DANGIN RABI ˆ DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM BISMILLAH ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** INA GODIYA GA ALLAH DA YA BANI IKON FARA SABON NOVEL,MASOYA MAKARANTA NOVELS DINA INA MUKU FATAN ALKHAIRI DA GODIYA ME TARIN YAWA,ALLAH YASA MU GAMA LAFIYA. FREE PAGE NA KUDI NE Dari biyu 200 ne shiga group. ga Accnt number 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank. Masu Tura katin MTN ko VTU ga Number 08033933642 'Yan Niger ku Nemi wannan number +227 90 79 59 39 Littafan Dana Rubuta sune GASKIYA CE MARAICIN RAHMA MAAIKACIYAR GOMNATI CIRANIN AMANA DUK INDA TA FADI KAMARSU CE DAYA KASUWANCI NA JIN DADI SABO HADIN KAI ME MAGANI TUBABBIYA Novels Dina na kudi ko wanne Complt Dari Uku 300 ne sune RASHIN SA'A TA GYARU YAR KWANGILA ADDUAR KAWA GIDAN GWAURO/DAN NAZIA AND DANGIN RABI.... 1 By AsmaBaffa Page naku ne MAMAN SAMHA AUTA Ranar Asabar misalin karfe Sha daya na dare Ana tafka ruwan sama me karfi tare da Iska Mama na wacce nake Kira da Iya ta Bude wata ragargajajiyar kofar mu ta gidan ta banko Ni waje kofar gida Ina kuka da Ihu ga tsoro Amma Iya ta barni tare da Rufe gidanta gaba Daya Ina ihu na shiga buga kofar gidan ba ji ba gani Kamar Zan balla kofar,Allah sarki Uwa Bata iya kyale Ni ba tana jikin kofar daga ciki ta Bude kadan tare da leko da kanta tace Yaya Kika ce? Cikin Sauri nace Alqur'an na yarda kiyi aurenki Iyata,Ni kina Uwata mahaifiyata ta ya Zan hanaki yin Aure sunnar Manzo kiyi Hakuri Iyata na yarda Zan biki duk inda Zaki zauna a matsayin Agola,Murmushi Iya Mahaifiyata ta saki sannan ta Bude min kofa na fada gidan cikin Sauri ta rufe muka shiga dakinmu, Kaya na canja tare da matse Wanda Suka jike na shanya,Iyata ta Miko min Tyga tare da cewa gashi ki shafa sabo da Kar mura ta kamaki, Karba nayi, Iya ta kalle ni tace Rumaila gwara ma ki hakura da Kaddarata ta Aure Aure,Nifa ban yadda da Zaman Hakuri ba matukar ba soyayya ko akwai Talauci da wahala dole a sake Ni na fito ban gaji wahala ba sannan bana zaman hakuri ba soyayya kawai a fito. Ina kallon Iya Hawaye ya gangaro min a saman kumatu na nace Iya Ra'ayinki ne Amma yanzu ko kunyar mutane Baki ji Ana kallonki a wata bi ta can Ace Aurenki Takwas kina Fitowa yanzu na Tara Zaki Yi kuma gashi sai ki tafi dani Agola bana karatu sabo da yau Muna wancen garin kwana kadan kin Koma wani garin kinyi sabon Aure, Yan Uwana da muke Uwa Daya kowa garinsu daban Babansa daban ba Shakuwa ba komai tsakaninmu ,Ni Babban tsoro na Iya karki auri me cutar Hiv mu Shiga uku,Idan Baki rufe min Baki ba sai na kore ki kofar gida Ana ruwan Nan ba abinda ya dameni,Kuma wlh Kika sake magana akan auren da zanyi sai na karya ki,Ni da nake so ma na samo Mana miji me kudi Wanda zamu Huta Amma ke Yar iska ko baza ki yarda ba sai nayi,ke din banza har Zaki juya ni,to Uban naki wata tsiya yayi min? Iya na kalla na furta ai kuwa kinci tuwo da man shanu sabo da kince kullum Affa na sai da man shanu ake Miya a gidansa kullum,man shanun banza me zai Kara in Banda shawara a jikin bawa cewar Iya. Shuru nayi ban cewa Iyata komai ba kawai na kwanta abina ba Addua ba komai sabo da ba wata makaranta nayi ba Babu na Addani bare Boko sai yawon Agola gida gida ga tallan Awara kullum ba fashi kasuwannin kauyukan dake