's d'insa yana murmushi da girgiza kai "tambayarka fa nayi malam kamin shiru meke faruwa da boss? " Jabir ya sake fad'a yana kallon Anas wanda yanzu sautin dariyarsa ke fita da dan karfi a dalilin dariyar da jaguwa yake wanda shi yasan karshen dariyar bala'in ne ga yarinyar . "Mtsw, wai kai me yasa kake haka ne?" wannan yawa ne fa". Girgiza kai Anas yayi. "Ko na fad'a maka abinda ke faruwa a dakin yanzu ba gane komai zaka yi ba so inaga ka bari in mun ware gida kaji komai"ya karashe maganar tare da komawa jikin kofar ya k'ara kasa kunnensa jin muryar Jaguwa shiru tamkar babu wasu halitta acikin d'akin yasa ya dawo yana dariyar mugunta . "Dan girman Allah karku taba'mana yarinya kome kuke so ku ɗauka minister yayi magana a firgice daga inda yake durkushe ...". gyara bindigar jabir yayi da sauri jin karar bindiga a saman kanshi yasa yayi shiru jikinsa banda b'ari ba abinda yake saboda tsoron abinda zai faru da Tanweer d'insa. Haj zainab ta dan d'ago ta kalli yan aikinta da'aka samu nasarar fito dasu daga dakunan su , sannan ta kalli sauran yan fashin dake tsaye kamar dakarun lahira rike da bindigu suna huci tasan jira kawai suke abasu umarnin harbin suyi kaca kaca da gidan , fuskarta cike da hawaye idanunta sun kada sunyi jazir tunda Allah ya halicceta bata taɓa ido biyu da yan fashi ba sai yau ganin zasu hada ido da jabir tayi saurin sunkuyar da kanta kasa ta shiga karanto duk addu'ar data zo bakinta da niyyar Allah ya kubutar da tilo diyarta daga sharrin su , a hankali take furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun tana sake dukar da kanta a kan tays hawaye na gangaro mata .. Tashi yayi a hankali daga inda yake tare da haɗe rai tamkar wanda aka aikowa da mala'ikan mutuwa sam bazakace shine mutumin da ya gama murmushin yanzu ba , ya soma taku yana nufo saitin da take tsaye , ganin yana yowa gunta yasa ta soma ja da baya, hakan bai hana Jaguwa cigaba da takowa ba itama bata fasa yin baya ba har sai da taci karo da bangon taja wani irin numfashi me nuni da tsananin tsoro ta sauke tare da waro idannunta waje tana kallonsa a tsorace . Yana gama karasowa gurinta ya haɗeta da jikinsa wani irin zirrrrrrrrr yaji a gabadaya ilahirin jikinsa mai kama da shocking , saurin runtse idannunta tayi bakinta da jikinta na wani irin rawa sai yanzu nadamar abinda ta aikata ya shigeta, tsoro da matsanancin firgici jaguwa ya hango a tare daita bai yi mamaki ba dan yasan dole yanayinsa ya tsoratar daita muryarta na rawa tace "K...ka...kayi hakuri dan Allah karka min komai karka yi rapping dina ta k'arasa maganar cike da tsoro ". Shiru yayi yana kallon yadda take motsa 'yan tsiraran lips dinta masu matukar sha'awa Kallonta kawai jaguwa yake yana tunanin abinda zai mata wanda zai sa ya hucen abinda tayi masa ba zai iya yafe marin daya sha ba "Please let me go..."ta sake magana cikin yanayin tsoro... Murmushin mugunta yayi me sauti wanda hakan yasa tayi saurin kamkame jikinta guri d'aya, taku daya yayi ya janye hannunsa d'aya daya tokare a jikin bangon yana cigaba da murmusawa, ganin haka yasa tayi yunk'urin barin gun bata kai ga taku d'aya ba ya fixgota da karfin gaske ya maidaita jikin bangon ya kafeta da idanunshi , ta rufe idonta a matukar tsorace musamman ganin yadda ya d'ago hannu kamar zai sauke mata mare. Har lokacin mamakinta yake da ganin irin courage d'inta da har ta iya d'aga hannu ta mareshi. "You dare slapped Jaguwa?". Ya faɗa yana kallonta cikin low voice d'insa me dad'in saurara wanda ita kanta Tanweer saida ta kasa jurewa ta bud'e idannunta rassss "zanso naga courage d'inki fiyye da hakan saboda kece Mace ta farko bayan mahaifiyata data taɓa lafiyar fuskarta, ke hatta acikin jinsin maza ba'a samu wanda ya tab'a koda shafa fuskata ba bare Mari sai ke, yayi maganar yana nunata da yatsansa "tabbas kina da courage and I must see it and I must congratulates for it, well done........ Ya k'arasa maganar yana ko'karin kai lips d'insa Kan nata, da sauri ta d'auke kanta gefe, murmushi Jaguwa ya Kuma yi me sauti ,nasan abinda kika tsana a yanzu bai wuce taɓa lafiyar jikinki ko rapping dinki ba saboda shine kalmar da tafi daga miki hankali da ganina banta rapping din diyar kowa ba, ban taba muamula da diyar kowa ba batare da amincewarta ba sai dai lallai zan aikata hakan dake....... ya tsaya yana Kallonta na wasu seconni sannan ya furzar da iska mai zafi "zan aikata son raina dake sai nayi kaca kaca dake ta yadda bazaki sake moruwa ba bare ki mari mutun kamar ni yana gama fadar haka ya fincikota yayi falon yayi wurgi daita a tsakiyar parlou'n sannan yayi taku daya biyu ya zauna a mazauninsa, ta durkushe a gigice tana kallon iyayenta ta kasan idanunta kafin daga baya ta karaso kusa da momynta " umarnin juyawa jaguwa ya bawasu Anas take suka bi umarninsa ,ya maida idanunshi a kanta "minti goma na baki ki shiga ki d'aura min lafiyayyen abinci tun a gidan uwarki da ubanki zan soma baki pushiment kafin nayi mai gabadaya dake , kin tashi tayi tana sake makalewa ajikin mahaifiyarta wani irin razananniyar tsawa ya buga mata "ki tashi kiyi abinda na sakaki kafin nasa a tarwatsa kwakwaluwar wannan ya nuna minister dake durkushe " tashi tanwer kiyi masa abinda ya bukata Hannunta ta shiga girgizawa momy alamun baza iya ba, gani tayi Anas ya juyo a fusace yayi kan mahaifinta da bindiga "ka tsaya zanyi dan Allah karka kashe min abbana zanyi komai duk abinda kuka ce zanyi ta mike jikinta na rawa tayi hanyar kitchen tana waiwayen bayanta runtse idanu jaguwa yayi zuciyarsa na zafi .. mintuna kaɗan ta dawo hannuta ɗauke da tire Wanda ta jera plet din abinci tana ƙoƙarin ajiyewa jabir ya ɗauki ruwan daya sa daya daga cikin masu aikin gidan ta kawo musu shi ya kafa a bakinsa , kuwa jaguwa cikin wani irin salon mugunta yasa ƙafarsa daya ya daki kasan tiren tun kafin ta k'arasa ajiyewa take tiren abincin yayi sama ya zube ajikinta, kwanuka suka tarwatse duk jikinta ya ɓaci da jollof din macaroni gabad'aya su jabir suka juyo dan daman basu juya duka ba suna bukatar ganin abinda ke faruwa , cike da izza yake kallonta itama kallonsa take kamar zatayi kuka ,dariya taso bashi saboda yadda tayi da fuskarta sai dai yayi kokarin had'iye dariya dake neman kufce masa , muryarsa a kasanlance ya soma magana " babu abinda zanyi da wannan banzar abincin na gidanku, nayi haka ne dan na wahalar dake sannan wannan ne lafiyayyen abinci ?"irin wannan abincin uwarki take dafawa ubanki ? yayi maganar kamar ba daga bakinsa ya fito ba wallahi wallahi sai kinyi da kinsanin marina a rayuwarki ya dinga zazzaga mata balai gaba-daya ta rikice sai lokacin iyayenta suka fahimci abinda ya faru a dakin , Anas ya tsaya kawai yana kallon jaguwa dake maseefa abinda bai taɓa ganin yayi ba a tun tasowarsu wannan shine karo na farko cike da kuzari ya mike ya damki bayan wuyanta ya nufi hanyar fita daita, nan iyayenta suka shiga bashi hakuri gang d'insa suka soma shirin fita still Jaguwa na rik'e da wuyan tanwer "Please dan Allah kubar muna 'yarmu karku kashe min ita bani da kowa sai ......". "Shhhh! yayi saurin katsesu tare da cewa "tare da ita zamu tafi idan kuka yi kuskuren sheidawa police tabbas zaku rasa d'iyarku har abada " Jaguwa ya fad'a tare da fusgar Tanweer wacce tunda suka fito idonta ke rufe saboda tashin hankali, jin da tayi zai tafi da ita yasa ta bud'e idannunta ta soma ko'karin gudu, cak Jaguwa ya d'agata ya da'ura a saman kafad'arsa tana ihu tana kiran suna iyayenta tana dukan bayansa sai dai bai direta a ko ina ba sai a cikin motarsa, pito jabir yayi da bakinsa duk suka hallara suka shiga motocinsu suka ja da k'arfin gaske .. Hajiya zainab najin barinsu gidan ta soma buga kanta da kujera tana ihu tana kuka "shikenna sun tafi min da yarinya minister ya mike ya nufi dakinsa ya dauko wayarsa ya soma zagaye parlou'n yana neman number police ta mike a firgice ta fixge wayar tayi jifa dashi " idan ka kirasu zasu kashe min yata shikenna na saura bani da kowa ta karasa maganar tana zaman dirshan a kasa tana dukan cinyarta , ya karaso gareta ya dafa kafad'arta "ki kwantar da hankalinki dole sai hukuma tashiga cikin wannan matsalar babu abinda zasu yi sun fadi haka ne saboda su tsoratarmu yana gama fadar haka ya mike ya sake ɗaukar wayarsa ya kira number IG cikin Sa'a bugu daya ig ya ɗauka ko cikkake minti goma ba'a yi da tafiyar su jaguwa ba police suka karaso har da Ibrahim daya amsa Kiran minister sun so subi bayansu Hajiya zainab ta hanasu tana tabbatar musu da abinda yan fashi suka sheida mata "wannan ba wani abun damuwa bane zamu san abin yi ina Camera gidan take ta haka zamu samu sauƙin bincike ,kai tsaye minister yayi hanyar waje dasu yayinda Ibrahim yayi mutuwar tsaye qirjinsa na wani irin mahaukacin bugu ,nan police suka shiga bincike gidan sai dai babu wata hanya dasu jaguwa suka bari domin ganosu sun bata komai jinjina kai sp yayi "wadan nan yan fashi sun san abinda suke sannan sun kware matuka a gurin taaddanci sai dai duk da haka zamu san abun yi suka ci-gaba da zagaye gidan inda suka dinga cin karo da polisawan dake tsare da gidan a kwance da alamun wani abu aka shaka masu ..... Wani irin gudu motocinsu ke yi a saman titi kamar zasu tashi sama yayinda Tanweer take wani irin kuka a jikin Jaguwa har da cizonsa sai dai ko gezai bai yi ba ganin ta damesa yasa yayi mata mugun bugu a kafad'a nan take ta sulale ajikinsa ta sume kamar matacciya bata k'ara sanin inda kanta yake ba har suka iso gidansa ,Jabir yayi ko'karin da'ukarta zuwa ciki Jaguwa yayi saurin dakatar dashi ta hanyar buga masa muguwar tsawa ya zaga da kansa ya d'auketa ya sabata a kafad'arsa zuwa cikin gidan. "Meke damunsa ? me yasa ya daukota?"Jabir ya tambaya Anas dake tsaye kusa dashi yana ƙoƙarin cire face marks din fuskarshi "Uhm nifa Ina tsoron kar dauko wannan yarinyar ya samu a matsala fa yar Minister ce... "Shhhh! duk Ku yi shiru boss yasan me yake ba abunda zai faru" Anas Ya basu amsa yana cire Safar hannunsa duk suka kalli juna da sauran da kusan a tsorace suke sannan suka nufi wani bangare na gida da jakunkunan kudi .. Kai tsaye d'akinsa ya wuce da ita direct ya k'arasa da ita bakin makeken gadonsa ya shimfid'eta kamar wata baby yana ko'k'arin d'agowa idannunsa suka Kuma fad'awa kan 'yan nonuwanta da rigar baccinta ta janye zuwa gefe guda har yana iya ganin kan nipples dinta dake tsaye cikakku gwanin burgewa. Wani irin yawu ya had'iya Kamar wanda aka taba yayi saurin mik'ewa yana mai runtse idannunsa na second biyu sannan ya bud'esu ya sake k'ura mata ido , yarinya ta had'u sosai ya furta hakan a kasan ransa , girgiza kansa yayi ya shiga bathroom dinsa dake manne da d'akin ya dibo ruwa a cikin roba ya dawo ya zauna kusa daita ya shiga shafa mata ruwan a fuskarta zuwa qirjinta ,a hankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta cigaba da sauke numfashi da kyar ,fuskarta tayi jazir saboda kukan data yi, gashin kanta ya kwanto gefen fuskarta ,sauko da kyakkyawan idanushi ya yi akan cinyoyinta dake waje a dalilin rashin sakowar rigar baccin sosai , Kallonta yake har sanda ta takure jikinta guri daya tana turo masa karamin bakinta ya kai hannunsa ya ja blanket dake gefe ya rufe mata jiki yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa . sanyin A/c d'in dakin yaji yayi yawa ya d'au remote ya rage maimakon ya fita sai ya tsinci kanshi da zama kan side chair dinshi me laushi da kyau, fuskarshi na fuskantarta har wani lumshe ido yake yana cigaba da kallonta kwance a takure yayinda numfashinta ke sauka a hankali ya jima zaune daga bisani ya kashe light d'in da'kin sai hasken corridor dake haskata ,cike da jarumta ya soma cire kayan jikinsa ya nufi bayin ya tsaya yana sakarwa jikinsa ruwa bai dade ba ya fito ya sauya kaya ya fita daga dakin zuwa wani dakin dake kallon wanda take kwance ya kulle kansa daman kuma ka'ida ne duk sanda yayi operation Sai yayi wannan wanka tare da kebe kanshi .. . Washegari A hankali ta soma motsa idanunta da mika har ta farka tana buɗe idanunta kadan kadan , ganin inda take yasa ta karasa bude idanunta da sauri, tana kallon dakin data tsinci kanta , babu abinda babu na more rayuwar duniya ,ga wani sihirtaccen kamshi na musamman dake tashi mai haɗe da sanyi ac lokaci daya zuciyarta tayi wani irin bugawa da karfin gaske runtse idanunta tayi saboda motsin taɓa kofar dakin data ji anyi dan bata son ganin fuskar mutumin daya daukota daga gidan iyayenta , tsawa taji an buga mata "ke dan ubanki zaman me kike yi fito min a daki cike da razana ta bude idanunta wanda ta gani tsaye a gabanta ne yasa ta zaro idanuwanta waje cike da mamaki , yana tsaye a gabanta rike da gefen kugunsa ya haɗe gira sama data kasa idanunta ta murza domin tabbatarwa kanta mafarki ne ko kuwa a zahiri shi take gani a gabanta ... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️05 Cikin  natsuwa  yake murza kan      Stearing   motarsa  zuciyarsa  cike fal  da  matsanancin  farinciki  baro mahaifiyarsa  da  kannensa  cikin farinciki  mai  tsanani  da  yayi, a nan duniya  bashi  da  burin daya wuce sanya  ahlinsa  cikin  farinciki , numfashi  ya  janyo  ya fesar  yana ɗan  dukan  kan stearing "zan dangwama  ina  baki  farincikin da kika rasa ammina  har sai kin gaji , inshallahu   zan  ɗauke  miki kewar komai ,zan mallaka miki duk wani dadi   dake  cikin duniyar nan   ke da yan'uwana  lafiyarku   farincikinku  jin  dadin rayuwa  zan yi kokari  ......    Kiran  Anas  da ya shigo wayarsa ne ya  katse masa zancen zuci da yake ,  ya  sauke naunauyen  ajiyar zuciya sannan   ya  kai idanunshi  kan wayar a natse  ya kai hannunsa ɗaya ya  ɗauki  bluetooth  dinsa ya manna a kunnen ya dannan wayar  take muryar Anas ta doki dodon kunnenshi   "kana  Ina  munzo gida mai  gadi  yace baka nan ? Iskar ya furzar sannan yace  "naje ganin ammina  ne   gani   akan hanyar dawowa   ku  bani  minti  goma zan karaso  "okay  sai  ka karaso muna jiranka .. Ya cire bluetooth din ya ajiye a mazauninsa  ya cigaba  da tuki yana sake lulawa  zance  zuci har zuciyarsa ta  shiga  hasko  masa yarinyar daya baro a gidansa  dogon tsaki yaja saboda  tuno kalmar ta gareshi kalmar da yaki jininta kuma take bashi haushi .... Jaguwa  zaune  cikin d'akin daya tanada  domin  tautauna bayanai masu  mahimmanci  akan aikinsa  ,gabansa laptop dinshi ne ,yana faman operating  yana sauraron  bayanan  jubi  inda yake bayani akan alhaji tanko gote wanda ya kasance shararraren dan kasuwa wanda   duniya tasan da zamansa sannan ya tara tarin  dukiya bilaadadin  anan  gida nigeria da kasashen  ketari  ,ya mallaki qadarori da dama  da companies a kowace jaha dake ƙasar nigeria " bincikenmu  ya nuna mana mutumin  baya zaman gidansa  da daddare sai da rana  bayan  haka  akwai  tsaro mai tsanani tun  daga bakin get  doping  estate  har  zuwa cikin gidansa ta kowani bangare  dakarunsa  zagaye suke  da gidan  bayan boyayyun  camerori dake lugu  da sako na gidansa, me zai hana  mu hakura da wannan taget din  muyi  facing din wani  yayi shiru hade da numfasawa  sannan ya cigaba da magana "jaguwa a ganina mu hakura da wannan aiki  kawai ko me kuka ce yan'uwa ?  ya  fadi haka yana kallon  sauran yan'uwansa dake zaune suna sauraronsa , duk suka gyara  "gaskiya mu hakura tun da tsaro yayi yawa  inji cewar kamil  ,Anas ya numfasa yace  " kuna nufin bazamu yi nasara ba akan aikin da muka ɗauki tsawon lokaci muna jiran aiwatar dashi ? a qalla wannan shine karo na hudu da muke rusa budget din aiki akan Alhaji tanko gote  gaskiya a ganina bai kamata muyi wasa da damarmu ba kawai mu fara shirin aiwatar dashi kuma a cikin satin nan "dan Allah malam ka natsu kayi nazari akan operation din nan    jabir ya katse masa hanzari  ta hanyar fadar haka"the best solution mu hakura tunda jubi da kamil suka nuna abar shi , kai koni nayi supporting dinsu mu hakura kawai muyi facing din wani aiki ......     Sai lokacin Jaguwa ya d'ago kyawawan idanunshi masu matukar kyau jere da gashin ido  ya tsura musu yana  kallonsu daya bayan daya sai daya ɗauki tsawon minti biyar yana kallonsu  sannan ya mike  tsaye yana rufe  laptop d'insa  ya soma magana a tsanake kamar ba wannan shararraren tantirin daya addabi manya kusoshin gwanati  da manya attajirai ba  "duk naji bayaninku daya bayan daya amman kusani wannan aikina ne jiya ba yau ba , da  muna saka tsoro a zukatanmu da bamu kawo wannan matsayin ba  , matsayin ƙasar nan take bulayin neman Jaguwa ido rufe, burin duk wani dan sanda mai matsayi ya samu nasarar gano inda muke ,ko'ina acikin kasar nan magana ɗaya ne ana son ganin wanene wannan mutumin daya addabi kasa da kasa  gidajen radio dana  tv , news paper ko'ina magana ɗaya ne   amman har yau basu yi nasarar gano mu ba abinda zai faru yanzu shine ni da kaina zan tunkari tanko gote ya karasa maganar a fusace yana dukan table din dake tsakiyar su jabir  sannan ya juya musu baya rugume da hannunwansa duka  ..... Duk suka zaro ido a frigice  suna dubansa  gaba-daya jikinsu yayi mugun sanyi  da jin furucinsa   Anas ya mike ya karasa inda yake ya tsaya a gabansa "kalle ni Jaguwa ya d'ago kyawawan idanunshi ya zuba masa batare da yace uffan ba  "bazan barka ka tafi kai ɗaya ba ko kowa yaki binka ni zan bika amman me zai hana mu hakura nima jikina yayi sanyi  bamu taba samun saɓanin ra'ayi akan halqallarmu ba sai yau me zai hana mu hakura kawai  ....   "Kawai abar aiki saboda tsoro ko me ? yayi masa tambayar yana tsareshi da kyawawan  idanunshi ,a hankali Anas ya gyada masa kai "ba saboda tsoro bane "saboda me ye faɗa min Ina jinka ? "me yasa ni ban karaya ba ku zaku karaya ? "me yasa ni bangujewa aikin ba ku zaku guje masa ? wannan karon a tsawace yayi maganar yana dubansu ransa a matukar  bace "daman mun tsara haka ne dan wata  rana zamu sakawa zukantanmu tsoron aiwatar da qudirinmu ? dukkaninsu suka gyada kai alamun a'a  suna dubansa da mamakin karfin halinsa "mun san duk abinda ka faɗa gaskiya amman .... "listing  yayi saurin daga musu hannu " banason jin komai  zanje  Kuma ni kadai zan aiwatar da komai zan nuna muku kwarewata ta wuce yadda suka tsamamnin ..... Duk wannan maganar  dake yake yinta cikin isa da izza da rashin kuruciya  yake yinta ,dan kallo ɗaya zaka masa ka fahimci  ya mallaki hankalin  kansa sannan yasan meye rayuwa babu alamun kuruciya atare dashi , ya sake kallonsu daya bayan daya "ku fito ku faɗa min cewar  matsorata ne , " a she ku din kananan yan iska ne iskancinku bai taka kara ya karye ba kuka hau matsayin da masu dakakkiyar zuciya suke hawa ... "A she akwai abinda zaku ji tsoro bayan kuna dani kuna tare dani ? Zan fita ni kadai raina nayi gaba da gaba da tanko gote ya karasa maganar a tsawace cike da fushi jikin Anas ya dinga  kyarma ya shiga rarrashinsa dan yasan halinsa abu kankani ke bata masa rai har yayi nasarar dagula nasu lissafi yana gama maganar bai tsaya ya saurari rarrashin da Anas yake masa  ya fice daga d'akin kallon juna suka shiga yi kamil ne yayi karfin hali yin magana "yanzu ya zamuyi da alamun ya hau dokin nakin daya saba ? "Ku bar  shi tukunna  zuwa anjima  mu gani zan san yadda zanyi na shawo kansa, ni kaina  na hakura duk abinda mutun ɗaya mutun biyu har uku sukayi magana akanshi mafi alkhairi a hakura dashi    inji cewar Anas a hankali suka cigaba da tautaunawa .. Kai tsaye special room d'insa    dake  kallon wanda tanweer take ciki ya shiga  ya zare rigar jikinsa ya saura daga shi sai vest fari da dogon wando ,ya ɓalle agogon dimond din dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye akan mirrow dinsa tare da wayoyinsa  ya dauki remut ya kara karfin ac  ,ya karasa inda karamin  fridge  dinsa yake ya ɗauki kwalban win  mai sanyi ya ɓalle   ya kafa a bakinsa  bai ajiye ba sai daya sha rabi sannan ajiye yana sauke numfashi sannan ya   kwanta  ruf da ciki  akan bed yana tunani yadda zai tunkari gidan  tanko gote a safiyar gobe ,kusan minti goma yana kwance sannan ya yunkura ya  mike tsaye  zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, sai dai sosai  yake jin jarumta a sansar jikinsa  sam bai ji wani karaya ba ko sarewa ko jin rashin nasara , kallon dakin yayi sosai kwakwaluwarsa ke sake  lulawa duniyar  tunani akan lamarin, motsin da yaji a bayansa shi ya sanya shi  saurin juyowa , ganin Anas ne ya dauke kansa , zama tayi a bakin gado  a lokacin da Anas ya karaso ya zauna kusa dashi tare da kamo hannunsa ya daura cikin tafin hannunsa "kayi hakuri abokina kuma aminina "da'akayi me kenan kake bani hakuri ? yayi masa tambayar yana furzar da iska mai zafi  tare da fixge hannunsa cikin nashi "ni dai kayi hakuri naga ka ɗauki zafi "akan me zan ɗauki zafi ya sake  katse shi yana haɗe  hannuwansa guri daya "ni babu wani zafi dana ɗauka aiki ne babu fashi gobe ko jibi zan aiwatar dashi akan idanunku zanje na dawo ya karasa maganar yana murnushin gefen baki alamun nasara yake ji ajikinsa  "ka fahimceni abokina "dan me zan  fahimceka akan mutumin da babu Allah a ranshi?  kuke jin tsoron tunkarasa ..... "nasani amman ka tsaya mu shiryawa tunkararsa  tukunan irin su Alhaji tanko ba'a tukaransu haka nan dole sai anyi shiri na musamman  "listing anas akan wannan mutumin  bazan  taba fahimtarka ba, batu akan tsara tunkurarsa an wuce gurin sai dai kuma wani aikin  "shikenan shikenan ni zan bi ... , kar ku bini ko kunce zaku bini ma  bazan  lamunta ba ,ya karasa maganar cikin fushi , Anas ya sauke ajiyar zuciya "shikenan Allah ya baka Sa'a "ameen ya fada yana mik'ewa  haɗe da shiga bathorrom .... ********** Da misalin karfe  shida na yamma  ya shigo dakin kwance akan gado  ya hangota  ta kamkame jikinta guri ɗaya  kuma har lokacin bata sauya kaya  ba ,   idanunshi ya kai kan  mirrow inda ya ajiye mata  take way din  daya kawo mata tun safe  yana nan  kamar yadda  ya ajiye , da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake   har ya karaso ya bude laidar babu    abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba  "ya Allah!" ya furta a kasan makoshinsa  "wannan wace irin  yarinya ce for god sake ?  da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana  ? ya karaso bakin gadon  ya duko daidai fuskarta   ya zuba mata sexy eye's d'insa  yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin  kai hannunsa dan ya tasheta a hankali  ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa  yayi saurin riketa  ya zauna a bakin gadon ,ita  kuwa  jinta ajikin mutun yasa ta ɗan  bude  idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta  akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda  wani irin zafin da  yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira  ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba  da towel ya  fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a  hankali ta sake ware   idanunta da kyar akanshi  tana motsa karamin bakinta  yayinda sautin kukanta ke  tashi kasa kasa , gadon ya hau ya  zauna yana mai jin tsananin  tausayinta , zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa  ya kwantar daita a saman cinyarsa,  ya matse towel  a cikin ruwa  ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda  hannunsa  ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba  amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar  jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai  a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa  tare da turawa a  jikinta yana   goge mata jiki  still hannunsa na rawa ,ya dade yana  goge mata sansar   jiki  zuwa lafaffen  cikinta  dake  shafe  tamkar ba'a taba saka musu komai  ba ,a hankali  rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin   idanunshi dake lunshe  jin da yayi towel din hannunsa  ya  dauki zafi  ,ya buɗe idanunshi  aiko yaci karo da abinda yafi komai  gigitashi ya sura qirjinta  ido . idanunta na  lumshe ta wani lafe masa a jiki  tana sauke numfashi  a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon  tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin  kyauwunsu  ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali  na neman zautar dashi   ga kan nipples dinta dake  cure guri wanda  da gani  zasu yi dadin tsotsa  ,yayinda kamshin turaren jikinta  mai cike da wasu sakonni suka dinga  kaiwa   zuciyarsa  farmaki ,haka nan  yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata , wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake  bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya  kasa ɗauke idanunshi  akansu  yay  bala'in  kura musu ido take  tsigar jikinsa suka dinga  mike  tsaye   yana jin idan bai  dan murza kan nipples  dinta ba  zai iya  mutuwa   ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai  ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta  wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba  ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali  yana amincewa shawarar da  zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop  plz"yadda take maganar kamar ma  k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi  sansar jikinsa sai  kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa   yana shafa  brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu  ba  na tsinci kaina da taba baiwar da  Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa  ya fada  , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji  yaya  teast din bakinta yake ,  a  hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta   da hannunsa daya har yayi nasarar  kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya  fixgo magana kamar zai yi kuka  " zan bari "zan bari kawai yake iya furta   sai dai  kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda  wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗   WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️ 6 Jin kusacinsu  tare  yasa  ya  qara  fita haiyacinsa  gbdy  ya kasa zare  fuskarshi daga tsakiyar  dukiyar fulaninta , a natse  cike da sanyin jiki  ya cigaba da  shafata  yana lumshe idanunshi , gbdy  yanayinsa  ya gama canzawa ,zuciyarta ke  bugawa da  karfin  gaske tana kokarin  son dakatar dashi  sai  dai ta kasa aiwatar  da komai  dan haka  ta  runtse  idanunta gam   jikinta na kyarma kamar  mazari  saboda rashin  sabo da  wasanin da yake mata  bugu da qari  zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina  bayan ya tabbatar  min da ni din ba kowa bace  bashi da muradina a wanin da suka  gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi  har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima   ya kasa barinta  ,yana jin tamkr su tabbata   a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai  babu abinda Allah bai mata ba  , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta  maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa  ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta  yasa ta bud'e baki da kyar "dan  allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin  kamar na mutu bazan iyan jurar  abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance  a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni  ta k'arasa maganar tana  fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta  duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka  mike  numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da  wani irin sound. Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta   ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa  cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne  "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye  dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba... shiru yayi  ya kasa  magana sannan ya kasa   zare  kanshi  daga tsakiyar qirjinta sai faman   sauke numfashi yake  zuciyarsa na wani irin  dokawa da sauri  ,cike da sanyin jiki  ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi  ,  sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta  suna shakar numfashin juna   hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci  jin teast din miyon  bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi,  soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke   yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda  kunyarta data masa diran makiya  , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga   lumshe idanunta  tana sauke numfashi  dan  haka   ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata   dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba,  jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar  daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta  ya gyara mata kwanciya ya lullube mata  jiki  da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko  fuskarta gefe ,  sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance   " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka  zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah  yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan   ji take kamar  ita dashi ma'aurata ne ina ma su  kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah  idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar   a kasan ranta   ... Jiki a mace ya mike ya fita daga bangaren zuwa dayan bangarensa  jikinsa na sake kwad'aituwa daita ,tsayawa yayi a tsakiyar dakin yana bin jikinsa da kallo duk yanayin jikinsa ya sauya , tsaki ya ja yana mai tsananin jin kunyar abinda ya aikata,  tabbas wannan mafi munin abu kunyar daya  aikata "shi da mata ke kawowa hari kamar zasu cinyesa  yau shine ya ........ Iska ya furzar daga bakinsa ya kai hannun  ya shafa sumar kanshi yana ciza gefen lips dinsa kasa , wani tunani ne  yazo masa har lokacin fa bata sanyawa cikin komai ba , ya karasa gaban madaidaicin table din da yake ajiye mahiman abubuwansa ,   ya ɗauki daya daga cikin wayoyinsa ya soma neman daya daga cikin yaransa  Kira daya ya dauka yana furta "boss....... katse shi yayi yana  bashi umarnin siyo  masa  abinci  tare da ruwan  zafi yana gama fadar hk ya  katse kiran ya shiga bathorrom domin tsarkake jikinsa  . Bangaren mahaifiyar tanweer kuwa tunda aka tafi da tilon diyarta take cikin tashin hankali  taki ci taki sha taki wanka ta dawo kamar wata zautacciya mahaifin tanweer ne zaune a gefen ta rike da hannunta daya yana rarrashinta  "dan Allah zainab kiyi hakuri  kida'n sa wani abu a cikin ki dan Allah". ya fada yana kallon hajiya zainab wacce ke zaune kamar wacce bata da rai a tattare da ita, duk tayi wani iri  kamar wacce ta jima cikin wahala ta zabge a cikin kwana  ɗaya  ganinta hakan bak'aramun da'gama Alh.Abubakar hankali yake yiba"Yanzu Zainab kina ganin abunda kike  yana da kyau kenan ?  "nasan irin zafin da kike ji nima ina jin fiyye da naki sai dai idan kika bari wani abu ya sameki baki min adalci ba ,babu diyata a kusa dani ke kuma kinki kwantar da hankalinki ,ki kwantar da hankalinki dan Allah  yanzu haka  ana kan binciken gano inda suke ita kanta  tanweer   idan ta   dawo  ta taddake a wannan yanayin  kinsan she will not feel   bad,  what  if something happened to you me kike so na fada ma 'yarmu Tanweer?"tana jinsa duk waɗan nan zantukan amma sam taki tanka mishi. Kallonta yayi cike da jin  wani irin matsanancin damuwa, tunda yake a rayuwarsa basu tab'a fuskantar irin wannan tashin hankalin ba , wayarsa ce ta soma sowa alamun kira ya shigo, jikinsa na rawa haka hannunsa ya tashi daga gefen gadon ya tura hannu ya shiga laluben wayarsa, lokaci guda ya ciro yasa ta a kunne. "Waalkassalam"ya fada da alama daga can bangaren an mai sallama. "Owk gani nan gangarowa k'asa yanzu" Yana fad'a ya kashe wayar ya maida cikin aljihu. "Anganta?!"hajiya zainab  ta mai tambayar tare da d'ago idannunta wadanda sukai rau-rau kamar na wacce ta jima tana jinya. Wannan shine iya abunda take iya fad'a tun a lokacin da aka fita da Tanweer bata iya cewa kowa komai, haka duk wanda yazo jaje 'yan uwa da abokan arziki bata iya saurarsu  kusan ma  bata gane mutane saboda tsananin tashin hankali da take ciki. Girgiza mata Kai yayi alamun a'a  "Ki jira naje na  dawo Insha Allahu za'a ganta zainab, amma dan Allah ki daure kisa wani abu a cikin ki  plz"ya karashe maganar cikin rarrashi yana kallon kwayar idonta.    Dauke idannunta tayi  wad'an da suka cika taf da ruwan  hawaye. "Dan Allah kutaimaka ku dawo mun da 'yata Tanweer, please ka taimaka mun dan Allah Alhaji nasan ba abunda yafi k'arfinka kune governatin na...". "Shhhhh! Nace kiyi shiru za'a ganta ki kara hakuri yanzu kiyi ko'kari kici abincin da'aka kawo  kan ya huce plz, I will be back soon". Yana rufe baki ya fice yana k'ada Kai cike da takaicin abunda yake faruwa dasu. Bin kulolin da Salamatu ta shigo ta ajiye mata d'azu na abinci tayi, tana Jin yunwar sai dai bazata iya ciba a yanzu inba ganin tillon 'yar'ta tayi ba. Suna zaune a babban falon Alh.Abubakar ya shiga da sauri wanda hakan yasa dukkansu tashi ciki hanzari, k'arasawa yayi inda suke tsaye cikin hanzari ya soma mika musu hannu  cikin sauri suke gaisuwa  fuskarshi ba yabo babu fallasa ya koma ya zauna tare da musu alamu da hannunsa da su zauna. "Tuntuni nake sa idon ganin ku Inspector ina fatan  ansama wani information kan yarinyar nan?". Yayi tambayar yana kallon Inspector hassan wanda kansa ke kallon k'asa batare da ya dago yace komai ba. Ganin haka yasa Alh.Abubakar dan tsuke fuska tare da gyara zamansa kamar zai tashi , ya cigaba da fad'in. "Lafiya Inspector naga kunyi shiru dukkanku don't tell me ba wani improvement"ya k'arasa maganar fuskarsa cike da damuwa q'irjinsa na wani irin bugu kamar zai fita ba k'aramun dauriya yake ba yana jin rad'ad'in rashin tilon 'yar tasa, tabbas ya fahimci shirun nasu ba alkairi bane d'an runtse idannunsa yayi inda ya soma tsinkayar maganar Inspector. "I am very sorry sir, gabad'aya investigation d'inmu  ya  nuna an bugar da wasu daga cikin ma'aikatan  dake aiki a cikin gidan  kafin a samu nasarar  shigowa gashi duk wata na'ura da CCTV Footage an datse kamar yadda muka sheida maka a tun farko da...". "Dakata Inspector! Ni damuwa ta a yanzu 'yata dan haka ina rok'onku dan Allah ku hanzarta nemo min yarinyata kafin su cutar min daita, How comes za'ace ansace 'yata tilo a wannan k'asar da nake da babban matsayi? ya zama dole a binciko   ta  cikin kankanin lokaci, taya muna  ba da tsaro ga al'umma  ace gunmu da iyalanmu  babu?" Alh. Abubakar ke jero wad'an nan tambayoyi wad'anda kana  saurara  zaka fahimci  'bacin  rai da damuwa  a   tattare  dashi  , Inspector  kansa shi da  SP sun tsorata da yanayinsa, d'ago jajayen idannunsa yayi wad'anda da ba ja bane amma yanzu sun rikid'e zuwa ja ya kallesu. "Zan k'ara baka second chance wajen nemo mun farin cikina, zan kira minister da commissioner of police na sanar dasu if you fail this time I will make sure to disqualify you from all duties dan hakan zai nuna baka iya aikin ka ba sam"ya karasa maganar lokacin daya tashi. "Insha Allahu we will do our best bazan taba kasa yin aikina ba ka...". "Inspector kuje kawai, banson jin promises just fulfill your duties kawai, As you all know bazan iya rayuwa ba muddin wani abu ya sameta I need to act quickly yarinyata karamace tayi kankanta da kasancewa a hannun waɗan mutanen, she can't be around such people I won't let her stay long in there Insha Allahu goodbye and good luck for  all Inspector". Yana gama  fad'in haka bai sauraresu ba ya sa kai ya barsu . Kallon  juna  su kai cike da damuwa "muje" Inspector ya musu magana suka wuce dukansu ukun cikin hanzari Ko drink din da lokacin aka shigo musu dashi basu iya tsayawa sun sha ba . "I.B why?". Nazifi yayi tambayar yana kallon Ibrahim wanda yake cike da matsanancin damuwa duk   jikinsa yayi zafi rau saboda zazzabi , tunda aka d'auke Tanweer yake kwance yana fama da zazzabi sosai. "Amma kasan abunda kake ma kanka ba zaisa aga yarinyar nan bako?". Ya Kuma fad'a yana kallon Ibarahim wanda idonsa ke runtse wasu hawaye masu d'umi ke faman bin k'uncin sa yana tsananin son Tanweer. "I thought you are strong police officer but a yanzu ganin yanayin ka got me thinking otherwise why? Abune da yakamata ace ka bishi da k'arfin ka like a real man haunt them like lion that you are but...ya Rabbi". Ya fada tare da kad'a kansa. Shigowar Mahaifiyarsa Haj.bassera ne ya katse Nazifi dake zaune gefensa da Kayan gwaje-gawajensa na hospital kasancewarsa likita kwarare. "Yaci abincin kuwa?". Ta tambaya lokacin data k'arasa shigowa idonta na kan Ibrahim. Gigirza mata kai Nazifi yayi. "A'a Umma har yanzu dai yaki infact yaki mun magana tunda na shigo". Cike da damuwa ummansa ta  girgiza kanta "Haka yake ae tunda abun nan ya faru yak'i magana yaki cin abinci gaba daya, lamarin dai sai addu'a kawai" ta k'arasa maganar lokacin data kai hannunta jikinsa runtse ido yayi, yanzu ba zafi jikin normal sai dai damuwar ta abincin. "Umma Ki cigaba da bashi abincin may be zai ci, ni zan koma gun aiki". Ya fada lokacin da yake had'a shirginsa. "Owk a dawo Lafiya Allah Ubangiji ya tsare". Ta fada tare da mai murmushi. "Ameen Umma bye". Ya fada lokacin daya dau suitcase din nashi ya fita ya barta zaune tana cigaba da k'okarin yadda  Ibrahim zai yarda yaci abinci tare da kwantar masa da hankali . Yana fita babban falo ya tunkara jin muryar Abban Ibrahim a falon da alama waya yake, da sallama ya shiga cikin falon. Kallonsa Alh.Tahir yayi tare da saurin magana. " can I call you later?". Ya fada cikin sauri tare da ajiye wayar yana kallon Nazifi. "Abb...". "Muje muje waje Nazifi we need to talk ". Alh.Tahir Ya fada lokacin da yayi gaba nazifi na binsa a baya cike da matsanancin damuwa. "Yauwa a nan zamu iya magana". Alh.Tahir yayi maganar yana kallon fuskar nazifi wacce ke nuna damuwa. "Haba Nazifi, Me yasa kake damun kanka bayan na fad'a maka so nake kawai ka keeping dinshi na d'an day's har na samu abunda nake kallo ya yu...". "Amma Abba me kake nema wanda zaisa kasa nayi ta kashe ma Ibrahim jiki da samai zazzabi haka bayan kafi kowa sanin yanzu ne yake buk'atar jarumtarsa wajen nemo Tan....". "Dakata Nazifi!". Alh. Tahir ya fad'a cikin b'acin rai tare da d'aga mishi hannu. "Who is Ibrahim to you? In tambayeka ma". Yayi maganar cikin bacin rai. Cikin girmamawa Nazifi yayi k'asa da kansa. "Tambayarka nake!". Ya fad'a da d'an k'arfi saboda damuwa. "Abokina ne". Ya bashi amsa batare da ya kallesa ba. "Good naji dad'i da kasan wannan, so stay within your limits kaima you are like a son to me karkayi abunda zai b'ata zumuncina da kai da iyayen ka, I know What is good and bad for Ibrahim karka damu bazan cutar da d'ana ba shi kad'ai gareni nima kamar yadda Tanweer take gun iyayen ta na tabbatar babu abunda zai sameta she will be back kaji?"ya karasa maganar cikin sanyin murya . "To Abba, ni zan tafi aiki". Ya fad'a lokacin daya d'au hanya. "Owk sai ka dawo my son god bless you for me zaka ji alert kaji ko". "To". Abunda Nazifi Ya fada kenan ya fice cike da mamakin halin Alh.Tahir ya rasa dalilinsa na sa d'ansa a wannan halin gaba d'aya da harara Alh.Tahir yabi bayan Nazifi daga bisani ya koma cikin gida abunsa ya cigaba da wayarsa ... *** ba'a dauki  cikakken minti shabiyar   ba  eku  ya  karaso yana knwoking din kofar a daidai lokacin daya fito daga bathroom kugunsa daure da towel ya amsa da" Yes yana  dakatar dashi sai daya goge jikinsa ya karasa jikin wordrobe dinsa ya zaro jallabiya  milk colour  design  mai shegen kyau da santsi ya zira ajikinsa ya fesa turare mai sanyin kanshi  sannan  ya karaso bakin kofar ya bude ,ya  amshi farar  laida  da flaks din dake rike a hanun eku ya sallameahi ya murd'a kofar dakin da take  ya  shiga bakinsa ɗauke da sallama ,tana tsaye a   lokacin sanye   da daya daga cikin  dogayen rugunan da yasa aka siyo mata, kallo daya yayi mata ya dauke kanshi daga gareta  saboda wani irin abu daya ji ya tsinkari ilahirin jikinsa mai kama da sukar allura   , ya karasa shigowa  tamkar  bashi ne   ya dawo mata  tamkar  bawa ba a dazu ko wani mayunwacin zaki ,ya balain hade ransa kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa tun daya shigo hankalinta da idanunta tatare da natsuwarta suka koma  kansa ta kasa dauke idanunta akanshi  ina ma zai aureta .... tayi kewar iyayenta sosai sai dai bata son rabuwa dashi, tuna sauran awani kadan ya rage ya sadata da gidansu kamar yadda yace  yasa hankalinta ya sake tashi  "why will you disturb yourself over him? Uhm! kika sani ko yana da mata shiyasa yaki amincewa dake, why bother your mind? Why?!".  zuciyarta ta jiho mata wannan tmbyr take idanunta yayi raurau ya cicciko da ruwan hawaye , sosai take kallonsa tana jin wani irin sonshi nabin lugu da sako na gangar jikinta  ,ta bala'in kafeshi da  idanunta , ya ɗan dago ya kalli inda take batare da yayi magana ba ya ajiye flaks da laidar hannunsa "menene kuma kika  wani tsareni da idanu?  yayi maganar cikin rashin damuwa "a ranta tace kaji da munafurci kana wani ciccin magani like he is not the person that try to...". Da sauri ta katse tunanin. " ga abincin nan ki tabbatar da kin ci nan da awa biyu zaki koma hannun iyayenki ta yatsin fuska tana turo masa karamin bakinta cike da shagwa'ba tace "ni ni babu abinda zanci sannan babu inda zani, I won't go anywhere I will stay here!". niyyar fita yake Jin abinda tace yasa  dole ya dawo ya zauna wanda zuwa  lokacin itama ta zauna a gefen gado tana fuskantarshi ya kafeta da kyawawan idanunshi yana kallonta a tsanake, bata fuska tayi tace "meye na wani tsareni da ido kamar zaka cinyeni kana tunanin maidani batare da nasan matsayina ba, ni dole sai ka fada min matsayina kafin! Are you marrying me or not?!". "ba ke kike da wannan ikon ba ganin damana ne ko akasin haka yayi maganar a dake yana mikewa  ya karasa ya dauko cup da spoon  ya dauraye wannan tsarin na cikin tsarinsa da  dokokinsa tun bai san zai taka matsayin da yake a yanzu ba ,ya dawo inda take tamkar an dasata ya hada mata coffer ya tsiyaya zuma a ciki ya juya ya  mika mata "ki sha karki 'bata min lokaci dan lokacin sallah ya karato dole ta Kai hannu ta amsa  saboda  yadda ya  hade rai ta soma kurba kadan kadan tana kallonsa , ya janyo farar laida ya buɗe ya ciro takeway ya buɗe ya janyo karamar stood gabanta ya ajiye tayi murmushin karfin hali tace " laila kamar wata matarka gsky i will love to be tha...". "shut up I don't want hear .... Sai kuma yayi shiru ya kasa karasa maganar  "ki daina kusanta kanki dani zaki sa zuciyarki cikin rudani  da wahala  dan I can't be that person". shiru ne ya biyo baya kafin daga baya yaja numfashi ya  cigaba da motsa lip's dinsa  "ina ke ina ni  ? "da kinsan koni waye na tabbatar da ba zaki yi kwadayin kasancewa dani ba har kiyi muradin son zamowa mata agareni , nasan kyawuna ne ya rudeki ko ?". tayi saurin hadiye ruwan shayin data kurba tana girgiza masa kai  "no just like that I fa...". "Shiii! karki bata bakinki duk abinda zaki fada bazan taɓa yarda ba dan dubunki sun fada Kuma ta nan yake bi  ya fita ta nan ya nuna kunnenshi ,  ta narkar da fuska kamar zata yi kuka " ka fahimceni dan Allah give me chance to sho...". "nace bamu dace ba sam! Let's this be the first and last" ya kasara mgnr yana tsura mata idanunsa dake bugar mata da zuciya"Anyway daga yau basai kin Kuma ganina ba". yayi mgnr  a fusace "ki ci abinci kawai , girgiza masa  kai tayi "ka kwantar da hankalinka wallahi da zuciya daya nake son zama abokiyar rayuwarka ,zan zauna da Kai tsakani da Allah, baxan damu da wani abu naka ba idan kuma kana da mata ne yasa kaki   amincewa dani ka fada min bazan so na shiga tsakanin ma'aurata ba? ".  ta karasa maganar kmr zatayi kuka cike da hassala ya katseta  "just eat! yana zaune ta soma tsakuran abinci kamar bata son ci  har sanda aka soma Kiran  sallah  magrib ,ya  mike tsam ya shiga bayin dake manne da dakin bai wani dauki lokaci ba ya sake bayyana a parlour a kallon da yayi mata ya fahimci gbdy attention dinta yana garesa "ki tabbatar da kin cinye abincin da shirin barin gidan  nan  kafin na dawo daga masallaci". ya  fita daga d'akin yana taku cikin isa da izza kamar wani jinin sarauta tabi bayansa da kallo har ya bacewa idanunta "ya rabbi Allah ! You alone knows that I am not attracted to him for his handsome face, haka kawai  na tsinci kaina Allah ka kawo min ɗauki ya fahimceni before is too late".   ta lumshe idanunta wasu siraran hawaye suka gangaro mata  yana fita ta saki spoon din hannunta  .. Kai  tsaye matsallaci ya nufa da kafafunsa yana tafiya kamar baya son taka kasa yayinda mutane unguwan suke gaisheshi cike da girkamawa yana amsa musu a mutunce  lokacin daya karaso cikin matsallacin tuni sawun gaba dana biyu ya cika bai ji dadin haka ba  yabi sawu na uku cike da ladabi ga ubangijinsa yake tada kabbara  bashi ya fito daga massalacin ba  sai da akayi isha'i yana fitowa daga masallaci Kai tsaye gida ya dawo ya sameta kwance cikin bargo  idanunta a lumshe "ke ki tashi muje kou gabanta ne yayi mummunar faduwa  har ga Allah tana son komawa gida  ga iyayenta dan tasan suna can cikin tashin hankali most especially mum  dinta sai dai  bata son barinsa dan tasan ba lallai ta sake had'uwa dashi ba kamar yadda ya furta , akwana  daya datayi dashi ta fahimci shi din mutukin kirki ne wanda samun irinsu ke da wuya "ki tashi muje there is no time to waste". tana jinsa tayi shiru ta sake  lafewa  haɗe da kamkame jikinta .... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️07 ......Kusa daita ya ɗan duka  yana  kallonta ,a hankali yaji ta kamo yatsun  hannunsa cikin nata tana murzawa bai san sanda   ya  zauna a gefenta yana sauke numfashi tare  da tankwashe ƙafarsa  ɗaya yayinda d'ayar kafar ke kan tayis yana jijigawa , matso da kanta tayi ta d'aura  a saman  cinyarsa, idanunta a lumshe take jin yadda idanunshi ke yawo a fuskarta ,motsa hannunsa yayi da niyyar zarewa daga cikin nata saboda yanayinsa daya ji yana sauyawa, ta bud'e idanunta  tar akanshi Ido cikin ido suke kallon juna lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud'esu akanta ya mik'e  dan baya son kusancinsu tare "me yasa baki jin magana ?"   cikin sanyi murya tace " me nayi maka ?" tana janyo hannusa ya rankwafo jikinta bakinsa ya sauka a daidai kunnenta hucin numfashinsa  yasa ta runtse idanunta da sauri.  "Ki tashi muje na maidake gidan ku" yayi mgnr yana sakin numfashi haɗe da ciza gefen kunnenta  ta saki qara mara sauti tana jin wani iri a gabad'aya ilahirin  jikinta ."No! bance maka bazan tafi gida  ba but atleast na..... "Shiii!". ya katseta ta hanyar d'aura yatsansa a kan lip's d'inta,  shiru sukayi gbdy zuciyarsu na bugawa da karfi  "ka hanzarta maida yarinyar nan  tun bata zame maka kaska ba'. zuciyarsa ta faɗa masa haka, mik'ewa ya sake yi  yana kamo hannunta "Ke! tashi muje Karki bata min lokaci ". banza tayi masa tana  yatsina fuska "bana son Ki sake min mutsu  akan komai " yayi maganar yana matse yatsun  hannunta cikin nashi yana ko'k'arin sauko dai ta, Cikin rashin sani ta fad'o jikinsa tare dan sakin  k'ara  "Ahm!". Idannunta rufe, yadda ta runtse su yasa ya k'ura mata idanunsa masu matukar  kyan gaske, dan kanne d'aya idon tayi ta bud'e sai tayi saurin mayarwa  ta rufe hakan ya bashi murmushin da  bai shirya yiba me sauti jin haka yasa  tayi saurin bud'e idannunta akansa. Murmushin  ya k'ara mishi kyau sosai kamar kar ya daina  , d'an k'ara ware idanunta tayi tana kallonsa wanda har lokacin fuskarsa na d'auke da murmushin. Ko'k'arin gyara tsayuwarta ya soma yi , Tanweer kuwa da sauri ta kai ma bakinsa cafka tamai peck a lips d'insa , ware idannunsa yayi sosai  yana kallonta cike da mamaki  'Do want to kill me wannan yarinya'. Ya furta a ransa Tan kuwa murmushi take masa, sake kai mai Cafka tayi a karo na biyu sai dai wannan karon taji ya bude 'yan lip's dinsa inda ya soma kokarin kissing d'inta,ya  cafko laulausan harshenta cikin nasa kamshi sweet taji mai kamshi lemun ,ware idannunta tayi ganin kallon da yake mata yasa tayi saurin runtse idanunta jikinta na dan rawa saboda wannan shine karo na farko a rayuwa  data yi  kokarin shan bakin wani nmj . Tsura mata idanunshi yayi tare da d'an murmushi, yana jin yadda take jujjuya harshenta da sweet din dake  cikin bakinsa take zuciyarsa ta dasa masa  ayar tambaya akanta. 'anya kuwa yarinyar nan  cikakkiyar buduwar ce ? anya kuwa ba watsatsiba ce take neman kawowa zuciyarsa farmaki? to idan itace kai meye ?Me ye marabinka daita? " wata killa ma ta fika tunda bata aikata abinda kake ....... Kasa k'arasa zancen zucin nasa yayi saboda yadda take bin kunnensa da lallausan yatsunta tuni ya kasa jure abinda take masa a hankali ya cafko harshenta yana tsotsa a tare suka shanye sweet din sai ji sukayi sweet din ya kare aiko ta saka masa kukan shagwa'ba. "Wayo! Why?" Tsura mata ido yayi yana kallonta tare da d'an janyewa, Tanweer banda tab'e baki ba abunda take tana kallonsa. "Ba...ka..kaine ka shanye sweet din byn bai isheni ba". Tayi maganar a shagwab'e kamar zatai kuka. 'bata face  yayi wannan karon ba alamun wasa  yanzu a fuskarsa. "okay tashi muje idan ma dubunsu kike so zan miki guzurinsa ta sauko tana gama saukowa ta rungumeshi a jikinta "i love you Mr.No Name!" I will miss you no name   tsintar kanshi yayi da kasa rabata da jikinsa "Just one day with you but ina jinka tamkar kar mu rabu, is it necessary sai mun rabu?". bakinsa ya kai cikin kunneta yana busa mata  hucin  numfashinsa, lumshe ido tayi "ka barni zuwa gobe plz ban gaji da kasancewa tare da kai ba"ta furta cikin sanyin murya kamar zatai kuka, dan ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta. "ta kowani bangare mahaifinki ya baza mataken tsoro ya damu sosai da rashinki me yasa zaki so zama dani fiye da iyayenki why?" yay  mata tambayar tare da ko'karin kaucewa. "I know zasu damu sosai hatta I.B ma zai damu da rashina mutumin da muryata kadai idan bai ji ba a rana  babban tashin hankaline gareshi " take qirjinsa ya buga zuciyarsa ta shiga rawa  shiru yayi yana ƙoƙarin 'ban'bareta a jikinsa idan bai manta ba shine mutumin da suke waya daita a wancan ranar da tayi accindent "wannan kuma damuwarki ce yayi maganar cike da rashin damuwa , murmushin karfin hali tayi wanda yafi kuka ciwo "mutum mai dakakkiyar zuciya kamarka bai dace ya damu da lamuran mutane ba sai dai acikin kwayar idanunka kadai za'a iya hango tarin tausayi mutane bila'adadin". "Ki daina wasa da zuciyarki da tunaninki  muje kawai". Yayi yunkurin sake  bambareta a jikinsa ,sake   manne masa tayi tana gyara tsayuwarta a jikinsa gabansa na bugawa da matsanancin karfi yayi nasarar  zareta a jikinsa suna fuskantar juna " ki daina bata mana lokaci saboda hakan babu abinda zai janyo sai tarin damuwa dan bazan taɓa sonki ba kuma ki daina sona dan soyayyata babu amfanin da zata miki , sannan daga yau ki sawa ranki  bazaki sake ganin ko mai kama dani ba, kiyi rayuwarki  tare da wanda kika fara zai fiyye miki , ni ba irin  mutumin da zaki yi rayuwa dashi bane" gabanta ya dinga dokawa da karfin gaske jikinta ya kama rawa bakinta ya kasa furta komai a dalilin  maganarsa  dake  bugar mata da zuciya ,  riko tsintsiya hannuta yayi, yana gaba tana d'aga kafafunta da kyar tana kallon bayansa yayinda wani duhu mai haɗe da juya ya gilma cikin kwayar  idanunta daidai tsikiyar d'aki yaji jikinta ya sake tana kokarin yin baya ya juyo idanunsa ya sauka akanta gbdy yanayinta ya sauya ta dafe daidai goshinta da hannunta daya  cak ya tsaya a lokacin da take  kokarin zubewa kasa yayi saurin tarota jikinsa hankalinsa a matukar tashe gabadaya ya rungumeta , ita kuwa cike da bakinciki take fidda numfashi kusan minti biyar suna tsaye tana rungume ajikinsa tuni hawaye ya wanke  fuskarta, cike da tashin hankali take motsa lip's dinta " muje ka maidani gida kawai   thanks for all the helps tun daga ranar farko da muka hadu har zuwa yantoni daga hannun yan fashi". magana take jikinta na rawa take yanayin jikinta ya sauya daga  dumin zuwa  zazzaɓi mai  zafi, cikin tsoron da bai san yana dashi ba ya matseta gam  ajikinsa yana fidda numfashi tare da lumshe idanunshi,  "ki dawo daidai sai na maidake" ni muje kawai ina son ganin  iyayena, i really want to see them". ta k'arasa maganar tana shirin zubar da hawaye jin numfashinta na kokarin tsayawa ya fara  tafiya  daita cikin sanyin jiki ,ya kwantar daita a gefen gado a hankali  hannunsa daya dafe da byn  kanta, yayinda d'ayan hannun ke   tsarke cikin  nata  ya rankwafo jikinta  "ki natsu plz qirjinta na dokawa tace "dan Allah say you love me ka fad'a min  dan Allah koda itace zata zamo kalmar da zanje karshe daga bakinka ina son ji ... cike da matsanancin fargaba yace "dan Allah ki bar zancen nan babu wata soyayya a gabana, soyayyata ga kowace mace bata da  wani  amfanin ,bare ke karamar yarinya dake banason zunubin laifina ya shafe ki ,gara duk wani hukunci da zai zo min ya sameni ni kad'ai bazan ta'ba barin zunubina ya shafi kowa ba bare ke plz, dan Allah ki dawo daidai mu tafi dan hankalina bazai taɓa kwanciya  ba idan  na kai ki gidanku cikin wannan yanayin lumshe idanunta tayi numfashinta na tsarkewa heart beat d'inta na k'aruwa akai akai. A tsanake ya zare hannunsa cikin nata ta sake runtse idanunta gam jikinta na sake ɗaukar zafi  jallabiyar jikinsa ya zare, ya ajiye akan madaidaicin table din dake  gefen  gado, idanunshi na kanta yana zance zuci. 'Allah kada kasa wani abu ya sameta a dalilin wannan shirmen nata na banza ,ban da abunta ma  guda nawa take da zata d'aurawa kanta damuwar  soyayyarsa ?  tayi kankanta da daukar wannan nauyin, matan da suka fita girma da wayewa da komai  fiyye da nata  sun kasa shawo kansa a batu na soyayya bare ita , shi sam babu wannan a ransa "    Rankwafowa yayi  jikinta tare da tokare hannunsa  da katifa idanunshi na kanta zuciyarsa cike da matsanancin tausayinta duk cikin masu nacin sonshi ita kadai zuciyarsa da gangar jikinsa ta tausayawa ,bai sani ba ko dan ita din yarinya ce mai karancin shekarun da bata wuce autar d'akinsu ba ,hannuta daya ta Kai gefen kanta da taji yana sara mata da karfi  a hankali ta soma  motsa bakinta, matsota ya sake yi dan jin abinda zatace "mr.no name am feeling very dizzy". tayi mgnr tana bude idanunta akan shi eye's into eye's suke kallon kwayar idanun juna "bana gani sosai ta karasa maganar tana kai hannunta kan  damtsen hannunsa ta rike gam jikinta na sake daukar zafi  "Mr.no name!". ta sake  kira sunansa tana lumshe ido "na kasa fahimtar meke damuna kaina ke..." tayi shiru tana sake rike gefen kanta, cike da sanyi jiki yake binta da idanunshi yana shafa gefen fuskarta har ya kai   hannunsa daidai kunnenta tare da zira yatsansa ɗaya , wani irin zirrrrrrrr taji a  gbdy ilahirin jikinta mai kama da shoking  take jikinta ya ɗauki rawa ganin haka yasa yayi saurin  yin kasa da hannunsa zuwa gefen fuskarta ya cigaba da  shafawa a hankali ta sake Kai hannunta kan damtsen hannunsa tana lumshe ido matso da fuskarsa yayi daidai nata  har karan hancinsa na gugan nata tare da   riko yatsun hannunta ya dunkule guri daya yana kallon kyakkawar fuskarta yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa ,numfashi kawai take janyowa tana fitarwa da kyar . Motsin kwankwasa kofar d'akin yasa ta tsaitsaita numfashinta  ta buɗe idanunta fess tana kokarin kallon kofa shi kuwa har lokacin hannunsa na kan shafa fuskarta haka idanunshi na kan fuskarta ya kasa daukesu "mr.no name, kamar wani yana buga kofa". Ta furta a hankali "karki damu babu Wanda zai shigo d'akin nan sai da izinina tayi shiru "ki yarda dani babu wanda zai shigo hannuwanta duka ta Kai qirjinsa tana yarfesu,  sautin wata murya ce ta doke dodon kunnenta "hey adnan open the door plz, is me". hade da buga kofor da karfi kamar za'a balla a hankali ya dan juyo yana kallon kofar sakamakon jin kuryar zahra "adnan!".......... ta furta sunan   tana lumshe idanunta  wani irin dad'i taji ya mamayeta atleast she know his name yadda  yake da tsananin kyau haka sunansa ke dadin ....... . Tsura mata ido yayi saboda jin sunan daga bakinta "sautin mace naji ko matarka ce?!". tayi maganar hankalinta a matukar tashe tana mai sake Kai hannuwanta qirjinsa ta fara turesa ya mike yayinda take kokarin saukowa yayi saurin maidaita "ki kwantar da hankaliki ki kwanta ki dan huta bari naje na dawo sai mu tafi". ya janyo rigarsa ya zira ya nufi kofar  sai ganinta yayi ta mike tana neman hanyar buya yayi saurin riko hannunta "ina  zaki?!"hannunsa tabi da ido  ",ki koma  ki kwanta ki bani minti biyu yanzu zan dawo mu wuce"   " adnan dan Allah ka bude min kofa mana!". Aka Kuma fad'a daga daya bangaren take jikinta ya kama rawa ta soma zazzare idanu hannunsa  duka yasa ya riko kafadunta ta zaro ido tana  kokarin fixge  jikinta "wayyo Allah tsoro nake ji kar matarka ta ganni, if she see me what will she do nasan! kasheni zatai "yes she will definitely kill me, dan Allah ka boyeni".  tayi mgnr a rud'e sound dinta na tashi tana ko'k'arin buya a jikinsa , hade rai yayi "ke malama ki kwanta nace!". yayi mgn a tsawace  yana nuna mata katifa cike da sanyin jiki da tsoro tayi taku biyu ta zauna a gefen katifa jikinta na rawa  ya k'arasa jikin kofar ya Kai hannunsa kan handle yaji kofar a kulle gam tsaki yaja "a she a rufe kofar take  shiyasa Zahra ta kasa shigowa" yayi magana a k'asan ransa , murda key yayi  hade da zarewa ya fito yana sauke idanunshi akanta "Kai da waye  a cikin d'akin?!". tayi tambayar kamar wata zararriya tana wani irin huci tamkar mijinta . "Muje". Ya mata alamu da hannunsa yana nuna mata daya part d'in. Kallonsa tayi cikin zafin rai tabi ta gefensa ta tunkari ko'far da Tanweer take cikin zafin nama yasa hannunsa ya fincikota baya. "Me kake nufi Adnan karuwa ka kawo gidan nan ?". Tayi maganar tare da k'ura mishi ido. "Ba karuwa bace kar....". "Karuwa ce mana" ta sake  furtawa cikin d'aga murya, runtse idannunsa yayi jin tana Kuma had'a Tanweer da mummunar kalmar sosai ranshi ya soma baci. "Na fada miki ki daina kiranta da wannan mummunar kalmar dan ba ita bace". ya fada cike da bacin rai  yana huci  yayi  cilli da hannunta daya rike , Kallonsa tayi tare da murmushin takaici ta kara yunk'urawa. "Koma wacece wannan karuwa sai na...". Fisgota yayi da karfi  tare da shimfid'a mata wani irin gigitaccen  mari, kan ta dawo hayyacinta ya fisgeta tuni zuwa hanyar da bataso, bai ajiyeta ko Inaba sai wani katon d'aki.   Cillata yayi gefe ya juya zuciyarsa na masa wani irin zafi. "Adnan!"ta Kira sunansa cikin d'aga murya tana sha gabansa. "Wacece kuke magana? Wace matsiyaciyar yar kar...". Tasssss ya sake  d'auke  kyakyawar fuskarta da wani  gigitaccen mari wanda yafi wanda ya mata a baya, fashewa tayi da wani irin kuka. "Nace ki daina me yasa bakya...". "Yanzu akan wata 'ya mace kad'au hannu Ka mareni? na shiga uku!". Ta katse shi cikin muryar kuka tare da k'ara fashewa da wani sabon kukan ta koma gefen gadon ta zauna baka Jin komai sai fitar sautin kukanta. Shiru yayi qirjinsa na masa wani irin rada'd'i da zafi  wanda baisan na meye ba b'acin raine ko kukanta ko kuma kalmar karuwa  da zahra ta danganta yarinyar dashi ne , shiru yayi yana sauraron kukanta gashi  abunda yatsana kenan  a rayuwarsa  yaga mace na kuka ,sanin hakan yasa Zahra ta k'ara k'arfin kukanta, bud'e  idanunsa dake runtse  yayi , cikin wani irin zafi ya soma taku a hankali har ya k'arasa bakin gadon, zama yayi daga gefenta. "Look Zahra! Kiy...". Sake fashewa tayi da wani sabon kukan  "Ya Salam!  dan girman Allah kiyi shiru ki daina wannan kukan dan Allah"ya fad'a lokacin daya  Kai hannu yana d'an bubbuga kafad'arta, a hankali Zahra ta sulale ta shige jikinsa. "Baby  wacece wannan yarinyar daka mareni  akanta ? "tayi masa  tambayar tare da sauke  ajiyar zuciya .. "Bakowa bace!". Ya furta hakan cikin ko'k'arinsa na kauda zancen dan jinta a jikinsa ba k'aramun tada mishi sha'awa tayi ba musamman yadda ta tura hannunta cikin k'irjinsa tana wasa da kan nipple's dinsa lumshe idanunsa yayi gaba daya  tare da laso busasshen labbansa. "Bakowa ba kace?ta fad'a cikin d'an d'aga murya lokacin  daya  ta tashi zaune tana kallonsa. Ganin zata b'ata mishi lokaci  ya jawota jikinsa zatai magana ya had'e bakinsu gu d'aya. Lumshe ido tayi ganin yanayinsa ya tabbatar mata bawata mai mahimmanci bace a rayuwarsa  dan   daya kusancenta tasan  ba zai  taba bata hadin kai   a  wannan lokacin ba , sai dai tambayar dake k'asan zuciyarta shine " wacece wannan yarinyar ? tayi ma kanta tambayar zuciyarta na kwad'ayin d'aura  idanunta akan ko wacece ta shigo rayuwarsa da har baya son akirata da kalmar karuwa  'tasan akwai tarin mata bila'adadin  masu kawo masa hari sai dai babu wacce tayi galaba  akansa sai ita ,ita kadai yake saurara domin biyan bukatarsa lokaci zuwa lokaci amman duk da haka sai ta sake tabbatarwa kanta da ita kadai yake alqalla   , wani irin kiss yake mata ,gbdy  a rikice yake kamar zai cire naman jikinta  ,yadda yake sa hannayensa yana matsar jikinta da sauri-sauri  haka yake fitar da wani irin gurnani kamar mayun wacin zaki............ Sai data tabbatar ya gama fita haiyacinsa babu abinda yake muradi kamar yaji yana having sex ,ta zare jikinta  daga nashi  ta sauko daga kan gadon ta tsaya  tana maida brest d'inta cikin riga ta  ɗauki jakarta ta rataya a kafada  tana masa wani mayataccen kallo da   kad'a masa  jiki ita kanta a matukar bukatar take dashi babu abinda take muradi kamar taji jijiyarsa cikin jikinta yana juyata amman still zuciyarta ta dinga karfafa mata gwiwar sanin wani abu dangane da yarinyar da matsayinta gareshi ,  daman  daga  ita sai wani  gajerin  wando iya cinya  da riga otanet mai budadden wuya  ,bude idanunshi yayi da kyar ya tsaida su akanta  batare da yayi magana  ba "bazan yarda kayi having sex  dani   ba  sai na tabbatar da wacece a wancan d'akin tana magana tana kada jiki da bombom  "na killace maka kaina , kai kadai na yarda na mallakawa kaina  a fadin duniyar nan   ,tun daga ranar daka kusanceni naji duk duniya babu namijin da  zan sake yarda dashi bayan kai , dan haka kaima baka isa kayi mu'amula da wata mace  ba muddin muna tare , ta k'arasa maganar tare da tsayawa daf da  kofar d'akin  tana kada masa qirjinta  idanunshi dake cike da matsanancin sha'awa ya dan lumshe kad'an tare da mik'ewa ya karasa ya dauki t shirt  dinsa ya rataya a kafadarsa   yayi mata alamar ta bashi  hanya ya wuce , cike da natsuwa ta matso shi  tana ƙoƙarin shigewa jikinsa  ya haɗe rai ya raba gefenta zai bude kofar , kamshin dake tashi a jikinsa ya ziyarci hancinta hakan yasa tayi saurin riko hannunsa dan tasan halinsa a duk sanda yayi irin wannan shiru abinda zai biyo baya  mai tsanani hatta sex din ma hakura yake dashi ..... Kin Kallonta yayi yana tunanin abinda zai mata ,zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske, "adnan ta kira sunansa tana ƙoƙarin kai hannunta kan joystic dinsa "ka aure ni plz  dan idan baka aureni ba akwai matsala dan bazan iya rabuwa da kai ba ko nace bazamu iya rabuwa da juna ba  zamu  cigaba da .... Stop.......       Ya fada a fusace yana mai  juyowa  "I can't marry you zahra coz you're  prostitute "ko ina da ra'ayin aure bazan iya auren mace irinki ba bare babu wannan tsarin a rayuwata  "I can't marry you zahra shine abinda kwakwalurwarta yake maimaitawa tana kallonsa gaba-daya yanayinsa ya sake sauyawa jijiyoyin kanshi sun fito sunyi rudu rudu  "me yasa kike tunanin bazan iya rabuwa dake ba ?"ke kece bazaki iya rabuwa dani ba amman ni Adnan zan iya rabuwa dake ,idan  kina tunanin bazan iya rabuwa dake ba ki daina wannan tunanin  dan wallahi zan iya rabuwa dake a duk sanda naso kuma a  randa na so ya k'arasa maganar yana jan dogon  tsaki ya kai hannunsa ya fizgeta yayi jifa daita ta fadi bisa gwiwarta ta juyo da sauri tana kallonsa a tsorace,  ya bude kofa ya fita a fusace yana bugo  kofar da karfi hanyar main parlou'n d'insa ya nufa ya bude fridge d'insa ya dauki kwalban win ya dawo ya jingina bayansa da Cabinet din dake zagaye da ma'ajin win   kala daban daban  dake parlou'n ya ɓalle  ya kafa a bakinsa yana runtse ido bai cire kwalban ba sai daya sha rabi sannan ya ajiye hannunsa na rike da kwalban tare da dafe goshinsa da hannunsa daya yana huci ....... Tunda ya bar d'akin ta mike ta tsaya bisa kafafunta tana tariyo maganganunsa da sauri ta runtse idanunta kamar zatayi kuka tace "am mad, am stupid ,am crazy why why me yasa nayi react haka ?  wayarta ta ciro ta shiga neman layin Anas kira kusan uku tayi masa sannan ya d'auka a lokacin da yake tafka masha'arsa da karuwarsa a eko hotel  "ya'akayi zahra ?" oga Anas kana ina  plz ?  na fita wani abu ne? nan ta shiga koro masa abinda ya faru  tsakaninta da Jaguwa take ya fahimci akan  yarinyar da suka d'auko ne numfashi ya sauke yana lumshe ido a dalilin cafkar jijiyarsa da karuwarsa tayi , numfashi ya ja ya  fesar sannan yace  "kina jina zahra  ?tayi saurin gyada masa kai  kamar tana gabansa "kiyi duk yadda zakiyi ki shawo kanshi  ,nayi nisa ina cikin gari gashi ba yanzu zan dawo ba zan kirasa yanzu "okay na gode plz ka taimaka ka kirashi yanzu nasan zai hakura idan kai ne "karki damu idan ma bai hakura ba ki tafi ma haɗu gobe .. Parlou'n ta karaso fuskarta cike da tsoro da fargaba tare da tsantsar nadama ta durkusa a gabansa "am so sorry adnan I don't mean to hurt you anymore wayarsa ce ta soma qara ya janyo yana dubawa sunan    anas ya gani dan haka ya ja  tsaki  yaki ɗauka kusan missed call  biyar Anas yayi masa ajere amman  bai daga ba yana jan  tsaki ya jefar da wayar akan kujera dake kusa dashi  ganin haka yasa  ta qara  rikicewa  ta soma zubdar da  hawaye tana rokonsa  "wallahi nayi nadama bazan sake magana akan ... "daya fiyyewa rayuwarki ya fada yana furzar da iska "kayi hakuri  i love You much  "nayi but ki bar min gidana yanzu  ya nuna mata hanyar fita "kar na sake ganin kafarki matsawar bani ne da kaina na nemeki ba, ya karasa maganar yana nuna qirjinsa "dan Allah ka barni  bai tsaya jin abinda zata ce ba ya damki tsintsiyar  hannunta "kinsan Allah ba zaki  ƙara ko  minti ɗaya a gidan nan  ba  out  ya turata waje ya maida kofar ya kulle da karfi  .................   Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️09 .....Mamakin jin furucin Jaguwa na karshe  ya cika zuciyar Alh tanko gote  mutumin daya shahara a cikin fadin duniya  da aikata masha'a bangaren neman mata  cin amana  ,makirci, son abun duniya  ba dan bashi dashi ba ,daurawa mara laifi laifi domin bawa mai laifi gsky saboda  abun duniya  ,idan  kana son ka  kasance dan ta'adda  mai lasisi da  neman gindin zama acikin kasar nan  nemi  tanko gote,idan aikinka garkuwa da mutane ne  fayde zama dilan kwaya  da sauransu nemi tanko gote  duk zai tsaya maka asirce kaci karen babu babbaka ko an kamaka zai sa a sakoka cikin kankanin lokaci ............. Duk  wannan mugun aikin daya ɗauki tsawon   shekaru yana aikatawa adalilin  connection din da yake da acikin yan siyasa   babu  wani mutun ko  ɗan fashin da makamin  daya taɓa kawowa  rayuwarsa farmaki  , hasalima yana jin  sign dinsu ajikinsa  kafin su karaso gareshi yake maganinsu , sai gashi  yau da ranar Allah dan fashi kwaya daya tal ya farmaki rayuwarsa har yana masa barazana da rayuwarsa ,  jiki a matukar sanyaye  ya soma jan buhun  kudi  jaguwa na gefensa  "idan kayi wata alama da wani zai gane halin da ake ciki  wallahi zan ɗauke numfashinka daga doron kasa sai dai nima a ɗauke nawa numfashin wanda daman ni da wannan shirin na fito mutuwa ko akasin haka ..... " "Karka damu babu wanda zai fahimci komai ya fada hannusa na karkarwa, kai tsaye bayan but din motar Jaguwa suka nufa ya jefa buhun kudin  da kyar yana haki , haka suka dinga jerewa suna shiga  yana dauko  buhun kudi   har ya kwashe tasssss ya tsaya tare da nad'e  hannunwansa guri daya har lokacin zuciyarsa cike take da mamakin irin gogewa da kwarewar  jaguwa . Jaguwa ya manna  gun a gefen brain  d'insa  "muje ka kaini gurin yar gaban goshinka  Alh tanko gote ya  kalleshi a  matukar frigice zuciyarsa na dokawa da karfi  "karka taɓa lafiyar iyalina idan wadan nan  kudin basu isheka ba zansa akawo ninkisu yanzu " yayi kyau shugaban fataken dare sai dai  kar kwakwaluwarka tayi  maka  wanann banzan  tunani dan nasan  daraja da kimar  dan adam ba irinka ba wanɗa  yake  danne hakin dan Adam domin son  duniya , a  hankali ya dinga daga kafafunsa zufa na karyo masa a  gaba-daya sansar  jikinsa yana tunanin "waye shi  wannan  ? "da dukkanin alamun yasan shi farin sani    har suka shigo parlou'n  zuciyarsa na cikin frigici  , yayinda har zuwa  wannan lokacin amaryarsa na tsaye  hankalinta a matukar tashe  tana ganin bindiga a gefen brain din mijinta tayi saurin durkushewa bisa gwiwowinta tana furta "na shiga uku me zan gani haka ni salma ? Alama jaguwa  yayi mata da bindiga take tayi shiru jikinta ya kama  kyarma .. "kin san me yasa na bukaci wannan azalumin mijin naki  ya kawoni gareki ban bukaci ya kai ni  gungu mattarar tsiya ba ? tayi saurin girgiza masa kanta jikinta na rawa  "saboda nasan kece tauraruwar gidansa da dokarki ake aiwatar da komai na gidan nan  , sai yadda kika so za'a yi dan  tanko gote  mijin tace ne agurinki  sai yadda kikayi dashi "ki faɗa masa kar ya kuskura ya kawo wa aikina hauka , bayan wannan  ya kamata ki san  ko waye wanda ke tsaye a gabanki  duk da idanunki a halin yanzu a makance suke  ,"sunana jaguwa  akaro na farko da wani  a duniya zai  san wani abu daya danganceni sannan ya san sunan dan fashin daya gagarin kasa da yan sanda " " a wasu shekaru da suka gabata anyi  wani natsatsen yaro wanda ya taso cikin gata da kulawa, yana da mahaifi da mahaifiya da   kane gudu  hudu  namiji daya mata uku , wahalar duniya tayi musu yawa naci ma da kyar suke samu  sai da wannan azzalumin mijin naki yayi nasarar jefa rayuwarsa cikin gararin rayuwar da yasa ya dawo wannan mutumin dake tsaye agabanki , jaguwa ya sake tsuke muryarsa  ya cigaba da magana  "abinda yasa na dan  baki  labari ,mijinki ya cancaci na kashe shi bisa girman laifin da yayi min a shekarun da suka gabata  sai dai na barshi  da halinsa dan hukuncin Allah zai fi akan nawa hukunci ,sai abu na gaba " idan mijinki  yayi  kuskuren ko gigin sako jami'an tsaro ciki aikina  domin yunkurin tona min asiri ko bincike akaina zan..... da sauri tace" he wont involved the police farinciki ya ziyarci zuciyar jaguwa saboda ya hango firgici da matsanancin tsoro attare daita, yana gama jin abinda tace yace    "shiga muje kou " Alh tanko gote yayi saurin waigowa gefensa inda  Jaguwa ke tsaye fuskarsa da alamun tambaya  "karka ɗauka bansan abinda nake ba ,nasan halin  mutane azzalumai irinku masu bin mutane da bita da kulli ka shiga muje kawai ban gama da kai ba idan kuma  mutsu zaka min   yanzu na harbeka  na harbe  kaina muyi  mutuwar kasko ,babu mutsu  ya shiga gaba jaguwa na biye dashi har cikin  mota ,Jaguwa ya zagaya ya shiga bangaren direba ya tayar ya nufi get .... Suna karasowa bakin get securities suka tsaida shi  warning  glass din bangaren Alh tanko gote yayi suna ganinsa suka shiga rigerigen kawo gaisuwa cike da girmamawa, daya daga cikinsu ya  bude tafkeken get din estate din jaguwa  ya fita  ....... Tafiya kaɗan jaguwa  yayi ya soma motsa lip's d'insa "nasan kana mamakin kwarewata kou? tanko gote  yayi saurin gyada  kanshi " karka yi mamaki duk acikin rashin imanin daka dasawa zuciyata ne , idan har baka tuba bisa ayyukan da kake shukawa a doron duniya ba, ka zuba ido zaka haɗu da wanda zai daukeka daga doron duniya gabad'aya .. ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki  murmushin dake   kashe zuciyar yammata dan duk sanda yayi irin wannan  murmushin dole kaji ya shiga ranka sannan a take zaka rikice akanshi  ,yayinda shi agurinsa duk sanda yayi irin  murmushin to ya samu nasara ne akan aikinsa ,wayarsa ce ta soma babriting  ya   tura hannunsa d'aya cikin aljihun wandonsa ya ciro wayar  sunan Anas ya gani  yana yawo akan screen din wayar, maida wayar yayi  ya ajiye batare daya ɗauka ba sai da suka fita daga  area estate din sannan  jaguwa ya tsaida mota  a gefen titi  "fitar min a mota har yanzu  bazan hanaka kiran headquater na police ba ka kira  ........" Kamar jira yake ya bashi umarni ya bude murfin motar jikinsa na rawa ya fita ya tsaya a gefen titi  jaguwa ya fixgi motarsa a guje ya barshi tsaye yana bin bayan motarsa da kallo   .... Bangaren su Anas kuwa  sun shiga tashin hankali mara misaltuwa saboda ganin jaguwa yaki ɗaukar kiransu dan babu wanda bai yi amfani da layinsa ba amman jaguwa yaki ɗauka shi ana shi so yake  yayi surprise dinsu kusan fitowa suka yi daga cikin gidan suna shawagi a wajen unguwar kowane zuciyarsa cike da matsanancin tashin hankali jubi ne yace "kunga irin halin nasa ko?  "Ban san me yasa yake mana haka ba ana kiranshi yana kin ɗauka "karkace haka bakasan halin da yake ci ba a irin tsoron dake estate din ya cancanci fiyye da haka mu dai mu dai ya dawo lafiya shine kwanciyar hankalinmu inji cewar Anas wanda yayi magana hawaye na gangaro masa .... ita kanta tanweer haka ta kasance zuciyarta na bugawa da karfin gaske  ga zazzafan zazzaɓi daya ziyarci  jikinta haka nan ta dinga jin wani iri ajikinta idanunta ta lumshe tare da kamkame jikinta guri daya zuwa yanzu zuciyarta cike take da kewar gida .. Haka ma can gidan minister of health   Kuka sosai Hajiya zainab take  Alh Abubakar   shima kuka yake babu mai rarrashin wani ganin Alh Abubakar na goge hawaye yasa hajiya zainab ta saki wani gigitaccen kuka mai karfi tace "nashiga uku ni Zainab diyar tawa kwaya daya take hannu yan fashi da makami yau kusan kwana biyu Allah idan wani laifi nayi maka ka hukuntani ni kad'ai karka hukunta yarinyata dan batayi laifin  komai ba ,saurin toshe  bakinta Alh Abubakar yayi "haba zainab karkiyi sabo mana  kaddara ce kuma tana kan kowa  tanweer will be fine da yarda Allah lafiya zamu ganta ina iyakacin kokarina akan lamarin ta ko ina jami'an tsaron na kan bincike sannan nasa a tsananta addu'a bana jin tanweer na cikin damuwa kamar yadda muke ciki ,nasan killa suna bukatar wasu ƙarin  kudade ne  daga garemu yasa suka riketa a shirye nake da ko nawa zasu bukata zan mallaka musu komai dana mallaka akan tanweer dan Allah ki kwantar da hankalinki "wani kwantar da hankalinka  zanyi .."