kusa da mu muke zuwa ko yaushe tare da kawaye na. Washe Gari nice na dama Mana Koko naje na siyo kosai Muka karya ,Iya Kuma tayi wanke wanke Ni Kuma nayi shara tare da wanke bayi harda goge ledar tsakar dakin mu,Ina gamawa na gyara waken soya na Awara na Kai markade sanye cikin Wata tsohuwar Shadda ta ja wacce ta Gama rubewa kadan take jira ta dare gida gida,Bayan na dakko markade na koma Palo na zauna,Ina Zama rigata ta yage ji kake Beeeeee tun daga Hammata zuwa ciki na,Nace Iyata Shadda tayi Esfaya (Expired) Zo ki gani,Iya tana daga daki Tace Haba? Yasin, Alqur'an Iya ta beke Amma wannan Shadda Bata da mutunci,Allah ya Isa Kudi na,Tsakanina da kamfanin Daya buga wannan Shadda sai Allah ya Isa ace Shekara goma kacal sai ta beke,yanzu Duniya ta lalace Rumaila Atamfa ma yanzu Bata Shekara biyar lafiya kalau,shi yasa nake so na auri me kudi ko zamu samu mu rabauta a gidan duniya cewar Iya, Amma inda kisan Bakin Uwa Rumaila Aure nake tayi Ina hango kudi Amma sai na Shiga sai Naga ba haka ba,nayi Addu'ar nayi har na Gaji Shuru kake ji,Rumaila Ni kuwa na kyalkyalewa iya da dariya nace Iya ai idan baka gode Rahmar Allah ba ka gode azabarsa, Babana gashi Nan kullum sai hararata yake Yi sabo da abinda Kika Masa kin goga min bakin fenti Iyata bani da Inda zanje naji sanyi a raina, Billahillazi gwara ki kaini wanke wanke da shara da wannan Agolancin da nakeyi. Har yanzu Iya kin Rasa me kudi farko Iya Kika Auri Alha.....zanci Ubanki tashi ki dafa Awara a soya ki tafi kasuwa Jibi za a daura Aure da tarewarmu Baki daya,nace Iya ai Bazawarin naki yace sai kinyi wata Daya a gidansa Zan bi bayanki gidan wa zan tafi na zauna kin San dai kaf Yan Uwana basa kaunata bama shiri sabo da Rashin Shakuwa kowa ba ruwansa da kowa ki duba yanda muke Shan bakin Talauci Amma duk cikinsu Babu me iya siyo ko Omo ya kawo miki,Kawai ki Bari Nabi Rabi kawata Birni gidan Yan uwansu Tace zasu je ko zasu samo kwancen Kaya tana ta rokata mu tafi tare Kinga sai mu tafi idan kinyi auren idan wata ya cika sai mu dawo na dawo gidanki ko? Iya ta washe Baki tace halina da ke Basira watarana Kuma Baki da maraba da tinkiya Rumaila,kuje hakan yayi Amma kafin ki tafi zamuje gidan Yan uwanki ki Kai musu ziyara,Allah ya kaimu Na Furta sannan na mike na Isa gindin Murhu na Fara Awara. Karfe biyu na Gama naci tawa iya ma ta iba sannan nayi wanka na shirya cikin wata jemammiyar doguwar rigata ta wani tsohon lace Wanda aka Yi Yayinda tun lokacin mulkin Obasanjo rigar ta tsingile min sosai fararen kauri na a waje domin tun Ina karama Babana ya dinka min yanzu Kam na girma Amma Haka nake kakabawa a jikina kadan take wuce gwiwa ta,ni ba gwanar kwalliya bace Mai kawai nake laftawa na Kara gaba,na dauki Awarar kenan a katin bokiti sai kuwa Rigata daga Hammata ta sake yake darewa ji kake keeeeeeett ga su Rabi kawayena su Hudu sun biyo min zamu tafi kasuwa,Rabi Tace Oh Rumaila ji rigarki ta barke, wallahi Rabi Bari na canja wata,Dakinmu na shiga na canja wata tsohuwar atamfa Riga da zani wacce itama kadan take jira, Awara na dauka a saman kaina katon botiki, ya Maganar mu Zaki je Birnin kuwa?Rabi ta tambaya, Mun fita a gidan Nace ai Iya ta amince Ihu Muka saki gaba daya na Murna,Rabi ta duro Ashar Tace Ashe zamu Nemo suna a can,idan muka je