? "Yan fashi da makami sun ɗauke min diyata kwaya daya tal yarinyata mafi soyuwa acikin raina ta yaya kake tunanin zan iya kwantar da hankalina ? " waɗan nan  yan sanda dake rike da case din  basu san aikinsu ba basa komai kawai lamuran gabansu suke idan bazasu nemo min yarinyata ba ni na fita na  nemota a duk inda take,  gabad'aya ta gama fita haiyacinta sambatu kawai take zubawa  hawaye na gangarowa daga cikin kwayar idanunta "wayyohlly tanweer ko a wani hali kike ciki" ?"Allah kasa tana cikin koshin lafiya , Allah kasa basu taba min lafiyarta ba .." Hajiya Zainab ta zabura daga zaunen da take  ta  mike tsaye  kamar an mintsineta jikinta na wani irin  rawa ,ta soma neman  police headquater ganin take kamar basa komai akan bincike wasu abubuwa take kamar zarariya ko mahaukaciya sabuwar kamu .. "Sp me  ake ciki akan batun  'batan yarinyata har yanzu shiru  banga aikinku ba ?" idan har haka aikin police yake hakika bashi da wani amfani gareni  yau tsawon kwana biyu har yanzu babu wani tsayayyen magana akan batan yarinyata  " "muna kan aiki ranki ya dade ya fadi haka yana cizan gefen lip's dinsa da tsotsa geyarsa  "dakata ni ba wannan na tambayeka ba Kawai inda yarinyata take nake son sani  tayi maganar wasu zafafan hawaye na sake wanke mata fuska "ranki ya dade hakuri dai zaki sake yi, babu wata hanya da zamu samu damar gano inda waɗan yan fashi suke sai  Kira daga yan fashi domin bukatar wani abu daga gareku  ta haka ne kawai  zamuyi saurin kamasu " Alh Abubakar dake tsaye a bayanta a tun sanda ta soma magana yayi gyaran murya ya amshi wayar hannunta yayi disconneting din kiran  "kiyi hakuri zainab tayi saurin zubewa ajikinsa tana kuka"yarinyata tanweer " "inshallahu za'a kamasu nan kusa , Dole akamosu sannan  dole a hukuntasu da hukunci mai tsanani domin  laifinsu daidai yake da wadan da  sukayi kisa.. **** Gudu jaguwa yake akan titi  ya yaga wata mota baka kiran marcende C class  na bin bayansa duk inda yabi sai motar tabi a karshe ya dauke bakin glass ya rufe kwayar idanunshi ya dauki hanyar da zata kai mutun aja ,gudu yake sosai har ya 'bacewa motar ya bi wata hanya mai ciyayi ya ja numfashi ya fesar jikinsa na bashi Alh tanko gote ya kira mahaikata, yanzu kam a hankali yake murza stearing motar yana sakin  murmushin cin nasara  Idanunshi ya ɗan lumshe ya ci-gaba da driving dukkanin alamu ya nuna yana cikin jin dadi ya gama da Tanko gote bai yi tunanin abun zai zo masa  cikin sauki ba sai gashi yayi nasara kara lumshe idanunshi yayi ..... yayinda sp yusif ke tsaye a cikin wani kango sanye da bakin suit tare da wasu daga cikin yaransa da suka biyosa aiki daman kuma ya rabasu kashi kashi ne kowanensu da bangaren daya ɗauka ,wayarsa ce  tayi ƙara ya ciro wayar daga aljihunsa cikin sauri yana duba screen din wayar sunan wanda ya gani yasa ya dauki kiran da sauri tare da mannawa a kunneshi "hello " "Yes noted " Inspector hasan dake fuskantar shi yace "how far ? "We have to move immediatly "boss there won't be a problem there be danger today let us move ,let's move suka faɗa gaba-daya a hankali motar Jaguwa ke gudu ganin hanyar so silet ga duwatsu kaca kaca dole ko yana son yin gudu yabi a hankali yayinda yan-sanda ke la'be hagu da dama domin ƙoƙarin cafkarsa .. A tsanake sp yusif ya fito daga maboyarsa ya sha gaban motar Jaguwa hade da tsaita bakin bindigarsa ga glass din motar Jaguwa slow  motar Jaguwa ta koma tafiya a hankali har yayi kusa da   sp cikin haka yaran sp dake boye hagu da dama suka bayyana suka saita bakin bindigarsu pistor  "crack and shut basu tsaya wata wata ba suka budewa motar wuta bisa umarnin da'aka basu harbi motar suke da iyakacin kwarewarsu har sai da suka tabbatar da sun yiwa glass din motar ratsatsa... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️10 ...A hankali  sp  yusif ya sauke   bakin  bindigarsa  yana  haki  yana takowa a hankali  har ya karaso jikin  murfin motar jaguwa  ya ja ya  tsaya tare da d'aura  hannunsa ɗaya a  saman mota  "the wages of sin is death ......." ya  furta haka yana duban inda  yaransa ke tsaye rike da bindiga   "yau  dai munyi nasara  kashe tantirin  ɗan fashin daya addabi  kasa da kasa   ,Allah na gode maka daka bani dama da ikon kawar dashi daga doron duniya , isar da gawarsa headquater  ma  wani  matakin d'aukaka ne  garemu ,na dade ina addu'a akan zuwan wannan rana sai gashi tazo mana  cikin sauki dole  mu  samu double promotion...... " ya karasa maganar yana kallon sararin samaniya zuciyarsa fes cike da matsanancin farincikin samun nasara .    "ya sake buɗe  bakinsa da niyyar sake yin magana  yaji an daki  murfin   kofar motar  da karfin gaske   kofar ta buɗe wanda hakan yayi sanadiyyar da hannun  jaguwa ya bugu da murfin kofar dashi kanshi sp  yusif dake tsaye  yayi taga taga ya koma baya sannan ya tsaya bisa kafafunsa yana kallon motar  . Mutuwar tsaye suka yi gabad'aya  suna kallonsa take  bindigar hannun sp yusif ta subuce  yayi saurin sake  ja da baya idanunshi na kan jaguwa dake ƙoƙarin fitowa daga cikin motar,  duk ilahirin jikinsu rawa yake har sp yusif wanda hankalinsa kusan yafi na sauran tashi dan yanayin bugawar zuciyarsa da yanayin tsoronsa sai ya baka mamaki tamkar ba jami'in tsaro ba  "   cikin isa da izza jaguwa  yake takowa zuwa inda sp yusif yake tsaye , ya tsaya nisa kaɗan dashi wanda bai fi taku biyu su fuskanci juna ba  , idanunshi dake a lumshe  ya  ware su fesss  akan  sp  yusif yana ciza gefen  lip's d'insa na kasa,sp   yusif  ya kalli jaguwa  kamar zai yi kuka saboda gigita da ganinsa a raye da yayi , tunda yake bai taɓa ganin abinda ya d'aga masa hankali irin wannan ba , "bai taɓa ganin dan adam din da aka yiwa harbi irin wanda suka yiwa motar jaguwa ba amman ya rayu har ya samu damar fitowa  daga cikin motar cikin isa da izza ,tabbas yasan akwai wata a kasa ,wannan abu akwai tsarkakkiya acikinta     "   Jaguwa  ya had'iye dariyar sp  yusif dake  neman kufce masa saboda gabad'aya ya gama karantar yadda sp yusif da yaransa suka tsorata dashi  ,dan gabadaya fuskokinsu ya sauya daga farinciki  zuwa matsanancin tsoro da firgici  kallo ɗaya zaka musu kasan suna cikin tashin hankali mai tsanani ... "waye  kai  sp yusif karaye  ? mutumin da cin hanci da rashawa ya aura  tun kana ƙaramin  mataki har zuwa yanzu daka taka wannan matsayin , har kake godiya ga Allah bisa samun nasara akaina  "wani mataki ka taka tukunan ma a rayuwarka da zaka so kama mutun irina  "?yayi masa tambayar yana kafeshi da kyawawan idanushi hade da sauke numfashi . "Ya kamata kusan ko waye ni kafin ku dinga bibiyar rayuwata  kana min kallon mamakin ko ? "Kana mamakin yadda na rayu ko ? Zan so bude maka hanyar da zaka fahimci ko wanene ni  da kai da sauran tawagar dake bibiyar rayuwata amman bazan yi ba zan barku  cikin duhu da wasi wasi da kai da waɗan nan yaran naka daka taso  gaba " babu abinda zaku iya  akan jaguwa sp yusif karaye  , ba ku   ba hatta shugaban tawagarku  gaba-daya wato commition of police yayi kankatar da zai iya gaba da gaba dani bare kai da yaranka  ya karasa maganar a fusace yana nuna sp  yusif da yatsansa " "a kasar nan  kowa abinda ranshi yake so yake tare da aiwatar da son zuciya akan kaskantattu marasa  galihu  , "to bari kaji wani labari  da baku isa ba   dubunku ma  basu isa suja da yaran jaguwa ba bare shi kanshi jaguwa , ni nan nafi karfinku nafi karfin hukuma kuma yanzu na sama addabar rayuwar manyan kasar nan   ya karasa maganar yana dukan qirjinshi yana murmushi ...... "Anyway nasan daga inda shiriku  yake kowanen daga cikinku ƙoƙarin raya kanshi  da ahlinsa yake ba domin kare kasa da kasa   kuke yin komai ba domin raya kanku kuke  ,dana soma wannan aikin domin ɗaukar ran wani  to da ina tabbatar maka  kai ne mutun na biyu bayan wancan tantarin tanko gote ...." duk wannan  Maganar da yake yana yi yana jujjuya jikinsa  ne  kafin daga baya ya shafa fuskarsa ya cire  fuskar dake manne  da fuskarsa wata fuskar ta bayyana da tsananin kyau da sage zagaye daita  "ka kalleni da kyau sp yusif   muddin akaina  zaka samu double  promotion ina tabbatar maka  bazaka taba samu ba har duniya ta nade  saboda jaguwa mutun ɗaya ne mai fuska daban  daban  yana gama  maganar ya zaro  bindiga daga kugunsa ya  saita daidai  gwiwar sp yusif  ya sakar masa bullet biyu a jere   wata irin razananniyar qara ya saki tare da  durkushewa a gurin  "jaguwa ya nuna sa da bakin bindiga "bance ku daina farautata ba , sai dai ku shirya iya shiryawa kafin ku tunkareni  yana gama fadar  haka ya juya a fusace tamkar mayunwacin zaki  yana taku  kamar baya son taka kasa ya buɗe motarsa  ya shiga yayi mata key a hankali motar ke motsawa tana  moving  gbdy suka bi bayan  motar da kallon mamaki har sanda motar tayi musu nisa  ..... ***** A natse yake murza stearing  motarsa, lokacin  daya shigo unguwar  aguje  su  Anas dake  tsaye a kofar gidan  sukayi  gurin motarsa suna  murnar ganinsa, kanshi  kawai  ya  girgiza yana murmushin  sannan  ya saita hancin motarsa  get din gidan  , kamil ya zundumawa mai  gadi kira  ganin  zai 'bata musu lokaci yasa  suka shiga sauri saurin  buɗe masa tafkeken get din  gidan  yana gama  karasa  shigowa ko gama daidaita tsayuwar motar bai yi ba  suka hau kiciniyar  bude motar  suka  fito dashi tare da d'aga shi sama  suna ihun jin dadin sake ganinsa   "Winner ooo winner Winner ooo winner ,Winner we don win ooo winner Pata pata  we go win forever winner  suka nufi babban  parlou'n  gidan dashi  suka  zaunar dashi akan kujera mai zaman mutun uku , Anas ya karasa da sauri  ya bude fridge  ya d'auko  masa power  horse mai sanyi  ya bude ya  mika masa yana zama kusa dashi cike  da  tsananin murna jubi ya d'auko ruwa mai sanyi  ",wayyo  Allah nah  jaguwa nasan kasha wahala  ko da ganin yadda motarka tayi " "babu wata wahala tunda gani a gabanku  yanzu" a tare sukayi  dariyar jin dadi  sannan sukace "Allah  mun gode maka daka  dawo mana da farincikinmu lafiya  "shine  abun godiya  ya fada yana furzar da iska  "gasky kai  din na daban ne namijin duniya  ,jaguwa ya ɗan lumshe  idanunshi  sannan ya gyara  zamansa   ya soma ƙoƙarin cire yar saman rigarsa Anas yayi saurin cire masa jubi ya dawo gabansa ya soma cire masa takalmin kafafunsa  ya  saura safa  kallonsu kawai yake yana girgiza kai "kasan tun da ka bar gidan nan  babu wanda ya sakawa cikinsa wani abu tsabar tashin hankali inji cewar jabir " "uhmm bari jabir ban taba tsintar kaina cikin tashin hankali irin na yau ba wallahi   da zarar na runtse idanuna sai inga kamar wani abu zai same shi  anas ya fada yana shafa fuskar jaguwa  ,ya ɗan juyo ya kalle shi yana haɗe rai "duk cikin murna dan ban maka kiss ba suka sa dariya gabadaya  "yau fa akwai celebrate jubi ya fada yana dauko musu kwaban win ya jere a gabansu  "kamar kuwa kun sani ,"ina zamu samowa jaguwa mai zafi data iya chilling fiyye da zahra ? "ai babu wata  mai zafi sosai data wuce zahra ita zan kira yanzu "zaro ido jaguwa yayi "lallai ku yanzu  wannan  shirmen ne a gabanku ni yadda zanga ammina nake tunani ba wannan shirmen ba " "Ogbeni ejalo shaye jare Oti sele oppprr kpk Eyonla chuwale sir🙌🏽 se kinwa gbenusi no be atenu " zaka gun ammi amman amman dole zahra zata yi aiki " A hankali Anas ya kira su eku remo cikin minti goma  suka karasao suka  shiga fito da buhuhun kudadde da jaguwa yazo dasu  suna shigowa dashi daya bayan daya  , yayinda su Anas ke zaune suna mamaki yadda har ya iya rabo  tanko gote da wadan nan  makudan kudaden shi kadai , cikin  minti da bai wuce goma ba sukaji mai gadi yana  kwankwasa kofa jubi ne ya tashi   ya tsaya daga bakin kofa ya bude , cikin yaren turanci mai gadi yace  "akwai wani bako da yake ta zuwa gidan nan yau shine zuwansa na biyar baya samun nasarar ganin  oga yana fama da matsalolin rayuwa ne gashi yana da yarinya  mara lafiya mai kimanin shekara goma  tana igondo  general  hospital ,likitoci sunki bata kulawa sakamakon rashin kuɗi , kafin  jubi yace wani abu  jaguwa  yayi  gyaran murya , juyowa jubi   yayi a hankali  ya  dawo inda suke ya tsaya yana duban jaguwa  nuna masa wata yar kamara jaka mai zip yayi da hannunsa  "zuba masa adadin da zai cika jakar nan ka bashi "yesssss boss an gama Allah yaja da nisan kwana ,jakar  ya cika da kudi  yayi ziping  dinsa  ya mikawa mai gadi da hanzari mai gadi ya amsa jakar ya rungume  ya juya ya  nufi kofar waje ya mikawa mutumin  , mutumin na ganin kudin gabad'aya ya rude ya gigice ya soma  wani irin kuka mai ban tausayi da taba zuciya,lallai baa rasa na allah koina kuma yadda aka bashi labari wannan matashin mai tsatsanin kirki da tausayi haka ne,  take ya nemi mai gadi da yayi masa iso gurin mai gidan domin yi masa godiya , amman mai gadi  yaki saboda sanin da yayi wa jaguwa baya son godiya ko kyauta yayi maka kace ka gode sai yace ka godewa Allah  ,duk da ban samu ganinsa ba tabbas zan dangwama ina yiwa rayuwarsa addua  domin allah  ya  buda masa  kofofin  farinciki kamar yadda  yayi min , iri mutanen da ake so kenan  masu taimako dan allah" " karka damu ba kai ba duk wanda kaga yana bukatar taimako kana iya masa hanya wannna gidan gidan masu tallafawa rayuwa marasa shi ne da marasa galihu a haka nasan shi da zaka zo kofar gidan a duk safiyar allah zakayi mamakin yadda mutane suke shawagi kayi masa adduar kamar yadda ka kudurta domin shine zai zama tsani na rayuwarsa "mutumin ya sauke numfashi ya kama gabansa yana masa addua. Duk yadda yake kallon buhubuhun  kudaden dake gabansa  hakan bai sanya shi jin  farinciki ba, waɗan nan  makudan kudadde daya amsa daga Tanko gote ba zai taɓa  goge  abinda yayi masa  a shafukan rayuwarsa  ,sannan bazasu taɓa  maida masa  jin dadin daya rasa a shekarun da suka gabata ba, fuskar ƙaramar  kanwarsa ne ya shiga yi masa gezo a lokacin da numfashinta na karshe ke shirin barin gangar jikinta tana kallonsa hawaye na turereniyar zubowa daga kwarnin idanunta bakinta na amai jini  ,yayinda  mahaifinsa da mahaifinyarsa ke manne da jikin bangon daki  sun dawo tamkar matattu a tsaye  tsabar firgici da tashin hankalin halin da diyarsu ke ciki   kukan  zuci dana zahiri suke   a wannan lokacin har rai  yayi halinsa wanda sanadiyyar haka zuciyar mahaifinsa ya buga take shima yace ga garinku ......." "Anas ya dafa kafad'ansa   saboda yasan abinda yake  tunani "ka manta da abinda ya faru, jiya ta wuce mu fuskanci yau samun waɗan kudadden kadai ya isa ya goge abinda ya faru a zuciyarka  sannan waɗan nan  kudade  zasuyi maka abinda basu yi maka a da can baya ba " "bazasu yi ba Anas rayuwar mahaifina data kanwata sun fi min waɗan nan  kudadden  mahimman ... hatta mahaifiyata da zata san abinda ke gudana a rayuwata  zata iya saka hannu cikin raba Tanko gote  da duk wasu masu hali irin nasa daga duniya  "me yasa bazaka ɗauke shi daga duniyar gaba-daya  ba kowa ya huta ?inji cewar kamil , girgiza kai jaguwa  yayi sannan ya fashe da wani kuka mai cin rai da ban tausayi yana tuna rayuwar da suka yi a baya shi da yan'uwansa rayuwar kunci da talauci da rashin galihu , a hankali komai  ke dawo masa gabad'aya sukayi kanshi suna bashi baki da hakuri " ya mike tsaye yana layi ya  rataye  yar saman suit d'insa a hannunsa ya zare  bindigarsa ya ajiye  a saman table  ya nufi hanyar  part d'insa "zan shiga na ɗan huta kuyi duk abinda aka saba da kudaden,  akai su guraren da'aka saba kaiwa   zan nemeku zuwa anjima Anas ya biyo bayansa yana masa magana kasa kasa  "dan allah ka saki jikinka," bari na kira zahra yanzu tayi aikinta , banza yayi masa ya cigaba da daga kafafunsa .. yana shiga dakinsa yayi cilli da    rigar hannunsa ya ɓalle agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa ya ajiye  sannan ya shiga bathoroom ya shiga bathtube wanka yayi tare da alwala ya  fito ya shimfida sallaya ya fara yin Sallah bayan ya idar ya daga hannuwansa duka sama sai dai ya rasa me zai faɗa  ,me zai roki Allah bayan shi din mai tarin zunubi ne yana aikata duk abinda Allah ya haramta , mikewa yayi ajiki a sanyaye ya nad'e abun sallahr ya  zauna abakin gado tare da yin shiru yana tunani rayuwa wayarsa ta soma ringing  ya d'auka yana dubawa sunan mahaifiyarsa daya gani , da sauri ya dauka haɗe da sallama "assalamu alaikum ammina daga can bangaren aka amsa  masa da "wa'alaikum salam ya kake ya aiki ? "Alhamdulillahi ammin ya su shafik ? "Duk muna lafiya daman cewa nayi na kira naji ya kake haka nan  naji ajikina kamar kana cikin damuwa ? "numfasawa yayi tare da furzar da iska mai zafi  "babu wata damuwa ammina ki dai ci-gaba da min addu'a ita nafi bukata daga gareki  " Allah ka yarda da adnan dana   ka soshi ,Allah ka rufa masa asirin duniya da lahira, ka bashi sa'ar rayuwa da mutuwa, Allah ka kareshi a duk inda zai sanya kafafunsa ka rabashi da sharrin mutun da aljani , Allah ka haskaka tauraronsa duniya tasan dashi  " "na gode na gode ammina Allah Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana  "Ameen Allah ya nuna min ranar aurenka shine burina na karshe adnan ,ina don ganin ya'yanka kafin na bar duniya  "naunayen ajiyar zuciya ya sauke sannan yace ameen inshallahu zan yi ki cigaba da addu'a ya fadi haka saboda  yasan muddin yayi kuskuren rashin nuna kulawarsa  kyakkyawar addu'ar datayi masa zata juye zuwa ɓacin rai, shiru yayi yana saurarenta yayinda a hankali  hankalinsa da tunaninsa ya koma kan ajiyarsa dake gidan shi sam ya manta daita  , sun ɗan dade suna hira sannan suka yi sallama ya disconneting din kiran ya mike da sauri  kamar an mintsineshi ya nufi dakin da take ,a kwance ya hangota tana fidda numfashi sama sama yayi saurin karasowa gurinta ya hau saman gado bai sanda ya janyota jikinsa ya rungumeta ba   dumin jikinta yasa shi sauke ajiyar zuciya, a hankali take motsa karamin bakinta  "ka.... kai ni gida " wani irin zazzafan zazzaɓi ne a jikinta "am sorry ya fada yana hura mata iskar bakinsa a fuskarta  yasan ba komai ke d'awainiyya daita ba sai yunwa wayarsa ya ciro ya kira Anas kira ɗaya ya ɗauka "kasa a kawo wa yarinyar nan abinci yana gama faɗa haka ya katse kiran bayan mintuna kaɗan Anas ya Kwankwasa kofar , jaguwa ya kwantar daita ya  mike ya bude kofar ya amshi  kwanon tangaran  dake  hannun Anas  ya dawo  ya ajiye akan table ya je ya dauko ruwa da driks ya kawo mata  ya karaso inda take ya daukota ya zaunar daita akan kujera  "kici abinci  tana ƙoƙarin magana ya fice daga d'akin  .. dakinsa ya sake komawa ya dauki magani ya sha saboda kanshi dake masa  wani irin ciwo, kwanciya yake son yi amman ya kasa tunanin yadda zai maida tanwer ga iyayenta yake ,ba maida ita bane matsalar shi ba hakan nan  yanzu yake jin baya son yayi nisa daita a hankalin ya shiga zagaye dakin yana tunani abun yi" me yasa ? Ya tambayi kanshi  yana shafa sumar kanshi abinda bai taba tsintar kanshi ciki ba kenan  amman yasan tabbas hakan yana da nasaba da haduwar da sansar jikinsa yayi da nata kuma baya jin haka zai zama wani tsani da zai bata mahimanci a rayuwarsa , rayuwarsa da duniyarsa ta ahlinsa ne da alqalarsa ta yau da kullum bashi da lokacin yin soyayya ko wani  abinda  zai dagawa rayuwarsa hankali .. ******* "Commitional  of police nine minister of health Yan fanshi sun ɗauke min yarinyata bayan sun dibi makudan kudi na kawo case din headquater na gra sars har yanzu babu wani improvement akan aikin ya k'arasa maganar yana numfasa  domin jin abinda commition zai faɗa ,daga can bangaren commition of police yace "a hannun wa case din yake ? A hannun wani ko waye sunansa bansani ba ya juyo ya kalli inda inspector  hasan  yake tsaye  yace"  sp yusif karaye da hasan   yayi maganar yana  watsa masa wani irin kallo sannan ya mika masa waya  kai tsaye commition ya bukaci ganin hasan kasancewar sp na asibiti .... "Menene bincikeku  akan wannan dan fashin daya ɗauke diyar minister of health  ?" stil sir  yar yanzu dai a yadda ake anan ake babu wani cigaba duk wani bincike munyi amman babu wani nasara  duk wani daboru munyi babu wani nasara  , commition  of police ya numfasa yanzu dai kenan babu abinda zaku iya yi akan case din kuke son faɗa min ?ba haka bane sir ni dai a tunanina akwai wani abu a kasa duba fa da irin harbin da muka yiwa motarsa da irin maganganun daya dinga fafarɗa mana da alamun ma yana da .... "Ku min shiru kune bakayi aikinku yadda ya kamata ba Inspector hasan ya kalli abokin aikinsa cike da mamakin jin abinda commition ya fada "Yes kuna kallona matsalar daga gurinku ne  dan haka na baku kwana uku kacal kusan yadda za'a yi yarinyar nan ta dawo hannun iyayenta cikin koshin lafiya " "Okay sir suka kame a gabansa sannan suka juya cikin sauri suka bar office din . ***** A hankali jaguwa ya fito daga d'akinsa hannunsa rike  da gwangwanin gulder  mai sanyi   turus yayi lokacin  da idanuwansa suka sauka akan zahra da Anas zaune a karamin parlou'nsa  haɗe rai yayi tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa  a hankali ya motsa labbansa cikin zafin rai "Ke me kike yi anan ? "Me na faɗa miki maza tashi ki  bar min gida bana son sake ganin wannan fuskartaki" "cool down jaguwa ka natsu plz  ka  mata hakuri tunda tayi realized  din mistake d'inta bazata sake ba" zaro kyawawan idanunshi yayi sosai ya saukesu akan Anas  "banason abinda kake min Anas ,ya ina son cire yarinyar daga rayuwata kana dawo min daita  " ganin yadda  ya d'auki zafi  yasa zahra ta  fara kuka tana bashi hakuri "banason   jin komai daga wannan stupid mouth din naki adnan baya bukatarki ke  har kin isa ki min wulakanci?  ki fita tun raina bai kara ɓaci ba wai har ni  zakiwa takama da abinda kika gama rabawa duniya"? wani  kuka ta sake fashewa dashi  tana rokonsa "kayiwa Allah kayi hakuri wallahi bazan sake ba tsaki yaja ya nufi d'akinsa "tashi ki bishi kin dai san yadda zakiyi dashi ya sauko da wuri , nayi iya nawa jikinta na rawa ta biyo bayansa  tana shiga d'akin ta faɗa jikinsa  tayi hugging d'insa cikin rawar jiki   yace "oh  goodness !!! "wai meye haka yayi mgnr a fusace kamar zai dauketa da mari  "Missed you so much  baby wallahi nayi kewarka tunda da muka hadu na kasa mallakawa kowa jikina ka yarda dani bana mu'amula da kowa bayan kai " Sosai tayi hugging d'insa tana sake bashi hakuri "wallahi Bazan sake ba ta karasa maganar tana taking off din kayan jikinta a hankali ta soma kissing d'insa  tana ƙoƙarin zare doguwar rigar dake sanye a jikinsa   ta tsuguna tayi kasa da boxes dinsa ta soma sucking d'in jijiyarsa  jaguwa dake tsaye , nan take  komai ya kwance masa ya kasa hanata aiwatar da nufinta ,cike da jin dadi take tsotsar joystic d'insa  jikinta na wani  rawa tare da lashe kan jijiyarsa tana  shan kmr ta samu  sweet "ashhhhhh ashhhhhhh abinda jaguwa ke iya faɗa kenan cikin rawar jiki yana sake danna kanta  ta yadda zata tsotsar masa jijiyarsa da kyau, sai data rud'ashi sosai sannan ta mike tsaye tare da d'aura hannunta kan chest d'insa tana murza Kan nipples d'insa tana lumshe Ido wani irin numfashi jaguwa yake fitarwa me tattare da tsananin bukatuwa, a halin yanzu burinsa yaji shi cikin jikinta kafarta ɗaya ta daura saman table din dake gefensa batare data cire takalmin kafafunta  masu tsine ba ta danna jijiyarsa jikin jikinta ........    Wani irin numfashi ya sauke yana furzar da iska mai zafi  tare da riko bombom d'inta  da hannunwansa duka ya dinga zira mata zabgegiyar jijiyarsa data fi so da muradi akan komai  gaba-daya tafi shi rude'wa wani irin zazzafan numfashi taja ta sauke "uhmmm in slow voice tace " so niiiiiiice baby  "wayyo Allah dadi cigaba plz assss .. numfashi take fitarwa da kyar  tana sake bashi haɗin kai haɗe da tura masa dukiyar fulaninta bakinsa  ... Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️08    "Ke din  wacece da zaki dinga  takurawa rayuwata ? "ni  nake da 'yancin yin yadda naga dama da rayuwata bake karyar dana tsinta akan titi  ba ....... "hakuri take faman bashi daga wajen da take tsaye "am really sorry Adnan ba nufina na bata maka rai ba you know I love you more than anything that's why I reaact  but  am sorry ... " sorry for your self stupid ,ni nake da rayuwata kuma yadda nake so zanyi , baki da hurumin takura min ko shishigi acikin lamurana gbdy ya haukace yana fadar bakake maganganu as ending ya bar parlou'n ya koma d'akinsa ya faɗa kan makeken  gadonsa ya runtse  idanunshi  yana juyi  da tunanin yanke  mu'amula da zahra har kusan karfe 9:00  yana kwance , wani juyi yayi ya janyo pillow ya manne a q'irjinsa  saboda azaɓaɓɓen sha'awar dake  sake bijiro masa "na kori zahra gashi bani da wacce zata  meye min  gurbinta, take zuciyarsa tace ",kaje ga wannan yarinyar mana ko bakayi komai daita ba zaka iya   rage zafi  ... "ko tayi bacci yanzu" ? ya tambayi kanshi yana daga jajayen idawanwansa da suka canza tsabar bala'in da sha'awa ya saukesu akan   agogon dake manne a bangon  d'akin ya ga goma saura tsaki yaja yace "yarinyar nan bata ci abinci ba .... ..   mik'ewa yai ya  bar da'kin ya fito haraban gidan yana taku tamkar wani zaki ,  jiki a sanyaye ya shiga motarsa  kai tsaye m.s  fast food ya nufa , yai order abinci da abun sha  mintuna  kaɗan  aka  haɗa masa komai daya bukata aka mika masa farar laida  ya dawo  gida  ya zaro key  ya bude d'akin  ya tura kofa a natse   ya  shiga  ,tana ganin  a buɗe kofar ta zabura  ta mike jikinta na karkarwa  ganinsa yasa ta sauke wani wahalallen numfashi .   ya maida kofar ya rufe ya k'arasa shigowa d'akin sosai , bai kalli inda take ba ya ajiye laidar   hannunsa akan table ya  soma balle mabalin  tigarsa  ya zare, whit singlet d'insa ya bayyana da gajeren wando iya cinya   duk da bata ga kwantaccen sumar gashin  dake kwance a qirjinsa ba tana iya  hango kan nipple's dinsa dake tsaye ga  santala santalan cinyoyinsa a bayyane  gabad'aya jikinsa kwance yake da laulausan gashi mai tsuma zuciya wani irin shaukin sonsa ke fixgarta , kallon inda take yayi take  idanunsu suka tsarke cikin juna, wani irin abu suka  dinga fitowa daga kwayar idanunshi suna shiga nata masu wuyar misaltuwa , kusan minti uku suna kallon juna batare da sunyi magana ba , sai itace tayi karfin halin yin  mgn "ina ka baro matarka ? banza yayi mata ya soma takowa   zuwa  inda take rigingine tana binsa da idanunta, ganin yadda yayi mata banza yasa ta juya  ta kwanta haɗe da  juya masa baya  tana matso ruwan  hawaye. A hankali ya k'araso idanunshi na kanta yana karewa halittar jikinta kallo   "Ki tashi kici abinci girgiza masa kanta tai alamar bata ci ,saman gadon ya hau yasa hannunsa ya taɓa wuyanta zafi ne ya ziyarci tafin hannunsa  "oh my god your body is hot are you still sick ? ya tambayeta   girgiza masa kai ta sake yi  , matsota yayi sosai  tashi muje  hospital  ina son sani meke damunki ya fadi haka batare daya tashi faɗa ba   "karka damu idan na koma gida i will be alright   "okay tashi kici abinci  ya sake kai hannunsa jikinta yana  shafa wuyanta taushi da dumin hannunsa kaɗai ya isa  ya siye zuciyar mace ya mallaki duk wani abinda mace zata so ga cikakken namiji  shiru ya  ratsa dakin bai sake cewa komai ba  haka itama bata sake cewa komai ba  tana kwance lamo "har ga Allah ba wai bata son komawa gidansu bane tana tsoron nisan da zai sake yiwa rayuwarta tunda ya tabbatar mata bazata sake ganin ko mai kama dashi bane ,  yayinda shi hankalinsa ya kashi gida biyu wani  na wajen ahlinsa wani na gurin aikin da zai tafi gobe bata ankara ba taji ya dauke cak ya sauko daita  ya zaunar daita a bakin gado ya kai hannu ya dauko laidar takeway din daya shigo dashi ya bude ya fito da take way ya bude "bisimilla ......   Yatsina fuska tayi "banason taurin kai ko mutsu akan duk abinda nake so eat ya k'arasa maganar yana nuna mata abinci ,kin ci tayi kamar yadda ya umarceta a ranshi yace "ta fiyye shagwa'ba ni da nake dan oya oya  yaushe zan iya jurar wannan shirmen nata , spoon ya d'auka ya dubo abincin ya kai bakinta  "me yasa kike da taurin kai ? "bazaki taɓa shiryawa  dani ba matukar kina da taurin kai ,  bai tsaya jin abinda zatace ba ya sake  kai spoon karamin bakinta babu mutsu ta bude bakinta ta amshi abincin idanunta na kanshi sai dai cike suke da ruwan hawaye shi kanshi sai daya lumshe idanunshi saboda abinda yaji yana bin jikinsa wanda ya rasa ko menene, spoon biyar ta amsa ta kawar da fuskarta alamun takoshi ya bude kwalin   freshyo ya mika mata sannan  ya mike ya shiga bayi ... Shiru tayi tare da bin bayansa "iya haka ma tasan ta samu wata daraja ta musamman daga gareshi  mikewa tayi ta shiga tsintiri a d'akin da tunani "anya kuwa muryar data ji d'azu na matarsa ne ....? "Idan bana matarsa bace to na wacece ?"meye matsayinta garesa ? a natse ta koma kan gadonta ta kwanta tana sake zurfafa tunaninta gbdy hankalinta a tashe yake jin sautin matar sai dai hakan  bai sa son da take masa ya kau ba hasalima ji tayi zata iya rayuwa dashi da kowacecce  ,a natse ya tura kofar bayi ya fito sam bata ji motsin fitowarsa ba tana can duniyar tunani  sai hucin  numfashinsa taji a daidai saitin wuyanta  ta matsa  kafin ta ankare  ya haɗeta da jikinsa ya soma  rabata da kayan jikinta ,gabanta ya tsananta fad'uwa  da sauri "karfa soyayya ta rufe mata ido ta biyewa mutumin daya tabbatar daya baya sonta,  tana jin yadda hannunsa ke yawo a sansar  jikinta ta fashe da wani irin kuka yayinda qirjinta ke dokawa da matsanancin karfi kamar zai tsage. gaba-daya  hucin numfashinta da kamshin jikinta ya cika masa hanci ,  jin sautin kukanta yasa ya  juyo daita bai tsaya wata wata ba ya  haɗe bakinsu guri daya  tare da kafe hannunsa daya  akan nipple d'inta yana murzawa a hankali wani irin tsotsa yakewa  bakinta yana murza kan nipple d'inta wanda take jinsa har cikin kwakwaluwarta ,take kukanta ya soma raguwa  saboda hannunsa dake yawo a jikinta, take  fitar numfashinta ya sauya ,shi kasan baya son yadda yake zakewa da jikinta tunda yasan bai dace ya mallaketa ba , sai dai ya rasa dalili   sake  manneta yai  tsam ajikinsa yana sake  shegewa jikinta tare da taɓa duk inda hannunsa yaci karo dashi a sansar jikinta musamman dukiyar fulaninta kusan minti talatin yana romancing d'inta wayarsa ta soma ringin a hankali ta zame jikinta daga nashi ta  kwanta tana sauke numfashi ,  figota yayi  ta faɗa saman faffad'an qirjinsa yana sauke numfashi da kyar batare daya ɗauki wayar ba , duk yadda take jin karfin soyayyarsa a matukar tsorace take dashi cikin sanyi jiki ya dinga shafata yana  sauke numfashi "ana kiran wayarka fa tayi maganar kamar zatayi kuka   ..   hannu ya kai ya ɗauki wayar ya manna a kunnenshi batare da yayi magana ba daga can bangaren anas ya kira sunansa " Jaguwa ... Shiru yayi yaki furta komai yana wasa da gashin tanweer  "nasan kana jina ka maida yarinyar nan kuwa ? shiru ya sake yi yana sauke numfashi da ajiyar zuciya "da alamun baka maidaita ba ?  lumshe idanunshi yayi yana yin kasa da hannunsa tare  zagaye kan nipple's dinta, shi   kaɗai yasan yadda yake ji ajikinsa a duk sanda suke tare.. .. "Ni ka yiwa gargadi  sai gashi  kai ne ka aikata hakan, jin haka yasa Jaguwa   mikewa ya sauko  yana gyara zaman gajeren wandonsa  dinsa daya dan zamo  daga kugunsa ya nufi kofar fita "bai dace ba gaskiya ,abinda mukeyi ne fa  kana  mana faɗa   me yasa zaka yi  ...?saurin dakatar dashi yayi   "ni din ma ba da wata manufa na d'aukota ba ,na d'aukota ne da niyyar  azabtar daita, na gana mata  azaba na nuna mata kuskurenta akan  abinda ta min sai.... Yayi shiru ya kasa karasa maganar  "sai kuma ka bige da  ....... dakata dan Allah malam ni babu abinda nayi daita "to me amfanin rike musu yarinya da kayi  ?  "Ka .... kit ya katse kiran yana dafe goshinsa tare da rike kugunsa da daya hannunsa  wani kiran ne ya shigo ya sake katsewa ya kashe wayar gaba-daya ya koma d'akin  yana Kallonta idanunta a lumshe alamun tana  jin bacci rabawa yayi jikinta ya kwanta  tare da  matseta   ganin haka yasanya shi gaggawar birkitota suka fuskanci juna  eye's dinsu suka haɗu zuciyarsu yayi mummunar bugawa a tare laulausan tafin  hannunsa  taji yana yawo ajikinta  tun tana jin abinda yake  har bacci yayi nasarar  d'aukarta amman stil tana jinsa  , gabad'aya ya gigice irin gigicewar da bai taba yi akan kowace mace  ba, duk tunaninsa ya kau burinsa kawai ya samu biyan bukata sai dai  bazai iya  aikata komai daita ba....... sama da awa biyu ya ɗauka yana romacing din  jikinta daren da yake jin  kasancewarsa  na  musamman  gareshi dan kuwa ji yake tamkar yana tare da matarsa ce  ina ma  zai iya daya yaki zuciyarsa ya  aureta kamar yadda ta bukata dan  yasan zai samu dukkanin wani kulawa daga gareta ,zata shayar dashi soyayya  ,a hankali  har ya samu natsuwa ya kwantar daita a saman faffadan kirjinsa yana sauke numfashi   ... hannunsa ya daura saman gashinta  yana shafawa  zuwa gadon bayanta haɗe da  kissing foring head d'inta  "acikin zuciyar tanweer kuwa addu'a take da Allah ya tsaida shi iya haka batare da ya kusanceta ba , Allah kasa wannan bawa naka ya aureni  dan zan sha  soyayya shi din na daban ne i love you adnan ta furta haka acikin ranta , rufe musu jiki yayi yana sake lumshe kyawawan idanunshi har bacci yayi nasarar daukarsa..... ***** A hankali ya bude  kyawawan idanunshi ya  daura akan  ƙaramin agogon dake ajiye akan abun gado,  karfe  takwas ya gani har  ta wuce da wasu yan mintuna tsaki yaja saboda ya makara idan akwai abinda ya tsana bai wuce makara gurin sallah ba , ya  kwantar daita tare da lullu'beta da bargo ya mirgina ya sauko  ya janyo towel ya d'aura ajikinsa cike da natsuwa ya  shiga   bathorrom , bathtube ya shiga ya tsaya ya soma sakarwa jikinsa ruwa, wankar tsarki yayi tukuna  domin tsaftace jikinsa sannan yayi wanka soso da sabulu bai dade ba   ya fito yana goge jikinsa yana kallon fuskarta da gashin kanta mai tsantse da sheki komai nata mai kyau  ya furta hakan a kasan ranshi .. Jallabiya ya ciro wani design din yasa ya  karasa kibabben gurin sallarsa ya soma gabatar da sallah gabansa na faduwa , yana matukar fargaba da tsoron mahalincisa a duk sanda zai yi sallah sai yaji gaba-daya komai ya kwance masa ,yasan abinda yake aikatawa bai da kyau har yana jin tamkar ibadar da yake ma ba'a amsa ,yayinda take zuciyarsa ta kawar masa da wasi wasin data shiga ya dinga yi mata naci da karfafa gwiwar da   ana amsa har ya idar zuciyarsa rawa take ya  mike ya dawo inda take kwance tana sauke numfashi hannuwansa duka ya kai jikinta ya d'agota ta zube jikinsa ta lafe tare da turo masa karamin bakinta gaba , bakinsa ya kai cikin kunneta "ki tashi kiyi sallah lokaci ya tafi  mika tayi ajikinsa wanda ya haddasa masa jin wani irin shock , "uhm zanyi  zuwa anjima bacci nake ji jikina duk ciwo yake min ,gefen kunneta ya  ciza da dan karfi ta saki qara tana sake  shigewa jikinsa "dole ki tashi kiyi sallah me kika yi da kika gaji  ya k'arasa maganar yana busa mata iskan bakinsa take tsigar jikinta suka mike sake turo masa  bakinta  tayi tana kokarin buɗe bakinta taji yayi sama daita ya shige bathorrom daita ya sakata  a bathtube "ba'a lattin sallah a gidana oya kiyi alwala ya juya ya koma d'aki bayan kamar minti uku ya dawo hannunsa rike da jallabiya ya ajiye mata ya sake fita .. Jiki a mace ta fito tana kallon inda yake zaune rigingine da gado ta isa inda taga dadduma ta tada sallah bayan ta idar    ta koma dayan bangaren da yake ta zauna "good morning ?"morning ya faɗa atakaice batare daya kalleta ba "ya kamata na koma gida ina so.. "zaki tafi nan da wasu awani dan zamanki bashi da  wani amfani , ya fada yana mik'ewa akan  katifa    bata sake cewa komai ba  ta zame ta kwanta tana runtse idanunta "komai cikin gadara da isa da nuna rashin kulawa ta fadi haka a kasan ranta ....... ya mike ya fita daga dakin zuwa  wani dakin , yayi shirin fita operation dinsa tsaf ya shirya cikin bakaken kaya  riga da wonda na suit  ya ɗauki bindigarsa pistor guda  har guda biyu ya soke ajikinsa yabi jikinsa da turare mai sanyi  kamshi  sannan ya  fito zuwa babban  parlou'n gidan  yana d'aura agogo a tsintsiyar hannunsa turus yayi ganin jabir kamil jubi da Anas zaune suna   tautaunawa akansa  ganinsa yasa  suka mike  suna kallonsa , kallonsu shima  yayi daya bayan daya yana tabe baki  sannan yace "ku kuma fa ? "a tare  suka bude baki mun zo ne akan wannan fitartaka  bama son ka fita aikin nan dan Allah ka hakura  ,"me yasa bakwa gajiya da magana ɗaya nifa wannan ba sabon abu bane agurina,",Koda yaushe kana jayayya damu akan ra'ayinka  amman  akan  wannan   dole  mu fi karfin ka "karfin wa ? ya furta   yana musu wani irin  kallon kasan ido "Duk ma abinda zakuce kuce but I must   face tanko gote zasu sake magana ya dakatarsu har zai  fita yaji jikinsa yayi masa  wani iri a hankali ya juya ya koma ciki ,kai tsaye d'akin  da tanweer take ya shiga ya hawo har saman  gado  ya shige jikinta yana kissing din bayan wuyanta jinta yake kamar matarsa ya zira harshensa cikin kunneta sannan ya kamo hannunta cikin  nashi "zani wani aiki mai mahimmanci da zarar na dawo zan kai ki gidanku  ajiyar zuciya ta sauke tana juyo ta zuba masa ido batare da tace komai ba shima bai sake furta komai ba wani iri suka ji ajikinsu a lokacin da kwayar idanunsu suka tsarke cikin juna ,bai sake cewa  komai ba ya fice tabi bayansa da kallo kamar ta hanashi fitar duk da batasan inda zashi ba , har lokacin su Anas   suna  tsaye ya nufi haraban gidan suka biyo bayansa   suna masa magana amman ko tari bai yi bare su saka rai zai amsa musu   , kai tsaye dakin ajiye makamansa ya nufa ya dibi harsashi da kudi masu yawa ya ɗauki keyn motarsa city ya  fito still suna biye dashi ya karasa inda aka tanada domin ajiye motocinsa  ya danna key din hannunsa ya bude  kofa mazaunin direba  ya shiga ya tayar mai gadi na ganin hancin motarsa ya bude masa, ya cilla motarsa waje  . mutanen dake tsaye jiran fitowarsa suka mike tsaye ,kamar ba zai tsaya ba sai kuma ya tsaya   batare daya kashe motar ba ,yayi warning glass din motar ya  ciro bandir din kudi yan dubu day day ya soma  raba musu kamar yadda ya saba suka dinga  amsa suna zuba masa ruwan addu'a da samun nasara  yana kada kai ,sai  daya sallamesu sannan ya dauki hanyar zuwa donping estate   ..      "Taurin kai taurin kai mutun kamar mutanen farko duk abinda kaji ance ka barshi barinsa shine alkhairi duk kuma abinda zaka samu a duniya zaka bar shi jubi ya faɗa cike da taikaici da bakinciki taurin kan Jaguwa "wayyohlly Allah wallahi har na fara tausayawa yan'uwansa da halin da zasu shiga idan wani abu ya faru dashi  kamil ya fada yana marairaice fuska , jabir yace " wallahi tunda ya soma shirin aikin nan naji ajikina babu nasara  "muyi masa addu'a kawai Allah ya dawo dashi lafiya domin shine karfin gwiwarmu bamu taba samun saɓanin ra'ayi ba sai a wannan lokacin inji cewar anas daya fi kowa shiga damuwa " ameen suka had'a baki gurin fadar haka.. A hankali yake murza stearing  yana tunanin yadda abubuwan zasu kasance gaba-daya ya gama tsara komai da yadda zai shiga ya fito har ya dauki  titin da zai kai shi  estate din  ya  karaso bakin get din estate din yayi parking ya ɗan dade sannan ya fito     daga cikin motarsa yana gyara zaman suit d'insa kai tsaye gurin securitys din bakin get ya nufa suka gaisa a mutunce bazakace masa dan fashi ba bayan sun gaisa yace "ina son ganin Alhaji tanko gote  .. Daya daga cikin securitys ya leko daga cikin wani karamin daki yana dubansa ganinsa cikin shiga ta kamala ya koma ya zauna dayan yace "me ye sunanka na duba ko kana cikin list din masu son ganinsa ? Shiru yayi ya kasa magana yana ciza lip's d'insa na kasa security ya sake kallonsa yana  tambayarsa "uhm don't worry bari na kirasa "better dan ba'a bawa Kowa damar shiga sai da izininsa  wayarsa ya ciro kamar zai yi kira ya koma cikin motarsa ya zauna yana tunanin yadda zai shiga cikin sauki . "  Anas........" jabir  ya kira sunansa yana zama a gefensa "na'am jabir Anas ya amsa jiki a sanyaye"  everything will be fine naga duk ka damu tunda jaguwa ya bar gidan nan  "dole na damu jabir ina jinsa tamkar danuwana bana son wani abu ya sameshi bana son na rasashi yayi mgnr kamar zai zubar da kwalla "jaguwa ba kamar sauran mutane bane , gabad'aya alamuransa akwai lisssfi  ,yana da kaifin kwakwaluwa bazai bari mu rasa shi ba saboda yasan muna son shi "jabir nasan da haka nasan yana son mu duk duniya bashi da aminan da suka kai mu but bansan me yasa yayi irin wannan taurin kan ba ,nayi kokari fahimtar dashi nayi komai akan ya bar wannan aikin amman yaki ya kasa fahimtata jabir zuciyata na cike da tsoro yanzu idan wani abu ya sameshi  adalilin tango gote ya zanyi da rayuwata ? "Anas kana tsoro da tausayinsa with  reason nima zuciyata tana cikin damuwa amman abinda na lura dashi  yana sane so yake mu rasa shi inji cewar kamil wallahi idan wani abu ya sameshi bazan taba yafe masa ba yayi maganar yana goge hawaye "ba haka bane kamil  Anas ya fada shima hawaye ne cike da idanunshi "zai dawo   zai dawo anas ya dinga maimaitawa zai dawo da kafafunsa domin shi din ba mutun bane kamar sauran mutane mutun ne mai matukar amfani ga rayuwar mutane yayi handling din matsaloli a rayuwar data gabata ina da tabbacin zai dawo da kafafunsa suka rungume juna suna kuka .. **** Alhaji tanko gote  zaune a cikin  tangamemen parlou'n sa daya ji kayan more rayuwar duniya tare da manya abokansa kowane hannunsa rike da glass cup  suna kurban ruwan  win yayinda gabansu table ne dake dauke da kayan itatuwa kala dabam dabam,tun daga kan ginin gidan da tsarin da'aka bi dashi za ka san mamalakin gidan attajirin ne,gidan  zagaye  yaje da flowers sannan  yafi Kowane gida dake cikin estate din kyau da tsaruwa  . shewa ne ke tashi acikin parlou'n "mutunen  da zasu ce meye namu acikin lamuran   kasar nan ina tunanin mutanen sun tabbata    dakikai ne , domin daga kasar nan tamu har  zuwa kashen ketari sunanmu ya zagaya sannan a san da zamanmu,   maga Wanda ya isa yace meye namu acikin lamarin kasar nan bayan mune gwanati  "wannan haka ne inji cewar Alhaji amadu dan iya wanda ke fuskantar alhj tanko gote   "muna da tarin kudi muna da tarin mutane muna da hanyoyi daban daban akwai connection me muke so  acikin kasar nan da bamu samu ba  da har wasu zasu dinga cewa meye namu aciki ?  "babu ma wanda ya isa domin mune gwanati kuma ko ana so ko ba'a so dole a dama damu  kuma muyi abinda muke so  "wannan gaskiya  ne ... "waɗan kananun maganganun yasa  nake gudun shiga siyasa Gara na tsaya iya haka tunda duk abinda nake nema ina samu sannan ina juya waɗan da nake so  na bada umarni kuma abi inji cewar Alh Tanko gote   suna cikin hirar wayar Alhaji tanko gote ya ɗauki kara ya mike sanye da bakin kaya wando da riga da hula ya ɗauki glass cup  ya dauki  wayarsa ya miko dogon coridor din gidansa  sannan  ya ɗauki wayar  ya soma magana kasa kasa   "ranka ya dade  aka fada  daga dayan bangaren na turo  da kudaden  yanzu haka yarona na bakin get din  estste " oooooo my  god me yasa baka da fahimta ni da nace a wuce akai kudi banki shine zaka turo min yaro madadin ma ka kirani na turo body guad "am sorry  sir gani nayi idan na turo kudin zaka fi maida hankali   "haka ne   kana da  fahimta dan   a daidai wannan lokacin ina tare da  shi wanda zai saka hannu   "to kagani sai ka  bashi ayi agama komai dan so nake ya fito zuwa jibi dan Allah kasa a kashe wani a madadin falsa .." shikenan  a gama karkaji komai  " zan bada umarnin a shigo da yaron  yanzu ya fada yana  canza magana "you have to understand that you should  know that what someone like us can do  in this land be left ,ya maida  wayar zuwa dayan kunnenshi  tare da shiga karamin parlou'nsa ya  bude window dining area  "nasani ranka ya dade  nasan zaka iya komai murmushi tanko gote yayi" ka kwantar da hankalinka komai zai tafi daidai cikin haka amaryarsa ta shigo  tana taku day day ta nufi inda yake tsaye ta rike hannun daya daga cikin kujerun dake zagaye da dining yana ganinta yayi saurin "cewa  I will call you later  uhm alright "my dear  ta matso jikinsa ya cire wayar a kunneshi yana rungumota jikinsa ya manna mata kiss tayi murmushi "darling  har na fara kewarka da tunanin tsawon lokacin da zaka ɗauka idan ka tafi hong Kong dan Allah kar ka dade  kamar sauran lokuta karka  ɗauki lokaci mai tsawo  bana son ka  dade ka dawo da wuri   duk yau sati ne fa da dawowarka  "uhmmm gaskiya ne amman this time a round just 1 month zanyi na dawo nayi wata uku ban fita kowace kasa ba   "really ?  ya gyada mata kai "idan zan dawo zan biya ta itly  "kai dan Allah tayi maganar a shagwa'be "dole na biya dan akwai abinda zai kai ni daga nan naga bilal  ta soma tafiya tana farinciki  yana biye daita  abaya suka zauna akan farar kujera mai zaman mutun biyu har zai ajiye wayarsa ya tuna bai kira securitys ba ya soma ƙoƙarin kiransu kira ɗaya suka ɗauka "hello sir daga ɓangaren Tanko gote yayi shiru yana tsotsa keya yana ciza baki saboda bai tambayi sunan yaron da aka aiko gurinss ba iska ya furzar yaceb"akwai wani yaro  yana .... "Okay sir gashi nan ma "yauwa ku barshi ya shigo "okay sir ya katse kiran tare da janyo amaryarsa jikinsa ",zanyi missing din waɗan abubuwan ya kai hannu ya shafo qirjinta bata yi sanya a gwiwa ba ta kai hannunta ta soma wasa da sansar jikinsa kusan minti goma suna rungume da juna wayarsa ta sake ɗauka qara  ya zareta ajikinsa yana ƙoƙarin  d'aga wayar  gabansa yayi wani irin muguwar  faduwa  yayi shiru rike da wayar ya kasa ɗauka babu abinda yake ji sai faduwar gaba. Saurin mik'ewa yayi yana kallon parlou'n kansa na juyawa a matukar zabure amaryarsa ta mike "what happened ?  "gabana ke fad'uwa da matsanancin karfi "gabanka ke faduwa ta maimaita tana kallonsa" ina jin kamar takun mutane "how is there tayi maganar tana kallon kofar parlou'n  tayi maganar a tsorace ganin haka yasa ya riko hannunta "colm down never mind  "what  do You mean never mind ?  tayi maganar a tsorace "don't leave the parlou "ban fahimceka ba  ? " Ina zuwa  yayi foring head d'inta kiss "i think  I will back don't leave the parlou   ya  juya ta riko hannunsa da sauri  "karki damu zan dawo yanzu ya sake rungumeta ya mannata mata kiss  ita dai a sanyaye ta bishi da kallo "meke faruwa ne haka daga gabansa na faduwa yace na tsaya anan na jirasa zai dawo  tafiya yake gabansa na faduwa ya biyo dogon coridor da zai kai  mutun wata kofa data fuskanci hagu ya fito a hankali yana dube dube har inda wata motar take parke yana dubawa gabansa na faduwa wanda duk sanda yaji haka  yasan akwai wani mummunar abu da zai samesa    cigaba da dube dube yayi  a hankali ya juyo yabi wani hanya stil bai ga kowa ba bai ga komai ba, ya tsaya yana waige waige hagu da  dama sannan ya sake juyawa ya nufi kofar daya biyo "Alhaji tanko gote.........." yaji sauti daga bayansa cak ya tsaya tare da juyowa gabansa na wani irin dokawa a hankali Jaguwa yake daga kafafunsa "waye kai ? tambaya kake ko neman sani ? "duka ya fada cike da tsoro , jaguwa yayi murmushin  "colm don Tanko gote  zaka san komai cikin second daya yayi mgnr  haɗe da ciro bindigarsa daga maajinta  ya soma  gyarawa  yana kusanto inda tanko gote yake tsaye a matukar tsorace yake kallonsa  da bindigar hannunsa alama su shiga ciki yayi masa babu mutsu ya juya Jaguwa  na biye dashi har suka shiga parlou'nsa na uku ya tsaya " ba wani abu ne ya kawoka ba illa kudin da'aka ... "Dakata kafin wannan kamar baka ganeni ba ?ya girgiza masa kai "Jaguwa yayi murmushin "daman mutane irinka basa iya gane mutane abinda yafi haka ma zaka iya saboda mutun azzalumi irinka ba lallai ne ya zamanto mara mantuwa ba well ba wannan ne abinda ya kawoni ba shiga ka fito dan zuwa yanzu ka fahimceni "sosai ai idan kudi ne zaka samu har sai kabari ni Dai ka barni da Raina da lafiyata "ban soma wannan aikin dan na dauki ran wani ba sai dai a rashin sani amman   kai wallahi  zan iya daukar naka  take jikin Tanko gote ya sake ɗaukar rawa .... "   muje inda kudin suke jikinsa na rawa ya nufi wani daki suna shiga sanyi ac ya ratsasu buhu ne cike da kudade  daban daban na kasar  negeria  da kasashen ke tare ka ɗauki duk wanda yayi maka "Jaguwa yayi murmushin  yana shafa qirjinshi da hannu "ai gaba-daya zan wuce dasu dan haka   ka soma ɗauka  daya bayan daya "ka bari na bada umarni  a  kai maka  su cikin motarka  tana ina  "ance maka ni karamin kwaro ne karka bata min lokaci ka soma abinda ya kamata kafin na fasa maka kwakwaluwa ..... Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗     WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN*            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️11 A hankali ya d'aura fuskarshi  a tsakiyar  brest   d'inta  yana shinshinawa  tare da goga mata kwantaccen sumar  gashin dake kwance a fuskarshi ,wani irin  sanyin  dadi  taji ya soma  ratsa  lugu da sako na gangar  jikinta ,ta  rungumeshi  tsam a jikinta tana sake danna masa  brest d'inta tana kissing  din wuyansa "   "tana bala'in qaunarsa bata da muradin daya wuce kasancewa tare dashi  tun daga lokacin data fara sanin wani namiji a arayuwarta bata taɓa jin sanyi dadi da gamsuwa da  jiki mai taushi  irin nasa ba ,ko a ranar daya fara kusantarta kusan haukace masa taso yi saboda wani sauyi na dabam data tsinci kanta mai wuyar misaltuwa, dan yadda ya dinga sarrafata a wancan ranar kusan suma tayi a jikinsa  dan numfashi ma da kyar ta dinga  fitarwa kamar yadda take ji ne a yanzu da suke having sex "   "ko tsintsiyar hannunka adnan amad   ya rike dole kaji sauyi a sansar jikinka bare jijiyarsa,   tasan   wannan yana daya daga  cikin baiwar da Allah yayi masa  babu macen data zatayi mu'amula irin wanda suke yi dashi ta gujeshi sai dai shi ya gujeta kasancewarsa mai tsantsani da tsafta dan ko ranar da zai fara kusantarta sai da aka tabbatar masa da lafiyarta , bata  dauke da kowace irin cuta sannan ya yarda ya amince da ita  . kan brest d'inta ta kai cikin bakinsa  ganin bashi da niyyar tsotsar kamar yadda take muradi  ita kuma  tana sauke numfashi da kyar tamkar mai cutar asma , ai yana d'aura bakinsa kan nipple's d'inta  gabadaya komai ya sake kwance mata jikinta ya dauki kyarma a daidai lokacin daya sake danna gaba-daya jijiyarsa cikin jikinta ,wani  ihun dadi  ta saki da karfi  wanda yayi sanadiyar da tanweer dake zaune gaban abinci ta zuba uban  tagumi  kallon kofar d'akin da take ciki da sauri , take  gabanta ya shiga dokawa da sauri sauri  tsoro da matsanancin firgici ya shigeta ,a hankali ta ɗauke Idanunta tare da lumshe su ta takure jikinta guri daya tana nazarin sautin data ji "idan har gaskiyar abinda kunnuwanta suka  jiyo mata ne tabbas wannan sautin murya mace ce cikin wani yanayi na wahala da bata san ko na menene ba  .." "idan muryar mace ce fa ina ruwanki? kai tsaye zuciyarta tayi mata gargadi da hakan , kika sani ko  muryar  matarsa ce ? "Kai da wuya ya zamanto yana da mata, dan da yana da mata bazai taba kasance daita a daren jiya ba bare har ya kai ga kwana daki ɗaya da ita, sosai zuciyarta ta shiga kai kawo da zurfafa tunaninta " lallai akwai abinda ke faruwa a cikin gidan  ,wannan al'amarin yayi mugun daure mata kai matuƙa  dan har lokacin kunnuwanta basu daina jiyo mata sautin daya addabi zuciyarta ba , tabbas sai ta tambayeshi gaskiyar lamari  shine wanda zai fahimtar daita abinda take son sani akanshi , ta sauke numfashi mai zafi tare da langwa'bar da kanta a gefen kujera zuciyarta na sake sake wata zuciyar tace kar ta tambayeshi komai tunda bashi kadai bane a gidan" "Sosai zahra ta gigice tana zuba ihun dadi  da sambatu iri iri ",wayyo zan mutu  ......"adnan ta kira sunansa cikin wani irin yanayi mai sanyi , bai amsa mata ba illa sauke wani wahalallen numfashi da yayi " karka barni adnan ina sonka fiyye da komai dake cikin duniyar nan ba zan iya cigaba da rayuwa babu kai ba "zan  maka komai ,nasan komai da kake so zan kiyayye bazan taba sabawa umarninka ba ,  wallahi ina sonka kuma zan iya maka komai zan   kasance da kai a kowani irin hali ..." yayinda shi kuma  yake aikin zira mata doguwar jijiyarsa da take jinta har cikin tsakiyar kanta  yana  murza kan nipple's d'inta tare da ɗaukar maganar a matsayin  shirme, baya jin zai iya mallakarta a matsayin matar aurensa, duk da  kasancewarsa  mai tarin zunubi shi kasan yana son abu mai da tsafta da nagarta ba irinta ba macen daya haɗu daita shuren gidan rawan fela  cikin  zunzurutun garaden maza da shiri irin wanda   muslinci yayi hani ayi ,ya aureta yayi me daita  a rayuwarsa "?   jikinta na rawa ta juya masa baya  tayi masa goho daga tsayen da suke dan tasan ya iya  sarrafa mace ta hanyar gohon  ,gashi agurinta shine best  sex din data fi so kuma  yafi  kowane  daɗi ,ta  buɗe masa  bombom d'inta mai  laushi  da kanta ta zira jijiyarsa tana furta " ashhhh washhhh.......  " wayyo  daɗi adnan   zaka kasheni da dadinka fuck fuck fuck Kawai take furtawa da iyakacin karfinta  gabad'aya  ta gama ɗauke wuta  sai   juya masa  bombom d'inta take  da kyau tana  ɗan moving dashi ta  yadda zai ji daɗin zira mata jijiya"  Sam jaguwa bai saurara mata ba kamar zaki ya dinga murzata batare da wani tausayawa ba  har ya fitar da abinda ke d'awainiyya dashi ya zare jijiyarsa  yana sauke wani wahalallen numfashi da karfin gaske . Yana ƙoƙarin  neman abinda zai goge spam tayi saurin kai bakinta kan kaciyarsa ta shiga tsatsa sai data  tsotse kan kaciyarsa   tass tana lumshe ido  sannan ta cire bakinta tana daura kwayar idanunta akanshi , wani irin numfashi ya fixgo da karfi ya sauke yana lumshe idanunshi, ya rasa wani irin mayya yarinya ce zahra  sam bata gajiya da iskanci,  idan zai kwana yana abu daya daita bazata  gaji ba, tsaki yaja  ya kwanta flat akan bed yayi pillow da hannunwansa duka yayinda  kafafunsa ke  kasa tayis   yana sauke numfashi da bukatar  hankalinsa ya dawo jikinsa . tsura ma gangar jikinsa karuwan idanunta  tayi tana karewa sansar  jikinsa kallo komai na jikinsa yayi mata babu abinda ke saurin tada mata sha'awarsa kamar kan nipple's dinsa dake tsaye  qirjinsa bakinsu kamar nipple's din mace a tsaye cak masu dadin murzawa , jin yadda idanunta ke yawo a jikinsa yasa hannusa ya janyo gefen  zanin gado ya rufe iya jijiyarsa ya bar qirjinshi cigaba da kallon nipple's dinsa tayi tana sake jin wani fellings dinsa  ,  a hankali ta tako zuwa inda yake  ta kai hannu ta murza nipple's dinsa daya bayan daya sannan ta durkusa a gabansa tana kallon zara zaran yatsun kafafunsa dake kowane ke kwance da gashi   zuwa gobobinsa  , hannu ta kai   tana shafa yatsun kafafunsa daya bayan daya   a hankali tana jin kamar ta cinyeshi komai nashi mai kyau kafafunsa kamar baya takasu , kusan minti  biyar yana kwance yana jin tafiyar hannunta ajikinsa ,wani tuttukin bakincikin yaji yana kawowa zuciyarsa ziyara duk sanda ya aikata zina yana jin kuna da rad'ad'in mara iyaka most especially idan ya tuno mahaifinsa,mutumin kirki mutumin daya samu kyawawan sheida daga bakin mutane bila'adadin ,bazai taba manta kyawawan halayan mahaifinsa ba ,mahaifinsa bai taba aikata zina a rayuwarsa ba har ya koma ga mahalincisa  sai gashi shi yana aikata fiyye da abinda yafi zina muni ,bazai taba mantawa ba akwai wata rana sunje massalaci da mahaifinsa wani malamin tafisri yayi wa'azi akan illar zina daga karshe yace waye wanda bai taba aikata zina ba  tun daga ganinyar quruciyarsa har zuwa wannan lokacin ? Gabadaya  massalaci ya dauki shiru babu wanda yayi magana haka duk taron mutanen dake zaune acikin massalaci babu wanda yayi gigin daga hannunsa sai mahaifinsa kukan zuci yake daga kwance da yake... Yayinda   ita kuma take  aikin matsa masa  yatsun kafafunsa tana shafa gobobin jikinsa domin sake dawo dashi ruwa dan ita sam bata gaji dashi ba , a natse  ya mike ya shiga  bathroom  din  dake d'akin  domin  watsawa jikinsa ruwa " Tana ganin shigar sa  ta mike ta  zube saman gado tana sauke ajiyar zuciya , wanka tsarki ya fara yi sannan ya haɗa ruwan dumi ya zuba turaruka  wanka kala kala masu sanyi kamshi dan kawar da kamshin turaren zahra a jikinsa sannan ya shiga cikin ruwan ,jin  dumin ruwan ya ɗan sanya shi jin natsuwa a cikin zuciyarsa  , a hankali zuciyarsa ke masa faɗa "me yasa adnan ka biyewa yarinyar nan  kai daya kamata ka mata mugun duka har sai ta fita haiyacinta shine ka bige da biye mata? girgiza kànshi yayi a filli yace "duk sharrin wannan dan iskan ne amman zan san abun yi dan dole na yakice zahra daga rayuwata domin samun kwanciyar hankali." Kusan minti talatin ya ɗauka a bawon wanka  yana cuta jikinsa sannan ya fito yana taku da kyar kugunsa d'aure da towel  yayinda hannunsa ke rike da wani karamin white towel yana goge sansar  jikinsa ,cike da karuwanci  tabi jikinsa da wani mayataccen kallo sannan ta tsurawa  kan  nipple's dinsa  ido  ita tana son su suna  matukar mata  kyau da  ɗaukar hankalinta, lumshe idanunta tayi a daidai lokacin da ya juya mata baya ya ci-gaba da goge jikinsa  muryarsa a sanyaye yace "kwanciyar me kike yi ya kamata  ki tashi ki shirya ki wuce "? "Anan zan kwana ta bashi amsa tana gyara kwancinyarta  a fusace ya juyo yana mata wani irin kallo   "ki tashi ki kama gabanki ya fada yana sake juya mata baya  ya ɗauki body lotion yana shafawa jikinsa bayan ya gama ya dauki kwalban   turare ya shiga fesawa jikinsa  da bayan kunneshi ,ita kuwa murmushi tayi tace "haba adnan wai me yasa kake min haka  ?"me yasa kake son guje min? " kaki ka tsaya mu fahimci juna  kullum da zarar mun gama sex ka dinga Allah Allah na barka  , nifa  har ga Allah nake sonka kuma da aure " ta karasa maganar kamar zata yi kuka " Shiru yayi mata  yaki cewa komai ya cigaba da abinda yake ta sauko daga kan gadon ta tsaya a bayansa har lokacin babu komai sanye  ajikinta tana kokarin haɗe jikinta da nashi   ta kai hannunta jikinsa tana kokarin kifesu a qirjinshi dan murza kan nipple's dinsa yayi saurin juyowa tare da tsareta da kyawawan idanunshi yana mata gargadin abinda take son aikatawa bata damu da irin kallon da yake mata ba ta kai yatsanta kan nipple's dinsa zata soma zagayewa taji  ya  ɗauketa da wasu maruka guda biyu ajere tasa tasa  .. Saurin dafe kuncinta tayi  tana  fidda numfashi da kyar gabad'aya marin ya dimautata ya  gigiceta da kyar ta samu ta sauke numfashi da karfin gaske idanunta na kanshi  "minti biyu kawai na baki ki tattara abinda kika san naki ne a dakin nan  ki bar min gida kar na sake ganin kafafunki  ya  karasa  maganar a fusace sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa ya isa gaban wordrobe dinsa ya bude  ciro wasu kananan  kaya bakake wando masu taushi da kyau    ya soma shirya kanshi. jikinta a sanyaye ta dauki rigarta ta saka tana kallonsa har ya gama shirinsa tsaf   bandir din yan dubu dubu guda biyar taga  ya dauko ya watsa mata "kije dan Allah ki bar rayuwata bana son damuwa idan ina bukatarki zan nemeki da kaina "naji zan tafi amman dan Allah ka dinga  ɗaukar   kirana .."   "Bazan miki alkawari ba saboda ina da abubuwan yi idan bukatar ɗauka yayi zanyi  "bata ce masa uffan ba ta dauki jakarta batare da ta dauki kudin ba  a dan zafafe yace "kudin fa"? Ta juyo kamar zatayi kuka  "bana bukatar su dan nafi bukatarka dasu ..."tana gama fadar haka ta sake juyowa idanunta cike da ruwan hawaye, ta bude kofar d'akin zata fita  hannunsa ya kai ya shako wuyanta ya dawo daita cikin  bala'in da tashin hankali ya amshi jakar hannunta ya kwashe dukan kudin ya zuba mata  cikin jakarta , tayi shiru kawai tana kallonsa kamar ta daura hannunta bisa kanta ta fashe da kuka , yanayinta ya bashi tausayi  sosai kamar ya lalla'bata su rabu lafiya  sai kuma yaga hakan bai dace ba kamar wata dama zai sake bata.." Muryarta a raunane tace  "meye laifina adnan da kake wulakantani  ? "shin laifi ne dan zuciyata ta soka ?  ta k'arasa maganar wasu zafafan hawaye na zubowa a saman face d'inta, girgiza  mata kai yayi yana furzar da iska sannan ya motsa lip's d'insa a hankali  "laifinki daya  zahra da kike takurawa rayuwata alhalin kinsan ni din mutun ne da bana son damuwa "  sannan baki da wani sauran mutunci da darajan da zan soki zahra ,gaskiya ɗaya ce wallahi zahra bana sonki koda kuwa  akwai budget din soyayya arayuwata bare babu  mafi mahimmanci abu arayuwata shine  ahlina  " ba iya soyayya kawai zata iya da zuciyar jaguwa ba Bare lalacewata bata kai na amincewa auren mace irinki ba ,"zahra da ƙaruwar gida da karuwar waje akwai bambamci idan aure kike bukata me zai hana ki koma gaban iyayenki ki tuba Allah zai duba lamarinki ya baki wanda yafini wanda zai soki da d'aukacin rayuwarsa  amman batu na soyayya ko aure tsakanin zahra da adnan babu....." "To mu'amular fa ?"idan bazaka aureni ba ka barni na rayuwa da kai shi kadai zai sanyaya zuciyata sannan zai sa na  dangwama cikin farinciki "shima bazan yi alkawari ba dan ita kanta zinar ina son na daina shiyasa kika ga ina gujewa haduwata dake ,ta durkushe a gabansa "karka min haka adnan karka juya min baya ka  taimakeni ka taimaki rayuwata wallahi bazan iya rayuwa babu kake "enough Zahra ya fada a tsawace "Haba me kike son nace miki kinga tashi tashi dan Allah yadda taga ya soma birkicewa yasa ta tashi da sauri tana fuskantar shi ido cikin ido yake kallonta"Ni ne na samo having sex dake ? "Ko ni ne na baki ticket din fitowa yawon duniya ?"ko ni nace dole sai kin soni ? yayi mata duka a lokaci tayi shiru hawaye na gangaro mata "kin yi shiru ki bude baki ki bani amsa yayi maganar yana zaro mata ido tayi saurin girgiza masa kai"okay tunda kinsan  bani bane me yasa zaki ce kar na miki haka kar na juya miki baya ?"daga yau Karki sake tunkarata da batun soyayya bare wani aure okay ?"oya out idan kika sake tunkarata sai ballaki idiot Kawai .. Tana gama jin abinda ya faɗa  ta juya da sauri ta fito daga d'akin tana goge hawayen idanunta a bakin kofar suka kusan ci karo da Anas ,da sauri ta wuce shi ya biyo bayanta yana  kiranta "zahra! zahra !! amman ina  taki tsayawa ta wuce  tana kuka  yayi saurin biyota ya sha  gabanta "plz Ki tsaya ki saurareni menene? " me yayi miki kike kuka plz tell me ko akwai abinda zan iya yi " muryata cike da kuka tace  "tabbas nayi kuskuren  afkawa cikin soyayyar adnan " "Wani irin mutun ne shi    nayi iyakar kokarina akan soyayyarsa amman sam yaki fahimtata na rasa yadda zanyi adnan ya fahimci irin matsanancin soyayyar da nake masa gabad'aya zuciyata ta kasa hakura dashi ka faɗa min me ya kamata nayi  ya aure ni ? duk Sanda zamu kasance tare  sai ɓacin rai ya biyo baya" why !why!! ? Ka faɗa min abinda ya kamata nayi ?"Ni kaina   babu wannan tsarin arayuwata ban shiryawa aure a yanzu ba amma  na rasa dalilin da yasa  na nacewa mutumin da bai ɗauki kowa da mahimmci ba ? gabadaya ta fita haiyacinta sai maganganu take faɗa masu taba zuciya "kiyi hakuri muje muyi magana aciki "babu inda zani dan nasan kona koma wani sabon bakinciki zai kunsa min , kawai ka barni na tafi abuna  ajiyar zuciya ya sauke tare da matsawa gefe ya bata hanya dan ta wuce kamar yadda ta bukata dan shima yasan ko ya maidaita sabon bala'i za'a yi a hankali ya juyo ya nufa cikin gidan Yana ƙoƙarin tura kofar dakin jaguwa ya  fito yana ciccin magani tamkar wani jinin saurata. "me ka yiwa yarinyar mutane jaguwa  ?',me tace nayi mata yayi masa tambayar atakaice , cikin natsuwa ya raba ta grfenshi yayi gaba "ko bata faɗa min  ba nasan kayi mata wani abu shiyasa ta fita cikin fushi da ɓacin rai  dan Allah ka dinga sausauta   yarinyar nan tana bala'in qaunarka "kace mata daga yau  ta daina son adnan  dan babu   wani amfani da zai mata ya karasa maganar yana ci-gaba  tafiya " Anas ya biyosa  da sauri  "na rasa dalilinka nakin yarinyar  nan bayan irinsu ne kawai zasu iya rayuwar aure  da irinmu, ko kana tunanin akwai wata mace mai mutunci da daraja da zata iya da irin rayuwar da muke ? Jaguwa ya tsaya cak tare da juyowa ya fuskanci Anas sannan ya  zuba hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ya zubawa Anas idanunshi yana kare masa kallo tsaf  "kai kake ganin haka amman lalacewata bata kai na auri mace kamar zahra ba, karka manta inda muka tsinto   zahra da irin rayuwar da take   duk gidan rawan fela   kowa yasan wacece Zahra,  nasan nima  mai tarin zunubi ne agurin Allah  amman ta nemi mijinta a gaba  adnan baya sonta kuma bazai taba sonta a rayuwarsa ba kai gabad'aya ma babu wata soyayya a tsarin rayuwata  " "Wannan kuma karya ne dan da alamun ma a yanzu zuciyarka  ta kamu da soyayyar diyar Minister of health dake cikin gidan nan  "dariya jaguwa  yayi wanda ya bayyana tsantsar kyawunsa sannan   a hankali ya sake gyara tsayuwarsa ,fuskarsa cike da mamakin jin furucin Anas  ",this is rubbish anas what are you try to say ? wannan maganar  naka ba gaskiya bane abinda nake son ka sani zuciyar Adnan amad tayi nisa a kiyyaya  babu wani mutun mai darajan da zan so kamar ahlina idan ma soyayya ce wannan yarinyar tayi min  karama Anas , kuma idan duk duniya zasu taru akan na sota itama  bazan sota ba "ya wuce ta gefensa ya soma tafiya da baya baya  kamshin turarensa na tashi ya nufi dakin da tanweer take ya daura hannunsa akan handle din kofar ya murd'a ya shiga dakin Anas bai daina kallonsa ba har ya karasa shigewa dakin ya maida kofar ya rufe .." Cikin natsuwa yake  kallon inda  zaune  take akan kujera ,juyar da kanta gefe tayi kamar bata ganshi ba , ya jingina jikinsa da bango dakin  yana Kallonta ,sosai yaga ta rame akan ranar daya d'aukota sai dai fuskarta tana nan da kyawunta ..." ganin taki kallon inda yake yasa shi takowa  a hankali ya tsaya a gabanta shiru taki dagowa ta kalleshi ya cire hannunsa daya  acikin aljihun wandonsa tare da d'ago ha'barta ya tsura ma kwayar idanunta nashi idon yana Kallonta , da ido yayi mata alamar taci abinci ? bata fuska tayi cikin son nuna masa  abinda yake son sani bai shafesa ba, furzar da iska yayi yana tabe bakinsa sannan ya cire hannunsa ya buɗe kwanon tangaran din  dake ajiye akan table ,abincin na nan kamar yadda akawo shi   ya waigo ya kalli inda take a hankali ya maida murfin ya rufe "you don't eat ?why don't you eat?" I don't want to eat food in this situation "why ? ya tambayeta idanunshi na kanta kamar zai had'iyeta  "I'm not hungry"bakya jin yunwa ? ya sake tambaya  ta yatsina fuska cike da shagwa'ba. "yarinya  idan kika sake ɗaukar lokaci baki ci abinci ba zaki mutu just for nothing yayi maganar tare da zama a bakin gado ya fuskanceta "tun safe  rabon da ki sanyawa cikinki wani abu hakan fa babu kyau "it's not good for your health okay ? Ya kamata kici wani abu saboda taimakawa rayuwarki a matsayinki na likita kinsan yunwa na daya daga cikin abinda ke saurin kashe dan adam ko ba haka ba "? shiru tayi taki cewa komai sannan taki kallon inda yake "you need to eat my friend  so that you can survive ya karasa maganar a tsawace "go and eat I'm to talking to you ..........." take jikinta ya dauki rawa gabanta ya shiga faduwa a hankali ta  sake juya masa baya taki bin umarninsa  kamar yadda ya bukata  tana sheshekan kuka , gabad'aya hankalinta ya karkata zuwa gida tana son ganin iyayenta bata ga amfanin zamanta  tare dashi ba alhalin jikinta na bata iyayenta na can cikin tashin hankali, wasu hawaye masu zafi suka gangaro mata a hankali ya sausauta muryarsa cikin tsigar rarrashi  "you need to eat so that you can have strength because you don't know the task ahead right? you need food to live plz  duk yadda yayi mata magana da tsigar rarrashi amman sam taki ci sannan taki magana  sai kuka take tana ciza lip's dinta . a can bangaren hajiya Zainab kuwa itama kukan take saboda jikinta na bata diyarta na cikin damuwa ,ta mike daga zaune da take ta shiga zagaye d'akinta zuwa babban parlou'n gidan  ta wuce matar danuwan mijinta  da suka kawo musu ziyara tare da yarinyar su zuwa   haraban gidan tana baza idanunta gani take kamar zata ga diyarta daga sama matar danuwan Alh Abubakar da suke uwa daya uba daya ta biyo bayanta ta rungumeta ajikinta  "kiyi hakuri inshallahu za'a ganta "jikina na bani tanweer tana cikin damuwa Allah kasa basu ma yarinyata wani abu me suke bukata daga garemu su kira mu su tambayi duk abinda suke so wallahi a shirye nake zan mallaka musu duk abinda nake dashi muddin zasu dawo min da farincikina ..." Tunda Hajiya zainab ta fito  hankalin minister ya rabu gida biyu  wani bangaren ya koma gurinta yayinda wani bangaren ke gurin d'an'uwansa  da suke tare "Haba Abubakar taya irin wannan babban abun zaifaru ace bazaku sanar damu ba 'yan uwa? Wannan wace irin rayuwace ta rashin zumunci kuka zab'a kai da zainab ?". Matashin Dattijon yayi maganar cike da b'acin rai yana binsu da kallo, kallo d'aya zaka ma dattijon matashin kaga kamanni sosai da suke da Alh.Abubakar sai dai Ko a fuska zaka fahimci ya girmemishi. "Kayi hakuri yaya Walh tallahi kaga dagani har zainab bama cikin hayyacinmu tunda wannan  tashi hankalin ya faru, gaba d'aya Zainab bataci baresha ni kaina Walh bazan iya cema when last nasa abu a cikin nan nawa ba" Alh.Abubakar yayi maganar cike da damuwa wacce kallo d'aya zaka fahimci damuwa a kan fuskarshi me tsanani dan duk yayi baki ya rame kamar ba Minister of Health ba. "Allah sarki Ubangiji Allah ya fito mana da ita lafiya dan walh tashin hankali ya zama dole. To wai basu Kuma kiranku Ko suna buk'atar k'arin kud'iba?". Yayi maganar cike da tausayin d'an uwansa. Girgiza mishi kai Alh.Abubakar yayi. "Kod'aya walh! Ni da zasu kira Ko duka dukiyata ce saina had'a daita su dawo da munda Tanweer". Ya k'arasa maganar cikin rawar murya wacce ke k'ara fitar da damuwar shi. "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un". Alh.Usman yayi maganar cike da tausayawa nan ya shiga lallashin Kanin nasa tilo musamman ya jima bai ganshi ba kasancewar shi a Arewa yake da zama kaduna State da iyalansa hakan yasa bai sama labari ba sai da aka kwana biyu, yaji ciwo amma yanzu jin zantukan d'an uwansa yasa yaji jikinsa ya mai sanyi gaba d'aya a tare suka koma cikin parlou'n inda diyar Alh Usman rukkaya ke kwance akan kujera mai zaman mutun uku . Numfashi  jaguwa ya furzar ya mike tsaye zai bar daki  "ka maidani gidanmu plz yaji sautin muryarta cikin sanyi  ya doki dodon kunnenshi  "nasan ka taimaka min ,ka karasa taimakon  ta hanyar maidani ga iyayena "idan kina bukatar zuwa gida ki ci abinci kina gama ci ko second biyu ba zaki kara a cikin gidan nan  ba zan maidake gaban iyayenki "yana gama fadar haka yaga ta matso da kujera da take zaune  ta bude kwanon abinci daya fara yin sanyi ta soma tsukura  ...." wayarsa ce ta dauki qara sauti ya ciro wayar daga cikin aljihunsa yana duba screen din wayar sunan Alh Tahir ya gani yana yawo ya  lumshe idanunshi sannan ya dauka batare da yayi magana ba "cike da in inna alh Tahir ya soma magana "har yanzu baka dawo da yarinyar nan ba gashi akwai next taget dina akanta ya kamata zuwa yanzu kasan yadda zakayi ka dawo daita plz "doka ce ko iko kake son min ? ya furta  masa haka a natse wanda zaka ɗauka maganar ba daga bakinsa ya fito ba sai agurin alhaji Tahir kamar saukar aradu yaji maganar . saurin girgiza kai Alh Tahir yayi kamar yana gabansa "no babu ko daya naga dai ya kamata ne a dawo daita haka nan "to baza'a dawo daita ba kayi duk  abinda zakayi ya ja tsaki yayi disconneting din kiran ya maida wayar cikin aljihunsa tare da zura hannunwansa ciki ya juya "ki tabbatar da kin ciye abinci nan  tass kin shanye  driks da ruwa ke everything dake gurin make sure kin gama dashi idan kina son barin gidan nan  ", Allah bazan iya cinyewa ba yanzu ma da kyar nake tura wa ",Karki yi kiga abinda zai faru "ya karasa maganar yana barin dakin kai tsaye bangaren daya tanada domin shakatawa ya nufa a can ya iske abokansa da yaransa suna shaye shaye , masu shan wiwi nayi masu shan win nayi, duk sun cika gurin da hayaniya da hayaki suna  ganinsa suka hau sara masa suna masa  kirari gutun wiwin dake rike a hannun jubi ya amsa ya ɗan zuka yana fitar da hayaki ta hancinsa da bakinsa sannan ya  fita ta kofar baya yana tunanin mugun hali irin na Alh Tahir ko me zai yiwa ƙaramar yarinya kamar wannan gashi kuma shi din aminin mahaifinta ne? Kusan minti goma yana tunanin agurin " ***** "Wai Ibrahim kana so ka kashe kanka ne akan mace". Momynsa tayi maganar cike b'acin rai wanda ke had'e da tsantsar damuwar halin da d'anta ke ciki. "Momy I can't live without Tan, ta riga ta zama rayuwa ta, inda abunda nakeso bai wuce Tanweer ba Mo...". "Dakata!". Ta katse shi ta hanyar daga masa hannu da tare da mai tsawa. "Ibrahim bazan taba son ka rasa ranka akanta  ba duk da nima ina matukar kaunarta saboda irin son da kake mata ,but at least ka duba lamarina  kai kad'ane d'ana taya zanso akan wata 'ya mace wani abu ya sameka ?". Tayi maganar tana kallon Ibrahim wanda tunda ta soma maganar idanunsa ke runtse. "Ibrahim!". Ta kira sunansa cikin wani irin yanayi wanda bai taba saninta dashi a rayuwarsa ba" gaba daya Inaso kayi hakuri da Tanweer!". Ta karashe maganar cikin dakiya tana kallonsa ganin yadda har ya samu courage d'in tashi zaune shida tun b'atan Tanweer bata ganshi a zaune ba. "Mom!". Ya fada cikin daga murya tare da gyara zamansa yana binta da wani irin  kallo idanunsa ko kiftawa ba yayi, already ya gama zazzarosu waje gaba daya what !". Yayi maganar  yana kallonta kamar bai fahimci abunda yake faruwa ba musamman furucinta. "Mom!". Ya Kuma fad'a yana kallonta cike da mamakin furucinta."Haba Momy, taya zakiyi wannan furucin na rabu  da Tanweer bacin kinfi kowa sanin irin son da nake mata? How could you utter such words uhm?!". Ya jero mata tambayoyin cike da damuwa lumshe idanu tayi tare da fadad'a murmushinta tana shafa sumar kanshi. "Ibrahim kenan,". Ta fada tana kad'a kanta ,sannan ta  tashi ta soma taku yana binta da koda'dd'un idanunsa da suka sha wahala saboda rashin ganin abincin su  Tan, har ta Kai k'ofa sai Kuma ta juyo tayi murmushi me sauti tana kallonsa  lokaci guda Kuma fara'a dake tattare da fuskarta ya d'auke nan take bacin rai ya maye gurbinshi."Hmm! Yaro yarone nan gaba zaka gane da kanka nasan dalilin da yasa nace ka hakura da yarinyar nan ". Tana fad'in haka ta fice ta barshi zaune zuciyarsa cike da tunanin zantukan ta musamman bacin rai daya hango cikin idannun Momyn nasa wanda kusan ya jima baiga hakan tattare da fuskarta ba. Wayarsa da ta soma ruri ne ya katse mishi tunanin daya shiga ya soma zurfi, hannunsa na rawa ya kai hannunsa ganin me kiran, da sauri ya manna wayar a kunnensa banajin me ake fada masa a can d'aya bangaren naga ya tashi da sauri. "What?!". Ya furta da d'an k'arfi tare da runtse jajayen idanunsa  ya bude su tuni suka k'ara rinewa tare da k'ara tiruwa zuwa ja sosai kamar jan gauta. "Alright I am coming". Ya fad'a da sauri tare da wullar da wayar kan bed d'insa. Yunku'rin k'arasawa wardrobe yayi amma me wani irin jirine ya kwasheshi da sauri yasa hannayensa akansa saboda wani irin nauyi da rada'dd'i da suke masa, yana ciza pink lips d'insa kanana wanda suka sauya colour saboda azabar ciwo a d'an bushe   "Ya Salam I.B!". Dadynsa ya furta wanda ya bud'e ko'farsa kenan a daidai lokacin da I.B ke ko'k'arin k'arasawa k'as, cike da matsanancin tashin hankali Alh.Tahir ya k'arasa ya tallafoshi zuwa jikinsa inda yak'arasa sauke su kan bed d'in. "Ta...Ta...Tan! Da....". Karasa kulle idanunsa yayi hankalin Alh.Tahir ya tashi a wannan lokacin banda ihun kiran sunan matarsa cikin tashin hankali babu abinda yake  dan ya fara tsorata da yanayin dan nasa .." Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️12 ......Cike  da   dakiyar    zuciya   alqali   ya   cigaba  da   bin  bayan motar   jaguwa    land  cruiser   prador   yana sake   neman   layin  IB  domin  bashi  direction  din  Inda  yake a daidai wannan   lokacin   sai  dai  Kiran  na   shiga   ba'a  d'auka   ,ya   kira  ya  kai sau   goma    bai    d'auka   ba  wanda a  wannan    lokacin   nazifi  da  alhj  Tahir  da    hjy    baseera    ne  tsaye a kanshi     nazifi   na  qakokarin   bashi  taimakon   gaugauwa ,   haushi  ya  kama   alqali   ya   ciza   gefen  lips dinsa   yana    dukan    sitiyarin  motarsa  "oh  my goodness   ko   me  yasa  yaki  d'aukar  Kiran yanzu bayan  bamu  gama  wayar  ba ya  ajiye   ? yayiwa   kanshi   tambaya  yana  d'an  rage  gudun  motarsa   dan  kar  jaguwa  ya  fahimci su yake  bi  ." yayinda   a hankali  motar  jaguwa  ke  sharara  gudu  akan  titin  onipan a natse    ya  d'an  juyo  gefen  da  tanweer   ke   zaune   shiru   sanye  da   doguwar   riga   pinky  colour  ta  yane kanta   da  mayafi   baki   haka ka'fafunta   sanye  suke cikin   baby  shoe  baki  masu  matukar   kyau  tsintsiyar  hannunta  d'aure da agogo fata   baki   duk  jaguwa ne  ya  bata  su a  wannin da  suka  gaba tare da yi mata  albishir  din  maidata  gidan iyayenta   ,  kayan  sun   amshi   jikinta  sosai    kamar  dan ita aka  yisu . a hankali itama  ta  juyo  cike da  natsuwa  fuskarta  d'auke da  murmushin  jin dadi zata  gida  taga iyayenta  cikin  sa'a shima ya Kalli Inda  take  idanunsu ya tsarke   cikin  juna  wani  irin  bugawa  qirjinsu yayi , alokaci  d'aya  sukai  shiru tare  da  tsurawa  juna idanu   gbdy  suka  kasa  d'auke   idanunsu . a cikin  zuciyarsa yake  yabawa kyawunta   "hakika   tsarki  ya tabbata  ga ubangiji  daya halicci   wannan  yarinyar ,  kallo   d'aya  zaka mata kasan  kyakkyawa ce ajin  farko  ." a natse   ya d'auke kyawawan  idanunshi  acikin  nata sakamakon ganin  yadda ta kafe shi da nata  idanunta da suka  wadatu da zararan gashi  Ido  gashi  ko kifta su  bata yi  shi  kuma mutun  ne  da  bai fiyye son  kallo  ba  bare kallo irin  nata  dake saukar  masa  da kasala tare da  sha'awa  me  tsayawa arai  , dan  nan take   kallonta  kesa   yanayin  mutun   ya   sauya  batare daya  shiryawa hakan ba." kasa  d'auke idanunta tayi   daga  kallonsa saboda  baiwar  kyau da  Allah   yayi   masa ta sha jin mutane na yabawa kyawunta haka zalika  idan ta Kalli kanta a  mirrow tana  tabbatar da abinda mutane ke  yawon  fad'a  akan  tsarin jiki da  kyawunta  sai dai  ko kusa bata kai shi komai  ba ,  dan  idan  tana  gabansa  raina  komai  nata take domin gani take  ya  fita  komai  bama za'a a had'a  ba . muryarsa  a  kasalance ta  fito kmr baya  son  yin  magana  "ki  daina yiwa  namiji  irin wannan kallon  domin  duk  macen dake  kallon  nmj  haka   yana  nuna alamun bata da  cikakken   tarbiya  ,mace  da  kunya da kauda Kai   aka  santa  " ya  qarasa maganar   yana   jan  dogon  tsaki  dake   'batawa   duk   wanda  akayi dominsa  rai , runtse  idanunta tayi gam  tana  zance zuci  "nice  mara tarbiya  sannan mara kunya ?"tayiwa kanta  tambayar  ranta na quna da tuttukin   bakincikin  daya  maye gurbin  farincikin  dake  kwance a fuskarta ,  idan  akwai abinda ta tsana a rayuwarta  bai  wuce wulakanci irin wannan  ba  , kusan    second  biyu  tayi  idanunta na runtse  kamar  bataji abinda  yace   ba  , cikin  natsuwa taje  d'aura   laulausan  tafin hannunta saman   kushin  din  kujera  domin gyara   zamanta  taji  ya sauka  akan  laulausan  hannunshi   nan  take  yaji  qirjinsa  ya  cigaba da  bugawar da yake , itama  qirjinta ya  shiga dukan uku  uku  dan  wani irin zirrrrrrrrr taji lokacin da hannunta ya sauka a nasa  . ya  sauke  wani zazzafan   ajiyar  zuciya da  numfashi alokaci d'aya , a hankali tayi karfin halin d'auke hannunta  dake saman nashi  a dalilin  jikinta  dake  kyarma  ta soma magana  cikin  fushi da bacin rai   "karka  sake  furta  min  wannan kalmar  domin  kuwa kallon  nmj    bashi  ke  nuna  rashin tarbiya ko  rashin  kunya   ba dan haka bana son sake jin   kalmar  gareni  domin ni din macece  me tarbiya da kima  idan Kai baka  ganin kimata akwai dayawa masu gani  ta  k'arasa  maganar hawaye  na  gangarowa akan quncinta ,ta sake kawar da idanunta sosai  tana goge hawayenta dake tsiyaya  "wani kallon banza ya watsa  mata mai  hade da harara  " lallai yarinyar  nan  ma  ta sameshi  yadda ya  kamata  ,shi take maidawa  magana ?ai duk  laifinka  ne da baka gyara mata zama ba  ka  tsaya  kana  tattalinta,  yarinyar da yaka mata ka  wulakantata   ta hanyar keta  mata  haddi  tunda abinda yasa ka d'aukota kenan "  zuciyarsa ta fad'a masa haka  numfashi  ya  fesar yana jin  zafin  acikin zuciyarsa , sam bai ji  d'acin  Kalmar  daya   fad'a mata  ba, dan  haka  yayi tunani sake musguna  mata   jikinsa a sanyaye ya Kai  bakinsa   daidai saitin  kunnenta yana sake watsa mata kallon  bazan    tayi  saurin   gocewa   tana  furzar   da  numfashi  tare da  hura  hanci  sannan taki waigowa  ta Kalli Inda yake bare taga kallon banzar da yake mata zafin da zuciyar ke yi yasa wasu hawaye masu zafi da ciwon  sake zubo mata ita daya kamata ya farantawa adalilin zata tafi ta  barshi  tafiyar da ba lallai su Kara haduwa ba kamar yadda  ya  sha fad'a mata  ." ya matso  kusa  daita Sosai yana busa mata iskar  bakinsa , bakinciki da takaici yasa   tayi  saurin  janye jikinta  daga nashi  tana  kallon  gefen  titi ,shiru  yayi  yana kallon  gefen  fuskarta  numfashi   ma  da kyar take   fesarwa  bai san yadda akayi ba  ya sake matsowa  sosai  ya d'aura kanshi a saman  kafad'arta  ,shiru  tayi taki   motsi   sannan taki waigowa, jin  shiru  taki  motsawa  ya tabbatar masa da lallai  fushi  tayi dashi  tsintar Kansa  yayi da rashin  jin   dadin yanayinta can Kuma ya furzar da iska had'e da jan dogon tsaki    "me  yasa   zan ji babu dadi  araina  dan  tayi fushi dani  ?ya  jefawa kwakwaluwarsa  tambayar  " Kiran  daya  shigo  wayarsa ya  katse masa zance zucin da yake bare ya samu amsa daga  wankakkiyar zuciyarsa , ya lalu'bo wayarsa daga cikin aljihun  wandonsa   ya mannata a kunnensa  batare  daya duba me Kiran ba. jin sautin muryar  amminsa ce yasa shi  barin   jikinta  da hanzarinsa dan yana expecting  jin dadd'adan labari  daga  bakinta dan  jiya   da  sukayi  waya yake  sheida  mata ya kamata ace  yaron dake son  shefiqa  ya  turo iyayensa  ayi maganar aure  ,a lokacin ammi  ta  tabbatar  masa da zatayiwa shafiqa  din  magana   ,  ai kuwa abinda  yake expecting ji  shi  ta fara fad'a  masa  yasa wayar a hands free ya d'aura wayar a  kafad'arsa  ya  jingina jikinsa sosai a kujera."   "yaron   nan gali  wai  zai  turo  iyayensa  ranar   lahadi  tare da saka rana   gbdy "  murmushi   jaguwa  ya saki  na  farinciki   yana cewa  " Allah ya  nuna mana  ranar  lafiya so nake na  aurar dasu gbdy kafin nawa auren . "a'a ban yarda da wannan  tsarin  ba ,idan ma  son samu ne a had'a  auren  da naka ba qaramin  farinciki zanyi ba "shinkenan ammina yadda  kikace  haka za'a yi  bani da za'bin da ya wuce naki  zanyi   k'okari naga anyi auren da nawa sai dai  ki qara  addua akan wanda kike  min     Allah  yasa  na samu me sona tsakani da  Allah  "zaka  samu da iKon allah dan  baka  da  makusar da wata diya mace   zata  kika  ni dai  fatana kayi kokari  ka  cika min alkawarina  Ina  son kyakkyawar  suruka me nagarta   idan   son samu ne   wacce  ta  fika kyau". wani  narkakken  murmushi    ya   saki  kamar  yana gabanta  kana yace "kin samu kin gama  ammina  dan sai na  kawo   miki  irin matan  hurul'ain  dan irinta  kike  bukata ta zama  surukarki   ya k'arasa  maganar yana dariya    tare da  matsowa  ya kamo  yatsun  hannun  tanweer  ya rike gam  cikin  nashi yana massaging a hankali  ,   itama ammi dariya take sosai tana sake tabbatar masa da hakan  take  so  , ita Kuwa tanweer  gbdy  ranta  a dagule  yake  sbd haushin   abinda yayi mata da Kuma haushin maganarsa da mahaifiyarsa  dan  duk  tana ji abinda mahaifiyarsa ke fada masa   sannan tana   Jin amsar da yake  Bata    cike da  fushi ta  soma k'okarin zare  hannunta  cikin  nashi  tana sauke wahalalle numfashi  sai dai ta kasa  kwatar hannunta dan haka tayita jan  tsaki babu kaukautawa ganin  hk  yasa yayi  sallama  da ammi  tun  kafin  ta  tunhumeshi  ,ya  katse Kiran yana  cewa   "ki  daina wahalar da  kanki  bake  ba ko namiji dan'uwana na rike bai Isa  ya kwace ba bare ke    " ko   kina tunani ni din irin  lusaran  samarinkanki ne da zaki gwada  karfi  dani   ..?"ya karasa  tmyr  yana furzar da  iska mai zafi daga bakinsa." danne abinda taji ya tsaya mata arai tayi  tana zance zuci" shi take  mutuwar so amman shi burinsa kullum ya cusguna mata tare da nuna mata ita din ba kowa bace ,  tunda suka  had'u  yake kyautata mata  ta hanyar  bata  kulawa  sai dai a fahimtarta bashi da burin daya wuce   ya 'bata  mata  rai  ta hanyar fada  mata  baqaqen  maganganu . tasan  ba lallai ta zamo test dinsa ba amman at least itama tana da daidai nata  kyau sama  sama ta dinga fidda numfashi  tana danne damuwarta  "dan  Allah  direba ka taka  motar nan da sauri  Ina son d'aura kwayar idanuna  akan  iyayena wad'anda   suka zamo min bango abun ma jingina  kuma  farincikina   nasan suma  nice farincikinsu rashina baqaramin  babban  tashin hankali bane  garesu  suna can suna mararina"   "shiiiii......." munafurcin  banza kawai   kina dai  son kije kiga wad'an can  rubabbun  samarin naki   barin wancan  me murya  gangarin da bata  dadin  saurara "ya Allah ta furta dan sai  lokacin ta fahimci  a fili tayi maganar , muryarta qasa qasa tace "kafa  san  irin maganar da zaka dinga fad'a  min dan ni din ba motar haya bace bare  kayi tunanin Ina tara kwashe  kwashen  samari Ko da yake yau ne final  kasancewata    da  kai zaka  mayardani  gidanmu  na  gode da  taimako  ta k'arasa maganar tana murgad'a masa  'karamin bakinta "karki gode min ki godewa Allah sannan  na fiki jin dadin zan rabu dake na huta da ganin wannan fuskartaki . muryarta a raunane tace " aikin banza  kawai  Nima daga yau ai  bazaka sake ganin ko me kama dani bane tayi mgnr tana jan  dogon   tsaki shiru yayi yana ciza gefen lips dinsa can kuma ya murtuke   fuskarsa    yace "wannan shine Karonki na farko Kuma Ina son ya zamo Karo na karshe karki yarda ki sake min tsaki a rayuwarki , ko ni sa'anki ne da zaki dinga ja  min tsaki yayi tmbyr  yana murd'e mata hannu qara ta saki mara sauti tare da cewa "a'a kayi hakuri hannuna zafi  bai mata  magana ba ya sausauta rikon da yayiwa hannun  tare da bud'e tafin  hannun  ya tsurawa tsakiyar hannunta   kyawar Idanunshi yana kallo , a hankali ya d'aura dayan hannunsa ciki  ya fara  mata tafiyar tsutsa wani  irin tsalle hade da bugawa zuciyar tanweer yayi  take tsigar jikinta suka mike kasa cewa komai tayi illa numfashin  da take saukewa  da kyar  tare da jin wani sauyi na dabam  a sansar jikinta.  Shima  wani  irin abu  yake ji yana masa yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa wani tunani yayi gara ya sake musguna mata kafin su rabu   ,wayarsa  ya d'auka ya soma danne  danne bayan kmr second biyu ya kira sunan eku remo dake  tukasu  ."eku ka duba wayarka na  tura maka sako  eku yace "noted  boss ya  tura wa su anas  dake   bayansa  Sako  kamar yadda ya turawa eku sannan ya  koma ya jingina bayansa ya runtse  idanunshi .." motar    bata  tsaya a koina  ba  sai   gaban   katon    get   din  Rita Lori hotel   dake  onipan  , get  din   already a bud'e yake kamar Koda yaushe security's  ne  tam ciki da wajen  hotel din saboda manya  masu kudi da kusoshin  gwanati  dake zuwa  da manya manyan yan fashi da makami , gurin  fitowa daga ciki hotel  din  dabam haka zalika  gurin shiga dabam , eku ya  sanya  hancin  motarsa  cikin Rita Lori,  d'aya daga  cikin security's din gurin  ya mike da sauri  ya  zare karfen da sakale  Wanda  ke  bawa  mutun damar shiga,   eku  ya   samu  guri ya soma k'okarin  parking  adaidai   lokacin  da motar  alqali  danasu anas   ya shigo haraban    hotel  ne  dake da  bangare dabam  dabam  dan  shakatawa sam  tanweer  bata fahimci  Inda suke ba saboda ranta dake 'bace . a natse jaguwa ya fito ya zagayo bangaren da take zaune  ya bud' mata   kofa "fito ko ".ya fad'a  yana furzar da iska mai  zafi  daga bakinsa ta  yunkura a hankali ta fito  tana  jiran ta ganta a haraban  gidansu kawai ta  ganta a Rita Lori hotel a hankali ta dinga bin gurin da kallo qirjinta na dokawa da matsanacin karfi  tana son gano Inda take bata Ankara ba taji ya riko tsintsiyar  hannunta  ya fara tafiya daita  zuwa cikin had'ad'd'en  club din dake ciki,   banda sautin kidi da waka  baka Jin sautin  komai "Ina ne nan ka kawoni  ? tayi masa  tambayar muryarta a tsarke  "gurin  shakatawa yayi  maganar a dake  yana cigaba  da tafiya daita  yayinda har lokacin  hannunta  na cikin nashi jikinta  na rawa taja ta tsaya  qirjinta na wani irin  bugu fiyye da kaida   juyowa  yayi  ya tsaida  idanunshi  a kanta  take ya fahimci damuwar data shiga adalilin ganinta a Inda suke  "gida  mukayi  da  Kai zaka Kai ni me yasa zaka kawoni nan ?shiru yayi kawai yana bin qaramin bakinta da kallo yana jin kmr ya rungumota jikinsa ya hau  sotsan  lips  dinta  ." ni gaskiya gida nake son  zuwa  ba nan ba ka Kai   gidanmu  tayi maganar  kamar zatayi kuka  dan  tuni hawaye sun gama cika mata Ido kafin kace me hawaye sun shiga turereniyar zubowa har da shesheka  hankalinsa ya tashi dan hk cikin tsarkewar murya yace  "Kinga  dan  Allah ki kwantar  da hankalinki bazan cutar dake ba Kuma bazan bar kowa ya cutar dake ba domin ba haka yasa na d'aukoki ba dan haka ki natsu ki kwantar da hankalinki ya dan yi shiru dan jin me zatace itama shiru tayi saboda jin  maganrsa  " kennan idan ta fahimci maganarsa shine d'an fashin daya d'aukota daga gaban iyayenta  ? wani irin bugu gabanta ya sake yi  da karfi kafin daga bisani qirjinta ya shiga dukan uku uku da numfashinta dake k'okarin  tsayawa hankalinta  yayi matukar tashi ta  dinga maimaita kalmarsa  ta karshe daya furta ." a hankali ta shiga girgiza Kai "no no impossible bashi  bane sam bai yi kama da irin wad'an nan mutane ba dukkanin  alamun sun nuna shi din mutumin kirki ne ya dai taimaketa daga hannun yan fashi ne   zuciyarta ta  tsayu akan haka ,cikin natsuwa ya juya ya cigaba  da tafiya  cikin Isa da  izza ya barta tsaye adaidai lokacin da alqali ya fito daga cikin motarsa  wani  yawu ta hadeye   tana  qoqarin daidaita  numfashinta da  natsuwarta  ta biyo hanyar da ta ga yabi tana waige waige karaf idanunta ya sauka akan alqali da hannunsa  yayi mata alamar ta tsaya amman dake a tsorace take cikin sauri ta  shiga d'aga ka'fafunta  kmr walkiya ya nemeta  ya rasa Yana nan tsaye su anas  suka fito daya bayan daya suka wuce ta gabansa  kowanne ya kama gabansa kasancewar  kowannensu akwai bangaren  da  yafi so  ." ******* Tsaye   tanweer    tayi  aguri d'aya  kamar wacce aka dasa tsabar tashin hankali Inda  ta tsinci kanta a yau din nan ,  ta rungume hannuwanta duka aqirji har loakcin sauti ne ke tashi  akoina acikin Rita Lori yayinda jaguwa tuni ya samu guri ya zauna  akan  d'aya daga cikin fararen kujerarun dake gurin  ta waiga bangarenta  na dama tsaye  taga  wasu  matasan   mata  su  biyu    akan  stage  daya  sanye  da kaya  wando da riga yellow dinki gbamu gbamu ka'fafunta sanye da sander  shima baki hannunta rike da speaker  tana rera waka yayinda yaranata ke mata amshi  dayar mata  itama sanye da wando da riga sai dai nata  kalar ja ne gbdy  haraban gurin   shirye  yake  da  fararen kujeru da table a tsakiya ." tun daga nesa mawakiyar  ta fara bud'e hakoranta dan ganin anas  na shigowa nan take salon wakar ya canza salo  ta soma  masa waka tana sake fad'ada fuskarta da  murmushin  irin nasu na gogaggun  yan  duniya  Shima  murmushi ya sakar mata  sannan  ya soma   qarasowa  Inda take itama ta nufo shi   suka rungume juna har da kiss ta manna  masa a goshi    kana  ya  nufi gurin  empty  chairs   ya samu  guri  ya  zauna zamansa ke da wuya  ma'aikatan gurin suka qaraso garesa  tare da kwalaben giya da soyayyen nama da yaji yaji   domin sun san irin abinda yake bukata kenan  sa'banin  jaguwa da malt  kawai yake sha idan yazo. "subhanallah  tanweer  ta furta a ranta tana  mamakin  "wai yau itace a irin wannan  gurin wasu hawaye ne masu zafi  sukayi nasarar biyo gefen fuskarta tana k'okarin sharesu jaguwa ya  qaraso gabanta yana girgiza mata  Kai alamar kartayi kuka sannan ya  rungumota  jikinsa ta kwantar da kanta a faffadan qirjinsa dake fitar da sihirtaccen  kamshi , cikin tsananin  tashin hankali yasa hannunsa ya share  mata    hawaye  ya  sake rungumeta  tsam yana zagaye weist dinta da hannunwansa duka wani irin tsalle hade buguwar zuciya tanweer tayi  Wanda har hakan ya  haifar mata da tsayawan numfashi na wasu yan  mintuna haka duk wani tunani dake tafiyar da bugun zuciyarta sai daya motsa ta dinga Jin wani iri a gbdy ilahirin jikinta. yau ce rana ta farko da jaguwa ya rungume mace acikin mutane batare daya    ji   komai ba ajikinsa  hasalima wani  sanyi  yaji yana bin jijiyon jikinsa ,bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana mata rad'a  wanda hkn yasa tsigar jikinta tashi  "kukan ya Isa haka please  kar zazzabi ya kamaki "  cike da muryar kuka tace "me yasa ka kawo ni nan  ? shiru yay mata  tausayinta na kamashi  ya  d'ago  fuskarta  suna kallon kwayar idanun  juna can ya motsa lip's dinsa "baki so mu wuce na mai dake  gida  yanzu  ?shiru  tayi ta  cigaba da kallonsa  yayinda zuwa lokacin  idanun mutane sunyi caa akansu ciki  kuwa  har  da  abokansa  da  alqali daya samu nasarar  shigowa  "kiyi min magana idan baki bukatar kasancewa damu  anan na mayar dake " nan ma shiru tayi hawaye na sake  zubo  mata masu zafi da radadi "wai  kasancewa dasu ko su dawa oho masa ?tafiya ya soma yi daita tana makale ajikinsa har ya Kaita kan table din  daya fara zama ya zaunar daita a hankali . kuka tayi sosai taki  yin shiru  yayi  mata magana yafi sau goma dan gbdy ya manta Kansa a gabanta  sai wani narke mata  yake zuciyarsa na sanyi akanta  sannan baya son rabuwa daita   shiru  tayi kawai tana makale ajikinsa  tayi  yawo  kasashen duniya sosai  amman bata ta'ba Kai kanta irin wad'an guraren ba sai gashi a kasarta ta tsinci  kanta da kyar ya rarrasheta  tayi  shiru ya bude mata kwalban malt  ya  Kai bakinta idanunshi na kanta  . suna  nan  zaune mawakiyar  ta fara bin Site by site  tana waka yayinda  mazauna  kan table   suka dinga mata liki har ta k'araso table din da jaguwa ke zaune  bai daga idanunshi ya kalleta ba sai anas ne ya taso daga mazauninsa ya shiga lika mata 'yan dubu day day ta dan durkusa tare da furta "thank you sir shiyasa nake son ganinka  sannan ta tsaida wakar tare da cewa ayi mata tafi nan take gurin ya d'auki tafi raf raf  banda jaguwa da tanweer , sautinta ne ya cigaba da karad'e gurin anas  ya tashi yana layi ya shiga rawa bayan ya gama rawa ya nufi gurin zamansa Yana rawa  aikuwa makiyar  ta biyosa nan gurin ya hargitse da dariya har shi   anas  din  dariya yake sakamakon ya fahimci abinda take bukata daga garesa kudi take so ya fito da bandir din  kudi ya shiga lika mata yana rawa irin tasu ta mashaya ." Yammata  ne  su uku  zaune  acikin  runfa  me  zagaye  da wutar lantarki sai  tsirarun bishiyoyi   kowacce  daga cikinsu hannunta rike  da  karan    sigari da  glass cup dake cike  da  ruwan  giya "Kalli   d'an  iskan mutumin nan , ai na sha fad'awa  sweet  zahra  ta fita  hanyarsa  ta  tsaya taci  lokacinta  taki kamar jijiyarsa ce kadai ke da dadi , "ai  Ina  ganin sai  ta  tsinci  kanta a lahira  zata  gane  matakin  daya dace daita , sam  taki yarda tayi  muamula da masu bukatarta  inji cewar helen  "kyale  banza yanzu  dey  kirata tazo ta ganewa   idanunta  wata Killa  tasan  Inda  ke mata  ciwo  wallahi tunda ta had'u  da mutumin  nan komai nata  yayi  qasa Ina dalili  inji  cewar   hafcy no-no suna cewa mata haka kasancewarsa tana da  dukiyar Fulani over  "haka  za'a yi  hafcy  bari na kira shegiya ta bud'e jakarta ta  ciro wayarta  kira d'aya  zahra ta d'aga wayar   cikin  fara'a"   sweety nah  dake  haka  suke Kiran junansu  dashi "yes sweet  Helen  meye labari ne  ? ta  amsa mata   ciki fara'a.    "sweety   kina  ina ?" Ina gida  kwance wallahi Ina hutawata  " bazaki  fito bane  ma yau  ? cikin Marairaicewa murya Zahra   tace "da wahala na fito Ina son na  cigaba da kame kaina a gida dan ta haka ne  kawai  burina zai cika akan Adnan idan ya daina ganina a guraren shakawata ko  hotel hotel   may be zai yi kewata  har ya nemini ,ni Kuma ta haka zan bijiro masa da lallai sai dai muyi aure "wani dogon  tsaki helen taja  "Kinga ki raba  mutane da zance wani  Adnan  mutumin nan ba aurenki zai yi ba sau nawa yana fad'a miki bazai aureki ba amman da yake ke karamin brain gareki kin kasa ganewa? "me Kuma ya kawo wannan maganar  sweety ? kin kirani ne  dan ki ta'ba zuciyata  ko me ? Ko d'aya na kiraki ne dan na fahimtar dake wani abu me mahimmam na tura miki Sako ta what's app dinki ki shiga ki duba  idan  km zaki iya zuwa  Rita  Lori  hotel yanzu  kina iya zuwa  ki ganewa  idanunki  komai  tana gama  fad'ar  haka ta katse  Kiran  . zahra tayi shiru  sororo da waya a hannunta tana tunanin maganar Helen what's app dinta ta shiga nan idanunta suka ci karo da mugun Abu domin kuwa  adana  dinta ne rungume da  wata yarinya  da bata san  kowacece   ba , ta sake bude wani hoto su din ne yarinyar na tsaye a gabansa shi km  yana rike da kugunta wani irin abu taji yayi mata diran makiya a qirjinta nan take ta  fara  jin  zafi   a zuciyarta  tasa hannu ta dafe daidai saitin zuciyarta adalilin bugawar da take .   take gumi ya shiga  karyo mata ciwon  daya dade yana damun zuciyarta ya sake taso mata ya mamaye kahon zuciyarta , wannan alamarin akwai ciwo, ciwon da mikinsa ke azabtar da zuciya da gangar jikinta ,ciwon da kullum yake qara girma acikin zuciyarta, tunda ta fara son Adnan ta tsani ganinsa da kowace mace sannan   Kuma  zuciyarta ke cikin tashin hankali , ta zabura  ta mike ta sauya kaya  riga fara sol  iya gwiwarta ta sakala jaka fara , haka ma takalimi fari   ta fito cikin sauri tana  Uber  ,cikin kankanin  lokaci mai Uber ya k'araso dan yana kusa  daita, ta shiga gidan baya ta kame zuciyarta na wani irin zafi da ciwon da batasan ranar dainashi ba "why Adnan?  me na  rasa ? "me kake so ajikin mace da bani dashi ?.me wannan yarinyar ta fini dan Allah karka bari bakincikinka ya kasheni Ina sonka fiyye da komai ta k'arasa maganar tana goge hawayenta  .." tana gama  karasowa Rita Lori ta sallami  me  Uber sannan ta  kira layin Helen kira daya  ta d'auka tayi mata kwatance gurin da suke  zaune ."ta k'araso ciki  hankalinta a matukar tashe  tana baza idanu taga ta  Inda jaguwa  yake  da yarinyar  dan  idanunta babu abinda suke son da burin  gani    agurin kamar  tagansa   aiko  cikin sa'a idanunta  ya  sauka akansa   makale da tanweer  kamar  zai  mata  numfashi  ita Kuma  ta d'aura  kanta a saman  kafad'arsa  saboda  baccin data soma  ji  ga sanyi gurin dake ratsa  jikinta ta shige masa sosai har suna  iya jiyo numfashin juna  tuni  idanun Zahra suka  kawo  ruwa  wani tunani yazo  mata  ko dai yayi aure  ne ?"  kai impossible ace  Adnan dinta  yayi aure Kuma ko yayi aure  bazai  ta'ba  zuwa da  matarsa gurin nan ba sai  dai  idan  sabuwar karuwa   yayi  wani  naunayen  ajiyar  zuciya ta sauke  ,hankalin   zahra yayi kololuwar tashi gadan  gadan  ta nufi Inda  suke  zaune  tana gama  Isa  gurin tasa kafarta  d'aya  ta  take kafar  tanweer  qara ta saki mara sauti tana furta " subhanallah   tare da  runtse  tsamammun idanunta  dake  cike da mayen  bacci  ,a hankali jaguwa yabi  inuwar da ya gani tsaye  akansu  itama tanweer  ta d'ago  domin taga  abinda ya take mata  kafa  kafin tanweer ta gama kare mata kallo har zahra ta cakumi wuyan rigarta da iyakacin karfinta  "dan  ubanki me kike  yi tare da mijin da zan  aura ? nan da nan jikin tanweer ya d'auki rawa  wata razananniyar tsawa zahra ta buga mata wanda yasa jikin tanweer ya sake d'aukar qyarma  zuciyarta ta karye hawaye ya soma sintiri bisa  kuncinta muryarta na rawa tace "ki...kiyi hakuri wallahi  babu komai a tsakaninmu kawai  tai ..." "Shut up useless kawai  hakurin uwarki zanyi  ko da yake da ganin  nasan kema  sabuwar  shigowa  karuwanci  ce  bancin haka da  Koda  millioyoyin   kudi  ba zaki Kalli  Inda Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa?  ta furta kalmar a matukar firgice . cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy  eye's dinsa na second  biyu sannan  ya bude su fess   yana mai jin  bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar  data fadawa tanweer ba   murya qasa qasa yace " ke  wacce  irin mahaukaciya  ce  daga zuwanki kin  fara wa mutane  hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa  kafin na tashi na  targadaki  yanzu  yayi maganar  yana  janye idanunshi  akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana  kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba  ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan  da  zai  mata a gaban  sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata  yayi  kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon  idanuwansa  a  lumshe ya  mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire   da sauri  ta saki  wuyan  tanweer  zuciyarta na bugu  da  karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan  da karuwa sai na  ballaki  sannan   minti biyu  kawai  na  baki ki 'bacewa  idanuna banason ganinki . tai shiru ta  kasa aiwatar da hakan  "haba wannan naci na menene haka ki bar rayuwata ko dole sai munyi  rayuwa tare ? ya fad'a yana kafe tanweer  da sexy  eye's dinsa wayanda kallonsu  kadai ke haddasa mata shiga wani hali  zahra ta girgiza masa Kai alamun bazata iya rabuwa dashi  ba "bazan iya ba Adnan  ta furta qirjinta na dokawa da matsanacin karfi" kiyi  kokarin ki iya dan nafi bukatar haka Ina son ki bar rayuwata ki manta kin taba haduwa da Adnan arayuwarki yana gama fad'ar haka ya riko hannun tanweer ya soma tafiya daita a hankali ." halin data shiga kafin ta dawo haiyacinta ta bud'e idanunta sai wayam ta gani bashi ba tanweer agurin  wani bakinciki ne ya tokare mata kahon zuciya Wanda yasa hawaye sake zubowa daga idanunta , tunda take a rayuwa ba'a taba  tozartata irin na yau ba ranta yayi matukar baci da kyar ta soma d'aga ka'fafunta  tamkar kazar  da kwai ya fashewa aciki    da baya da baya ta soma tafiya duk Kiran da anas yake  mata  bata sauraresa  ba ta  Isa Inda su helen suke  zaune tana gama qarasowa suka kwashe mata  da dariya  "daidai kenan wallahi  yayi min daidai wallahi naji   dadin   mari biyu  din daya waska miki inji cewar Saira    Helen tai  tsigil  tace "maganinki kenan  ba yadda banyi dake ba akan ki rabu dashi  ke da  kina zaune cikin AC babu wahalar komai  manya mutane  ke  zuwa ana binki  ana lallabaki ana  kashe miki kudi  gashi   duk wata da albashi mai tsoka kinki kin nacewa wannan banza ko kyansa ke rud 'arki oho  yanzu ai ga irinta nan ya wulakantaki sbd  yayi sabuwar  karuwa ". Saira  ta sake  dariyar mugunta  tana  jujjuyawa a saman kujera dan dadi abun yayi mata  daman ita  tana bakincikin tarayyar zahra da jaguwa  . Cikin muryar kuka Zahra tace "Yanzu abinda zaku taru  ku  dinga fada min kenan ?" Ta tambayesu cikin tsananin fushi Saira tace  trying to switch the topic zahra  ki san abunyi rabuwa dashi ko cigaba da wahalar da ranki akan mutumin da bai damu dake ba "Wlh ba  kawai ta rabu dashi ta zauna mu cigaba da hutawarmu  har sanda ya'yan manya zasu  qaraso ki cika jakarki da shegun dan sune  labarin da mutanen duniya suka fi ganewa wato kudi mahad'in jinin jikin  dan Adam  ta fada tana yar dariya. helen ta janyo zahra ta zaunar daita akan kujera ta mika mata  kwalin sigari "ki sha  ki manta da wannan gayen  idan ma jijiyarsa ke rud'arki zaki samu wacce tafi nashi, Kinga  wannan soyayyar da kike masa tsakani da Allah da kyautata masa da kikeyi  Zahra kowa yasan kinyiwa soyayya biyayya wallahi Allah bazai ta'ba barinki haka ,na dai san jijiyarsa ke makale a ranki to   bari in sheida miki wani abu sai kiga Allah ya had'aki da wanda yafi Adananki komai sai Allah ya had'aki da me yi sau  goma  ba takwas ba idan ya saka miki bazai cire ba sai yayi kyakkyawan biyar sannan idan ya Maida sai yayi biyar ko ba haka ba kawayena gbdy suka kwashe da dariya saira ta daki kafadar Helen "wannan ai sai ya kasheta goma fa kawata Kai yayi mata yawa  ?"eh mana tunda ita mayar joystick ce  baya isarta Helen ta cigaba magana "sai kinci  kinyi hanian ba dai shi Adnan idan yana having sex dake ba kina jin numfashinki na daukewa ba akwai Wanda zaki samu sai numfashin ya d'auke ya dawo da kanshi  Wanda dadi ne zai dawo dashi Kuma kiji yafi Adnan dadi da gardi hajiya nah kiji shi yafi shi iya sarrafa mace "enough ..."Helen  ki daina fada min haka Ina mazan suke ?"mazan da duk basir ya cinyesu  maza fa irinsu Adnan basu dayawa yanzu ke akwai nmj da zai iya yin  sau  goma ?"tunda aka samu takwas ai za'a samu goma ko ba haka ba hafcy no-no ta k'arasa maganar tana kallon kawayenta daya bayan daya "ku  natsu  kuji wani abu gbdy suka   fuskanceta "irin su Adnan basu dayawa ke common kiss ma ba kowani nmj ya iyaba, kinsan shi kiss ma kadai sai wanda ya iya, a rike miki baki kiji ajikinki sai cikakken nmj irin Adnan  ,Kinga adnan idan ya rike miki ba sai kinji kmr ki mutu Ina ga Azo ga brest da me gbdy lahaula walakuwata most especially  kiyi dog stly cin da bakya so    ke gayen nan ya iya juya mace fiyye da tunaniku wallahi tallahi bazan iya barin Adnan ba  ina matukar qaunar Adnan a zuciyarta  bazan iya hakura ba, bazan iya rabuwa dashi  na barwa wata banza  ba dan dole nasan abun yi hakika wannan yarinyar tayiwa rayuwarta shishigi amman ta jira mai zaije ya dawo tana gama fad'ar haka ta mike ta   juya a matukar fusace ta bar gurin adaidai lokacin da tanweer ta soma tafiya tana d'aga ka'fafunta da kyar  "ke ...."ta tsaya cak batare data juyo ba ya mike tsam ya fuskanceta taki dagowa ta kallesa  sai dai taji wani yanayi me wuyar misaltuwa a zuciyarta dama gangar jikinta . shi kuwa a bangaren jaguwa ya rasa meke dawainiyya dashi akan yarinyar sai dai yana jin abun ya zarta komai dake da mahimmanci a rayuwarsa "Ina zaki wannan karon a tsawace yayi maganar Idanunsa na kanta girgiza masa Kai tayi alamar babu Inda zata wuce ki koma ki zauna Inda na  zaunar dake har sanda zamu bar nan  ,tayi shiru taki motsa jikinta sai ma dagowa da tayi ta tsura masa Ido qirjinta na bada wani sauti na tashin hankali Shima ita yake kallo "tanweer!  ya  kirata  in a serious thought wanda yasa qirjinta bugawa batare data amsa ba sai ma kallon kwayar idanunshi datayi  "kema karki dauka Ina sonki ne yasa nayiwa Zahra abinda nayi kema bana sonki kuma ba kya cikin zuciyata da rayuwata lokaci kawai nake jira na Kai ki ga iyayenki muyi rabuwa ta har abada dan bazaki sake ganin Koda me kama dani ba ya fad'a da wata irin murya da bata ta'ba jin yayi magana daita ba nan da nan zuciyar tanweer ya qara bugawa kasa magana tayi illa binsa da idanunta ganin bata da niyyar bin umarninsa ya juya ya nufi wani lungu Inda su jubi ke zaune dan duk sanda zasu fito shakatawa basa shiga mota daya haka basa zama aguri d'aya sai dai  idanun kowannensu na kan dan'uwansa. Kwalin sigari ya d'auka tun kafin ya zauna jubi ya kur'bi giya sannan ya dubesa " kana ganin bai kamata ka rike zahra ba koda bazaka aureta ba ka bar soyayyar  diyar minister  ?" babu wacce nake jinta a raina   bare akai ga batu na aure dan irinsu ko ka auresu zargi ne zai shiga ciki  "idan Bata sonka ba muddin akwai soyayya Komai me sauki"  ni anawa ya auri zahra dan har taimaka mana zatayi a hallaqallarmu ko  me kuka ce ?inji cewar Kamil "wannan Kuma haka ne "ni tsarina ba haka bane bazan taba auren matar da zan dinga zarginta itama idan na fita ta dinga zargina ba ko tuhunmata akan Inda naje kunga mu ajiye wannan maganar dan bashi ne agabana  ba na rigada na faiyacewa kowacce  matsayinta ya karasa maganar Idanunsa ya sauka akan alqali dake tsaye gaban tanweer mikewa yayi tsaye Idanunsa akansu yayinda ita Kuma ke faman waige waigen Inda ya shiga a natse ya janye kujerar da yake zaune ya  fara tafiya  ya biyo ta bayan alqali ya tsaya can nesa kadan dasu   Inda ya soma jiyo sautin muryarsa qasa qasa "wannan fuskar kamar nasanta ? tayi shiru tana waigen bayanta a matukar tsorace ta juya ta fara tafiya cikin sauri ya biyota   yana  cigaba da magana Shima jaguwa ya qara matsowa ya tsaya daga cikin lungu   "ki tsaya mana  dan Allah"bazan tsaya saboda  ban sanka ba kaima Kuma bana tunanin kasanni yayi saurin shan gabanta dan dole  ta tsaya gabanta na faduwa "ke ba diyar minster of health bace  ?tayi shiru tana kallonsa cike da mamaki" Kinga karkiji tsoro  Komai nasan kece kenan kice kika turo yan fashi suka  saceki dan ki samu damar cin duniya ko ba haka ba ?nan ma shiru tayi tana girgiza masa Kai   shi kuwa jaguwa zuciyarsa ke rawa sannan cike da mamaki daman tun dazu jikinsa ke bashi ana binsa ."idan ba haka bane ki bini muje yanzu zan maidake ga iyayenki da masoyinki Ib  wanda ya kasance abokin aikina duk maganar da yake yana shiga kunnen jaguwa "na gode na gode tabbas nice ka taimakeni ka fitar  dani daga gurin  nan wallahi babu had'in bakina ciki nima gida nake son zuwa ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata . "alqali ya dan juya bayansa bai ga kowa ba ya sake juyowa ya fuskanceta "yanzu abinda za'a yi zan yi gaba sai  ki biyoni abaya  tayi saurin lumshe masa Ido, alqali yayi gaba har tayi taku biyu taji an fixgota zuwa wani lungu ta bud'e baki zata kurma ihu taji an rufe mata baki idanunta  a runtse  amman ta fahimci waye rungume daita     hancinsu na gugan juna  duk da yadda take Jin numfashinsa na saukar mata bai sa ta bud'e idanunta ba tautausan tafin hannunsa yasa ya Kai saitin wuyanta zuwa cikin kunnenta  wanda yasa  taji wani abu ya tsalga mata tun daga tsakiyar kanta ." da sauri ta bud'e idanunta tsareta yayi da sexy eye's dinsa masu firgitarwa Hakan yasa ta kawar da idanunta gefe hawaye na tsiyayowa dan ita gsky gida take son zuwa hawaye na zubo mata tace "ka barni na samu Wanda zai Kai ni gida ta fad'a tana shesheka "zaki tafi ki barni tan ?ta gyada masa alamun "eh " bakya son ki cigaba da zama dani ?ya fad'a yana matseta gam  ajikinsa fuskarsa a tsakankanin qirjinta "eh ta bashi amsa atakaice dan bata ga amfanin zama dashi ba batasan kowaye shi ba batasan a matsayin da zata ajiyesa ba me taimakonta ko dan fashin daya d'aukota  dan zuwa yanzu zuciyarta ta fara wasiwasi  akanshi ,ya Kai bakinsa cikin kunnenta Inda taji wani zirrrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinta "Kinga ni Kuma Ina son mu kasance tare duk da bana sonki yayi maganar a lokacin daya d'auke bakinsa  a cikin kunnenta  ya cusa a tsakiyar kirijinta "Nima yanzu  bana sonka  shiyasa ma zanbi wacan mutumin, Dan Allah ka sakar min jiki na bisa ya maidani ga iyayena da maso....." Tun kafin ta k'arasa ya hade bakinsu guri d'aya ya fara mata wani irin tsotsa  sai daya tsotsa bakinta sosai sannan ya cire bakinsa ya riko hannunta bai tsaya a koina ba sai a reception  ma'aikatan gurin na ganinsa suka hau rawar jikin ya tambayesu dakin dake available  suka masa bayani keyn  vip  ya amsa   "ka sakeni bazan zauna ba ta fada tana fashewa da kuka Bai tsaya koina ba sai d'akin daya kama. ya Bude d'akin ya shigar daita sannan ya kulle kofar ya tsura mata Ido  yana mamaki maganarta  " tanweer baby ya fad'a yana kafeta da Idanunsa "bana son   kukan mace  a rayuwata  yana touching dina  sosai  bare naki "ina ruwanka da kukana  ka barni nayi kukana tunda bazaka maidani ba ? "ni gara ma ka maidani gurin yan fashin Nan idan kasheni zasuyi su kasheni Amman na gaji na gaji Ina son ganin iyayena  idanunta ya rufe sai fad'ar  maganganu take bata San sanda ya k'araso ya tsugunna gabanta ya Kai hannunsa kan lips dinta ya buge  da sauri ta Kai hannunta duka  ta rike bakinta hawaye na zubo mata " Ashe dai da gaske baki mutunci ai kuwa zanyi maganinki ya fad'a yana mikewa tsaye ya soma tafiya Yana "cewa daman sanadin rashin kunya kika fada hannun yan fashi idan kika cigaba bazan maidake gidanku ba sai dai na Mikaki garesu  suyi yadda zasuyi dake tunda daman kinfi bukatar haka  Kinga kema sai kiyi join dinsu  ya   fita ya kulle kofar wani irin ihu tasa ta taso da gudu  ta shiga buga  kofar da karfi "dan Allah karka maidani gurinsu wallahi wasa nake yi bazan sake rashin kunyar ba ka taimakeni ka  budeni "sautin muryarsa taji  a sikwane "dama kin shiga hankalinki dan ko kwana zakiyi kina ihu anan babu Wanda zai taimaka miki dauka ma za'a yi ko  tayi miki karo  ne  giya ko wancan abun tsit tayi tare hadeye kukanta ta zauna agurin tana nazarin maganarsa shi kuwa ya kama gabansa yana huci ." Cike da tashin hankali jaguwa yake daga kafafunsa kacibis da anas   sukayi wanda yaga lokacin da suka shiga cikin riception da tanweer ya lura kamar ba Lafiya ba Hakan ma yasa ya biyo sahunsu cikin rudewa ya shiga tambayarsa domin yana son sani abinda ke faruwa jaguwa bai wani tsaya yi masa bayani ba ya cigaba da tafiya cikin izza Shima binsa yayi da gaggawa har suka fito a wani bangare dabam Shiru yayi na wani lokaci hannunwansa duka rungume a qirjinsa kallo d'aya zaka masa kasan yana cikin damuwa mai tsanani tsaki yaja a karo na sau babu adadi shu kuwa alqali sai safa da marwa yake a bayan shuke shuken dake zagaye da  haraban gurin na rashin ganin tanweer  a tunaninsa babu me ganinsa  yayinda hankalinsa ke matukar tashe  hannunwansa goye a bayansa yana furzar da iska"kenan ya tabbata dai da had'in bakinta yan fashi suka ɗauketa ta bar iyayenta da masoyinta cikin tsananin damuwa. tabbas ma haka ne babu tantama Kai duniya Ina zaki damu ya fad'a cikin zuciyarsa ? "ya  sauke hannunwansa dake goye ya Ciro wayarsa yana sake neman layin ib still the same thing wannan karon ma a kashe ,nan ya shiga neman layin wasu abokan aikinsa da bai yi tunanin nemansu ba sai yanzu wani abun mamaki Suma babu dauka , Nan fa hankalinsa ya sake tashi ya fara kokarin barin gurin domin tsira da rayuwarsa dan a yadda yake ji ajikinsa yana kewaye cikin matsala ne . A hankali anas  ya matso kusa jaguwa ya dafa kafadarsa "wai lafiyarka Dan Allah ka fada min meke faruwa ne duk kayi wani iri haka ?""gbdy fa yanayinka ya canza ka fada min idan akwai damuwa ne mu San abun yi tsaki yaja sannan yace"Kalli can kagani ,anas ya Kalli Inda ya nuna masa inuwar mutun yagani cikin hasken da bai gama haskake gurin ba "wannan mutumin maaikaci ne Kuma tresing dinmu yake tun a traffic din onipan yake biye damu Yana waya na dauka lamarin gabansa yake a she mu yake bi, anas ya zaro Idanu waje "Kai Dan Allah ya fad'a yana riko hannun jaguwa zo mu bar gurin nan dan da gani maakacin sirri ne "impossible wallahi ya fad'a cikin qaraji har alqali na jiyo sautinsa ya tsaya cak qirjinsa na bugawa da shiga damuwa "har ni za'a dinga bi bazai yiwu ba dole nasan yadda zanyi dashi ya karasa maganar yana fizge hannunsa cikin na anas , wayarsa ya Ciro ya shiga neman layin yaronsa har zufa yake dan balai cikin second biyar eku ya d'auka yana cewa " hello boss "eku kuna Ina ?"muna bangaren baya ta gurin shigowa Rita Lori"yauwa  kasa Ido gurin  kanana biyoyi nan dake kallon gidan rawa zakuga wani mutun sanye da kaya army green ku daukeshi ku Adana min shi  ya fad'a yana kokarin katse Kiran eku yace "an gama boss . juyawa yayi ya nufi cikin hotel Inda tanweer take , banda ajiyar zuciya babu abinda yake aikin saukewa. cikin sa'a  su eku sukayi gaba da alqali  alokacin da yake kokarin shiga motarsa suka toshe masa baki da wani farin kyalle sai lokacin anas ya samu kwanciyar hankali Jaguwa  na shiga d'akin ya maida kofar ya kulle ya  cire rigarsa ya karasa ya zauna a kusa daita ya fixgota ta fado jikinsa tare da cire mata mayafin datayi rolling din kanta sannan yace"tsarki tsiwa da rashin kunya ki cigaba kiga yadda zanyi dake yanzu ...." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️13 ...noke   kanta  tayi  cikin qirjinsa  sannan  ta  fara   magana  cikin shagwa'bata   wacce  take  qara  burgeshi  ,cikin  in .. Ina .. tace  ni ..ni  babu  ruwana  da  Kai   ka sakar min  jikina   bana so  "  yadda  ta sarrafa   harshenta   yasa  shi  qara rikicewa.  matseta   yayi  tsam  ajikinsa yana fidda  numfashi da kyar   "idan  naki fa  ?" aikuwa  zan  fad'awa  Ib   idan  na  koma  gida "da  sauranki  yarinya dan  kuwa  kina  fad'a  masa  abinda  ya   faru   take  zaki  raba zuciyarsa  da  soyayarki  intakaice miki sai  dai  wata  bake  ba ". ya k'arasa  maganar  yana  kissing din  saman qirjinta  dake cike  bam  da  dukiyar fulanin  sannan ya kalleta   da  sexy eye's  dinsa  , itama  shi  din  take  kallo  cike da tsananin fad'uwar   gaba "duk yanayin  da  zan kasance Ib  bazai   kyamaceni  ba bazai daina sona  ba  saboda   girman son  da yake  min  "wani  kallo yayi mata mai  yamutsa  kayan ciki   muryarsa  a kasalance yace "okay tunda  zai  iya  zama  dake a kowani  yanayi  bari  nayi son  raina  dake  " . nan  take  ya  juyata ya kwantar  daita  sannan  ya  fara  kiciniyar  rabata da  doguwar   rigar  jikinta ganin  da  gaske  yake  km  yanayinsa  ya  nuna mata  zai  iya  aikata  komai  daita    yasa ta fara  kukan shagwa'ba  tana  bashi   hakuri "dan  Allah  Ad karka min  komai  kaga ni yarinyar ce qarama  please   na tuba  bazan  sake  ba  "  duk yadda take rokonsa bai   saurarata  mata ba sai daya  rabata  da kayan  jikinta  sannan ya  canza  fitilar    d'akin  zuwa mara haske   kmr  wani  mayunwanci   zaki yay mata  runfa    yana   kallon  fuskarta idanunshi  tuni sun canza launi  zuwa Kore  yana shafa fuskarta cike da  shauki  ,ganin  yananyinsa  yasa ta juya  masa  baya  da sauri cikin  yanayina  na  bukatuwa  ya Kai  hannunsa  tsakiyar bayanta  yana shafawa  yana   mata tafiyar tsutsa wani  irin yanayi ta tsinci kanta ciki da  bata  ta'ba ji ba  ." gbdy  ilahirin  jikinta ya d'auki  kyarma , a hankali ya  sauke  bakinsa yana  lasar  tsakiyar  bayanta da wani irin sauri ta juyo  qirjinta na dokawa da  matsànancin  karfi , numfashi take saukewa  suna  fuskantar  juna har dukiyar fulani na gugan fuskarsa  yayi  saurin  sauke   numfashi  tare da kwakumeta   gam  ajikjnata ya fara romancing  dinta yana  murzata da duka hannuwansa ."dukiyar  fulaninta ya  fara murzawa  yana  murzasu yana  tsotsa kan nipples dinta   yayinda hannunwansa  ke  zariya a  sansar  jikinta suna shafa  dukkanin  gangar jikinta  ,a hankali ya saka bakinsa a cibiyarta ya Saka  harshensa yana lasa  tare  da  shafa cikinta  cikin  wani irin salo  mai  wahalar misaltuwa ,dawowa yayi kasanta  ya  Kai bakinsa tsakankani  cinyoyinta ya fara  kissing  tare da shafa  gabanta zuwa mararta  ." shiru  tayi  alokacin da sakoninsa  suka isar mata   pant  dinta  ya cire ya  Kai  bakinsa kasanta ya fara  lasa cike   da  kwarewa , nan ta fara fidda  wani nishi  mai  zafi  tana   kuka wanda da  ji na shagwa'ba ne   tana son ta hanashi  abinda yake mata amman Ina bazata iya ba dan gbdy ta kasa aikata  komai  saboda duk gabobin  jikinta ya rigada ya  kashe  mata su." yatsan  hannunsa  ya  Kai cikin jikinta ya fara fingering  dinta  . shiru yayi qirjinsa na bugawa  sakamakon jin kofarta a rufe  gam   sam babu alamun  an ta'ba Koda amfanin da finger ne  agurin  wani naunayen  ajiyar zuciya ya sauke yana furzar da iska   kana ya  cigaba da fingering dinta ahankali  ." a hankali ta dinga masa kuka  tana fad'in "wayyohhhly  Allah please  please ka bari dan Allah zafi  nake ji zan mutu "  murumshin gefen baki yayi wanda ke qara masa kyau sannan ya ware Idanunsa akanta yana kare mata kallon tsab duk da d'akin babu wadataccen   haske hakan Bai  hanashi ganin  kyakkyawar fuskarta  ba , tanweer kenan ba'a saba ba , yanayinta kadai ya tabbatar masa bata  saba  shiga cikin irin wannan yanayin  ba  ,kasa  cigaba yayi da fingering dinta ya tattarota gbdy  ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi Sam bai ta'ba expecting vargin  bace.   ita Kuwa kukan  zafi  ta dinga  masa   bayan  wasu awanni ya ɗauketa cak ya shiga bayi daita, da ruwan zafi ya gasa mata jiki sosai dan yasan muddin ya barta hk gurin zai yita   mata  zafi , tare  suka  fito ya  kwantar daita   ta  lumshe idanunta saboda baccin da  take ji ,wayarsa ya d'auka ya kira  riception yayi  masu  bayani abinda yake  bukata ." cikin kankanin  yaji ana kwonking  ya mike ya bude  kofar ma'akaciyar hotel din ce sanye da kaya wando da riga farare an rubuta Rita Lori hotel  hannunta  rike  da tire dake d'auke da plet din abinci da cup na ruwan tea ta ajiye ta kama  gabanta." ya sake kulle kofar ya k'araso Inda take kwance alokacin baccinta ya d'anyi  nesa ya fara shafa mata  jiki ta buge masa hannu tana shagwabe fuska  "I dont    like  What  You're  doing    bai  saurareta  ba ya  tattarota  gbdy  zuwa  jikinsa yana kissing din wuyanta  zuwa qirjinta ta ture  masa baki  tana cewa " I  said  I don't like it ".  muryarsa can qasa  yace "ki tashi kici  abinci "bana  ji yunwa bacci nake ji ta bashi amsa idanunta a lumshe , duk yadda taki  yaki barinta ya tasheta ya bata abinci har ta koshi Sannan ya kwnatar daita nan take bacci ya ɗauketa ya matso ya shige jikinta yana Jin wani  iri ajikinsa  gbdy ya manta  lisafin wata zahra a rayuwarsa  bare maganar wata aba soyayyar da take masa, kira dabam dabam ne ke shigowa wayarsa sai dai bai yi  yunkurin tashi ya d'auka ba sai wajen karfe biyu na dare ya tashi a daidai lokacin da wani Kiran ya  sake shigowa ya d'auki wayarshi yaga jerin missed  calls dayawa  daga  bangare mutane dabam dabam ciki har da alhj Tahir  tsaki  yaja  yana takaicin d'abi'a irin ta alhj Tahir sam babu digon  Imani a zuciyarsa, a duk sanda yayi k'okarin  maida tanweer ga iyayenta  mugun nufinsa ke dakusar da kuzarinsa har yaji gara kawai ya cigaba da riketa". Saukowa  yayi  daga kan bed din  ya kunna  wutan  d'akin  tare da tsurawa kyakkyawar fuskarta Ido bacci take hankali kwance   tare da takure jikinta guri d'aya tmkr  wata baby ya matso sosai kusa daita har lokacin Idanunsa na kanta ya Kai hannunsa ya  gyara mata gashin kanta daya sauko  gefen fuskarta  ya janyo bargo ya  lullu'beta  sannan ya qarasa Inda kayansa yake ya saka wando da singlet  bai tsaya Saka riga ba ya kwashi wayoyinsa ya zuba aljihunsa ya  bude kofar d'akin ya fito ya kulle kofar ta baya ."Yana  gama  kulle  kofar  wani Kiran na sake  shigowa ya d'auka  hade da soke hannunsa daya cikin aljihun wandonsa ya d'auki kiran  yana k'arasawa  wani guri da babu hayaniyar mutane sosai  ya jingina bayansa da  bango "ya d'auki  kusan minti  ashirin yana waya  da mutane dabam   dabam sannan ya katse  yana gama katsewa  ya juya  ya  nufi  cikin hotel  din   Inda   wani Kiran ya shigo bai dauka ba har sai daya shiga  d'aki,  yana   shiga d'akin ya  d'auka   " hello ! jaguwa   ya fad'a a hankali daga can bangaren  enamdi  Sunday yace "hello how are you doing  my  friend  ?"am fine inamdi   jaguwa ya fad'a idanunshi  na  kallon Inda tanweer ke kwance ." "daman na kiraka ne akan sakon dana turo maka d'azu  hope kaga sakona ? "Bangani  ba me sakon ya kusan ?   gobe  akwai  makudan kudaden da za'a shigo  dasu  murtala  international airport wani abokin mai gidana   ne  alhj aminu zai yi  harka shine  nace  na sanar  daku   jaguwa yay murmushin gefen baki yayi "infomer " daga can bangaren enamdi yayi murmushi yana tsotsa keya ya cigaba da mgn " Kuna  shigowa office din dake kallonku  nan office dinsa yake  dan Allah kuyi aiki da fasaha kmr yadda kuka saba  kar a samu matsala  domin  aikinku  akwai hatsari sosai  any singul mistake komai  zai  iya faruwa saboda jami'an tsaron dake gurin "you don't have to worry  inamdi komai zai tafi dade  aikina dana  d'auki tsawon lokaci Ina yi   bana tunanin akwai matsala idan ma  matsalar tazo nasan yadda zanyi handover  din komai jaguwa ya qarasa  maganar yana sham kamshi kmr yana gabansa  ." "yauwa friend ai Ina alfahari da Kai  sai maganar percentage dina karka  manta  kasona yana nan kamar da dai ko ?"    ai  muna da  cika  alkwari  inshallahu sosai I bet you wannan karon ma  zakaji dadin muamula damu zamu baka kaso d'aya cikin uku  " to to shikenan  na  gode sosai inamdi ya  fad'a "ni ne da godiya  ". Inji cewar jaguwa ,alright bye thanks yana  kokarin  katse wayar wani Kiran ya shigo haka yayita receive calls na tsawon lokaci  madadin ya koma gurinsu jabir  su cigaba da holewa sai ya karasa kusa da tanweer ya yaye bargon  da  take ciki ya shige jikinta ya lullubesu yana  jin  wani  irin abu  na yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa da tsananin sha'awa  hannunsa  d'aya ya d'aura akan ruwan cikinta  yana  lumshe sexy eye's dinsa yana sauke numfashi  cikin   kankanin  lokaci bacci  yayi awon  gaba dashi ." *****" bangaren  Zahra kuwa daren ranar   kasa bacci tayi  tana  zaune cikin tsananin tashin hankalin data tsinci kanta dan gbdy ta kasa runtsawa data runtse idanunta da zumar bacci jaguwa take gani tare da yarinyar da bata san ko sunanta ba , daf da asuba  bacci ya  fixgeta a matukar  firgice  ta farka ta  zauna  tana haki , jikinta ya d'auki zafi kmr garwashin  wuta  tsinuwa kuwa  ta  tsinewa yarinyar  yafi sai babu adadi  daga  karshe ta rushe  da  matsanacin  kuka "wayyohhhly  Allah   naci amanar  kaina ,  na yaudari  kaina dana d'auki  soyayyar duniya na daura ma Adnan  kuka  take sosai har da shesheka, bazan taba barinka haka ba sai na tabbatar da na kawar da hankalin  kowace mace akanka tsam ta sauko daga kan katifa ta jingina jikinta da bangon d'akin ta runtse idanunta masu zubar da zafafan hawaye masu zafin gaske tana Neman mafuta. wata zuciyar na bata shawarar ta hakura dashi  yayinda wata zuciyar ke karfafa mata gwiwar  tabi kowace hanya dan ta mallaki jaguwa  sosai tayi zurfi cikin tsananin tunani da tashin hankali  ,babu wacce tazo mata sai  kawarta   blessing da suka had'u  a shurem  blessing yar asalin edo state  ce akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu blessing ta sha bata shawara ta dinga binta zuwa garinsu idan zata domin ta had'ata da manyan bokaye  dan ta qara samun d'aukaka a harka karuwanci amman taki naunayen ajiyar zuciya ta sauke na samun mafuta dan kuwa tasan blessing zata taimaka mata tun da asuban  fari  ta  kirata tana kuka ta sheida mata halin da take ciki  take blessing  tace  "ki  shirya kawai  ki zo muje garinmu na gode blessing ai muddin kika min wannan taimakon bazan taba mantawa dake ba  "karki damu zahra ai wannan ba wani abu  bane amman Ina tabbatar miki muddin na Kai ki gurin malamai sai yadda kikayi da  jaguwa  sai ya zamo tamkar  bawanki  "na gode na gode ",Kai haba Zahra ai mun zama daya tuntuni kece dai baki d'auki hakan ba ki shirya mu hadu a iyanapaja  dan  Ina royal  stream  hotel nan kwana zan k'arasa na siya mana ticket kafin kizo "okay sai nazo  cikin saurin ta soma shirinta  tana jin sanyi da natsuwar zuciya." Mika  jaguwa yayi  had'e da salati Ya  sake  kwakumeta tsam  ajikinsa yana sauke  numfashi a hankali kmr bazai bud'e Idanunsa ba amman dole ya bud'e sakamakon wayarsa dake Kiran sallah alamun lokacin sallah  yayi  ya bud'e tsumammamun idanunshi ya kunna wutar d'akin wanda yasa ta d'an motsa tana shigewa jikinsa hade da d'aura hannunta akan chest Kuma daidai nipples dinsa sauri d'auke numfashi yayi gabansa na faduwa  yayi shiru na tsawon lokaci yana tunaninta abubuwa dayawa akan yarinyar ya d'an dade kwance idanunshi biyu sannan ya  cire hannunta a chest dinsa ya sauko a natse ya karasa Inda wayoyinsa suke ya d'auki daya yana dubawa karfe bakwai saura na safe bai so  wannan lokacin ya taddashi a hotel din ba shi daya so tun asuban fari ya bar hotel din Kai tsaye bayi ya shiga ya fara da sakarwa jikinsa ruwa sannan ya dauro alwala ya fito ya saka kayansa ya Kalli gabas ya tadda sallah byn ya idar ya mike ya Isa Inda take kwance ya Kai hannuwansa tsakiyar kafafunta yana shafawa a hankali ta bud'e idanunta sakamakon jin damshin ruwan hannunsa na ratsata idanunshi cikin nata yace "tashi kiyi sallah lokaci na tafiya ta janyo bargo ta lullu'be jikinta sosai dan babu komai ajikinta  muryarta can kasa tace "okay  ka  miko min  towel na d'aura "Dan Allah malama  ki  tashi kije dauka karki bata min lokaci  ya k'arasa maganar a fusace  shagwabe fuska tayi kmr zatayi kuka  "babu komai ajikina fa tsaki yaja ya mike ya janyo towel ajikin kofar bayi ya jefa mata  a fuska  ta d'aura ta   soma k'okarin  saukowa  "kiyi sauri please Ina da appointment ya fad'a kwayar idanunshi na kanta  bata ce Komai ba ta nufi bayi yabi bayanta da kallo yana kallon every step of her komai nata dabam  ne ta had'u sosai ilarta dai rashin kunya har ta  shige bayi idanunshi na kanta  itama sai data yi wanka sannan ta dauro alwala ta fito a lokaci da yake waya da anas "karka damu ku bani minti ashirin yanzu zaku gani murmushi yayi yace "Kai anas me yasa ka fiyye damun kanka nace maka ba abinda kake tunani bane  shikenan koma dai menene ba abinda kake zato  bane  ya katse Kiran ya kira ammina Inda yake sheida mata Yana da aiki me mahimmancin da zashi shi da abokan aikinsa yana bukatar adduarta"Allah ya tsareku yasa ayi aiki cikin nasara amman dan Allah kabi a hankali kasan Kai ne rayuwarmu sannan  da zarar ka kammala da komai kazo naganka karka ce sai karshen sati zaka zo gbdy "karki damu ammi inshallahu bazan Kai ba me zan taho Miki dashi ?".Shiru tayi  tana tunanin kafin daga baya tace "komai ka kawo amminka zatayi farinciki murmushi yayi yace "shikenan my happiness murmushi tayi daga bangarenta ta sake Aiko masa da addua komai dare idan na dawo zan kiraki karki yi bacci har sai Kinga kirana kinji ammina  tace "to Adnan inshallahu zan jira kiranka   sun d'auki  minti biyar suna waya har da kannensa ,sanda tanweer ta kammala shirinta taja ta tsaya tana kare masa kallon tsab  yana matukar burgeta yadda bai wasa da lamarin mahaifiyarsa  da kannensa a dan zamanta dashi ta fahimci yadda yake mugu mugun son mahaifiyarsa har sanda ya k'araso gareta ya riko tsintsiyar hannunta tana can duniyar tunani   kumatunta ya ja kadan tayi firgib  ta dawo natsuwarta tana sauke ajiyar zuciya  tsurawa juna idanu sukayi batare data ce masa komai ba ya  nufi hanyar  fitowa daga d'akin daita tana  biye  dashi ." Yana  fitowa haraban hotel din idanunshi suka ci karo da motar alqali  murfin motar a bude  wasu mutane na tsaye suna duba cikin motar ,sai lokacin ya tuna da yasa a tsare masa shi ,Kai  tsaye gurin motarsa ya nufa ya bude wa  tanweer gaban mota ta shiga  ta zauna ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya shiga ya zauna ya tadda motar yana fitowa ya sawa motar wuta kamar Wanda zai tashi sama "kabi a hankali please  Ina matukar son rayuwata  domin  tana da matukar mahimmanci ga iyaye saboda nice duniyarsu  "Ina  da mahaifiya da kanne day day har guda uku  mafi soyuwa a zuciyata bazan so suyi  maraicina ba bare ki fada min  maganar banza yayi mgnr a tsawace yana dukan stearing motar shiru tayi tana zance zuci kafin daga bisani ta motsa  labbanta  a hankali  "kana son mahaifiyarka  da kannenka   sosai  ?" tayi maganar tana kallonsa da gefen Ido da kmr bazai yi mgn ba sai dai mahimmancin su ya wuce ya banzatar da  amsar  dan haka yace "kwarai  kuwa  ina matukar son mahaifiyata  da kannena  so na  gaskiya  son da bana Jin akwai wani mahalikin da yake wa ahlinsa "Amman shi ...."  maid your thought   karki  sake  furta komai akan  ahlina  ya fad'a yana  cigaba da murza stearing ,dole taja bakinta tayi shiru ". cikin kankanin lokaci ya k'araso gida  Kai tsaye bangarensa ya wuce da tanweer ta tsaya tana dubansa "ki kwanta ki cigaba da baccinki nasan bai isheki ba "batun komawata  gida fa ?"zan maidake amman ba yanzu ba  ki bani lokaci tayi kicin kicin da ranta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa  "gsky nifa na gaji wallahi gida nake bukata idan baka yarda ka maidani ba  zan bi ta kowani hanya na bar gidan nan  "ki gwada ki kigani idan hakan abu ne me sauki yayi mgnr tare da yin  shiru yana dubanta  dan tuni idanunta sun cicciko da ruwan hawaye "ban San me yasa kake min haka ba ,idan km kasan kana da dalilin rikeni ka fad'a min nasan zaman da nake yi amman bawai ka rikeni ba alhalin ni din ba muharamarka bace  ta k'arasa maganar tana jan numfashi da danne kukanta tabbas  jikina na bani akwai  sirrin da  kake boye min meye shi  Ina son sani ?".Tayi taku daya  biyu ta qaraso gabansa qirjinta na dokawa da matsanacin karfi ta cigaba da magana a natse zuciyarta na rawa "zuwa yanzu ya kamata ka sanar dani menene shi abinda kake k'okarin  boyewa " take jikinsa yayi sanyi kmr Wanda aka jefa cikin kankara "zuciyata ta fara jefo min abubuwa masu wuyar misaltuwa akanka  sai dai na shirya jin koma menene ta k'arasa maganar tana kuka dan ta kasa rike kukanta ." ya Kai hannuwansa duka yana  qokarin zagaye kugunta ta zame jikinta  ta koma bakin gado ta zauna ta kife Kanta akan cinyarta  tana cigaba  da  kukanta ya k'araso ya janyo stood ya zauna a gabanta ya riko hannunta daya cikin nasa ta d'ago runannun idanunta ta zuba masa tana sauraron abinda zai ce sai daya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya fara magana a natse kmr me koyon mgn  "kunnewanki  bazasu iya Jin dalili ko sirrin dayasa nake rike dake a gidan  ba , hankalinki bazai iya dauka ba wallahi zuciyarki zata buga idan kikaji mafi alkhairinsa ki bar wannan maganar "na bar wannan maganar saboda me byn kana rike da rayuwata ka tsareni ka hanani naje ga iyayena alhalin suna cikin damuwar rashina ta k'arasa maganar tana fixge hannuwanta ya sake riko hannuwanta da sauri  "shikenan ki bani  lokaci kad'an  nasan dai bazaki sake d'aukar lakacin da kikayi tare dani  ba a gidan  nan ".  ya qarasa mgn Yana  goge mata  hawayenta dake tsiyaya a idanunta  tare da yin shiru yana  kallonta itama shi take kallo  zuciyarta  na zafi "to shikenan amman kayi min alfarma ka bani waya  Ina son Jin muryar iyayena ,Ina kwadayi jin muryarsu dan Allah karka ce a'a". " ya  mike  tsaye yana cewa  "zanyi  nazarin  akan haka  yana gama fad'ar haka ya fita daga d'akin ta kwanta sharaf  akan makeken gadonsa tana kuka tana  tunanin yadda zata bar gidan  ta kowani hali .Kai tsaye d'akin ajiya makamansa  ya nufa Inda ya iske  abokansa  da yaransa suna zaman  jiransa a hankali  ya shiga yi musu bayanin Inda kowannensu zai tsaya da zarar sun Isa  airport ya d'auki sama da awa biyu yana  musu  bayanin har sanda  karfe  goma shabiyu  ta buga  ya d'ago yana duba agogon dake d'aure  a tsintsiyar hannunsa  a natse ya d'auke kyawawan idanunshi ya d'aura akan   Scorpio tare da bashi  umarni  "kaje ka siyowa  tanweer  abinci ya lumshe sexy eye's na second biyu sannan  ya Bude ya  jiyo ya Kalli  eku "Kai  Kuma  kaje ma'ajiyin  kudi ka diba ka  siyo kayan  d'anye abinci da duk abinda kasan za'a bukata na abinci ka tabbatar ka siyo "okay boss ". gbdy  abokansa suka zuba masa Ido kawai suna kallonsa cike da tsananin mamakinsa " kamil ne yayi karfin halin tambayarsa "me za'a yi da  d'anye abinci  Kuma ?""Wa wannan  yarinyar ne ya bashi amsa atakaice yana furzar da iska , duk da  yaki  yarda da  son yarinyar  yake  amman su sun fahimci  matakin soyayyar  da  yakewa yarinyar , soyayya ce me zafi  da  wuyar bari, soyayya ce da mutun bai Isa ya iya barinta ba  cikin dadin  rai    " jaguwa  amman dai ...." saurin  d'agawa  anas  hannu yayi  saboda yasan  me  zai fito daga bakinsa "ya zaka katseshi ka barshi yayi magana mana ?".bazan barshi ba dan nasan maganarsa  iska ce da shirme  ya fad'a yana runtse idanuwanshi tare da shafa sumar kanshi  . kamil yace "kenan mu din yan iskanka ne sannan mashiririta  ? tsuke bakinsa yayi yana kallonsu d'aya byn daya yana girgiza musu Kai  alamun a'a "haka ne mana jubi ya fad'a "ada Kai din mai son a fad'a maka  gsky ne amman me yasa yanzu  duk ka canza bafa ayi haka damu  ba ,ba'ayi damu zamu d'auko yarinyar mutane mu ajiyeta ba meye ma amfanin rike musu yarinya idan kana son yarinyar why not ka fada mana mu san abunyi ?"no no jubi  Sam babu wannan a raina ta ya ma zan d'aukarwa  kaina soyayya  soyayyar ma da diyar minster Sam Sam hakan ba me yiwu bane ? "me yasa zaka fadi  haka byn zuciya gareka kamar  kowani  halitta "kunga dan Allah ku bar maganar nan haka, bama zan iya wata soyayya ba a yanzu  kawai dai Ina gudar mata  sharrin wannan mutumin ne  me  Katon ciki  ban San wani tuggu zai sake had'a  mata ba  Ina tausayinta Ina Jin kamar zai cutar daita ne Idan na mayar daita  ",saboda zunzurutun qaunar da kake  mata  ba  shiyasa kake Jin tausayinta ",oh my god jubril wai ya kuke min haka ne ?"idan Ina son yarinyar nan wallahi zan fad'a muku dan bamu Saba boyewa juna komai ba , ku yarda bana son yarinyar nan " shiru sukayi  suka cigaba da kallonsa  ba dan sun yarda dashi ba  har ya juya  ya kusan kofar fitar  sannan yace " eku   Scorpio  "zaman munafurcin  me kukeyi  dan Allah ku tashe kuje kuyi abinda na sakaku bamu da lokaci "  da sauri suka mike suna shafa kansu  ."         Cikin  takun  Isa  da Jin shi wani ne  ya nufi  haraban   gidan  hannunsa d'aya soke  cikin  aljihun  wandonsa   eku da Scorpio   suka  fice da  sauri  suka nufi Inda  ya aikesu , yana  nan tsaye yaga fitowar   tanweer   tana  karewa haraban   gidan   kallo  fuskarta d'auke da   murmushin  jin dadi ba kamar   d'azu   ba ,  a kallon   da  yake   mata    ya   lura   hankalinta   na   kan   shukokin     gidan    ne  ,yana  kallonta  ta   cigaba    da    takawa    a hankali   har   ta  Isa   Inda   shukokin suke  tana  shafawa   a hankali  tana lumshe idanu , a  natse   ta  karya  kwana  tabi hannunta  na   hagu  ,cike  da natsuwa ya biyo bayanta , bata tsaya koina ba sai  gurin   fararen   fure  dake shuke   cikin  ruwa  har  lokacin  fuskarta da murmushi , ya  k'araso  ya  tsaya  a bayanta   yana  sauke numfashi, saukar  numfashinsa  yasa ta juyo  a  tsorace  har qirjinta na ta'ba  nashi  saurin  d'auke numfashi yayi qirjinsa  na tsananta  bugu ,  ganin  shine  tsaye  yasa  ta sauke  naunauyen  ajiyar zuciya  sannan  ta juya ta cigaba da kallon fararen  fure  muryarta a sanyaye  tace " ina son fararen fure ko zaka tsinko  min? ta fad'a tana duban Inda yake  tsaye  har lokacin  hannunsa na  soke cikin aljihunsa " kina son fure ne haka ? ya tmbyeta  yana  kare  mata kallo  tsab " sosai Ina qaunar fararen  fure arayuwata  ya  qara taku biyu  yayi kusa  daita sosai yana cewa   "yarinyar da nake so itama  tana matukar son fure " qirjinta ne yayi wani irin bugawa da karfi , taji saukar maganarsa  kamar  saukar aradu ,zafi ta dinga ji a qirjinta tamkar ana diga mata ruwan dalma  nan take ta nemi natsuwarta ta rasa    idanunta na kan furen tace "wacece ita yarinyar da kake so ? ta tambayesa  kwayar idanunta cikin nashi ,bai  bata  amsa  ba duk da ya lura da canzawar da tayi a lokaci  daya  sakamakon  jin yana son wata  dariya taso  subuce  masa dan  yadda  ta had'e rai abun babu sauki kace shi din mijinta ne . ranta a  'bace ta soma tafiya zuwa wani  bangaren "ke   Ina   zaki  ?itama banza  tayi masa kamar yadda yayi mata  "ba dake nake magana ba kina jina ? still banza ta masa " ki   koma  ciki  kar  na   sake  ganin  kafafunki  kin fito  haraban  gidan nan bare nan. "dan   me  yasa bazan fito ba ? ta fad'a a fusace  tana Jin wani irin zafi mara misaltuwa sannan   ta juyo ta fuskancesa  fuskarta a had'e tamakr ba itace take murmushi a sakwanin da suka wuce  ba , ta rasa dalilin wannan so da take masa  , soyayyarsa me  karfi ce  agareta  ,bata ta'ba sanin  tana  da  kishin irin haka ba sai yanzu daya  furta  yana  son wata ba ita ba  yace baya son zahra sannan baya sonta to wacece wannan daya furta da bakinsa ?   Ido  cikin Ido suke kallon cikin kwayar idanun  juna  kamar ta rufesa da duka ko zata samu sausauci ,k'okarin danne kishin tayi ta sanyawa jikinta  jarumta   "ko bazanje koina ba ka barni na dinga  fitowa Ina ganin fararen  fure tayi mgnr kmr zatayi kuka ,bai ce mata Komai ba   ya riko tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita bai tsaya a koina ba sai d'akinta ya bud'e kofar ya turata "iya nan na yarda kiyi rayuwa aciki ko falon gidan nan ban yarda ki fito  ba  idan Kuma kikayi kuskuren fitowa zaki  ga abinda zan miki ya k'arasa maganar tare da  ya janye kofar ya rufe garam , ita duk wannan abun  da yayi  bai dameta ba akan zance budurwa da  yayi  mata shi yafi komai ta'ba zuciyarta  da d'aga mata hankali, tsaki taja yafi sau goma ajere  " Allah! Allah !! ka tsi ...." shiru tayi ta kasa tsine masa shi da budurwar da yake so  ta koma karshen gado ta zauna tare da zuba  tagumi  ." ya  shiga d'akinsa  ya cire kayan jikinsa ya shiga  wanka ya tsaya  shiru cikin bathtube ruwa na tsiyaya a sansar jikinsa  yana tunanin maganar abokansa  akan yarinyar "duk suna min kallon d'an soyayya alhalin ba haka bane acikin zuciyarsa ," taimako ai  ba soyayya ce?  ya tambayi kanshi  ya  d'an dade ruwa na sauka ajikinsa sannan ya fito kugunsa d'aure da farin towel wanda bai wuce cinyoyarsa ba   byn ya goge jikinsa ya shafa body lotion yayi cumb din sumar kanshi ya soma shirya kansa cikin Kanana kaya  riga blue wanda a gabansa  aka rubuta  polo  1967  yayinda wondon  da canvers din kafafunsa suka kasance ja ,kansa sanye da facing cap ja kmr yadda rigar jikinsa  yake , tsintsiyar hannunsa  d'aure da agogon  rolex   ya rufe idanunshi da  glass baki  ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi, sosai  kyawunsa ya bayyana ya soke hannunsa daya cikin aljihun wandonsa kamar Koda yaushe ya nufi kofar fita,  falon ya dawo Inda ya iske scopio ya dawo bai tsaya bata lokaci ba ya karbi farar ledar hannunsa ya juya zuwa d'akin da tanweer  take ."  tana Jin shigowarsa amman  taki  d'agowa daga kwance da take  dan wani irin haushinsa take ji ,ya ajiye ledar akan bedside yana cewa  "ga abinci nan ki tashi kici sannan zanje  wani aiki me mahimmanci  zan dan dade kafin na dawo batare data d'ago ba tace "a dawo Lafiya amman dan Allah ka bani waya ". "ki  daina  damun kanki ba waya ba gidan ma zaki bari gbdy  idan lokaci yayi  ya juya ya fara tafiya  cikin hanzarin wannan karon d'akin dake gefen  d'akinsa ya shiga ya jima sosai dan kusan awa d'aya  yayi sautin muryar scopio ya fito dashi "boss komai ya kammala "okay kana iya tafiya   ya fad'a d'akin tanweer  yana cewa "   nasa a kawo  komai na kayan abinci muje kiga kitchen  din ". banza tayi masa taki cewa komai hakazalika taki tashi hatta abincin da ya kawo bata ci ba   ya zuba mata Ido har kusan minti biyar  kome ta tuna tayi zumbur ta mike tsaye tana dubansa  yayi gaba ta biyosa a baya har cikin had'ad'd'en kitchen din ." a hankali ya dinga nuna mata komai daki daki kitchen  din  very Niet  kamar mace ce ke amfani dashi  babu abinda babu na kayan abinci  komai gashin nan  ajiye   yasa  an  kawo," ki duba ko akwai abinda bai miki ba a canza akawo miki wanda kike so ".  idanunta  da suka canza kala sukayi jazir  tsabar kishi ta d'ago ta sauke su akan fuskar  jaguwa dake tsaye a gabanta  yana kare mata kallo ,Shep dinta yafi komai daukar hankalinsa irin  matan nan ne masu  shep din cocakola   "dan tani da baka tanadin wad'an nan abubuwa ba dan ba sune abinda nafi bukata ba bukatata na .." ".shiiiii ya d'aura yatsansa akan lips dinta yayi kusa kusa daita har suna iya jiyo numfashin juna wani irin tsalle zuciyoyinsu yayi  wanda har sai da hakan ya haifar musu da tsayuwar numfashi , take jikinta ya soma kyarma   rungumeta   ajikinsa  yayi tsam yana busa mata numfashinsa .  tuni zuciyarta ta karye hawayen kishinsa da kewar gida   ya soma zuba bisa kuncinta ya rungumeta  sosai ajikinsa kamar zai mata numfashi yana shafa gadon bayanta . wani irin haushi  ne  da bata ta'ba  jin irinsa  ba  ya diran mata a kahon zuciya  ,kullum yana ikararin baya sonta amman ya iya nesanta kanshi daita yana son maidata yar  iskar karfi da  yaji   ta soma mutsu mutsun kwatar  jikinta domin zuwa wannan lokacin   zuciyarta  ban da zafin  kishinsa babu komai aciki ,ganin yaki sakinta yasa ta soma dukan qirjinsa da iyakacin  karfinta amman yaki sakinta  ya kamkameta tsam  yana son yaga karshen karfinta   "Kai dai wallahi mugu ne Kuma azalumi inshallahu yadda kake quntata min wallahi Kai ma sai Allah ya  quntatawa  kannenka ".  cak  ya saketa   yana furzar da numfashin mai zafi  daga bakinsa   idan  akwai abinda ya tsana bai wuce a ta'ba kannensa ko aibantasu da mugun abu ba . ta zube kasa bisa gwiwowinta tana wani irin kuka tare da Kiran sunan iyayenta , muryarsa  a tsarke yace"tan ...."bata d'ago  ta kallesa ba "karki sake sako kannena cikin shirmenki   idan kina son ki zageni kiyi amman kannena karki sake ." "Dan Allah malam ka min shiru daga yanzu  muddin  baka maidani ga iyayena ba  wallahi na dinga ma kannenka  mugayen fata kenan , ada na dauka ka taimakeni  ne sai dai a yanzu taunina ya  Kashi dabam dabam tare da tambayoyi masu wuyar amsawa "waye Kai Adnan ? Ka fad'a min waye Kai Ina son sani kai din  waye ?cikin sauri ya juya ya bar kitchen din   zuciyarsa na rawa bai ta'ba Jin tsoron wani yasan sana'arsa ba ko sanin ko shi waye  sai yau , bazai iya sheida mata shi din waye ba , zai barta a matsayinsa na me taimakonta  bazai ta'ba yarda tasan ko shi waye ba yana tafiya yana jan tsaki ji yake kmr zuciyarsa zata buga . ya rufe kofar falon ya fita zuwa  haraban gidan , tuni su  kamil ,anas, jubi, da jabir  da sauran yaransa sun hallara har wasu ma sun shiga mota sun zauna  shi kadai suke jira yana daf da karasowa eku ya  bud'e masa gidan baya ya shiga yana  cewa "hope  kowannenku  yayi shiri  me  kyau? "  sosai  suka bashi amsa  motarsu na kokarin fita daga gidan Idanunsa  ya sauka  akan wani dattijo  zaune a gindin bishiyar dake gefen gidansa nan take yace wa eku "stop ! ".eku  ya tsaya   nan take mutumin ya mike tsaye yana kallon motocin  jaguwa masu shegen kyau da  daukar hankali da hannu ya yafito  me gadi  ya k'araso  da d'an saurinsa  ya   tsaya yana rusunwa  "wacan mutumin fa me yake yi  anan ? "wallahi oga gurinka yazo wai yana son ganinka tun jiya byn fitarka yazo nace baka nan shine dazu byn dawowarka sai gashi ya dawo  na  shiga domin nasar maka sky  yace Kuna meeting shine na dawo na sheida masa ya dawo Koda karshen sati ne amman yace lallai sai ya ganka ." shiru  jaguwa yayi  yana nazari sannan ya dan Kalli Inda dattijon  mutumin yake tsaye cikin kod'ad'un kaya marasa fasali  yana cigaba da nazarinsa ,a hankali ya fito ya soma tafiya   har ya k'araso garesa , dattijon na ganinsa ya shiga rawar jikin "barka da fitowa ranka ya dade  "barkanmu  baba ya kwanan iyalin ?" Alhamdulillah duk muna Lafiya  , jaguwa ya kad'a Kai sannan yace  " baba fatan  dai lfy kake son ganina ?"dattijon ya marairaice murya  kmr zai yi kuka sannan ya fara mgn muryarsa na rawa gwanin tausayi "daman matsalace ke tafe dani gareka a wajen mutane na samu labarin irin taimakon da kake yiwa mutane ".  jaguwa na jin haka ya sauke numfashi yana dubansa a tsanake  " Ina Jinka baba wacce irin matsalar ce ?"daman akan yarona ne  shekararsa biyar kenan da kammala karatunsa  na  degree sai dai  yadda kasar nan tamu ta  dawo yasa  har yanzu yake gida zaune, duk Inda yaje apply din aiki sai ace sai ya biya kamin dubu dari biyar kudin office kafin a daukeshi  gashi  bashi da hanyar da zai samu kudin,  ni ya kamata na biya  masa ya samun aikin  to ni din ma babu dan na abinci ma da kyar muke samu, dan Allah ka taimakeni kamar yadda Allah ya taimakeka  ka samo masa aiki ko Kuma  ka yarda ya kasance a karkashinka ya karasa maganar yana zubar da hawaye ." jaguwa yayi shiru yana sauraronsa har sanda ya dasa aya "karkayi kuka baba    inshallahu zan yi iyakar kokarina  yanzu dai Ina kan hanya ne zani wani  aiki amman ka dawo zuwa  karshen sati da yaron   inshallahu matsalarka  tazo karshe dattijon ya soma k'okarin durkusawa jaguwa domin yi masa godiya, jaguwa  yay saurin sa duka hannuwansa ya taresa "haba baba karka min haka  mana " na gode  d'ana Allah ya albarkaci rayuwarka , Allah yasa ka gama da duniya lafiya ,Allah ya jikan iyayenka  idan sun rigamu gidan gsky, idan Kuma suna raye Allah ya Kara musu Lafiya mai amfani na gode na gode  daman da gaske ana samun mutane irinka  ?karka damu baba ya k'arasa maganar yana tsaida dattijon bisa kafafunsa ya Ciro  dubu goma  a  aljihun wandonsa ya mika masa "ga wannan kayi kudin  mota  yana gama mikasa ya juya ya shiga mota suka bawa motacinsu wuta suka bar unguwar ,da sauri dattijon ya Ciro  wata rubabbiyar   wayarsa ya shiga neman  number d'ansa  domin yi masa albishiri  ." ****** Bangaren  minister of health  kuwa  gbdy  hankalinsa yaki kwanciya   kullum yana manne da hjy zainab yana rarrashi wacce kuka ya zame mata abincin ruhinta , yanzu ma zaune yake kusa daita  yana aikin daya  saba tare da babban  amininsa alhj Tahir  dake k'okarin shawo kanta   "kada kiyi fushi  da hukuncin  Allah  zainab  wannan  abu daya faru gbdy bai mana dadi ba sai dai  bawa  baya wuce qaddararsa  Allah ya rigada ya  qaddaro surayya zata fad'a cikin wannan tashin hankali bamu Isa mu canza mata qaddararta ba,  fatan mu  dai Allah yasa bata cikin tsanani cikin muryar kuka tace "na kasa  jurewa   dady  dake hk take kiransa kmr yadda Ib ke kiransa "  yau  da mutuwa tanweer tayi na binneta da  zan fi samun natsuwar zuciya  amman Ina raye tanweer  tana hannun  'yan fashin da ko labarinsu ba'a samu ba , taya kuke tunanin hankalina zai kwanta ?".  