mu tsaya mu kalli harka mu dawo a waye,Nace Wai Rabi ya kuke da Yan Birnin ne? Ban taba gani sunzo inda kuke ba Amma ku duk Shekara sai kunje ko idan suna biki Amma ku ko me kuke Yi Basu taba zuwa ba. Rabi ta gyara Daurin zaninta Kamar bakin almakashi tace Kutmar ai dangantakar ba wata me karfi bace kawai dai suna Aiko Mana da zakka idan sun fitar da sauran su,a kakanni muka hada jini da su,duk Shekara suna hada wani Abu Wai ko famali Mitti(family meeting) ko me oho dai da turanci suke fada abinsu,Cikin kawayen Saude tace tab kice Dangin dangarere ne ,Hajara ma tace kalan dangi Dorin dofino kunu Bayan Ludayi,Rabi Tace gashi Basu da mutunci kakar su ce kawai me kirki Ana ce Mata Nenen kauye,Akwai wani saurayi a gidan na rantse da Allah Rumaila idan Kika ganshi sai kin Raina kanki duk kyawunki Baki Kama kafarsa ba,gashi in fada Miki Bai fiye Hausa ba sai turanci gashi mugu bashi da mutunci ga masifa kowa tsoronsa yake ji,idan fa shigo Palo kowa sai ya fita,idan Kuma zaiyi magana ba a magana sai ya Gama ya fita,idan Kika ganshi da kanki Zaki ji kina rawar sanyi, Rumaila tace Rawar sanyi kamar wacce Iro ya San min kwaya na Sha, mu Ina ruwanmu kawai birni zamu gani muyi harkar mu abinmu mu koyi abinda muka koya mu dawo,Hajara tace bazan je ba to ba ruwana,Nace zanje Ni zuciya Babu Kare ya dauke ba abinda ya dameni da ace zasu daukeni aikatau ma Dana lallaba Iyata ta barni na tafi ko banza na koyi gayu,Yo Ni me ya dameni ,Kamila Zan koma suyi zaton wata Ustaziya ce Ni su kauna ce Ni na dangwali arziki,suna surutu har Suka Isa bakin titi sannan Suka hau machine su hudu a machine guda Daya jal,Haka Suka je kasuwa talla. Bamu dawo daga Talla ba sai dare,wanka nayi dake dama ba damuwa mukayi da Sallah ba sai munga dama Muke dungurawa sabo da bamu iya karatun komai ba sai Iya irga kudi,Lissafin kudi a kaina kamar computer sabo da Talla,Allah yasa Muna da tsafta sosai da sosai bama Zama da kazanta Haka Bakina kullum sai nayi Brush da safe sannan Kuma duk abinda naci sai nayi aswaki kullum zaka ganni fes sai kayan sawa ta Babu na kirki sabo da talauci. Bayan kwana Uku aka Daura Auren Iyata da Ali Me Shayi Dake wata rigar kusa da mu kauye ce sosai na Fulani Kamar Garinmu,Bakin ciki ya cika min zuciya na fashe da kuka a gaskiya Auren Nan Na Iya Yana damu na,ganin Ina ta kuka Iya tace gwara ma ki hakura Rumaila idan kin gaji ki fito da miji ayi Miki aure ai kin Kai shekaru har Goma Sha biyar gaba Daya sai surutu ake Yi a kanku ke da kawayenki su Rabi cewar Kun gandame Anki a muku aure ubanki ma yace ya zare Hannu a kanki ba ruwansa ko Zaki Shekara dari,Nan da kwana Uku Zan tare a gidan Ali me Shayi Indomie da kwai da Shayi sai kin gaji da shi Rumaila ai ko iya wannan ya Isa a so auren Ali Me shayi,Nace Iya sabo da Indomie? Indomie fa Iya? Dan babanta ita Indomie din abinda sai naci guda uku ko Hudu take Isa ta,Iya ta Harare ni tare da furta tashi ki tafi Gona ki Yo Mana itace sannan ki ebo kashin Bilade( kashin Shanu) dake kusan girkinmu gaba Daya garin da kashin Shanu mukeyi bushashe shi ake zubawa a cikin Murhu duk warin Nan ba ruwanmu. Haka na Biya ta gidan su Saude Babu ko Riga a jikinmu Daura kirji ne kawai har dankwali Babu a kanmu sabo da Rashin Ilimin Addini,Da fanteka Muka je Muka ciko