Suma kiramu muji me suke  bukata daga garemu sunki  ta k'arasa maganar tana kallon saman falon hawaye masu zafin gaske na gangaro mata wanda zafinsu da rad'ad'insu ya wuce tunanin mai karatu . "wannan haka ne  amman duk da haka  addua zamu  taru muyi allah ya bayyanata cikin koshin lfy "amen ta furta a kasan makoshi tana cewa ya jikin Ib kuwa?   kullum Ina sa ranar zanzo na dubasa   mutanen dake shige da fice agidan nan  zuwa jaje ke hanani  fita ammn inshallahu zan samu lokaci na  leko na dubashi  . "to jikinsa dai da sauki zamu ce Allah dai ya iya mana  da iyawarsa dan rayuwar Ibrahim na daf da fuskantar matsala da Kuma qalubalin rayuwa ya kasa jurewa rashin tanweer  "Allah  sarki ib yana qaunar  tanweer  kmr yadda yake qaunar rayuwarsa  inshallahu zata dawo har ma suyi aure  ta k'arasa maganar tana sake matso ruwan  hawaye sun dade suna tautauna wa akarshe  minister ya  kira  cp  yaji halin da'a ake ciki  ,byn  cp   ya d'auki Kiran  suka gaisa "wai ya ake ciki ne da batun yarinyata  shirun fa yayi yawa zuciyata ta fara tsinkewa Ina Jin kamar Allah ya d'auki raina  na huta ? na kasa jurewa rashin diyata da rashin kwanciyar hankalin matata ".naunayen ajiyar zuciya cp  ya sauke sannan ya fara magana a natse"mun baza mutanen mu  cikin   gari    yanzu haka mun  fara  samun improvement akan lamarin   "to alhamdulillah   Allah ya taimaka   yasa aga  yarinyata  cikin koshin lfy "karka damu inshallahu komai yazo karshe ka kara mana lokaci kad'an "na gode na gode "  sukayi  sallama minister ya  fuskanci  hjy zainab tare da yi mata albashiri da abinda cp ya fad'a masa  nan take farinciki ya mamaye zuciyarta  shi kuwa alhj Tahir  cikinsa ne  ya duri ruwa gabansa ya  shiga  fad'uwa hankalinsa yayi kololuwar  tashi . babu shiri yayi musu sallama   ya  shiga motarsa direbansa ya ja suka  kama hanyar zuwa gida ,yasan ya taro wa kanshi  match tunda yayi sanadin da'aka d'auke tanweer  wayarsa ya Ciro yanata  Kiran number jaguwa  ana ce masa akashe  take har ya k'araso gida bai samesa ba ,  ya rasa yadda zaiyi da rayuwarsa  yasan muddin  su jaguwa sukazo  hannu   kashinsa ya  bushe domin asirinsa ya tono ." fitowa yayi da sauri daga cikin motar bai tsaya jiran direbansa ya fito ya bude masa ba  kmr zai tuntsura ya shiga cikin gidansa gumi na karyo masa ta koina a sansar jikinsa  kai tsaye bedroom dinsa ya shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga zariya  yana neman mafuta , yana tsaye hjy baseera ta shigo tana binsa da kallon mamaki dan ta kwana biyu bata gansa cikin yanayi irin haka ba  "wai Lafiya ka shigo kamar wani kububuwa me km ya faru ? tsaki yaja   yace "babu  komai . "To daga Ina kake yanzu "?. daga  gidan minister nake ya bata amsa yana fifita da hannunsa dan wani irin  azababben zafi yake  ji ta koina    tana Jin  haka na gane komai   ta  kama  gabanta  zata fita ya d'auki remut din ac yana kokarin  qara karfinta tare da cewa  "ya kuma zaki wuce ki barni ga dan iska kin samu  kin tmbyeni na baki amsa kawai zaki juya ki kama gabanki  "oh to ni me  zanyi  maka ?"   zata sake magana ya d'aga mata hannu"jeki kawai bananason jin komai tunda babu abinda zakiyi shasha kawai  ya  fad'a a matukar fusace  yana juya mata baya. tabe baki tayi a ranta tace  "ai Kai ne Sha Sha ,mutumin banza kawai  da bai san ciwon kanshi ba aurenka ko hasara duk a tunaninka ban San halin da kake ciki bane  byn na san komai  a juri zuwa rafi dai wata rana tulun zai fashe  juya tayi ta barshi tsaye  yaji da damuwarsa .ta nufi gurin  d'anta ta bashi maganin karfin jiki  dan ta sha alwashin bazata sake yarda da tsarin mijinta  ba   hk kawai  ta rasa tilon d'anta a banza, gbdy magungunan da yasa  nazifi ya rubuta masa an siyo sai dai bata bashi ya sha ba  wasu dabam ta bashi  jikin ne dai nashi yaki daidai saboda an rigada an karya masa garkuwar jiki " . ******* Sannu a hankali motarsu  jaguwa   ta d'auki  titin airport  suna  gama  Isa kowace  mota  ta samu guri  ta  tsaya a Inda jaguwa  yayi  umarni tare da saka fuskokin roba , motar  da  jaguwa yake ciki  ne kawai  ta  Kai cikin  mutane sosai. shiru yayi yana nazari da karewa gurin  kallon da  tarin mutane dake bin mutane  ko suna bukatar canza kudi .facing cap dinsa ya cire ya juya ta baya ya cire glass din  dake manne da idanunshi ya makala a goshinsa   bayan kamar minti   talatin  ya  ciza lip's dinsa na kasa da karfi  ya  fito  rike da bindigarsa  ak 47  yana gama  fitowa  ya fara sakin  harbi kamar ruwa  domin  Kore  mutane dake safa da marwa agurin , kafin  kace me mutane sun rud'e tare da neman gurin 'buya  bayan kmr minti biyar sai ga anas shima  ya fito had'e da   harbi   nan  ma sauran  mutanen da  suka rage suka  tarwatse ya tsaya yana huci "iam  bally  the deadly one, mutun ya kama kanshi idan baya son ya bukunci lahira ."ya fad'a yana sauke numfashi . jubi ya fito ya saita bindigarsa wani lungu Inda ya hango wasu mutane suna likensu  sai dai  bai  yi harbi ba bisa umarni  jaguwa dake duk suna Jin  maganarsa  sakamakon connecting din da yayi da wayoyinsu  ya sauke numfashi yana cewa  "as you can  see am gentle man to the core , I don't take what's beyond my capacity disprit  that iam not the one to be taking for granted , go and ask those how have done such before ya k'arasa maganar yana numfasawa  tare da gyara  tsayuwarsa eku remo ya k'araso ya tsaya gefen jaguwa rike da bindigarsa yana cewa ""Jaguwa ne da kanshi  d'an   mutuwa  Kuma mutuwa  ta dade da kar'basa  amatsayin d'anta  so everyone should run for his life "yana gama fad'ar haka ya koma gurin tsayuwarsa ya had'e da sauran  yan'uwansa suka tsaita bakin bindiga ." Shiru jaguwa yayi ya  fuskanci office din da aka kwatanta masa jubi ya matso kusa dashi  yana cewa  " jaguwa let's move to his office  jaguwa yace "da alamun bai nan jikina ya bani  amman Kuma wannan lokacin anamdi ya bamu "to mu juya mana mu koma  girgiza masa Kai yayi yana ciza lips dinsa na kasa "to ko zamu shiga office office ne muyi operation  ?"no ya bashi amsa atakaice "okay ya fad'a yana gyara bindigarsa .gbdy gurin ya d'auki shiru  ciki kuwa har da jami'an tsaro dake aiki agurin kowa nason rayuwarsa dan da ganinsu an san ba kananun yan fashi bane ." Loakaci zuwa lokaci yake duba agogo dake d'aure a tsintsiyar hannunsa Bayan  kamar minti talatin sai ga wata  mota   fara sol  ta  shigo  gurin. tun da suka shigo tsoro ya kama na cikin motar  sakamakon ganin gurin shiru babu motsin mutane  jaguwa ya gyra bluetooth din dake manne da kunnensa  "eku  ga mutumin da muka zo dominsa nan ya shigo  "okay   boss I will do my duty .cike da matsanacin tsoro   direban motar yaja burki yana k'okarin juyawa  sakamakon ganinsu take eku  ya harbi tayar motar . tsayawar motar ke da wuya yaga  mutane sun zagaye motar  kamar almara sai ga jaguwa ya  bayyana a tsakiyarsu  direban yayi saurin kife kanshi akan stearing motar yana rawar jiki , jubi ya bude murfin site din baya Inda alhj  aminu ke zaune    ya fito dashi  yayi cilli dashi  gaban jaguwa ya tsaita kanshi da bakin bindiga  "where's the money jikin mutumin na rawa yace "it's inside the car ya fad'a yana nuna motar "cheek !  inji cewar jaguwa".Anas  da kamil suka nufi motar suka duba can byn  second biyu anas yace "comform it's there "okay fine ,move move kamil ya fad'a yana ture alhj aminu " face the grand if you do nonsense i will kill you ,nan take alhji aminu yay sujjada gbdy ilahirin jikinsa na kyarma . Suka jefa jakar kudin byn motarsu  jaguwa ya shiga byn mota sauran dake shirin shiga  sai ga jiniyar motacin police suna harbi ,ai nan take qarar  harbi ya karad'e gurin police na harbi Suma suna yi  kowa ya shiga mota har sun fara ja  ya saura  kamil  ne bai samu damar shiga ba  ya biyo motar aguje yayinda sauran yan' uwansa ke harbin yansanda suna Kiran sunansa "km run kayi gudu mana  suna miko masa hannu shi kuwa gudu yake da iyakar karfinsa yana k'okarin Isa ga motar gabad'aya suka mika masa hannuwansu suka  had'a baki "zo kamil zo  gamu maza mana kamil ka kara  gudu  suka fad'a hankalinsu a tashe .ganin   halin da ake ciki  yasa  hankalin jaguwa yayi matukar tashi nan fa ya shiga bud'ewa police wuta daf da kamil zai shiga mota wani police yayi nasarar harbinsa a kafa wata razananniyar qara ya saki ya durkushe kasa cikin azaban ciwo tare da rike kafarsa  "... Mmn sudas 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️15 ......Zaro  idanuwanshi  yayi  yana kallonta cike da mamakinta ,a matukar  bukace  ta  Kai fuskarta tsakiyar qirjinsa  tana sauke wahalalle  numfashi tana shinshina kwantaccen sumar dake kwance agirjinsa ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki mai wuyar misaltuwa, ya lumshe kyawawan idanuwanshi qirjinsa na bugawa da mugun karfi tamkar ana buga masa guduma , shigewa jikinsa ta sake yi wannan karon fuskarta kwance da tashin hankali  ta dinga ta'bo wasu wurare a sansar jikinsa wanda ke sake kunno masa wutar shaawarsa , take jikinsa ya kama rawa  qwaqwaluwarsa so take ta tsaya ta daina aiki sai dai yay jarumtar hana hakan faruwa . ita Kuwa Jin yayi shiru yasa ta sake shige masa sosai ta soma k'okarin rabashi da pant din jikinsa ." wata irin razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa jikinta ya kama rawa take hankalinta ya tashi, ta kamkamesa tana cewa "please Adnan ka taimakeni wallahi Ina cikin wani hali idan baka kusanceni ba zan iya mutuwa ta k'arasa maganar zuciyarta na rawa take Kuma sai hawaye sharrrr ..... ya soma silalowa akan quncinta wata mummunar fad'uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba d'ayan biyu akwai abinda  ke  tattare daita mai muni "gbdy tausayinta ya kama shi dan gbdy yanayinta ya sauya ta dawo tamkar ba ita ba , kimanin minti ashirin ta d'auka tana makale dashi taki barin jikinsa, gbdy ma bata da alamun zata barshi burinta kawai ya kusanceta dan sai kuka take masa tana rokonsa Jikinsa na kyarma ya Kai hannunwansa duka ya kamo fuskarta ya had'e da nashi yana busa mata numfashinsa da iskar bakinsa muryarsa a tsarke ya soma mgn "tanweer ! "shiru tayi taki amsa  masa tana shakar numfashinsa dake sake dagula mata lissafi " meke faruwa dake ?  ya  tambayeta wannan karon kanta  ta  samu damar girgiza masa ," dan Allah ki dawo natsuwarki bazan iya abinda  kike  bukata atare dani ba".shiru tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi batare da tace masa komai ba dan zuwa wannan lokacin bazata iya magana ba burinta kawai ta jishi acikin jikinta yana having sex daita shima har lokacin idanunshi na cikin nata yana son ya karanci gaskiyar halin da take ciki, iskanci ne ko kuwa wani al'amari ne dabam ?". "da  kyar  ya sake fixgo magana "me yasa muna zaune lafiya zaki zo mana da wannan al'mari mai girma ?" me yasa kike son tayar mana da hankali? "Idan kina son na maidake gidanku ne wallahi zan mayar dake ba sai kin d'aga min hankali ba ya numfasa kana ya cigaba da mgn " banason ki cutu ne yasa kikaga na cigaba da rikeki agurina , banason wancan azalumin mutumin ya cutar dake duk da bana sonki bazan so na ganki cikin tsananin damuwa ba ."ta d'ago idanunta da suka canza kala tare da zubar da ruwan hawaye tace "Adnan ni ba dan Ka mayar dani gida bane ni dai kawai na jika ajikina ka kusanceni dan Allah , wallahi Ina tabbatar maka muddin baka kusanceni a yanzu ba zan mutu , zan mutu na bar maka duniya ....... " kiyi aiki da tunaninki mana ki fahimci illar abinda kike son na aikata dake har yau bud'e Idanuna da muguwar zuciyata bata ta'ba kusantar macen da bata ta'ba sanin nmj ba , duk matan dana kusanta daman can a lalace na gansu ke kuwa fa ?" tanweer bakin san maza ba Kuma bazan zamo mutun na farko da zai keta miki haddi ba ." cikin mugun firgici ta mike tsaye tamkar mahaukaciya duk gashin kanta ya hargitse ta soma dube dube acikin d'akin a hankali idanunta suka Kai kan dress mirror dinsa ,karamar bindigarsa ta gani ajiye a natse ya bi Inda take kallo nan take ya fahimci abinda take son aiakatawa dan haka da sauri ya soma k'okarin durowa daga kan bed sai dai kafin ya sauko har ta Isa ta d'auki bindigar ta saita gefen brain dinta dashi tana haki kamar wacce tayi gudun ceton rai "kana qara taku d'aya zan harbe kaina".Jin abinda tace yasa ya kame guri d'aya ya kasa kwakwaran motsi, ya tsura mata Ido yana neman yadda zai amshi bindigar a hannunta dan ba shi da tabbatacin  babu  harsashi aciki .ita Kuwa tanweer wani dishi dishi take gani acikin idanunta , yayinda a hankali take Jin kanta na juyawa bud'e idanunta tayi da kyau tana kallonsa tare da cije lip's dinta da karfi "kaga malam zaka min abinda na bukata ko kuwa na aika  kaina lahira cikin sauki dan nasan muddin baka yi abinda nace ba mutuwa zanyi cikin wahala ?.bai ce mata Komai ba illa kallonta da ya cigaba da yi qirjinsa  da zuciyarsa na tafarfasa, jikinsa babu kuzari ya sauko daga kan bed zuciyarsa na cigaba da tafarfasa har ya kusan Kaiwa kofar fita ta biyosa da sauri ta sha gabansa tana sauke numfashi "Ina zaka tafi ka barni ?" wallahi da gaske nake zan kashe kaina ." "kafin ki kashe kanki ki fara kasheni ya cire bakin bindigar akanta ya saita a qirjinsa  daidai saitin zuciyarsa "ki harbeni ya fad'a a tsawace yana zaro mata Ido " shiru tayi tana kallonsa cikin tsananin tashin hankali , yadda take kallonsa a hargitse haka shima yake kallonta cikin tsananin fushi "kin tsaya kina kallona ki harbeni mana alabashi idan na mutu sai ki kashe kanki , kin d'auka zaki tsoratani da mutuwa ne ? bari kiji na fad'a miki babu tsoron mutuwa acikin zuciyar adnan domin yasan ko ba jima ko ba dade zai mutu , koma nace tana bibiyata a kowani lokaci domin kuwa idan ban mutu a gida ba zan iya mutuwa akan titi dan haka ki kasheni kawai idan shine mafuta agareki amman bazan ta'ba aikata abinda kike buka............."ai bai k'arasa maganarsa  ba yaga ta d'auke bakin bindiga aqirjinsa   ta maida kanta had'e  da dannawa  take jikinsa ya kama rawa tamkar mazari sai dai ganin tabbas babu alamun alburushi aciki yasa shi fixge bindigar a hannunta ya ɗauketa da wani gigitacen marin yana cewa "you're very stupid tanweer akan iskanci banza da wofi zaki yi k'okarin kashe kanki . "kin mance ko ke wacece ? cikin  kuka tace "wacece ne ? ka fad'a min wacece ni ?ta sake tambayarsa cikin zafin zuciyata da sha'awa mai zafi , shiru  yay yana mata kallon banza zuciyarsa na zafi da quna  "wallahi kaji na rantse zan kashe kaina Kuma a daren nan tana gama fad'ar haka ta juya fuuuuuuuu zata bar  d'akin  ya fixgota da karfi ya sake ɗauketa  da  mari har biyu ajere "wallahil  Azim ki shiga hankalinki , nace ki shiga hankalinki , idan zaki kashe kanki ki bari na maidake gurin iyayenki idan akwai abinda yafi kisan Kai kiyi agurinsu  tanweer  wannan ba damuwata bace yayi mgnr a matukar tsawace yana nunata da yatsansa yana huci "bani bindigar ya fad'a tare da mika mata hannunsa madadin ta bashi bindigar hannunta kamar yadda ya bukata sai tayi wugi dashi ta zube a jikinsa tana kuka . baya yayi luuuuuuu ya fad'a saman katifa sam bataji zafin marukan da yayi mata ba , ita dai  buqatarta ta biya ya kusanceta ta daina jin abinda take Jin yana yawo a sansar jikinta  , tana hawaye ta Kai lip's dinta kan nashi tana lasa tana shakar numfashinsa  still  tana kallonsa tana lissafin  yadda bukatarta zata biya akanshi . " A hankali ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara sotsa tare da kai hannunta cikin pant dinsa  Kai tsaye hannunta ya sauka akan  joystick dinsa me tsawo  da  kauri , bata tsaya 'bata lokaci  ba ta fara murzawa . gbdy wani irin yaji ajikinsa  jijiyon dake  aiki ajikinsa suka motsa, jijiyarsa ya tashi sosai ya mike yana wani irin harbawa da sauri sauri . gbdy jikinsa yayi sanyi kmr wanda aka yiwa wanka da ruwan sanyi ,ya lumshe Idanunsa gbdy  ya nemi natsuwarsa ya rasa zuciyarsa ce ta dinga narkewa tana amsar sakoninta masu burkita lisafi sai dai kuma jin zuciyarsa yake kmr zata buga dan bakinciki abinda take bukata daga garesa , hannunsa ta kamo ta d'aura kan nonuwanta  wani zirrrrrrr yaji a ilahirin  jikinsa  tun  daga yatsun ka'fafunsa  yake Jin sanyin dadi na taso  masa  har  zuwa  cikin brain dinsa , a lisafinsa bai ta'ba Jin  irin wannan  yanayin ba da yake a yanzu , Jin  tafiyar  hannunta  yake  kamar akwai  wutar lantarki ajiki adalilin fixgarsa   da  take  izuwa muguwar shaawarta ".a hankali ya fara shafa nonuwanta    Amman  shi  har cikin   zuciyarsa   iya nan kawai zai tsaya bazai  d'ara daga kan haka ba ,wani numfashi ta fixgo da karfi  ta fitar tana lumshe idanuwanta had'e da yin sama ta Kai masa brest dinta daidai bakinsa ." kallonta yayi tare da kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa a hankali batare da yayi mata abinda take bukata ba ,shi kam bancin ya tabbatar da virgin ce  da babu abinda zai hanashi cewa  karuwanci ne ya motsa mata , shiru yayi na tsawon mintuna goma yana kallonta ta Kai hannunta fuskarshi tana goga masa brest dinta tana goge masa zufa da ke tsatsafo masa a fuskarshi sbd  duk  sanyin ac dake ratsa d'akin amman gumi ne ya rufeshi . a hankali ta Kai bakinta daidai kunnensa ta kira sunansa "Adnan ...!" Yana jinta  yayi shiru yaki cewa komai dan yau yaga abinda yafi karfin tunaninsa , yana ganin naci da iskanci irin na zahra yau ga tanweer wacce ta doketa a komai, wani irin quna yake ji a rantsa sai dai qunar bai sa yaji tsanarta ba  hasalima  zallar tausayinta da shawarta  ne  daskare acikin  zuciyarsa "Adnan !" ta sake Kiran  sunansa a karo na biyu cikin sanyayyiyar muryarta kmr zatayi kuka , a hankali ya bud'e bakinsa zai amsa mata dan yaji me zata ce sai dai qunar da zuciyarsa keyi yasa ya kasa sarrafa harshensa "dan Allah kayi min abinda nake bukata wani Abu nake Jin yana yawo a ilahirin jikina da ban ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta ." da zai iya kusantarta tabbas da yayi saboda tsananin shaawarta da  tausayawa  halin da take ciki sai dai bazai  iya ba yana adduar Allah sanyayyya mata abinda take ji ajikinta ,"bazaka kusanceni ba ? ta sake tambayarsa cikin mawuyacin hali , Kansa ya girgiza mata alamun bazai yi ba , cikin sanyi murya tace "to muje ka nemo min Wanda zai yi dani ko abinda nake ji zai bar jikina " ta k'arasa maganar tana k'okari mikewa ajikinsa da karfi ya fixgota ya maidata jikinsa "kina hauka ne ?"to bazan ci ba kuma bazan Kai ki aciki ba" naunayen ajiyar zuciya ta sauke hawaye masu zafi ya zubo mata sbd ganin gbdy yanayinsa sun nuna mata bazai ci ba ,"adnan kayi mata abinda take so mana tunda itace ta bukata yar Adam ce tanweer kamar kowa dole zata bukaci nmj " zuciyarsa ta bashi wannan shawarar "Anya kuwa zan iya  kusantar  yar mutane bayan ita din virgin ce ?" no! no!! bazan yi ba ,bazan iya aikata hakan ba . "Amman ai abinda take so kenan ? ya sake  tambayar  wankakkiyar kwakwaluwarsa .  shiru  yayi  yana kallonta yana zance zuci , ta kallesa taga har lokacin ita yake kallo yana tunani , cikin tsananin damuwa ta sake  yunkurawa  ta  mike daga jikinsa zata sauka akan gadon taji ya fixgota da iyakacin  karfinsa  ya zagaye kugunta da hannunwansa duka tare da rungumeta tsam ajikinsa yana fitar da numfashi sama sama  hannunsa  d'aya  ya zare ajikinta ya janyo  blanket  mai taushi ya lullu'besu yana sauke naunayen ajiyar zuciya ." bakinta  ta  Kai  cikin kunnensa " wayyohhhly  Allah  Adnan baka san yadda nake ji ajikina  bane  shiyasa kake  bata lokaci  ,wallahi  Ina  Jin kmr  mutuwa  zanyi, ta'ba  zuciyata kaji  zafi  take  ,jikina  zafi  yake ka taimakawa rayuwata ". " it's risky , gaskiya bazan iya ba" ya fad'a yana control din Kansa dan Shima a hannu yake gashi jijiyarsa sai haniniya  take  ,ta yunkura zata tashi ya rike  kugunta  "please  tanweer me yasa baki da tausayi ne ? tayi shiru tare da  dunkule hannunta , ta dinga ji wani irin zafi a gbdy ilahirin jikinta kamar wacce aka zubawa barkono . ta rushe masa da kuka tana dukan qirjinsa  da hannuwanta duka tana son ta mike ya matse gam "okay okay na yarda zan taimaka miki har  ki samu natsuwar da kike bukata " ta lumshe idanunta sannan ta bud'e tana tsotsa jikinta dake mata zafi , shi kuwa kallon yadda take tsotsa jikinta yake ganin bai fara ba ta sake yunkurawa "sorry nace na yarda zanyi . a hankali ya fara sucking din nipples dinta yana shafa gabanta wani wahalalle numfashi ta sauke tana sake tura masa Brest dinta, kasa yayi da finger's dinsa ya shiga yawo da finger's dinsa a kasanta , gbdy ta d'auke wuta nan da nan jikinta ya shiga siyayar da ruwa, cike da faduwar gaba yay gefe da pant dinta ya soka finger's dinsa daya cikin jikinta yana yi mata a hankali ta yadda zata ji dadin da take bukata  , fingering dinta yake sosai bakinsa na kan nipples dinta amman ita jijiyarsa tafi bukata taji ajikinta dan haka ta Kai hannunta ta zare pant dinsa gbdy ta daura hannunta a kan joystick dinsa tana murzawa tana sauke ajiyar zuciya bai san lokacin daya maidaita kasansa ba ya dawo Samanta yay mata rufa da faffadan qirjinsa, yayi kasa da bakinsa ya kafa a gabanta ya fara sucking dinta , wani irin nishi ta sauke  da karfi ,harshensa ya dinga karkad'awa  yana tsotsar kasanta kmr zai cinye gurin yana lasar ruwan dake tsiyaya." sucking dinta yake sosai cikin kwarewa yana furzar da hucin numfashi ." Ita Kuwa nishi kawai take tare da Kai hannunta cikin sumar kanshi tana yamutsawa, a hankali muryarta ta fito "Adnan ni sex nake so dan Allah I need sex  kaji  "  Jin haka yasa ya dinga sucking dinta da sauri sauri wai a nashi dabarar tayi release ya huta da jaraban dake cinta , idanunta sun kad'a sunyi jawur tamkar gawarshin wuta tsabar abinda ke cinta tausayi take bashi baya son ya zamo silar 'bata mata rayuwa amman ita sai k'okarin kamo joystick dinsa take tana Kaiwa jikinta ,wata dabara ce ta fad'o masa ya tsaita kan kaciyarsa a gabanta nan take jikinta ya shiga rawa kamar mazari ta ware masa ka'fafunta tana manne masa ajiki tare da zagaye wuyansa da hannuwanta duka ."a hankali ya dinga goga mata kan joystick dinsa a belinta wani nishi ta shiga saukewa tare da Kara shigewa jikinsa bakinsu ta had'e guri d'aya ta kamo lips dinsa tana bashi wani hot kiss mai rikitatwa byn ta gama ta maida bakinta cikin kunnensa ta fara lasa tana karkad'a harshenta tare da hura masa iskar bakinta, ai nan take komai ya kwance masa gbdy ya Kara fita haiyacinsa Idanunsa suka rufe ya dinga Jin wani irin fellings na shigarsa da hud'a gobobin jikinsa bai san sanda ya soma shigarta ba , wani bankaro masa qirjinta tayi tana turo masa manyan dukiyar fulaninta bai tsaya wata wata ba ya cafki nipples dinta yana shigarta yana tsotsa kan nipples dinta .lokacin da zabgegiyar jijiyarsa ta gama shigarta ta saki wani qara mai sauti  gbdy gidan babu Inda bai amsa kuwan sautinta ba ,yana gama shigarta wani hayaki bakinkiri ya dinga fita a fuskarta sai dai hankalinsa bai Kai gareta ba saboda fita haiyacinsa da yayi ,sannan dadin dake ratsashi yasa ya kasa barinta gashi rungume yake daita bare yaga hayakin , dadi yake ji sosai mai tsuma gabobin jiki wanda bai ta'ba ji ba , dadinta na dabam ne bai taba Jin irinsa ba "dama haka dadin budurcin yake ?yayi tmbyr acikin zuciyarsa ya Kai tsawon minti talatin akanta yana juya jijiyarsa acikin jikinta batare da yayi release ba ,ya sake kwakumeta sosai ajikinsa yana shigarta. yadda yay expecting din dadinta haka yaji koma yace ya zarta yadda ya tsammanin , joystick dinsa ya sake zurawa cikin jikinta ", wayyohhhly Allah na dadi nake ji sosai ya fad'a a fili , kema kina Jin dadi ? ya tmbyeta yana riko kugunta yana soka maka jijiyarsa yana furta " shiiiiiiiiiii ....!!!kmr mai cin yaji "ban ta'ba ci mace me dadinki ba tanweer  ,da sauri da sauri ya dinga shigarta da kyau ita Kuwa  numfashi ma da kyar take fitarwa dan  yana shigarta komai ya kwance mata madadin taji dadi da take bukata sai wani azaban ciwo ke ratsa jikinta ta rasa a wani hali take ciki ,gbdy bata ma san wainar da yake toyawa ba a duniya take ko  a lahira take bata sani ba kamkameta yayi sosai ajikinsa lokacin da zai yi release yayi  saurin cire jijiyarsa yayi release a waje  sai bayan daya yi release ya lura da hayakin dake fita daga fuskarta wanda zuwa lokacin numfashinta na daf da tsayawa  ya daina aiki ,rashin wadataccen numfashinta bai damesa ba kamar hayakin daya gani. da sauri ya tattarota jikinsa gbdy ya tsurawa fuskarta Ido , gbdy zuwa wannan lokacin jikinta ya saki bata motsi . hankalisa a matukar tashe ya cigaba da kallon fuskarta dake fitar da hayaki yana nazarinta hankalinsa a matukar tashe ya sauko ya janyo jallabiyarsa ya zira ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya fito daga d'akin zuwa parlour'nsa  yana neman layin baba , ya kira ya kai sau uku sannan aka d'auka cikin mayen bacci da sauri jaguwa ya shiga koro masa abinda ya faru " daga can bangaren aka fara magana "wannan ai aikin sihiri ne , asiri aka yi mata ," Kasa mu ganye  magariya guda bakwai idan akwai a kusa da kai sai ka karanta fatiha, ayatul kursiyu, suratul a'araf daga kan Aya ta dari da shida zuwa Aya ta dari da ashirin da biyu ,sai ka karanta suratul yunus daga aya ta sa'banin da bakwai zuwa Aya ta tamamin da biyu sai suratul kafirun kafa d'aya, falaqi da nas kafa uku uku sai ka Karanta wannan adduar allhumma rabban Nas azhibal ba'as ashfi wa'antash shafi,la shifaallah shifa'uk shifaun la yugadiru sakaman kafa uku sai ka had'a da wannan adduar bismillah urkika min kulli Shai'in kulli nafsun, allahumma yashfiyka, bismillah ukika kafa uku kayi acikin ruwa ka shafa mata a fuska safe da yamma sannan ta dinga wanka dashi a wuri mai tsafta " shiru yayi yana sauraransa har sanda ya dasa Aya, ya masa godiya sannan ya katse Kiran ya jefa wayar cikin aljihunsa ya rike kugunsa da hannu d'aya hankalinsa a tashe har lokacin gumi na cigaba da tsatsafo masa ya d'auki minti biyar yana tunanin Inda zai samu gayen magariya kafin daga baya ya nufi kofar fita daga d'akin da sauri ya nufi haraban gidan Kai tsaye Inda motarsa take ya nufa cikin hanzari , kana ganinsa kasan baya cikin natsuwarsa "Ammar ! ya kira sunan me gadinsa da karfi wanda yasa ya fito da sauri dan daman Idanunsa biyu bai yi bacci ba  hakan kuma ya janyo hankalin jubi da anas dake zaune akan fararen kujeru a haraban  gidan suna shaye shayensu dan su dare safiya ce garesu ,safiya kuma tamkar dare ne sai su wuni suna bacci idan ba operation zasu fita ba ." suka mike da sauri suka nufo gurinsa suna kiran sunansa a kidime "jaguwa ! " tun kafin su k'araso Inda yake har ya shiga mota ya nufi bakin get da sauri me gadi ya karasa  ya bud'e masa get ya fita a guje . a kidime kowannensu ya Kalli dan'uwansa sannan suka juya da sauri suka k'arasa Inda wayoyinsu yake suka d'auka suka fara neman layinsa sai dai Kiran na shiga bai d'auka  , shi kuwa jabir yana d'akinsa kwance yana baccinsa hankali kwance bai san wainar da'ake toyawa ba tunda ya kwankwad'i codin yaje ya kwanta acikin bacci ne yake jin muryarsu anas sama sama hakan yasa ya bude Idanunsa a firgice yana cewa "Lafiya meke faruwa ? " ka tashi Akwai matsala fa agidan nan  jaguwa ya fita yanzu cikin tashin hankali ". da sauri ya karasa mikewa tsaye suka fito tare zuwa falon gidan "to me ke faruwa dashi ne? ya sake tambayarsu ganin yadda duk suka rud'e "wallahi bamu sani ba amman nafi tunanin ko mahaifiyarsa ce ba Lafiya ko cikin kannensa yasa ya rikice  anas ya bashi amsa da hakan . hankalinsu ya tashi sosai  har kamil daya  dingisa ya fito daga d'akinsa gbdy suka rud'e idanunsu ya canza suka fita haiyansu suka cigaba da neman layukansa anas ne yayi nasarar samunsa yana Jin ya d'auka ya fito zuwa haraban gidan "meke faruwa jaguwa ka fita cikin tashin hankali irin haka ? "katuwar matsalace amman idan na dawo zan fad'a maka komai ," Okay to shikenan naji amman yanzu kana Ina ka dai san a irin wannan lokacin fitarka Kai kad'ai akwai matsala ka fad'a min wani titi kabi na biyoka dan bana son kana fita kai kad'ai ? Ina kan titi isolo daidai akari estate zani gida gurin ammi "okay titin akari isalo bari na biyoka yanzu sai mu hadu a gidan ko? " no !no!! kayi zamanka bazan so fitowarka kai kad'ai ba "anas yayi shiru yana sauraronsa kafin daga baya yace "okay to shikenan amman kayi driving a hankali sannan ka kula dan Allah da kyau ya katse Kiran tare da komawa ciki gurinsu jabir ." Anas na komawa ciki gida kira ya Isa office din jami'in tsoro na sirri "cikin sauri aka d'auki wayar ana dokin jin kyakkyawan labari daga bakin mai kira "hello ya'akayi IPO  an samu wani cigaba ne ?eh to an samu dan ya fita, yanzu haka naji babban amminsa yayi waya dashi yana kan titin akari isalo sai kuyi k'okarin kubi bayansa ku tsaya ta daidaita gurin idan Allah ya taimakemu sai ya dawo ta kan titin tunda shiga gidansa ya gagaremu sai mu kamashi a hanya yana cikin mota marcende baka 330 , Kai gskiya kamashi a gidansa zai yi wuya duk fa sanda nayi k'okarin tunkarar falonsa da bindiga dan arresting dinsa sai naga ilahirin gurin ya zame min kungurim daji da zarar babu bindiga ajikina sai na ga komai ya dawo daidai yadda yake a lisafinna iya bindigunsu kawai ke  shiga bangaren da suke  , eh nasan akwai katon sirri sosai a gidansa da shi karon Kansa wallahi nayita bibiyarsa akan sanin sirrinsa ban samu damar ganin komai ba yanzu dai  ayi k'okarin aje a tsaya agurin sir , okay shikenan sir Allah ya bada sa'a suka yi sallama ." gudu jaguwa yake sosai akan titi isolo gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kmr zuciyarsa zata kama da wuta haka ne ma yasa yaga kamar baya gudu tsaki yake taja akai akai duk jikinsa tsuma yake kwakwa luwarsa  ta  hargitse kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwar d'aya daga cikin ahlinsa , doguwar tafiya yayi ya k'araso daf  da unguwarsu tun kafin ya k'araso ya soma Kiran number sadiq kaninsa  kira uku ya d'auka hankalinsa a matukar tashe "ka fito ka bude min get"  abinda ya fad'a kenan ya katse Kiran yana karasowa kofar gidansu sadiq har ya fito yana ƙoƙarin bude get da sauri ya bud'e murfin motar ya fito sadiq ya bashi hanya ya shiga ya maida get ya rufe "Lafiya father  kazo da tsakar daren nan? "lafiyar nan dai da sauki sadiq, ya fad'a yana dosar kofar part din ammi wacce tuni ta farka sakamakon jin muryarsa cikin bacci  dan window dakinta na daga tsakar gidan "Adnan ! ta kira sunansa a rud'e tana durowa daga kan bed dinta  ta fito tana k'okarin bud'e kofar tana sake Kiran sunansa ya amsa da" Na'am ammina Ina ganye magariyar da kika ta'ba nuna min ana yiwa gawa wanka dashi ? yana nan Lafiya kake nemansa da tsohon daren nan waye ya mutu ?ta tambayesa a rude "babu wanda ya mutu wani za'ayi amfani dashi domin karya sihiri "   daga haka bata  sake  furta Komai ba ta juya ta koma cikin d'akinta da sauri sai lokacin sadiq ya sauke naunayen ajiyar zuciya Jin ba wani abu bane "suna tsaye ammi ta fito ta mika masa bakar ledar da gayen ke ciki ya amsa ya juya da sauri yana ce mata sai da safe ",Allah ya tashemu Lafiya Allah ya  tsareka ta fad'a tana kallon bayansa  "Ameen" ya amsa yana k'arasa fita daga gidan sadiq ya biyo bayansa ya kulle get ." Wannan karon ba k'aramin gudun wasa yayi ba sai dai yana kawowa titin da mutun zai hau isalo road ya  karya stearing motarsa ya d'auki titin da zai Kai shi lawansi road adalilin faduwar gaba  daya  ji ya dirar masa  ,ya  Kai hannunsa d'aya  ya  kunna  wutar motar ta ciki ya Kalli zoben  hannunsa  nan yaga ya koma baki  daga ruwan zuman da yake iska ya furzar yana girgiza Kai ,gudu   yayi   sosai  cikin  kankanin lokaci  ya k'araso unguwar tun kafin ya k'araso get din gidan yake hon mai gadi ya bud'e masa ya shiga ya fito da mugun sauri daga cikin mota . a falo ya wuce su anas suna ganinsa suka biyo bayansa Kai tsaye kitchen ya shiga suna kallonsa ya d'auki karamar roba ya tsiyaya ruwa aciki ya nufi  falonsa ya wuce bedroom dinsa kamar su biyosa sai Kuma suka tsaya cirko cirko suna zagaye falon, can suka ji ya kulle kofar nan suka fita d'aya byn daya ban da anas da ya nemi guri ya zauna zaman jiransa ." Yayi duk abinda baba yace ya tofa acikin ruwan sannan yayi sama da jallabiyarsa ya hau kan gadon tana kwance tamkar matacciya sai dai zuwa yanzu babu wannan hayakin jikinsa na rawa ya sake Kiran layin baba yana dauka yace "baba babu wannan hayakin yanzu "okay to to shikenan ya fad'a a rud'e ya ajiye wayar ya tattarota zuwa jikinsa ya mannata a gefensa ya bud'e bakinta hakoranta sun cije guri d'aya ,a hankali ya dinga shafa mata ruwan maganin a fuska zuwa ilahirin jikinta yafi karfin awa d'aya yana bin jikinta da ruwa sannan tay atishawa mai karfi  sai dai idanunta a runtse suke .... Naunayen ajiyar zuciya ya sauke idanunshi na kanta shi kad'ai yasan irin farinciki daya tsinci kanshi da numfashinta ya dawo gangar jikinta  ya rungumeta gam ajikinsa yana jin wani sanyin dadi na ratsashi , tausayinta  ne ya cigaba da ratsashi dan duk wani abinda ya sameta shine ya jawo mata, tana zaman zamanta tare da iyayenta ya daukota  "Allah sarki a she ba laifinki bane "a she tursasaki akayi? " me yasa ? waye wanda yayi wannan aiki ?" me yarinyar mutane tayi muku kuka sa na zama silar rabata da budurcinta ? "shikenan Kunsa  na mayar daita bazawara alhalin bata cancanci hk ba ,kunsa nayi mata  tabon da har abada bazai gogu ba , wannan abu bai min dadi ba," me yasa  tun tuni ban fahimci abinda ke tattare dake ba? wasu hawayen tausayin ta ne suka shiga zubo masa ." da qunar zuciya ya sake  matsowa jikinta ya riko hannunta cikin nashi yana wani irin kuka  yana duban  jikinsa daya  kusanceta dashi "na Kusanceta da jikina "na zamo silar yi mata tabo a rayuwarta .." me yasa  ban fahimceta ba na Kusanceta ? why why why Adnan !!! ? ya zabura ya mike tsaye tamkar mahaukaci yana hargagi ya shiga buga k'ansa da bagon d'akin yana nadamar abinda yayi mata "kafin kace me tunin jini ya balle a goshinsa ya shiga tsiyaya ya d'auki lokaci yana kukan nadama Yana kallon jikinsa yana tunanin cikin yan matansa wace wacce zata iya wannan  danyen   aikin  ? babu wacce  tazo  masa arai sai zahra ...." ita kad'ai ce macen da zata iya komai akansa Kuma ita kad'ai ce ta gansa tare da tanweer ai kuwa babu shakka itace ,zata raina kanta a hannunsa , zan  bata  mamaki ,zai  mata abinda sai taji ta  tsaneshi a rayuwarta ya kai hannunsa  goshinsa  sakamakon dumin  da   yaji,  ya  kalla yatsansa  jini ya gani ya karasa ya d'auki tissue ya tsaya gaban mirrow ya goge sannan ya dawo ya d'auki rigarta yana kokarin saka mata nan ya ga digon  jini  had'e  da spam dinsa . ya lumshe idanuwanshi qirjinsa na zafi abinda yafi tsanar mutane akanshi gashi shine ya aikata da kanshi ,cike da tashin hankali ya sauko  daga  kan bed din ya goge mata kasanta sannan ya zira mata riga ya  ɗauketa ya fito zuwa   falo   ya  wuce  anas zaune wanda ya zabga  tagumi yana ganinsa ya zabura  ya mike  ya biyosa  yana tambayarsa  jaguwa bai tsaya ba ya  nufi d'akinta  ya  shimfideta  akan   gado   idanunshi  na  kanta  yana tsaye yana kallonta sai ga anas ya shigo d'akin cike da tashin hankali yana ganinsa ya janyo blanket ya lullu'beta yaja ya tsaya tare da rungume hannunwansa duka a qirjinsa cikin tsananin damuwa anas    ya  zubawa tan Ido yana kallonta Ko cikakken minti biyar bai  yi ba sai ga jabir, jubi ,kamil sun shigo  . duk  suka  zuba  mata  idanunsu suna kallonta  kowa da abinda yake sakawa a cikin  ransa a hankali  jaguwa ya runtse  idanunshi tare da Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da sauri sauri ,anas ne yayi karfin halin tambayarsa abinda ke faruwa daita "daman itace babu Lafiya me ya sameta ?"aikin wancan tsinanniyar yarinya ce ya fad'a a tsawace "wacce yarinya kenan ?anas ya tambayesa a rud'e "wace ce banda waccen yar iskan zahra din asiri tayiwa yarinyar mutane amman na rantse da Allah sai naci ubanta inga uban daya tsaya mata acikin garin nan"take it easy jaguwa Kai ya akayi kasan tayi mata asiri ? tsaki jaguwa yaja da karfi idanunshi na kan tanweer dan yasan daman haka zai ce tunda baya ganin laifinta  . a tsanake jabir yace "Allah ya kyauta yanzu dai me ye solution dan  naga kmr yarinyar bata numfashi ?ga tan nan dai tana numfashin sai dai ba sosai ba da kyar na samu numfashinta ya dan dawo wallahi muddin wani abu ya ta'ba lafiyarta zan shayar da Zahra mamaki inji cewar jaguwa ,gyada kai suka yi  gbdy sannan jubi , jabir ,kamil suka juya suka fita daga d'akin dan babu me iyawa dashi idan yana cikin fushi sai anas ." "kayi hakuri jaguwa ba lallai abinda kake zargi akan zahra  ta aikata ba anas yayi mgnr yana dafashi a fusace ya buge masa hanun yana cewa "Daman nasan haka zakace  tunda kafi qaunar dani "no !no !! jaguwa saboda qaunar da zahra take maka yasa nake kulata taya ma zaka had'a matsayinka daita gsky karka sake min hk banaso Kai fa jinin jikina ne  ita Kuwa fa ?  jaguwa yayi shiru tare da  tsurawa tanweer Idanunshi wasu kwalla masu zafi suka zubo akan kuncinsa cike  da  takaici da nadamar abinda ya aikata mata, nadama irin wacce bata da amfani . anas yayi matukar mamaki ganin jaguwa ya tasa tanweer gaba yana kwalla "lallai haka rayuwa take tana cike da abun mamaki "jaguwa ne yau yake kuka akan mace ? "Jaguwa ! Anas ya kira sunansa "yana jinsa yayi masa banza tamkar ba dashi yake mgn ba " kana mutuwar son yarinyar nan amman Kaki yarda da kana sonta , Kalli yadda kake zubar da hawaye akanta ,Kalli yadda tausayi mai hade da soyayya suke dawainiya da Kai ,ka yarda jaguwa kana sonta ka daina karyata zuciyarka , ka daina hasashen bazaka iya sonta ba, ita fa rayuwa kafi ni sanin rubutaccen alamari ne daga rabbi, hatta wannan Sana'ar tamu qaddara ce Killa da iyayenmu sun san zamu zo duniya mu kasance yan fashi wallahi da tuni sun kashemu da hannunsu ".yayi shiru yana dubansa "ka yarda Kuma ka amince kana sonta sai mu taru mu bar wannan rayuwar ,zamu tayaka inganta rayuwarka jaguwa domin sama maka farinciki .........." "ka daina fad'a min haka anas banaso ji wannan kalmar  daga bakinka sau nawa zan fada maka tausayi ne ba so ba ?"yayi saurin karyata amininsa taya ma zai sota byn tanweer tafi karfinsa a aure, waye shi ,? waye yan'uwansa a fad'in kasar nan ? duk da a yanzu ya taka matsayin da kudi ba matsalarsa bane amman yasan aurenta zai masa wahala, ya sake fuskantarta sosai yana Jin kamar yayi mata numfashi ,sosai  ya  fad'a kogin tunani hankalinsa ya bar duniyar da yake ciki ya Lula wata duniyar dabam ." "Bamu saba boyewa kanmu komai Daya shafi rayuwarmu ba ,jabir, jubi kamil ,duk tare suka ganmu kana fada min  gaskiyar dake cikin zuciyarka akan komai amman akan wannan yarinyar ne kawai ka kasa fad'a min matsayinta a zuciyarka ,kana tunanin zan hanaka soyayya ne da ita ko me?wallahi kamar yadda kaji na fada maka ni me rungumar komai ne akanka Koda kuwa mutuwa ce, Ina maka soyayyar da zan iya sadaukar da rayuwata akanka, karka manta mu din masoyan juna ne da muka yarda da juna Kuma muke son juna saboda Allah, zuciyata ta yarda ta amince kana son yarinyar nan so me tsanani ko dan tana diyar minister yasa kake gudun fallasa sirrin soyayyarka ? "ko d'aya  bana  dai sonta ne " kama saukakawa kanka nan kusa ma ammi zata min mata ka san kuwa zuciyata bata da wani zabi daya wuce nata dan haka ka cire wannan tunanin a ranka ya k'arasa maganar still idanunshi na kanta " yana dasa Aya anas ya juya a hankali ransa a matukar bace. "ta yaya gashi yana kallon tsagwaron qaunar yarinyar a idanunshi amman yake ja inja dashi ? ranar ce rana ta farko da jaguwa yayi masa abinda   har yaji ya tsaya masa arai , Jin motsin Bude  kofar d'akin ya sa jaguwa ya waigo da Kansa anas ya gani zai fita daga d'akin shima kmr ya bar d'akin sai ya tsinci Kansa da kasa aiwatar da hakan yaji bazai iya barinta ita kad'ai ba dan haka ya hau gadon ya janyota ya d'aurata a saman  faffadan qirjinsa, a hankali  yana shafa bayanta, ajiyar zuciya ta fara jerawa tamkar wacce ta sha gudu tsira  ,qara   makaleta jaguwa  yayi   tamkar  wani zai kwaceta a hannunsa "Anya   kuwa adnan  baka  fara  son yarinyar nan ba ?" ya  tambayi kanshi yana shinshina wuyanta" ka fara sonta mana tunda kana tsananin qaunar kasancewa daita zuciyarsa ta bashi amsa da hakan  "Ina  ba  haka bane tausayi ne kawai babu wannan a tsakanina daita ,gyara mata kwanciya yayi sosai ta yadda bazata takura ba ya sauko daga kan gadon zai fita yaji ta riko hannunsa waiwayota yayi zuciyarsa na dokawa da matsanacin karfi ya kalleta sosai bacci take da alamun ma bata san ta aikata hakan ba , ya fito daga d'akin zuwa bedroom dinsa kana ganinsa kasan baya cikin haiyacinsa zama yayi yana neman layin sadiq ya kira sakamakon ganin missed calls  dinsa ya d'auka yana d'auka yace "father komai normal dai ko ka Isa gida lfy ? "Normal sadiq komai  daidai na gode da kulawarka dan uwana , sukai sallama kmr ya nemi layin zahra dan yasan adaidai wannan lokacin idanunta biyu Killa ma tana can yawon ta zubar amman ya share yana zaune  zata zo ta samesa .." Can  bangaren  IPO  kuwa  yana ganin dawowar jaguwa yasan sun yi missing dinsa wayarsa ya ciro ya shiga neman number dcp baba abare  yana d'auka yace "sir Kuna Ina ne  ? daga can bangaren dcp yace muna kan titi har yanzu bamu ga dawowarsa  ba "gsky kunyi missing dinsa dan ya dawo gida "shit ...." dcp ya furta a fusace sannan ya cigaba da magana "amman a juri zuwa rafi wata rana tulun zai fashe "wannan haka ne sir idan kere na yawo zabo na yawo  wata rana zasu  had'u ne ",ai kuwa haduwarmu bazata yi kyau ba dan bazan Kai shi ga office din  hukuma ba bare a samu damar bada belinsa tarwatsa masa Kai zanyi kowa ya huta yana gama fad'ar haka ya katse Kiran a fusace  yana bawa yaransa umarni ." ***** Washegari da misalin karfe takwas ya fito zuwa falonsa sanye cikin gajeren trouser  baki da riga fara mai hula da ratsin baki ,sanye da takalmi fari mai azaban kyau yayi kyau sosai sai dai fuskar nan tashi a murtuke tamkar jinin sarauta sannan kallo d'aya zaka masa kasan zuciyarsa a dagule take jira kawai yake a tabashi ya hau mutun , ya d'auki remut ya kunna tv ya Kai  chennel  zuwa na labarai  yana ƙoƙarin  zama friends dinsa suka shigo suka zagayesa har kamil Suma cikin shiga ta alfarma atare suka had'a baki gurin cewa"ya lafiyar yarinyar nan ?Kamar bazai ce Komai ba har sun fidda rai da zai Yi mgn suka ji yace "alhamdulillah har yanzu dai tana bacci  ".Shiru sukayi dukkaninsu babu wanda ya sake yin magana sai numfashi da suke fitarwa idanunsu na kan tv yayinda  anas ke son yi magana akan zahra zata zo dan tun safe ya kirata ya sheida mata abinda ke faruwa  sosai ta daga hankalinta  ,amman yadda yaga jaguwa ya had'e rai yasa ya kama Kansa ya ciro kwandala  a cikin aljihunsa ya murza akan center table din dake gabansa  take ta fara juyi a karshe ta kife ya tsurawa kwadalar Ido kawai yana kallonta  ." Suna zaune sai ga zahra ta shigo cikin doguwar riga marun colour tana karairaya tana gama tsayuwa a tsakiyar falon onexpecting taji jaguwa ya mike  ya ɗauketa da wani gigitacen mari da sauri ta dafe daidai Inda ya mareta tana dubansa "ki fita rayuwata  Zahra , ki tsaya matsayinki"  zahra  tace "me yayi zafi haka Adnan ? "dazu anas ya kirani yake fad'a min abinda kake zargina akai amman ka sani ...... "wani marin ya K'ara kifa mata sai data ga taurari masu duhu "amman kasan me din ubanki ?"me zaki fad'a min na yarda dake maci Amana kawai,  daga karunwaci kin koma bin bokaye saboda ke katuwar jahila ce wannan ya zamo Karonki na farko ya Kuma zamo na karshe babu ruwanki da yarinyar nan wallahi muddin wani abu ya sameta sai na kasheki da hannuna , wai ma meye hadinki daita? ni kike wa kwakwa ni Kuma nace banayi ko dole ne  sai na aureki ?ya tambayeta yana sake tsare girar kasa da sama. "duk ta rud'e sai wani gumi take fitarwa cike da matsanacin firgici tace "ka yarda wallahi babu hannuna ci...ciki " ta k'arasa maganar tana in Ina gani yadda yake mata mugun kallo yasa ta soma neman hanyar guduwa dan kallon  fuskarsa kad'ai ya Isa ya tsorota mutu da sa mutun ya shiga hankalinsa sam sam babu alamun wasa atare dashi kafa yasa mata sai gata ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kallonsa cikin muryar kuka tace "ni kad'ai kake bi bare kayi tunanin nice na aikata abinda kake zargina? Ina Jin tsoron Allah Adnan bazan iya ......"shiiiiiiiii ! banason Jin komai d'aga bakin makira irinki ." "Zahra! ya kira sunanta muryarsa a tsarke ta zuba masa Ido tana amsawa da" Na'am "babu tsoron Allah"n daya halicceki acikin zuciyarki dan hk nasan zaki iya aikata komai akan cikar burinki ,masu kyakkyawan zuciya da tsoron Allah su suke tsoron aikata mugunta ke Kuma baki da ko daya aciki "yayi shiru yana numfasawa sannan ya cigaba da mgn "daga yau idan kika sake shiga harkata zan mugun baki mamaki kuma dan Allah karki cire hannunki akaina da duk wacce zaki ganni idan Kuma kinki yiwa kanki kiyamul lail zaki hadu da cuuttuka ,sannan zan ganar dake da yaren da zaki gane yana kaiwa nan yace " ki tashi ki bani guri bana son ganin wannnan fuskar taki ". "naji zan tafi amman kayi hakuri kayi bincike sosai akai muddin aka tabbatar maka  Ina d'aya daga cikin wad'an da suka aikata wannan laifin ka min hukuncin da yafi wannan "wani bincike zanyi bayan nasan babu me shegen naci a rayuwata kamarki ?ya matsota sosai ya cafki makoshinta idanunta suka yo waje "ki fad'a min gsky kece kikayi mata asiri ?ta shiga girgiza Kai alamun a'a "bazaki fad'a gsky ba ? girgiza masa Kai ta sake yi  anas ya taso ya rikesa karka yi kisan Kai Adnan "ka rabu daita  karka kashe yar mutane "kace mata ta fad'a min gsky da bakinta "me yasa  tayi wa yarinyar mutane  asirin data kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba? ya fad'a yana filinging daita sauran kad'an kanta ya bugi bango anas yayi saurin riketa  yana bawa jaguwa hakuri .wani sanyayyayen numfashi Zahra  ta sauke da kyar tana jin dadi aranta burinta ya  cika tunda ya kusanceta rabuwarsu tazo duk nacinsa dole su rabu  ,abokansa kuwa da Ido suka bisa suna mamakin jin furuncinsa ,me yasa kika yiwa yarinyar mutane  asirin da ta kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba?  suka tambayi zukansu suna dubansa  fuskokinsu d'auke da qarin bayani . "Anas kaji abinda yake fad'a , dan jarabansa ya ciyosa ya kwana  da  yarinyar mutane shine zai d'aura laifina akaina , kasani babu  hannuna  acikin wannan aika aikan  " ,jaguwa  juya mata baya  ya tsuke fuska alamun bai son jin komai daga bakinta muryarsa a tsawace yace "anas ka sallameta daman  Kaine kake gayyatota  zuwa gidan nan " da sauri anas  ya riko hannunta ya nufi kofar fita daita "anas ka sakeni na fahimtar dashi gaskiya "bazai ta'ba fahimtarki ba kije kawai dan Allah nima daga yau karki sake kirana na yanke muamula dake bazan Kara kiranki ba banason na samu matsala da abokina, aminina ,farincikin rayuwata . fixge hannunta tayi daga cikin nashi adaidai lokacin da suka fito zuwa haraban gidan ta tsaya a hassale tana  dubansa "ka dade baka daina kirana ba ,bazan  kiraka ba shima bazan kirasa ba Amman na rantse sai Adnan ya dawo ya nemeni da kansa ka rubuta ka ajiye a Inda bazai goge ba ..." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️14 .....Cike   da  zafin  rai  da zafin  zuciya  jaguwa   ya  soma   k'okarin   fitowa daga  cikin  motar  yana gyara   bindigar   hannunsa   nan  fa hankalinsu   anas  yayi  kololuwar   tashi , anas  ya rud'e    yay   saurin dakatar  dashi  ta hanyar Kai   hannunsa  qirjinsa  "karka   fita  jaguwa , kaucewa  yayi  yana cewa    "ku   wuce  kawai   zanji   da  komai "dan  Allah   jaguwa  karkayi wannan  kasadar ".  bai  sake    saurararsa   ba ya  soma  harbi  gumi  na  karyo   masa  ,  hakan  yasa   da   sauri  kowannensu   ya  cigaba   harbi  da  iyakacin kwarewarsa ." da  mugun   gudu   jaguwa  ya  isa inda  kamil   yake  durkushe  rike   da  kafarsa  yana  cewa "km    bani hannunka " ,  cikin  tsananin  tashi hankali   kamil  ya d'ago kai  sai dai bashi  da kuzarin da  zai mika masa hannunsa  " nace  ka bani hannunka ya  sake  mika  masa hannu  shima  kamil ya mika  masa  ya  rike  hannunsa  gam cikin nashi   yana cewa "taho  km   ka  mike dan allah karka  bari mu  rasaka  "  kamil  ya fara   k'okarin  mikewa adaidai  lokacin da sky ya  juya   kan  mota  zuwa  inda   suke   tare da yi musu tsakani da  police officer's ,  cikin   azama  jaguwa yace " maza   mike  km  da taimako  allah  jaguwa ya shigar  da  kamil  cikin  mota  ai  kuwa  shigarsu motar keda wuya suka figi  motar  aguje  nan motocin   'yansanda suka  biyosu  da   mugun gudu  suna  harbi   suna danna  jiniya ,  haka suma bangaren   jaguwa    harbinsu suke  ,   gudu sosai motacin  jaguwa  sukayi   har suka  yiwa police  nisa  a karshe suka  daina  hangosu ." a matukar  wahale suka k'araso  gida  jaguwa  yay  saurin fitowa daga cikin mota   ya  k'arasa  da sauri  ya  bud'e  kofar shiga cikin ainihin falon gidan , su  jubi  suka  kamo  kamil  suna tafiya  dashi a hankali kafafunsa babu takalmi dan tuni sun cire masa tun acikin mota ,Kai  tsaye suka  nufi hanyar  falon   jaguwa  na mussaman dashi    suna  masa sannu,  a hankali suka kwantar dashi akan wani k'aramin  madaidai  gado wanda daman an tanadesa domin irin haka  ,kamil  ya runtse idanunshi saboda azabar ciwo , cike da hanzari jaguwa ya nufi Inda first aid box dinsa  yake ya d'auko  ya  dawo da sauri , eku ya janyo masa kujera  ya zauna  a gaban kamil yana masa sannu  ." jin  motsin  shigowar motocinsu  da  maganar  wasu  daga cikin yaransa   sama  sama  yasa tanweer  lalla'bowa babu takalmi  a ka'fafunta tai hanyar  babban   falon   gidan    tana  bin bango tana  qarasowa bakin kofar falon ta tsaya  a hankali ta bud'e kofar ta shiga  bata   ga  kowa  a falon ba,  kasa  kasa  take jiyo  magangansu  , kawai   ta nufi   wani  dogon  korido  Inda  take  zaton daga  nan sautinsu yake fitowa  , a hankali  ta tsinci kanta acikinsu   kowannensu cikin tsananin tashin hankali , jaguwa  zaune a gaban kamil   cike  da tausayawa  yana k'okarin  cire   masa   harsashi . binsa tayi  da kallon mamaki  qirjinta na wani irin bugawa da matsanacin karfi shafa  idanunta   tai  hade da runtsesu  na second biyu sannan ta bud'e tana sake  sauke idanunta akanshi wanda zuwa   lokacin har yay nasarar  ciro bulet   din  yana kallo sannan  ya  saka acikin  farantin  silver dake rike a hannun jubi, yayinda sauran ke zaune cikin  tsananin tashin hankali gbdy idanunsu ya rufe babu wanda hankalinsa ya Kai Inda take tsaye ." naunaye ajiyar zuciya  suka sauke lokacin  da jaguwa ya  cire wa kamil bulet  ita Kuwa tanweer zuciyarta ta shiga rawa had'e da tsinkewa  ."me zata  gani  yau ? daman likita ne shi  ko kuwa mafarki  take  ?   yes  wannan ba  mafarki take ba shine tagani  zaune  ya cire  bulet a kafar abokinsa, kasa tayi da idanunta tana kallon bayansa nan  idanunta ya  hango  bindiga pestol  soke a abayan wandon  jaguwa  ,nan   take ta  sake fita  daga  haiyacinta "bindiga ....! ta furta a kasan ranta " me   Kuma yake  yi  da bindiga ? ya  Allah karka sa  abinda  zuciyata ke hasashe  akansa ya zama gaskiya dan bai cancanci haka ba " wani kuka ya kufce mata   ta juya da sauri tana  shesheka   wanda  hakan  yasa  gbdy suka   d'ago suka ganta tana sarsarfa  , cike da matsanacin firgici   suka  tsura ma jaguwa   Ido    dan  jin abinda zai ce  bai yi magana ba haka zalika bai  nuna alamun  damuwa atattare dashi   ba , ya  mike  tsaye yana furzar da numfashi tare da yiwa kamil sannu" ka kwanta ka huta kafin  akawo maka abinci ya gyada masa Kai  yana cewa" na gode abokina Ina alfahari da Kai ,nima haka   ." jubi  ya dube jaguwa  yana cewa  "wallahi ban  ta'ba   shiga tashin hankali  ba irin na  wannan  lokacin na tsorata  matuka   na sadaukar zamu rasa  kamil  "ba  kai kad'ai ba inji cewar anas  tafiya  jaguwa  ya  fara a hankali   suka  biyosa   a baya  har gurin   shakatawarsa    "da'ace  sunyi nasara akanmu   zamu  iya rasa rayukanmu gbdy". sai lokacin jaguwa ya motsa lip's dinsa   "ina ai sai dai idan  tawa ta kare sannan zaku iya shiga  wannan  hali  amman muddin Ina tsaye akan kafafuna babu wanda zai yi  nasara  bare har mu rasa rayuka "  ya  karasa maganar  tare da  tsayawa  cak ya  rike  karfen  runfar dake  kafe acikin   gurin  shakatawar , "hakika Nima na karaya  inji cewar jabir  " Karku  ta'ba rungumar  Karaya arayuwarku duk halin da zamu shiga karku karaya saboda    rashin samun nasara  ba namu bane ,a duk lokacin da naga Kun Karaya  sai  naga kamar tun asalin ku din ba jaruman gaske bane, sannan baku ne jarum da mukayi gasar mutuwa dasu  ba  ." murmushi sukayi gbdy suna sauke numfashi  "uhm wannan fa ba kamar gasar mutuwa bace  ,gasar mutuwa kowa yasan  mun saida rayukanmu ne dan biyan bukatarmu  wannan fa ?"bayan sai da rai har da  tozarci  zamu  janyowa  gangar  jikinmu  idan muka tsinci kanmu a hannun jami'an tsaro ".anas ya karasa maganar yana  dafa kafad'ar  jaguwa  "yanzu dai barkanmu  allah  ya k'ara karemu  ." ameen  jaguwa  ya fad'a acikin zuciyarsa.   "ka zauna    kana bukatar  hutu, jaguwa   ya  zauna  akan d'aya daga cikin kujerun gurin yana lumshe idanunshi " me za'a  kawo maka ka d'an sha ? ya  girgiza  masa  Kai  alamun bai   bukatar komai , zama  anas yayi kamar yadda sauran abokansa sukayi  yana cewa  "ya za'a yi da wannan  yarinyar ta rigada taga komai , koma nace  taji wasu abubuwa akanmu ? ,yana  d'aya daga cikin abinda yasa kaga  banason yarinyar nan agidan nan "."me taji ?."Ko me mu kace ?yay masa  tambayar a dan kufule " idan Kuma taji taji kenan shikenan daman abinda  take bukatar sani kenan  tasan su waye mu " ya k'arasa maganar yana jan  dogon tsaki tare da  jin bakinciki  da takaici, haka nan Kuma ya tsinci Kansa da Jin fad'uwar gaba mai tsanani ". Koda tanweer ta koma d'aki  ta kasa  tsaye ta kasa zaune sai zariya take  acikin d'akin  ita kad'ai, ta saka wancan ta kwance , kwakwaluwarta ta shiga tunani mai zurfi, babu abinda zuciyarta bata kisama mata ba akansu , abu uku  zuciyarta ta tsayu akansa  shi din  dan fashin ne  ko Kuma jami'in sirri ,ko  likita ,  idan ba haka ba me yake yi da bindiga ajikinsa ?  ta kasa hakuri dan  haka ta sake fitowa tai hanyar boys quarter nan fa hankalinta ya sake tashi ganin yadda yaran jaguwa  ke fitowa  da manya  bindigu suna adanawa a maboyarsu ,mutuwar tsaye tayi har sanda suka kwashe komai  suka  d'auki  katuwar jakar kudin da suka shigo dashi  suka nufi hanyar Inda jaguwa yake tare da abokansa suna tautaunawa ,  cike da matsanacin tsoro ta biyo bayansu  a tare suka k'araso ta ra'be jikin wata bishiya kasancewar yaran jaguwa  suna   gabanta yasa jaguwa da abokansa kasa ganinta ." sky ya ajiye jakar  kudin a gaban jaguwa yana cewa  "boss ga kudin operation din ". operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta  na tsananta bugu kamar zai fasa  qirjinta ya fito waje , tayita  tunanin abinda  manufar operation yake nufi  acikin ranta . a natse Jaguwa ya d'ago idanunshi  yana ciza lips dinsa na kasa  sai daya d'auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k'okarin juyawa  tana ganin haka tayi baya  da sauri ta  la'be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne ".barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take  boye take jiyo duk abinda suke  cewa  "mun gama da operation din  yau  yanzu dai  a  kasa  kudin   gida  uku nasan inamdi na  nan zuwa  komai dare ya amshi  kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir  yake "kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta'ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma  na kusa da jikinta ne ". ko gama rufe baki   jaguwa bai yi  ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa  da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa . guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa "sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d'aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi "sa'anar  armrobber's   akwai dadi akwai saida rai  ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police. "inna lilli wa inna lillahi rajiun" tanweer ta shiga furtawa  tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe  bakinta dan   kar sautin kukanta ya fito "ya dai  tabbata su din 'barayi ne ........?  " wannan shine dalilin da yasa ya fad'a mata  da tasan shi ko waye shi  da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! "wayyohhhly Allah   Adnan me yasa? " me yasa ka zabi wannan sa'anar ?  jikinta banda rawa babu abinda yake  tana kallo  aka kasafta kudin aka bawa inamdi  nasa kason ya ciro  wata karamar jaka a aljihunsa  ya shiga  d'aukar bandir   din daloli yana  zubawa cikin  jakar  har ya gama ya mike  ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya  wuce cikin sauri ." A hankali ta dinga d'aga ka'fafunta tana takowa  zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne  ya d'ago   idanunshi suka  sauka akanta,  cikin  tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa  yake kallonta   ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici  "daman 'yan  fashi ne ku  ?".ta fad'a tana kallonsu d'aya byn d'aya .a rud'e abokan jaguwa suka  had'a baki gurin cewa" no  mu ba 'yan fashi bane armrobber's ne" jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu  yayinda gbdy  abokansa  suka rud'e  da  ganinta har suka  kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke  tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya  kallesu d'aya bayan d'aya  kana ya soma mgn  "babu bambamci  da abinda kuka ce  da wanda tace  duk abu d'aya ne  mu din barayi ne wato armrobber's  ..... ". ta zaro idanuwanta duka waje da sauri  qirjinta na dokawa da karfin gaske  ,yayinda  numfashinta ke fita da sauri sauri.  ya gyada mata Kai alamun  "eh".wani abu  mai duhu  taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak  ta daina aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara  mata kamar zai ra'be  gida biyu ,a hankali ta soma  ganin jiri  tayi  kasa tana dafe da kanta  tana daf da zubewa   kasa yay saurin  tarota zuwa  jikinsa  kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki  yake adalilin  numfashinta daya  tsaya ya daina aiki take  ya fahimci suma tayi  , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume  ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d'akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k'okarin kulle  kofar  abokansa suka turo suka  shigo d'akin  suka yo kanta  suna tambayarsa  , wani  kallo yay musu gbdy suka ja  baya  tare da barin d'akin  ." ya zuba  mata tsumammun idanunshi yana  fesar  da  iska mai zafi daga bakinsa,  zuwa yay  ya  kulle kofar ya dawo ya cire rigarsa ya ajiye akan kujerar kushin din  dake d'akin  ya saura daga shi sai farar singlet da dogon  wando  ya shiga  bayi ya fito hannunsa rike da k'aramin  roba dake d'auke da ruwa ya k'araso gabanta ya dibo ruwa  a hannunsa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta  bata motsa ba, dan haka ya ajiye roban  hannunsa ya cire mata kayan jikinta   da niyyar shafa mata ruwan ajiki sai dai  surar jikinta ya d'auki  hankalinsa  shiru  yayi   tare da  tsura mata  tsumammun  idanunshi   ,ya runtse idanuwanshi  da  sauri ganin tsayayyun brest dinta gasu tantsan tantsan dasu gwani burgewa  wani abu daya tsaya masa amakoshi  ya hadiye sannan  ya bude idanunshi fess akanta , ahankali ya dinga bin sansar  jikinta yana shafa mata ruwa sai dai har lokacin babu alamun zata dawo haiyacinta ya rasa me zai mata  numfashinta ya dawo  gashi yasan gari  yanzu  koina  cike yake da  jami'an  tsaro  banci haka  daya ɗauketa zuwa asibiti.  ajiyar  zuciya ya sauke ya sake ware   idanunshi  sosai  akanta  yana jin wani yanayi ajikinsa gbdy tsigar jikinsa ya mike yrrrrrr ... ,  kallonta ya sake yi a Karo na biyu ya Kai hannunsa ya shafi gefen fuskarta yana  lumshe sexy eye's dinsa sannan  ya sauke wani zazzafan numfashi . a natse ya d'aura hannunsa  d'aya akan Brest dinta nan take   jikinsa ya kama kyarma kamar wanda aka jonasa da wutar lantarki  ", wayyohhhly Allah Ina ma zan iya dana aureki  kmr yadda  kika bukuta  ," wani irin  magana  kake yi haka  Adnan ?.yarinyar da jin sana'arka kad'ai   ya sumar daita Ina  ga kace zaka aureta da wannan sana'ar  ?"ai a halin yanzu babu abinda zatai da  Kai  hatta son da take nuna maka zai Kau  acikin zuciyarta , mafi alkhairinsa  ma ka mayar daita gaban iyayenta  komai zai faru daita ya faru daita tana gabansu ko bama haka kaima baka da lokacin soyayya ko wani aure  "zaka maidaita wancan azalumin ya Ida nufinsa akanta kenan  ? zuciyarsa ta  jeho masa wannan tambayar ,shiru yay kawai yana cigaba da kallonta  tare da rashin sanin  madafar dafawa  ." ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** A hankali ya dinga  Jin qauntar na mamayeshi "tanweer  nonuwanki abun burgewa gashi zasuyi  dadin murzawa ba kamar na sauran matan dana yi muamula dasu  ba ,yana Jin kmr ya tsotsa  ko zai samu natsuwar zuciya   ya  lumshe tsumammun idanunshi  yana rankwafowa da kansa yana hura mata iskar bakinsa , a hankali ya dinga murza kan nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya ya runtse idanuwanshi  ya fito da harshensa yana lasar  tsakiyar nononta yana fitar da numfashi  mai zafi yana Jin wani irin fellings dinta  da bai ta'ba Jin  irinsa ba a tun tsawon rayuwarsa , daidai gwargwado yayi muamula da mata amman bai  ta'ba Jin irin abinda yake ji  akanta ba." yana matukar sha'awar yarinyar komai nata yayi masa irin type din macen da yake muradi ce , to ka kawar  da  sha'awarka mana tunda gata nan a gabanka sai yadda kayi daita "sauri girgiza Kansa  yayi "reaping din yar mutane kenan ?da sauri  ya sake girgiza Kanshi  "bazan iya ba, ya tuna lokacin da akayi reaping din kanwarsa nadeeya  irin tashin hankali daya shiga tare da iyayensa hauka ne Kawa bai yi ba sai daya gwamaci mutuwa da rayuwarsa. da sauri ya cire hannunsa ajikinta ya bude idanunshi ya d'agota sannan ya fara k'okarin maida mata kaya yana gama Saka mata kaya  ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya matseta tsam ya had'e bakinsu guri d'aya yana hura mata numfashinsa da sauri sauri yana shafa laulausan gashin kanta kusan awa d'aya yana hura mata numfashinsa  sannan ya Kara  kamkameta ajikinsa. a hankali ta fara motsi tana fitar da numfashi adalilin numfashinsa dake shiga bakinta da hancinta , jaguwa ya tsaya  had'e da tsura mata  Ido ganin numfashinta ya dawo yai k'okarin  zare bakinsa sai dai ya kasa dan haka ya cigaba da yawo da harshensa a bakinta ya lalu'bo laulausan harshenta  ya fara tsotsa cikin kwarewa yana had'awa da hakoranta da lips dinta yana mutsayar   yawun bakinsa da nata.ya rungumeta sosai tamkar za'a kwace masa ita, ya kware sosai gurin iya sarrafa mace wannan dalilin yasa duk macen daya kusanta take makale masa ba sex ba hatta romance idan yayiwa mace karyarta ta barshi ,  tayi luf  ajikinsa  ta  zagaye wuyansa da hannunta tana jin wani sanyin dadi,  bazata  iya misalta yadda take Jin dadin laulausan harshensa da lips dinsa ba , gbdy ya mantar daita abinda ya faru , ta narke masa ta kamo lip's dinsa tana tsotsa cikin natsuwa tana fitar da numfashi wanda ke cike da tsananin sha'awa mika take tana banqaro masa qirji  tana Jin kamar ta kamo hannunsa ta daura akan nipples  dinta ,shi kuwa sai sake tarairayota jikinsa yake sun kamkame juna sosai  suna tsotsan bakin juna kmr zasu cinye junansu  . Qarar  knowking din kofar d'akinsa  da ake ya dawo daita  haiyacinta, sosai  ta bud'e idanunta  har lokacin yaki sakar mata baki yana tsotsa kmr wani tsohon maye , shiru tayi tana kallonsa tana  nazarinsa da tunani , lokaci guda komai ya dawo mata ,a hankali ta fara k'okarin raba bakinta da nashi ,ya bude idanunshi dake runtse ya sanya cikin nata , cikin tsananin damuwa da bacin rai ta fixge jikinta ta sauko daga jikinsa   tana aika masa da mugun kallo, ta kasa cewa dashi komai illa hawaye da suka shiga zubowa daga idanunta. ta nuna shi da d'an yatsanta " a she da gaske Kai  armrobbers ne  kmr yadda zuciyata ta sha hasasho min ?. "Lalai ka cika  tantiri da bai san darajan kanshi ba ,kayi sata ka bi matan banza  ga shaye shaye duk Kai kad'ai ?  Allah ya Isa tsakanina da Kai da ka raboni  da iyayena byn kayi  musu fashin makudan kudade ",ya Kai hannunsa zai rikota ta matsa baya da sauri  tana cewa "karka sake ka  ta'ba  min jiki ,ko ance maka  jikina iri na  wad'an  can matan banzar daka saba muamula dasu ne ? Yayi  shiru kawai yana kallon karamin bakinta da take motsasu a hankali ,"dan iskan banza  lalataccen  banza ,  inshallahu duk abinda kayi min sai anyi da kannenka  ta karasa maganar tana  sheshekar kuka  .har lokacin shiru yayi yana sauraronta idan ransa yay dubu to a bace yake, tunda yake babu macen data taba kallon idanunshi tayi masa irin zagin da ta masa, yau shine Karo na biyu data  zagesa  ,a hankali ta fara tafiya tana kuka  ,d'aga ka'fafunta  take  da kayr tana layi cikin zafin nama ya fito daga d'akin yaga tana  tafiya cikin rashin kuzari taku uku yayi ya fixgota ya had'e ta da jikinsa ya nufo d'akin daya bata ya matse gam ajikinsa sai data saki qara mai  sauti "shiiiiii  ..." ki  yiwa mutane shiru  yar rainin hankali kawai  idan ba haka ba na ganar dake kuskuren ki  yanzu "ni ka sakeni gidanmu zani wallahi bazan qara Koda second  daya  acikin gidan nan ba , bazan iya cigaba da  zama cikin yanfashi ba ,yan iska  kawai masu bin matan baza  da shaye  shaye  ,yau ko sama da kasa zasu had'e sai na bar gidan nan...... ". "karki qara kirana da dan iska dan banyi iskanci dake ba  idan Kuma nayi iskanci dake ne  dan na  tabbata d'an iska agurinki  sai na aikata  yanxu ?  tana  jin haka ta soma  kokuwar  kwatar kanta  tana dukan qirjinsa "ni ka kaini gidanmu wallahi bazan zauna  ba " wani irin matsa yayi mata ya cafke bakinta ya shiga tsotsa yana yawo da harshensa a koina acikin bakinta yana kokari bude zip din rigarta  ,sosai  ta tsorata ta kidime dukansa ta shiga yi da iyakacin karfinta  tana ihun neman d'auki   bakinta ya saki   ya wanketa da wani  lafiyayyen marin da yasa ta tsaya cak  tana dubansa  hawaye na gangarowa akan quncinta "kina hauka ne ? "Wallahi idan naga dama  sai nayi abinda kike kirana dashi naga abinda zakiyi "ko kina tunanin kinfi karfina ne ?"Koni sa'anki ne da zaki dinga farfad'a min abinda kika ga dama ? "tun  girmana  byn mahaifiyata babu mai kallon kwayar idanuna ya fad'a min maganar daya ga dama ban ci ubansa ba , dan haka ki shiga hankalinki tun wuri ki dawo natsuwarki  jaguwa ba kamar sauran Maza bane "idan naso zan iya komai dake Kuma baki Isa ki hana ba dan rashin kamun kanki a fili yake  Kuma kema kina son iskancin ai  da zarar an ta'baki zaki fara narkewa mutane  , idan  iskanci nake so akwai mata bila'adadin da ko kyauta nace Ina so zanyi having sex dasu  zasu bani   na kwana Ina Abu daya dasu kyauta  babu raki sai sambarka  ,ki sani jikinki baya gabana  bare kiyi tunanin zan iya aikata wani abu dake , ki kiyaye bakinki ki San abinda zaki  dinga fada min , abinda kika gani ko kikaji   shine asalin  adnan da kike son sani  ,Adnan na fashi ne "   yana  gama fad'ar haka ya hankad'ata tayi baya zata fad'i  tayi saurin dafe abun mirrow tana fitar da hawaye mai zafi ya juya da sauri ya bar d'akin .ta zube kasa  tare da  rutsa kuka  mai ciwo wanda take Jin zafinsu da rad'ad'insu har cikin kahon zuciyarta wannan abu da ciwo yake acikin zuciyarta, ta kamu  da matsanacin soyayyar  d'an fashi  wannan wani ciwo ne da mikinsa zai dangwama yana azabtar da zuciya ". A hankali ya shiga  d'akinsa  Kai tsaye  had'ad'd'en  bayinsa ya nufa ya  tsaya  gaban mirrow Wanda ke hade da  washing hand basing ya fara  wanke fuskarsa a hankali qirjinsa na wani irin bugawa da karfin gaske , sai da yayi minti biyar duke sannan ya d'ago fuskarsa kwance da ruwa,  fuskar  nan nashi a had'e tamkar hadari ya tsurawa  mirrow bayin Idanunsa  yana  kallon kyakkyawar  fuskarsa yana zurfafa tunanin yadda zai yi da tanweer arayuwarsa shi kansa ya fahimci yarinyar ta fara tasiri a zuciyarsa amman zai yakiceta ta karfin tsiya  .a naste ya soma daga kafafunsa ya fito zuwa falonsa  ya karasa  gaban fridge ya bude ya tsurawa lemunka dake jere  idanunshi  yayinda zuciyarsa ke tafarfasa da quna   baya jin daya daga cikin lemunka zasu sanyaya masa zuciya yana Jin kamar yasa akawo msa giya mai  sanyi ya kwankwad'a ko zuciyarsa zatayi sanyi ,sai yanzu yake nadamar sanin ko shi waye da tayi shiru yayi  agurin yana tunanin mafuta ." Ita Kuwa tanweer sai data ci  kuka  mai isarta sannan ta tashi ta fad'a bayi ta cika bathtub da ruwa ta shiga ta kwanta lamo cikin ruwa tana sauke ajiyar zuciya ta d'auki tsawon lokaci tana tunanin yadda zata gudu ta bar gidan "idan na tafi ya zanyi da matsanacin soyayyar da nake masa ?tsaki taja" soyayyar banza karki yarda ki biyewa wata  soyayya ki cutar da kanki  ,a yanzu tsana ce ya kamata  ya maye gurbin soyayyar,  ta dade acikin bayin   sannan  ta fito daf da magariba , yana shigowa tana fitowa daga bayi  ya tsaya  ajikin kofa d'akin  yana aika mata da wani irin kallo  me kashe  gabobin jiki ,kallonta  yake yana kallon santala santalar cinyoyinta dake fitar da sheki . a hankali yayiwa Kansa mazauni agefen gado tare da jingina rabin jikinsa da filo yayi mugun tsura mata Ido , kallo d'aya tayi masa ta d'auke idanunta akansa qirjinta na wani irin bugawa da karfin gaske ,a halin yanzu  kallosa ma   storon  yake bata ko ma tace  bata qaunar ganinsa kyawun  dan  maciji garesa tunda babu hali  ,  cikin sauri ta d'auki  kayanta ta sake shiga bayi. shiru  yayi   zaune  yana kallon d'akin har  kusan bakwai  da wani abu  bata fita ba , ganin bata da niyyar fitowa ga lokacin sallah na ƙoƙarin wucewa  ya tashi ya fice  .." ***** Da misalin karfe tara na dare  ya shigo d'akin sanye da kananan kaya army green  riga da  wando  three quarter ,kafafunsa sanye da farin  silifas , hannunsa d'aure da agogon silver  sai kamshi jikinsa yake fitarwa  , ya kawo mata abinci  ya ajiye akan table   zai fita tace "dama ka dawo ka d'auki  d'an iskan  abincinka  dan wallahi bazan ci ba gara na mutu da yunwa   dana Kara cin abun hannun dan fashi." banza yay mata tare da jan tsaki ya sake d'aga kafafunsa yana soke hannunsa cikin aljihu "dan Allah karki ci idan yunwa ta kasheki bani da hasara, ni mu hudu ne agurin mahaifiyata kefa ? ya karasa maganar tare da juyowa gbdy  ya fuskanceta sosai , Ido cikin Ido suke kallon kwayar idanun junansu " idan kin mutu iyayenki kikawa hasara sannan  karki dauka idan kin mutu ni jaguwa  zan kaiwa iyayenki gawarki , no  a ruwan  teku  zan watsaki kifaye  suyi wuf da gangar jikinki  ". Ai ko gama rufe baki bai yi ba ta bare baki ta fara kukan  shagwa'ba  "Allah ya Isa  tsakanina da Kai  mugu azalumin sai  Allah ya saka min ". bai sake saurarata ba ya kama  gabansa yana jan dogon  tsaki ." Bangaren ammi kuwa har qarfe goma saura na dare tana jiran Kiran Adnan  dinta da yace ta jirashi kome dare kar tayi  bacci zai kira  ,ta tashi daga falonta  ta  shiga  dakinta  dan tuni yaranta sun shige d'akinsu  ta fara shirin bacci har ta gama shirin bacci bata ga Kiran Adnan dinta ba  tai shiru tana tunaninsa  "ai har yanzu da sauran lokaci bari naga bugawar 11 idan bai kirani ba sai na kirasa ".ta kwanta akan gado tana ambaton sunan Allah  kwanciyarta ke da wuya sai ga kiransa ya shigo  ta d'auka had'e  da sallama byn ya amsa  "tace yanzu na gama maganarka a zuciyata , "okay  fatan dai Lafiya  yasu shafiq da hally "duk muna lafiya ya aikin ? "Alhamdulillah ammina yau dai naji jiki sosai ,  gbdy jikina ciwo yake kamar na taho gida "ai kaga irinta shiyasa kaga na damu kayi aure Adnan bamu da lokaci idan kaji ance babu lokaci to  mutuwa ake nufi zata iya  zuwa ma mutun Ako wani lokaci ,baka rasa komai ba , Allah ya rufa maka asirin da zaka iya ajiye  mata  hud'u a karkashinka  me yasa bazakayi ba ?",zanyi ammin inshallahu nan kusa  "ko na nemo maka mata  ?shiru yayi ya kasa ce mata "eh ! sannan ya kasa cewa a'a "Kayi shiru kana jina idan na nemo maka ne sai na bazama ko cikin ya'yan kawaye da dangi ne na nema irin wacce nake so ? murmushin gefen baki yayi kana yace "duk yadda kikayi daidai ne ammina zabinki abun so ne , hira sukayi sosai  na tsakanin uwa da d'a Wanda hakan ya sanyaya  zuciyarsa  ya dan ji damuwarsa ta Kau, sun dan jima suna hira sannan sukayi  sallama ." ******* zahra basu Isa   garin Edo ba sai gurin karfe goma da wani Abu  na dare kasancewar motarsu bata samu passger da wuri ba gashi motar  tayita tsayawa a hanya dan haka basu yi tunanin zuwa gurin boka ba sai suka  kama  hotel , washegari kuwa karfe shida a gidan boka tayi musu, tunda  suka shiga cikin gidan bokan gaban Zahra ke fad'uwa , sun  iske mutane dayawa  da manya motoci parke a haraban  gurin  ta sha mamaki ganin lokacin da suka zo amman still sai da suka tarar da mutane ,suka  k'arasa gurin amsar kati suka  amsa suka samu guri suka zauna suna tautauna  akan matsalarta  , a hankali har layi ya kawo kansu suka mike suka nufi d'akin da bokan yake aikinsa ,  da baya da baya  suka shiga wanda haka dokarsa take ba'a shiga ta gaba sai da baya . babu  komai ajikin bokan sai wani gaye  da yasa ya   rufe gabansa dashi suna k'arasa shiga cikin d'akin suka fuskancesa sannan suka  buga kafarsu na hagu  sau uku wanda shima  kaida ne ga  duk wanda  yazo sai yayi. da hannu yayi musu alama da gurin zama suka zauna shi kuma ya fuskanci gunki dake daskare a gefensa mai yatsu bila'adadin  fuskar gunki kamar na aljanu gbdy ilahirin jikin  gunki jini ne  kuma na mutane . Blessing  ta bud'e baki zata fara masa bayani ya d'aga mata hannu "karki fara cewa komai ni ne shad'anin boka, bokan da baya gudun mutuwa sai dai mutuwa ta gujeshi, bokan da ba'a  fad'awa abinda zai faru sai dai ya fad'a "kin kawo kawarki adalilin tana son ta mallaki zuciyar  saurayinta  wanda shi a halin yanzu zuciyarsa naga  diyar minister of health  ,zahra da blessing  sukayi shiru gabansu na faduwa barin  zahra da hankalinta yay mugu mugun tashi jin zuciyar jaguwa ta kamu da soyayyar yarinyar".   "hatsabibin boka ne ni  zan tabbatar da nayiwa kawarki   abinda take bukata , zan biya mata bukatarta ta duniya,   ya juya ya kalli zahra " zakiyi  nasara akan rabashi da  yarinyar amman   shi da wahala ki mallakesa  kamar yadda kike so , domin kuwa  wannan  mutumi ya wuce da tunaninki yana  da hatsarin tunkara domin kuwa akwai  tsari mai karfi  ajikinsa , kafafunsa yafi naki tsawo ,Inda ya taka har ki mutu  kafafunki bazasu taka ba . " "yanzu boka  ya za'a yi kenan   wallahi idan ban mallakesa ba zan iya  mutuwa sannan babban burina na rabashi da yarinyar nan koda diyar talaka ce bare diyar mai  kudi. sai daya numfasa sannan yace " na fada miki bazaki mallakesa ba sai dai ki rabashi da yarinyar ,Kuma  aikin da za'a rabasu  na  bukatar  budurwar wacce    bata taba aikata zina ba  Kuma an yi nasara domin kuwa  yarinyar budurwa ce wani nmj bai taba amfani daita ba ,Ina tabbatar miki  muddin ya kusancenta zaki iya rabasu  zai dai ya saurareki   amman  ba  zakiyi yadda kika ga dama dashi  ba  yana gama fad'ar haka yace  "me kika gani ayi  aikin ko abari? " hankalinta a matukar tashe tace "yanzu boka babu wani mafuta sai wannan ?" wallahi Ina matukar kishin Adnan bazan so ya rabi wata mace ba byn ni "wannan ne  kawai hanya mafi sauki  Shima din   ba shine zai Kai Kansa gareta ba  itace zata Kai masa kanta  , Kinga wannan saurayin  naki akwai abubuwa da yawa akansa shiyasa ma ya  rufe ma Kansa  taurari dan kar mutane su san ko waye shi   yana kaiwa nan yace ku tashi ku wuce "kafin  sati biyu  da kanki zaki kirani  ki bani labarin cigaba da aka samu  ta bud'e jakarta  ta dibo kudi masu yawa zata ajiye a gabansa  ya nuna mata gurin gunkinsa , nan taga wata tukuyar tsafi  daskare da jini ta saka kudin ,jiki a sanyaye suka baro gurin boka zuciyar Zahra cike da matsanacin kishi "gsky banji dadin wannan aikin ba nifa banason ya kusance kowace mace byn ni , yanzu ance dole sai ya kusanci yarinyar nan Kuma gashi budurwa ce Kinsa amsar budurcin mace akwai tsayawa arai   . "ki  kwantar da hankaliki  Zahra kibi maganar boka Inda akwai wata mafutar byn wannan  zai  miki  ,ke yanzu ma meye abun d'aga  hankali dan ya kusancenta  ke da zai dawo hannunki  "wani zai dawo hannuna ko baki ji abinda  bokan yace ba ? cewa fa yayi bazan mallakesa ba ni wallahi dama na hakura da aikin nan ta karasa maganar tana yastina fuska ." "Dan Allah kawata ki cire kishin nan a ranki mude bukatarmu ta biya  ya rabu da yarinyar shine abinda muke so  ,  har suka k'araso tasha magana daya dai suke yi blessing na kokarin shawo kan Zahra , shiru  zahra tai taki cewa komai zuciyarta na tuttukin bakinciki Adnan zai kusanci tanweer Kuma shi zai amshi budurcinta. bangaren tanweer kuwa   taki cin  abinci,  yadda ya   kawo mata abincin   jiya  haka ya  fitar dashi   bata ci ba ,ai ko shima   ya  hau  dokin zuciya  yaki bin ta kanta bare ya  rarrasheta ." duk yadda blessing ke Jan  zahra da hira  acikin mota ta kasa cewa komai har suka sauka a lagos   kowacce ta kama gabanta gbdy Zahra ta  kasa samun kwanciyar hankali sam bata ji zata iya wannan kasadar sai  tayi kmr ta kira boka  tace ta fasa  aikin sai Kuma  ta fasa   ." ***** Zaune jaguwa yake  cikin baban falonsa system ne a gabansa yana aiki   eku ya shigo tare da rusunawa ya gaishesa ya amsa batare daya d'ago ba eku ya  soma magana cike da ladabi "boss kamar ka manta da wancan mutumin "  Jaguwa ya d'ago ya  kallesa  a tsanake yana bukatar qarin bayani "wancan mutumin dakace mu dauko a Rita Lori hotel mu  killace maka shi " sai lokacin jaguwa ya tuna ya lumshe idanunshi  "Yana Ina ne ?"yana boys quarter ya gyada Kanshi kawai ya cigaba da abinda yake eku  bai  wuce  ba sai da jaguwa ya gama abinda yake ya mike yana tafiya kamar baya son taka kasa yayinda eku ke biye dashi har suka k'araso bakin kofar d'akin da alqali yake , eku yayi saurin  bude  masa kofar  d'akin , alqali najin motsin mutane ya shiga zare Ido jaguwa ya tsura masa Ido ya rame sosai  rama ta tashin hankali acikin kwana biyu  da yayi wanda idan ka kallesa bazaka sake marmarin kallonsa ba duk ya fita haiyacinsa, zaune yake jugun hannunwansa da kafafunsa duk kulle su da handcuff kamar wanda yake prison a hankali  jaguwa  ya shiga Taku a hankali  yana masa wani wulakantaccen kallo sannan ya tsaya a tsakiyar d'akin  yana cewa"waye Kai menene yasa kake bibiyata ?alqali da bakinsa ya bushe sosai ya fara magana cikin wahala "babu dalilin da yasa na  bibiyeka ya karasa maganar cikin tsananin tashin hankali . "waye Kai ?"shiru alqali yayi ya kasa cewa komai jaguwa ya juya ya soma tafiya "Ina ganin azabar yunwar da'aka masa  bai ishesa  ba ka cigaba da barinsa babu ci babu sha har ya zamo sanadinsa "  alqali wanda muryarsa ta fara dashewa babu karfi a tattare dashi yace "kayiwa Allah kayi hakuri na tuba  "jaguwa ya cigaba da tafiya batare da juyo ba  "idan na fada maka bazaka kasheni ba ?"yayi masa bmbyr a gigice cak jaguwa ya tsaya tare da goya hannuwansa duka  a baya ya juyo ya tsura masa Ido alamun yana sauraronsa "ni ..ni  ...sai Kuma yayi shiru yaji tsoron sheida masa cewar shi din jami'in sirri ne  " kayi hakuri dan Allah ka tausaya min nayi kuskure bazan sake ba "runtse idanu  jaguwa yayi  ,ba dan baya son aikata kissa a rayuwarsa ba da babu shakka da sai  ya shake wuyan  wannan mutumin da hanunsa har sai ya mutu "kaga nayi  kama da wanda za'a bibiyi rayuwarsa for the  last time  ka fad'a min wanda yasa ka bibiyeni?  yayi masa tmbyr yana hade fuskarsa kmr hadari.  shiru  alqali yay ya kasa magana Dan Bai San abinda zai ce ba har kusan minti biyar Yana tsaye yana jiransa  ,eku ya Ciro karamar pestol  ya saita gefen brain dinsa "na baka minti biyu ka fadi Wanda ya sakaka  kafin na tarwatsa brain  dinka na aikaka lahira  "wa ..wallahi babu kowa Ina tafiya ne na gansa tare da yarinyar minister of health da ake nema  shine na dinga binsa a baya naga Inda zashi daita wallahi  byn wannan babu Wanda ya aikoni . "ka cigaba da ajiyarsa anan har sanda zai fadi  gskiyar  wanda ya aikosa sannan ka ciyar dashi da  gari zalla da ruwa ,ruwan ma kwatan tea cup haka ma gari muddin yayi  wata bai fadi Wanda ya aikosa ba  ka tashesa aiki yana gama fad'ar haka ya fice daga daki  haka ma eku ya nufi kofar fita kmr wani  zautacce alqali ya rarrafa da gwiwawinsa   yana k'okarin riko ka'fafun  eku Amman Ina tuni ya fice ya maida kofar ya rufe cikin rashin tausayawa,   hawayen danasani suka silalowa alqali ya fara zubar da hawaye yana adduar Neman mafuta "me yasa ka biyosa gashi ka jefa rayuwarka cikin hatsari kuka yake sosai  kamar karamin yaro." ****** "Wai  waye wannna jaguwa  din ne  ? waye km ?.gbdy sai da tanko gote ya kira sunayensu d'aya  bayan d'aya ka  amsa min tambayata boka " ya san sunansu ne  a bakin wasu daga cikin mufukan' yansanda da sukayi attacking  dinsu a wancan satin ". shiru bokansa    yayi  yana dube dube acikin kasa ,abubuwa   da yawa  ya gani akan jaguwa km abun ya balain tsoratar dashi dan har wani gumi ya had'a da  kyar yayi jarumtar yin magana "wannan  yaron da Jamar'sa  rikakkun  y'an fashi da makami ne  da suka ga gari kowa  acikin garin nan yana da karfin da zai iya karawa da kowa acikin garin nan ,haka yana da karfin da zai iya shiga duk Inda yaso yayi sata  batare da an dakatar dashi ba , yafi karfin kowa duk yadda kake tunanin yan fashi sun  zarta tunaninka basa ji basa gani akan aikinsu  sai dai abinda na gani a dubana  shi jaguwa  yana fanshinsa ne akan masu kudi da azzaluman kasar nan , yana da hatsarin fuskanta it's not easy to be known as the CEO of armerobber's association . wannan ya wuce da tunaninka ranka shi dade karka bata lokacinka gurin sanin ko shi waye ko matakin d'auka  akanshi  tunda har ya barka da ranka da lafiyarka sai mu godewa Allah domin shifa satarsa me dalili ne Kuma ya dade acikin harkar Kuma shi kad'ai yasan abinda ya taka wanda yasa ya gagari kasa da kasa har da  jami'an tsaro suka kasa kamashi tanko gote ya numfasa kana yace "zan so yayi aiki a karkashina domin irinsa nake nema "bazai had'a Kai da Kai  ba dan baya zalinci burinsa ya taimakawa talakawa marasa  galihu Kai Kuma burinka ka danne hakin mutane da talakawa  "wai boka ya kake min  magana haka  ne ? " kayi wani Abu da zai kawo kanshi gareni "babu abinda zan iyayi domin duba  taurarinsa ma kawai zai iya sa mutun cikin tashin hankali, kaima idan baka cire hannunka akansa ba zaka iya rasa komai naka jin abinda boka yace yasa tanko gote  shiga damuwa bai sake cewa komai ba ya kakkabe bababan rigarsa ya baro gurin boka da zumar zai nemi had'in kan jaguwa ta kowani hali ".    ***** Jaguwa na zaune  tare da abokinsa da yaransa a gurin  shakatawarsa   gabansu  kwalban giya ne yayinda kowannensu hannunsa ke rike da karan sigari har  jaguwa  suna tautaunawa akan sabon aikin da zasu fita zuwa garin  Ogun state sai ga me gadinsa ya rusuna ya gaishesa tare da cewa "ga wannan dattijon daya zo neman taimakonka   ya dawo ranka shi dade" "shi da nace ya dawo karshen sati  amman dai   shigo dashi kawai "  mai  gadi ya juya da sauri jaguwa ya kashe sigarin hannunsa  dan yana matukar jin kunyar wani yaga yana shan sigari  eku tattara gurin nan  kafin azo da  dattijon nan take yabi umarninsa .ko cikakken minti biyar  ba'a yi  ba sai ga me gadi ya dawo  tare da mutumin da yaronsa wanda bai wuce shekara talatin ba  dattinjo na kokarin rusunawa  jaguwa ya tsaidashi  yana nuna masa gurin zama "ka zauna baba  dattijon ya zauna a Inda ya nuna masa  yana rawar  jiki, gbdy su jubi suka gaishesa ya amsa yana Saka musu albarka "d'ana ga yarona  nazo dashi "jaguwa ya waigo ya  kalli Inda  yaron  yake  tsaye cikin wasu kod'ad'un kaya marasa fasali da sauri  matashin saurayin ya dan rusuna ya  gaishesa ya amsa da Kai tare da cewa " ya sunanka sannan wani course ka karanta ? " sunana aliyu Ahmed abinda na karanta lissafi wato  accounting .ya bashi amsa cike da girmama. shiru jaguwa  yayi yana nazarin yaro kafin daga baya yace  "shikenan zaka zauna damu  ka zama dan aikenmu kafin  lokacin da zan  samo maka aiki inshallahu , dattijon najin haka ya fara hawaye yana godiya " na gode na gode Allah yayi maka albarka "karka damu baba mu daman aikinmu kenan taimakawa marasa shi ,aiki kuwa ka fara hasasho  ganinsa cikin  jerin ma'akatan banking   kasar nan  yana gama fad'ar haka yasa aka dibo kudi masu yawa aka bawa dattijon "baba ga wannan   kudin kaje dashi kayi bukatunka dasu, sosai dattinjo ya zube yana godiya kafin daga baya yay sallama dasu ya wuce ya bar d'ansa ." ****** D'akin  taro ne dake cike da manyan  jami'an tsoro kowannensu  sanye da kankinsu  na aiki  police, yayinda  gabansu  ruwan roba ne mai sanyi   da abun   magana  a hankali cp ya fara magana cikin tsadaddan turancinsa " Daga  ashirin da biyar ga watan daya na wannan  shekarar ta  2021 zuwa ga karshen shekarar shadaya  da muke ciki  an samu farmarki ta'addanci a qalla ashirin da biyar a cikin garin nan, duk  da k'okarin  da jami'an tsoro keyi akan suga sun kama wadan nan  yan fashi abun ya faskara wanda ni a nawa tunanin ina ganin akwai manyan kasan nan dake mara musu baya,  taya  zamu samu nasarar kama wannan  mutumin dake jagoransu wanda shi ke shirya komai  na ta'addanci   ? cp ya karasa maganar yana kallon hoton jaguwa dake ajiye akan makeken table din gabansa ." yanzu haka wannan shine tantiri na biyu da ake nema acikin kasar nan idan kuma acikin garin nan ne shine na daya , jaguwa  kenan   duk wani sata da'ake wa manyan kasar  nan da  yan siyasa da hannunsa aciki abun mamaki yadda wasu daga cikinmu suke bashi kariya ta hanyar sanar masa da halin da'ake aciki,  a offishin hukumar tsoro kuma suna yi masa duk wani alfarma daidai da wani mai fada aji a kasar  nan ". shi din dan ta'addanci ne kuma dan fashi da makami ne Kuma gashi yanzu yayi garkuwa da diyar minister shi din mutun ne me tsananin kyautatawa jama'a da tsananin tsoro allah da tausayi  duk inda akace taimako zai bada yana da tsananin tausayin marasa shi sannan baya son zalinci yana daukarwa wadan da aka zalinta fansa idan gwanati taki yin komai, sai dai duk da hakan shi din babban me laifi ne agurin hukumar kasar nan   yana zaune a unguwar magodo  no 20  duk da ba nan kadai bane maboyarsa yana da gidaje dabam dabam   , wadan  nan  bayanai  da inda zaa samesu  duka gasu nan a rubuce  IPO investigation police officer  ne ya rubutosu ". taya zamu samu nasarar kamasu ?  ya  karasa maganar yana daukar file din gabansa  ya tsura masa ido  ." Cp na yin shiru mataimakinsa  ya  fara magana a natse batare daya tashi ba  " wannan  duk me sauki  ne sir  tunda  a halin yanzu maikacinmu  ya Dade da shiga  jikinsa  dan haka duk halin da suke  ciki  zai zo mana cikin sauki,  kaga kamasu bazai mana wahala ba duk wuya duk runtse sai mun ga bayansa domin bazamu marawa taaddancin da suke ma kasar nan baya ba, zamu bukaci  ganin an kamashi cikin kankanin lokaci ya karasa maganar yana duban  wanda ya turawa   jaguwa jami'in sirri   "dcp   baba abare  wanda aka kira da haka yace "yes sir " ka tabbatar kasa ya   shiga jikinsa  sosai ta yadda  zaa  tattara duk wani mahimman bayanai akansa ya gabatar mana dasu da wuri  "yes sir kace masa ya  kiyaye da kyau  domin shi din mutun ne  mai hatsari sosai "inshallahu sir zanyi kokarin kuma zamuyi nasara kamar sauran lokutan baya a hankali suka cigaba da tautaunawa akan yadda zasu samu nasarar kama jaguwa da yaransa daga karshe cp ya sallamesu,  kowanne  ya kama gabansa." ****** Tanweer na kwance tana bacci  taji kamar an tsinkareta  zumbur ta mike  zaune ta  bud'e idanunta wani irin abu taji yana mata  yawo a gabad'aya ilahirin jikinta tsigar jikinta suka  dinga mikewa  kasanta ya dinga cuking dinta, ta kunna wutan  d'akin tare da kallon bango  karfe d'aya daidai ta koma ta kwanta sanyi ac na ratsata, idanun ta lumshe ta takure jikinta  guri d'aya wani irin matsanacin sha'awa ce ta dinga bijiro mata tana bin lungu da Sako na jikinta tay mika tana matsi ka'fafunta. Byn mintuna ashirin   ta sauko  daga kan bed ta shiga bayi ta watsa ruwa ta fito ta canza kaya zuwa na bacci kasa koma wa tayi ta kwanta ta mike ta shiga zariya ta shafa gabanta sha'awar sai sake bijiro mata take tana Jin idan baa kusanceta ba zata iya mutuwa fitowa tai  ta nufi kofar d'akin jaguwa  tana k'arasawa ta Murda handle din kofar taci sa'a kofar a Bude take  . A hankali ta bud'e  d'akin duhu ta kunna wutar d'akin bata gansa a falon ba kawai ta nufi bedroom dinsa, Shima   duhu sai kamshi dadd'adan turarensa ke tashi , hannu tasa ta kunna wutar d'akin kwance ta gansa akan makeken gadonsa Kiran itly yana  sharar bacci hankalinsa  kwance daga shi sai plan pant makale da cinyarsa binsa tayi da wani mayataccen kallo yayinda  muguwar shawa  ta sake  tsargamata   ta tsurawa joystick dinsa dake mike Ido, ganin joystick dinsa yasa ta qara fita haiyacinta  ta nemi natsuwarta ta rasa ji take muddin Bai kusanceta  ba zuciyarta zata buga. a hankali ta soma cire rigar baccin   jikinta tai wurgi dashi ta saura Babu koma ajikinta ta kwanta  a faffadan qirjinsa  ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara tsotsa yayinda  hannunta ke   kan joystick dinsa tana murzawa . a matukar  gigice  ya farka  daga bacci yana dubanta sannan yayi k'okarin janye jikinsa  yana watsa mata wani kallo "meye haka kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne?   "ko d'aya ban fara shan komai ba  taimaka min zaka yi dan Allah ",da me zan taimaka miki?  "kayi having sex dani babu abinda nake muradi a halin yanzu kamar ka kusanceni , joystick dinka kawai nake bukatar naji ajikina  ta fad'a tana zubewa ajikinsa .." Mmn sudai💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️15 ......Zaro  idanuwanshi  yayi  yana kallonta cike da mamakinta ,a matukar  bukace  ta  Kai fuskarta tsakiyar qirjinsa  tana sauke wahalalle  numfashi tana shinshina kwantaccen sumar dake kwance agirjinsa ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki mai wuyar misaltuwa, ya lumshe kyawawan idanuwanshi qirjinsa na bugawa da mugun karfi tamkar ana buga masa guduma , shigewa jikinsa ta sake yi wannan karon fuskarta kwance da tashin hankali  ta dinga ta'bo wasu wurare a sansar jikinsa wanda ke sake kunno masa wutar shaawarsa , take jikinsa ya kama rawa  qwaqwaluwarsa so take ta tsaya ta daina aiki sai dai yay jarumtar hana hakan faruwa . ita Kuwa Jin yayi shiru yasa ta sake shige masa sosai ta soma k'okarin rabashi da pant din jikinsa ." wata irin razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa jikinta ya kama rawa take hankalinta ya tashi, ta kamkamesa tana cewa "please Adnan ka taimakeni wallahi Ina cikin wani hali idan baka kusanceni ba zan iya mutuwa ta k'arasa maganar zuciyarta na rawa take Kuma sai hawaye sharrrr ..... ya soma silalowa akan quncinta wata mummunar fad'uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba d'ayan biyu akwai abinda  ke  tattare daita mai muni "gbdy tausayinta ya kama shi dan gbdy yanayinta ya sauya ta dawo tamkar ba ita ba , kimanin minti ashirin ta d'auka tana makale dashi taki barin jikinsa, gbdy ma bata da alamun zata barshi burinta kawai ya kusanceta dan sai kuka take masa tana rokonsa Jikinsa na kyarma ya Kai hannunwansa duka ya kamo fuskarta ya had'e da nashi yana busa mata numfashinsa da iskar bakinsa muryarsa a tsarke ya soma mgn "tanweer ! "shiru tayi taki amsa  masa tana shakar numfashinsa dake sake dagula mata lissafi " meke faruwa dake ?  ya  tambayeta wannan karon kanta  ta  samu damar girgiza masa ," dan Allah ki dawo natsuwarki bazan iya abinda  kike  bukata atare dani ba".shiru tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi batare da tace masa komai ba dan zuwa wannan lokacin bazata iya magana ba burinta kawai ta jishi acikin jikinta yana having sex daita shima har lokacin idanunshi na cikin nata yana son ya karanci gaskiyar halin da take ciki, iskanci ne ko kuwa wani al'amari ne dabam ?". "da  kyar  ya sake fixgo magana "me yasa muna zaune lafiya zaki zo mana da wannan al'mari mai girma ?" me yasa kike son tayar mana da hankali? "Idan kina son na maidake gidanku ne wallahi zan mayar dake ba sai kin d'aga min hankali ba ya numfasa kana ya cigaba da mgn " banason ki cutu ne yasa kikaga na cigaba da rikeki agurina , banason wancan azalumin mutumin ya cutar dake duk da bana sonki bazan so na ganki cikin tsananin damuwa ba ."ta d'ago idanunta da suka canza kala tare da zubar da ruwan hawaye tace "Adnan ni ba dan Ka mayar dani gida bane ni dai kawai na jika ajikina ka kusanceni dan Allah , wallahi Ina tabbatar maka muddin baka kusanceni a yanzu ba zan mutu , zan mutu na bar maka duniya ....... " kiyi aiki da tunaninki mana ki fahimci illar abinda kike son na aikata dake har yau bud'e Idanuna da muguwar zuciyata bata ta'ba kusantar macen da bata ta'ba sanin nmj ba , duk matan dana kusanta daman can a lalace na gansu ke kuwa fa ?" tanweer bakin san maza ba Kuma bazan zamo mutun na farko da zai keta miki haddi ba ." cikin mugun firgici ta mike tsaye tamkar mahaukaciya duk gashin kanta ya hargitse ta soma dube dube acikin d'akin a hankali idanunta suka Kai kan dress mirror dinsa ,karamar bindigarsa ta gani ajiye a natse ya bi Inda take kallo nan take ya fahimci abinda take son aiakatawa dan haka da sauri ya soma k'okarin durowa daga kan bed sai dai kafin ya sauko har ta Isa ta d'auki bindigar ta saita gefen brain dinta dashi tana haki kamar wacce tayi gudun ceton rai "kana qara taku d'aya zan harbe kaina".Jin abinda tace yasa ya kame guri d'aya ya kasa kwakwaran motsi, ya tsura mata Ido yana neman yadda zai amshi bindigar a hannunta dan ba shi da tabbatacin  babu  harsashi aciki .ita Kuwa tanweer wani dishi dishi take gani acikin idanunta , yayinda a hankali take Jin kanta na juyawa bud'e idanunta tayi da kyau tana kallonsa tare da cije lip's dinta da karfi "kaga malam zaka min abinda na bukata ko kuwa na aika  kaina lahira cikin sauki dan nasan muddin baka yi abinda nace ba mutuwa zanyi cikin wahala ?.bai ce mata Komai ba illa kallonta da ya cigaba da yi qirjinsa  da zuciyarsa na tafarfasa, jikinsa babu kuzari ya sauko daga kan bed zuciyarsa na cigaba da tafarfasa har ya kusan Kaiwa kofar fita ta biyosa da sauri ta sha gabansa tana sauke numfashi "Ina zaka tafi ka barni ?" wallahi da gaske nake zan kashe kaina ." "kafin ki kashe kanki ki fara kasheni ya cire bakin bindigar akanta ya saita a qirjinsa  daidai saitin zuciyarsa "ki harbeni ya fad'a a tsawace yana zaro mata Ido " shiru tayi tana kallonsa cikin tsananin tashin hankali , yadda take kallonsa a hargitse haka shima yake kallonta cikin tsananin fushi "kin tsaya kina kallona ki harbeni mana alabashi idan na mutu sai ki kashe kanki , kin d'auka zaki tsoratani da mutuwa ne ? bari kiji na fad'a miki babu tsoron mutuwa acikin zuciyar adnan domin yasan ko ba jima ko ba dade zai mutu , koma nace tana bibiyata a kowani lokaci domin kuwa idan ban mutu a gida ba zan iya mutuwa akan titi dan haka ki kasheni kawai idan shine mafuta agareki amman bazan ta'ba aikata abinda kike buka............."ai bai k'arasa maganarsa  ba yaga ta d'auke bakin bindiga aqirjinsa   ta maida kanta had'e  da dannawa  take jikinsa ya kama rawa tamkar mazari sai dai ganin tabbas babu alamun alburushi aciki yasa shi fixge bindigar a hannunta ya ɗauketa da wani gigitacen marin yana cewa "you're very stupid tanweer akan iskanci banza da wofi zaki yi k'okarin kashe kanki . "kin mance ko ke wacece ? cikin  kuka tace "wacece ne ? ka fad'a min wacece ni ?ta sake tambayarsa cikin zafin zuciyata da sha'awa mai zafi , shiru  yay yana mata kallon banza zuciyarsa na zafi da quna  "wallahi kaji na rantse zan kashe kaina Kuma a daren nan tana gama fad'ar haka ta juya fuuuuuuuu zata bar  d'akin  ya fixgota da karfi ya sake ɗauketa  da  mari har biyu ajere "wallahil  Azim ki shiga hankalinki , nace ki shiga hankalinki , idan zaki kashe kanki ki bari na maidake gurin iyayenki idan akwai abinda yafi kisan Kai kiyi agurinsu  tanweer  wannan ba damuwata bace yayi mgnr a matukar tsawace yana nunata da yatsansa yana huci "bani bindigar ya fad'a tare da mika mata hannunsa madadin ta bashi bindigar hannunta kamar yadda ya bukata sai tayi wugi dashi ta zube a jikinsa tana kuka . baya yayi luuuuuuu ya fad'a saman katifa sam bataji zafin marukan da yayi mata ba , ita dai  buqatarta ta biya ya kusanceta ta daina jin abinda take Jin yana yawo a sansar jikinta  , tana hawaye ta Kai lip's dinta kan nashi tana lasa tana shakar numfashinsa  still  tana kallonsa tana lissafin  yadda bukatarta zata biya akanshi . " A hankali ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara sotsa tare da kai hannunta cikin pant dinsa  Kai tsaye hannunta ya sauka akan  joystick dinsa me tsawo  da  kauri , bata tsaya 'bata lokaci  ba ta fara murzawa . gbdy wani irin yaji ajikinsa  jijiyon dake  aiki ajikinsa suka motsa, jijiyarsa ya tashi sosai ya mike yana wani irin harbawa da sauri sauri . gbdy jikinsa yayi sanyi kmr wanda aka yiwa wanka da ruwan sanyi ,ya lumshe Idanunsa gbdy  ya nemi natsuwarsa ya rasa zuciyarsa ce ta dinga narkewa tana amsar sakoninta masu burkita lisafi sai dai kuma jin zuciyarsa yake kmr zata buga dan bakinciki abinda take bukata daga garesa , hannunsa ta kamo ta d'aura kan nonuwanta  wani zirrrrrrr yaji a ilahirin  jikinsa  tun  daga yatsun ka'fafunsa  yake Jin sanyin dadi na taso  masa  har  zuwa  cikin brain dinsa , a lisafinsa bai ta'ba Jin  irin wannan  yanayin ba da yake a yanzu , Jin  tafiyar  hannunta  yake  kamar akwai  wutar lantarki ajiki adalilin fixgarsa   da  take  izuwa muguwar shaawarta ".a hankali ya fara shafa nonuwanta    Amman  shi  har cikin   zuciyarsa   iya nan kawai zai tsaya bazai  d'ara daga kan haka ba ,wani numfashi ta fixgo da karfi  ta fitar tana lumshe idanuwanta had'e da yin sama ta Kai masa brest dinta daidai bakinsa ." kallonta yayi tare da kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa a hankali batare da yayi mata abinda take bukata ba ,shi kam bancin ya tabbatar da virgin ce  da babu abinda zai hanashi cewa  karuwanci ne ya motsa mata , shiru yayi na tsawon mintuna goma yana kallonta ta Kai hannunta fuskarshi tana goga masa brest dinta tana goge masa zufa da ke tsatsafo masa a fuskarshi sbd  duk  sanyin ac dake ratsa d'akin amman gumi ne ya rufeshi . a hankali ta Kai bakinta daidai kunnensa ta kira sunansa "Adnan ...!" Yana jinta  yayi shiru yaki cewa komai dan yau yaga abinda yafi karfin tunaninsa , yana ganin naci da iskanci irin na zahra yau ga tanweer wacce ta doketa a komai, wani irin quna yake ji a rantsa sai dai qunar bai sa yaji tsanarta ba  hasalima  zallar tausayinta da shawarta  ne  daskare acikin  zuciyarsa "Adnan !" ta sake Kiran  sunansa a karo na biyu cikin sanyayyiyar muryarta kmr zatayi kuka , a hankali ya bud'e bakinsa zai amsa mata dan yaji me zata ce sai dai qunar da zuciyarsa keyi yasa ya kasa sarrafa harshensa "dan Allah kayi min abinda nake bukata wani Abu nake Jin yana yawo a ilahirin jikina da ban ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta ." da zai iya kusantarta tabbas da yayi saboda tsananin shaawarta da  tausayawa  halin da take ciki sai dai bazai  iya ba yana adduar Allah sanyayyya mata abinda take ji ajikinta ,"bazaka kusanceni ba ? ta sake tambayarsa cikin mawuyacin hali , Kansa ya girgiza mata alamun bazai yi ba , cikin sanyi murya tace "to muje ka nemo min Wanda zai yi dani ko abinda nake ji zai bar jikina " ta k'arasa maganar tana k'okari mikewa ajikinsa da karfi ya fixgota ya maidata jikinsa "kina hauka ne ?"to bazan ci ba kuma bazan Kai ki aciki ba" naunayen ajiyar zuciya ta sauke hawaye masu zafi ya zubo mata sbd ganin gbdy yanayinsa sun nuna mata bazai ci ba ,"adnan kayi mata abinda take so mana tunda itace ta bukata yar Adam ce tanweer kamar kowa dole zata bukaci nmj " zuciyarsa ta bashi wannan shawarar "Anya kuwa zan iya  kusantar  yar mutane bayan ita din virgin ce ?" no! no!! bazan yi ba ,bazan iya aikata hakan ba . "Amman ai abinda take so kenan ? ya sake  tambayar  wankakkiyar kwakwaluwarsa .  shiru  yayi  yana kallonta yana zance zuci , ta kallesa taga har lokacin ita yake kallo yana tunani , cikin tsananin damuwa ta sake  yunkurawa  ta  mike daga jikinsa zata sauka akan gadon taji ya fixgota da iyakacin  karfinsa  ya zagaye kugunta da hannunwansa duka tare da rungumeta tsam ajikinsa yana fitar da numfashi sama sama  hannunsa  d'aya  ya zare ajikinta ya janyo  blanket  mai taushi ya lullu'besu yana sauke naunayen ajiyar zuciya ." bakinta  ta  Kai  cikin kunnensa " wayyohhhly  Allah  Adnan baka san yadda nake ji ajikina  bane  shiyasa kake  bata lokaci  ,wallahi  Ina  Jin kmr  mutuwa  zanyi, ta'ba  zuciyata kaji  zafi  take  ,jikina  zafi  yake ka taimakawa rayuwata ". " it's risky , gaskiya bazan iya ba" ya fad'a yana control din Kansa dan Shima a hannu yake gashi jijiyarsa sai haniniya  take  ,ta yunkura zata tashi ya rike  kugunta  "please  tanweer me yasa baki da tausayi ne ? tayi shiru tare da  dunkule hannunta , ta dinga ji wani irin zafi a gbdy ilahirin jikinta kamar wacce aka zubawa barkono . ta rushe masa da kuka tana dukan qirjinsa  da hannuwanta duka tana son ta mike ya matse gam "okay okay na yarda zan taimaka miki har  ki samu natsuwar da kike bukata " ta lumshe idanunta sannan ta bud'e tana tsotsa jikinta dake mata zafi , shi kuwa kallon yadda take tsotsa jikinta yake ganin bai fara ba ta sake yunkurawa "sorry nace na yarda zanyi . a hankali ya fara sucking din nipples dinta yana shafa gabanta wani wahalalle numfashi ta sauke tana sake tura masa Brest dinta, kasa yayi da finger's dinsa ya shiga yawo da finger's dinsa a kasanta , gbdy ta d'auke wuta nan da nan jikinta ya shiga siyayar da ruwa, cike da faduwar gaba yay gefe da pant dinta ya soka finger's dinsa daya cikin jikinta yana yi mata a hankali ta yadda zata ji dadin da take bukata  , fingering dinta yake sosai bakinsa na kan nipples dinta amman ita jijiyarsa tafi bukata taji ajikinta dan haka ta Kai hannunta ta zare pant dinsa gbdy ta daura hannunta a kan joystick dinsa tana murzawa tana sauke ajiyar zuciya bai san lokacin daya maidaita kasansa ba ya dawo Samanta yay mata rufa da faffadan qirjinsa, yayi kasa da bakinsa ya kafa a gabanta ya fara sucking dinta , wani irin nishi ta sauke  da karfi ,harshensa ya dinga karkad'awa  yana tsotsar kasanta kmr zai cinye gurin yana lasar ruwan dake tsiyaya." sucking dinta yake sosai cikin kwarewa yana furzar da hucin numfashi ." Ita Kuwa nishi kawai take tare da Kai hannunta cikin sumar kanshi tana yamutsawa, a hankali muryarta ta fito "Adnan ni sex nake so dan Allah I need sex  kaji  "  Jin haka yasa ya dinga sucking dinta da sauri sauri wai a nashi dabarar tayi release ya huta da jaraban dake cinta , idanunta sun kad'a sunyi jawur tamkar gawarshin wuta tsabar abinda ke cinta tausayi take bashi baya son ya zamo silar 'bata mata rayuwa amman ita sai k'okarin kamo joystick dinsa take tana Kaiwa jikinta ,wata dabara ce ta fad'o masa ya tsaita kan kaciyarsa a gabanta nan take jikinta ya shiga rawa kamar mazari ta ware masa ka'fafunta tana manne masa ajiki tare da zagaye wuyansa da hannuwanta duka ."a hankali ya dinga goga mata kan joystick dinsa a belinta wani nishi ta shiga saukewa tare da Kara shigewa jikinsa bakinsu ta had'e guri d'aya ta kamo lips dinsa tana bashi wani hot kiss mai rikitatwa byn ta gama ta maida bakinta cikin kunnensa ta fara lasa tana karkad'a harshenta tare da hura masa iskar bakinta, ai nan take komai ya kwance masa gbdy ya Kara fita haiyacinsa Idanunsa suka rufe ya dinga Jin wani irin fellings na shigarsa da hud'a gobobin jikinsa bai san sanda ya soma shigarta ba , wani bankaro masa qirjinta tayi tana turo masa manyan dukiyar fulaninta bai tsaya wata wata ba ya cafki nipples dinta yana shigarta yana tsotsa kan nipples dinta .lokacin da zabgegiyar jijiyarsa ta gama shigarta ta saki wani qara mai sauti  gbdy gidan babu Inda bai amsa kuwan sautinta ba ,yana gama shigarta wani hayaki bakinkiri ya dinga fita a fuskarta sai dai hankalinsa bai Kai gareta ba saboda fita haiyacinsa da yayi ,sannan dadin dake ratsashi yasa ya kasa barinta gashi rungume yake daita bare yaga hayakin , dadi yake ji sosai mai tsuma gabobin jiki wanda bai ta'ba ji ba , dadinta na dabam ne bai taba Jin irinsa ba "dama haka dadin budurcin yake ?yayi tmbyr acikin zuciyarsa ya Kai tsawon minti talatin akanta yana juya jijiyarsa acikin jikinta batare da yayi release ba ,ya sake kwakumeta sosai ajikinsa yana shigarta. yadda yay expecting din dadinta haka yaji koma yace ya zarta yadda ya tsammanin , joystick dinsa ya sake zurawa cikin jikinta ", wayyohhhly Allah na dadi nake ji sosai ya fad'a a fili , kema kina Jin dadi ? ya tmbyeta yana riko kugunta yana soka maka jijiyarsa yana furta " shiiiiiiiiiii ....!!!kmr mai cin yaji "ban ta'ba ci mace me dadinki ba tanweer  ,da sauri da sauri ya dinga shigarta da kyau ita Kuwa  numfashi ma da kyar take fitarwa dan  yana shigarta komai ya kwance mata madadin taji dadi da take bukata sai wani azaban ciwo ke ratsa jikinta ta rasa a wani hali take ciki ,gbdy bata ma san wainar da yake toyawa ba a duniya take ko  a lahira take bata sani ba kamkameta yayi sosai ajikinsa lokacin da zai yi release yayi  saurin cire jijiyarsa yayi release a waje  sai bayan daya yi release ya lura da hayakin dake fita daga fuskarta wanda zuwa lokacin numfashinta na daf da tsayawa  ya daina aiki ,rashin wadataccen numfashinta bai damesa ba kamar hayakin daya gani. da sauri ya tattarota jikinsa gbdy ya tsurawa fuskarta Ido , gbdy zuwa wannan lokacin jikinta ya saki bata motsi . hankalisa a matukar tashe ya cigaba da kallon fuskarta dake fitar da hayaki yana nazarinta hankalinsa a matukar tashe ya sauko ya janyo jallabiyarsa ya zira ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya fito daga d'akin zuwa parlour'nsa  yana neman layin baba , ya kira ya kai sau uku sannan aka d'auka cikin mayen bacci da sauri jaguwa ya shiga koro masa abinda ya faru " daga can bangaren aka fara magana "wannan ai aikin sihiri ne , asiri aka yi mata ," Kasa mu ganye  magariya guda bakwai idan akwai a kusa da kai sai ka karanta fatiha, ayatul kursiyu, suratul a'araf daga kan Aya ta dari da shida zuwa Aya ta dari da ashirin da biyu ,sai ka karanta suratul yunus daga aya ta sa'banin da bakwai zuwa Aya ta tamamin da biyu sai suratul kafirun kafa d'aya, falaqi da nas kafa uku uku sai ka Karanta wannan adduar allhumma rabban Nas azhibal ba'as ashfi wa'antash shafi,la shifaallah shifa'uk shifaun la yugadiru sakaman kafa uku sai ka had'a da wannan adduar bismillah urkika min kulli Shai'in kulli nafsun, allahumma yashfiyka, bismillah ukika kafa uku kayi acikin ruwa ka shafa mata a fuska safe da yamma sannan ta dinga wanka dashi a wuri mai tsafta " shiru yayi yana sauraransa har sanda ya dasa Aya, ya masa godiya sannan ya katse Kiran ya jefa wayar cikin aljihunsa ya rike kugunsa da hannu d'aya hankalinsa a tashe har lokacin gumi na cigaba da tsatsafo masa ya d'auki minti biyar yana tunanin Inda zai samu gayen magariya kafin daga baya ya nufi kofar fita daga d'akin da sauri ya nufi haraban gidan Kai tsaye Inda motarsa take ya nufa cikin hanzari , kana ganinsa kasan baya cikin natsuwarsa "Ammar ! ya kira sunan me gadinsa da karfi wanda yasa ya fito da sauri dan daman Idanunsa biyu bai yi bacci ba  hakan kuma ya janyo hankalin jubi da anas dake zaune akan fararen kujeru a haraban  gidan suna shaye shayensu dan su dare safiya ce garesu ,safiya kuma tamkar dare ne sai su wuni suna bacci idan ba operation zasu fita ba ." suka mike da sauri suka nufo gurinsa suna kiran sunansa a kidime "jaguwa ! " tun kafin su k'araso Inda yake har ya shiga mota ya nufi bakin get da sauri me gadi ya karasa  ya bud'e masa get ya fita a guje . a kidime kowannensu ya Kalli dan'uwansa sannan suka juya da sauri suka k'arasa Inda wayoyinsu yake suka d'auka suka fara neman layinsa sai dai Kiran na shiga bai d'auka  , shi kuwa jabir yana d'akinsa kwance yana baccinsa hankali kwance bai san wainar da'ake toyawa ba tunda ya kwankwad'i codin yaje ya kwanta acikin bacci ne yake jin muryarsu anas sama sama hakan yasa ya bude Idanunsa a firgice yana cewa "Lafiya meke faruwa ? " ka tashi Akwai matsala fa agidan nan  jaguwa ya fita yanzu cikin tashin hankali ". da sauri ya karasa mikewa tsaye suka fito tare zuwa falon gidan "to me ke faruwa dashi ne? ya sake tambayarsu ganin yadda duk suka rud'e "wallahi bamu sani ba amman nafi tunanin ko mahaifiyarsa ce ba Lafiya ko cikin kannensa yasa ya rikice  anas ya bashi amsa da hakan . hankalinsu ya tashi sosai  har kamil daya  dingisa ya fito daga d'akinsa gbdy suka rud'e idanunsu ya canza suka fita haiyansu suka cigaba da neman layukansa anas ne yayi nasarar samunsa yana Jin ya d'auka ya fito zuwa haraban gidan "meke faruwa jaguwa ka fita cikin tashin hankali irin haka ? "katuwar matsalace amman idan na dawo zan fad'a maka komai ," Okay to shikenan naji amman yanzu kana Ina ka dai san a irin wannan lokacin fitarka Kai kad'ai akwai matsala ka fad'a min wani titi kabi na biyoka dan bana son kana fita kai kad'ai ? Ina kan titi isolo daidai akari estate zani gida gurin ammi "okay titin akari isalo bari na biyoka yanzu sai mu hadu a gidan ko? " no !no!! kayi zamanka bazan so fitowarka kai kad'ai ba "anas yayi shiru yana sauraronsa kafin daga baya yace "okay to shikenan amman kayi driving a hankali sannan ka kula dan Allah da kyau ya katse Kiran tare da komawa ciki gurinsu jabir ." Anas na komawa ciki gida kira ya Isa office din jami'in tsoro na sirri "cikin sauri aka d'auki wayar ana dokin jin kyakkyawan labari daga bakin mai kira "hello ya'akayi IPO  an samu wani cigaba ne ?eh to an samu dan ya fita, yanzu haka naji babban amminsa yayi waya dashi yana kan titin akari isalo sai kuyi k'okarin kubi bayansa ku tsaya ta daidaita gurin idan Allah ya taimakemu sai ya dawo ta kan titin tunda shiga gidansa ya gagaremu sai mu kamashi a hanya yana cikin mota marcende baka 330 , Kai gskiya kamashi a gidansa zai yi wuya duk fa sanda nayi k'okarin tunkarar falonsa da bindiga dan arresting dinsa sai naga ilahirin gurin ya zame min kungurim daji da zarar babu bindiga ajikina sai na ga komai ya dawo daidai yadda yake a lisafinna iya bindigunsu kawai ke  shiga bangaren da suke  , eh nasan akwai katon sirri sosai a gidansa da shi karon Kansa wallahi nayita bibiyarsa akan sanin sirrinsa ban samu damar ganin komai ba yanzu dai  ayi k'okarin aje a tsaya agurin sir , okay shikenan sir Allah ya bada sa'a suka yi sallama ." gudu jaguwa yake sosai akan titi isolo gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kmr zuciyarsa zata kama da wuta haka ne ma yasa yaga kamar baya gudu tsaki yake taja akai akai duk jikinsa tsuma yake kwakwa luwarsa  ta  hargitse kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwar d'aya daga cikin ahlinsa , doguwar tafiya yayi ya k'araso daf  da unguwarsu tun kafin ya k'araso ya soma Kiran number sadiq kaninsa  kira uku ya d'auka hankalinsa a matukar tashe "ka fito ka bude min get"  abinda ya fad'a kenan ya katse Kiran yana karasowa kofar gidansu sadiq har ya fito yana ƙoƙarin bude get da sauri ya bud'e murfin motar ya fito sadiq ya bashi hanya ya shiga ya maida get ya rufe "Lafiya father  kazo da tsakar daren nan? "lafiyar nan dai da sauki sadiq, ya fad'a yana dosar kofar part din ammi wacce tuni ta farka sakamakon jin muryarsa cikin bacci  dan window dakinta na daga tsakar gidan "Adnan ! ta kira sunansa a rud'e tana durowa daga kan bed dinta  ta fito tana k'okarin bud'e kofar tana sake Kiran sunansa ya amsa da" Na'am ammina Ina ganye magariyar da kika ta'ba nuna min ana yiwa gawa wanka dashi ? yana nan Lafiya kake nemansa da tsohon daren nan waye ya mutu ?ta tambayesa a rude "babu wanda ya mutu wani za'ayi amfani dashi domin karya sihiri "   daga haka bata  sake  furta Komai ba ta juya ta koma cikin d'akinta da sauri sai lokacin sadiq ya sauke naunayen ajiyar zuciya Jin ba wani abu bane "suna tsaye ammi ta fito ta mika masa bakar ledar da gayen ke ciki ya amsa ya juya da sauri yana ce mata sai da safe ",Allah ya tashemu Lafiya Allah ya  tsareka ta fad'a tana kallon bayansa  "Ameen" ya amsa yana k'arasa fita daga gidan sadiq ya biyo bayansa ya kulle get ." Wannan karon ba k'aramin gudun wasa yayi ba sai dai yana kawowa titin da mutun zai hau isalo road ya  karya stearing motarsa ya d'auki titin da zai Kai shi lawansi road adalilin faduwar gaba  daya  ji ya dirar masa  ,ya  Kai hannunsa d'aya  ya  kunna  wutar motar ta ciki ya Kalli zoben  hannunsa  nan yaga ya koma baki  daga ruwan zuman da yake iska ya furzar yana girgiza Kai ,gudu   yayi   sosai  cikin  kankanin lokaci  ya k'araso unguwar tun kafin ya k'araso get din gidan yake hon mai gadi ya bud'e masa ya shiga ya fito da mugun sauri daga cikin mota . a falo ya wuce su anas suna ganinsa suka biyo bayansa Kai tsaye kitchen ya shiga suna kallonsa ya d'auki karamar roba ya tsiyaya ruwa aciki ya nufi  falonsa ya wuce bedroom dinsa kamar su biyosa sai Kuma suka tsaya cirko cirko suna zagaye falon, can suka ji ya kulle kofar nan suka fita d'aya byn daya ban da anas da ya nemi guri ya zauna zaman jiransa ." Yayi duk abinda baba yace ya tofa acikin ruwan sannan yayi sama da jallabiyarsa ya hau kan gadon tana kwance tamkar matacciya sai dai zuwa yanzu babu wannan hayakin jikinsa na rawa ya sake Kiran layin baba yana dauka yace "baba babu wannan hayakin yanzu "okay to to shikenan ya fad'a a rud'e ya ajiye wayar ya tattarota zuwa jikinsa ya mannata a gefensa ya bud'e bakinta hakoranta sun cije guri d'aya ,a hankali ya dinga shafa mata ruwan maganin a fuska zuwa ilahirin jikinta yafi karfin awa d'aya yana bin jikinta da ruwa sannan tay atishawa mai karfi  sai dai idanunta a runtse suke .... Naunayen ajiyar zuciya ya sauke idanunshi na kanta shi kad'ai yasan irin farinciki daya tsinci kanshi da numfashinta ya dawo gangar jikinta  ya rungumeta gam ajikinsa yana jin wani sanyin dadi na ratsashi , tausayinta  ne ya cigaba da ratsashi dan duk wani abinda ya sameta shine ya jawo mata, tana zaman zamanta tare da iyayenta ya daukota  "Allah sarki a she ba laifinki bane "a she tursasaki akayi? " me yasa ? waye wanda yayi wannan aiki ?" me yarinyar mutane tayi muku kuka sa na zama silar rabata da budurcinta ? "shikenan Kunsa  na mayar daita bazawara alhalin bata cancanci hk ba ,kunsa nayi mata  tabon da har abada bazai gogu ba , wannan abu bai min dadi ba," me yasa  tun tuni ban fahimci abinda ke tattare dake ba? wasu hawayen tausayin ta ne suka shiga zubo masa ." da qunar zuciya ya sake  matsowa jikinta ya riko hannunta cikin nashi yana wani irin kuka  yana duban  jikinsa daya  kusanceta dashi "na Kusanceta da jikina "na zamo silar yi mata tabo a rayuwarta .." me yasa  ban fahimceta ba na Kusanceta ? why why why Adnan !!! ? ya zabura ya mike tsaye tamkar mahaukaci yana hargagi ya shiga buga k'ansa da bagon d'akin yana nadamar abinda yayi mata "kafin kace me tunin jini ya balle a goshinsa ya shiga tsiyaya ya d'auki lokaci yana kukan nadama Yana kallon jikinsa yana tunanin cikin yan matansa wace wacce zata iya wannan  danyen   aikin  ? babu wacce  tazo  masa arai sai zahra ...." ita kad'ai ce macen da zata iya komai akansa Kuma ita kad'ai ce ta gansa tare da tanweer ai kuwa babu shakka itace ,zata raina kanta a hannunsa , zan  bata  mamaki ,zai  mata abinda sai taji ta  tsaneshi a rayuwarta ya kai hannunsa  goshinsa  sakamakon dumin  da   yaji,  ya  kalla yatsansa  jini ya gani ya karasa ya d'auki tissue ya tsaya gaban mirrow ya goge sannan ya dawo ya d'auki rigarta yana kokarin saka mata nan ya ga digon  jini  had'e  da spam dinsa . ya lumshe idanuwanshi qirjinsa na zafi abinda yafi tsanar mutane akanshi gashi shine ya aikata da kanshi ,cike da tashin hankali ya sauko  daga  kan bed din ya goge mata kasanta sannan ya zira mata riga ya  ɗauketa ya fito zuwa   falo   ya  wuce  anas zaune wanda ya zabga  tagumi yana ganinsa ya zabura  ya mike  ya biyosa  yana tambayarsa  jaguwa bai tsaya ba ya  nufi d'akinta  ya  shimfideta  akan   gado   idanunshi  na  kanta  yana tsaye yana kallonta sai ga anas ya shigo d'akin cike da tashin hankali yana ganinsa ya janyo blanket ya lullu'beta yaja ya tsaya tare da rungume hannunwansa duka a qirjinsa cikin tsananin damuwa anas    ya  zubawa tan Ido yana kallonta Ko cikakken minti biyar bai  yi ba sai ga jabir, jubi ,kamil sun shigo  . duk  suka  zuba  mata  idanunsu suna kallonta  kowa da abinda yake sakawa a cikin  ransa a hankali  jaguwa ya runtse  idanunshi tare da Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da sauri sauri ,anas ne yayi karfin halin tambayarsa abinda ke faruwa daita "daman itace babu Lafiya me ya sameta ?"aikin wancan tsinanniyar yarinya ce ya fad'a a tsawace "wacce yarinya kenan ?anas ya tambayesa a rud'e "wace ce banda waccen yar iskan zahra din asiri tayiwa yarinyar mutane amman na rantse da Allah sai naci ubanta inga uban daya tsaya mata acikin garin nan"take it easy jaguwa Kai ya akayi kasan tayi mata asiri ? tsaki jaguwa yaja da karfi idanunshi na kan tanweer dan yasan daman haka zai ce tunda baya ganin laifinta  . a tsanake jabir yace "Allah ya kyauta yanzu dai me ye solution dan  naga kmr yarinyar bata numfashi ?ga tan nan dai tana numfashin sai dai ba sosai ba da kyar na samu numfashinta ya dan dawo wallahi muddin wani abu ya ta'ba lafiyarta zan shayar da Zahra mamaki inji cewar jaguwa ,gyada kai suka yi  gbdy sannan jubi , jabir ,kamil suka juya suka fita daga d'akin dan babu me iyawa dashi idan yana cikin fushi sai anas ." "kayi hakuri jaguwa ba lallai abinda kake zargi akan zahra  ta aikata ba anas yayi mgnr yana dafashi a fusace ya buge masa hanun yana cewa "Daman nasan haka zakace  tunda kafi qaunar dani "no !no !! jaguwa saboda qaunar da zahra take maka yasa nake kulata taya ma zaka had'a matsayinka daita gsky karka sake min hk banaso Kai fa jinin jikina ne  ita Kuwa fa ?  jaguwa yayi shiru tare da  tsurawa tanweer Idanunshi wasu kwalla masu zafi suka zubo akan kuncinsa cike  da  takaici da nadamar abinda ya aikata mata, nadama irin wacce bata da amfani . anas yayi matukar mamaki ganin jaguwa ya tasa tanweer gaba yana kwalla "lallai haka rayuwa take tana cike da abun mamaki "jaguwa ne yau yake kuka akan mace ? "Jaguwa ! Anas ya kira sunansa "yana jinsa yayi masa banza tamkar ba dashi yake mgn ba " kana mutuwar son yarinyar nan amman Kaki yarda da kana sonta , Kalli yadda kake zubar da hawaye akanta ,Kalli yadda tausayi mai hade da soyayya suke dawainiya da Kai ,ka yarda jaguwa kana sonta ka daina karyata zuciyarka , ka daina hasashen bazaka iya sonta ba, ita fa rayuwa kafi ni sanin rubutaccen alamari ne daga rabbi, hatta wannan Sana'ar tamu qaddara ce Killa da iyayenmu sun san zamu zo duniya mu kasance yan fashi wallahi da tuni sun kashemu da hannunsu ".yayi shiru yana dubansa "ka yarda Kuma ka amince kana sonta sai mu taru mu bar wannan rayuwar ,zamu tayaka inganta rayuwarka jaguwa domin sama maka farinciki .........." "ka daina fad'a min haka anas banaso ji wannan kalmar  daga bakinka sau nawa zan fada maka tausayi ne ba so ba ?"yayi saurin karyata amininsa taya ma zai sota byn tanweer tafi karfinsa a aure, waye shi ,? waye yan'uwansa a fad'in kasar nan ? duk da a yanzu ya taka matsayin da kudi ba matsalarsa bane amman yasan aurenta zai masa wahala, ya sake fuskantarta sosai yana Jin kamar yayi mata numfashi ,sosai  ya  fad'a kogin tunani hankalinsa ya bar duniyar da yake ciki ya Lula wata duniyar dabam ." "Bamu saba boyewa kanmu komai Daya shafi rayuwarmu ba ,jabir, jubi kamil ,duk tare suka ganmu kana fada min  gaskiyar dake cikin zuciyarka akan komai amman akan wannan yarinyar ne kawai ka kasa fad'a min matsayinta a zuciyarka ,kana tunanin zan hanaka soyayya ne da ita ko me?wallahi kamar yadda kaji na fada maka ni me rungumar komai ne akanka Koda kuwa mutuwa ce, Ina maka soyayyar da zan iya sadaukar da rayuwata akanka, karka manta mu din masoyan juna ne da muka yarda da juna Kuma muke son juna saboda Allah, zuciyata ta yarda ta amince kana son yarinyar nan so me tsanani ko dan tana diyar minister yasa kake gudun fallasa sirrin soyayyarka ? "ko d'aya  bana  dai sonta ne " kama saukakawa kanka nan kusa ma ammi zata min mata ka san kuwa zuciyata bata da wani zabi daya wuce nata dan haka ka cire wannan tunanin a ranka ya k'arasa maganar still idanunshi na kanta " yana dasa Aya anas ya juya a hankali ransa a matukar bace. "ta yaya gashi yana kallon tsagwaron qaunar yarinyar a idanunshi amman yake ja inja dashi ? ranar ce rana ta farko da jaguwa yayi masa abinda   har yaji ya tsaya masa arai , Jin motsin Bude  kofar d'akin ya sa jaguwa ya waigo da Kansa anas ya gani zai fita daga d'akin shima kmr ya bar d'akin sai ya tsinci Kansa da kasa aiwatar da hakan yaji bazai iya barinta ita kad'ai ba dan haka ya hau gadon ya janyota ya d'aurata a saman  faffadan qirjinsa, a hankali  yana shafa bayanta, ajiyar zuciya ta fara jerawa tamkar wacce ta sha gudu tsira  ,qara   makaleta jaguwa  yayi   tamkar  wani zai kwaceta a hannunsa "Anya   kuwa adnan  baka  fara  son yarinyar nan ba ?" ya  tambayi kanshi yana shinshina wuyanta" ka fara sonta mana tunda kana tsananin qaunar kasancewa daita zuciyarsa ta bashi amsa da hakan  "Ina  ba  haka bane tausayi ne kawai babu wannan a tsakanina daita ,gyara mata kwanciya yayi sosai ta yadda bazata takura ba ya sauko daga kan gadon zai fita yaji ta riko hannunsa waiwayota yayi zuciyarsa na dokawa da matsanacin karfi ya kalleta sosai bacci take da alamun ma bata san ta aikata hakan ba , ya fito daga d'akin zuwa bedroom dinsa kana ganinsa kasan baya cikin haiyacinsa zama yayi yana neman layin sadiq ya kira sakamakon ganin missed calls  dinsa ya d'auka yana d'auka yace "father komai normal dai ko ka Isa gida lfy ? "Normal sadiq komai  daidai na gode da kulawarka dan uwana , sukai sallama kmr ya nemi layin zahra dan yasan adaidai wannan lokacin idanunta biyu Killa ma tana can yawon ta zubar amman ya share yana zaune  zata zo ta samesa .." Can  bangaren  IPO  kuwa  yana ganin dawowar jaguwa yasan sun yi missing dinsa wayarsa ya ciro ya shiga neman number dcp baba abare  yana d'auka yace "sir Kuna Ina ne  ? daga can bangaren dcp yace muna kan titi har yanzu bamu ga dawowarsa  ba "gsky kunyi missing dinsa dan ya dawo gida "shit ...." dcp ya furta a fusace sannan ya cigaba da magana "amman a juri zuwa rafi wata rana tulun zai fashe "wannan haka ne sir idan kere na yawo zabo na yawo  wata rana zasu  had'u ne ",ai kuwa haduwarmu bazata yi kyau ba dan bazan Kai shi ga office din  hukuma ba bare a samu damar bada belinsa tarwatsa masa Kai zanyi kowa ya huta yana gama fad'ar haka ya katse Kiran a fusace  yana bawa yaransa umarni ." ***** Washegari da misalin karfe takwas ya fito zuwa falonsa sanye cikin gajeren trouser  baki da riga fara mai hula da ratsin baki ,sanye da takalmi fari mai azaban kyau yayi kyau sosai sai dai fuskar nan tashi a murtuke tamkar jinin sarauta sannan kallo d'aya zaka masa kasan zuciyarsa a dagule take jira kawai yake a tabashi ya hau mutun , ya d'auki remut ya kunna tv ya Kai  chennel  zuwa na labarai  yana ƙoƙarin  zama friends dinsa suka shigo suka zagayesa har kamil Suma cikin shiga ta alfarma atare suka had'a baki gurin cewa"ya lafiyar yarinyar nan ?Kamar bazai ce Komai ba har sun fidda rai da zai Yi mgn suka ji yace "alhamdulillah har yanzu dai tana bacci  ".Shiru sukayi dukkaninsu babu wanda ya sake yin magana sai numfashi da suke fitarwa idanunsu na kan tv yayinda  anas ke son yi magana akan zahra zata zo dan tun safe ya kirata ya sheida mata abinda ke faruwa  sosai ta daga hankalinta  ,amman yadda yaga jaguwa ya had'e rai yasa ya kama Kansa ya ciro kwandala  a cikin aljihunsa ya murza akan center table din dake gabansa  take ta fara juyi a karshe ta kife ya tsurawa kwadalar Ido kawai yana kallonta  ." Suna zaune sai ga zahra ta shigo cikin doguwar riga marun colour tana karairaya tana gama tsayuwa a tsakiyar falon onexpecting taji jaguwa ya mike  ya ɗauketa da wani gigitacen mari da sauri ta dafe daidai Inda ya mareta tana dubansa "ki fita rayuwata  Zahra , ki tsaya matsayinki"  zahra  tace "me yayi zafi haka Adnan ? "dazu anas ya kirani yake fad'a min abinda kake zargina akai amman ka sani ...... "wani marin ya K'ara kifa mata sai data ga taurari masu duhu "amman kasan me din ubanki ?"me zaki fad'a min na yarda dake maci Amana kawai,  daga karunwaci kin koma bin bokaye saboda ke katuwar jahila ce wannan ya zamo Karonki na farko ya Kuma zamo na karshe babu ruwanki da yarinyar nan wallahi muddin wani abu ya sameta sai na kasheki da hannuna , wai ma meye hadinki daita? ni kike wa kwakwa ni Kuma nace banayi ko dole ne  sai na aureki ?ya tambayeta yana sake tsare girar kasa da sama. "duk ta rud'e sai wani gumi take fitarwa cike da matsanacin firgici tace "ka yarda wallahi babu hannuna ci...ciki " ta k'arasa maganar tana in Ina gani yadda yake mata mugun kallo yasa ta soma neman hanyar guduwa dan kallon  fuskarsa kad'ai ya Isa ya tsorota mutu da sa mutun ya shiga hankalinsa sam sam babu alamun wasa atare dashi kafa yasa mata sai gata ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kallonsa cikin muryar kuka tace "ni kad'ai kake bi bare kayi tunanin nice na aikata abinda kake zargina? Ina Jin tsoron Allah Adnan bazan iya ......"shiiiiiiiii ! banason Jin komai d'aga bakin makira irinki ." "Zahra! ya kira sunanta muryarsa a tsarke ta zuba masa Ido tana amsawa da" Na'am "babu tsoron Allah"n daya halicceki acikin zuciyarki dan hk nasan zaki iya aikata komai akan cikar burinki ,masu kyakkyawan zuciya da tsoron Allah su suke tsoron aikata mugunta ke Kuma baki da ko daya aciki "yayi shiru yana numfasawa sannan ya cigaba da mgn "daga yau idan kika sake shiga harkata zan mugun baki mamaki kuma dan Allah karki cire hannunki akaina da duk wacce zaki ganni idan Kuma kinki yiwa kanki kiyamul lail zaki hadu da cuuttuka ,sannan zan ganar dake da yaren da zaki gane yana kaiwa nan yace " ki tashi ki bani guri bana son ganin wannnan fuskar taki ". "naji zan tafi amman kayi hakuri kayi bincike sosai akai muddin aka tabbatar maka  Ina d'aya daga cikin wad'an da suka aikata wannan laifin ka min hukuncin da yafi wannan "wani bincike zanyi bayan nasan babu me shegen naci a rayuwata kamarki ?ya matsota sosai ya cafki makoshinta idanunta suka yo waje "ki fad'a min gsky kece kikayi mata asiri ?ta shiga girgiza Kai alamun a'a "bazaki fad'a gsky ba ? girgiza masa Kai ta sake yi  anas ya taso ya rikesa karka yi kisan Kai Adnan "ka rabu daita  karka kashe yar mutane "kace mata ta fad'a min gsky da bakinta "me yasa  tayi wa yarinyar mutane  asirin data kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba? ya fad'a yana filinging daita sauran kad'an kanta ya bugi bango anas yayi saurin riketa  yana bawa jaguwa hakuri .wani sanyayyayen numfashi Zahra  ta sauke da kyar tana jin dadi aranta burinta ya  cika tunda ya kusanceta rabuwarsu tazo duk nacinsa dole su rabu  ,abokansa kuwa da Ido suka bisa suna mamakin jin furuncinsa ,me yasa kika yiwa yarinyar mutane  asirin da ta kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba?  suka tambayi zukansu suna dubansa  fuskokinsu d'auke da qarin bayani . "Anas kaji abinda yake fad'a , dan jarabansa ya ciyosa ya kwana  da  yarinyar mutane shine zai d'aura laifina akaina , kasani babu  hannuna  acikin wannan aika aikan  " ,jaguwa  juya mata baya  ya tsuke fuska alamun bai son jin komai daga bakinta muryarsa a tsawace yace "anas ka sallameta daman  Kaine kake gayyatota  zuwa gidan nan " da sauri anas  ya riko hannunta ya nufi kofar fita daita "anas ka sakeni na fahimtar dashi gaskiya "bazai ta'ba fahimtarki ba kije kawai dan Allah nima daga yau karki sake kirana na yanke muamula dake bazan Kara kiranki ba banason na samu matsala da abokina, aminina ,farincikin rayuwata . fixge hannunta tayi daga cikin nashi adaidai lokacin da suka fito zuwa haraban gidan ta tsaya a hassale tana  dubansa "ka dade baka daina kirana ba ,bazan  kiraka ba shima bazan kirasa ba Amman na rantse sai Adnan ya dawo ya nemeni da kansa ka rubuta ka ajiye a Inda bazai goge ba ..." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️16 "Kenan   da   gaske  kin aikata  abinda   yake   zarginki   akan shi  ?" idanunta  da suka  rikid'e sukayi  jazur  ta cigaba da  kallon   anas  wanda yake  tsaye  a  gabanta yana  huci kamar zaki  dasu "eh  na  aikata  Kuma   bazan  tsaya  iya  nan ba  ta  fad'a a matukar fusace  "  zan   d'aura  daga   Inda  na fara , zan tabbatar  da na  azabtar da   yarinyar  nan   da azaba  mafi   muni   , ba  dai  duk akanta   ya mareni  ba?"  ya mareni  akanta anas , ya ci  mutuncina   akanta  ya wulakantani a rita lori akanta ,wallahi   ya   kwana da sanin   zan fanshe  duk abinda yayi min  akanta   'zan  mata  azaban   da  rad'ad'insa  yafi  zafin  dalma ,  zan   rikirkita  mata  rayuwa  zan....."saurin   dakatar  da  ita  yayi ta  hanyar  buga  mata wata razananniyar  tsawa  yana cewa  "enough ! "karki  fara  zahra  dan bazaki   ci  riba  ba , wad'an  da  ma  suka fiki  sunyi  sun   hakura  sun barshi  dan ba zasu iya ja dashi  ba   domin shi din  dokin  tsere ne  bazaki iya  karawa  dashi ba ,shi  guguwa  ne idan ya  tashi  zai  tashi da rayuwarki  , zai  juya  rayuwarki  daga sama  zuwa  kasa ki rasa gane  kanki ......"ya k'arasa maganar  yana nuna da yatsansa . "Zahra ! Ya  kira sunanta cikin tsananin  'bacin rai " ki tsaya   daga  Inda kike idan   ba  haka ba  ki shiryawa   gudun  tsere da  mutuwarki  , dan akan  ki ta'ba wannan  yarinyar  gara kin  rungumi mutuwa  da hannuwanki." Adnan  yace   bai sonki ya nuna  azahirin   bai sonki, tunda  ba  tare aka halliceki   da   soyayyarsa ba  ya kamata    ki  hakura ki rabu dashi ki  tsira da rayuwarki  dan  akan  yarinyar nan  ba zai raga  miki  ba  zai iya  destroyed  din rayuwarki,  ki  manta da kin ta'ba muamula da Adnan a rayuwarki  ". wannan  shine  abinda  zan  fad'a  miki   idan  Kinga dama ki d'auka ki  cire hannunki  akan  mugun nufinki  ki zauna  lafiya idan kinga dama ki cigaba kece zaki kare rayuwarki a  nadama  ". Tunda  ya soma magana zuciyarta  ke bugu  very  fast ta kafe shi da   idanunta   ta cigaba da kallonsa  ,a yau gbdy babu  sauran  burbushin tausayin  data  saba hangowa  acikin kwayar idanunshi  a duk lokacin da hargitse ya shiga tsakaninta  da adnan , yau  ce  rana ta farko da anas yayi  hannun riga daita . ka'fafunta ne suka  kasa d'aukarta ta durkushe kasa  bisa gwiwowinta tana  wani irin kuka tana cewa "kasan  kuwa  yadda nake ji a zuciyata ? "maganganunka suna huda min    zuciya, me yasa  zaka    nisantani  da  Adnan  ? ya kalleta cike  da  matsanacin  bakinciki  dan gbdy ya  fuskanci  bata  da niyyar saduda  shi kuma  a yau gbdy  babu  wannan tausayin da yake ji nata,  da tayi  silar rabashi da masoyinsa  da yafi qauna akan  komai a rayuwarsa gara ya  yakiceta  ta  karfin tsiya  sunyi  hannun riga  daita "amman kai kana ganin zan iya rabuwa da Adnan dan yace bai sona  ?ko kana tunanin zan iya daina sonshi  ne ? Me yasa zaka ce na manta da soyayyata ?  "haba anas  idan kayi min haka baka kyauta min ba ,yanzu adalci ne  daka nuna  kafi   bukatar  rabuwarmu dashi   ? ya gyada mata Kai alamar"eh! " cikin firgici da tashin hankali ta shiga girgiza masa kanta  sannan ta cigaba da magana "ada tunanina kana sona da Adnan ne  a she duk ba haka bane karya ne baka qaunata dashi  ? to bari kaji  in fad'a maka maganganunka  ba zai sa  na  fasa duk abinda nayi niyyar aiwatarwa  ba  ko da kuwa zan mutu  ." ta  k'arasa  maganar tana sheshekar  kuka  "karki fasa  zahra bazan baki  hakuri  ba  kije kiyi  duk  abinda zakiyi amman Ina tabbatar miki wahalar banza   zakiyi dan ba zaki yi nasara ba hasarar  kudinki  da lokacinki  kawai zakiyi yana gama fad'ar haka yace ki  tashi ki  'bace min da gani yadda Adnan baya son ganinki  nima hakan take gareni  ". Batace  masa   komai ba ta  mike da  kyar ka'fafunta na rawa  ta juya  ta soma tafiya  hawaye masu zafi  da ciwo   na sake   zubo mata akan  quncinta , zuciyarta bata ta'ba karaya ba atun sanda  jaguwa yake  furta mata kalma bai sonta sai a yau da anas ya sake maimaita mata  , duk da ba yau ta saba jin kalmar baya  sonta daga bakinsa  ba amman ciwon na yau daban ne a cikin zuciyarta sannan  ya mugu  mugun  tsaya mata  arai   ya d'aga mata hankali ya dagula mata lissafin tsarin rayuwarta   data shirya  dashi , Kuma duk runtsi  duk wuya sai tayi abinda zai furta mata  Kalmar so  da bakinsa , sai ya dawo  yayi  kuka da idanunshi yana rokon ta amshi  soyayyarsa,  ko zatayi yawo tsirara sai ta aureshi idan Kuma   hakan bai samu  ba   zata  saka rayuwarsa  ta quntata  . " anas  ya  yabi bayanta da kallon bakinciki  ,ya rasa wani irin  naci ne  irin nata , mutun ya nuna miki  da Ido  ya nuna miki  da jikinsa  har ya fito ya furta miki amman ki tsaya kina hauka akanshi,  tsaki yaja ya juya ya  shiga ciki falon zuciyarsa cike da takaicin abinda zahra tayi  . Inda ya bar jaguwa anan ya  iskeshi   tsaye   a tsakiyar  falon   rungume  da duka hannuwansa a qirji  sai  faman cika yake  yana   batsewa . jikin  anas a sanyaye  ya   samu guri   ya tsaya kusa dashi   ya  dafa  kafad'arsa,  jaguwa  ya  juyo  ya   kalleshi  yana cije lip's dinsa  na  kasa a hankali ya sake juya masa  baya    yana  furzar  numfashi   kana yace  "ka   gama  munafurcin ?wani irin bugu qirjin anas yayi da karfi  " a hankali  sautin  muryarsa  ya fito yana cewa"idan  zanyi  munafurcin  kowa  bazanyi  naka ba,  idan zan cuci kowa bazan  cuceka ba, kama  daina  min irin wad'an nan  abubuwan dan wallahi  suna  Kona min rai da  mugun   tayar  min da hankali ". Jaguwa ya waigo  ya fuskanci anas sosai  yana  sake furzar da iska  mai zafi  daga bakinsa "muddin  kana son zuciyata  ta cigaba da amincewa da Kai    sannan  na daina fad'ar  haka akanka  anas  ya zama dole sai kayi hannun riga da zahra bana qaunarta bana qaunar ganinku tare muddin zaka kasance dani sai dai ka za'ba ko ni  ko ita ?  taku daya biyu yayi ya matsa daga  kusa da anas  yana tafiya a hankali  still yana rungume da hannunwansa. "jaguwa ! anas ya kira sunanshi cikin yanayi na firgici  da tashin hankali , idanu kawai jaguwa  ya tsura masa  batare daya amsa masa  ba"  shakka babu duk duniya nafi sonka akan kowa, Ina qaunarka fiyye da ni  kaina  maganar zabi  ma  bata  taso  ba dan kasan waye  zabina"  yayi mgnr hawaye na ciccikowa a idanunshi  "Kai ne zabina Adnan  Ina  sonka fiyye da kowa da komai  nawa "  tautausan murmushi  jaguwa ya  sakar  masa yana mai Jin sanyi  acikin  zuciyarsa , cike da  farinciki  ya mika masa hannunsa da sauri anas ya mika masa nasa  hannun suka  rungume juna suna sakin numfashi   atare ,  jabir , jubi  ,kamil  da suke  zaune  duk sukayi  shiru suna dubansu  dan  ba wannan   bane karon    na   farko  da suke samun matsala  a tsakaninsu  kuma  cikin kankanin lokaci suke  daidaita kansu.  kuka sosai anas yake  jaguwa na shafa bayansa kamar wani karamin yaro  "is okay  anas  na sani , nasan kana  qaunata  da gsky kmr yadda nake qaunarka   am really sorry for  my active  har  cikin  zuciyata nake jin  qaunarka , Kai  zinari ne acikin zuciyata  Ina sonka anas  "Nima Ina sonka  kyakkyawan abokina had'e da qauna  mai  karfi , cikin  kankanin  lokaci   komai  ya daidaita  a tsakaninsu  suka  samu guri suka zauna cikin sauran abokansa  nan hira  ta barke a tsakaninsu . su jubi sun so kwarai su sake samun qarin haske akan maganar  jaguwa ta d'azu  akan yarinyar  amman    yaki bada dama   amman duk da haka sai da kamil yayi magana Cike da kulawa kamil yace "anyi maka tambaya  akan yarinyar nan  ka wani  share  mutane " to  me  yasa meka a goshi  Kuma ?  ko baku  lura da goshinsa  ba  ?ya fad'a yana kallonsu  d'aya byn daya  ,kun san halin miskilancinsa  ai  ba lallai ya fad'a ba ni tun jiya  na gani sanin halinsa yasa na share  inji cewar jubi . "ku manta da wannan maganar idan akwai wacce ta fita  mahimmam ku kawo  muyi  kawai  " anas ya  fad'a  dan  jaguwa wayarsa ya d'auka yana duba sakonin mutane , basu  tashi a falon  ba sai da suka tsara yadda  tafiyarsu  Ogun state zata  kasance a gobe  . " Yadda  suke  tsara  komai akan aikinsu   haka  Suma  jami'an tsaro dana  sirri  suke shirya yadda zasu  kamasu  a yanzu ma  Asst  Commissioner   of  police ne ya kira layin  d .c .p   baba abare  wato  lawan  numan   byn  ya  d'auka suka gaisa   ya fara magana  cikin   zafin rai " wannan mutumin  bai  kamata a  barshi har zuwa  wannan  lokacin  batare da anka  mashi  ba , yayi mgn tare da yin shiru  "eh  to haka ne  amman  abinda nafi  bukata a Kara saka Ido sosai  akan  duk  wani  motsinsa  da shiga da fitarsa  bama  iya rayuwarsa ta fashi ba  hatta rayuwarsa ta duniya ma sai na tabbatar  da ta ru'bance idan yazo hannu , sun  dauki  lokaci  mai tsawo  suna tautaunawa akan jaguwa da  yaransa  kafin daga bisani suka yi sallama.  " ***** "Nazifi   haka   mukayi  da  Kai ?a she baka  da amana ban sani ba  ? ya rufe shi da fad'a ta Inda yake shiga ba ta nan yake fita ba  cike da matsanacin firgici nazifi yace "dady me nayi  Maka  ?  bangane me kayi  min ba ? ya tambayesa yana maxurai ",ni zakawa  tambayar  rainin hakali ?  to  yau  duk  a zaune naga Ibrahim  alhalin na fad'a maka bana son ganinsa a zaune sai akwance  dan  lokacin tashinsa bai yi ba tukun  "sai lokacin nazifi  ya fahimci   rashin  amanar da  yayi  masa .   ya  shafa sumar Kansa  yana cewa  "Allah  dady  Ina  iyakacin k'okarina  Ina yin  komai yadda ya kamata  alluran  da na saba yi masa shi nake masa haka zalika maganin da  yake   sha  shi    nake kawo wa  ban canza ba  ". "wannan karya ne nazifi  "da gaske dady baza yi maka haka ba ,ai duk abinda kace shi zanyi tunda ka zabi abarshi cikin wannan yanayin ni me zaisa naki?" ai ya  zama  dole nabi duk wani  umarninka  bayan haka ma  duk  sati  sakokan  na shigowa account dina ,nafi tunanin yawon  magani da allurar  da ake masa  ne yasa suka daina aiki   ajikinsa Ina ganin me zai hana a canza  masa ? ". ya fad'a yana tsine masa  acikin zuciyarsa domin kuwa  mutane  masu hali  irin na alhj Tahir sam basu ya  kamata su haifi  d'a irin Ibrahim  ba. "to shikenan na d'auka kana cin amanata ne ?Ina ai bazan ta'ba cin amanarka ba  wannan ai sirri ne a tsakaninmu " alhj Tahir yayi murmushin jin dadi  yana cewa "to yanzu kana ganin idan an canza masa  za'a samu me karfin  na farko ?"sosai  kuwa  za'a samu  zan duba  me karfi  wanda yafi na farko  zuwa gobe  sai nazo   dashi  "to shikenan na gode son Allah yayi maka albarka ya Kai hannu ya zagaye kafad'an  nazifi yana tafiya dashi  acikin falonsa" ka cigaba da bin umarninna ni Kuma bazan gaji da tura maka   sakona ba "nazifi ya gyada masa Kai tare cewa "babu komai dady ai ko baka biyani ba ya zama dole nabi duk wani umarninka nasan kana da wata munafa me kyau akan ib  shiyasa kake bukatar ganinsa akwance  ?". "yauwa  nazifi  a she kana da fahimta ?" shi yasa kullum  kake kara burgeni  saboda kaifin  baseerarka"  cike  da  girmamawa nazifi yayi sallama da alhj Tahir ya fito zuwa babban  falon gidan   Inda ya iske  hajiya baseera zaune kusa da Ibrahim  dake zaune akan wheelchair tana bashi  abinci a baki tausayinta dana Ibrahim ya kamashi ,mace har mace me tausayi  da biyayya  amman batayi  sa'ar miji ba  "har ka  fito nazifi ? "eh  mumy  na fito  "to sannu da kokari  Allah  yayi muku albarka  gbdy , yadda kake kula da abokinka  baka gajiya Allah ya kula da lamarinka  "Ameen mumy ai kula da ib ya zama dole ,  Ibrahim ya  dubesa  wuyansa a karye  magana yake son yiwa  amininsa   amman ya kasa furta Komai  so yake ya sheida masa Kiran daya samu daga bakin  alqali a kwanakin  da  suka  gabata  .  sai  da nazifi ya sake duba jikin  Ibrahim sannan ya fito zuwa haraban gidan ya  shiga motarsa  ya zauna ya bata wuta,  tafiya kad'an yayi ya  gangara gefen titi yayi parking ya Kasa cire hannunwansa akan stearing motar   ya  shiga  kogin tunani ta yarda alhj Tahir  yake wa  dan lelensa wanda shi kad'ai ya haifa a duniya  mugunta.ji yake kamar ya tattara ib da komai nashi ya turasa zuwa kasar    england  domin ya samu kulawa daga manya  likitoci ,  dan  allurar da mahaifinsa  yake sa shi yayi  masa bata da maraba  da  poising   me karya garkuwar jiki gashi sanadiyyar haka an tsaida komai nashi  bayan shi din mutum ne mai qulafucin  akan aikinsa"gbdy  zuwa yanzu ya soma zargin manufar alhj Tahir akan d'ansa   Ibrahim, idan kuwa haka ne babu shakka akwai  lauje cikin nadi wato akwai saka hannun alhj Tahir  cikin kidnappin  din tanweer da yan fashi suka yi  . "haka ne ma  zuciyarsa ta tabbatar masa da hakan , wannan dalilin yasa  alhj  Tahir baya son Ibrahim ya tashi  bisa kafafunsa ya nemi tanweer da karfin da iKon da Allah ya  bashi, tabbas Ibrahim nada gogewa da  jajircewa da qulafici   akan aikinsa da  duk wasu masu laifi a kasar nan. " idan ya gangara ta bangaren aikin sirri shine kan  gaba   saboda kwarewarsa  ya iya  binciken sirri tamkar aljani  tare da abokan aikinsa  har su  gano me laifi  yanzu abinda zai yi zai    cigaba da boyewa alhj  tahir tare da biye masa har sanda zai kammala komai  akan  abinda yake zarginsa akanshi tare da nemo  sheidu  masu   karfi  ta yadda za'a samu nasarar  kamashi a sikwane , yana da tabbacin muddin aka kamashi za'a kama ragowar  abokan sana'ar tasa dukkaninsu su girbi abunda suka shuka ya kusan awa d'aya  agurin yana  saka da warwara har hawayen tausayin Ibrahim ya zubar saboda rashin dacen mahaifi da yayi   sannan ya tada motarsa zuwa office dinsa har ya  Isa office tunanin aminisa  yake .." ******* Tanweer  bata  farka ba  sai gurin  karfe d'aya  na rana ta farka cike da matsanacin azaban ciwo  dan   ta sha  wahala sosai  jikinta na rawa koina ciwo yake mata sai numfashin wahala take fitarwa  , wani abu ya hadiye  sannan ya matso kusa daita  sosai  ta  bud'e idanunta  da suka mata nauyi ta ga shine zaune a kusa daita wani marayan kuka ta fashe dashi tana shesheka, muryarsa a kasalance yace "lafiya kike kuka me ya  sameki ? ya fad'i  haka ne dan ya sake tabbatar da tana sane da abinda ya faru a daren  jiya   duk da baya   doubt   akan  gaskiyar abinda baba  ya fad'a masa .ta fashe da wani sabon kuka tana cewa  "nima bansani ba amman duk ilahirin  jikina ciwo yake  min tunda nake ban ta'ba Jin irin wannan ciwon ba dan Allah ka taimakeni ka  maidani gida ....." ta k'arasa maganar  tana sheshekar kuka  bai sake  yin  magana ba ya ɗauketa cak ya nufi bayi daita  ya had'a  mata ruwan zafi ya Kai hannu zai  riko hannunta ta goce ya bita da wani kallo. ta zabga masa harara tana hura masa hanci ,shiru yayi yana cigaba da  kallonta yayinda  kukanta yaki tsayawa   ganin    ko ya  rarrasheta 'bata   bakinsa zai yi yasa  a hankali ya Isa  Inda  take jingine acikin  bayin  ,batayi  expecting ba taji ya rungumeta  ajikinsa  tsam , ajiyar zuciya ta saki  ta had'e  rai sosai  . rarrashinta yake son yi amman yasan halinta ba lallai ta bashi had'in Kai ba zata iya butsare masa  "tanweer ! ya kira sunanta muryarsa a sanyaye tana jinsa taki amsawa ta cigaba da kukanta "tanweer !" ya sake kiranta cike da rauni Yana shafa sumar kanta zuwa  gadon bayanta " Kince jikinki na ciwo ? ta gyada masa Kai  kawai " ki d'aure please  ki shiga ruwan zafi zaki daina jin ciwon  kinji "tayi  masa  banza tamkar ba da ita yake ba bare   ta  nuna  alamun zata yi abinda ya bukata ,a hankali  ta soma k'okarin kwace kanta daga jikinsa  har ta  zare  ta tsura masa idanunta fuskarta babu annuri   a kallon da take masa  taga goshinsa ya dan kubura ta Kai  hannunta ta shafa gurin  batare da tace masa  Komai ba duk da tmbyrsa bakinta yake son yi  amman ta kasa sarrafa harshenta , hannunta ya kamo cikin nashi ya matse gam   "ki  shiga ruwan zafi  zan gasa miki jiki ta yadda zaki daina jin ciwon komai ajikinki" girgiza  masa kai tayi  sannan ta motsa labbanta " ka fita  kawai  zanyi da kaina ba sai ka tsaya ba dan bazan iya tubewa agaban wani katon banza ba  ta  fad'a  Kai tsaye taja ka'fafunta  ta  jingina jikinta da bango bayin ."  yayi  shiru kawai yana kallonta maganarta ta sosa masa rai sosai azahiri ake iya hango hakan  "idan Kuma bazaka fita ba bari ni na fita ta juya tana d'aga  ka'fafunta da kyar  ya nad'e hannun rigarsa ya kamo kafadarta bai tsaya wata wata ba ya d'auketa ya dannata cikin ruwan zafi wani qara ta saki mai sauti ta zabura zata mike ya sake  dannata  ta zaro idanuwanta gbdy  hawaye na zubo mata , kallon juna suke wanda ita nata kallon na fita haiyaci ne shi kuwa na mugunta ne  "muryarta a tsarke tace "Allah ya Isa ban yafe ba  mugu azalumin  kawai Allah ya Saka min nace maka zan gasa jikina dole  ne  da zaka wani  sundumani cikin ruwan zafi dan mu...." ? bata k'arasa mgnrta  ba ya dalle mata baki da yatsansa  "har yaushe zaki daina yiwa mutane  rashin kunya ?ya fad'a yana sake dannata cikin ruwan zafi  har sai da ta sake sakin qara me sauti tana cewa  " har sanda mahdi zai bayyana ta bashi  amsa da haka tana marairaice fuska . tausayinta yaji yana  yawo a sansar jikinsa  shiyasa ya rabu daita dan inya biyewa rashin kunyarta komai zai iya faruwa a tsakaninsu   "ni ka barni haka zafi na ratsani dayawa "ta fada tana kallonsa "abinda kika fad'a nayi aiki dashi  "to ni me na fada ?ta tambayesa  muryarta cike da shagwa'ba tana turo  masa  karamin bakinta  "muryarsa can kasa yace "kince jikinki na ciwo har kasanki  ko ba haka ba ?tai masa banza tana bata fuska tare da d'aga kanta sama alamun tunanin tana son ta tuna  lokacin da tace masa  har da kasanta ke mata ciwo  ita dai tasan tace masa  jikinta "ko  zan iya sanin abinda yasa kike jin ciwon jiki da  kasanki? ya tambayeta  yana k'okarin zare rigar  jikinta , idanunta ta tsura masa tana kallonsa cike da mamaki  hannunsa ya Kai yana shafa bakinta kafin daga baya ya maida bakinsa ya fara kissing dinta in a romantic way tun tana turjewa har dai ta hakura ta barshi bayan ya gama romancing dinta ya zare hannuwansa   yana cewa "kiyi  wanka ki had'a dana tsarki ". zaro Ido tayi waje cike da mamaki  tana maimaita  abinda yace a zuciyarta " ki maida wadan nan  idanun naki  kiyi abinda nace  yana gama fad'ar haka ya juya zai fita ya jiyo sautin muryarta tana cewa  "akan wani dalili zan had'a da wankan  tsarki ni ba janaba  ba ?"ya juyo a natse  yana kallonta tai saurin kare  qirjinta da hannuwanta , ya kwa'be baki yana kashe idonsa d'aya  a ransa yace" abinda na kwashe rabin dare Ina sarrafasu  shine dan  manufarci  kike wani  boyewa  ,numfashi ya furzar ya sake juyawa yana cewa"kiyi k'okari  kiyi wankan dana tsarki idan Kuma kin Isa karki yi zan gane "baza'a yi  ba , babu  janaba  ajikina  dan hk babu wani wankan tsarkin  da  zan yi  daf da zai bar d'akin yaji ta fad'i haka "kwa'be fuska yayi " yarinyar nan da alamun sai na baki tarbiya kafin na maidake  gidan ubanki  dan kanki na  mugun rawa." d'akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d'auki minti ashirin yana bayi  sannan ya fito yana  goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin  tanweer,  hakan nan  yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye  ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k'okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu  Kanana kaya wando da riga  farare  sol  ya feshe ilahirin jikinsa da turare , ya  zauna a bakin gadansa  ya d'auki d'aya  daga cikin wayoyinsa   ya kira number aliyu number  bai shiga  ba da alamun akwai matsalar  network ya mike tsaye ya fito yana neman layin eku kira d'aya ya d'auka tare da cewa "boss Ina yini  ?"Lafiya ya fad'a atakaice , yana tafiya yana  bashi umarnin  ya d'auki  kudi yaje adidas ya siyo  masa  abinci  ya k'arasa maganar yana  tura  kofar d'akin da tanweer take ,Koda ya shiga d'akin  tana kwance ta lullu'be jikinta da blanket  kanta ne kawai a waje tana rawa sanyi . gashin kanta yabi da Kallo bai ga alamun ruwa ba  ya had'e fuska sosai ya k'arasa ya Kai hannunsa  cikin sumar kanta ya cusa har yana ta'ba fatan kanta  bai ji alamun ruwa  ba ya cire hannunsa  yana cewa  "ke........" ! ta d'ago kod'ad'un idanunta ta zuba masa batare data amsa ba " wasa nake dake Koni sa'anki ne ?to ni me nayi Kuma nifa wallahi bana son takura tunda Kai ba sa'ana  bane  ka mayar dani Inda ka d'aukoni mana "tayi maganar jikinta na karkarwa ta janyo blanket ta sake rufe jikinta har kanta a zuciye ya fixge bargon yayi filinging dashi yana jan tsaki  "ki tashi kije kiyi wankan  tsarkin da nace  ko na 'bata miki rai yanzu  "kamkame jikinta tayi guri d'aya  ta lafe akan katifa  bata da alamun tashi ." wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa tayi  zumbur  ta mike tsaye har hantar cikinta na  kad'awa  ta kwa'be masa  fuska tana kallonsa, da yatsansa ya nuna mata hanyar bayi simi simi ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar dan kwata kwata bata ga al'amun wasa atattare dashi ba a yadda take kallonsa zai iya marinta har ma ya had'a da duka  yabi  tafiyarta  da kallo gbdy yanayin tafiyarta ta canza kallo d'aya me hankali zai mata ya fahimci halin da take ciki ,bai  d'auke  idanunshi ba har  sai daya shiga bayi ta bugo  kofar  da karfi . numfashi ya sauke ya koma bakin   gado ya zauna yana neman layin amminsa suna waya ta fito d'aure da towel tana rawar sanyi   ya tashi ya rungumota  jikinsa ya zaunar  daita a gefensa  ta rakube  ajikinsa tana karkarwa  ya janyo blanket ya lullu'beta tare da yi mata alamar ta kama kanta waya yake  sun dade suna waya da amminsa tana sauransu  Kuma duk akan maganar  abinda za'a yiwa baqinsu masu zuwa neman auren shafiqa ne  acikin satin  ... Lokacin da suka gama wayar tuni bacci ya  d'auke tan  ya kwantar daita  ya tashi ya d'auko mata wata rigar ya dawo har zai Saka mata ya tuna da magani dan haka ya  fita ko second biyu bai yi ba ya dawo rike da roba da gayen magariya yayi adduoi aciki  ya shafa mata sannan ya  Saka mata  kaya ya lullu'beta ya kashe  ac d'akin gbdy ya fita daga d'akin zuwa nashi  ya kwanta a falonsa akan  doguwar kujera." Bai jima da kwanciya ba aka  soma  knocking kofar  falonsa , yana  daga kwance ya bawa mai yin knocking ɗin izinin shigowa eku  ne ya shigo cikin falon hanunsa  riƙe da farar leda, cike da girmamawa ya rusunawa  ogan nasa a natse Jaguwa ya mike zaune ya zura silifas ya amsa  ledar    yana masa  godiya  eku  ya juya ya  fice daga  falon.mikewa tsaye  yayi ya  fito ya shiga   ɗakin  tan batare da yayi knocking ba  kamar yadda  ya saba  koda yaushe zai shiga Kai tsaye ne , sai kawai ya tura  ƙofar  ya shiga ciki, tun sanda ya kawota  gidan yake jin   haushi Kansa da bautan da yake mata  amman a yau din jin zuciyarsa yake fessss  akanta zai iya mata komai ciki kuwa har da zama bawanta . Tana kwance akan gado ta  kwanta  ruf da ciki, bacci ta keyi har lokacin  hankalinta a kwance,  murmushin gefen baki yayi   kamar tana ganinsa  haɗe da aje ledar  hannunsa" sarkin rigima da rashin kunya  ya fad'a a ransa , har ya juya zai fita daga ɗakin kuma sai ya tsaya yana  kallonta   tun daga yatsun kafaunta har zuwa  kanta komai nata abun burgewa ne ,   ahankali ya taka zuwa inda take kwance,  tafin kafansa d'aya  yasa ya ɗan  shafa  tsakiyar kafarta . azabure ta farka ta zauna tana murza   idanunta dan  har lokacin Jan da sukayi  bai baje  ba , sake kallonta  yayi, "Ki tashi kije kiyi wanka kiyi alwala kiyi  sallah , ke fa na lura sallah bata dameki ba  dan  zaki iya  wuni  bakiyi sallah ba  ki kuma kwana bakya damuwa"  yayi mgnr yana mai  tsareta da sexy eye's dinsa." Tsura masa idanunta tayi tana kallonsa  tana Jin haushin abinda yake mata sai ya fad'awa  mutun mgn yayi kmr bashi  yayi maganar ba, saboda yanda yake fizgo mgnr da kyar Kallon agogon d'akin tayi yanzu ne ma hud'u   ta wuce muryarta a raunane tace "gara ni ko banyi sallahr akan lokaci ba zan rama Kai fa ?meye amfanin sallahrka akan lokacin tunda kana aikata aikin  haram, wad'amuhu haramun ,washarabahu haramun wa guziya bil haramun wa'anna ....."ki min shiru anan  stupid  " ya fad'a a tsawace , ana tausayinki bakya tausayawa kanki "nace ka tausaya min ne? ko nace ka cigaba da rikeni dole ? Ko  nace dole sai ka zau....."Idan kin   sake furta wata kalma  anan sai na tattakaki idan km  kin mutsa bismillah  kiyi  "  yana gama faɗan haka ya fice daga cikin ɗakin ransa a bace, gsky yayi mugun  sakewa yarinyar dayawa shiyasa ta rainashi . Saukowa tayi ta shiga bayi tai alwala ta fito tayi sallah  tana idarwa ta mike ta Isa gaban mirrow  ledan da ya aje mata ta ɗauka haɗe da buɗewa, robobin take away ne acikin  har guda  uku,  ɗaukan ɗaya tayi haɗe da buɗewa ta soma ci, kad'an taci dan zazzzabi take ji sosai bata jin dadin  bakinta   ta sha ruwa kad'an  .  