su da kashin Shanu busashe da itace Kuma dauri guda a hannun kowaccen mu,Muna tafiya Muna Hira Saude ta kalleni tace Rumaila nima fa Dani za a je Birni Inna ta yarda,Heeeeee....muka saki shewa,Saude tace Rumaila Allah ya zuba Miki kyau ke Kam gaba Daya Dangin Babanki Kika yo Kamar larabawa da ku Amma duk kinfi su kyau,Hmm Allah ya taimake Ni banyi Hancin Iyata ba Kato da shi ga Fadi da kafafen shakar Isa maka Maka sai dai Iyata ma tana da haske ba laifi,Haka har muka Karasa gida Bayan mun Tara itace da kashin Shanu Rijiyar dake garin mu kwara biyu ne kacal Nan Muka je tare da ebo ruwa muka cika gidanmu da ruwa sannan nayi wanka. Dare na Yi muka fita kofar gidan Su Hajara can muke taruwa mu raba dare Muna zance da samari tare da wasan banza kokawa da maza sabo da jahilci ya Gama ratsa mu bamu San komai ba abinda muka ga dama shi muke Yi bamu dauki Wasa da maza a komai ba ko wasan doke doke. Yau ban kula kowa ba na koma kofar gidanmu na zauna Ni kadai Ina tunanin Rayuwa ta da Kuma ta Mahaifiyata,Kai na daga sama Ina tunani na,sai ga yaron makwafta ya fito daga gidanmu yace Rumaila Wai kizo Inji Iyanki,Juyowa nayi tare da kallon yaron nace ka fada Mata bazan samu damar zuwa ba Tunani nake Yi. Yaron da gudu ya fada gidanmu yace Iya Tace baza tazo ba tunaninta takeyi,Iya dariya Maganar ta Bata tasan Yarta zata aikata sai kawai Tace da yaron jeka abinka yaro. Kafin Iya ta tare yau da Sassafe tasa na shirya nayi wanka Nasa sabuwar atamfa ta guda Daya tilo da nake da ita ta Sallar bara Riga da zani banyi kwalliya ba Haka na Samu dankwali me santsi Wanda bana atamfar bane na daura a kaina tare da zamge kaina goshina ya fito tal Yana kyalli sabo da yaji wahalar Dauri,Hausar mu Bata Gama fita kamar ta Hausawan Asali Muna magana kasan Real fulani ne mu,A kafa Muka taka zuwa Babban titi Yayinda Muka shiga Motar Birnin kudu dake duk kauyukan da Iya tayi Aure Aurenta kusa da juna suke har garin mu a Jigawa state,can gidan Mijin Iya na farko Muka shiga Gidan Alhaji Rabiu a Nan Iya tana da Yarta Rukayya wacce ta Dade da Aure yaranta Shida,Sam bamu Shaku ba shi yasa Basu damu da Ni ba Nima bana saurarsu,Munyi Dace Alhaji Yana gidansa na kasa Wanda yasha siminti Iya an auri masu kudin kauye,Matarsa ta sannmu tunda Muna zuwa jefi jefi ganin Rukayya tun Ina karama,a mutunce ta karrama mu a cikin palonta ta kawo Mana ruwa da Abinci wake da taliya taji man gyada da yaji,Muka ci muka koshi Ina ta Santi sabo da tsakani da Allah Iyata Bata iya daga yaji me Dadi ba sai dai ta gambaza uban gishiri,Surutu na yasa nace Iya ki koyi daka irin wannan yajin,Dundu Iya ta Durma min a gadon bayana na saki Kara,Matar Alhaji tace Haba Iya Yaya Haka yarinya ce fa,Hawaye na fara nace Iya yo ai gaskiya na fada akan nace yajin mu ba dadi sai gishiri....harara ta watsa min nayi shuru. A Nan ta zuba Mana ruwa tace kuje kuyi Alwala kuyi Sallah sai ku Karasa gidan Rukayyan,Bana son Sallah na Saba bana Yi don Kar nayi sai nace Bani da tsarki bana Sallah Ina sani ban Fara Jinin Haila ba karya nayi kawai,Iya Ce kadai tayi Sallah Dake Iya gaskiya tayi makarantar Allo da iliminta dai dai gwargwado kawai Bata damu tayiwa Yayanta tarbiyyar hakan ba,Bayan tayi Sallah Haka muka tafi gidan Rukayya,Rukayya itace mace ta biyu a wajen