kamar ta koma ta kwanta   ta tsinci kanta da fitowa, kanta babu dankwali  ta fito zuwa falo da kyar take taka ka'fafunta , yana tsaye agaban tv  ya bawa cikin falon baya yana ƙoƙarin danna code din bude wayarsa ,  jin motsin mutun  a falon yasa  batare da ya juyoba yace.   "waye ? "Waye byn wacce ka sato ka ajiye a gidanka  ita ce ta fito  ta sha iska tayi mgnr da kyar tana kokarin zama akan kujera "shekaru sun ja wallahi ya kamata ka tuba ka daina harkar fashi ,nasan da mahaifiyarka tasan wannan aikin kake yi da bata yi alfahari da Kai ba a karshe  kashe kanta zatayi dan bakinciki  ." A matukar fusace ya nufo Inda take  tamkar wani mayunwanci zaki ya damki wuyanta yana Shirin danne makoshinta ya fasa saboda zafin daya ratsa tafin hannunsa ya tsura mata Ido kawai yana kallonta  "ka shaki ne mana ai ni yanzu a shirye nake da mutuwa gara min mutuwa akan cigaba da zama da Kai ,a farkon had'uwa ta da Kai naji duk duniya Kai  mutumin kirki ne  ,Kai ne  mutumin da zuciya da gangar jikina suka mace akansa saboda a  tunanin zuciyarka me kyau ce a she ba haka bane mugun  ciwo ne daskare  a zuciyarka wannan mummunar sana'artaka yafi min komai zafi acikin zuciyata wanda adalilin haka  yanzu  babu kyakkyawan zaton da soyayyarka   acikin zuciyata  sai zallar tsana  ,na tsaneka tsanar da zan iya ganin bayanka ka rubuta ka ajiye muddin na bar gidan  nan sai nasa  ka shiga ha......." "karya ne " ya fad'a  a tsawace yana  nuna ta da yatsansa  "karya ne baki Isa ba , baki Isa kisa akamani ba how could you tell someone  tanweer ?"  you can't  do that , bazaki iya ba  sannan  jaguwa ba zai kamu ba cikin sauki ba  sai dai wani mutun dabam,  da zan kamu da ban Kai iyanzu ba" yayi mgnr yana furza mata iska a fuskarta  tayi saurin runtse idanunta gabanta na faduwa , ya juya mata baya tare da rike kugunsa da hannu d'aya ya fara zagaye falon zuciyarsa na tafarfasa can ya juyo a matukar fusace  "and     kikace me  byn zaki sa na shiga hannu ?" Kin tsaneni  tsanar da zaki iya ganin bayana Shima karya ne   zuciyarki  bazata  iya rabuwa da soyayyata ba  yadda  kika furta cewar kina sona haka zaki tabbata da sona  a karshe ciwon sona ne zai kasheki  saboda Ina ranki ,na  shigeki shigar  da bazaki iya cireni a ranki  ba ,zaki je gidan wani da tarin soyayyata gangar jikinki za'a Kai gidan wani zuciyarki kuwa tana nan  ....."ya nuna qirjinta daidai saitin zuciyarta . wani  irin  sarawa kanta ya dinga yi da  karfi  kmr zai ra'be gida biyu  tayi matukar firgita da  Jin mgnr shi , ta d'auka zai tsorata da maganarta  sai dai taga sa'banin haka atattare dashi sam shi din ba matsoraci bane zuciyarsa  a dake take ,kallonsa tayi tare da ciza lips dinta  batare data sake yunkurin cewa komai ba "ki tashi ki 'bace min da gani  banason ganin wannan banzar   fuskarki, karki qara kuskuren zuwa  Inda nake sannan   duk abinda kikaga  Ina yi miki karki d'auka so ne , ba so bane tanweer  dan ko digo d'aya na sonki babu shi acikin  zuciyata  bakya cikin  irin tsarin matan da zan  so , idan Kuma kin koma gaban iyayenki  dan  Allah karki fasa idar da nufinki  akaina  kiyi  Ina jiranki  wani irin zafi da ciwo kai ne me karfi   yayi mata diran makiya gbdy  jikinta ya sake d'aukar zafi tayi karfin halin dafe kanta cike da sanyi jiki ta mike  ta nufi hanyar komawa d'aki  sai da tayi da tasanin fitowarta ." da kyar ta  dinga d'aga ka'fafunta da idanu ya bi  bayanta  yana kallonta  rai a 'bace  har ta bace wa  ganinsa sannan ya d'auke idanunshi  yana   fesar da iska zuciyarsa ban da zafi babu abinda  take sai  faman  tsaki yake ja da karfi  ya fad'a kan kujera  ya runtse idanunshi tare dafe goshinsa cikin haka abokansa suka shigo suka samu guri suka zauna   ganinsa haka yasa  suka fara tmbyrsa abinda ke damunsa shiru yayi yaki cewa komai  sai tsaki yake ja anas ya dafa kafadarsa "meye damuwarka  Kuma ? Still shiru yayi yana ciza lip's dinsa jabir da jubi suka tashi suka fita  dan sun San  tunda yayi haka ba magana zai yi ba "ya kamata ka rage  damuwar nan  jaguwa nasan duk damuwarka  bata wuce akan yarinyar nan ba "Ina matukar tausayin yarinyar nan  anas amman ita  burinta bai wuce taga bayana ba yayi mgnr a fusace idanunshi sun yi jajur "kayi hakuri nasan da haka nasan kana tausayinta da qau...." wani irin   kallo yayi masa wanda yasa anas ya hadiye abinda zai fad'a "na sha fad'a maka ka daina cewa Ina son yarinyar nan amman tunda haka kake tunani ka zuba Ido zan baka mamaki" "yauwa haka nake so Ji  abokina Ka bani  mamaki  ka rabu daita mu hutu tunda baka sonta banga amfanin   zamanta damu ba  dan kasancewarta damu matsala ne mu sallameta kawai  anas ya fad'a yana cigaba da   bashi shawara  akan tanweer ..." Ita Kuwa tanweer tana shiga d'akin ta shiga har  gitsa d'akin tamkar mahaukaciya  a karshe ta fad'a kan gado hawaye na zubo mata sharrrrr akan quncinta  tasan hawayenta nada halaka da bakaken maganganun daya fad'a mata , zuciyarta ta karye madadin  soyayyarsa ta bar zuciyarta kamar yadda take buri sai ta  dawo mata sabo fil tunda take baa ta'ba kallon idanunta aka furta ba'a sonta ba sai Adnan shine mutun na farko jikinta ya sake d'aukar zafi sosai  wuni ranar bai shigo Inda take ba har dare  ita Kuwa zazzabi da  dacin maganarsa  da ciwon gajiyar sex din  jiya suka hade  mata  guri d'aya tayi kuka har hawayenta suka kafe bai shigo  Inda take ba ya kama kanshi dan yasan koya shiga gurinta  wani rashin mutunci zata masa shi Kuma bazai dauka ba ." washegari  tun karfe goma suka bar gidan batare daya lekata ba , dan har lokacin haushin abinda tayi masa bai bar zuciyarsa ba  Kowani titi jami'an tsaro ne over fiyye da duk wani abun hawa, duk motar  data  zo wucewa sai an tsaresa an bincika ciki da wajenta  tun daga nesa suka hango motar jaguwa tun kafin  motar ya gama karasowa garesu suka daga ma eku  hannu alamar ya tsaya a hankali motar ta rage gudu  tare da k'okarin yin gefen titi ,a hankali  eku yayi waning  glass din motar  yana mazurai  ,daya daga cikin police officer ya dan leko cikin motar, cikinsa ne ya duri  ruwa  sakamakon ganin pesto a hannun jubi ,  ya ware Idanunsa sosai yaga ak 47  akan cinyar eku  dake tuki ya Kai Idanunsa baya nan yaga sabon tashin hankali domin kuwa manya  bindigu  ya gani akan cinyar anas da  jaguwa wanda ya kawar da fuskarsa gefe yana kallon titi da sauri Police office's  din  da suke  zagaye  da motar suka yi baya jiki na rawa . daya daga cikin police yace "sorry ban San ku bane you can be on your way " a hankali glass din motar ya fara yin sama motar ta fara move  police sukayi sauri  suka tsaida wani me adaidaita suka duba cikin motarsa kana suka bashi hannu ya wuce direct   to Ogun state suka nufa   basu  suka dawo gidan ba  sai daf da sallar magriba  wanka ya fad'a tare da alwala ya fito ya soma k'okarin gabatar da sallah  byn ya  idar da sallah magrib ya nufo d'akinta    hannuwansa duka zube cikin aljihun wandonsa   ya  hangota   kwance tayi ruf da ciki   ko motsi kirki bata iyawa , ganin yanayinta  yasa qirjinsa bugawa da sauri  sai dai bai nuna hakan ba a fili   tun kayan jiya ne sanye  ajikinta, harara ya wurga mata  sakamakon tuno abinda tayi masa   a natse ya qaraso Inda take ya Kai hannunsa wuyanta nan yaji wani zafi ya ratsa tafin hannunsa  kmr ta buge masa hannu sai dai bazata iya ba dan jikinta babu karfi "baki da lfy ne ?ya tambayeta  banza  tai masa taki motsa labbanta  "raguwa banza kawai  ya fad'a acikin zuciyarsa ." "Kinyi  sallah ma kuwa  ? Still shiru tayi masa bai damu ba ya cigaba da mgn "idan kinyi sallah  ki canza kaya ki sameni a falon dan naga alamun tun kayan jiya ne ajikinki  yana gama  fad'ar hk ya juya har ya kai  tsakiyar daki yaja ya tsaya yana cewa  "na sanki da shegen  d'aurin Kan tsiya   ,minti goma kawai  na baki ki sauya kaya ki  fito dan Allah karkiyi abinda nace ya cigaba da tafiya ya  fice daga daki . Babu yadda ta iya ta mike ta shiga bayi alwala tayi ta fito ta tada sallah  byn ta idar taki sauya kaya  kmr yadda ya bukata ta fito , yana tsaye tare da friends dinsa  ta fito duk suka tsura mata Ido suna kallonta  maganar jaguwa ta jiya ce ta fad'o musu sosai suka qura mata Ido suna yabawa da kyawunta . yaji motsin fitowarta amman yaki juyawa "muje  ko yace daita sannan ya fuskanci abokansa "zan dan fita amman bazan dade ba zan  dawo  ya karasa  maganar ya  nufi kofar fita .."Tabi bayansa tana adduar Allah yasa gidansu  zai kaita ta huta  .. suka bisu da kallo kowannensu  na maganar zuci .yana gaba tana biye dashi abaya har suka ƙaraso inda motarsa ke fake eku na ganinsa ya taso  da  hannu  jaguwa ya dakatar dashi ya   buɗe  murfin motar ya shiga  itama ta shiga yayiwa motar  key ya tada motar  mai gadi  na ganinsa yayi hanzarin tashi ya bud'e masa yana daga masa hannu ya fice ya hau kan titi tafiya kad'an yayi ya waigo  gefen da take zaune   cike da takaici"sai nace kisa  seatbelt zaki sa kome  ?"  ya tambayeta cikin yanayi na ɗan jin haushi. Janyo belt tayi ta saka batare da tace umm ba bare Uhmmm sai  qirjinta dake bugawa  kamar zai fito waje.Sunyi tafiya me d'an nisa  akan titi bata  waigo ta kallesa ba,  sai faman  wasa take da yatsun hanunta tana addua acikin ranta  ." Kai  tsaye   1829 plaza   ya shiga   har    ya  gama daidaita parking ɗin motar bata d'ago ba  ya ciro wayarsa ya lalu'bo number aliyu  yayi  dealing     ya manna a kunnensa maganar minti  biyu yayi ya katse ya kira sadiq shima bai dade ba yayi disconnect din Kiran ya  fito  ya barta ya kulle motar  gbdy, taja tsaki aranta  ,shiru tayi tana zance zuci da dube dube da  idanunta sai lokacin ta fahimci  inda ya kawota,  kallo d'aya tayiwa gurin ta fahimci gurin sun ta'ba zuwa da ib  ta cigaba da zance zuci kmr ance ta Kalli kan kujerar daya tashi idanunta suka sauka akan wayarsa ta d'auka da sauri ta shiga daddana code din data ga ya danna jiya tana addaur Allah yasa haka ne 2020 ta danna sai ga wayar ta bud'e  jikinta  na rawa tashiga dealing number dad dinta  kira  biyu ya d'auka bakinta na rawa tace "dad ..."!daga  can bangarensa a zaune yake amman sai daya mike tsaye cikin firgice yace"tan !!!  where are you ? dad ka zo  1829  plaza ...." ai bata Kai karshen maganrta ba taga yana tahowa da sauri ta sauke wayar a kunnenta tana kokarin goge number ta kashe waya gby da sauri ta ajiye wayar zuciyarta na bugawa da karfin gaske ta sunkuyar da kanta tana danne kukan dake kokarin fito mata ". ya bude  murfin bayan motar ya jefa ledar hannunsa sannan ya bude   banagaren mazaunin  direba ya shiga yaja  Kai  tsaye fmc  hospital ya nufa a hankali ta d'ago idanunta nan ta fahimci asibiti ya kawota yayi parking Yana kokarin fitowa  yace "fito muje" ya faɗa yana ciccin magani .jiki a sanyaye ta fito daga cikin motar ya rike tsintsiyar hannunta gam  cikin nashi suka jera koina hasken fitilu ne  kowa ya gansu sai ya sake kallonsu dan bakaramin dacewa sukayi da juna ba  zaka d'auka su din mata da miji ne ,yayinda gabanta ya dinga  faɗuwa aranta  tace   "Allah Ka bani iKon tserewa yau daga hannunsa  ". Tafiya   kad'an sukayi taga sun tsaya  a bakin wani  ƙofa  ya Kai hannu yana  knocking din kofar   daga ciki aka bashi izinin shigowa." shiga muje "babu yadda ta iya ta shiga kmr zatayi kuka  Sadiq  na ganinsu  ya miƙe  yana fad'ad'a fuskarsa da murmushin jin dadi  Dan bai taba ganin yayansa da wata  mace  ba sai yau shiyasa murnarsa a fili take da hannu ya nuna mata gurin zama ita Kuwa kallonsa take saboda tsananin kamaninsu zaka rantse tagwaye ne , babu shakka wannan mutumin dake gabanta  dan'uwansa ne km na jini dan kamar ta baci a natse muryarsa ta fito tmkr ta dan'uwansa   "father ya sunanta ne ?"ga tan a gabanka ta fad'a maka  sunanta tunda shishigi kake son yi ". sadiq yayi murmushi  yana kallon tan  wacce ta dago ta kalli jaguwa sannan  ta d'auke kanta  ita dai addua take har lokacin ,shi kuwa sadiq ya kasa hakuri hakan ya tsinci kanshi da cewa "aunty nah  ya jikin naki?" ya sake  tambayeta cike da kulawa." da sauƙi!" ta basa amsa murya a sanyaye a natse sadiq ya soma haɗa kayan aikin da zai mata amfani dashi yana gama had'awa yace "miko hnnunki shiru tayi Taki mika masa sadiq ya     kalli  yayansa,  jaguwa ya wani haɗe fuska yace "kiyi abinda yace mana karki batawa mutane lokaci  " Hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka zubo duk da kasancewarta likita amman   Allah yayita da tsananin tsoron allura muryarta na rawa tace "ni...ni banason allura a bani magani ". "dole kiso allura  ko mutuwa zakiyi sai an Miki " cikin sanyin  jiki  sadiq yace ", father ka bita a hankali kasan mata akwai su da mugun tsoron allura "rabu daita munafurcin ne kawai  ita kanta likita ce  mutane nawa tayiwa allura?  murmushi sadiq  ya sake yi yana cewa " aha ai likitocin nan sun fi kowa shegen tsoron allura ganin tana ta bata musu lokaci  yasa jaguwa kamo hannunta tare da matseta gam  ajikinsa "bismillah sadiq kayi mata allura " sadiq ya soma k'okarin tsira mata ta makale  ajikin  jaguwa sosai  tare da sakin K'ara mara sauti ,wani irin harbawa jijiyar jaguwa  tayi da  karfi  take yanayinsa ya sauya   bayan hk  wani sanyi yaji yana taso masa tarayyarsu ta shekaranjiya ce ta dawo masa a hankali tsigar jikinsa suka dinga mkewa gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa    ana gama  mata allurar ya saketa dan idan suka cigaba da kasancewa haka komai zai iya faruwa dan  zai iya danneta a office din. sadiq ya had'a mata  maganunguna  har dana zazzabi ya mika mata  yana sake mata Sannu  jaguwa yayi masa sallama  suka fito kmr farkon  da zasu shiga yanzu ma hakan ce ta kasance  taji kmr ta fixge daga hannunta ta kwasa da gudu ." suka karaso Inda sukayi parking  suka tsaya abakin mota kamar ya sani ya bude mata sai data shiga ta zauna ya kulle sannan ya zagaya ya shiga bai   zauna  ba sai daya d'auke  wayarsa ya zauna yana danna gefenta  yayi mamakin ganin wayar a kashe  ya kunna ya ajiye a ma'ajinta  tare da yiwa motar key ko cikakken minti biyar bayi da kunna wayar ba kira shigo da sauri zuciyar  tanweer ya shiga bugawa da karfi . ta kame guri d'aya ya d'auki wayar da hannun d'aya yana dubawa yayinda hannunsa ke kan stearing  yana tuki sunan Abubakar Hamid ya gani yana yawo akan screen din wayar  da yake yana da truculler a wayarsa  ,bai gane ko waye ba ya dai d'auki wayar yana dauka yaji saitin muryar hade da Kiran sunan tanweer ...!wani wawon burki yaja a tsakiyar titi  ya waigo  yana kallonta "tanweer !!!  are you okay ? shiru cikin tsananin tashin hankali minister yace "Talk to dady  tan where are  you  ? "Inna lillahi ta furta a fili tare da  juyowa  da sauri Jin sautin muryar mahaifinta dake fita cikin tsananin tashin hankali  . Kit jaguwa ya katse Kiran   tare da ɗauketa da barin  makauniyar  take hancinta ya balle da jini  ,wani kuka ta saki mai ban tausayi  ta bud'e baki zata yi  mgn ya sake yarfa mata wani  mari wannan karon gilmawar duhu ta gani acikin kwayar  idanunta ta sake fashewa da wani  sabon kuka tana neman d'auki tana kallonsa ya  bud'e  bayan  wayar ya cire sim din ciki  ya karya ya watsa a bakinsa  ...." Mmn sudai 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️17 A matukar  fusace ya bawa  motar  wuta  gabansa   banda  fad'uwa  babu  abinda  yake , ita Kuwa  kuka take  sosai  kamar  ranta zai fita   . zuciyarsa  ke  wani   irin  ciwo  da  zafi  dan  idan akwai  abinda ya  tsani  gani  shine   zubar   hawayenta    sai  dai  a halin yanzu  baya jin  zai  iya  rarrasheta  ,zai  jure Jin  zafin  saukar hawayenta .hannunta  ta Kai  kan hannunsa  ta  rike  gam hawaye  shabe  shabe  kwance  a fuskarta , da  sauri ya waigo   fuskarsa   ya  kalleta   yana  zabga  mata katuwar harara  ,gashi  fuskarsa  gbdy  babu  annuri  , cikin muryar   kuka ta kira sunansa  "Adnan '! Yana  jin ta yayi  mata banza   tare da d'auke  kanshi   ya maida kan  tukin da yake  yana jan dogon  tsaki   "me  yasa  Adnan  ? " me yasa  bazaka maidani   gidanmu  ba ?" Shiru   yayi  yaki  ce mata Komai   dan ko  yace  zai yi magana muryarsa bazata  fito  ba saboda 'bacin rai  dake  daskare  a zuciyarsa  ,zubewa  tayi ajikinsa   ta  saki  wani  sabon   kuka  me  tsuma zuciya  tana cewa "kayiwa  Allah  da manzonsa  ka maidani gidanmu   nagaji ! nagaji !!  " . bai ce  ta daina kukan  ba  haka  zalika  bai ce  ta  bar  jikinsa ba ya barta  tayi  kukanta , shi Kuma ya cigaba da  falfala gudu akan titi ." Bangaren  minister  kuwa cikin   lokacin da  bai wuce minti  biyu   da   yaji  wayar  farko da sukayi da tanweer  ta mutu  ba   ya soma  neman   number     din  commissioner  batare  da  bata lokaci ba ya d'auka nan minister ya shiga  zayyano masa abinda  ke  faruwa .  cikin sauri  commissioner  ya  katse  Kiran  ya  kira  dcp   dake   rike da  halakin kula da  binciken  tanweer  kafin kace me  jimi'an  tsaro  sun hallara a gabansa ,cike da natsuwa ya soma magana "please  ku  maida  hankali sosai yanzu  nan  minster yace sun  gama waya da diyarsa  tana  1829 amman  ga  number data kirasa dashi  ya  turo  mana  ku tafi    kuna    tracking  din  number  ku samu location   Inda  gurin yake . Nan   take  dcp   ya   amshi  number suka  fito  cikin  sauri suka shiga  motocinsu   suna tracking  din number   sai  dai yaki nuna musu location  saboda   number  bata shiga   gbdy  bare su  samu  location din da akayi  amfani da wayar  har  suka hau babban  titi  . dcp  ya  kira commissioner  yana d'auka  yace "sir  layin  nan bai shiga ba bare  mu  samu locacin din Inda suke   amman zamu k'arasa 1829 plaza  dake igando  ko zamu dace a  nan  akayi amfani da layin yanzu dai    zamu cigaba da  Kiran layin har mu Isa  ."Allah  yasa  ba fahimta yayi ya kashe  wayar ba ? "Dan Allah kuyi aiki yadda ya  kamata  dan yarinyar ta kira  cikin mawuyacin hali  da  alamun tana cikin  tsaka  me  wuya, wannan  wata  dama ce me  kyau da muka samu  kada ku bari ta subuce mana  "okay  sir inshallahu zamuyi iyakacin  k'ok'arinmu ". Commissioner  ya katse Kiran yana juyi     akan  kujera  gashi dai  shirin tafiya gida yake Kiran minister ya same shi Amman a yanzu ya zama dole  ya    fasa  tafiya  gida ya zauna zaman jiransu idan ta kama ya kwana ma a office zai yi ".  gudu  motocinsu  suke  sosai akan titi tare da jiniya ,kowacce mota ta gansu  sai  ta  kauce ta basu  hanya  ,irin  gudun da  sukayi  yasa  cikin kankanin  lokaci suka k'araso 1829 suka  faka  motocinsu suka  firfito cikin sauri  wasu suka nufi   babban get  din   plaza  din , yayinda wasu suka  tsaya abakin kofar motocinsu  rike da  bindugu   suna mazurai kamar  wasu  zakuna ,mutane kuwa tuni suka fara bawa kafarsu iska kar tsautsayi   ya  rutsa dasu  . a hankali  police  suka kusa cikin plaza din  ,bincike  suka  fara yi kafin  daga  baya suka bukaci  ganawa da manager   gurin  , Kai  tsaye  aka Kai su Inda yake , tun kafin su fito da Id card  dinsu ya  fahimce su din su waye ,  nan take ya rikice  yana  kallonsu .Jimi'an  tsaro  ne suka nuna masa I'd card  "akwai wani mai laifi daya shigo plaza dina a mintunan da suka gabanta ko zamu iya ganin cctv camera dinku ?muryarsa na rawa yace babu matsala yalla'bai  ya juya ya soma  lalu'bo daukar yau dan Daman a qunne yake , a hankali suke kallo har ya kawo zuwa sanda suka shigo babu wanda ya shigo  me irin  fuskar  da  suke  nema  tare da yarinyar dan haka suka juya  cikin sauri  suka shishiga motocinsu suka nufi wani  branch  din dake ikotun ." Jaguwa  na isowa gida yayi parking yana ƙoƙarin bud'e mota  domin ya  fito  da sauri tanweer ta rike shi gam  ajikinta   "dan Allah kada ka sake shigar dani cikin  gidan  nan  "ya  waigo a natse  sai dai a fusace yake   kallota sai daya d'auki second biyar yana kallon  sannan  yace "wai meke damun tunaninki  ne ?"me ya samu  gidan  nan   da kike son barinsa bayan rayuwarki ake k'okarin karewa ? Tayi shiru tana kallonsa  da nazarin maganarsa kullum maganarsa kenan rayuwarta yake son karewa "ka fad'a min waye wanda yake son d'aukar rayuwata da har kake k'okarin karewa  ?  tayi   masa tambayar jikinta na rawa tare da  sheshekan kuka."ganin  yadda ta rikice  yasa  ya kamo hannunta  ya  rike  cikin nashi  gam suna jin dumin juna   "ki  natsu zan  fad'a miki amman ba yanzu ba "ni dai ka fad'a min ko waye shine samun kwanciyar hankalina  da samun natsuwar zuciyata, Idan ma ta kama  zan hakura da gidanmu  na cigaba da zama da Kai ,"ko Kuma ka siyo min sabon layi ka had'a min  waya sannan  ka fad'a  min ko waye  sai na fad'awa mahaifina  a d'auki  mataki   akansa , wallahi nayi  maka alkwarin  bazan  fad'awa  kowa ba ." Yayi  d'an murmushin gefen baki  wanda  ya  bayyana  ainihin  sirrin kyawun  da Allah yayi masa "Ina  ce  kince  zaki  tona  min  asiri  byn kin bar gidan nan ? "tayi saurin  girgiza masa  Kai alamun a'a "bazan yi ba na maka wannan alkwarin duk runtsi duk wuya bazan aikata hakan gareka ba muddin ka fad'a min  ". "kada ki damu idan kin shirya  fad'awa  duniya  kiyi   karki   fasa , idan kin koma  gida ki tara gbdy 'yan jaridan garin nan ki sheida  musu cewar Adnan dan fashi ne abinda nayi Imani dashi   Allah  bazai  basu  nasara akaina  ba ,  mahaifiyata tana tsaye  a  kaina da adduointa haka mutane  da dama suna min addua , duk da Ina  aikata  zunubai   Allah zai   tsareni   daga sharrin duk wani  jami'n  tsaron  albarkancin  adduar mahaifiya data mutanen kirki  ." shiru tayi tana  kallonsa hawaye na gangaro mata cike da sanyin jiki  ta zare hannuwanta dake  cikin  nasa  ta soma k'okarin zare jikinta daga garesa  ,yana  kallonta tayi baya da kujeran da take zaune ta  maida jikinta ta kwanta  tana mai runtse idanunta ,  yatsun hannunta ya kamo  bai san yadda akayi ba ya tura cikin bakinsa  ya  fara tsotsa , wani iri ta dinga ji a sansar jikinta kmr ana zarar ranta , tayi k'okari cirewa ya rike yatsun  da  karfi  yana cigaba da tsotsa kamar ya samu sweet  sai daya tsotsa son ranshi sannan ya cire bakinsa ya ciro hanky ya goge mata hancinta dake digar  jini  yana cewa "ki kwantar da hankalinki zan  fad'a miki ko waye amman  ba yau ba   ". yana  gama fad'ar haka ya sakar  mata  hannu ya    bud'e  murfin motar ya   fito ya  zagayo  bangarenta da  take  ya  bud'e mata  ta fito  jiki a sanyaye,  ya d'auki ledar maganin  da aka  basu   ta dubeshi fuska da hawaye  . bai tsaya bi ta kanta ba ya riko    hannunta  ta turje  alamun bazata ba ya juyo ya watsa mata  idanunshi fuskarsa a d'aure  "karki  min  taurin kai " ya  fada tare da sake  juyawa  suka shiga cikin  gidan bakinsa d'auke da  addua (bismillahi  walajna wa  bismillahi  kharajna wa'allahi rabana tawakkalna ) tana jinjinawa  girman  iliminsa,  gashi tantiri  gashi  malami   ta  fad'a  acikin  ranta . Kai tsaye d'akinta  ya shiga daita  ya  kamota ya  zaunar daita abakin gado ya janyo  kujerar  madubi ya zauna yana  bin  d'akin da Kallo duk ta hargitsa   d'akin ko d'azu daya shigo yaso yayi magana yanayinta yasa ya share    ya  girgiza Kansa  sannan ya  fuskanceta  ,baya  jin dadin yadda  take d'aga  hankalinta  akan gida , shi  bashi  da niyyar  cutar daita , ko abinda ya faru daren  shekaranjiya ma  ba yin  Kansa  bane itace sila ,  tillastawarta ce    ta  janyo  hakan ta faru   ban cin haka babu abinda zai kai shi aikata zina daita. "tan ...! Ya kira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa yana  sake  kamo  hannunta tare  da kafeta da  tsumammun idanunshi  masu  kashe mata sansar  jiki , d'ago idanunta tayi ta zuba masa tana sauraronsa tare da jin wani iri a sansar  jikinta duk sanda zata kalleshi sai taji wannan yanayi wanda babu tantama na qunar da take masa ne . "wanda  ya  tura mu fashi gidanku  bashi da  hannun  cikin zamanki  tare damu , rikeki da nayi Kuma nayi amfani da maganar da mukayi  dashi  a  karshen maganarmu  cewa "yayi  yana da wasu  target  akanki  a dawo dake  ya aiwatar da nufinsa  wannan  shine dalilin da yasa  na rikeki  ba dan raina na so ba ". "Dan  ranka  na so dai ka rikeni  idan ba haka ba meye aciki  ? tayi maganar a  matukar fusace  " ka mayar dani  Inda ka d'auko  ko ka fad'i  wanda ya turaku  gidanmu  kawai  a wuce gurin , ya runtse idanunshi  yana nazari wasu  abubuwa akanta . ta dubeshi  idanunta cike da ruwan  hawaye "adnan ka d'auke ni a daren nan  ka mayardani  gidanmu   dukkanin  alamun  sun nuna min  iyayena na cikin tsananin damuwar rashina da.... ...." "na  sani Kuma zan mayar dake amman ba yau ba ki bani lokaci wallahi zan mayar dake akwai binciken da nake da  zarar  na gama zamammu  tare  zai zama  tarihi  ". ta  matso kusa dashi sosai har gwiwowinsu na gogan juna "naji amman dan Allah ka sanar dani Wanda ya tura ku gidanmu  fashi ?ya girgiza mata Kai  sannan yace "idan ma kika ji ko waye ba lallai ki yarda ba, Killa Kuma  ma kiji kin tsanani kanki  sannan tabbas wasu rigingimu zasu  faru  saboda kusancin dake tsakanin mahaifinki da wanda ya bamu  aikin ." ta kamo hannunsa  ta rike gam cikin wani yanayi "cikin   dangin dad dina ne  ko na mum dina ke son ganin bayan iyayena  da ni kaina ? ya girgiza mata Kai alamun "a'a"to sanar dani dan Allah zan barwa cikina bazan ta'ba fad'awa  kowa ba  ". Shiru yayi yana nazari akan  lamarin ya fad'a mata ne ko ya shareta "abinda yasani  tabbas  idan batun ya fito ya sa'bawa dokarsu domin a aikinsu babu wannan tsarin ,duk  runtsi duk wuya ba'a tonawa juna asiri tunda tun farko da wajewa ake tsara komai ba'a juyawa juna baya. ta katse masa tunani ta hanyar cewa  "kana  ganin zan iya tona maka asiri ne ?"  Allah na  dai fad'a ne amman  bazan iya aikata hakan  ba. "na sani  dan  fad'awa soyayya  ba  abu  ne me sauki  ba  da  har   zaki tona asirin masoyinki I know  you  can't  do that to me tanweer    bazaki  iya fad'ar  komai akaina ba   saboda qaunar da  kike min." ta lumshe tsumammun idanunta na second biyu tare da jan tsaki acikin zuciyarta dan muddin tayi a fili balai zai mata a hankali   ta bud'e idanunta  akan kyakkyawar  fuskarsa  "ba  wannan story din   na  tambayeka ba ,ka ajiye  batun wani soyayya dan a yanzu  babu ita acikin  raina buqatata   ka min bayani wanda yasakaka aikin  bana son jan  aji  da salo  tayi  mgnr tana murgud'a masa  k'aramin bakinta .yayi  murmushin gefen baki yace "to  da gaske zaki rufa min asiri agurin iyayenki ? da sauri tace "me zai hana in bukatar hakan  ya  taso ?" "sannan  Ina fatan zaki fahimceni  ?" ta gyada masa  alamun zata fahimcesa, shiru tayi tana jiran ya faiyace mata  Komai  kawai taga ya zare hannunsa ya mike tsaye tare da zura hannuwansa duka cikin aljihunsa , a hankali ya juya mata baya yayi taku zuwa  daf da kofar  bayinta  ya tsaya tare da waigowa yace "ni zaki yaudara  ko ? ta girgiza masa Kai alamun "a'a  "karya  kike  tanweer yaudarata  zakiyi  dan  zuciyata  bata yarda dake ba   duk  da d'arurar soyayyata dake cikin kwayar idanunki da zuciyarki   kina son na fad'a  miki wanda ya tura mu fashi gidanku sai  ku taru  ke da jami'an tsaro ku  cutar  damu ko  ?  yana rufe baki yaji ta rungumesa tsam  ta bayansa tana cewa  "wallahi kaji na rantse maka  bazan sheidawa kowa ba ,bazan zamo me Saka hannu gurin cutar da kai ba  ,ya juyo daita gabansa suka  fuskanci juna  "dame zaki gamsar  dani  bayan tun farko kice da bakinki kika fad'a min zaki tona min asiri ?" ta tsugunna gwiwowinta  biyu a kasa ",ka  yarda dani Adnan na rantse  maka bazan aikata  hakan  ba ".  ya tako  a hankali ya tsugunna a gabanta "na sani bazaki fad'a ba amman ni ba mahaukaci bane da zan fad'a miki wanda ya tura mu a aiki gidanku ,  babu wannan ajandar  acikin aikinmu  ko gaban alqali za'a Kai d'aya daga cikinmu da wahala ya fad'a  ,kada ki damu ki bar son jin komai  gida ne dai zan kaiki a duk sanda wa'adi ya kai   ya fad'a yana janyota jikinsa  ya makaleta tare da Kai bakinsa daidai kunnenta   "ki K'ara natsuwa  da  jin  dumin jikina ." Tayi  shiru zuciyarta na quna  da  tuttukin bakinciki ,duk  abinda take  tana  yi  ne dan ya fad'a mata wanda ya bashi aikin amman shine zai  rainawa kansa hankali  yace ita ya rainawa  ?"   cike da matsanacin  bakinciki  fixge jikinta  tace " kar Allah yasa ka fad'a kuma Allah ya Isa da rungumata da kayi ban yafe maka ba  mugu kawai  me   zuciyar  dutse  duk  irin rantsuwar dana  yi maka bai sa ka  yarda dani ba  saboda muguwar zuciya irin taka  ." cikin  dariya ya sake  janyota jikinsa sosai ya  rungumeta tsam yana busa mata numfashinsa   tare da cewa "kada ki damu da irin zuciyata  dan babu abinda zai qareki dashi  Allah ya Isa  Kuma daman allah   isashe ne ko  baki ce  ba  , wayonki yayi  matukar  burgeni I love  it keep it  up  yayi  mata  kiss  a goshi sannan  yace "zaki cigaba da zama da Adnan har zuwa sanda yaga damar  maidake gidanku   sannan kiyi k'okari ki rage wannan  soyayyar da kike  masa  idan ma da hali ki cireta  gbdy  ya saketa ya koma jikin window  ya tsaya yana kallon farfajiyar  gidan  kusan minti biyar yana tsaye sannan ya juyo "me zaki  ce akawo miki  kici  ki sha magani ? babu abinda zanci ta fad'a a fusace  tana dubansa hawaye na tsiyayowa akan quncinta  "daman Kin saba  kwana da yunwa  idan shi kike ra'ayi  fine  ,I don't care ya nufi  kofar fita daga d'akin ya barta cikin tsananin damuwa da sake  shiga tashin hankali ." Yana fita number minister ya fara nema kira uku yayi kafin a d'auka ,hajiya zainab ce ta dauka cikin   sanyayyiyar   murya  tace" hello yana jin sautin muryar ya fahimci mahaifiyar tanweer ce dan bazai manta da muryar ba da irin kuka da kururuwan da tayi a daren  da zai taho da tanweer muryarsa a dikile ya soma magana cikin Isa " Ina minister ?ta waiga a sukune ta Kalli Inda minister yake zaune aqasan tayis yayi tagumi da hannunsa d'aya cikin tsananin tashin hankali "wake magana ?ta tmby cike da faduwar gaba "babu buqatar sanin haka sai dai dalilin Kiran shine ki fad'awa mijinki idan yana kusa " cewar ya dakatar da kawalayen daya tura haushi  gari dan nemammamu  wato jami'an tsaro  idan ba haka ba zai zama  sanadin rasa rayuwar diyarsa tanweer   ". nan take jikin hjy zainab ya kama rawa hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka sauka akan quncinta , a hankali ta soma karanta hasbinallahu wa ni'imal wakil  tana  cigaba da  sauraransa "ki fad'a masa ya janye if not you'll lose your daughter  ko Kuma musa ayi reping dinta mu yada a social media  yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana fesar da iska. wani kuka hjy zainab ta fashe dashi ta zube kasa tana  furta kalmar  " inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri minister ya matso kusa daita dan tunda ta d'auki wayar tana kallonsa shima ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gurinta a rud'e yake tambayarta "menene zainab me akace miki   a  wayar  da'aka  kira ?" dan girman  Allah ka kira   office  din commissioner yanzu yanzu ka  sheida masa a tsaida jami'an tsaron nan bana son na rasa tanweer ,bana son wani mummunar abu ya faru daita  iya abinda ta fad'a kenan ta zube jikinsa tana sake fashewa da wani sabon kuka  numfashinta na sama da kasa. kamota yayi ya rungumeta yana shafa bayanta"is  okay zainab babu abinda zai samu tanweer dinmu da izinin allah  lafiya zata  dawo  garemu . yayinda ita Kuwa hjy zainab babu abinda take cewa sai "ka kira commissioner ." Can  bangaren  jami'n tsaro kuwa suna  Isa 1829  plaza  dake  gaban isalo a  matukar  harzuke suka   firfito  suka  shiga  ciki  kmr  d'azu wasu suka tsaya a waje Wanda suka shiga suka fara  tambayar manager gurin, Kai tsaye aka nuna musu Inda yake  nan da nan suka fara aika masa tambayoyi akan mutane da suka shigo plaza din a wanni da suka gabata  "ai mutane dayawa sun shigo a yau din nan yalla'bai  "ko zaka iya gane fuskokin wanda da suka shigo ya fad'a  tare da nuna masa hoton jaguwa ?" gsky bazan iya ba  amman  tunda ga hoto  bari mu qunna cctv  camera mu duba  " take  yayi rewarning   cctv   suka tsurawa   tv din dake gurin kusa guda biyar idanunsu , idanun manager ne ya Kai kan motar jaguwa   "yalla'bai  ga wata   mota nan ta tsaya a haraban plaza a awa biyu  data gabata nan  dukkaninsu  suka   bada attention dinsu suna duban motar suna sauraronsa "  mutun d'aya ne ya fito daga cikin motar  fuskarsa  rufe da face   mask   nima Kuma a wannan  lokacin na fita  Kuma tabbas naga wannan motar mai number 2548 bayan ya shigo nima na dawo Ina kallonsa yana daukar dogayen  riguna na mata haka kawai naji hankalina bai kwanta dashi ba  idanuna na kanshi har sanda ya biya kudin kayan  ya wuce duk yadda akayi wannan mutumin ne duk da fuskarsa bata bayyana ba kamar yadda hotonsa yake  suna tsaka da sauraronsa kiran commissioner ya shigo wayar  dcp, ya d'auka cikin sauri yana cewa "hello sir "kuyi maza ku dawo akwai matsala "matsala Kuma sir ? "Eh babba kuwa  domin rayuwar yarinyar na cikin hatsari idan aka cigaba da bibiyarsu ga dukkanin alamun akwai wanda yake yiwa  hukuma zagon kasa".  aikuwa yayi babban kuskure ya cuci alluma har ma da zaqaqarun yansanda masu k'okarin ganin an kawar da ta'addanci a kasa  inji cewar dcp batare da bata lokaci ba dcp ya juya yana  bawa yaransa  umarni ."Tafiya kawai dcp yake baya ko gamin gabansa saboda takaici da bakinciki wai sai yaushe ne zasu yi nasara akan jaguwa ?sai yaushe zasu yi nasara akan shi Kawar dashi daga doron duniya da wannan tunani ya Isa gidansa. Jaguwa ya dade tsaye a lambun gidansa byn ya  gama waya  da mahaifiyar tanweer   yana shawagi agurin tare  da  tunani kala dabam dabam cikin  haka wayarsa ta soma ringing ya d'auka ya manna a kunne ya tura hannunsa cikin  aljihun wandonsa maganar minti biyar kacal sukayi ya katse Kiran  ya cigaba da shawagi  sai gasu anas  kowannensu hannunsa rike da tabar wiwi yayinda anas ke rike da biyu ya mikawa jaguwa d'aya, ya amsa ya kai bakinsa ya fara zuka sannan gabad'ayansu suka samu guri suka zauna suna magana akan  mata "ya kamata mu dan fita yau ko Kuma muyi invent dinsu zuwa gidan nan ?"ai rayuwa babu mace quntatawa ne kasamu mace lafiyiyayya  Kuma me shaye shaye ka sauke gajiyarka akanta  inji  cewar jubi murmushi jabir yayi "wallahi kamar kuwa kasani mace me shaye shaye tafi dadin muamula  ga juriya saboda bata haiyacinta  haka dai  sukayita hirarsu akan  mata yayinda  jaguwa ya lula  duniyar  tunanin wanda  tunanin  kusan duk  na tanweer ne .yana  jin kamar ya shareta amman zuciyarsa ya kasa aiwatar da hakan  ko  babu komai tana bukatar kulawarsa  tunda bata da  lafiya  kuma idan bata ci abinci ba  taya za'a yi ta sha magungunanta ? wannan tunanin yasa ya kira aliyu ya aika siyo mata  abinci bayan kamar awa d'aya aliyu  ya dawo hannunsa rike da  farar leda ya amsa ya ajiye ya cigaba da zugar wiwi , sai da yayi mankas sannan ya mike ya  nufi  d'akinta   bakinsa d'auke  da  sallama hannunsa  rike da farar leda  yayinda  gbdy jikinsa ke warin wiwi hade da turaren jikinsa . shigowarsa ke da wuya  d'akin  ma ya kaure da warin wiwi  dana turarensa wani  irin  haushi ya kamata idan akwai abinda ta tsana shine warin wiwi ko ta'ba , kallo d'aya tayi masa ta d'auke kanta  ta mayar wani gefe  tana wasa da yatsun hannunta . Ya  ajiye  ledar  hannunsa yana cewa  "ga  abinci nan kice ki sha  magani  kin ma kuwa yi sallah isha'i  ?  "ban yi ba Kuma bazan yi ba, wallahi idan ka sake min magana akan sallah sai na kashe kaina    "Allah  ya bada sa'ar tafiya  dadin abun  idan kin kashe kanki  bazaki rataya a wuyan Adnan ba kice zaki mutu kafura ". "Kai ne dai  kafuri  Kuma Kaine  zaka mutu a wannan  rayuwar da kake.  "are you out of your sense ? ya fad'a a fusace " ni  kike  fad'awa haka  ?" shiru tayi tana dubansa kafin idanunta ya kawo ruwa "amman  Kai me yasa kullum sai kayi min magana akan sallah kamar wata kafura ? "Alama na gani na bakin son yinta " . shiru ta sake yi kamar me nazari numfashi ya fesar ya juya zai fita  yaji sautin  muryarta a raunane  "kazo  ka d'auke  banzar abincinka dan  ba zanci  ba"  kad'a kafad'unsa  yayi yace "daidai kenan Ina son haka  ,Kinga  rashin cin abincinki ko rashin walwarki bazata dameni ba saboda bana sonki bakya cikin rayuwata  kisan Allah ko nemanki nayi na rasa bazan damu ba dan bayan mahaifiyata da kannena ban san ciwo kowa ba, bayan darajan kannena dana sani ban San darajan kowace mace ba Kinga Kenan  Kema kina cikin matan da bana ganin darajansu  ,yana gama fad'ar haka ya fice daga daki ."Kuka ta rushe dashi tana Kiran tashi uku sai da tayi me isarta sannan  ta janyo ledar daya ajiye mata  dan yunwa take ji sosai , taci kad'an ta bar sauran ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta sha magani tayi sallah ta  kwanta lamo akan bed  tana tunanin  iyayenta, "Allah sarki dadynta  muryarsa ta nuna yana cikin damuwa " dad dinta da bai iya cikakken awa d'aya ba tare daita ba ,ko zuwanta  turai karatu baya jimawa batare daya ganta ba, kullum Kuma cikin video call  suke  ,ko ya dad dinta zai ji idan ya ga ta dawo garesa ? tasan rungumeta  zai yi a karshe ya  d'auketa sama   yayita juyi daita yana cewa "my tan ta dawo  I really  miss  you my tanweer  wasu hawaye masu zafi ne suka biyo gefe da gefen idanunta. "Ko waye wanda ya tura musu yan fashi ?waye wannan ? ta tambayi kanta "waye cikin family dinmu ?dangin mumcy dina ne ko dangin dad dina  ne ?"dangin dad dina basa zaune a lagos tunda shi din haifafen garin Kaduna ne, mumcy dina Kuma yar d'aura ce ",ai daga koina mugu zai iya idar da nufinsa ya farmaki rayuwarka,Allah sarki mugu bashi da kama  suna  tare dashi Amman  basu  san cewar shi din makiyinsu bane  "shiru tayi  tana  sake zurfafa tunaninta ,babu abinda ya shiga yawo acikin kwakwaluwarta kamar hirarsu jaguwa a wacan ranar data san dan fashi ne "tabbas taji sun ambaci sunan Alhj  tahir a hirarsu . a lokacin ta zurfafa  tunanin domin sanin  me sunan a karshe  zuciyarta ta tsayu akan mahaifin Ib shi kad'ai tasani me wannan sunan, tashi tayi zaune ta zauna "tabbas shine me sunan Ibrahim Tahir ta furta a fili  "Kai ba dai shi ba bazai ta'ba aikatawa mahaifinta haka ba sai dai idan suna ne ya zamo daya , to Kuma ai maganar  Adnan ta nuna Wanda ya turasu na tare dasu to meye gaskiyar lamari ? take zuciyarta ta shiga wasi wasi wata zuciyar tace shine wata zuciyarta ta karyata hakan . wasu hawaye ne masu zafi suka zubo akan kuncinta " tana bukatar ganin iyayenta tana son ganin dad dinta da mum  dinta tana bukatar Jin dumin jikinsu kamar yadda ta saba dan  girmanta bai hanata kwanciya ajikinsu  ba she really  miss  them .". Daren  ranar  kasa runtsawa  tayi  jikinta yayi zafi rau  kamar garwashin wuta sai faman juyi kawai take akan mamaken bed din da take kwance tana tunanin mafuta kwakwaluwarta ta sake lula kogin tunani mai zurfi akan yadda zata bar gidan ta kowani hali  dan dole tasan yadda zatayi ta bar gidan tun bai canza ra'ayinsa akanta ba  ya fara kusantarta.  da kyar bacci  barawo ya  saceta   washegari  da safe bai shigo yaga halin da take ciki ba yayita lamuran gabansa ita Kuma hakan ya  bata damar tsara yadda zata bar gidan kota halin balai,  ta fito sanye da doguwar riga baka har kasa tayi rolling kanta da mayafin  rigar   Kai tsaye  ta wucesu  a falo  zaune tare da abokansa har ta fito haraban gidan ya fito ya biyota  yana  cewa " ke  Ina zaki kika wani wuce mutane dan iskanci  ? "Bansani ba Kuma karka sake tambayata Inda zani dan ni ba diyarka bace sannan ba abar ikonka bace da zaka wani tsareni da banzar ta....." shiiiii  wuce  ki koma ciki" "bazan koma ba gidan nan  zan bari Kuma a yanzu ta fad'a tana cigaba da tafiya taku uku yayi ya riko tsintsiyar hannunta "muje babu Inda zaki sai wadin zamanki a gidan nan ya Kai . ta juyo a fusace ta sanya kwayar idanunta cikin nashi cike da balai tace "Kai waye da zaka hanani tafiya?. "ni Adnan amad ".ya bata amsa yana kallon cikin idanunta fuskarsa a had'e babu alamun wasa . "wallahi baka  Isa ba  who the hell are you?  duk da me gadi gidan nan abun ikonka  ne zanyi duk yadda zanyi na bar gidan nan  Kuma  a yau . jaguwa bai saurarata ba  ya jingina jikinsa  ajikin  motarsa ya tsura mata Ido yaga iya gudun ruwanta . tanweer ta Isa  Inda taga makulan motoci  rataye ajikin bangon rufar motaci  ta d'auki ta camery ta rike gam   zata bude  moto  tuni yaransa suka tareta bisa umarnin jaguwa da yayi musu umarni da Ido  sai dai hannunsu bai ka ga jikinta ba  suka hanata ta'ba kowacce mota a daidai lokacin su anas suka fito suka tsaya suna dubanta . xagi ba kalar da tanweer  bata musu  ba da hausa da turanci Amman Babu Wanda ya kulata haushi ya isheta ta bar gurin mota ta nufi bakin get nan ma babu hali dan me gadi yaki bude mata get duk Inda tasan zata bi ta fita daga gidan babu hali ta shiga maseefa tana cewa " sai na bar gidan Kuma Babu wanda ya Isa ya hanani fita idan na bar gidan sai na sa ankamaku anyi muku hukunci me radadi,wallahi  da Kun San Koni wacece a garin nan da baku tsaya bin umarnin wannan ba Kun  hanani fita ba, ta juya ta Kalli Inda jaguwa yake tsaye jikin motarsa Idanunsa na kanta yana cigaba da kallon bakin tsiwa  "zan nuna muku ko ni wace acikin garin nan tare da juya masa baya. "Kashi Amman na tausaya miki wannna shi ake kira da power less" juyowa tayi cikin fushi ta Kalli Inda yake idanunta ya sauka akanshi. yana nan  tsaye sai dai zuwa wannan lokacin   ya harde  hannuwansa a qirji  yana mata murmushin mugunta fuuuu ta nufosa cikin tsananin  fushi da zuciya   tace "zan nuna maka wannnan power din kasa Ido ka gani"tayi  mgnr tana nunashi da yatsa  "me  zaki  iyayi ?ba abinda zaki iya yi min ,ki daina takama da wannan dan matsayin da mahaifinki yake dashi dan baki da wani power da zaki iya min koma" . ba bata lokaci ta cukumi wuyansa "zaka ga abinda zanyi ". Yaransa suka bishi da kallo haka ma abokansa me gadi kam saurin kawar idanunshi yayi kamar bai ga abinda ke faruwa ba  ran jaguwa yayi mugun 'baci sai dai bai ce mata Komai ba har sanda ta hau fad'a da maseefa  da zaginsa da fada masa bakaken maganganun ,sai da tayi mai isarta sannan ta  sakar masa wuya ta dukurshe ta zube kasa ta  runtse idanunta  wasu hawaye masu zafi suka zubo mata . shi kuwa ya matsa gefenta ya tsura mata Ido ransa na quna kafin daga baya ya canza kallon zuwa natsana yayi taku biyu zuwa Inda take durkushe  dafe da goshinta "sorry tanweer bazaki iya komai ba sai da kiyita ihu kina kuka kina zagina just like a baby ,the great tanweer, kyakkyawar matashiya mai ji da kudi  yanzu ta zamo abar tausayi  agidan nan , gidan nan fa  ba yadda kike tunani bane dan ba  haka kawai yake ba ko mahaifinki da karfin masu karfin garin nan zasu zo  basu Isa su shigo ba, Ina tabbatar miki muddin kika bar gidan to nine na fitar dake amman rashin kunyarki da ihunki bazasu fitar dake ba cikin sauki ba  ." wani mugun kallo take masa tabbas da zata samu bindiga a halin yanzu  da zata hakura da son da take masa ta harbesa ta huta, hakan ne  ma zai zame mata sauki a rayuwarta dan tasan muddin bai duniya zata hakura dashi , "amman bari na gwada miki karfina ai kina son fita ko?tayi shiru taki cewa komai sai hawaye dake zuba "Ammar  bude mata get tuni taga get ya bude "how dare you? ta fada tare da k'arasawa gurin me gadi ta d'aukeshi da mari "Kai har ka Isa na maka mgn Kaki bin umarnina  kasan kuwa waye ubana a garin nan?  "ubana shine minister of health na garin nan waye shi wannan daya ajiyeku ban da tantiri   ?jaguwa ya matso gabanta ya mika mata roban ruwan faro me sanyi  ",Sha ruwa sanyi  tanweer  kiyi aiki da kwakwaluwa " me yasa mahaifinki zai d'auki mataki akansu ?"anan basu san kowa ba sai  sani , babu dokar kowa da zai yi aiki sai nawa ,gidan nan gidana ne mahaifinki bashi da wani matsayin bashi da power haka kema , shi wannan matsayin ko power  din ki bari sai kin koma gidanku dan anan babu Wanda zaiyi respect dinki babu Wanda zai ga girmanki  sannan babu Wanda zai bi umarninki sai nawa , nawa  za'a bi   kin san me yasa ?Yayi kusa kusa daita "kowa yasan matsayina, dan fashi ne  dake sata wa kasa da kasa the CEO of  armrobber's, armrobber's din daya yi suna da girma a fad'in Africa gbdya kowa yasan jaguwa wato Adnan amad gwoza  anan wa yasan matsayin tanweer har ta bada umarni abi har ta kafa doka abi a zauna ?ke ba kowa bace sai diyar common minister of health da iya garin nan da wasu tsirarun garuruwa  akansansa sannan mutumin dake zaman banza a offishinsa da suna yana aiki wa alumma mutumin da  maci   amana kasar ne  , bai San komai ba sai shaye shaye da  neman matan banza da bata rayuwar mutune  wannan shine cikakken  halin mahaifinki da kike takama dashi ,bari kiji da zai fito da boyayyen  halinsa fili babu mutun d'aya da zai ga girmansa  hatta ke kanki sai kin tsaneshi ,wallahi idan baki yi amfani da tunaninki kin kiyayeni ba kin daina  zagina ba zan nuna miki asalin waye jaguwa, zan fito miki da true colour dina, zan yaga miki rashin mutunci ,zan mayar dake baiwa a gidan amadadin bautar da nake miki  , sannan ki zamo daya daga cikin karuwaina nayi duk yadda nake so dake idan bukatata taso nayi ko sau nawa nake so yana gama fad'ar haka ya juya   abunsa ." ran  tanweer yayi mata zafi ta dinga Jin zuciyarta kamar wuta magangunsa suka tsaya mata arai ta kasa motsi, ta bishi da Ido  kawai tana kallonsa  ,lokaci  na farko kenan da'aka  fad'a  mata bakaken maganganun da suka daga mata hankali Km akan masoyinta data fi qauna akan komai,sosai  taji mgnr sun tokare mata zuciya Kuma ta kasa Koda motsi balle ta bud'e baki ta zagesa ko ta fad'a masa bakar mgn. shiru tayi tana mamakin abinda ya fad'a akan mahaifinta karyata hakan zuciyarta tayi sai dai Kuma ta rasa dalilin da zuciyarta ke wasi wasi akan maganarsa ." Shi kanshi jaguwa yayi mamakinta Yana jiran yaji ta balbalesa da masifa da balai akan furuncinsa sai yaji shiru don haka byn ya dan yi nisa kad'an sai ya juyo yaga me takeyi, har yanzu tana zaune tana kallonsa yaga wani bacin rai atattare daita wanda bai ta'ba gani ba tayi sanyi sosai bazai iya karantar meye a kwakwaluwarta ba tuni yaji hankalinsa yayi matukar tashi Anya bai fadi magana dayawa ba kuwa  akan dad dinta ? "Shi kansa yasan ya fadi abinda bai dace ya fad'a ba , jikinsa ne yayi sanyi ya Isa d'akinsa yana tunani   hankalinsa ya tashi dan arayuwarsa baya qaunar ya batawa wani bare ita da yake jin duk saukar numfashinsa yana sauka da tunaninta ne ,yadda yaga yanayinta yasan ya ta'ba zuciyarta" me yasa na fadi abinda na fada "karka damu is a very good respond to her akan furucin bakinta km ya kamata   tasan kadan daga cikin halin mahaifinta . " amman Kuma karya zamo da gaske zata shirya daukar fansa akanka ? tsaki yaja dan me zakaji tsoro ko ka manta ko kai waye ? Yayi shiru na dan tsawon lokaci sannan yace "babu abinda zata iya  ya kwanta akan kujerar kushin ya janyo pillow kujerar ya rungume a qirjinsa yace"tanweer you can't do anything coz na zamo wani bangare na rayuwarki ." Tanweer  ta koma d'akinta ta kwanta lamo akan kayan da tayi kaca kaca dashi  sai dai tsabar zafin zuciya ta jima tana tunani wani lokaci hawaye ya zubo mata ta tsinci kanta cikin kewa ta dinga Jin kamar bata da kowa da komai a duniya a tattare daita haka ta yini kwance agurin ta Kulla wannan ta kwance har dare jaguwa yasa aka yi order abinci kala kala wanda yasan take so, ya nufo d'akinta Yana  bud'ewa yaga wani duhu ya kunna wutar d'akin ya sameta kwance cikin yanayi mai ban tausayi ya matsa gareta ya tabata "tanweer "! ya kira sunanta ai kamar wanda ya dana mata shoking din wuta tayi saurin  mikewa  ta buge masa hannunsa "ka kyaleni ka rabu dani kaji dadi burinka ya cika kasani cikin wani hali ,ka rabani da kowa nawa,kasani cikin damuwa  hawaye ya zubo mata "ka rabani da masoyina ka rabani da dady ka rabani da komai hatta matsayina da mutuncina ka rabani dashi kana Jin wai Kai wani ne  shiyasa ka dauki kanka a wata  tsiya to bari na fad'a maka sai dai idan ban bar gidan nan a raye ba amman wallahi sai na ......" shiiiiii ki Daina wahalar da kanki coz you can't do anything  ".   dukkaninsu sukayi shiru suna kallon juna a zahirin gsky  bai so ya fad'a mata abinda ya fad'a ba amman tunda ya fad'a babu abinda zai goge hakan, muryarsa can kasa yace"ga abinci kici ki km  huce  dan nasan baki ne babu abinda zaki iya yi ya mike ya juya yana cewa "ki tabbatar kin gyara d'akin ko ki  kwana cikin datti ".  kifi abincin tayi a kasa "baza'a ci abinci ba, gbdy ta zubar dashi tabisa  da fad'a da tsawa bai kulata ba ya wuce ya tafi a wannan daren dukkaninsu babu  wanda ya runtsa kowa da abinda ke ranshi ke sakawa  jaguwa  da bacci ya gagara ya tashi ya shiga d'akin anas kusan kwana sukayi suna Hira sai dai bai yarda ya Sako mgnr tanweer ba yayinda Zahra tayita Kiran wayarsa bai  d'auka ba , wannan abu yayi mugu mugun d'aga hankalin zahra ta kwana da matsanacin fushi da bacin rai a zuciyarta  da sake d'aukar burikan mugunta  akan tanweer haka ma washegari bata hakura ba tayita kiransa bai d'auka ba shi kuwa duk kiranta  yana gani   amman yaki d'auka  dan bai ga abinda zaiyi da kiranta ba ya cigaba da harkokin gabansa ." A daidai wannan lokacin kuwa Zahra na can cikin tsananin tashin hankali tsaye cikin bakake kaya kunneta manne da waya  cikin yanayi na tashin hankali take waya da blessing  "matsalata daya yanzu arayuwa shine Adnan ." "Na fada miki zaki samu Adnan zaki auresa ta kowani hali duk Wanda zai shiga tsakaninki dashi karshensa mutuwa ,mutuwace makomarsa dan haka ki kwantar da hankalinki mu gama da next target dinmu ki natsu karki rusa mana plan idan aikin boka yaki akwai makirci bare zai ci zan sake kaiki wani guri Ina tabbatar miki  duk abinda yake takama dashi da asiri baya cinsa sai mun rusa, mun ruguza komai nashi yaji baya qaunar ganin kowa sai ke ." "Shine abinda nafi qauna blessing ya zo da kanshi ko bai rokoeni soyayya ba ni dai yazo blessing  bazan iya rayuwa babu Adnan ba "ki daina kaskanrar da kanki  kina da komai da duk wani cikakken nmj zai soki akanshi kece kika fi dacewa da cancata dashi ba wacan  tsinanniyar yarinyar ba, ya soki ya qaunaceki amman saboda rashin hankali da tunani me kyau irin nasa  ya rasa Inda zai ajiye soyayyarsa sai gurin...." "excuse me  blessing don't ever call him mad  karki sake zaginsa idan kina cewa bashi da hankali da tunani ni Kuma da nake so  shi fa ?don't don't try to insult him "am sorry kit  Zahra ta katse Kiran batare da ta jira taji me blassing  zata sake cewa ba ." ******* Alhj tahir dake zaune yana jiran  zuwn nazifi yace "ya'akayi son  Kai nake jira anyi nasarar samun alluran kuwa da kwayoyin ?"kayi hakuri karka ga kamar Ina cutar da abokinka wallahi rashin tashinsa shine zaman Lafiya da kwanciyar hankalina sai da nazifi ya zauna akan kujera sannan yace "karka ji komai dady an samu da yarda Allah Kuma zai yi aiki ajikinsa sosai  fiyye dana baya dan wannan maganin  bincike ya nuna idan anyiwa mutun sau goma zai iya mutuwa dady ya matso gabansa "kar dai ya mutu amman Kuma idan mutuwar zata zame min hutu Allah ya bada ikon tafiya  "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun nazifi ya furta a ransa  qirjinsa na bugawa da matsanacin karfi a sukwane nazifi ya jingina bayansa da abun kujera "dady nifa Ina ganin daga wannan maganin da zan kaiwa mumy bazan sake kawo komai ba nagaji da wannan aiki zuciyata ta kasa samun natsuwa kullum zuciyata na fad'a min Ina cutar da aminina, ruhina yaki samun salama wallahi bana iya runtsawa  dama nasan dalilin da yasa kake son kassara rayuwar Ib Kuma nasan cewar ba cutarwa bace a rayuwarsa wallahi zan tsaya sai Inda karfina ya kare sannan  zan tsaya naga komai ya tafi daidai ." "kai dan Allah gafara can Sha Sha  dady yayi hanzarin katseshi ta hanyar fad'ar haka "Ashe baka da hankali Taya kake tunanin zan fada maka dalilina  ?  karfi da  matsayin  da  Ibrahim yake dashi acikin garin nan  ne farkon jegon komai ,  muddin na bari ya tashi bisa kafafunsa  komai zai iya faruwa  dani, kasani Kai ma  ko ka manta matsayinsa ne?bama haka ba Ibrahim nada karfin da zai iya komai akan cikar nawa burin  dan haka  nazifi bazan barshi ya tashi ba Kuma bazan   fada maka dalilina ba dan ko na fad'a maka bazaka  fahimta ba ka dai qara min lokaci ka cigaba da aikin nan  karshensa ma yazo ". nazifi ya furza da wani huci Yana tsinewa alhj Tahir a zuciyarsa ya mike tare da yi masa sallama har ya kusan Kaiwa bakin kofa yaji muryar alhj Tahir "karka kuskura ka fadawa kowa wannan shiri dan bazan fad'a maka abinda zai biyo baya ba sai dai kawai ka tsinci kanka cikin tsaka me wuya abinda bazan so faruwarsa ba kenan  dan har yanzu kana nan a matsayin d'ana" . gyada Kai kawai nazifi yayi ya fice . Hajiya baseera zaune akan kujera me zaman mutun uku sai ga nazifi ya shigo hannunsa rike da leda wanda da gani kasan na asibiti ne  dan a zahiri ake iya ganin abinda ke ciki  ,hjy baseera  na ganinsa ta saki  fuska duk da zuciyarta cunkushe take da damuwar rashina lfyr Ibrahim , sosai  tayi farincikin ganinsa tana qaunarsa tamkar yadda take qaunar Ib .ya dan rusuna  cike da girmamawa ya gaisheta "Ina yi mumy ?"lafiya lau son ya fama da jama'a da  kokari Kuma ? "alhamdulillah mun godewa Allah ya  Ib da jiki ? alhamdulillah Lafiya na ta samuwa  ta nuna masa gurin zama da hannunta "ka zauna son "ya samu guri ya zauna yana cewa daga bangaren dady nake gbdy lamarinsa babu sauki a yadda yake kokarin son kassara rayuwar Ib,wallahi mumy abun na matukar bani mamaki haka nan sai na zauna Ina tunanin Anya kuwa mahaifinsa ne da yayi  silar zuwansa duniya ?"mahaifinsa ne nazifi kama daina tantama shi mutun da son abun duniya ke sama da farincikin iyalinsa ". runtse idanuwanshi yayi "dady na bukatar rayuwar Ib domin kuwa wadan nan  magungunan da yake bukata a dinga bashi da allurai daidai suke da mutuwarsa dan  watan wata rana za'a wayi gari babu shi ." "Da naji wannan mummunar labari zanfi bukatar  na bar gidan nan dashi sai dai ban san yadda zan bar gidan dashi ba  batare da sanin mahaifinsa ba". ta k'arasa maganar cike da damuwa .   shiru suka yi na second biyar  sannan  nazifi  ya cigaba da  magana a tsanake "karki  damu mumy daga yau  kisa a  ranki Ibrahim zai dawo rayuwa kamar yadda  sauran mutanen suke yi "zan d'auki nauyin ib bama garin nan  ba kasar ma  zan bari dashi gabad'aya Cikin dakiyar zuciya hjy baseera tace "wannan hukuncin naka yayi daidai Kuma na gamsu dari bisa dari dashi  wallahi , dan haka babu abinda zance maka  sai godiya ,yadda kake son ka nisanta tsakanin Ibrahim da mahaifinsa ta k'arasa maganar tana Kuka sosai  tmkr wacce aka Aiko mata da sakon mutuwar ta ko akace  mutuwa Ibrahim zaiyi ". "lamarin alhj Tahir akwai ban tsoro da rashin tausayi da Imani "sosai kuwa  yanzu dai a sirrance zamuyi komai ta yadda bazai fargaba  "Allah ya d'aura mu akansa Allah ya kawar da tunaninsa akanmu "Ameen mumy ni zan wuce  duk abinda ake ciki zan kiraki a waya. "To na gode na gode sosai Allah yayiwa rayuwa  albarka ya mike ya fice ."yana jinina girman alamrin dady ,gbdy ya gama ganosa  Kuma yana tare da kwararrun  hujojin da zai sa jami'an tsaro su tunhumeshi   dashi idan bukatar haka ya taso , idan ta kama ya tsaya gaban alqali zai tsaya ya bada sheida domin kuwa mutumi kirki  ake karewa  da rufawa asiri irinsu dady kuwa sai dai a fallasasu duniya tayi Allah wadai dashi ." ***"" Da misalin karfe goma   na daren ranar litini  jaguwa   ya shigo d'akin jikinsa sanye da kayan shan iska farare sol  yayinda hannunsa ke  rike  da farar leda dake d'auke da roban takeway guda biyu  wayam ya ga d'akin babu ita babu alamun ta  jiki a sanyaye  ya ajiye ledar hannunsa ya karasa ya zauna abakin gado a tunaninsa wanka take  shiru har minti biyar ta wuce bata fito ba ya kira sunanta yana duba agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa still shiru ya Kara five  minute  bai ji motsin saukar ruwa ba ya mike tsam  ya Isa  bakin kofar bayi yayi knowking still babu respond Kara knowking yayi no answer a hankali yaji zuciyarsa ta buga da sauri ya  d'aura hannunsa kan handle din kofar  ya murd'a   yaji murfin a bud'e  ya sanya kanshi cikin  ya leka wayam ya gani nan  ma  babu ita yayi mamaki Inda  taje ya fito a rud'e yana duba sauran dakunan gidan nan ma shiru babu ita .. Wata  uwar ashar ya saki ya wuce su anas ya  fito zuwa haraban gidan da sauri da mugun sauri yanzu kam jikinsa ya fara bashi akwai matsala yana tafiya anas ,jubi,jabir ,har ma da kamil dake dingisa  kafarsa suka biyosa suna Kiran sunansa amman bai juyo ba sai faman dube dube yake yana Kiran me gadinsa da sauri ya k'araso ya rusuna cike da girmamawa "ka budewa  yarinyar nan  kofa ne ?me gadi ya girgiza masa Kai alamun a'a , cikin fushi ya  d'auke shi da mari "ka bud'e baki kamin magana zaka wani girgiza min Kai kamar kadangare "a'a sir ban budewa kowa get ba tun safe ma babu wanda ya fita daga gidan nan bayan Kai  ". ya Salam ya furta yana rike kugunsa da hannu d'aya ya shiga sintiri a haraban gidan  ya bar me gadi dafe da quncinsa "gidan ubanwa ta shiga ?wallahi idan banganta ba sai naci ubanka ya fad'a a fusace yana juyowa tare da  nuna me gadi da yatsansa gbdy abokansa suka k'araso garesa alokacin d'aya anas ya dafa shi "wai meke damunka ne "ban sani ba duk banga amfaninku  ba ace Kuna zaune tanweer ta fito baku sheida min ba " "ta fito taje Ina ?"tun byn sallahr isha'i  muke zaune a falo  bana tunanin ta fito zo muje mu sake dubata tana ciki  may be ko tana bathroom ne ya kamo hannun jaguwa ,ya fixge a fusace "bata nan na duba koina  bata nan bata cikin gidan nan  wallahi idan banganta ba duk sai na kasheku d'aya bayan d'aya cikin kankanin lokaci gabad'ayansu suka shiga tashin hankali anas ya basu umarnin nemota   duk suka raba kansu suna nemanta shi kuwa  jaguwa tuni ya dawo tamkar wani zarare   shi kad'ai yasan irin tashin hankali dayake ciki "Ina tabi tunda me gadi yace bai bud'ewa kowa get ba ?ya d'aga Idanunsa da suka rikid'e suka canza kala zuwa katangar gidan da sauri ya girgiza Kanshi "muddin ta tsallaka katangar nan  lallai zata mutu idan Bata mutu ba zata  nakkasa gashi  bayan gidan  babu wasu gidaje sai kango . ya fito a gigice anas da jubi suka biyosa suna cewa "Ina zaka ? "dan Allah ka natsu  bazata iya tsallaka katangar nan ba , bai tsaya sauraronsu ba dan kwata kwata hankalinsa bai jikinsa  Kai tsaye bayan  gidan ya nufa yana haska gurin da wayarsa yana Kiran sunanta babu  ita babu alamunta ya  juyo a harzuke yana masu wani irin kallo mai d'auke da rashin mutunci suna kallo ya dungule hannunsa, gbdynsu suka yi matukar tsorata shi kuwa anas byn tsoro har da kallon mamaki yake masa sai dai ya kasa ce masa komai wani irin kallo jaguwa ya cigaba da yi musu da  jajayen idanunshi .." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE  WRITING BY AYSHA .A BAGUDO            WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️19 Da  misalin  karfe  tara na   daren  ranar  laraba  tanweer   tana    bathroom   tana  wanka  jaguwa   ya   shigo  d'akin  hannunsa  rike  da tabar wiwi    yana   zuga  a hankali  cikin kwarewa   ,warin   bai  tsaya iya d'akin  ba   har  sai daya iskota   bayi  ,   abinda   tafi  tsana  kenan  ta gansa yana  shan  wiwi   Kuma  ta lura ya fahimci  bata son   hakan shi  yasa cikin kwanakin   dan  iskanci  idan zai shigo  sai  ya shigo mata daita  yana sha  ,Idan   ta   kulle  kofar d'akin   ya zama  balai  . " cikin  fushi  ta  fito sanye  da  doguwar  riga  hannunta rike  da  towel  tana cewa "dan darajan  Allah   ka  daina  shigo  min  kana  Shan wannan abar bana son warinta "kana  da  ilimi amman  kullum   kamar   dabba  kake  abubuwanka,  tsabar shagala  kullum cikin  aikata   abinda  Allah ya  haramta  kake  , wallahi   Koni da  bani  da wani  sani  akan  naka ba zanyi  lalacewa  irin taka   ba, Kaine  Zina , Kaine  sata , Kai ne sha......." Wani gigitacen mari ya wanka mata  yana  huci   ta  dafe  kuncinta  daidai Inda hannunsa ya sauka  tana  dubansa Ido fal  da  hawaye "akan na fad'a maka gaskiya  shine   ka  mareni ?" to karya ne baka  sata ,baka bin mata , baka..."a tsawace  yace " Kada  ki  sake fad'a min  maganar   banza  idan  kika  sake fad'a  min maganar  banza   wallahi zanyi miki  abinda har ki mutu  ba  zaki manta  dani  ba  ko ubanki  bai Isa  ya Kalli  idona  ya fad'a  min maganar da kika  fad'a min   ba bareki"  . tayi  shiru   tana   kallonsa ta  kasa  cewa   komai  kafin daga bisani  tayi  kasa da muryarta  ",Allah   ka saka min " ya  sake d'aga hannu zai sauke mata  wani  marin  tayi  saurin kaucewa ta dube shi Ido cikin Ido "da gatana da komai  amman ka d'aukoni  ka rabani da gatana  ka  maidani  jaka to wallahi  na barka da Allah duk abinda ka min ka jira sakamako  " tana gama  fad'ar haka ta juya zata bar d'akin ya biyota  ya shakota ",Ina  zaki  ki dawo ki  gama  tsine min  ",ni ka sakar min wuya  ,bazan saka ba muddin kina son zaman Lafiyarki  a gidan nan  ki iya bakinki  akan abubuwana dan wannan   halin   naki  yana d'aya daga  cikin  abinda  yasa na tsaneki yanzu  sam baki  da  kunya ". "naji  kaima ka daina abinda zai sa na dinga   maka rashin kunya ,  da  kyar ta sanya  gbdy karfinta ta kwaci kanta tana haki fixgota  yayi  ya maka   akan gado yana mata  wani  irin  kallo  mai  firgitarwa bayan second biyu ya sawa  kofar key  ya d'auki towel din data  fito  dashi  ya   wuce   ya  shiga  bayi    yana  jan tsaki  . tanweer  ta dafe kanta tana  jijigawa "na  shiga  uku  ni tanweer wani irin iftilai   ne haka  ya fad'a min ?  yawon  zagin  ubana  da yake yana mugun  bata min    rai  kusan  yafi duk wani wulakanci da yake mata  ,da  kyar  ta  rarrashi   kanta  ta  kwanta tana  tunani  adadin   kwanakinta a gidan a lisafinta ta share  wata  biyu kenan  zata  shiga  na uku a hannunsa  tana kwance lamo  ya fito kungunsa d'aure da  towel  yana goge  jikinsa da alamun  wanka  yayi  gajeren  wondo ya  d'auka  ya saka ya  kwanta kusa  daita  tana ganin haka tayi  saurin  ta matsawa daga kusa dashi dan har lokacin warin wiwi  bai  bar  jikinsa ba  ." ganin abinda tayi yasa  haushi ya kamashi  cikin fushi ya  fixgota   jikinsa da karfi  ta sake janyewa ya sake rikota  sosai  "ke kin isa na kwanta kusa dake ki tashi ? "dame kike takama  dashi ? ta  bud'e  idanunta  sosai "bana takama da komai Amman gaskiya ka daina taba min jiki dan ni ba  matarka bace sannan ba karuwa  bace  da zaka dinga had'a jikinka da nawa  bazan  iya irin wannan  rayuwar ba, kawai ka kyaleni  idan bazaka  maidani gidanmu  ba zan hakura  na zauna amman bazan iya wannan shirmen da haukan ba wallahi idan baka farga ka tuba ba ka jira mako.." "ya Isa ! ya isheki haka    jaguwa ya fad'a a  fusace  "ke ni zaki  gayawa maganar  banza   akan  abinda  isana  ya bani  dama  ba".tayi  saurin tashi daga  jikinsa ta  zauna tana dubansa  tace "ban fahimceka ba ?   menene Isan naka ya baka ba ? Yayi  mata  kallon banza kana  yace  "ke mana ni gani nake  kin zama mallakina duk  da  bana sonki kuma dole nayi abinda na gada  dama dake ".ranta ya dugunzuma a fusace tace  "wallahi karya ne , wiwin da kasha ya fada maka  karya  baka Isa  kayi abinda kaga dama dani  ba,  Kuma daga yau ka daina taba koina a  jikina  har sanda zan bar gidan nan tunda bana Uba.. ..." Ji tayi ya zabga mata mari  a fusace  tare da durowa daga kan gadon Yana  dubanta" Ina gargadinki  da ki iya bakinki  da furta min duk Kalmar  da kika ga dama domin idan  ba haka   zan miki rashin mutunci dan ni ko kusa ban d'auki mace   a komai ba illa abun  bukatata  ki sani Ina da halin da zan aje irinki  guda  hamsim idan naso  dan ma Kinga na barki  haka batare da na aikata wani abun asha dake   ba shine  zaki kawowa  mutane  salo ? "to ni Ina ruwana idan kaga dama ka cika gidan nan  makil da karuwai   wannan  matsalarka ce  ni  dai  karka  tabani  ". Ya Isa Inda ya ajiye wayoyinsa  ya  d'auki daya  daga ciki ya duba  lamba  pretty  ya  kira ya sa  a handsfree ringing biyu   muryata ta fito  tana cewa "Allah ya taimaki  jaguwa  uban gidana  , jaguwa yace "pretty  kina Ina ? Ta lankwashe murya kmr tana gabansa  tace "Ina gidansu ogechi yanxu muka shigo gida  "kuzo ku  duka  bai  gama maganar ba tanweer ta k'araso  ta fixge waya  hankalinta  a matukar tashe  da abinda ke Shirin  faruwa, a gabanta zai  kira karuwarsa wannan wacce irin rayuwa ce  ? "Wacce irin rayuwa ya saka kanshi  "ita da wasa tace ya cika gidan da karuwai   shine  zai  kirasu wayyo  Allah na shiga uku "  akansa an kirata da  Kalmar karuwa ,yanzu km zai gayyato karuwai zuwa gidan "to me zai hana ka maidani ka samu damar yin iskancinka  da tushe tunda shine a gabanka ?  tayi maganar a matukar tsorace  dan tunda ya fara da maruka  tasan duka ma bazai masa wuya ba. ta  juya cikin sauri ta bar d'akin zuwa bayi   tare da fashewa da kuka    "a she zata tsinci kanta cikin makauniyar soyayya irin haka , hakika so bai mata adalci  ba daya rasa Inda zai  Kai soyayyarta sai gurin  mutumin da bai san  darajan  mace ba bata  San tsawon lokacin data dauka ba a zaune a toilet  tana ayyana abubuwa da dama  akan rayuwarta  " bazata taba yarda tsoransa yayi tasiri a zuciyarta ba  muddin soyayyar da take masa ta gaskiya ce ya dace tayi komai dan ta rabashi da irin rayuwar da yake, zata rabashi da kowacce karuwa acikin rayuwarsa ta yunkura da kyar ta mike ta fito  haniya ta dinga Jiyo sama sama aranta tace "sun zo kenan ?  ta fito  ta nufo babban  falon  gidan Inda tafi tunanin suke  ta iske mata zaune kusan tsirara domin kowaccesu daga ita sai pant da bra shi Kuma jaguwa yana nan   sanye da gajeren wando  ajikinsa  , hayakin taba  kawai  ke  tashi  da kwalayen taba   burjiki  akan tebul din gabansu Sam basu lura da fitowarta ba har sai data  karaso har  gabansu ta kira sunansa da fusatacciyar  murya "Adnan !" duk  sukayi  hanzarin  suka tsaya cak suka  bude  idanunsu suna dubanta Shima din idanunshi ya zuba mata cikin mamaki da fushi yace "me ya fito dake ? "Ko nace ki fito ne "a fusace tace ban sani ba wato kana tunanin zaka kawo  karuwai cikin gidan  nan alhalin Ina cikinsa  in amince wallahi tallahi baka Isa ba , bazai  yiwu  ba sai dai  kayi daya cikin biyu ka  mayardani  gidanmu ko  ka bani damar na fita a gidan nan na kama gabana amman muddin Ina cikin gidan nan an daina alfasha   da kawo yan iska kana badala dasu   sai dai kaje waje kayi iskancinka  ta k'arasa  maganar tana fashewa  da kuka  ",wallahi bazan yarda ba ya  zama dole su bar gidan  nan kuma a yanzu  ..." Pretty  ta sheke da wata mahaukaciyar  dariya  tana  dubanta , jaguwa kuwa  har  lokacin duban tanweer  yake  cike da Jin haushin abinda tayi masa  ,  a natse  ya mike zuciyarsa na suya  ya riko  tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita "baki Isa ki bata min moon  din ba Ina bukatar naci mace Kuma dole naci ko dan Kinga Ina raga miki ? "ni agurina sun fiyye min ke sau dubu tunda zan kusancesu yadda nake so batare da Jin haushi ko rashin kunya ba wad'an ko cewa nayi su kashe mutun zasu bi umarnina kuma wallahi idan baki bini a sannu ba sai kinyi kuka da idanunki   bai tsaya koina ba sai a d'akin  daya sauketa yayi wurgi daita  "ki daina takamar  banza domin baki  da wani mahimmanci a  gareni  da kike ikirari su bar  gidan nan naki ne ? Tayi shiru tana kallonsa qirjinta na dokawa "ko akwai kwadala ko kwayar bulo na ubanki aciki da kike cewa mata bazasu shigo ba ?  dan Isa har kina fad'ar sai sun fita sun bar gidan  Nan  " still shiru tayi  hawaye na zuba mata  shima shiru yayi yana kallon kwayar idanunta  nan Kuma  zuciyarsa tayi  rauni   sam  bai  ji dadin abubuwan da yayi mata ba a daren  ba amman  ya zai yi duk bakinta ne ya janyo mata  ? " yayi ne dan yana  son ya nuna mata  iyakarta ne da jikinta da take takama dashi  ,  kuma kar ta  d'auka  yana sonta ne   dan shi kyawun mace baya rud'arsa Kuma baya d'aga masa hankali. dan shi mata ke bi suna kuka  tunda ya had'u da pretty  yau shine  karon na farko daya kirata a wayarsa  kullum itace ke hauka akansa dan ya quntata mata  ne yasa ya kirata yau Kuma idan da hali  ma a gabanta zai kwanta daita ta hadiye zuciya ta mutu dan yasan tana mugun sonshi daman Kuma shi haka yake. mace ma tana kuka akanshi Ina ga ita da babu abinda bai ta'ba    ba ajikinta ba ,ya murza dukiyar  fulaninta ya kusanceta duk  da bata  cikin hayyacinta amman  yasan  dole zata ji fellings akanshi  a haka ma kenan Ina ga tana cikin hayyacinta da kuka zata dinga masa ya aureta . tsaki yaja kana yace    "Yana da kyau ki gane kyawunki  bazai ta'ba rud'ata  ba dan hk ki shiga hankalinki  ,ki tsaya iya matsayinki  idan kika qara  min shishigi na rantse da Allah sai naci ubanki Kuma dan Allah ki bari naga kafarki a falo madadin nayi having sex dasu dake zan kwana Ina yi  idan kince karya ne go a head  yana gama fad'ar hk ya   fita  daga d'akin." zubewa  tayi  akan bed tana wani irin kuka shi kuwa yana dawowa falon  kudi  masu yawa  ya mikawa  pretty ya  sallamesu  da kawayenta ta kwa'be  fuska  "haba jaguwa  ya zaka min haka  nifa gaskiya a bukace nake da Kai mun kwana biyu bamu hadu ba  "raina  a ' bace yake bazan  iya komai ba  ya fad'a  tare da   juya wa ya barsu  nan , kwa'be baki sukayi  sannan kowacce ta d'auki jakarta ta rataya suka fito",gskiya gayen dan wulakanci ne nifa gbdy na kwadaitu dashi dan yadda kika bamu labarin dadinsa  har Allah Allah na dingayi mu had'e   "uhm ai bakisan halin jaguwa bane rowar balai ne dashi amman bafa rowar kudi ba rowar jijiyarsa  idan bai so ba komai zakayi bazai ci ba amman idan yaso zaki san kin hadu da nmjn duniya  ,Inda kikasan an zauna an koya masa yadda zai ci mace ne ya iya bin mace lungu lungu sako Sako  bare ya dauraki a saman jijiyarsa uhmmmm Abu sai Wanda ya dandana " kawai muje mayi  maleji da wasu "wayyo Allah  wallahi naso naji wannan dadin suna tafe suna maganarsa har suka k'araso bakin jection Inda zasu shiga  mota  ." ****" Washegari da misalin karfe  biyu  na rana   IPO  na  zaune sai ga anas ya fito d'aga cikin part dinsu  Kai  tsaye boy's quarter ya nufa ,ya bisa da kallo  kafin a hankali ya tashi yabi hanyar daya bi  adaidai lokacin anas ya shiga wani d'aki daya lura suna yawon shiga ,Kuma babu shamaki  ga kowannensu suna  shiga  Kai tsaye, Kuma kowannensu nada extra key a hannunsa dayazo budewa yake  yana Jin alamun  anas na  ƙoƙarin fitowa yayi saurin  ja da baya  ya  boye  yana  sauke naunayen  ajiyar zuciya cikin sauri anas yaxo ya wucesa  yana ƙoƙarin saka  key abayan wandonsa aka kirashi a waya , cikin tsautsayi key din  da yake k'okarin turawa byn wandonsa ya fadi ya wuce yana  amsa wayar .ya wuce da kamar minti biyar IPO ya fito daga maboyarsa ya tsugunna ya d'auki key " da alamun zamana ya kusan karewa a gidan   tun bai yi kwanakin da aka bashi ba ya fad'a a cikin zuciyarsa , cikin sauri  ya k'arasa ya bud'e kofar ya tsaya yana kallon cikin  d'akin kafin daga  baya ya  shiga , d'akin duhu  dan ko tafin hannunka baka gani duk da  kasancewar safiya  ce a hankali ya  Ciro wayarsa  ya qunna wuta haske ya gauraye  d'akin nan   yaci  karo da fuskokin   mutane  kala dabam  dabam   fuskokin sunfi  guda dari uku zube  a kasa . Cike da rawar jiki ya k'arasa  sosai  yana kallonsu  d'aya byn daya kafin daga baya ya  d'auki  d'aya   yana  dubawa domin  bambamcewa "shin  na  mutane ko kuwa akasin  haka ?ya tambayi Kansa  dan bashi da maraba dana mutane har gashin Kai da kunne da Ido  komai na bil adama ne, sai dai  a kallon  kurrilla da yake wa  fuskokin ya fahimci na  roba ne ga dukkani alamun  dashi  suke badda  kama gurin fashi . da sauri ya d'auki d'aya ya  boye acikin rigarsa ya fito  ya  kulle kofar  yayi  wulle da keyn a Inda ya  d'auka  dan  kar su nema basu gani ba  suce zasuyi binciki   idan sun gani kuwa babu wani bincike  da zasuyi  ." yana komawa d'akinsa   ya  kira number  dcp  yana d'auka yace "hello sir "yauwa Ina  jinka  ,yalla'bai  na samu wani  abu daya shafesu nan  dai  yayi masa bayanin komai akan fuskar daya gani  "karka damu ka cigaba da  bibiyarsu  ,yanzu wani mataki zamu dauka kenan ? "Okay  kasan yadda zaka fito  mu had'u  a water park gobe ko zuwa jibi Ka bani fuskarsa mu gani ko irin zanen da muke dashi ne ". "shikenan yalla'bai  zan san yadda nayi fito gobe  sukayi sallama"  washegari suka  had'u  da ipo sun tautauna  mahimmam abubuwa  masu mahimmanci  a Inda suka ajiya  zasu tunkarin  gidan  jaguwa a ranar  goma shabiyar  ga watan march  "kafin kuzo  ku  tabbatar da Kun tsara komai yadda ya dace, "karka damu da shirinmu zamu zo suka mikawa juna hannu sannan suka rabu  " . ****** zaune dcp suke tare  da yaransa gbdy zagaye da   makaken  table kowannensu ruwan roba ne a gabansa sai dai gbdy hankalinsu naga ogansu dake zaune yana koro  bayani "Wannan aikin musani  ko mu mutu ko mu rayu  ne ,wannan aikin  sai mun sadaukar da rayukanmu  akanshi kowannenku  ya shiryawa mutuwa ko nasara   ku   shirya  anything will happen in diaters wannan aikin ne da gbdy ba'a bukatar kuskure acikinsa , kuskure daya idan munyisa to mun fa rasa  wannan damar kenan Kuma bazamu Kara samun dama irinta ba ,mai da hankali shine babban  abinda ya kamata  ,ku Saka idanuwanku akan komai idan mun Isa yana gama fad'ar  haka ya mike gbdynsu  suka  mike kowannensu  rike da bindigarsa suka  fito suka shiga motocinsu suka hau titi suka d'auki hanyar da zata Kai su magodo estate ." da misalin karfe takwas  jaguwa  na  kwance a falonsa  yana kallon Tashar   labarai  domin yasan  halin da gari da kasar  gbdy  take ciki, gabansa ne yayi wani  irin mummunar  fad'uwa kamar  Wanda aka  buga masa guduma  ,shiru yayi kawai  yana tunani  sai  dai idanunshi na kan tv  ,duk sanda gabansa  yayi irin wannan faduwar tabbas akwai  gagarumar matsalar dake shirin kunno Kai cikin rayuwarsa  . Remut ya ɗauka  ya  kashe tv sannan  ya mike ya koma uwar  dakansa ya kwanta akan makeken gadonsa ya  fuskacin kofar shigowa  gidan gbdy  tare da  runtse idanuwanshi ." a daidai wannan lokacin kuwa jami'n tsaro ne kewaye da unguwar kowannensu rike da bindiga  tun daga nesa suka  hango gidan koina zagaye da hasken fitilu ,  a hankali sautin muryar dcp dake gaba ta  fito " "be careful  lokacin mu ya fara kowa ya kasance cikin shiri a hankali suka fara tafiya cikin sand'a suna taku da k'okarin isowa gidan  suna gama karasowa suka nemi gidan kasa ko sama  suka rasa gabad'aya gidan ya dawo rafi a matukar firgice sukayo baya da sauri kowannensu  na kallon dan'uwansa cike da  tsananin tashin hankali  ,bayan kamar minti biyar dcp yayi gaba kad'an ya  kira wayar IPO investigation police"kana ina yanzu IPO  ?"Ina cikin gidan "kamar yadda mukayi  fa mun zo sai dai babu gidan sai rafi "what ?"rafi Kuma?"tabbas haka ne abinda muka gani kenan "kana  dai lafiya   ko ?Ina lafiya Anya kuwa zan cigaba da aikin nan na fara karaya da lamarinsa ? "tantiri ne na karshe ,asirin  jikinsa yayi yawa  "ka dai  ka Kara hakuri tukun nan tunda har yanzu bai gane kana tare dashi ba  ka cigaba da bincike akansa ka gano mana  makarin asirinsa   zan sake  komawa    malami nan gsky layar daya bani bata yi aiki komai ba shi daya ce zamu samu nasarar shiga gidan sai gashi gida ya dawo rafi    "shinkenan sir  jiki a sanyaye suka juya cikin sauri suka bar unguwar . Gudu sosai suke akan titi karfe goma daidai suka Isa station  zuciyar dcp kmr ta kama da wuta mafuta kawai yake nema "ta Ina zai yi galaba akanshi ,sam baya bukatar wani ya kamashi sai shi ko IPO abokinsa Kuma yaronsa   wannan nasarar da zasu  samu shine silar daukakarsu wujiga wujiga suka shigo office  suna haki  shigowarsu bai  fi minti talatin ba wayar dcp ta soma ringing kamr bazai d'auka ba sai Kuma ya d'auka yana cewa "hello !Ya furta  hello ya Kai sau uku sannan yaji   an kwanshe masa  da dariya  "masoyina  kenan wallahi har  na fara Jin wani Abu akanka  yana Jin hk ya fahimci jaguwa ne shi kuwa yana gama fad'ar  haka yace sai anjima masoyina mara nasara . " no ka tsaya  Ina son  muyi magana da Kai abinda kake aikatawa babban kuskure ne Wanda zakayi danasani akansa "wani  irin kuskure Kuma bayan Wanda aka aikata a can baya ? har kullum bazan gaji da fada maka ka daina bibiyata ba domin bibiyaar mutne masu laifi Abu ne me wahala bana tsammanin zaka iya samu wani Abu ballatana ka shigo inda nake". " meye abun bata loakcin da Kai da yaranka  ?ku manta da ni kawai idan Kuma Kuna bukatar wani tamako zaku iya sanar dani na taimaka muku dashi  "what? "Haka nake nufi domin dukkanin ku babu Allah a ranku kanku kawai  kuke so ,kuje ku jajurce akan masu aikata miyagun laifufuka wanda zasu cutar da mutane  daku gbdy. "ka sani kaima hakan zai cutar da kai  tunda kana da yan'uwa "haba da gaske ? to shikenan na fahimta Ina bukatar komawa bacci  yanzu  sai wani lokaci . "Ka dawo da diyar minister kada ka bari ta Kai mu ga daukar mugun mataki akanka. cikin sauri jaguwa ya dakatar dashi "kamata yayi yalla'bai yaje ya huta haka nan yayi aiki tukuru shi da yaransa  shiru dukkaninsu sukayi jaguwa bai kashe waya ba haka dcp  . sun d'auki tsawon minti biyar suna misayar yawu  sannan dcp ya numfasa yace  "me kake bukata ayi maka ka dawo da diyar minister ?  bangaren shigo da miyagun kwayoyin sunyi  yawa a wannan garin namu domin har satificate ga masu shigo dashi  suke da  wanda daga hannunku suka samu." kashe kashe da fayde ga yara kananan da'ake  wani irin mataki kuka  dauka? "Kun kasa daukar mataki  alhalin kuna  da karfi da makamai Kuma    kunsan masu aikatawa har  lasisi kuke basu suyi yadda suke so  duk  baku damu da  masu aikata   wannan  laifi  ba sai akan me  tayaku aiki . " me kake k'okarin cewa ?", abinda nake so ku janye jikinku ga abinda bai shafeku ba shine zai fiyye muku ni nan nasan yadda zan hukunta duk wasu masu  aikata laifi idan da dama Kuma ku maida hankalinku izuwa kan tayani aiki idan Kuma babu dama ku share kawai  duk Kuma abinda zakuyi tunani akaina baxai ta'ba muku  amfani ba ku tsaya a matakin da kuke domin wuce  gurin zai iya zamo muku tangarda a rayuwarku wanda ya shiryawa mutuwa yayi k'okarin sake dumfarar gidana wallahi nayi alkwari  zan kawar dashi a doron kasa bazan taba canzawa daga abinda nakeyi  sai dai ban sani ba ko ta bangarenku zakuyi sorounder  ku fita a rayuwar jaguwa ." shiru sukayi gbdy suna saurarensa suna daukar maganarsa  kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akan yadda za'a bullowa jaguwa gbdy idanun dcp ya canza kala babu komai acikin kwayar idanunshi sai tsantsar bacin rai hannunwansa duka ya hade guri d'aya ya rufe fuskarsa  dashi   yana dogon   nazari   da  zance zuci  yayinda har lokacin idanunshi ke kan wayarsa ." tashi yayi ya soma tafiya har yayi taku uku d'aya daga cikin yaransa  ya tsaidashi ta hanyar cewa"yalla'bai yanzu me ya kama muyi ?"ka dauki bindigarka  kaje ka kwanta kawai  "kayi hakuri sir ban san tmbyata zata bata maka rai  ba "ka sani  mana , idan ba haka ba meye na tmbyta abinda za'a yi byn kasan dole zamu sake  nemo mafuta  yadda zai shigo hannunmu ?"irin wannan lokaci nazari ake bukata idan ba haka ba  zamu tashi a tutar babu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar  d'akin taron  yana fita kowa ya kama gabansa . **** A hankali ya shigo d'akinta  bai ganta ba  saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin  roba a tsakiyar gado  ya juya  da sauri ya fita ya koma d'akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara "wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru  da sauri ya shigo  d'akin kwance ya ganta a  kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga  gasu nan  tsaye  kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar  yana zagaye  kan nipples dinta a ransa yace   "sarkin rashin kunya da tsoro kenan   ya  Kai hannuwansa ya tattarota gbdy   zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga  da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza   ya rungumeta  tsam ya nufi uwar dakansa  ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta  ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta "why Adnan ! "karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan. Ya  dade   zaune yana   Saka da warwara  kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta  ya cire  kayan  jikinsa ya fad'a bayi ya kusan awa d'aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud'e idanunta tare da yin  shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take  .ya fito d'aure  da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa  ya tsaya  , yayinda ita kuma  take kwance    tana faman rarrashin  zuciyarta  akan abinda ta gani  wanda ya kusan   tarwatsa zuciyarta kwadon  da micijin  data gani  idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta  da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune  tana kallon  sanda   jaguwa  ya d'auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa   kwace yake yin komai da   fesawa jikinshi   turare masu sanyin kamshi  ta mirrow suka had'a  idanu dashi. ya dage mata girasa daya alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta  ,ta d'auke kanta   kawai batare da tace masa komai ba  ya k'arasa wordrob dinsa ya bud'e ya  d'auko short niker wanda  bai gama kaiwa gwiwarsa ba     da wata riga me budadden gaba da shara shara  wanda da gani  na shan iska ne,  gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake, yayinda  gashin jikinshi dake  kwance luuuuf  dasu ke zuba  sheki  suna daukar hankali..' ahankali ya karaso har  Inda take  zaune   ta kamkame  rigarta  tare  da tsura masa idanunta tana kallonsa  Yana da matukar tsafta sosai  komai nasa yayi illarsa halaiyensa marasa kyau . so take  ta gano  muninsa  ko wani makusa dake jikinsa dan qaunar da take masa ta fita a zuciyarta  amman abun ya  faskara domin kasa ganin hakan tayi ,sbd baiwar kyawun halitar  da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne  sai bangare hali ..." yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta  tare da kai bakinsa 'cikin kunneta." kin yi shr kina ta aikin  tunani da  kallona me ya tsorataki kika cika mana gida da ihu ?  wani irin yanayi na daban  ta tsinci kanta ciki , duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya had'e da juna ba yanayin yadda take yasa ta kasa furta Komai . "Dama baki tsiro da wannan salon ba  dan baki ranar barin gidan  nan muna nan tare " .  ta dago da sauri  tana watsa masa  idanunta  jin abinda yace, "yes abinda nake nufi kenan kin zama mallakina  halak malak dan babu Inda zan maidake ki zauna ki dinga girka mana abinci Muna ci Muna Jin Dadi ai kin iya girki ko ?"ko da yake nasan da wahala ace kin iya well koma dai menene mayi manage da iya Wanda kika iya. runtse  idanunta tayi sosai  sai ga ruwan hawaye sharr still  ba tace masa komai ba sai ma wani irin   tausayin kanta da shi kanshi  daya   jefa rayuwarsa cikin rud'ani  da tashin hankali kamota yayi ya kwantar  daita akan  bed  shima ya kwanta ya soma murzata a frigice  ta mike  zaune ta matsa kusa dashi  tana masa wani irin duba "na sha fad'a maka bana so haka  "a'a kina so mana  idan bakya so ki fad'a min abinda yasa kika cika mana gida da ihu  ya fad'a tare  da sanya hannushi ya   janyota jikinshi  sosai ya rungumeta yana   bata hot kiss a wuyanta.. magana ta fara yi masa da  sanyayyiyar muryarta .. "jaguwa ! Shiru yayi tare kafeta da idanunshi dan bata ta'ba kiransa da sunansa ba sai yau, sai yaji kamar tafi kowa iya Kiran sunan "Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji ,ni wlh yanzu ma tsoro kake bani haka ma gidan nan  , "  Ni kadai nasan irin  mikin da nake ji acikin zuciyata   akan mgnrka  ta karshe wallahi da na tabbata a hannunku gara ka harbeni na mutu amman bazan ta'ba zama kukunku ba ...". ya janyota ya  matseta  gam ajikinsa  yana shinshina tsakiyar nononta "a'a bazaki mutu a hannuna  ba zaki dai ki zauna damu, to meye ma aciki dan kin zauna damu  kin zama kukunmu ?"kaji tsoron Allah fa akan abubuwan da kake min ni yarinya ce  da bansan komai ba akan iskanci  dan Allah ka daina  banaso   ta karasa fad'ar hakan tana  kuka. mgnrta bai sa ya zare hannuwansa ba sai ma sake janyota jikinshi da Yayi  sosai tare da cusa hannushi duka cikin rigarta  yana shafo kirjinta Yana lumshe Ido  "stop please Ina Jin wani irin ajikina "fad'a min yadda kike ji Ina son sani ?"ba sai na fada ba amman ka Daina wasa da qirjina banason dan wannan iskanci ne "Dadina dake rashin kunya bakya shayin fadawa mutun mgn yayi mgnr muryarsa a fusace "gaskiya na fada idan ban kirasa da iskanci ba dame zan kirasa ?" wallahi ka tuba ka gane abinda kakeyi Bai da kyau gbdy bakayi kama da fasikai ba amman iskanci da fasikanci fal acikinka a fuska Allah a zuciya fir'auna ". "duk iskacina da fasikancina  baki   taba jin nace zan  kusanceki ba "Ko na bata cewa zan ciki ?ta zaro shanyayyun idanunta waje tana  girgiza masa kai da sauri  alamun a'a ."da Ina son saduwa  dake tan da tunin an wuce gurin"dan zan iya yin son  raina dake koda  amincewarki ko babu amman bake ce a gabana ba ".ya karasa fadar  mgnr  Yana zarcewa da romancing din  jikinta bijirewa take  amman Ina tuni har  ya hade bakinsu guri daya ya fara  tsotsa harshenta da hakoranta da lips dinta  tare da shafa lausarsar  surar  jikinta kuka take sosai  komai na rayuwa ya soma  fice mata  a ranta " a she  hk  kadaddarar rayuwarta zata zo mata  bata sani ba ?Ta furta hkn cikin ranta" ida nasan hk  rayuwata zata kasance wallahi da ban dawo kasar nan  ba ,"ya Allah kaya femin idan wani laifi nida iyayena muka   aikata maka yasa ka jarabemu  da samun kanmu cikin  wannan hali  ta karasa tunaninta hawaye na bin kuncinta .." shi kuwa murzata kawai yake duk ya bata jikinsa ga jijiyarsa da ruwan sha'awa ,jijiyarsa ta mike sambal tana haniniya tun tana nokewa da fixgewa daga gareshi har ta hakura ta barshi yana romancing din jikinta har goshin asuba yana makale daita yana murza dukiyar fulaninta yana balain qaunarsu gasu da dadin murzawa ,a halin yanzu ko an kawo masa mata baya shawarsu sannan  jijiyarsa bata  tashi amman da zarar ya kusanci Inda take  sai ta mike ta tashi sosai shi kansa yanzu yasan idan ya mayar daita zai shiga damuwa ko dan abubuwanta  . **** Zahra ,hafcy no-no ,Saira  suna  zaune a falo   sai sukaji knowking Saira ta tashi ta bud'e kofa  police men guda biyar ta gani  tsaye "muna son ganin  "Zahra ! Saira   dake tsaye tace "Zahra ! suka gyada mata Kai alamun "eh !  ta kauce ta  basu hanyar shigowa dan batayi tunanin wata matsala bace    a tunanin me gidansu ke son ganinta tunda tasan akwaita da kan masu kudi  suna shigowa  suka yi wuri wuri suna raba idanu   suna son gano fuskar hoton da'aka basu. cikinsu babu wacce  bata tsorata ba most especially Zahra  suna gama ganota  suka tunkari Inda take  zaune "are you Zahra?  da kamar tace a'a sai Kuma tace" eh! "Okay muje me gidanmu na son ganinki tace "waye kenan me gidan naku ?"idan muje zakiga ko waye ki hanzarta please " ta mike ta d'auki karamin   mayafi baki ta yane kanta dashi  dan a shiryenta take ta fito suka wuce har suka Isa station tunanin waye wanda yasa a d'aukota take . Kai tsaye office din dcp aka zarce daita  suka Sara masa sannan suka ce "sir ga ta nan da hannu yayi musu alamar su  wuce  "ki zauna mana ya fad'a yana nuna mata gurin zama  ta zauna a Inda ya nuna mata tana jira daga garesa qirjinta na dokawa da karfi  byn kmr minti biyar ya dago yana cewa "Zahra ya jaguwa ? lumshe idanunta tayi sannan tace" yana gidansa "gud ko zan iya sanin halakarki dashi ?"eh to saurayina ne da na bukaci  muyi aure dashi  yaki " ko kinsan aikinsa ?ta girgiza  Kai da sauri  ban ta'ba sanin aikinsa ba Sannan   Ban ta'ba tmbyrsa ba "ya gyada mata  Kai ",fashi da makami ne aikinsa "what ? Zahra ta furta a matukar firgice  tana zaro idanuwanta waje "impossible gsky ban yarda ba, nan take ya shiga mata bayani a karshe ya kunna mata duk maganganun da sukayi dashi tabbas muryarsa ce babu mutsu muna son mu kamashi ko kinsan  sirrinsa? tayi shiru tana nazarinsa " idan kika bayyana mana sirrinsa  zamu baki million  goma  "  ta sake yin  shiru tana sauraronsa  da tunanin million goma  , ya cigaba da fad'a mata duk hanyar da suka bi amman basuyi nasara ba  "gbdy yadda  kuka shirya gurin kamashi  ba tsari bane " " me yasa kika fad'i haka ? "tamkar kuna lalube ne cikin duhu ,   kun samu  bibiyesa  fiyye da sau  hamsin  amman bakuyi  nasara akanshi ba saboda  baku da wani Abu guda daya da zaku iya rikewa a matsayin hujja  ko tabbacin yadda zaku kamashi byn muryarsa  kunga  har yanzu akwai sauran rina akaba kenan " "nayi yawo guraren da dama akanshi duk Inda naje ba'a nuna min waye shi   har sai da muka hadu da Kai  yanzu sannan  nasan waye jaguwa  ,abinda wani malamina  ya fad'a min jaguwa  nada mugun  asiri  ajikinsa ya fad'a min cewar muddin ana son akarya asirin jikinsa   sai an daidaici    lokacin da bai tashi a bacci ba, ma'ana a rusashi yana kwance yana bacci akan katifarsa to fa a wannan lokacin dole  asirin  jikinsa ya karye kunga ku Kuma dole ya kamu a hannunku ni Kuma dole burina ya cika akansa   amman matswar ba wannan lokacin ba asirinsa jikinsa  bazai karye   ba sannan batun diyar minister Shima malamina ya fada min ya kamu da balain sonta bazai iya  rabuwa daita ba  Ina ganin shine dalilin da yaki dawo daita ." "yanzu me kika ganin za'a yi mu rutsashi yana bacci  ?",dole sai munyi dogon  nazari  akan haka "Yanzu  kirawo numbersa   tunda kina daita muji ko zai dauka "wannan ma wani sabon tashin hankalin ne, yaushe rabon hakan a tsakaninmu dashi ?mutumin dake gudun haduwa dani sai dai duk every each hour Ina samu rahoto akanshi ."   "Shikenan  yanzu ki bani numbersa "Taya zan baku numbersa byn Kun Saba tautaunawa dashi ?"duk sanda zai kiramu  yana boye number ne,ki taimakawa kasarki kiyi aikin alkhairi ko sau daya arayuwarki, wannan mutumin dan ta'addane da bai dace ya cigaba da rayuwa ba  shiru tayi kawai tana tunanin ta bayar ne  ko karta bayar  byn kmr mintuna shabiyar  tace  "zan baka Amman kasa baseera sosai dan  yana da matukar hatsari "na dade da sani wannan ta Karanto masa number yayi dialing a wayarsa ya soma kira  alokacin jaguwa na d'akin Jim dinsa yana motsa jiki yaji shigowar kira wani irin tsalle yayi ya danna bluetooth din dake ajiye a gefensa ya manna a kunnensa  "hello.."  jaguwa yayi shiru sakamakon ,jin muryar dcp bai gama tunanin Inda ya samu wannan layin nasa ba ya cigaba da Jin muryarsa "muna sane  da halin da kake ciki  yanzu  amman ka sani karshenka yazo lokacin kamaka yayi." "Kai   ka tabbatar da hakan  jaguwa  ya fad'a tare da gyaran abun kunneshi ya kife hannuwansa duka  akasa yana  motsa jiki  ?kwarai kuwa Kuma zaka gani , "meye abun maimaita magana daya Koda yaushe yalla'bai   ? "wai ma meye  abinda kake gadara dashi da abinda  yake baka wannna kwauri giwar da har  kake aikata wadan nan  abubuwan ? "Ka sausauta yalla'bai wannan ba abun tada hankali bane ya fad'a yana mikewa tsaye ya kakkabe hannunsa "duk wani shirina na rigada nagama tsarawa aikatawa ce kawai ta rage min adadin mutane da zan yiwa fashi   a lisafe suke  ya fad'a tare da yin  tsalle ya rike kerfe yana sama da kasa jikinsa na budewa  " Ku daina bincike da bin kwakwafi akaina dan babu wani abu da zai amfana muku dan  bazaku ta'ba samun komai ba sai darasin rayuwa kawai . "ka kiyaye kanka dan randa zaka shigo hannunmu zakayi da kasani  .... "daga murya fa ba komai bane agurinmu, masu laifi ake d'agawa murya Kuma kunsan Inda suke , dcp yayi  shiru yana furzar da iska sannan yace  "me kake bukata zamuyi maka muddin zaka dawo da yarinyar nan ?"murmushin gefen baki yayi nasan karshe abinda za'a  sake tmbyata  kenan "me yasa sai akan diyar minister zaku kasa zaune zaku kasa tsaye ?"oho a she fa ita diyar me kudi ce ko ? "ba wannan muka tmbyeka  ba abinda kake bukata muke so jin ",ku shiga cikin gari akwai Yara irinta bila'adadin da akayi garkuwa dasu wasu sun mutu wasu suna raye zaku iya zuwa ku taimakawa  wadan da suke raye, sau daya kawai kayi aikin alkhairi idan Kuma zaka had'a Kai dani  ni din simple man ne ya karasa mgn  tare da janyo rigarsa ya saka "kayiwa Allah karka manta  kaifa Muslim ne" "cikakke kuwa "to ka dawo da yarinyar  nan "naji kubani lokaci na kammala abinda nake a karshe ma ni ne zan nemiku ba sai Kun Sha wahalar nemana ba  yana gm fad'ar haka ya katse Kiran duk ya hada gumi tunaninsa Inda suka samu numbersa  Kai tsaye ya fito cikin tsananin damuwa d'akinsa  ya shigo  ya wuce  bayi ya tsaya cikin bathtube ya Kuna shawa a hankali ruwa ke sauka ajikinsa  sosai ya shiga kogin tunani"Ina suka samu wannan number sosai kwalkwawarsa ta shiga lissafi ya dade ruwa na sauka ajikinsa  sannan ya fito ya goge jikinsa ya zira jallabiyar  deep  blue ya fito falo ya goya hannuwansa duka abaya  yana zariya  ko cikakken minti goma bai yi ba  anas ya shigo yana murmushi "mutumina sarkin soyayya wannan yarinya  fa  tayi win ... tayi galaba akanka yanzu muka hadu da  pretty take fad'a min wai wulakanci kayi musu akanta "ba'a akanta bane  kawai yanzu zinar ce bana so " "karka wani waske  kana  fa son yarinyar nan   da zarar anyi magana ka kama wani Shan kamshi amman  kullum cike da  yi mata biyayya kake  da tattalinta  "na sha fad'a maka  babu soyayya a tsakanina daita kuma karka dameni da  wannan maganar dan a halin yanzu bashi bane  a gabana ba kwakwaluwata na bukatar tunani dan gano wani Abu me mahimmancin  " "tunanin me zakayi ?Kuma me zaka Gano byn mun gano maka , munyi shekaru sama da goma tare taya zan kasa fahimtar abinda kake so Adnan  ?  tsaki yaja "ka daina  fad'a min haka nace ba  sonta nake ba bana  sonta kawai dai  tausayawa ce , taya za'a yi nayi soyayya daita gbdy zuciyata ta mutu babu wani  abu soyayya bayan ta ahlina ,wallahi Ina balain tausayinta ne kuma ko tabar gidan nan zan cigaba da tausaya mata saboda na amshi  budurcinta wanda yake da wuyar samu a wannan  zamani  yarinyar ta  had'u  ciki da wajenta tunda na Kusanceta na kasa cin kowace mace   ilarta  rashin kunya da  rashin  tarbiya . "anas! Jaguwa ya kira sunansa  gbdy  yarinyar nan bata da manners  "gaban anas ya fadi sakamakon ganin tanweer a  tsaye a bayan jaguwa rungume da hannuwanta anas ya Kai hannunsa zai nuna masa bayansa jaguwa ya buge masa hannun "Kaine ka kawo maganar dan haka ka bari na gama kafin ka shigo da wata "sam sam yarinyar  bata da tarbiya iyayenta basu koyar  daita yadda ake girmama babba ba  da kace mata cas zatace maka kul , ko da yake taya zatayi tarbiya haihuwa tayis reinon tayis  tashin turai kasan baza'a  sameta da cikakkiyar  tarbiya amman Misali ace  da gaske   zan yi  soyayya da  wata mace  da itace  farko  kodan disvarging  dinta da nayi amman bazanyi ba yana gama fad'ar haka ya juya da niyyar  barin gurin  turus yayi zuciyarsa na karkarwa sakamakon idanunsu da suka tsarke cikin juna." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️18 ....Anas ya Kalli jaguwa yaga gbdy yanayinsa ya sauya , dukkanin wani jijiya dake Kansa sun gama fitowa sunyi rud'u rud'u babu abinda qirjinsa yake sai d'agawa sama da kasa kamar numfashinsa zai bar gangar jikinsa .ya d'aga hannunsa sama zai naushi jabir dake tsaye kusa dashi yayi saurin matsawa baya, ya sauke hannunsa ya naushi iska kana ya zagayesu ya wuce cikin tsananin fushi, suka biyo bayansa suna fad'a masa tautausan kalamai masu sanyi "kayi wa Allah ka samu natsuwa inshallahu za'a ganta " bai kulasu ba ya shiga gidan kmar mayunwanci zaki yana haki ya rike kugunsa da hannu d'aya yayinda d'ayan hannunsa ke rike da goshinsa yana shafawa saboda saran da yake masa .anas da sauran mutanen dake zaune acikin gidan suka cigaba da duba ciki da wajen gidan ko Allah zai sa su ganta har Inda suka duba da farko sun sake dubawa babu ita babu alamunta, gabad'ayansu a matukar tsorace suke dan sun san muddin ba'a ganta ba sun zama abun zargi agurinsa me gadi yafi kowa shiga rud'ani , jikinsa banda rawa babu abinda yake ,da zarar zasu had'a Idanu da jaguwa zai yi saurin kawar da fuskarsa yana salati . Tsayawa jaguwa yayi cak qirjinsa na wani irin luguden bugawa da matsanacin karfin gaske, ya tsaida idanunshi daidai Inda durom din ruwa yake wanda suke zuba shara acikinsa, haka nan yake Jin fad'uwar gaba me tsanani a yanzu da Idanunsa suka sauka akansa ,ahankali ya soma taku domin k'arasawa gurin , taku uku yayi sai ga anas ya k'araso da sauri "jaguwa !" ya kira sunansa cak ya tsaya yana sauraronsa dan a tunaninsa zai ce masa an ganta "munata wahalar da kanmu muje a duba cctv camera Ina da tabbacin zamu san inda take ." wani irin juyowa jaguwa yayi da sauri tare da yiwa anas kallon second d'aya sannan da sauri ya soma tafiya cikin sauri kamar zai tashi sama ya nufi d'akin da camera yake , anas ne kad'ai ya biyosa daman Kuma daga shi sai anas ne suke shiga bangaren suna shiga d'akin anas ya kunna cctv camera bayan ya kunna yayi rewarning sai ga hotunan mutanen dake zaune a gidan ya soma bayyana . a hankali suke kallo har zuwa sanda tanweer ta fito tana sand'a har ta fita zuwa haraban gidan har zata nufi get sai Kuma ta fasa ta Isa jikin window me gadi ta la'be tana dube dube da neman mafaka , cike da tsoro ta waigo bayanta nan taga alamun fitowar aliyu wanda shi sam hankalinsa bai je gurinta ba ganinsa yasa cikin sauri tasa hannunta ta bud'e durom din ruwa ta shiga. wani irin naunayen ajiyar zuciya jaguwa ya sauke da karfin gaske sannan ya juya da sauri yana cewa "daman zuciyata da jikina sun bani naje na duba cikin durom din a she tana cikin ". ya Allah kasa wani abu bai sameta ba tafiya yake cikin sauri kamar zai tashi sama anas na biye dashi a falo suka wuce sauran abokansa da yaransa suma suna ganin haka suka biyousu cikin sarsarfa ya k'araso gurin ya bud'e duron din sai gata durkushe ta rufe bakinta da hannunta d'aya dan kar kukanta ya fito , gashi ta dungule jikinta guri d'aya tana haki bai san sanda yasa hannuwansa duka ya kamo kafad'unta ya fito daita waje ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke wahalalle numfashi . fuskata ya manna adaidai saitin zuciyarsa dake bugawa da karfin gaske , ita Kuwa haushi da bakinciki ne suka had'e mata a lokaci daya, ita da take ganin wa'adin zamanta ya kare a gidan dan har ta hango barinta gidan a yau din nan sai gashi ya rusa mata Komai . a hankali ta d'auke kanta a daidai saitin zuciyarsa ta cusa cikin qirjinsa ta rushe da wani irin rikitaccen kuka me ban tausayi , shafa kanta kawai jaguwa yake yana sauke ajiyar zuciya batare daya ce uhm ba bare uhm uhm , godiya ya shiga yiwa Allah mara adadi , data fita cikin daren nan Allah ne kadai yasan abinda zai faru daita bare wananan unguwar tasu da koina shiru sam babu hayaniyar mutane , in kaga mutane to da safe ne yawanci ma masu zuwa neman taimako gurinsa ne ,komai zai iya faruwa daita batare da wani ya kawo mata d'auki ba. shine mutun na farko daya dace ya tsiratar da rayuwarta dan shine silar komai ,muryarsa a kasalance yace "me yasa kika shiga cikin durom din shara tanweer da kin mutu fa ? ya fad'a yana cigaba da shafa kanta zuwa gadon bayanta , tsaki taja aranta zuciyarta na tuttukin bakincikin rashin samun nasara . Anas ya kafesu da idanunshi yana kallonsu yayinda sauran abokansa suka kama gabansu tunda an ganta sun fita cikin zargi , gurin yayi shiru baka Jin motsin komai sai na saukar numfashinsu da yanayin na kasantuwar dare .gbdy anas ya fuskanci yarinyar ta zamo Jinin jikin jaguwa sosai , bazai iya rayuwa babu ita ba . kallonsa ya cigaba da yi yana ganin kamar shima kukan yake son yi sakamakon idanunshi da suka sake rikid'ewa sukayi jawur . a hankali natsuwa ta dinga zuwa mata ta dinga sauke ajiyar zuciya tana k'okarin zare jikinta daga nashi amman rikon da yayi mata ba wanda zata iya kwacewa bane, dan haka ta fara mutsu mutsu lallai so take ya rabu daita , a natse ya cire hannunsa dake kanta ya zagaye kugunta dashi yana sauke numfashi ,ya lalu'bo tafin hannunta cikin nashi ya tsarke cikin juna tare da matsewa gam yana sauke naunayen ajiyar zuciya duk anas na tsaye yana kallonsu cike da mamaki . a natse muryar jaguwa ta fito "why tanweer ?"karki sake min irin wannan ganganci kinji ?". "ni ni gida nake son zuwa bazan sake cigaba da zama daku ba ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka "wai bamun gama wannan maganar bane "ni babu ruwana da wannan maganar , bazan sake taking time a gidan nan ba just ka maidani Inda ka d'aukoni ko Kabani damar na fita na kama gabana". "shikenan kukan ya Isa haka naji zan kaiki " ka min wannan alkwarin zaka mayardani gida gobe dan Ina ji ajikina kamar zaka cutar dani ne , dan Allah ka mayardani gidanmu ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka. shiru yayi yaki cewa komai illa mammatsa mata kugunta da yake yana Jin wani sanyi from know where yana ratsa sansar jikinsa , jin yaki yin magana sai wani shige mata jiki yake yana narkewa yasa ta fixge jikinta da iyakacin karfinta bata tsaya wata wata ba ta d'auke shi da mari tana cewa "ka fad'a min ranar da zaka mayar dani ga iyayena ba wai ka dinga wani shige min ba ?"dan iska kawai sai wani shige min kake kmr wani mijina "ta fad'a tana haki "You slap me again ? "na mareka ka rama ko ka kasheni tunda kaji ciwon marin da nai maka ..." Take yanayinsa ya sauya daga farincikin ganinta zuwa mummunar 'bacin rai ,shiru yayi na tsawon minti biyar yana tsaye yana kallonta kafin daga baya ya juya a matukar fusace ya soma tafiya, a tsorace tabi bayansa da kallon yadda yake tafiya cikin sarsarfa hakan kuwa ya mugun d'aga mata hankali dan bayansa kawai zaka kalla kasan yana cikin fushi me tsanani ,alama anas yayi mata data bishi ta bashi hakuri, da kamar baza ta bishi ba sai tayi saurin canza tunani dan baza ta'ba manta sanadin mari data yi masa bane yasa ta kasance acikinsu " . da mugun sauri ta biyo bayansa tana Kiran sunansa "Adnan !". Banza yayi mata ya cigaba da tafiya yana furzar iska mai zafi daga bakinsa , yayinda take biye dashi tana cigaba da kiransa ,Kai tsaye d'akinsa ya wuce ya tsaya a tsakiyar d'akin yana huci kamar zaki , ta k'araso ta tsaya a bayansa qirjinta na wani irin bugawa da karfi , hakan nan taji ta sake shiga tashin hankalin mai tsanani akan marin da tayi masa. yaji tsayuwarta da saukar numfashinta a bayansa dan tana daf dashi amman yaki juyowa tana kallonsa ya d'auki wayarsa ya soma neman layin mahaifiyarsa tare da sa wayar a handsfree kira d'aya ammi ta d'auka cike da farincikin ganin kiransa "ammi tunda kika haifeni kin ta'ba dukana ? shiru tayi tana nazarin maganarsa da muryarsa yaushe rabon taji muryar d'an lelenta haka ? duk Kuma sanda muryarsa tayi haka tabbas an ta'boshi ko yana cikin damuwa . shiru yayi yana sauraron ammi domin Jin abinda zata fad'a masa "dan Allah ammi ki amsa min tambayata idan kin ta'ba dukana ko marina ki fad'a min ? muryarta a sanyaye tace "ban ta'ba dukanka ba d'ana". "mahaifina fa ya ta'ba dukana "wai me ya kawo batun duka da daddaren nan ?"ni dai ki fad'a min ammi ? "taya ma mahaifinka zai yi tunanin dukan dan lelensa ai sam bazai yiwu ba wai meke faruwa da Kai ne ka fad'a min zuciyata ta fara tsinkewa ?" babu komai ammi zan kiraki zuwa da safe yana gama fad'ar haka ya katse Kiran tare da kashe wayar gbdy dan yasan muddin bai kashe wayar ba zata biyo Kiran. ya juyo batare daya Kalli Inda take tsaye ba yabi gefenta cikin tsananin fushi ya fice daga d'aki ya barta ". naunayen ajiyar zuciya ta sauke idanunta na sake cikowa da ruwan hawaye ta sake biyo bayansa tana furta"wayyohhhly Allah na shiga uku nah Allah ka taimakeni kar ya harbeni da bindigarsa yau ". bai tsaya akoina ba sai a lambun gidansa ya k'arasa Inda suke ajiye kayan shaye shayensu ta'ba sigari ya d'auka ya Kai bakinsa ya kunna ya fara zuka da karfi, yana tsaye yana zukar taba ta karaso jiki a sanyaye ta had'e hannunwata duka cikin juna , yaji alamun tsayuwarta amman still yaki juyowa zuciyarsa ban da bugawa babu abinda take . Cikin tsananin tsoro da fargaba ta Kai hannunta kan kafad'arsa tana fixgo numfashi da kyar ta janyosa amman kamar dutse ta ta'ba dan ko gezau bai motsa ba ya cigaba da zukar tabarsa . hannuwanta duka tasa ta riko damtsen hannunsa zuwa jikinta ya fixge ya yar da sauran tabar hannunsa yayi taku d'aya zuwa uku ya tsaya ya rike kugunsa da duka hannuwansa yana furzar da iska shi kad'ai yasan irin halin tashin hankali da yake ciki "shi zata mara?" wannan shine karonta na biyu data kai hannunta fuskarsa tsaki yaja yana kokarin juyowa hannunsa na hagu tayi saurin matsoshi zata taresa ya kauce yana ƙoƙarin bin dama nan ma ta taresa a karshe yayi wani irin juyi ya sha gabanta ya soma tafiya cike da zuciya . ta biyosa da sauri tana Kuka ,yadda yake sauri haka itama take d'aga ka'fafunta tana sheshekan kuka, dan zuwa wannan lokacin ta fara hango irin halin balai da zata tsinci kanta agurinsa muddin bata sauko dashi ba ,ta Kai hannunta ta ta'bashi tana Kiran sunansa "ad....... " wani irin juyowa yayi tare da buga mata razananniyar tsawar data sata kamewa guri d'aya had'e da dafe qirjinta yayinda jikinta ke wani irin rawa, ta kasa kallonsa tsabar tsoran da firgicin data hango kwance acikin kwayar idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa tana sheshekar kuka cike da tsananin tashin hankali . "tayi data sani wannan marin da tai masa Ina ma adawo da abinda ya faru baya a seconin daya wuce wallahi da bata aikata hakan ba . ya kafeta da tsumammun idanunshi kusan minti biyu idanunshi na yawo ajikinta yana hukuntata da idanunshi ganin bashi da niyyar cewa komai Kuma ta fahimci ko zasu kwana a haka bazai ce mata qala ba yasa tayi karfin halin matso da ka'fafunta, tayi taku biyu ta rungumesa ajikinta very tight tana wani irin kuka "kayi hakuri Adnan! kayi hakuri dan Allah". k'okarin fixgeta ajikinsa yake ta kamkameshi gam tana wani irin kuka me ta'ba zuciya "dan Allah Adnan kayi hakuri, Ina me baka hakuri karkayi fushi dani ". ta k'arasa fad'ar haka tare da durkushewa a gabansa tana kallonsa hawaye na gangarowa akan quncinta "kayi hakuri karkayi fushi dani nasan nayi kuskure ta k'arasa maganar tana girgiza masa Kai alamun bazata sake ba ," bansan me yasa na aikata maka hakan ba amman kayi hakuri bana cikin haiyacina ne kaji Adnan . wani irin wahalalle numfashi ya fesar yana jin wani sanyi na ratsa sansar jikinsa ko babu komai tasan tayi masa ba daidai ba tunda gashi duk ta rud'e ta fita haiyacinta tana kuka tana bashi hakuri ,gashi daman shi abinda ke saurin karyar masa da zuciya kenan kukan mace ,bare km nata wanda ya rasa dalilin da yasa baya qaunar jin sautinsu yana mugun d'aga masa hankali . ya ciza lip's dinsa na kasa da karfi yana dubanta, Ido cikin Ido suke kallon cikin kwayar idanun juna "dan Allah kayi magana kace ka yafe min bazan sake ba ." lumshe mata tsumammun idanunshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya Jiki a sanyaye ta mike ta kamo hannuwansa duka cikin nata suna fuskantar juna ". a hankali ta kai hancinta daidai saitin nashi suna shakar numfashin juna a tare suka lumshe idanu zuciyoyinsu na sake amsar soyayyar junansu "am so sorry Adnan " bai ce mata uffan ba dan haka ta cigaba da kuka sosai kamar ranta zai fita amman still jaguwa yaki magana. fuskashi ta kamo ta rike da duka hannuwanta ta had'e fuskokinsu guri d'aya tana hawaye cikin kuka tace ",nayi nadama na rantse maka bazan sake ba kayi hakuri bansan qaddarar data kaini marinka ba "qaddara tanweer ? ya furta hakan numfashinsa na shigar mata hanci tayi saurin runtse idanunta, numfashi ya sauke da karfi , "qaddara ce tasa kika sauke yatsunki biyar a fuskata ?"tayi saurin gyada masa Kai tana marairaicewa " "wannan shine Karo na biyu da hannunki ya sauka akan fuskata why tanweer?yayi maganar zuciyarsa na rawa . kife fuskarta tayi a tsakiyar qirjinsa ta saki wani sabon kuka me tsuma zuciya" an dokeni a makaranta sojaji a lokacin baya bisa gaskiyata adalilin na d'auki matakin abinda akayiwa kanwata bayan wannan ban sake shan duka a hannun kowa ba sai ke yarinya karama dake" ya k'arasa maganar yana fesar da numfashi had'e da kawar da fuskarsa gefe baya jin zai yafe mata wannan marin cikin sauki . rungumesa tsam ta sake yi ajikinta tayi masa riko me karfi tare da lumshe idanunta . wani irin yanayi me yuwar misaltuwa ya tsinci Kansa ciki ya dinga sauke ajiyar zuciya akai akai , lufewa tayi sosai ajikinsa tana sheshekar kuka ",kayi hakuri dan Allah " sosai ta rungumesa shima abinda yake son yi kenan ya rungumeta sai dai bazai iya ba dan bacin rai bazai barshi ya aikata hakan ba ,har sanda anas ya k'araso ya tsaya akansu rungume da hannuwansa duka a qirji basu sani ba ." murmushi yayi tare da yin gyaran murya "jaguwa Ina matukar farinciki yau " anas ya fada , jaguwa ya bud'e idanunshi da sauri sakamakon jin sautin anas cikin sauri tanweer ta sake shi tare da sunkuyar da kanta kasa cikin tsananin Jin kunya . had'e rai jaguwa yayi tamkar bai ta'ba dariya ba arayuwarsa "me ye ka wani had'e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa? ai tun d'azu nake biye daku, ka barni cikin damuwa kai Kuma kana nan kana ta Shan shagalin ko?" gaskiya hakan yayi matukar burgeni da sauri tanweer ta juya cike da matsanacin kunya ta bar gurin." jaguwa ya juya zai bar gurin anas ya riko hannunsa "haba kai kuwa abokina Ina zaka Kuma ?wani mugun kallo yayi masa sannan ya yatsina face dinsa yace "zanje nayi wani aiki ne ya fad'a yana kokarin fixge hanunsa ya sake rikosa "ni zaka rai....." "enough anas banason abinda kake min maganarka na bata min rai wallahi, idan baka daina ba zamu samu matsala "to mu samu mana in dai akan wannan ne wallahi na yarda mu samu taya ga gaskiya Ina gani amman kake waskewa ,lokacin da aka rasa yarinyar nan dawowa kayi tamkar wani zautacce mahaukaci ,hankalinka ya tashi ,bama ni ba kowa a gidan nan yasan son yarinyar nan kake wata muguwar shaka ya yayiwa anas a fusace yace "don't ever say it again ko me ya tuna yayi saurin sakin wuyan anas yana duban hannunsa daya damki wuyansa dashi kamar zaiyi kuka . wani irin kallo anas yake masa cikin rashin tsoro da fargaba ya cigaba da magana idan da sabo ya saba da halinsa "wallahi ka natsu da kyau ka saurari zuciyarka wani bakon alamari na shirin faruwa da kai Adnan idan ka kasa fahimta yanzu nan gaba zaka gane son yarinyar nan kake "wallahi bana son..." "Wallahi kana son yarinyar nan anas ya katse shi ta hanyar fad'ar haka "ya Isa banson ji komai daga bakinka Kuma ka daina min maganar , sannan ka daina damun kanka akan Ina Sonta dan babu komai acikin nan ya fad'a yana nuna masa saitin zuciyarsa "adnan!" "Allah ka yarda ka fad'a son tanweer ya sake fad'a tare da Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake faman bugawa da karfi, bafa yau na sanka ba ka yarda ko karka yarda wannan zuciyar ta kamo da matsanacin qaunar tanweer jaguwa yaja dogon tsaki kana ya juya yana tafiya anas na biye dashi atare suka shiga falon ya fad'a cikin d'aya daga cikin kujerun falon yana sakin numfashi"ad...! "Na had'aka da daraja Allah ka barni haka ni wannan yarinyar ma wallahi sai naci ubanta kafin ta bar gidan zata San ta mareni "ka ..."shiiiiii bafa na son Jin komai daga bakinka kaje kawai "tsaye anas yayi yana kallonsa ga gaskiya a zahiri amman yaki yarda, jaguwa ya runtse idanunshi yana jin wani irin abu na taso masa akan yarinyar yana tokare masa kahon zuciyarsa ..." Ya dade zaune har kusan karfe biyu na dare kafin daga bisani bacci ya d'aukesa sai goshin asuba ya tashi ya koma d'akinsa Bai koma bacci ba ya shige bayi yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya Isa Inda daddumar sallarsa yake shimfide ya tadda sallah ,sai da yayi sallah asuba ya koma bacci ya dade yana bacci kasancewar weekend ce ." Da misalin karfe biyar na yamma ya fito daga d'akinsa cikin shirin fita riga da wando red and ash ne sanye ajikinsa , kafafunsa sanye cikin takalmi canvers Ash me ratsin red ta gefe da gefensa , hannunsa d'aure da agogon fata mai kyau da tsada yayinda kwantaccen sumar Kansa ya sha gyara ya kwanta luf luf Hakan ya karawa fuskarsa kyau da annuri sai dai fuskar a hade take babu alamun fara'a ko kad'an ,key din motarsa ferari ne rike a hannunsa Kai tsaye d'akin da tanweer take ya kutsa ya shiga bakinsa d'auke da sallama sai da aciki yayi ,kamshin turarensa daya saba amfanin dashi ne ya doki hancinta ta d'ago a natse ta tsura masa idanunta kamar Koda yaushe fuskar nan tashi babu wadataccen fara'a, muryarta a sanyaye ta motsa labbanta"Ina yini ?"bai amsa mata ba sai ma wani kallon banza daya bita dashi kafin ya d'auke kanshi daga kallonta ya nufi Inda bedside yake ya bude. bata damu ba dan tasan dole zuciyarsa ta d'auki fushi daita sakamakon abinda tayi masa jiya wasu file ya ciro yana dubawa ya d'auki minti biyar yana tsaye yana dubawa sannan ya mayar ya ajiye ya juya ya fita ya nufi parlour yana taku a hankali kamar bai son taka kasa har sanda ya fito parlour'nsa . Gbdy abokansa suna zaune kamil nacin abinci ,yayinda jubi ke k'okarin nada tabar wiwi , kunnen anas manne da waya yana ganinsa ya mike tsaye da sauri yana binsa da kallo . Shima jaguwa Tsura masa Ido yayi yana karanta yanayin wayar da yake , anas ya karasa sosai kusa dashi ya rike masa hannu yana cewa "tanko gote ne wai yana da alqalla me kyau da yake son muyi masa ya kira layinka ba baka d'auka ba shine ya kirani kayi magana dashi ya mika masa wayar . "bazan yi magana dashi ba kaima karka sake d'aukar wayarsa sanin kanka ne anas bama Kulla alqalla da irinsu tanko gote mutumin da nake fatan a karshen rayuwarsa ya zamo mabaraci akan titi ya numfasa sannan ya cigaba da magana a sanyaye " ka kula da kyau anas banason wani abu ya sameka idan wani abu ya sameka bazan yafe maka ba ".duk maganar jaguwa d'aya byn d'aya suke shiga kunnen tanko gote ya runtse idanunshi tare da disconnecting din kira." " Inshallahu zan kular maka da kaina Ina zuwa haka ga abinci anyi order da Kai ? numfashi ya fesar yana yamutsa fuska kafin yace "zanje ganin ahlina idan naje can zanci zan dan d'auki lokaci ban dawo ba dan zan fara da biyawa gidan marayu akwai sakon da zan Kai musu yana gama fad'ar haka ya zare hannunsa ya juya ya fice daga parlour'n dan yasan yanzu raunin anas zai bayyana . ilai kuwa hakan ce ta kasance gbdy yanayin anas ya canza rauninsa ya bayyana kamar zai yi kuka ,ya danne hawayensa suka koma, a duk sanda yaga jaguwa za shi ga ahlinsa sai yaji zuciyarsa tayi rauni saboda rasa nashi ahlin da yayi bashi da kowa a halin yanzu sai jaguwa shine komai nashi zama yayi ya shiga duniyar tunani .Kai tsaye Inda motarsa ferari yake ya nufa ya danna keyn hannunsa ya bud'e ya shiga ya zauna yana me kunna motar tare da yin hon me gadi ya wangalemasa get din gidan ya fice. tafiyar awa d'aya ce ta kawoshi gidan marayu babus'salam dake ikeja gra yayi hon aka bud'e masa get ya shiga, yasa guri ya yi parking din motarsa ya fito ya bud'e bayan boot dinsa ya ciro bakar jaka dake shake da kudi ya kulle motar Kai tsaye office din shugaban makarantar ya nufa .malam yusif na ganinsa ya fad'ad'a fuskarsa da murmushin jin dadi dan yawon zuwan jaguwa yasa sabo me karfi ya shiga tsakaninsu ,ya nuna masa gurin zama byn jaguwa ya zauna ya mika masa hannunsa suka gaisa "yalla'bai barka da zuwa ya aiki da k'okari ? "alhamdulillah ya naku k'okarin da fama da yara ? malam yusif yayi murmushi kawai ,sun dan ta'ba hirar duniya sannan jaguwa ya mika masa jakar kudin daya zo dashi "ga wadan nan kudaden ayi wa marayu hidima dasu. "Kai masha Allah ,Allah yasa Saka da alkhairi ,Allah yasa maka ladan a mizani ,yadda kake faranta zukatan marayu Allah ya faranta naka , Allah ya kawo farinciki a rayuwarka data iyalinka, Allah ya tsareka". "Ameen na gode sosai da addua ni zan wuce har ya juya malam yasif yace "yalla'bai har yau baka fad'a min sunanka ba gashi za'a Saka cikin sunayen masu tallafawa marayu "ya juyo a natse yana cewa"bana bukatar a Saka suna , sukayi sallama ya wuce ya d'auki hanya zuwa unguwarsu ko gama daidaita parking din motarsa bai yi ba Jamar'sa na unguwar suka zagaye motarsa tare da Kawo masa gaisuwa. a natse ya fito yana ƙoƙarin kulle motar byn ya kulle ya mika musu hannunsa d'aya bayan suka gaisa ya Ciro kudi masu yawa ya shiga raba musu me dubu biyar me dubu goma cike da murna suka dinga masa addua shi km yana amsawa da Ameen sannan ya sa Kai zuwa cikin gidansu. yana shiga gidan ya hargitse da murnar ganinsa ya samu guri ya zauna akan kujera me zaman mutun biyu idanunshi na kan fuskar amminsa dake zaune fuskarta d'auke da annurin ganinsa duk cikin ya'yanta tafi qaunarsa saboda tausayin dake garesa, yana qaunarta da qaunar kannensa ,yana tausaya musu, duk abinda suke so zai musu batare da bata lokaci ba shine komai nasu ita da yaranta. kannensa suka durkusa har suka gaishesa ,bayan sun gaishesa kowacce ta samu guri ta zauna akan hannun kujerar da yake zaune. yayi murmushi kana ya dan zamo ya gaishe da mahaifiyarsa "ammi Ina yini ?Lafiya lau ya gida ya fama da aiki ? "alhamdulillah ammina ya fad'a tare da juyowa ya Kalli hally "Ina sadiq ko ya fita aiki ne ?bai fita ba father yana gida yanzu nan ya fita raka ya marwan bata qarasa rufe bakinta ba sai gashi ya shigo fuskarsa da murmushi dan tun daya ga motarsa a kofar gida yasan yazo ya gaishesa yana tmbyr me jiki jaguwa ya waske tamkar ba dashi yake magana ba. ammi taso ta tambayesa abinda ya faru dashi jiya amman ganin Babu damuwa atare dashi sai zallar farinciki yasa ta kame bakinta sadiq ya samu guri ya zauna a gefen ammi yana sake tmbyrsa tanweer , ammi ta gyara zamanta tana cewa wacece babu Lafiya ne ?"budurwarsa ce ammi "ya fad'a cikin tsigar zolaya Jin haka yasa jaguwa ya waigo ya watsa masa katuwar harara "Kai haba sadiq yanzu daman yayanka yana da budurwa baka ta'ba fad'a min ba ? lallai kayi min laifi me girma zaka fuskanci hukunci ? Tayi mgnr kmr Adnan ba dan farinta bane, ta rasa dalilin da soyayyar dan nata yake hana kunyarta tasiri idan tagansa neman kunyar take ta rasa "Allah ammi Nima ban dade da sani ba "oh nace dai ta Kalli jaguwa banda abunka ai sai kayi magana a tura gidansu ba sai a had'a dana shafiqa ba a wuce gurin" . jaguwa ya sake watsawa sadiq harara yana cewa "Allah ammi karki amince da maganarsa ba budurwata bace taimako nayi "taimako! ?ta tmbyesa tana tsura masa idanunta domin gano gaskiyar dake zuciyarsa ,ya gyada mata Kai alamun "eh ". to ai shikenan idan dai har ka bata lokaci Allah auren dole zan maka na huta da wannan shan kamshin da kakewa aure ta k'arasa maganar tana cewa shafiqa "jeki zubowa yayanki abinci da sauri ta mike ta fita ko cikakken minti biyu batayi ba ta shigo rike da plet ,hally ta mike ta janyo karamin stood gabansa shafiqa ta ajiye abinci tare da bude masa cike da farinciki suka dinga Ina na Saka Ina ajiye da yayansu kowannensu na kokarin faranta masa, cike da matsanacin farinciki da soyayya jaguwa ya kai loman shikafa da miya bakinsa ya ajiye spoon shima sadiq ya matso ya d'auki spoon din da jaguwa yayi amfani dashi ya Kai bakinsa ,ya ajiye spoon jaguwa ya sake d'auka Sadiq yace "gsky father ya dace yadda kayi kyau din nan na rakaka gurin yarinyar nan zance Allah Kun dace ban ta'ba ganin mutanen da suka dace da junansu ba kmar ku ba ......"jaguwa ya wani kallesa shekeke yana cewa menene Kuma zance ? yayi mgnr tare da ajiye spoon din hannunsa ya d'auki tissue yana goge bakinsa "haba father karka waske mana ni dai dan Allah ka auri yarinyar nan wallahi tayi min "na fika sanin tayi aurenta ne dai bazan yi ba kwarya tabi kwarya ya fad'a a zuciyarsa . "kasan Allah Sadiq yayanka Adnan yafi karfin zuwa wani zance ko menene kace sunansa Allah dai ya tsareni da ..."wani kallo da ammi tayi masa yasa shi katse abinda zai ce ya yamutsa fuska yana lumshewa ammi Idanunshi "duk kagama cika bakinka Muna nan zaka zo kayi auren ai duk dan sunan dole zai so aure "Allah ammi ko zanyi aure bazan je wani zance ba wannan zuwa zance fa kauyanci ne " agurinka ba me ra'ayin rikau amman meye na kauyanci aciki ?" Allah ammin bayan kauyanci har da lalata Yara yake shi yasa kikaga bana son yaran nan nayi zance "a'a ban yarda da mgnrka ba zance baya wani lalata yaro sai dai can yaron dan iska ne Amman irin zance da shafiq ke yi taya yaro zai lalace a parlour'n nan suke zama gashi mutane ma na Kai kawo Kai dai ka Maida hankali ka tsaida matar aure , ni jikina ma ya fara bani lokaci yayi ".sadiq yayi tsigil yace "sosai ma kuwa ammi sai ma Kinga yarinyar dana ganshi daita Allah cewa zakiyi ya aureta kawai "Nan fa hirar ta juye zuwa ta aure jaguwa ya wani shagwa'be fuska kamar karamin yaro yace "ni dan Allah ka rabani da zance aure nan ,nifa auren nan ban ta'ba Jin zanyisa nan kusa ba Kuma ma idan zanyi zanyi ne dan ya zama sunnah da faranta ran ammi Kuma ko zanyi sai na nemo wacce zatayi hakurin zama dani ba wacce zan dinga rage murya ba Ina kaskantar da kaina ba, kasan fa mata idan suka ga ka damu dasu sai salo da iskanci ya tashi babu ma abinda ke bani takaici kmr kaga katon nmj a gaban karamar yarinya yana rage murya da kaskantar da Kai wai duk akan a amsa masa soyayyarsa Kai Allah bazan iya ba ni kawai idan ma ya zama dole Allah umarni kawai zan bata tunda ya fara mgn sadiq da kannensa mata har ma da ammi suke dariya. Shi kuwa jaguwa yayi dip kmr anyi ruwa an d'auke ,duk yadda sadiq ya so acigaba da mgnr tanweer jaguwa yaki sai ma ya kawar da hirar ya shiga tmbyrsu abinda basu dashi a gida anan yayi sallahr magrib da isha'i Hira sukayi sosai har lokaci yaja ya duba agogon hannuna karfe shadaya saura ya mike yayiwa ammi sallama byn ya ajiye mata bandir din kudi yan dari biyu biyu suka fita tare da sadiq domin yi masa rakiya ya shiga motarsa ya kunnata ya bata wuta sai da sadiq yaga tashinsa sannan ya koma gida ya rufe . Koda ya koma gida bai bi ta kan kowa ba har ma tanweer ya shareta ,ita Kuwa idanunta shi suke son gani ta sake neman afuwansa amman yaki shigowa Inda take ranar da kyar ta runtsa kwana tayi juyi da kuka . Washegari ta shigo d'akinsa bakinta d'auke da sallama yana kwance a akan doguwar kujera a falonsa dan tun bayan daya dawo sallah asuba yake kwance agurin ta ra'be gefe guda tana dubansa ,a hankali ta k'arasa ta tsugunna a gabansa tana kallon gefen fuskarsa Inda ta maresa ,saukar numfashinta akan fuskarsa yasa shi bude Ido eyes to eye's suke kallon juna "sorry for my active kayi hakuri nasan har yanzu kana fushi dani "ya juya mata baya yana jan tsaki ta sake matsowa sosai ta Kai hannunta jikinsa ya buge mata hannu da karfi ta rike hannunta tana runtse idanunta dan taji zafi sosai har cikin ranta taji dukan . take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshi da karan hancinta muryarta a shagwa'ba tace "yanzu bazaka yafe min ba ?banza yayi mata kamar bai san da wani halitta agurin ba "ki tashi ki bar d'akin nan tun kafin na tashi nayi miki abinda banyi niyya ba . "ka yarda nayi nadama "dan ubanki karkiyi nadama maza ki tashi ki bar d'aki ya fad'a yana mikewa tsaye da sauri itama ta mike tsaye"oya out of this room "dan murmushi gefen baki tayi tare da matsoshi sosai ta rungumeshi tsam ajikinta kamar za'a kwace mata shi, jinta ajikinsa yasa shi Jin wani iri muguwar kasala ,tayi lif a faffadan qirjinsa tana shakar numfashinsa da kamshi turarensa me d'aga hankali. a hankali kowannensu ke sauke ajiyar zuciya muryarta a matukar sanyaye tace "karka sake zagin ubana ko zan d'auki komai ban da zagin mahaifina ka kiyaye harshenka " shiru tayi tana jiran abinda zai ce hannusa yasa ya zareta ajikinsa "tunda shine abinda kika fi tsana daga yau shi zan dinga fada miki "zan kuwa rama tunda uba bai fi ba "bar d'akin nan ya fada a fusace yana nuna mata kofa "karki sake shigo min daki "Kai ma haka karka sake zuwa Inda nake "wai ni sa'anki ne da ina fada kina fad'a?yayi mgnr a matukar hassale yana kokari damkota ta zame tayi baya da sauri tare da yi masa gwalo da karkad'a masa kunnuwanta. tsura mata tsumammun idanunshi yayi kawai ya kasa cewa komai taku d'aya yayi ta kwasa da gudu ta bar d'akin ya ja dogon tsaki "zanyi maganinki ne ."Tun daga ranar bai sake shigowa Inda take ba hatta abinci ya daina kawo mata , lura da so yake yayi punishing dinta da yunwa yasa hankalinta ya tashi sosai ta shiga damuwar halin da zata shiga idan ta wuce kwana daya nan gaba batare data sakawa cikinta wani abu ba . Sai da yayi kwana biyar yana fushi daita sannan ya sauko ya shigo domin kawo mata abinci ya ajiye mata farar leda zai fita tace "malam ka dawo ka d'auki abincinka bana ci duk kwanakin nan da baka kawo min abincin ba na mutu ne ?"ban mutu ba dan haka ka dauki kayanka ba zanci ba zan cigaba da zama haka har na bar gidan nan. wani murmushin gefen baki yayi sannan ya juyo ya fuskanceta sosai yaga ta rame acikin kwanakin da yayi bata ci komai ba taku d'aya ya K'ara ya fara mgn cike da dakiyar zuciya "Kinga rashin cin abincinki ko rashin walwarki bazata dameni ba ,saboda bana sonki bakya cikin rayuwata bakya gabana ,kisan Allah ko nemanki na sake yi na rasa yanzu bazan damu ba saboda na lura baki da mutunci, bakida kirki ,baki da biyayya biki san komai ba sai zallar rashin kunya ,ada Ina matukar jin tausayinki da gudun abinda zai cutar dake amman a yanzu duk babu wannan , zan cigaba da rikeki ne dan na musguna miki dan fahimci kina qaunar komawa gida kamar yadda kike qaunar rayuwarki". yana dasa aya ta fashe da kuka tana cewa "Allah ya Saka min wallahi sai hakina ya bibiyi rayuwarka ni wallahi dama kasheni kayi na huta . "bazan kasheki ba zaki zauna ki cigaba da ganin rayuwa a gidan nan , sannan babu abinda zai bibiye rayuwata bakinki bazai kamani ba danke ba uwata bace yana gama fad'ar haka ya fice daga dakin ya barta tana kuka yana fita ta hau share hawayenta da hannuwanta duka ta Isa Inda ledar takeway yake ta bud'e ta fito da takeway jikinta har rawa yake ta soma cin abincin tana zubar da hawaye ." jaguwa na fita daga d'akin gidan ya bari gbdy zuwa asibiti Kai ziyara sai dai tafiya kad'an yayi ya fahimci ana binsa abaya , ilai kuwa yana duba mirrow din motarsa dcp lawan numan ya gani zaune yana biye dashi nan take ya qara gudu shima ya biyosa a guje sunyi tafiya me nesa dcp na biye dashi daf da zai sha gaban jaguwa ya ciro bindigar ya harbi tayar motar dcp cak motar ta tsaya daga mugun gudun da take Allah ya taimakesa motar bata hantsila ba , yaja tsaki yana cewa zaku rasa ranku akaina idan baku daina bibiyata ba ya canza hanya ya cigaba da tafiya yana sauke numfashi ." Cike da rashin kuzari dcp ya dawo office ya tara yaransa gbdy ya Kalli Inda babban yaronsa yake zaune "meye nazarinka akan wannan lamarin na kwamushe diyar minister da danfashin nan yayi yaki dawo daita sannan yaki bukatar komai daga hannun iyayenta ?"ni fa bansan abinda zance ba wannan lamari yafi karfin tunanina" kana ganin shigowar yan fashi gidan minister hakan bashi da halaka dana jikin minister ? "Nima na fara tunanin akwai saka hannun wani dake tare da minister dan mutun abun tsoro ne zasu iya aikata komai amman Kuma bai zama lallai zarginka ya zamo gaskiya ba dan idan da saka hannun wasu zuwa yanzu zamuga alama" "haka ne Kuma nan suka shiga nazari akan abubuwan dake faruwa suna nan zaune har karfe shida kira ya shigo wayar dcp ya d'auka "Yana d'auka sautin jaguwa ya karad'e gurin dake a handsfree ya Saka wayar "barka da yammaci masoyina "masoyinka Kuma ?eh mana masoyina dake bbiyata a duk Inda na Saka kafa kaga dole na kiraka da masoyi yakamata ace kasan Koni wanene shiyasa ma na kiraka na sanar da Kai wani Abu da baka sani ba . cike da zakuwa dcp yace "Ina jinka a she dai kana bukatar mu tautauna kenan ? ya mike cike da hanzari yana cewa "Ina saurareka me yasa kake aikata abinda kake aikatawa ?"so kake kasan dalilin da yasa nake aikata hakan? dcp ya gyada masa kai kmr yana gabansa " amman Kuma sanin dalilin ba fa shine me mahimmam ba sanin mahimmam aikina yafi ." "yanzu har aikin fashi da garkuwar da mutane yana da wani mahimmanci ? Sannan Kai fa masheki ne "kwarai kuwa mahimmancinsa ne ma yasa nake aikata shi da kwarin gwaiwa ,kace masheki a karshen maganarka waye na sheke ? "ban sani ba amman Kai ai kasan me laifi ne ? "Kenan har yanzu ana kan kirana da me laifi ? Idan ni an kirani da mai laifi su tanko gote da tawagarsa fa me za'a kirasu dashi ? gskiya Kai din mai baseera ne ya kamata na tayaka murna sosai amman meye laifina akan abinda nake aikatawa ?" "shikenan na yarda baka da laifi amman Ina son na had'u da Kai mu tautaunawa abu me mahimmanci nima yanzu zan goyi banyanka dan nasan akwai jami'an tsaro da dama da suke aiki karkashin ikonka masu kawo maka rahoto akanmu' "dakata dcp har yanzu ba'a haifi uwar d'an da zai min wayo ba" dcp ya runtse idanunshi yana shafa goshinsa " ni nan da wayona aka haifeni idan kaga na bar mutun to naga dama ne , dcp ya furzar da iska sannan yace "Kai karka dauka wannan takamar da kake samun sauki ne ko mafuta ,karka manta har yanzu Kai din me laifi ne a kasar nan "na dauka yalla'bai dan ka kirani da me laifi amman kasani masu aikata laifin irin nawa basa ta'ba shiga hannun yansanda domin a idon alumma ba masu laifi bane idan da naso da Kai kanka bazaka iya bincike akaina ba sannan da na kawar da Kai a dazu dan ba tayar motarka zan harba kwakwaluwarka zan fasa . "ya kamata ka taimaki rayuwarka data iyalinka ka hutar da kanka da tunaninka akaina dan bazaka iya komai ba." "ka min shiru barawon banza kawai Kuma me garkuwa da mutane " yalla'bai ka dai kirani da kwararren d'an fashi wannan nasan Ina yi amman garkuwa da mutane wannan ba aikina bane gurinsu tanko gote zaku samu cikakken bayanai masu yi ,ku daina bibiyata dan ga dukkanin alamun Kuna sa Ina Kara yin suna a duniya kunsa koina acikin garin nan sunan jaguwa kawai ake kira . "idan aiki kuke bukata karku manta akwai yaran da kullum ake musu fayde sannan akwai yaran da kullum ake maidasu marayu saboda basu da gata arayuwaarsu da talakawan da basu ji ba basu gani ba aka sakasu shiga tashin hankali , aikin ne da yakamata Kuna tsaye akansu amman duk kun kasa daukar mataki Kuna zaune a office sanye da uniform din sharri ?"bari Kuji Ina kan zuwa kan aikinsu domin na hukuntasu bisa laifinsu tunda ku cin hanci ya hanaku bawa kasarku tsaron daya dace ". "Ina ruwanka da wannan bangaren ?baka da hurumin hukunta ko ma wanene dan Kai ba kowa bane tamkar matacce dan kana shigowa hannu mutuwa ce zata tarbeka . "nasani yalla'bai ni ba kowa bane Kuma duk daren dadewa zan mutu ko baka fad'a ba,Amman kasan da cewa Ina kishin kasata ni d'an kasa ne me kishin Kai Kuma na zabi farinciki al'uma akan mutuwa da komai Kuma zan hukunta azzaluman sannan na kawo karshen rayuwarsu. "wallahi Kai sheidan ne "kwarai kuwa ka kirani da abinda yafi haka indai akan gaskiyata ne na yarda ."me ! dcp ya fad'a a razane shine dansanda Amman yafi shi shiga tashin hankali. "Eh tamkar mota haka zamu cigaba da karawa da Kai Amman kasani a koda yaushe Ina gabanka daga nan har izuwa lokacin da zaka gane ba kuskure nake aikatawa ba domin kuwa ko za'a fito da gaskiyar a yanzu bazai shafe *KUSKUREN BAYA BA* shiru dcp yayi da sauran mutane suna sauraronsa "da zaku gane da Kun daina bincike akaina Ina fatan ka fahimta masoyi "tur da Hali irin naka yanzu yaushe zaka dawo da diyar minis ...."ai kafin ya karasa mgnr yaji kit wayar ta mutu tsaki dcp yaja yace "yanzu kenan bazamu iya kamashi ba ?da alama kam inji cewar daya daga ciki police din dake gurin "aikin banza kama wannan dan fashin dole ne Koda zan rasa rayuwata dole mu cigaba da bibiyarsa tunda da alamun har yanzu bai fahimci mun tura masa jami'n sirri ba dole zai shigo hannunmu a lokacin zai gane kuskuren da yake aikatawa sai yayi dayasani mara amfani wai shi me hukunta masu laifi , nida Kai ba masoya bane makiyan juna ne yadda kake bibiyar komai namu muma hk muna bibiyar  komai naka ." ******** Tanweer zaune a bakin gado tayi shiru ta zuba uban tagumi tana tunanin shikenan ta sadaukar ita da iyayenta sai alahira idan da rabon zasu had'u dan bata ga al'amun zata koma garesu ba ta barwa Allah komai komai yayi zafi maganinsa Allah a tsakanin wannan lokacin ta lura Kullum gidan cike yake da mutane da yammata kala dabam dabam , wasu masu fasali wasu marasa fali ga shaye shaye baka jin kamshi komai a gidan sai na wiwi da ta'ba da sauran kayan shaye shaye, wannan Abu na matukar daga mata hankali idan ta tuna da irin qaunar da take wa Adnan kullum kokari take taga ta yakicesa a rayuwata dan ingata nata rayuwar amman abun ya cutura kullum soyyarsa sake nunkuwa yake amman hakan bai hanata son komawa gida ba . ganin yadda gidan ya rikice yasa take kulle kofar d'akinta dan bazata zauna akaita a baro ba .tun da jaguwa ya lura tana kulle kofar ya tsareta yayi mata gud warning "karki sake kulle kofar nan ko da kudin ubanki na gina gidan ?" ranta a matukar bace tace " ba da kudin ubana ka gina ba hakazalika Kai ma bada kudin ubanka ka gina ba da kudin ubannen mutane ka gi... "bata k'arasa ba taji saukar mari akan quncinta "zaki sha wahala matuka a hannuna muddin zan dinga fada kina fad'a Kuma na rantse na sake ganin kin kulle kofar d'akin nan zaki ga yadda zanyi dake ." Ya sake d'aukar fushi me tsanani daita bata damu ba duk sanda ya fad'a sai ta fad'a masa haka rayuwar tanweer ta cigaba a gidan jaguwa cikin rashin Jin dadi da kwanciyar hankali domin kuwa a maimakon abubuwansa yayi sauki sai yayi gaba tayi fushin tayi zagin tayi rashin kunya duk abanza dan bai canza ba sannan bai sauko daga fushin da yake daita ba dan haka ta sauko daga nata fushin tayi k'okarin shawo kansa amman ya faskara ta bishi har d'akinsa ta bashi hakuri amman yaki nan itama ta fita hanyarsa ko kallon kofar d'akinsa ta daina kullum cikin addua take Allah ya kawo mata d'auki ,adduar da batayi ada shi ya zamo abokin hirarta a yanzu ." ***** Hajiya Zainab zaune cikin halin damuwar da take kawarta hjy saratu ta kawo mata ziyara tare da diyarta mardiyya wacce ta kasance Kawa ga tanweer byn sun gaisa suka samu guri suka zauna nan ta fara bawa hjy zainab hakuri" addau zamu cigaba dayi komai zai daidata inshallahu karki sa tunani a ranki ,Allah bazai ta'ba had'a mana dadi gbdy ba idan Kuma ya had'a to wallahi mu tambayi kanmu ".hjy zainab ta kalleta cike da rauni ta girgiza Kai kawai bazan iya daina tunanin tanweer ba Allah na gode maka ban ta'ba tsammanin zan shiga tashin hankali irin haka ba a she haka iyayen da suka rasa yayansu suke ji idan akayi kidnapping  dinsu ? Allah ka juyo da hankalin yan fashin nan suji tausayina dan zuciyata bazata juri rashin tan ba "hjy saratu tace" Ameen inshallahu zasu dawo daita cikin koshin lfy hjy zainab tayi shiru ta ma rasa mai zatace lamarin yan fashin Nan ya isheta hjy saratu ta Kalli hjy zainab tace "ki Kara hakuri ." bayan sati d'aya taga alamun jaguwa ya dan fara saukowa dan har d'akin da take yake shigowa , bata kallonsa haka zalika bata ce masa komai har yayi abinda zai yi ya fita. da yammacin ranar juma'a a bakin kofa suka yi karo dashi zata fita shi Kuma zai shigo d'akin garin ta matsa masa tayi baya zata fad'i da sauri ya Kai hannunsa ya taro bayanta , ita dake jiran ta ji bayanta ya daki kasan tayis taji saukar hannunsa ya tare ta sauke wahalalle numfashi suka tsurawa junansu Ido suna kallon kwayar idanun juna cike da shauki ko kifta idanunsu basa son yi yayi mata kyau matuka cikin shigarsa ta kullum yake wando da riga sai kamshi turare yake. sun kusan minti biyar a haka sannan yayi k'okari janye kwayar idanunshi acikin nata ya tsaidaita bisa kafafunta yana cewa"kin dinga kula ki daina wannan haukan tafiyan " "haka zalika kaima ka dinga lura da naka haukan shigowan tana gama fad'ar haka ta wuce ta barshi nan yana kallon bayanta tsaki yaja ya gyara zaman rigarsa sannan ya shiga d'akin ya d'auki abinda zai dauka ya zauna zaman jiran dawowarta d'akin ya samu damar cin ubanta la'ada waje amman taki dawowa mikewa yayi ya biyota Kai tsaye falo ya nufa har zai wuce yaji motsin ta a kitchen ya k'araso ya tsaya a bakin kofa ya rike kugunsa da hanun daya wani irin kallo yayi mata na rainin wayo fuskarsa babu alamun wasa ya had'e girar sama data kasa tunda ta waigo taga irin kallon da yake mata Tasha jinin jikinta tare da rikicewa ta d'auke idanunta ta juya masa baya muryarsa a harzuke yace . "ni kike cewa mahaukaci ? "to menene kake mamaki ?tayi mgnr a dake tana kokarin cire tsoro yayi taku d'aya yana ƙoƙarin damkota ta juyo da sauri qirjinsa ya hade danata  atare suka sauke numfashi wani irin abu sukaji ya bakuncin zuciya da gangar jikinsu sakamakon haduwar da jikinsu yayi ,kasa yayi da sexy eye's dinsa suka sauka akan qirjinta tsurawa qirjin Ido yayi yana kallon tudun dukiyar fulaninta duk da cikin riga suke amman a zahiri yake kallonsu . wani zirrr yaji lokacin daya tuno yadda yayita murzasu a wancan ranar Ina ma zai sake samun dama irinta ranar ? iya murzasu ma kawai ya ishesa ba sai ya Kai ga saduwa daita ba . a hankali ta soma k'okarin juyawa ganin yadda yake ma qirjinta kallon kurrilla, yasa hannu ya juyo daita ta sake fuskantarsa ya hade fuskarsa tamau "har Kin isa ki juya min baya ?batace umm ba bare Uhm uhmm illa qirjinta dake dokawa fiyye da kaida "ba'a min back to back sai dai nayiwa mutun ya Bude Baki zai sake yin mgn kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya soma received call yana mata gargardi da hannunsa alamun zai ka mata sannan ya fara amsa wayar "okay to shikenan gani nan just give me 10 minit yanzu zaka gani ya juya da sauri ya fita wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da abinda take .." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️20 .....juyowa  yayi  ya  Kalli  anas dake   tsaye  a bayansa yana tmbyrsa   da  kwayar  Idanunshi  dake  cike  da matsanacin firgici  ko  taji  abinda  ya fad'a , shima da  kwayar  Idanunshi  ya bashi amsa  alamun  taji  komai daya fad'a  a yanzu  ." ya subhanallah ya   furta  a  kasan  makoshinsa  yana  mai  sake juyowa  Inda take  tsaye ,   tana  nan  tsaye kmr wacce  aka  dasata  agurin sai dai zuwa  wannan lokacin babu komai acikin kwayar idanunta sai  tsananin  firgici  dake  tattare  da  tashin  hankali .   Muryarta  na  rawa  tace  "me naji  ka  furtawa  abokinka yanzu ? "mafarki  nake ko  kuwa  karya ne ? " taku  d'aya  ta K'ara  tana sake  cewa "kace  karya  kunnuwana suka  jiyo  min ba  gaskiya ba ?" shiru  yayi  yana  kallonta zuciyarsa na  wani  irin  rawa  dan  gbdy  ya gama  rikicewa   bai  so  taji  abinda ya shiga tsakaninsu  ba "ka fad'a min gaskiya  Adnan da gaske kayi disvarging  dina  ? ta  fad'a tana wani  irin sheshekar kuka kmr ranta  zai  bar gangar jikinta "idan  gaske ne kayi disvarging dina  a yaushe kenan kayi da  ni ban  san da zaman hakan   ba ?" still  shiru  yayi  qirjinsa na cigaba da  bugawa  da karfin gaske  , sai dai wannan karon yayi  k'okarin  Kai hannunsa jikinta  domin  kamota , tayi saurin  buge  masa hannu "dan Allah  ka  fad'a min cewar karya ne  ba gaskiya bane dan zuciyata bazata  iya d'aukar wannan sabon  tashin hankalin ba ?". ta  k'arasa  maganar  tana cakumar  wuyar  rigarsa da hannuwanta duka  ta matse  masa  wuya  gam da iyakacin karfinta  tana  fidda  zazzafan numfashi ." anas  na  ganin  haka ya lalla'ba sun sun ya gudu ya barsu su karata , dan  bai san ta yadda zai shawo  kan  matsalar ba , shi  da yayi  silar amsar budurcinta sai  yasan duk  yadda zai yi  ya  shawo  kanta   ." Ka  fad'a  min cewar karya ne  Adnan bakayi komai dani  ba?  dan  Allah  karka ce min  kayi  disvarging dina...."  wannan  kalmar  kawai take fad'a  tana  sake  maimaitawa  .  rungumeta  yayi   tsam  ajikinsa  yana  sakin  numfashi  babu  shiri  ta sakar masa wuya saboda ba  karamin runguma yayi mata ba , ya  Kai  bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma rad'a mata mgn cikin  sanyayyiyar muryarshi   me  kashe  gabobin jiki   "da  gaske ne tanweer amman  kece  silar   Komai  daya faru ,kece  da kanki kika kawo min  kanki  batare da nayi niyyar aikata  hakan ba". "Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun  ta  furta cikin tsanani tashin hankali, zamewa tayi ajikinsa ta kwalla wata razananniyar qara mai  sauti  da tasa gbdy gidan ya amsa  tana  ihu  ta zube kasa warwas  tana  kuka da birgima da  sauri  ya durkusa gabanta ya rikota  gam jikinsa na rawa tamkar  mazari   yace "wallahi ba da  son  raina  nayi ba kece kika bukaci  hakan ". "ni ....! Ta  furta a  tsawace tana watsa masa wani mugun kallo ,ya gyada mata Kai alamun "eh ! "na shiga uku na lalace ni surayya  Adnan ka cuceni taya zaka  min haka? "taya ma zan kawo maka kaina wallahi ban san na aikata hakan ba karya kake min wallahi bazan ta'ba aikata hakan ba saboda Ina qaunar  budurcina fiyye da komai dake cikin duniyar nan"  . kuka  tanweer take sosai kamar ranta  zai fita ya bar gangar jikinta ta mike tsaye ta soma tafiya  cikin tsananin tashin hankali  tsabar gigicewa hanyar special  room dinsa ta nufa har tayi taku uku ya biyota da hanzari  ya fixgota da karfi ya sake  mannata  a faffadan qirjinsa "am  really sorry for....." ai bata bari ya karasa ba ta shiga dukan  qirjinsa da iyakacin karfinta  tana tsine masa tana mai  sake fashewa da wani kuka . kamkameta yayi sosai ajikinsa duk  ya  rud'e  ya gigice sai zufa yake  fitarwa "ka sakar min jiki bana  son  kusancinmu tare ,  tsanarsa  take son yi  irin tsanar da bata  ta'ba  wani halitta ba amman  tsanar  taki sauka acikin  zuciyarta ." Muryarta cike da kuka tace "a tunanina na tsira daga kaidinka a she ban tsira ba ," me yasa kamin haka  Adnan ? wallahi  nasan bana haiyacina bancin haka babu abinda zai sa na baka kaina , Kuma ko duk  duniya zasu  taru akaina  bazan taba yarda da nice na kawo maka kaina ba  sai  dai  idan wani abu ka bani na sha har kayi nasarar akaina ". shiru yayi kawai yana sauraronta yana tunanin yadda zai ku'butar da kanshi agurinta take ya tuna da cctv  na bangarensa  dan  haka yay  gauggawar zareta ajikinsa ya riko tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita nan fa ta turje tana cewa "babu Inda zani ka rabu dani wata hadaddiyar tsawa ya buga mata yana cewa  "muje ! iya abinda bakinsa ya iya fad'a kenan ya cigaba da tafiya bai tsaya akoina ba sai a d'akinsa ya zaunar daita tana wani irin kuka me ta'ba zuciya ." camerar  part  dinsa ya kunna yayi rewarning d'aga Inda ta shigo masa ya juyo da tv Inda take "ki bud'e idanunki da kyau ki  Kalli  komai  daya faru "shiru tayi tare da tsaida kukanta shi kuma ya koma jikin bangon d'akin ya tsaya rungume da hannunwansa duka a saman faffadan qirjinsa sai dai gbdy hankalinsa da Idanunsa sun tattara  ne akanta . a hankali ta fara ganin komai tun daga shigowarta d'akin da yadda ta kunna wutar d'akin ta Isa Inda yake kwance tana shafa jijiyarsa har zuwa sanda ta d'auki bindigarsa da yadda ya amince mata ya kusanceta suman zaune tayi agurin , lokacin data ga yadda ya dinga sarrafa dukiyar fulaninta da yadda ya dinga tumurmusanta bata san sanda ta zamo kasa a gigice ba tana furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun " me ya sameni haka ?"me ya shiga cikin tunanina ?"wallahi ban san na aikata haka ba, bansan abinda ya sameni ba "inna lillahi na shiga uku shikenan na rasa budurcina ?" wayyo Allah ni surayya  ka kuwa san maseefar da ka jefani aciki ? me yasa kayi  sex dani ? "yanzu me kake son nacewa mijin da zan aura ?hawayen ya zubo mata sharr ... akan  quncinta  take Kuma jikinta ya kama rawa "gbdy zuciyarta ta sake  karyewa "me yasa  baka  dawo dani haiyaci ba a lokacin ?"wallahi bansan na aikata hakan ba Shima jikinsa rawa yake tausayinta ya kamashi gbdy ya manta wancan tashin hankali da dcp ya jefashi ciki ya matsota sosai yana me jimamin da nadamar abinda ya faru." kusancin dake tsakaninsu yasa ta jiyo yadda qirjinsa ke bugawa da karfin gaske "dan Allah kiyi hakuri nasan bakya cikin haiyacinki  lokacin da abun ya faru nayi k'okarin kar hakan ya faru a tsakaninmu amman saboda bakya cikin hayacinki burinki na kusanceki alokacin shiyasa nayi . "me Ka bani wanda ya gusar min da hankalina  ? girgiza mata Kai yayi alamun "Babu " Karya ne ka bani wani mugun abu idan ba haka banga dalilin da zai sa na kawo maka kaina ba kayi yadda kaga dama ba ta k'arasa maganar tare da fixgo numfashi da karfi ta fesar  kmr me cutar asthma tayi shiru hawaye na xubo mata "kenan shiyasa a wacan ranar yayita matsa mata lallai sai tayi wankan tsarki ? ashe yasan mugun Abu da yayi mata ta zabura zata mike ya rikota gam ya makaleta ajikinsa yana shafa kanta zuwa  bayanta  yana jin kmr ya mutu , yana son ya fad'a mata cewar asiri akayi mata a waccen ranar yasa komai ya faru yana jin tsoron wani sabon tashin hankalin da za'a yi idan tasan da hakan. "kiyi hakuri da abinda nayi miki nayi k'okarin gujewa hakan nasan illar abinda nayi miki tunda an ta'ba yiwa yar'uwarta a lokacin ji nayi kamar na mutu duk yadda mutane ke bani hakuri akan nayi hakuri kasawa nayi har sai dana d'auki fansa da hannuna sannan ruhina ya samu salama " iya radadi naji a wannan lokacin ,qunar abinda na miki ya tsaya min a zuciya kullum dashi nake kwana nake tashi na zubar da hawaye sosai naji kamar na kashe kaina a ranar ,ki ya femin tanweer domin kece mace ta farko dana amshi budurcinta , bana sonki amman budurcinki shine abinda yafi komai tsaya min arai har na mutu bazan manta cewar ni ne mutumin dana amshi budurcin tanweer ba, kuma bazan daina ganin kima da martabarki ba ." "Zaka cigaba da ganin kima da martabata  ? ya gyada mata kanshi "amman kace bani da tarbiya ? shiru yayi kawai dan rasa abinda zai fada mata "haka kayita  maimaitawa abokinka cewar ni mara tarbiya ce kuma nasan shima zai tsaya maka arai baza ka ta'ba ganina da wannan darajar ba ? " no karki ce haka ,kiyi hakuri da furucina na d'azu am really sorry bazan sake ba ya rike kunnuwansa da hannunwansa  , "babu ruwana da  nadamarka  ka biyani budurcina kawai dan wallahi bazan yarda  ya tafi a banza ba". shiru  yayi yana kallonta maganarta tayi matukar bashi dariya amman ya hadiye  , yarinyata  ne zalla atattare daita bancin haka taya zai biyata budurcinta  daya amsa ? Numfashi ya fesar  kafin   a hankali ya mike ya Isa gaban wani katon akwatin me  ratsin  baki da ja ya janyo akwatin  zuwa  gabanta   ya bud'e dalolin kudin  american ne cike dashi "bani da abinda zan biyaki dashi sai  dai ..... "dakata ai kasan ni ba bakuwarsu  bace  dan zan iya baka  ninkinsu abinda nafi bukata ka  dawo min da budurcina  na koma yadda nake Kuma a yanzu ". tsura mata tsumammun idanunshi yayi  kawai yana kallon  karamin bakinta ,ya furzar da numfashi  wanda hucinsa  ya doki  fuskarta ,a natse ya  d'auke idanunshi akanta zuciyarsa na tafarfasa "yau tazo masa da abubuwa a cukurkud'e "Ina  dcp ya samu numbersa da har ya kirasa yana masa barazana ?  sannan da wannan tashin  hankalin da furucin  bakinsa   yayi  nasarar jefashi ciki ,taku  biyu yayi ya  tsaya jikin window  d'akin tare da juya mata baya ,bayansa tabi da kallo batare  tace  uffan ba illa sheshekar  kukan da take zuciyarta na  hasko mata yadda ya dinga juyata    . A natse ta soma jiyo  sautin muryarsa  na shiga kunnuwanta "ki  shirya  gobe zan mayar dake gidanku  nasan  zakiyi farinciki da  jin  hakan  sannan  dashi kawai zan iya biyanki budurcinki dana amsa  ya  k'arasa maganar tare da juyo ya kafeta da Idanunshi  yana ciza lip's dinsa na kasa da karfi ". Wani sanyayyayen farinciki ne  ya lullu'beta alokacin d'aya , duk cikin  kalamansa babu wanda yayi mata dadi ya sanyaya  zuciyarta kamar wannan "zani gida kace ?ta fad'a tana tsareshi da idanunta ya gyada mata Kai alamun "eh! gbdy taji raunin da yayiwa zuciyarta ya Kau hawaye  ya gangaro mata amman wannan lokacin na farinciki ne, sosai take kuka wanda ya rasa dalili a tunaninsa murna da farinciki har ma da tsalle zatayi na barin gidan  . ta tsugunna kasa ta cusa kanta a tsakankanin cinyoyinta hawaye na cigaba da gangaro mata ya rasa ya zai yi daita abubuwa dayawa suka zo masa kukanta da rabuwar da zai yi daita rarrafowa yayi ya dawo gabanta ya kafeta da tsumammun idanunshi masu kashe mata jiki tun ba'aje koina ba ya soma Jin babu dadi a ransa ,ya bud'e baki da niyyar yin magana kenan kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya mike ya karasa Inda wayoyinsa suke ya d'auki wacce ke ruri ya duba sunan amminsa ne ke yawo a screen din wayar dan haka da hanzari ya danna Koren madanni tare da manna wayar a kunnensa ya soma tafiya yana Kiran sunanta "ammi! bata daga Kai ta kallesa ba har ya bar d'akin  kusan minti biyar da barinsa d'akin ta d'ago kanta  ta  bin hawayen dake zuba akan tafukan hannunta da Kallo.   