mijinsu mijinta Ba laifi Haya yake yi da machine Dan acaba ne kuma Yana da kokarin ciyar da matansa da sutura,Rukayya kuma tana yin Alalar siyarwa,Da fara'a ta karbe mu zuwa dakinta,Har mijinta da Kishiyarta Muka gaisa da su sannan ta kawo Mana Alala me zafi,Na Bude kwanon nace Iya yau sai dai ki juya kanki Yamma can matukar Kika Yi kwanciyar Kai da kafa da Ni kamar yanda mukeyi to fa baza Kiji dadin bacci ba domin gaskiya Alalar Nan zanci cikin dare kuwa kin San Dole na sarareki da tusa,Dariya su Iya da Rukayya Suka dinga Yi nace ai gaskiya ne,Wai ke Rukayya ya kikeyi da mijinki? Tunda Kina Alala kullum ai Dole kina ci shima Yana ci yanzu cikin dare Haka zaku kashe kanku a gado Daya? Ki banko Taki ya shanye shima ya banko tasa ya kukeyi da safe bakwa Jin kunyar juna? Fuska Rukayya ta Bata Tace zanci Ubanki Rumaila dama Ni halina Dake kenan,cin Alala nayi sosai sannan muka Mata Sallama ta Bamu dari biyar da Sabulun wanka da Omo Rukayya tace sai nazo Inshaallah watan gobe Iya,Allah ya kaimu,Can wani kauyen muka nufa a machine me shegen nisa Nan ma Gidan Tsohon Mijin Iya ne wani babban Malamin Tsubbu Malam Hamisu,can ma Iya tana da Danta Jabeer Wanda Yana da aure da Yarsa daya,Jabeer shima Malamin soro ne a Nan ma muka Dan jima shima yace zai Zo ya bamu dubu uku,daga Nan Kusa da kasuwar Shuwarin muka je gidan Isyaku shima me Arzikin kauye ne Iya tana da Danta Imran a can saurayi ne sosai shima da Matarsa Daya Bata Haihu ba,a garin dai Iya ta Auri Malam Muktar Wanda shi Baya Haihuwa ta fice daga gidan sabo da aure auren Muktar da son mata. Daga Nan Iya taje Rimgim gidan Alhaji Muzammilu dagaci ne tana da Basira da basiru Yan biyu ta haifa Wanda Basira tana da aure da Yarta Daya,Basiru Kuma ya Gama NCE teaching yake Yi a secondary school, a gidan Basira Muka kwana,Daga Basira Da Basiru Iya kauyenmu na Asali ta dawo ta Auri Babana wato Ahmad Ana ce Masa Malam Amadu,tana Haifa ta ko yayeni ba a Yi ba ta fita ta Auri Dahiru Bayan an yayeni, a Hannun Dahiru Roni ta Haifi Ameera da Mustapha, Ameera ma an kusa bikinta a Haka,bayan Nan Hadeja ta dauke Ni Muka je gidan Tsohon mijinta Dauda tana da Yan matasan Mata Jamila da Kubra,duk inda muka je Ana bamu Dan Alheri muka dawo kusa da Garinmu Muka ya da zango gidan Buhari wajen Yan Kanne na Sakina da Kabir,kwana biyu muka Gama zagaye muka dawo Wanda yaran Iya basa zuwa ko sunce zasu Zo basa zuwa karya sukeyi basa taimaka Mata da komai sai in taje a bamu Dan abinda ya samu,kowa yasan Aure Auren Iya ba Wanda ke damuwa. Wace ce Ni Rumaila? Mu Asalin Fulanin Yola Adamawa ne Amma rayuwa da tashi irin na Fulani Babana Ahmad Wanda aka Fi sani da Amadu dukkan Danginsu kakanni Jigawa state Suka dawo tare da shanunsu da dabbobinsu karkashin Birnin kudu rigar Manu,Babana Ahmad su Uku ne a wajen Iyayensu Ahmad shine Babba sai Sulaimanu sai Kuma Autarsu Rafia,Iyayensu da kakanni basuyi tsawon Rai ba Allah ya karbi rayuwarsu sai Yan Uwansa Sulaimanu da Rafia,Bayan Auren Rafia wurin Haihuwa ta rasu Suka koma daga shi sai kaninsa,Sunyi karatun Addini sosai sannan suna kula da shanunsu na gado shi da kaninsa har sukayi Auren fari tare rana Daya Affa na Ya auri Matarsa ta farko uwar gidansa me hankali da hakuri Maryam Ana ce Mata Mairo,Shi Kuma Sulaimanu Kawu