a hankali ta soma  share hawayenta zuciyarta na tsinkewa  , ta tsaya shiru tana kallon d'akin har zuwa kan bed dinsa da komai ya faru sosai take tunani matsayar rayuwarta , kwakwaluwarta ta shiga tunani "shikenan ya amshi budurcinta zai   barta ? " bana sonki amman budurcinki shine abinda yafi komai tsaya min arai har na mutu bazan manta da ni ne na amshi budurcin tanweer ba"  kwakwaluwarta ta dawo mata da maganarsa "Adnan ka cuceni amman  Kuma ka  sake mamaye zuciyata da komai nawa , ka sake samun gurbi acikin zuciyata ,ka amshi abu me daraja da tsadarsa ya wuce komai acikin fad'in duniyar nan to me yasa har yanzu zuciyarka ta kasa amsar soyayyata ?why! why !! adnan kwalkwaluwarta ta toshe kanta ya cunkushe duk abinda ya fad'a rashin sonta daya furta shi yafi komai d'aga mata hankali "nima bazan manta da Kai ba har karshen numfashina ,Kuma har yanzu ban ji na tsaneka  Ina tsananin sonka adnan nasan Allah yana da kyakkyawan nufi akan ni da Kai yasa ya had'amu , yadda nake sonka haka zalika Kai ma kana Sona duk da cewar kana boyewa , amman soyayyata ta gama fallasa kanta ajikinka tunda har abokanka suka san dashi , zan tafi na barka da dunbin qaunata daskare a zuciyarka , ba zaka gane hakan ba sai bayan bama tare idan Kuma hasashena dana  abokanka bai zamo gaskiya ba " ya Allah ka jarabi adnan da mutuwar sona , yaji idan bai dora idanunshi akaina ba bazai iya rayuwa ba , ya kasa samun natsuwa ,ya kasa hutawa ,ya kasa tsaye ya kasa zaune  har sai ya tunkareni da batu na soyayya , Allah kasa na zamo silar shiryuwarsa ya dawo mutumin kirki ...." ta k'arasa maganar tana mai  runtse idanunta  tare da  jingina bayanta da abun gado tana sake zurfafa tunaninta  tun daga  farkon haduwarta dashi har zuwa wattanin da tayi a hannunsa  ta fahimci abubuwa da dama akansa illarsa dai  shan wiwi da  sanar satar  da yake   bancin hk bashi da wata makusa  ,yana qaunar ahlinsa da taimakon mutane gari yana kyautatawa duk wanda yake tare dashi gashi shi din me basera ne ta kowani bangare yana da matukar da basera akan komai ." ****** Bangaren  hjy  baseera  kuwa tunda nazifi ya bar gidan alhj Tahir take cikin furgici da tashin hankali  ta rasa samun natsuwar zuciya da kwanciyar hankali" tabbas allura na shirin tono garma domin kuwa bazata rungumi son ran alhj Tahir akan tilon d'anta ba ,bazata d'auka ba ,sam bazata zabi halin da yake k'okarin saka ita da d'anta ba akan cikar burinsa  . shiru tayi tana kallon celling falon tana nazari , tunanin abubuwa da dama suka dawo mata tana jin kamar karta amince da shawarar nazifi na guduwa da Ib zuwa wata kasa   gara tayi komai ta ku'butar da rayuwar d'anta idan ma ta kama ta fito tayi gaba da gaba da alhj Tahir  ta nuna masa tasan komai da yake ciki , amman tasan ko taki amincewa da shawarar nazafi me hali bazai fasa halinsa ba dan ba lallai idan ta fuskancesa  ya fahimceta ba gashi har mugun halinsa yasa nazifi zarginsa akan bashi ne ya kawo Ibrahim duniya ba, da'ace shine ya kawo shi duniya tabbas duk son kudi irinsa nasa dole ya hakura ya rungumi rayuwar d'ansa dan bazai cutar da gudan jininsa  ba wannan shine tmbyr da nazifi ya sha yi mata a tun sanda Ibrahim ya fara rashin lafiya ." Cikin tsananin damuwa tace " wallahi shine mahaifinsa shine silar zuwansa duniya kawai dai haka rayuwarsa take yafi son kanshi akan kowa da komai, ta mike jiki a sanyaye ta shiga d'akinta a rikice Inda ta bar ib anan ta samesa kwance yayi shiru yana kallon sama d'akin tunanin tanweer yake yasan da lafiyarsa lau babu abinda zai zaunar dashi dole ta kowani hali ya dawo daita sai ga yadda Allah yayi dashi tashi ma baya iyawa bare akai ga magana duk wani kuzarinsa babu zuwa yanzu ya sadaukar da rayuwarsa  adduar mutuwa yakewa Kansa  ya huta da wannan rayuwar da yake ". jin motsin shigowa d'akin yasa shi sauke idanunshi ya zubawa mata Idanunsa da suka rikid'e sukayi jazur , a kallon da yake mata ya fahimci bata cikin hankalinta da natsuwarta, ya cigaba da kallonta yana jiran yaji sautin muryarta ,itama kallonsa tayi dukkanin alamun sun nuna mata maganarta yake bukata ji, idanunta suka ciko da ruwan hawayen tausayinta dana yaronta ,ta zauna kusa dashi a bakin gado ta riko tafin hannunsa cikin nata hawayenta na diga  .take hankalinsa ya sake tashi jikinsa ya kama rawa kamar mazari ya soma motsi da bakinsa alamun yana cewa wani abu amman babu hali . a hankali ta fashe da matsanacin kuka tana kallonsa "na cuceka d'ana ,hakika ban maka adalci ba ,me yasa na auri mahaifinka gashi da kaina na zamo silar cutar da rayuwar d'ana ? na boye maka Mugayen halaiyan mahaifinka amman lokaci yayi da zan fayyace maka waye shi " duk wannan maganar da take acikin ranta take shima hawaye ne ke gangaro masa yana jin zafi da radadin halin da yake ciki da zubar hawayen mahaifiyarsa sai da tayi kukanta me isarta sannan ta zare hannunta cikin nashi tana shafa sumar kanshi "bari na gyara maka kwanciya ka kwanta kayi bacci inshallahu jibi duk yadda zanyi sai na bar gidan nan da Kai, bazan zuba Ido rayuwarka ta tagyayara ba, ta gyara masa kwanciya ta lullu'besa da bargo ta shiga bayi bayan minti biyar ta fito yana kallonta ta d'auki hijab dinta ta saka ta tsaya akan daddumar sallarta tare da tayar da sallah isha'i . " bayan  ta  idar  ta tashi ta fita zuwa  kitchen  babu kowa aciki kai tsaye ta shiga store din da kayan  abinci  yake , anan ta kira layin nazifi kira d'aya ya d'auka, ta fashe masa da kuka tana cewa"nazifi ka taimakeni tunda ka bar gidan nan na kasa samun natsuwa  ,hankalina yaki kwanciya Ina ji ne kamar zan rasa Ibrahim dan Allah kasan yadda zamu bar gidan nan da Ibrahim daga gobe jibin da kace yayi  min nisa dan bana son a bata lokaci dan a halin yanzu hankali yayi matukar tashi Ina ji ajikina kmr zan rasashi ne ,idan na rasa Ibrahim nima rayuwata tazo karshe zaka rasani ta k'arasa maganar tana kuka ". " ki kwantar da hankalinki umma duk yadda kika ce haka za'a yi amman tafiya a goben akwai matsala saboda gbdy Shirin na jibi ne yanzu abinda za'a yi ki shiga d'akin ib ki soma had'a masa duk abinda kika san nashi ne me amfani inshallahu jibi zan zo da zarar dady ya bar gidan ,gobe idan zanzo zanzo da maganin bacci Koda zai zamo yana gida a jibi sai  kiyi masa amfani dashi , bama anan zamu bar Ibrahim ba kasar ma gbdy zai bari na gama shirya komai tunda daman passport dinsa da naki zaku iya fita a duk sanda tafiya ta taso ". "na gode! na gode !! nazifi Allah yayiwa rayuwarka albarka , yadda ka tsaya min kaima Allah ya tsaya maka bazan ta'ba manta hallacinka ba na gode sosai ".babu komai umma ai "yiwa Kai ne ban d'auki ib a matsayin amini ba kamar dan'uwa na d'aukesa Kuma wanda nake jinsa har cikin raina, Ina qunar ib Kuma zan iya masa komai idan ta kama zan iya sadaukar masa da rayuwata Allah dai ya bamu sa'a ."Ameen nazifi sun d'auki sama da awa suna tautaunawa Kiran alhj Tahir ne ya shigo har sau biyu yasa tayi masa sallama tana cewa  "ka katse Kiran dady'nku na kirana ",to umma  sai goben kenan , ya fad'a tare da katse Kiran ta d'auki Kiran alhj Tahir. yana jin sautinta ya soma magana cikin fushi da zafin zuciya "kina Ina ne?  sannan dawa kike waya haka tun dazu Ina kira busy busy ? "nida hjy zainab ne ,ta bashi amsa da hakan dan ta rasa me zata ce masa, ta godewa Allah ma  da sunan yazo bakinta , naunayen ajiyar zuciya ya sauke "to ki fito ina falo "tace to gani nan zuwa . Ta fito ta iske shi hakince akan d'aya daga cikin kujerun falon ta zauna akan kujerar dake fuskarta shi "me kuka tautauna da zainab din haka ? sai data zauna sannan ta fara magana "akan dai tanweer ne " shiru yayi sannan ya gyara zama yana cewa " ko ta fad'a miki halin da'ake game da ma'aikatan nan dan yanzu na rasa gane kan lamarin nasu  ?"eh to tace dai tanweer din ta kirasu cikin tashi hankali"  a matukar firgice ya tashi daga rigin ginen da yayi ya zauna sosai yana dubanta a tsorace "uhm Ina jinki cigaba da bani labari sai data numfasa sannan ta cigaba" daga baya shima dan fashin ya kirasu tare da yi musu gargadi me karfi akan jami'an tsaro dake bibiyarsa idan suka cigaba da binsa zai kashe tanweer ta k'arasa maganar tana yin shiru. "uhm to ita zainab din me tace ? Me kuwa zata ce ai tafi bukatar rayuwar diyarta nan dai tayita masa bayani kamar yadda hjy zainab tayi mata a wayarsu ta shekaran jiya ,jinjina Kai yayi kawai yana kallonta "Suma dai yanfashi nan da wasu kudin suka tambaya suka dawo musu da yarinyarsu cikin girma da arziki dan riketa da sukayi bashi da wani amfani hjy baseera tace" uhm "  yace "eh mana to meye amfanin riketa da sukayi  ? duk abinda yace daga" eh! sai uhmmm take cewa a karshe ta tashi zata barsa "bari naje na kwanta. "tun yanzu ? ya fad'a yana duba agogon dake manne a falon. yanzu ne karfe goma tayi "eh yau duk ban zauna ba saboda masu shigowa duba jikin Ibrahim ko  baccin ranar da nake dan yi yau ban samu nayi ba , ko akwai abinda kake bukata ne? "eh idan zan samu bakin shayi nake so "me zai hana zaka samu mana. mikewa tayi ta shiga kitchen ,cikin kankanin lokaci ta had'a masa har zata fito wani tunani yazo mata ta fito ta shiga dakinta ta d'auki kwayar tablet din  da yake sa nazifi yana  bawa Ibrahim  ,ta fito ta markada ta zuba masa aciki shayinsa  ta soma  juya wa a hankali yadda bazai nuna ba "Kai ma kaji azabar da d'ana yake ji inshallahu kafin mu bar kasar Nan  sai karfin jikinka ya ragu mugu kawai  azalumi "    ta fito ta ajiye masa akan center table ta janyo gabansa alokacin yana kallon labarai ya d'auka ya kur'bi kad'an ya ajiye . ita Kuma ta wuce daki tana shigowa Ibrahim ya bud'e idanunshi dake lumshe , a natse ta k'arasa Inda yake kwance ta Kai bakinta daidai kunnensa "Ibrahim d'ana jibi idan Allah ya Kai mu zamu bar gidan nan da Kai zuwa kasar Egypt domin duba lafiyarka tana gama fad'ar haka ta cire bakinta ya kura mata Ido yana bukatar qarin bayani "nasan Karin bayani kake bukata zanyi maka amman sai mun bar gidan nan .idanunshi  ya shiga  juya mata alamun bazashi koina ba, idanunta suka ciko da ruwan hawaye "idan har ban bar gidan nan da Kai ba mahaifinka zai yi sanadiyyar ruguza rayuwarka , idan har kana son ka mike bisa kafafunka ka taimaki tanweer ta dawo garemu dole sai ka bar gidan nan kayi nisa da mahaifinka ,zan maka bayani komai kamar yadda na fada maka amman sai mu bar nan , idanunshi ya lumshe mata alamun ya gamsu daita .ranar sam hjy basera bata runtsa ba ta zauna tana shirya duk abinda tasan zasu bukata har  karfe d'aya saura sannan ta koma ta kwanta akan daddumar sallarta ." **** Jaguwa ya gyara  tsayuwa   yana shafa  qirjinsa da hannu d'aya sannan  yana   jin  bayani  amminsa daki daki  akan matar data samo masa  ,"ammi ki bar maganar wata  hasera  a yanzu , zanyi k'okari na  kawo miki wacce zan aura ".ya fadi hakan ne ba dan zai Kai mata din ba sai dan ta rabashi da batun  wata hasera .   a bangaren ammi ta katse shi da sauri  "lokaci ya kure maka bazan sake baka wata dama ba dan naga alamun zuciyarka bata shirya amsar soyayyar kowace mace ba ,gara ni na shirya maka  ga  hasera  nan ita  zuciyata ta zaba maka  Kuma ita zaka aura muddin Ina raye  idan Kuma bujirewa zabina   zakayi to sai ka sanar min ?   ". Shiru yayi tare da lumshe idanunshi a tsayen da yake dan amminsa ta rigada ta gama d'aure shi da maganarta "kayi shiru ko bazaka bi zabina bane  nasani ? " "Ban Isa ba ammi ,ban Isa naki bin zabinki ba amman ki canza min da wata ban da hasera"  ya fad'a yana Jin wani sabon tashin hankali ya kusanto rayuwarsa   "Amman  Kaine kace duk wacce  na zaba maka  baka da ja ?sun d'auki tsawon lokaci suna tautaunawa a karshe yace ta bar maganar idan ya shigo karshen sati zasu sake tautaunawa akai ". Bayan ya gama waya da ammi ya  boye  number ya  kira mahaifin tanweer magana biyu yayi masa  ya katse Kiran  sannan ya kira  number baba yana sheida masa zai maida tanweer  gobe "bana ce maka karka kuskura ka  maida yarinyar nan ba ? "wannan  yarinyar da kake  tare daita a gidanka  karka yarda ka rabu daita ko ka yarda  ta matsa a kusa da Kai kmr yadda na fad'a maka a watanni da suka gabata , abinda bakasani ba   ajikinta akwai taurari masu  haske da  karfin da zasuyi maka amfani  akan aikinka ka barta a karkashika  karka yarda ta bar karkashinka ". "shiru  jaguwa yayi yana tunanin abinda yake ta fad'a masa kenan  kafin daga  baya ya soma magana a sanyaye "bazan iya cutar daita ba  sannan bazan iya amfani da taurarinta ba,  idan da hali na zauna a yadda nake. na samu duk abinda nake nema batare danayi amfani da taurarin kowa ba..". "Wannan yarinyar dabam ce km  ko ba yanzu ba  dole zaka   bukaci me irin taurarinta sai dai ba lallai ka samu  ba   dan haka ka barta  kayi amfani da taurarinta  ." bazan iya cigaba da zama da....." "to ka aureta  domin ta kasance a karkashin ikonka abinda ake so dai ta zauna tare da Kai ". "Aure  Kuma  baba ?" Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK LAST FREE PAGE Za'a iya biyan kudinsa yanzu WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number +234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN , domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️22 "Shiru yayi yana cigaba da dubansu cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa, gbdy zuciyarsa ta karye sosai , tsananin tausayinsu ne ya lullu'be zuciyarsa dama gangar jikinsa . "hakika ya cutar da zukantasu na tsawon lokaci tunda ya nesantasu da sanyin idaniyarsu ,"ko yaya mahaifiyarta zataji idan ta d'aura kwayar idanunta akanta"? . A hankali minister ya Kai bakinsa daidai saitin kunnen tanweer ya furta sunanta cikin wani irin yanayi na farinciki da tausayawa "tan my baby ! "Yes dad ta amsa cikin tsananin farinciki da fad'uwar gaba dan jikinta ya bata har lokacin jaguwa na nan atare daita bai tafi ba. a natse ya zare bakinsa sannan ya dafa kafad'unta yana kare mata kallon tsab , ji yayi hawaye masu zafi sun zubo masa , itama hawaye ne suka samu nasarar zubowa akan quncinta sai dai ita nata hawayen na abu biyu ne suka gangaro mata ,hawayen rabuwa da burin ranta da Kuma na farinciki dawowarta gurin iyayenta . "Sai dai azahirin gsky wacan damuwar tafi ta dawowarta gurin iyayenta cin ranta da quntata zuciyarta , iyayenta nata ne na har abada , amman rabuwa da Adnan fa "? Abu ne mai ciwo da wahala agareta wata Killa ma shikenan ita da shi har abada ..." Wasu sabbin hawaye ne masu radadi suka sake silalo mata "I will miss you my Adnan ....." ta fad'a akasan ranta tana mai lumshe tsumammun idanunta sannan ta juya a hankali ta tsurawa hanyar data ga yabi Ido tana kallo tana jin kamar karta bi mahaifinta "Ina ma zata iya hakura dasu wallahi da ta koma garesa ta k'arasa rayuwarta dashi ". cikin mugun tashin hankali ta dawo haiyacinta alokacin da mahaifinta ya dafa kafad'anta yana cewa "yaya dai tan "? ya tambayeta ganin ta kafe guri daya ko kwakkwaran motsi batayi ,wani yanayi yake gani atattare daita wanda bai san ko na meye ba . Gbdy ta kasa danne kukanta hawayenta suka zubo sharri ...." nan take hankalin minister yayi kololuwar tashi "menene tan "? ya sake tambayarta cikin tsananin damuwa kallonsa kawai tayi tare da ciza lip's dinta na kasa da karfi  sosai taji zuciyarta na bugawa amman tayi saurin sanyawa jikinta jarumta tace "babu komai dad muje gida Ina tsananin son ganin mumy nasan itama tana can tana jiran qarasowata ". cikin sauri ya riko tsintsiyar hannunta cikin nasa suka fara takawa yana cewa "sosai ma kuwa yau ban san irin farinciki da zainab zatayi ba idan ta d'aura kwayar idanunta akanki , surprise zan mata sai dai kawai ta ganki daga sama ". "Kai dad ba dai mumy batasan da dawowata yau ba ? tayi maganar tana waigen bayanta ko zata sake ganin Adnan  dinta sai dai ina batai  nasarar hangosa ba .zuciyarsa ta sake tsinkewa ta shiga karkarwa da shiga tashin hankali , "gsky bata sani ba saboda dan fashin da yayi kidnapping dinki yace kar na kuskura na bar kowa ya sani muddin Ina bukatar diyata araye ." shiru tayi tana sauraren dad dinta zuciyarta na wani irin bugawa da karfin gaske wanda adaidai wannan lokacin Shima gaban jaguwa banda bugawa da karfi babu abinda yake. a hankali ya dinga jin kamar rayuwarsa tana rabuwa dashi ne , tafiyarta tafi muryarta burgewa  yana zaune yana kallonsu suna takawa da mahaifinta har sanda minister ya bud'e mata gidan gaba ya sanya ta shiga ciki ta zauna ya maida kofar ya rufe sannan ya zagayo da sauri yana waige waige ya bud'e bangaren direba ya shiga ya zauna ya tada motar tare da riko yatsun hannunta ya damke gam cikin nashi kamar wacce za'a sake kwace masa ita ." Wani irin tsalle had'e bugawa zuciyar jaguwa dake zaune agurin yayi wanda har sai da numfashinsa ya d'an tsaya na wani lokaci hatta bugun zuciyarsa sai daya tsaya wanda yake daidai da barazanar da tarwatsa kwakwaluwarsa da zuciyarsa yana zaune har sai da ya ga tashin motarsu sannan ya samu kuzarin soma k'okarin barin gurin zuciyarsa cike fal da matsanacin firgici da fargaba ya nufi hanyar gidansa . Yana tafiya zuciyarsa na cike da fargaba da alhinin rabuwa da tanweer yarinyar da kullum yake ikirarin baya sonta zallar tausayi ne kawai . A hankali zuciyarsa ke sake raunana da narkewa akanta yana tuno abubuwanta da abinda ya faru a yanzu kafin rabuwarsu, ta nuna masa so iya so mai tsayawa a rai  , ya lumshe idanunshi a lokacin da zuciyarsa ta hasko masa gefe da gefen quncinta Inda ta bukaci ya sumbaceta a mintunan da suka gabata har a karshe sai da tasa yayi kissing dinta mouth to mouth "bye tan ! ya furta a lokacin daya kawo karshen rabuwarsu yayinda ita Kuma tayi shiru tana kallonsa ." tafiya yake sai dai tuninta yaki barin zuciyarsa ta huta gabansa sai faduwa yake yana Jin kamar ana buga masa guduma ne sai dai shi anashi kokari yake yaga ya manta daita arayuwarsa tun akan hanya Amman Ina Hakan ya citura yana yakiceta a zuciyarsa tana sake makalewa zuciyarsa da rayuwarsa ma gbdy . a hankali yaja dogon tsaki tare da dukan stearing motar kana ya kamo lip's dinsa na kasa ya ciza da karfin gaske yana furta "why tan ? " kar muyi haka dake . dan Allah ki bar zuciyata ta huta "ta yaya zuciyarka zata huta ai yanzu ma ka fara tunaninta"? zuciyarsa ta bashi amsa da  haka . "zuciyata ki shiga hankalinki ki dawo daidai kamar yadda kike before , bari kiji duk nacinki da son karki manta da tan acikinki dole sai kin mantata tun da ba tare kukazo duniya ba dan dole sai na yakiceta sai na mantata don ni nake dake bake kike dani ba, nine zan juyaki ba kece zaki juyani ba ya fad'a yana sake dukan stearing motar tare da falfala gudu akan titi sam yaki goyawa zuciyarsa baya akan kamuwa da son tanweer . haka nan Kuma ya dinga jin ransa na mugun baci dan haka ya dinga sharara gudu akan titi batare daya san Ina zai dosa ba dan baya jin zai koma gida a lokacin tsaki yake ta faman aikin ja yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa a hankali ya lumshe idanunshi dake kallon titi na second daya sannan ya bud'esu a natse yana tunanin Inda ya kamata yaje domin dawo da zuciyarsa daidai .." yana k'okarin d'aukar hanyar zuwa shurem gidan rawar fela wayarsa ta d'auki ruri ,a natse ya Kai idanunshin kan wayar dake qara sunan anas ya gani yana yawo da kamar bazai d'auka ba sai Kuma ya kasa aikata hakan ,anas na dabam ne agurinsa duk runtsi duk tashin hankali bazai iya kin d'aukar wayarsa ba jiki a sanyaye kamar wanda akayiwa mutuwa ya d'auka yana cewa "anas ya'akayi ne ? "Normal jaguwa kana Ina ne ? " Ina kan hanyar zuwa shurem ! "Kayi me Kuma acan ? Amman dai ka mayarda yarinyar nan ko ? "eh na had'ata da mahaifinta har ma sun kama hanyar zuwa gida ". "shine Kai Kuma damuwar rabuwa daita zatasa kaje shurem ba "?. shiru jaguwa yayi yana sausauta gudun da yake akan titi "karka min haka aminina Ina tsananin bukatarka, Ina sonka fiyye da tunaninka banason damuwarka ,haka zalika bana son na rasaka dana rasaka gara na rasa raina raina fansa ne agareka dan Allah ka dawo gida a yanzu, Idan Kuma bazaka dawo ba nima zan biyoka yanzu mu had'u idan ma damuwar ce muyita tare". sai lokacin jaguwa ya sauke naunayen numfashi tare da cewa "no kayi zamanka anas banason tafiyarka Kai kad'ai Kai ganin nan ma dawowa gida yanzu ya fad'a tare da karya kwana ya d'auki hanyar zuwa gida Cikin kankanin lokaci ya Kara so gidan saboda mugun gudun da yayi a haraban gidan ya iske anas zaune shi kad'ai ya had'e hannuwansa duka a qirjinsa yana jiran qarasowarsa . naunayen ajiyar zuciya jaguwa ya sauke yana jinjina girman qaunar da anas yake masa baya samu kwanciyar hankali muddin baya tare dashi ,baya iya runtsawa muddin bai ga ya runtsa ba ,baya samun natsuwa muddin yana cikin damuwa , numfashi ya fesar ya cigaba da tafiya a natse batare daya ce masa komai ba . anas na ganin haka ya mike ya biyo bayansa, kai tsaye jaguwa d'akinsa ya shiga ya janyo kujera tsood ya zauna ya tsurawa mirrow Ido yana kallon Kansa yayinda anas ya tsaya ya jingina bayansa da bangon d'akin yana kallonsa  cike da tausayawa dan  ya rigada ya afka son tanweer  sai wani iKon allah." a hankali jaguwa ya sauke naunayen ajiyar zuciya , lokaci d'aya idanunshi ya sauka akan zoben da tan ta saka masa , shiru yayi yana kallon zoben yana Jin kamar ya cire ya yar dan sake nisanta kanshi daita , sai kuma ya kasa yana cewa zuciyarsa"Me yasa zaka yar "?. "Saboda  zoben zai sa ka damu kanka akanta ? ya bawa zuciyarsa amsa da hakan " damuwa daita ai ba lallai ne kana sonta ba ,sabo ne , shi Kuma daman sabo haka yake ,ka rigada ka saba daita ne shiyasa , har yanzu Kuma akwai wannan sabon da sannu zaka manta daita ne a rayuwarka ." Ya mike tsaye ya goya hannuwansa duka a bayansa ya soma zariya acikin d'akin yana zurfafa tunaninsa " yanzu ba lokacin tunanin wata tanweer bace , kamata yayi ka tsaya kayi tunanin akan yadda dcp ya samu number wayarka Kai tsaye , hannuwansa dake goye abayansa ya cire ya zura cikin ajihun wandonsa yana cigaba da taku kafin daga bisani ya soma cire rigar jikinsa ya Saura daga shi sai far singlet da dogon wando a hankali ya kira sunan anas "anas...! ya amsa da na'am yana dubansa "had'omin kan mutanen gidan nan  gbdy Ina da magana dasu ." Yana gama fadar hk ya shige bayi shi Kuma anas ya nufi kofa fitar da sauri zuwa falon baya inda ya iske su jubi zaune suna shan tabar wiwi kowannensu idanunsu yayi jajur sannan d'aya byn d'aya ya tattara kowa ya sanar dasu sakon jaguwa . " A babban parlour jaguwa suka had'u Suka zauna zaman jiran karasowarsa ya fito yana taku a hankali yana shafa qirjinsa yana kare masu kallo d'aya byn d'aya yana masu kallo mai cike da tunhuma tunda suka ga yanayinsa kowannensu ya sha jinin jikinsa bare jamin sirrin dake tare dasu Wanda yafi kowa shiga tashin hankali da fargaba sai dai yayi k'okarin daidaita natsuwarsa dan karsu ganoshi . a diririce yake amman ba lallai ka fahimci hakan ba sai kwararen ma'aikaci irinsa ne kawai zai iya ganosa . sosai jaguwa ya had'e girar sama data kasa kafin daga baya a hankali muryarsa ta fito amman cike da tsawa "wa nene acikinku ya siyar da number wayata "?. Shiru sukayi gbdynsu suna kallon junansu har sai daya sake maimaitawa sannan jikinsu na rawa duk sukace basu bane. a tsawace ya dakatar dasu da hannunsa "karya kuke anas koma can ya fad'a yana nunawa anas gefensa "wannan kawai zuciyata zata iya cirewa acikinku Amman gbdynku ban yarda daku ba dan haka a fad'a min gsky kafin nayi kwakkwaran bincike na gano Wanda keda hannu cikin wannan aika aikan na aikashi lahira ". "Haba jaguwa mu da Kai da anas fa duk Abu daya me yasa zaka dinga ware anas acikinmu idan Kuma ya zamo anas din ne ya bada numberka fa?" "Impossible anas can't do that to me bazai ta'ba min haka ba" kana da dalilin da yasa ka tunhumemu ne ? Ko kuwa mun ta'ba cin amanarka ne dayasa ka ware anas ka barmu?inji cewar jubi da ransa yafi na kowa dungunzuma. Shiru jaguwa yayi dan bashi da wani dalilin dayasa ya tunhumesu ban da anas . Sai daya furzar da iska mai zafi sannan yace bani da wani dalili amman muddin na sameku da haintata wallahi sai na kasheku daya bayan daya na binneku acikin gidan nan ya k'arasa maganar yana tsaida idanunshi akan mai gadinsa da sauri yayi kasa da Kansa dan bazai juri kallon jaguwa ba duk da shi din ba wai mai laifi bane . parlour ya d'auki shiru yana cigaba da dubansa yana nazarin wasu abubuwa sai dai nan take gabansa ya cigaba da fad'uwar da yake anas ya matso kusa dashi ya riko tsintsiyar hannunsa cikin nashi sannan ya zaunar dashi akan d'aya daga cikin kujerun falon yana cewa "ka daina zargin su dan Allah , kamata yayi kayi tunanin mai zurfi akan lamarin , "mai ma yasa baka fad'a min ba tun a d'aki domin muyi tunani a tare domin mu san ta inda matsalar take ? " Sam banji dadin abinda kayi ba dan bana zarginsu da aikata hakan ya k'arasa maganar tare da karasawa ya bud'e fridge ya d'auko kwalban wine mai sanyi ya balle ya siyaya a glass cup ya Mika masa" ungo ka Sha kaji sanyi sarkin rigima kawai idan baka d'aga hankalin mutane ba baka samun natsuwa". jiki a sanyaye jaguwa ya amsa cup din ya rike sai dai ya kasa sha sakamako kwakwaluwarsa data Lula duniyar tunani . Anas ya juya ya fuskance su jubi "dan Allah Kuyi hakuri karkuyi fushi dashi Kun rigada kunsan halinsa idan ransa ya baci babu abinda bayayi dan yaga ya huce akan mutane ni daku duk abu d'aya ne agurinsa babu wani bambamci . wani irin mugun kallo suka masa mai tattare da tsananin bacin rai suna jin kamar su shake masa wuya agurin su aika sa lahira, babu wanda yace uffan acikinsu illa juyawa da sukayi suka bar falon cikin tsananin damuwa." anas ya dafa goshi yana furzar da numfashi sannan ya dawo Inda jaguwa yake zaune "Adnan dan Allah ka daina nuna Kafi qaunata akan sauran abokanmu , tsakani da Allah ni banga abun wariya aciki ba tunda kana zargine kamata yayi kayi zargin har dani ,kawai giyar soyayya na dibarka kazo kana wa mutane shirmen banza " tunda anas ya fara magana yake ta jan tsaki aransa kafin daga baya ya mike yace "Kamin shiru anas karka dameni da hauka idan ba haka ba zan fasa maka Kai yanzu ya fad'a yana zaro bindiga pesto a bayan wandonsa ya saita Kansa yana huci ."ka harbeni mana". anas ya fad'a yana dubansa cike da fushi, jaguwa ya turesa kan kujera ya ijiye bindigar hannunsa ya fito yana tsuma kamar wani mayuncin zaki Kai tsaye gurin shakatawa ya nufa Yana sake shiga duniya tunani Dan dole so yake sai gano inda dcp ya samu numbersa ." Tafiya minister yake a hankali yana jan tanweer da hira cikin hikima yake tambayarta abubuwa da suka faru daita, ita Kuma tana bashi amsa tare da Allah Allah su k'arasa gida ta ga mumynta , shi kuwa a ransa ba gida yake da burin kaita ba hospital zai zarce daita tukun nan domin a bincika masa lafiyarta . kafin ya karaso cikin gari tuni bacci ya d'auke tanweer sakamakon hodop din da suka tarar a hanya , a hankali ya waiga bangaren da take zaune ta d'aura kanta a saman kafad'arsa yaga bacci take da alamun ma yayi nisa ya shafa gefen fuskarta cike da matsanacin farinciki yana sauke naunayen ajiyar zuciya . A bakin had'add'en get din ST hospital ya tsaya tare yin hon masu gadi suka Bud'e masa tafkeken get din ya sanyo hancin motarsa ciki . yana gama daidaita parking ya cire kanta a saman kafad'arsa har lokacin bata Farka ba dan haka ya kwantar daita akan kujera ya fito ya bud'e Inda take zaune ya cirota ya sa'bata a kafad'arsa ya nufi cikin hospital din daita , yayi tunanin kawo wannan hospital din ne bai kaita nashi Wanda ya mallaka Mata ba dan rufawa kai asiri domin acan duk bincike da za'a yi ba lallai bane ace wasu daga cikin likitocin bazasu sani ba." Duk da dare ne amman daga cikin mutane sun fahimci minister lfy ne da Ido kawai jama'a suka dinga binsa . Har karfe goma sha biyu saura na dare hjy Zainab bata ga shigowar minister ba zuciyarta cike da mamakin Inda ya tafi a daidai wannan lokacin dan rabon da yayi nisan kiwo irin haka har ta manta tun kafin a d'auke tanweer. ta kira dukkanin layukansa basa shiga abu daya ake fad'a mata switch off gashi bazata iya runtsawa batare datasan halin da yake ciki ba. tana cikin wannan halin sai ga wayarta ta soma ringing cike da tsinkewar zuciya ta Kai hannu kan bedside dinta Inda wayar take ajiye ta d'auka tana duba screen din wayar sunan minister ta gani yana yawo da sauri ta d'auka tare da Jan Koren madanni ta manna wayar a kunnenta tana furta "Assalamu alaikum". bai tsaya amsa mata sallamarta ba yace "ki shirya yanzu dolapo zaizo ya daukeki ya kawoki ST hospital". "Hospital Kuma"? "Lafiya ? "waye bashi da Lafiya? ta furta a lokaci daya muryarta na rawa. "karki damu idan kinzo zakiga ko waye bashi da Lafiya "a'a dan Allah ka fad'a min wallahi gbdy ka d'aga min hankali gabana banda faduwa babu abinda yake a yanzu . "Kai Zainab matsalata dake kenan saurin d'aukar abu da zafi kiyi abinda nace dolapo zai zo ya daukeki. "banason irin haka fa kasan a yanzu komai na iya faruwa dani, ni dai ka fad'a min nasani tun kafin nazo "nima banason yadda kike d'aga min hankalinki ki karaso zaki ga komai yana gama fadar haka yayi disconnecting din Kiran hankalinta a matukar tashe ta mike ta soma shiri, tun kafin dolapo ya karaso har ta gama ta fito suka d'auki hanya cikin kankanin lokaci suka karaso hospital dolapo na gaba tana biye dashi Allah Allah take takaraso taga waye bashi da Lafiya. dolapo bai tsaya a koina ba sai a bakin kofar d'akin da minister yayi masa kwatance yasa hannu ya kwankwasa kofar daga cikin d'akin aka bada umarmin shigowa ya tura kofar batare daya shiga ba sai hjy Zainab ce ta sa Kai ciki d'akin tana shiga dakin idanunta suka sauka akan tilon diyar kwance Kamar a mafarki kusan mutuwar tsaye tayi kafin daga bisani ta dafe bangon d'akin ta manne sosai tana murza idanunta da hannunwata duka " . a hankali minister ya k'arasa Inda take ya rikota "dan Allah ka barni karka tasheni a mafarkina "cool down Zainab wannan ba mafarki kike yi ba it really gaske ne tanweer diyarmu ce kwance a gabanki tana jin abinda ya fad'a ta gyara tsayuwarta sosai ta tsaya bisa kafafunta tana maida hankalinta sosai akan tilon diyarta da sauri ta shiga daga kafafunta tana mai zubar da hawaye Wanda take Jin radadinsu har cikin ranta ta k'arasa Inda take kwance ta d'aura hannunta akan sumar kanta mai tsantsi ,ta dinga binta da Kallo "mai ya sameta na ganta haka ?sun cutar min da yarinya ko ?"sun lalata min rayuwar yarinyata ko? tayi masa tambayar ajere hawaye masu zafi da ciwo na sake zubo mata akan quncinta "ki kwantar da hankalinki tukun nan ba'a dubata ba tana dai hutawa ne ". "Allah kasa basu cutar min da yarinyata ba ta k'arasa maganar tana sheshekan kuka tare da tsurawa tanweer idanunta , qauna da tausayin diyarta suka lullu'beta gbdy ta kasa d'auke idanunta akanta ,yarinyata tayi kyau sosai tamkar ba daga hannun yan'ta'adda ta fito ba skin dinta sai wani sheki yake ."naunayen ajiyar zuciya hjy zainab ta sauke tana cewa"Kasan san Allah zuciyata rawa take sosai akan tanweer jikina na bani an ta'ba min yarinya. "ki kwantar da hankalinki sannan ki sawa ranki komai ya faru damu daga Allah ne mu ma godewa Allah da muka ganta a raye Kuma cikin koshin lfy ...."inshallahu ma babu wani abu nasan Kai din mutumin kirki ne da yarda Allah kamewarka da jin tsoron Allah'nka bazai sa wani abu ya samu tilon diyarmu ba tana gama fadar haka ta mike rike da wayarta tana kokarin neman layin hjy baseera " da sauri Minister ya rike mata hannu "wazaki kira a daidai wannan lokacin"? " hjy baseera ta bashi amsa da haka "karki fara Kiran kowa tukun nan mubari musan matsayin da diyarmu take ciki, yanzu ma gida zamu wuce mu Barta har zuwa gobe idan Allah ya Kai mu sai dawo. "Da wani kallo tabishi dashi sannan tace "kana tunanin zan iya barin tanweer ne a wannan halin "?idan ma naje gidan me zanyi "?ai zuciyoyinkmu bazasu samu natsuwa ba gara dai mu zauna tare daita ya sauke numfashi yace "haka ne ya fad'a a filin dan yana wa tanweer wani so da bai tabawa wani hallita a duniya ba . Duk maganar da suke tanweer na jinsu dan tuni ta Farka tun shigowar mumy sai dai ta Kara runtse idanunta sosai dan karsu fahimci ta Farka tausayin iyayenta ya sake rufeta "kuyi hakuri iyayena komai muqaddari ne daga Allah Kuyi min addua kawai domin abinda kuke gudun faruwarsa tuni ya faru an raba tanweer dinku da budurcinta.. shiru tayi hawaye na gangarowa akan pillow da kanta yake kwance tana kukan zuci gefe guda Kuma bata ganin hotunan kowa face na Adnan dinta tana tsananin sonshi tasan ba Abu ne mai sauki ta daina tunaninsa ba. a hankali hjy zainab ta dafa kanta wani zafi taji ya ratsa tafin hannunta ta bud'e baki kenan da niyyar yin magana sai sukaji an turo kofar d'akin an shigo wasu likitoci ne suka shigo d'akin sanye da kayansu na aiki sai dai puppy ne amadadin fari suna ganinsu suka dan ja baya domin basu damar suyi aikinsu . Byn sun gaisa d'aya daga cikin likintan tace "Dan Allah ku dan je daga waje ta basu umarmin fita jiki a sanyaye suka fita . Cikin kankanin lokaci likitan ta fara aikinta cikin iyawa da kwarewa har ta gano komai akan abinda minister yake bukatar sani, tana gamawa tayi rubuce rubuce a file din tanweer da'aka bude mata har za ta juya domin barin d'akin zuwa office dinta tanweer tayi saurin riko mata hannu tana cewa"doctor dan Allah karki fad'awa iyayena komai da kika gani . "why "? doctor ta tambayeta shiru tan tayi kafin daga baya ta sake Bude baki da kyar "banason iyayena su shiga damuwa ne". ba haka aikinmu yake ba dole zan sanar musu domin idan wani abu ya faru a gaba zasuyi kuka dani doctor na gama fadar ta fice dan oready dayar likitan ta fita ." Minister na gani fitowar doctor ya biyo bayanta da sauri kusan atare suka shiga office dinta . zaune yake a gaban doctor yana sauraren bayaninta daki daki a natse take sanar masa diyarsa ta san nmj ba kamar yadda yayi tunani ba . wani irin bugawa qirjinsa yayi da matsanacin karfi take gumi ya shiga tsatsafo masa ta koina ajikinsa "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun allumma ajirni Fi musibatihi waklifni khairan minha "an yiwa diyarsa fyade kenan "? inna lillahi ya sake furtawa, kenan ta wannan hanyar Allah zai yiwa ya'yan mutane sakayya ? Allah yayi iKonsa da qudirarsa bai san lokacin da hawaye ya shiga zubo masa ba abun yayi matukar taba zuciyarsa Kuma yaji zafin abun sosai "likita ta maida kanta ta cigaba da rubuce rubuce hanky ya ciro a gaban aljihunsa ya goge hawayensa "likita Ina son ayi mata wanki mara ".likita ta sake dagowa tana dubansa sannan ta lumshe masa Ido alamun taji. ya mike ya dawo d'akin Inda ya iske hjy zainab ta tasa tanweer gaba tana dubanta cike da farinciki ita Kuma tan hannunta rike da cup din ruwan zafi tana kurban tea a hankali , kallo d'aya tanweer tayiwa mahaifinta ta fahimci an fad'a masa komai . "Mai likita tace "? bai boye mata komai ba ya fad'a mata har ma da abinda yace likita tayi ,a razane hjy zainab take kallonsa sannan ta juya ta surawa tanweer Ido "da gaske sunyi Miki fyade "? Tan tabi mahaifiyarta da Kallo domin rasa abinda zata ce mata. Ganin tayi shiru kawai hjy zainab ta fashe da kuka . Kuka take sosai tana tsinewa jaguwa Allah bazai barsu ba hakika ya zalinceni ko ta wacce hanya sai Allah ya Saka min sai yaga sakayya sai ..." tanweer tayi saurin matsowa kusa daita "no mumy stop "! "Stop what "? "Me kike nufi da stop "? "Bana nufin komai mumy amman ki daina tsine musu ki barni naji da abinda nake ji a halin yanzu ,mumy wallahi nafiki shiga bakinciki abinda ya faru dani ta fada tana goge mata hawaye "ki daina kuka mumy na yarda da qaddara muyi Imani daita su Kuma idan masu shiryuwa ne Allah ya shiryesu idan bama su shiryuwa bane Allah ya tona musu asiri...." Bata gama magana ba mumy ta karbe "nifa wallahi bazan daina tsine musu ba har na koma ga Allah tan ta runtse idanunta"oh !Ni dai nace ki barsu ta fad'a tana d'aura kanta a kirjin mumy "mumy banason wankin marar nan Allah zafi garesa kice wa dady abarshi kawai . "Ina bazai yiwu ba gara dai ayi idan ma da wani abu yayi gaba shi dai dady shiru yayi kawai yana kukan zuci ba shakka ba'a cin bashin Allah duk daren dadewa sai ya d'auki fansa bama mutuen kirki ba suka d'auki fansa yan fashi yan taada wannan abu da ciwo yake ciwon da bai san ranar da zai daina jinsa ba ." "Mumy bari nayi sallah ko ? ta fad'a tana kokarin saukowa Ina ne bayin? Shi dai dady tsaye yayi yana kallon ta zuciyarsa na bugawa ta zura takalminta tana sake kallon dady "dan Allah dady kar min wankin mara da zafi sosai" ke dai kije kiyi alwala kiyi sallah Amman bazamu barki haka ba dole ayi tan tace "uhm dad tare da shigewa bayi . Tayo alwala ta fito mumy ta shimfida mata dankwalinta tayi sallah suna zaune suna jira ita Kuma taki tashi dan bazata yarda a mata wakin mara ba zafi garesa tayi shiru akan sallaya tana zullumi gbdy a tsorace take ta marairace fuskarta "dan Allah dad mumy kuyi hakuri wallahi bawai banaso bane zafi garesa "karki tsorata ki bari ayi a gama komai shine kwanciyar hankalinmu kefa likitace kinsan illar abinda kike son yiwa rayuwarki". tayi yar murmushi yake wanda yafi kuka ciwo "shikenan zanyi da kaina. "yarinya jikinki zai gaya Miki gara ki bari ayi Miki allurar bacci ayi Miki cikin sauki inji cewar mumy taja kujera ta zauna tana nuna damuwarta . tan ta kauda fuska "ni dai gsky zanyi da kaina dama mun wuce gida a yanzu tayi mgnr cike da shagwaba . "iKon allah akwai aiki a gabansu inji cewar mumy "kinsan Allah baki Isa ba bazan d'auki wannan kasardar ba "to mumy amman Ina rokonki ki barni babu abinda zai faru nasan kan aikina bama lallai sai anyi wanki mara ba akwai table din da zan sha da zai maye gurbin wanki mara ganin ta nace sai da tayi da kanta suka hakura tunda sun san tasan aikinta dady ya zauna akan Baki gado ya d'aga kan tan ya d'aura akan cinyarsa yana shafa sumar kanta ." ***** Wahegari tun da asuban fari fari nazifi yayi wa gidan alhj Tahir diran makiya Koda ya karaso ib na bacci hakan kuwa yayi masa daidai dan zai samu aiwatar da shirinsa, domin a Shirin da yake son yayi domin fitar dashi Ibrahim baya son kowa yasani daga shi sai mahaifiyarsa dan haka ya Kara masa da allurar bacci wanda zai d'auki lokaci yana aiki ajikinsa sannan ya d'ago ya Kalli hjy baseera "kin tabbatar kin sakawa dady maganin cikin abincinsa jiya ?"eh baccinsa ma yayi nauyi sosai dan ko d'aga yatsunsa baya iyawa ,"very good yanzu zan nade ib cikin kayan wanki domin wannan hanyar ce kad'ai zata mana saukin fitar dashi "duk yadda kayi daidai ne nazifi bani da ta cewa tana kallo ya d'aure ka'fafun ib ya curesa guri d'aya sannan ya nadesa yanzu abinda za'a yi ki kira masu aikin gidan su taimaka min na fita dashi. " shiru umma tayi na second biyu kafin daga baya ta yi mgn "ince kace dani za'a yi tafiyar ?yace "eh dake zaa yi mana "kaga kenan nice yakamata na fidar dashi da hannuna idan ya kasance kana ciki zai zamo da matsala tunda nasan idan ya nememu ya rasa dole zai yi bincike sosai akai ". "haka ne Kuma kin kawo shawara bari na fita sai mu had'u a airport "to shikenan na gode sosai . nazifi ya bar gidan yayinda hjy baseera ta kira masu aikinta da taimakonsu ta fitar da gangar jikin Ib zuwa haraban gidan suka Saka a bayan motar hjy basera su kansu sunji nauyi matuka sai dai babu halin tambaya suka juya zuwa cikin gidan suna haki . Hjy basera ta dawo ta Bawa kowacce aikin yi sannan ta shiga d'akinta bayan kmr minti goma ta fito lokacin duk suna kitchen tana k'okarin shiga mota direbanta ya taso da sauri ta dakatar dashi yayi mamaki matuka ya dai koma ya zauna a mazauninsa da kanta ta tuka motar bata tsaya akoina ba sai airport Inda suka hadu da nazifi cikin kankanin lokaci akayi komai aka gama jirginsu ya tashi ...." D'aure jaguwa yake da dan karamin towel a kungunsa yayinda hannunsa ke rike da Daya yana tsane jikinsa a gaban mirror Wanda da gani wanka ya fito anas ne ya turo kofar d'akin ya shigo "yanzu wanka ne sama da awa biyu jaguwa "? "ya son ranka bafa na son damuwa "? to Dan Allah kayi sauri tun dazu bakin can ke zaman jiranka aiki suka zo dashi mai nauyi "idan sun matsu su wuce idan Kuma zasu iya jira su jira. ya fad'a yana daukar body lotion ya fara shafawa ajikinsa "ai bazasuyi fushi ba suna can suna jira ka daiyi hakuri ka takaita kawai anas na tsaye har ya gama shirya Kansa ya fito zuwa inda bakinsa suke zaune zaman jiransa ya samu guri ya zauna anas ya juya cikin sauri ya fad'awa su jubi jaguwa ya fito babu yadda suka iya haka suka fito suna cika suna batsewa dan har lokacin basu daina Jin haushin abinda jaguwa yayi musu ba , shi Kuwa ko ajikinsa yayi watse dasu yaki bi ta kansu kowannensu ya samu guri ya zauna sannan bakin suka fara magana akan abinda ya kawosu har sanda suka dasa Aya "Kuna nufin Aysha oil and gas ?"sosai Mai gidan man yayanamu ne uwa daya Uba sai dai sam bama amfana da dukiyarsa daga shi sai matarsa da yayansa suke ci Kuma hasali wannan dan'uwana ne silar arzikina nasa "dakata ban tamabyeka duk wannan ba aiki dai kuke bukata Kuma za'a yi dae yarda Allah "to to shikenan Amman dan Allah kuyi yadda asiri bazai tono ba "shiiiiiii ku tashi ku kama gabanku . jikinsu na rawa suka mike suka bar gidan daga nan su jaguwa suka cigaba da tautaunawa tare da tsara yadda komai zai tafi daidai wanda aranar suka shirya dasu jubi ,a ranar basu kwana a gidan ba a gidansa na oluwale suka kwana gbdy har da yaran aikinsa . Wadhegari a hankali jaguwa yake saukowa akan matattakalar bene jikinsa sanye da bakaken kaya wondo da riga bayan rigar an rubuta jaguwa hannunwansa duka cikin aljihun wandonsa tun kafin ya k'araso kunnensa ke jiyo masa tautaunawar yaransa "Ina da tabbacin har da tsananin tsoron allahnsa da kyautatawa mutane yasa muke samun nasara akoda yaushe "wannan haka ne duk da abinda muke yi ya sa'bawa shari'a Amman hanyar da kudaden suke bi na alkhairi ne "sosai kuwa " inji cewar anas. "you all know there's no time when we can't do what we want suka fara sakar masa murmushi gbdy yaransa suka mike suna Sara masa ban da abokansa "safe da dare babu lokacin da bazamuyi abinda muke so ba kawai abu mafi mahimmam ku karkafa zuciyoyonku akan komai ,ko da yake ku din gwanaye mutane ne da sukayi gasar mutuwa meye bazasu iya ba ?" gbdy suka gyada masa Kai suna murmushin Jin dadi "wannan haka yake Kuma babu gudun babu ja da baya Kuma duk abinda ka shirya dole ya tabbata tunda kana da maganin kwalaye " akwai mutane dayawa da suke son su zama fadera kamar ka Amman abun ya faskara sai dai sun tsaya a matsayin local government domin Kai kadai ne kawai zaka zama fadera ka zama state a karshe Kuma ka zama ceo the only armed robber's international plc you're the most supreme leader of us all ". jaguwa duk runtse duk wuya Muna tare da Kai muna jinjina maka Kai kadai ne acikin garin Nan daka gagari kowa we hail you jaguwa inji cewar jabir ya fad'a yana Kai ta'ba wi bakinsa " muna sonka kmr yadda anas ke qaunarka dan Allah ka daina zarginmu da cin amanarka da hannu ya dakatar dasu gbdy yana gyada musu Kai . A hankali ya fara tafiya a tsakiyarsu Yana dubansu daya bayan d'aya kafin daga bisani ya fara motsa labbansa a hankali " my name is Adnan amad jaguwa and iam of different body dimensions duk Wanda yace bazamu muyi bacci ba shine bazai ba, Wanda ya barmu da lafiyarmu shima zai zauna lafiya Wanda yace zai damemu to muma zamu damesa am jaguwa and iam ceasar as well so give unto jaguwa what's belong to him Yana gama fad'ar haka ya d'auki bindigar pesto su kuma sauran suka d'auki AK 47 ya nufi haraban gidan suka biyo bayansa suka shiga mota suka bar gidan zuwa Aysha oil and gas dake cikin apapa." Da misalin karfe Tara na safiyar ranar tanweer ta matsa lallai sai an sallameta tunda babu Inda ke mata ciwo akan hanyarsu ta koma gida ne "dad ! ta kira sunansa "yes my tan ya amsa yana dubanta "dady banason ka sheidawa kowa na dawo gida ka bar mutane a yadda suke dakon jiran dawowata "ko me yasa kika fadi haka ?"ina da dalili amman idan lokaci yayi da kanka zaka fahimci haka "har jaminan tsaro dake kokari binciko Inda kike kar a sheida musu "? "Eh ! "to shikenan anything for my baby bani da ja duk abinda kike so nima Ina sonshi ya k'arasa fad'ar haka yana cigaba da kallonta "kema mumy please "naji .." suna karasowa gida minister ya gargadi dolapo da kar ya sheidawa kowa dan shi kad'ai yasan da dawowarta yace yaji . Kai tsaye had'add'en d'akin ta shiga komai very Niet kamar tana gida sai kamshi air freshener yake a hankali ta soma neman karamar wayarta Aiko batasha wata wahala ba ta gani, ta sauke naunayen ajiyar sannan ta kunna , gani taki kawo wuta ta fahimci babu caji ne dan haka ta jonata a caji ta nufa bayi domin tayi wanka . tunda ta shiga bayin taji kanta ya fara Sara mata sakamakon kanshi sabulunta fair and white daya gauraye bayi ba tsamani taji zuciyarta ta tsani Kamshi . ba zato kawai ta fara amai ta kwarara amai Mai isarta wai ma Dan cikinta babu abincin kirki tana gamawa ta shiga bathtube ta kunna shawa ruwa na shiga jikinta batare data cire kayan jikinta sai da ta samu natsuwa sannan ta mike ta janyo towel ta d'aura ta banko kofar ta fito ta dawo daki ta bar bayin kaca kaca da amai ta fad'a saman gadonta tana fad'in "wash !wayyo Allah meye haka kuma.....?" "Assalamu alaikum yan'uwa barkanmu da wannan lokacin Dan Allah ku taimakawa wannan baiwar Allah Mai suna rukayya wacce ta kasance budurwa ce tana fama da ciwon no-no tsawon shekara daya Kenna saboda iyayenta basu da halin da zasu dauki nauyinta yasa brest dinta daya ya lalace har ta kai ga tsutsa , rukayya tana zaune ne a garin Kaduna a unguwar kanawa tare da iyayenta dan Allah ku taimaka mata saboda Allah da darajan fiyayyen halitta annabi Muhammadu sallallahu alaihi wa sallam ga masu bukatar taimakawa ga account number nan 1438775094 Aishat Abdullahi access bank .Domin Jin qarin bayani a tuntubi wadan nan numbobin 07039569430 07037450698 08059623096 Allah ya bada iKon taimakawa . Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN domin sauraron littafaina a tuntubi channel dina ta hausa bakwai     . 🅿️ 21 "Eh  ! abinda  nake  nufi  Kenan  kuma  nake   bukata  ka  aikata,  muddin   wannan   yarinyar   bazata   kasance  karuwarka   ba  to  ya  zama   lallai  ka  aureta   Kuma  acikin tsakankanin wannan    lokacin  ". Cikin   tsananin  firgici da  tsinkewar  zuciya  jaguwa  yace "  me   yasa   baba ? "mai yasa   baza'a bar   wannan   maganar ba  dan  Allah ? " ni  dai  gsky   a biyo  wata  hanyar   banda  wannan,  tanwer  tasan  koni  waye , tasan  sana'ata  fashi  ne , nayi   Imani   Koda na fada  mata  zan   aurenta  bazata  aureni  da   wannan  sana'ar ba ya k'arasa maganar tare da  yin shiru yana tunanin  zuci  "shi  dai  gaskiya  komai za'a yi  bazai  taba  auren  tanwer da wata manufar ba  ko cutar daita ba domin  yana  jinta  ajikinsa   tamkar   jininsa  ." Shiru  ne  ya  biyo baya na wasu mintuna  kafin daga bisani baba ya  numfasa  kana ya soma magana  a dake "Hanya   daya   ce  zata  maye maka  wannan  gurbin , ka  nemi  mace   mai  irin  taurarinta  ka ajiyeta   akarkashin  ikonka  Koda  bazaka   aureta  ba ka dinga saduwa  daita  saduwa irin ta aure    idan   kayi  haka shikenan komai  zai cigaba da tafiyar  mana yadda   muke  so batare da wata matsala ba   ." "shiru   jaguwa   yayi  yana kallon  zara  zaran  yatsun   kafafunsa  masu tsananin kyau da   sheki  yana  nazarin maganar  baba, nan  take  gumi ya  shiga  tsatsafo masa  a dukkanin   ilahirin  jikinsa, kwakwaluwarsa  ta  toshe  zuciyarsa  ta  cunkushe  guri daya , tunanin  da  yake ya tsaya cak  ya  Kasa  cigaba da tunanin  komai . sai  daya  dauki  minti  biyar   tsaye  batare da yasan madafar  dafawa  ba "amincewa  auren  tanwer  Ko  nemo  mai irin taurarinta ya ajiyeta akarkashin  ya dinga  aikata zina daita   "shi da yake neman yakice  zina  arayuwarsa sai ga baba  na kokarin  maidashi  ruwa tsundum. "Ya amince  ne  ko kuma ya  fada masa a sake nemo wata mufutar ?  sautin  muryar  baba  ne ya dawo dashi cikin hankalinsa  ta Inda ya  cigaba  da  zayyano masa hujojinsa akan  bukatar auren tanwer da yake son yayi  Ko kuma  ya  shiga  gari ya nemo mace  me irin taurarinta  idan ba haka  ba  nan  gaba  kadan za'a  yi  galaba akansa  " . duk abinda baba ya  fada  yasan  yana  da  huja  akan hakan kuma yasan ya fada ne domin ingata rayuwarsa daga sana'ar fashin da yake  but  shi  baya jin  zai iya  ajiye  tanwer a  matsayin karuwarsa  Ko aurenta domin samun  wani  biyan bukata  daga gareta  ". ya runtse idanunshi yana  mai  sake  gyara tsayuwarsa  yana  jujuya  maganganun baba  yana sake fadadasu  yana masu filla filla , gbdy  komai  ya  tsaya masa. ya sake  neman natsuwarsa  ya rasa , ji yake Kamar zuciyarsa zata  buga   tsabar  shiga rud'ani  tunanin  matsalar dcp ,tanwer , Amminsa  , yanzu  Kuma ga matsalar baba da me zai ji? "me ya kamata yayi ya samar ma  zuciyarsa salama ? yana jin kamar yace   babu abinda zai yi acikin umarnin baba wanda wannan shine  Karo na farko da zai sabawa umarninsa a tun tsawon lokacin  da suka dauka tare  dan bai taba cewa ga abinda zaiyi ya mutsanta  masa ba sai dai ya aiwatar . " "tun  yanzu ka fara tunanin  shiga  gari  domin  nemo me irin taurarin  yarinyar nan ka ajiyeyata  a matsayin karuwarka  dan nasan bazaka taba aurenta ba tunda baka amince da auren  yarinyar nan ba  ." Juya  maganar  baba yaketa faman yi acikin kwa kwaluwarsa , zuciyarsa ta dunkule guri daya  yana jin Kamar ya daura hannu akanshi ya saka ihu ko yaji saukin zafin da zuciyarsa ke masa sai daya sanyawa jikinsa jarumta sannan yace "wacce irin alama ce  zatasa na gane me irin taurarin tanwer ? "Kenan kafin bukatar wata akan wannan yarinyar ? "bazan iya cutar daita bane " ya fada yana furzar da iska mai zafi daga  bakinsa,  shiru baba yayi kafin daga bisani ya numfasa sannan  ya   cigaba da mgn "alamar da zaka gane me irin taurarinta , kana ganinta duk wata kafa ta gashi  dake kwance ajikinka zata mike, take wannan zoben dake hannunka zai yi baki, abu na gaba tsuntsun dake ajiye a gidanka zai bayyana akanta wannan shine alamar me irin taurarinta amman fa bai zama lallai ka samu ba." "zan samu ....."  ina samun nasara akan komai dana saka gaba wannan Karon  ma  nasan zanyi nasara  da yarda Allah   "Ina  maka   fatan  alkhairi da fatan samun nasara  yana  gama fadar haka  yayi  disconnecting din Kiran , jaguwa ya cigaba da tsayuwa  agurun tare da lulu duniyar tunanin ." bai dawo d'aki inda tanwer take  ba sai  wajen karfe d'aya da rabi na  dare lokacin tuni tanweer tayi bacci a kasa tare da kankame jikinta guri d'aya saboda karfin ac d'akin yayi mata yawa ,  ya   karasa ya tsugunna gabanta yana karewa jikinta kallo  yana   tunanin maganganun  baba , ganinta   yanzu kwance a gabansa  yaji kamar ya amince da maganarsa  sai dai take zuciyarsa ta dakatar da wannan tunanin  dan haka yayi  saurin kawar da  maganar ya tsaida kwayar  idanunshi akan  fuskarta da  tayi jawur alamun taci  kuka . a hankali ya Kai hannunsa yana shafa  gefen  fuskarta cike da tausayawa  zafi yaji ya ratsa tafin hannunsa amman hakan bai hanashi Jin sanyi dadi a sansar jikinsa ba ,duk sanda zai kasance daita ya dinga jin irin  wannan  yanayin kenan   ,ba ko wani  irin yanayi bane illa kasala da tsananin sha'awarta  haka zai  dinga jin Kamar ana masa wanka da ruwan sanyi ." Kallon fuskata ya cigaba dayi yana  shafawa  har zuwa kan tudun dukiyar fulaninta da suka dan bulluko  ta saman rigarta   wani irin  zirrrrr  yaji  a gbdy ilahirin jikinsa kafin kace me jijiyarsa ta shiga  harbawa da sauri sauri. numfashi ya fesar yana jin kamar ya cire mata kayan jikinta  ya soma sarrafasu "a hankali ya Kai hannunwansa zai ɗauketa firgigib ta bud'e idanunta ta watsa masa runannun idanunta tana sake kamkame jikinta waje d'aya ya matso sosai kmr zai shige jikinta tare da Kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya kira sunanta  cikin sanyayyiyar  muryarshi mai tsananin kashe jiki da tsuma zuciya "tanweer !  Shiru  tayi taki amsawa "idan bazaki bari na d'aukeki  na kwantar  dake ba ki tashi kije ki kwanta  kar sanyi yayi miki illa " bata ce masa komai ba har sanda ta  mike ta  zauna shima ya matso kusa daita ya zauna yana shafa  wuyanta  zafi  ne  har lokacin  ya sake ratsa tafin hannunsa   yace " baki da lafiya ne  ? sai da ta d'auki second biyar sannan tace " eh !  Ina dan jin zazzabi ne ,"sannu ya fad'a yana sake  shafa gefen fuskarta "yauwa  ta fad'a a sanyaye tana mai tsura masa Ido  sai taga gbdy yanayinsa ya canza ba kamar da  da yake mata Komai da gadara ba  tausayinta ko tausayin Kansa ne ya maidashi haka bata sani ba ." hakan ta dinga ji tausayinsa a ranta ya d'aukarwa Kansa muguwar rayuwa ,Allah ka shiryesa idan yana da rabon shiriya ta fad'a acikin ranta har karfe biyu ta buga jikinta da zuciyarta sunki saurara mata akanshi , tana son barin gidan tana tunanin matsayar soyayyarta agurinsa " Ina ma bashi da ta'bo komai da tabbas kowa zai tayata murna samun nagartaccen miji irinsa ya matso kusa daita sosai yana sake furta mata Sannu "nayi magana da mahaifinki  zamu  had'u dashi a gidan man royal stream gobe "  tana jinsa amman taki cewa uffan ,ya kamo yatsun hannunta cikin nasa  yana kallo farcenta masu kyau sai sheki suke  a natse  ya ɗauketa cak ya rungumeta tsam  ajikinsa yana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarta "zaki tafi gobe ki barni ? ta lumshe masa idanunta alamun "eh! bai sake cewa komai ba haka bai  sauketa akoina ba sai a tsakiyar  gadonsa  ya kwantar daita  ya mata runfa da faffadan qirjinsa  ya canza wutar d'akin zuwa mara haske yana mai  lumshe  idanunshi." numfashi me zafi ta fesar qirjinta na sama da kasa a hankali ta Kai hannunta tana shafa sajen dake kwance a  fuskarsa zuwa dogon  hancinsa "zan tafi na barka me zaka  bani wanda zan dinga tunawa da Kai ? ya bud'e idanunshi daya lumshe ya watsa cikin nata batare da yace mata Komai ba ,ya matso kusa daita sosai har tana Jin yadda qirjinsa ke bugawa fat fat kmr zai fasa qirjinsa ya fito, ya  kwanta gefenta yana kallonta  itama ta juyo  suna fuskantar juna. ya kamo yatsun hannunta ya jefa cikin bakinsa yana tsotsa a hankali  yana cigaba da  kallon kyakkyawar fuskarta acikin haske da bai gama haskake d'akin ba. kallon juna suke cikin yanayi na tsananin soyayyar juna  da buqatuwa da juna, sosai zuciyoyinsu  ke bugawa da sauri sauri  saboda yanayin da suke ji a sansar jikinsu "na tambayeka kayi shiru , shirunka na nufin baka bukatar na samu komai daga gareka ? ta fad'a tana shigewa  jikinsa still bai ce mata komai ba ya janyo bargo mai taushi ya lullubesu acikin bargon ma suna manne da juna Kamar zasuyiwa juna numfashi . sosai ta shige  jikinsa "Adnan ......! ta kira sunansa cikin kasalalliyar muryarta wani iri yaji a dalilin yadda ta Kira sunansa gbdy ta kashe masa jiki wani Abu yaji suna yawo a sansar jikinsa tun daga tsakiyar kansa har zuwa yatsun ka'fafunsa da kan jijiyarsa wanda bai taba ji akan kowacce mace ba sai akanta . "Adnan kace min wani abu mana ka fada min abinda zaka bani  wanda zai dinga debe min kewarka  idan na tafi " still dai shirunsa ne ya biyo baya ta numfasa ", ni idan bazaka bani ba ka fad'a min abinda zan baka Wanda zaka dinga tunawa dani ,nayi alkwarin komai kace zanyi maka shi acikin a daren nan  ." Lumshe idanunshi yayi  yana me sake  shigewa jikinta yayinda jijiyarsa Ke sake shiga cikin garari da kaiwa kololuwar bukata  da kyar ya fixgo magana  " bana  bukatar komai iya soyayyar da kika nuna min ma ta  Isa "To ni me yasa baka sona alhalin kasan Ina sonka ? dan Allah  Adnan ka soni  kuma  kar ka manta dani, dan ni Ina sonka da gaskiya ,ka rikeni aranka. " ka rabani da abu me mahimmancin amman still zuciyata na sonka ban san wani irin so nake maka ba wallahi idan ka manta dani zan iya mutuwa  dan bazan juri zama a duniyar nan  babu Kai ba . "wallahi Adnan tunda nake ban taba  gani  mutumin  da ya shiga zuciyata  farar daya   kamarka ba, Adnan  ka sace zuciyata da komai nawa  dan Allah Adnan  ka bani dama na shigo rayuwarka  domin na canzaka sannan na zama abokin  rayuwarka ." Shi dai jaguwa  jinta  kawai yake yi har ta gama zubanta  shi bai ce kala ba "adnan  nasan kana jina ka shareni  "Dan Allah ka min  magana ko naji sanyi azuciyata  I love  you more than anything in this world  ba karamin dadin kalamanta  yaji ba sai dai yaki furta komai . "don girman Allah  ad ....." a sukwane ya  toshe mata baki da bakinsa hannunsa Kuma ya hau shafa mata sansar jiki dashi  sai daya tsotse mata  baki tass sannan ya zare bakinsa yana cewa "bazan manta dake ba  arayuwata , zanyi k'okari na dinga tunaninki sau biyu a rana ya fad'a cike da zolaya yana jan karan hancinta  ". "sau biyu kawai ?tayi mgnr a shagwa'be tana dukan qirjinsa ya kamkameta  tsam ajikinsa yana busa mata numfashinsa "shikenan  zan dinga tunaki akai akai , zanyi kewarki sosai . dadin  maganarsa ta sake narkar mata  da zuciya , ta kai yatsun  hannunnta tana yawo dasu akan fuskarsa tana jin tmkr su hade su zama abu guda . Yayinda shi kuma ya kai hannunsa qirjinta yana mata tafiyar  tsutsa yana ciza lips dinsa na kasa  "taya ma zan iya mantaki a rayuwata ?yayi maganar a kasan ransa" kin jiyar Dani dadin da ban ta'ba ji  ajikin kowacce mace ba ,Kuma nayi Imani  bazan sake ji ba in ba Ina tare dake ba"  ya kamkameta sosai ajikinsa kmr zai rabata gida biyu  yana shafa ta yana Jin wani maganadisu sonta na shigarsa, yaji sha'awarsa data tafi tana Shirin dawowa gashi bazai iya aikata komai daita ba . ya birkitota saman qirjinsa ta kwanta a saman lafiyayyen qirjinsa tana sakin  numfashi "washhhh.. ! cike da  shagwa'ba tace  "ka  Aure ni please" shiru yayi yana faman shafa bayanta "please Adnan ka daina wannan sa'anar ka aureni sam sana'ar nan bata dace da Kai ba "naji zanyi tunani akansa" "batun auren fa ka fad'a min zaka aureni ko bazakayi ba ? "surayya ! ya kira sunanta muryarsa a kasalance  ta shige masa sosai batare data amsa ba, bata ta'ba jin wanda ya iya Kiran ainihin sunanta ba kamarsa "bazan iya abinda kike bukata ba a halin yanzu da zuciyata  take cikin garari da tashin hankali Kiran da kikaga na fita na amsa Kiran ammina ne wai ta samar min matar da zan aura Kuma yarinyar ta kasance diyya ce ga kanin mahaifina uwa d'aya Uba daya wani sati zatazo daga Maiduguri  a cewar ammina mu fahimci juna babu karya a tsakanina dake idan akwai macen data Fi dace wa na aura kece tunda ni ne silar rabaki da budurcinki . " tun daya soma mgn qirjinta ke bugawa har yana ji anashi qirjin wani kishinsa ne taji ya caki kahon zuciyarta zuciyarta na matukar zafi ta zabura zata mike daga jikinsa ya rike kugunta gam yana cewa  "Ina zuwa ? "zanje na kwanta bacci nake ji "ai babu bacci da zakiyi yau kwana zamuyi a haka ya maidaita yadda take yana cewa "wai tanweer me zakiyi dani da kike sona haka sam diyar minister kmrki bata dace da mutun Irina ba ? "Kaine kake ganin rashin dacewar amman duk wani dacewar aure yana bayan namu". "to shikenan zanyi confused din ammina ta amince na aureki amman fa ba dan Ina sonki ba zan aureki ne saboda na amshi budurcinki sannan bazan iya barin sana'ata ba idan ki shirya rayuwa da danfashin fine idan baki shirya ba kiyi kokarin ki cire soyayyarsa ki huta ". Shiru tayi tana sauraronsa  har ya dasa Aya sannan tace " ni Kuma kaga duk son da nake maka bazan iya rayuwar aure da Kai da wannan sana'ar taka ba " ya Kai bakinsa cikin kunnenta ya kafa yana mata wani irin sucking me fidda mutun haiyacinsa , gbdy tsigar jikinta suka shiga mikewa ,byn ya sha ya zarce da busa mata iskar bakinsa "kenan baki Sona? soyayyar iya baki ce kawai , soyayyar karya kike min domin kuwa idan soyayyar gaskiya ce zaki soni da kowani  irin sana'a nake yi ". ta girgiza masa Kai "wannan ba itace  soyayya ba muddin son gaskiya ne to ya zama dole naki wannan sana'ar  , kana son ka ciyar dani da  haram ni da yaranmu ?yana Jinta yayi shiru "ya kamata ka natsu kayi tunani sosai wallahi qauna ce tasa nake kin  wannan sana'ar taka  ta k'arasa maganar tana secuzing din jikinsa ta hanyar mutsu mutsu, kasa rike Kansa yayi ya zare rigarta ya damki dukiyar fulaninta ya fara tsotsar Kan nipples dinta  kmr wani mayunwanci zaki ,duk da ta tafi duniyar sama amman sai ta saka masa kuka tana fad'in "adnan ka barni bana son wani abu ya sake shiga tsakaninmu Zina haramu ne ka fini sani "tabbas yasan hakan haramu ne Amman ita dince dabam take acikin mata ya dade yana sarrafa albakartun qirjinta tanwer tana  jinshi  tana amsar sakoninsa yayinda  shi km ya cigaba   budurinsa sai daya gaji dan kansa sannan   yayi dif ya kyaleta yana maida ajiyar zuciya sai dai ya janyota  jikinsa sosai   ya  kamkameta ajikinsa kamr za'a kwace masa ita a hankali bacci ya d'aukesu tana jikinsa  ." ***"" Washegari Jaguwa zaune sanye da riga t shirt da bakin wondo trouser a d'akinsa kayan jikinsa sun balain yi masa kyau  sun haska fatar jikinsa yayi shiru yana fuskantar tanweer dake sanye cikin doguwar riga  data Saka  tun jiya dan ko wanka batayi ba shine dai yayi wanka. kowannensu zuciyarsa cike take da fargaban rabuwa da juna suna kallon juna ko kifta idanu basa yi , farinciki ne fal a zuciyar tanweer zata gida sai dai kuma wani bangaren na zuciyarta na alhinin rabuwa dashi bangarensa Shima haka ne zuciyarsa cike take da jimamin rabuwa daita yana Jin kamar ya fasa maidaita yabi umarnin baba  suna cikin wannan halin anas ya turo kofar d'akin ya shigo bakinsa d'auke da sallama sam Basu ji motsin shigowarsa ba sai tsayuwarsa akansu sukaji a tare suka d'ago suna dubansa tanweer tayi kasa da kanta sosai taji kunyar ganinsa saboda yasan komai daya faru a tsakaninsu . shi Kuma jaguwa ya tsurawa anas Ido, cike da farinciki anas ya samu guri ya zauna yana cewa "masoya Kun tashi Lafiya ?"amsarka  ya tafi gurin  koyon sallama zaka wani shigowa mutane babu sallama" anas ya kwashe da dariya "ai baka cikin haiyacinka Taya zaka San nayi sallama ko banyi ba?idan Kai bakaji ba nasan tanweer taji ko ba haka ba ? yayi mgnr yana dubanta bata ce Komai ba ta sukunyar da kanta Kasa . "tsaki jaguwa yaja "Kai dai kana son damuwa yanzu me ya shigo da Kai ?idan wani Abu kake bukata ka dauka ka kama gabanka "bana bukatar komai Kuma bazan fita ba zan zauna na cigaba da kallon masoya "oh my goodness anas kana da damuwa ya fada acikin ransa tanweer ta bud'e baki da kyar ta gaishesa "Ina kwana ?"Lafiya lau our tanweer ya hakuri da wannan sarkin zuci....."? saurin katse maganarsa yayi sakamakon take masa kafa da jaguwa yayi  da kargi har sai daya saki qara  ya waigo da sauri inda jaguwa yake zaune  suka hada idanu dashi , jaguwa ya sakar masa katuwar harara yana cewa "our tanwer kai da suwa kenan ?anas yayi saurin cewa "kai kadai ". "No ka dai gyara maganarka. "me kake son nace ?nace tamu kace a'a nace taka shim ban tsira ba "ta iyayenta ce karka sake cewa tamu okay ya k'arasa mgnr yana dauke kafarsa ya fuskanci tan . shiru dukkaninsu sukayi  anas ya zuba tagumi  yana kallon yadda jaguwa ke kallonta  , kowani motsi tayi idanunshi na kanta ,ta mike zata fita ta basu guri da sauri  ya riko tsintsiyar hannunta ya dawo daita "Ina zuwa  ? zani daki na gyara "ki zauna zan sa ayi komai ta koma ta zauna tare da yin shiru ya zuba mata Ido yana Jin wani iri a gabad'aya ilahirin jikinsa "wannan kallon fa kamar zaka cinye yarinyar mutane ayi magana kace ga zance ga magana anas ya fad'a cike da zolaya ..." Kallonsa kawai jaguwa yayi yana  girgiza Kai tare da yi masa alamar ya bar d'akin murmushin gefen baki anas ya sakar masa yana sake bajewa akan kujera alamun babu inda zashi . daga tanweer har anas suka zubawa jaguwa Ido suna kallonsa anas ya bude baki zai sake magana jaguwa ya d'aga masa hannu "dan Allah malam ka tashi ka wuce na sallameka "kasan Allah babu Inda zani sai naga damar fita zan fita kama bari kaji me zance ka wani katseni "nasan abinda zakace din ne shiyasa kaji nace haka ". Ya karasa maganar a daidai lokacin da tanweer ta sake mikewa bai Ankara ba sai hangota yayi ta soma tafiya gbdy suka bi bayanta da kallo har ta bar d'akin idanun jaguwa na kanta tafiyarta na matukar Burgesa tana tafiya kamar bata son taka kasa anas ya kwashe da wata  dry yana cewa "mutumina fa ka mugun kamuwa, ka fa shiga cikin wannan fage dayawa baka Isa ka fita ba " jaguwa ya ja tsaki yana kallon fuskar anas "Kai dai wallahi anyi dan matsala". "Nine ma gidan haya  karewar matsalar jaguwa ya mike yana dafa kafadar anas "bazaka gane ba anas duk yadda zan maka bayani ya mike yana kallonsa "ka fad'a min zan gane kasan fa nafi kowa fahimtarka "ka kamu da son yarinyar ko ?girgiza masa Kai yayi alamun a'a "ai fa matsalarka kenan taurin Kai tsiya  yanxu ko abinda ya faru tsakaninka da yarinyar nan  bai sa kaji wata alama ta soyayyarta ba ?"banji komai ba amman ban sani ba ko byn mun rabu, idan na fara Jin wani Abu akanta I will let you know yana gama fad'ar haka ya juya ya soma tafiya anas ya bishi da kallon banza  "dan iska me shegen taurin Kan tsiya kowa ya ganka yasan Inda ka dosa kana cikin soyayya tsundun amman kake wani kauce kauce ka dai bi a hankali wallahi . " har ya fita ya dawo d'akin sai dai bai shigo ba "babu Inda na dosa sai Inda ammina ta turani ". "kaji dashi bakin  munafuki kawai , tsabar mugunta kanka ma sai kayiwa murmushi kawai jaguwa yayi ya wuce Kai tsaye d'akin da take ya shiga bakinsa d'auke da sallama ,ta dago idanunta tana motsa bakinta alamun amsa sallama ya kalleta zaune tana tattara  kayan dake baje a dakin  "bana ce karki yi komai ba ?"naga babu Wanda zai yi ne "wa yace miki babu Wanda zaiyi ?ya karasa Inda wata katuwar jakarsa take me ruwan army green ya dawo Inda take zaune ya zauna ya d'auki kayan ya soma nikewa yana Sakawa cikin jakar"bari hada miki kayayyakinki acikin nan". ta d'ago idanunta ta zuba masa bai dago ya kalleta ba ya cigaba da abinda yake ,miryarta a sanyaye ta fito "wai wa kake had'awa wadan nan kayan ? "bakya  so ne"  tayi shiru tana cigaba da kallonsa  "idan kin tafi kin barshi me zanyi dashi ?"ni dai da  ka barshi Ina da Kaya da yawa a gida wasu ma ban taba sakasu ba "wad'an dabam wadan can dabam "sauran minti nawa mu bar gidan nan  ? "kina sona amman kum kina Allah Allah ki rabu dani da wanne zan yarda ? "ka yarda da son da nake maka shine gsky"  ya fesar da numfashi batare daya sake cewa Komai ba. ta mike ta shiga bayi ta d'auki lokaci sannan ta fito rike da towel tana goge gashin kanta har lokacin yana nan sai dai zuwa lokacin ya shirya mata Komai nata , ta wucesa ta zauna gaban dress mirror ta d'auki cum tana k'okarin taje gashin kanta. ta cikin mirror taga ya mike kafin ta sauke numfashi har ya k'araso bayanta ya tsaya ya amshi cum din hannunta yana kallonta ta cikin mirrow sosai ta xuba masa Idanunta . ya d'auke kwayar idanunshi akanta ya  cigaba da taje mata  gashinta baki sitik me sheki ga tsawo kmr na yaran larabawa yana mugun qaunar gashi a rayuwarsa  , ya d'auki man gashinsa ya shafa mata yana jin tsinkewar zuciya ba zai raba d'ayan biyu ba na rabuwa daita ne bayan ya gama shafa mata mai ya cigaba da taje mata gashin ita Kuwa Jin take kamar yana sake kunno mata wutar soayyyarsa ce ,ajiyar zuciyar data sauke da karfi yasashi  sake kallonta ta cikin mirrow murmushi ya sakar mata har dimple dinsa na lotsawa  ganin yadda gbdy yanayinta ya canza wani iri take ji ajikinta ." a hankali ta rike hannusa da yake taje mata gashi  dashi  ta waiwayo gbdy ta fuskancesa Shima ita yake kallo yana jin wani sanyin na ratsa sansar jikinsa yatsina fuska tayi tana cigaba da kallonsa"ya'akayi ko Ina miki da zafi ne? Kamar bazata fada masa abinda take ji a gabobin jikinta ba Amman yadda ya kafeta da idanu yasa ta mike tsaye tana motsa labbanta "wani iri naje ji a sansar jiki...." bata k'arasa maganar ba tajita a faffadan qirjinsa ya rungumeta tsam ajikinsa yana fidda numfashi atare qirjinsu ya dinga bugawa da karfin gaske tayi yunkurin barin jikinsa taji ya sake matseta gam idanunshi a lumshe kamar yadda nata yake a hankali ya dinga jin kasala me had'e da sha'awa yana kashe masa duk wata gaba ta jikinsa yana jin kamar ya canza lokaci komawarta ko yaki maidata gbdy su dangwama a haka "lokaci na tafiya  fa ..." "nasani kin matsu ki tafi kou ? ya fada yana zareta ajikinsa tare da had'e girar sama data kasa "Allah ba wai na matsu bane Ina son naga dad dina ai zamu dinga had'uwa "Bai zama lallai ba tunda bazaki iya auran dan fashi ba " ya fad'a tare da  juya wa ya bar d'akin. shiru tayi cikin damuwa ita dai duk runtse bazata auresa da wannan sana'ar da yake ba amman muddin ya canza aiki  sai Inda karfinta ya kare itama zatayi confused din iyayenta akan aurenta da ib su amince ta auresa . "zaka daina wannan sana'ar  tabbas zaka daina Kuma kana sona tunda har kayi tunanin zaka iya aurena  inshallahu zamuyi aure sai mun Tarawa amminka  jikoki masu yawa kwanciya tayi akan gado tana fidda numfashi sama sama . abubuwan da ya dinga mata daren jiya suka shiga dawo mata daki daki . Sai laasar sannan jaguwa ya shigo ya kamota ya rungumeta na kusan minti goma sannan ya zaunar daita akan stood ya tattara gashin kanta ya tamke mata da ribbon ya d'auki mayafin rigar jikinta ya yafa mata ya d'auki jakar kayanta ya nufi kofar fita "muje ko jiki a sanyaye ta soma d'aga ka'fafunta kmr wacce ake tsomawa acikin ruwa sanyi  ,duk sai taji kuzarinta yayi kasa komai ya fita aranta a falo ya tsaya ya ajiye jakarta ya bud'e fridge ya d'auki fresh milk da chocolate cake ya mika mata ta girgiza masa Kai alamun bata ci bai sake cewa Komai ba ya zauna ya fara ci ,haushi kmr ya kasheta taso ya sake yi mata mgn dan yadda ya had'e fuskarsa abun har tsoro ya bata ,bai gama ci ba ya ajiye sauran ya mike tana ganin ya mike ta juya kawai taji ya fixgota ya had'eta da jikinshi yana sauke numfashi tanweer ta dan lumshe idanunta tana Jin yadda numfashinta dana jaguwa ke gauraya kusan minti goma suna rungume da juna sannan ya sausauta rikon da yayi mata ya had'e fuskarsu guri d'aya suna shakar numfashin juna . harshensa ya dan fito dashi yana lasar lip's dinta a karshe ya had'e bakinsu ya fara tsotsa sai daya tsotsa sosai sannan ya sakar mata baki still bai ce mata ummm ba bare Uhmmm ya sake d'aukar jakarta yayi gaba tana biye dashi a baya har suka fito haraban gidan yaransa na ganinsa duk suka mike zasu nufo Inda yake da hannu ya tsai dasu ya bude mata gaban motarsa range Rover ash colour ta shiga ta zauna tana kallon haraban gidan datayi rayuwa wata uku a ciki ,bazata manta da komai daya faru daita acikin gidan ba,komai  ya zamo tarihi a rayuwarta ." bata Ankara ba taji tashin motar me gadi ya bud'e masa suka fita daga gidan tun da suka hau titi babu Wanda yayi magana tafiyar minti goma sukayi ta Kai hannunta ta d'auki wayarsa ta mika masa "ka bude min bai ce mata Komai ba ya amsa ya bude mata ya mika mata ya cigaba da tukinsa ta shiga message sako ta turawa tsohon layinta dake cikin karamar  wayarta sannan  ta ajiye wayar a inda ta dauka . tafiya me dan nisa sukayi dan sai byn magrib suka k'araso royar stream yayi parking nesa da gidan man tsakanin inda yake  zai Kai tafiyar minti goma  tun daga nesa ya hango minister tsaye yana baza idanu yaga ta Inda tanweer zata bayyana shiru yayi yana karewa gurin kallon tsab"ki fita ga mahaifinki can ya fad'a yana nuna mata Inda yake tsaye ,shiru tayi kmr bazata fito ba "ki fita mana kina bata min lokaci, ta kallesa kmr zatayi kuka dan har hawaye sun cika mata Ido ta yunkura da kyar zata tashi ya fixgota jikinsa ya rungumeta tsam  kuka ta fashe masa dashi. a hankali ya shiga shafa kanta zuwa  bayanta "is okay ki  kukan please  ya Isa haka  ke da zakiyi farinciki zaki kwana a gida tare da iyayenki da dinbin masoya shine zaki dinga hasarar hawayenki dan zaki rabu dan fashi  " girgiza masa Kai ta shiga yi tana sheshekar kuka  ya d'ago habarta  Yana kallon  kwayar idanunta da fuskarta  dake kwance shabe shabe da ruwan  hawaye. tsadadden murmushinsa ya sakar mata "why tanweer ?ya zaki min hk?idan kina son na dinga tunaki a duk bayan second biyu ki daina kukan nan . da sauri ta shiga goge hawayenta ya Kai bakinsa yayi mata light kiss "oya kije ga dad dinki can ya matsu bai d'aura idanunshi akanki ba ya saketa ta bud'e kofa zata fita yace "karki manta da alkwarinki " ta dawo kadan tana dubansa kwayar idanunta d'auke da tmby "na zaki sa akamani mana dan naga kin saci numbeta"  dukan wasa ta Kai wa  qirjinsa "Kai ko Allah shiryeka "Ameen na gode da addua ",Ki kula da kanki  sosai ki daina tsiwa da rashin kunya dan akwai  irinmu dayawa acikin garin nan "Kaima ka kular min  da kanka akan wannan sa'anartaka banason ka fad'a hannun  police "   Faduwa  da nasara  duk daya ne agurina duk wasu  kwalaye dake dakona bazasu iya komai  ba har sai  idan na tare dani ne suka bada hasken cutar dani." "karfin zuciyarka na burgeni ta Kalli yatsun hannunta  ta  ciro zoben  silver  me shegen kyau   wanda kakarta wacce ta  haifi mahaiyar ce ta bata zoben, ta kamo yatsun hannunsa   ta zira a karamin dan yatsansa dan anan kawai zai zauna "Ina sonka adnan !" ta fad'a tana lumshe masa idanunta bai ce mata Komai ba bare tayi tunanin  zai bata amsa.   Jin yayi shiru yana kallon zoben da tasa masa  tace  " muje  ka  rakani   bansan gurin nan ba ", numfashi ya sauke yace " muje anything for you ta sake yunkurawa ta fito Shima ya bud'e bangaren da yake ya fito . tafiya kad'ai suka yi ya juya yana cewa  "iya nan zan tsaya " tayi saurin juyowa da sauri  ta  kamosa tare da  nuna masa gefen kumatunta da hannunta alamar yayi kissing dinta  " kiss  yayi mata  ya juya  ta sake biyosa ta nuna masa d'ayan gefe "oh my goodness tanweer lokaci na tafiya fa kar  dad dinki  ya wuce ya d'auka karya nake masa ". "sorry! sorry!!  daga wannan shikenan ya furzar da iska sannan yayi mata har   zai sake juyawa  ta sake riko sa "wai meye haka ne ? Yayi mgnr a fusace  ",ai Kaine Kaki  yin aikinka da kyau  saura me mahimmancin tayi mgnr cike da shagwaba tana  nuna masa bakinta daidai lips dinta . Numfashi ya sauke da karfi  ya janyota gbdy ya rungumeta tsam ajikinsa  ya hade bakinsu guri d'aya ya  fara  tsotsan bakinta nan  idanun mutane sukayi musu  chaaa  tun da suka fara dramar soyayyarsu mutane  suke biye dasu jiki a sanyaye ya zare bakinsa  ",bye tanweer ya fad'a yana juyawa ta tsaya shiru tana kallon bayansa  bai juyo ba duk da jikinsa ya bashi bata wuce ba . jikinta a sanyaye ta juya ta soma taku a hankali adaidai lokacin da jaguwa ya juyo a  natse  ya tsurawa  bayanta Ido yana kallon yadda take taku a hankali tana rausaya  har ta Iso gurin mahaifinta ,tana gama k'arasawa gurin mahaifinta ta zube ajikinsa . Jaguwa ya  lumshe idanunshi ya sake  juyawa ya karasa Inda motarsa take pake  ya shiga ya tayar sai dai hakan  nan yaji ya kasa control din motar ya daura duka hannuwansa akan stearing  ...." ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Mmn sudais