na ya Auri Aisha Ana ce Mata shatu itama ta kirki ce,tunda Affa yayi aure har shekaru Biyar Allah Bai bashi Haihuwa ba shi kuwa Kawu Matarsa har ta Haifi Yara biyu,ganin Haka yasa aka bashi Shawara da ya Kara Aure,Anan Kuma lokacin Iya ta fito Daga Hannun Muzammilu tana zawarci,ganin an tabbatar Hafsatu Iya tana Haihuwa sai Amadu ya Fara sonta ya nemi Aurenta Wanda lokacin ma an gaji da Daurawa Iya aure tana fitowa,mutane Yan tsirari Suka daura Auren Hafsatu da Ahmad,Bayan Shekara da Auren Iya ta samu ciki,Murna wajen Affa ba a magana,ko wata Uku Iya Bata Yi ba Uwargidan Affa Mairo itama ta samu cikinta,Basa kishi suna zamansu lafiya har Iya ta Fara Haihuwar Yarta kyakyawar gaske Fara tas ranar suna taci suna Rumaila,na taso cikin kulawa bulbul Dani wata uku tsakani Mairo itama ta Haifo yan biyu duka Maza ranar suna suka ci Hassan da Hussaini,Daga Nan Kuma sai karayar Arziki ta samu Affa da Kaninsa shanunsu Suka dinga mutuwa Daya Bayan Daya,noma ma idan Suka Yi ba Albarka matayensu Suka Fara Shan wahalar rayuwa ko wata Biyar ba ayi ba Iyata ta tashi masifa ita Bata Zama da talauci Bata gaji tsiya ba. Babu irin Lallabata da Amadu baiyi ba Amma Iya Taki tace sai an saketa gashi Iyata itama Bata da wasu dangi Wanda zasu fada Mata ta ji,Daga Ita sai Yayanta Malam Haruna sai sauran dangi Yan Uwa dai Wanda Basu Isa komai a wajenta ba,Babu fada da Nasihar da Malam Haruna Bai Mata ba Amma Taki ji,Haka Ina Yar wata shida Iya ta kwantar Dani a tsakar Rana a tsakar gidan ta nuna Amadu da yatsa tace ga yarka Nan kuci talaucinku tayi Tafiyarta,Bayan ta tafi Mairo ta dauke Ni,taci gaba da rikeni Amma na dinga ramewa Ina cuta Dole Amadu ya Kai Iya Kara wajen Yan Sanda,Sai da Yan Sanda Suka ce ta karbe Ni za a biyata kudin shayarwa sannan Iya ta karbi Yarta tana murna baza ta shayar a banza ba,duk halin talaucin da Affa ke ciki Haka duk watan Allah sai ya kawo kudin shayarwa dubu goma,a Haka ma Iya masifa take Masa tana zaginsa Dole ya aika Mata da takardar sakinta har gida yaci gaba da biyan kudi,sabo da kudin da take karba Iya sai Taki yaye Ni a nono har na Kai Shekara kusan Uku Ina Shan nonon Iya taki yaye ni,anyi anyi Amma taki sabo da kudi sai da Yayanta Kawu Haruna ya ci mutuncinta sannan ta yaye ni. Tana yaye Ni taci gaba da karbar kayan Abinci da kudin cefane a wajen Amadu na ciyar da Ni yarsa, ita kuwa Mairo lokacin ta Haifo Yarta mace ta Uku,ita Kuma Iya ta hango Darihu da mota kurkura tunaninta me kudi ne ta aure shi,sai da ta shiga gidan ta gano Ashe motar ma da bashi ya siye ta sannan tokar Wani company da suke tarawa a wani katon Rami ita yake satowa Yana siyarwa masu Gona suna Taki da ita,Company Yana ganowa suka kulle shi a prison lokacin Yana Prison Iya taje ta ci Masa mutunci tare da karbo takardar sakinta ta dawo,lokacin tunda tana morar Affa na shine ta rikeni a wajenta tana samun kayan Abinci Dana cefane. Dalilin bacin ran da Iya ta jefa Affana ya tsane Ni baya kaunata tsakani na dashi sai Harara,idan naje gaida shi sai ya kore Ni da zagi tun bani da hankali har nayi hankali na daina zuwa wajensa sai Idan mun hadu a Hanya ko bazai amsa ba ina gaida shi,Bayan na cika Shekara biyar Arzikin Affa Dana kaninsa ya dawo,ganin Yana Wasa da Naira Iya ta koma zawarcinsa tana bin danginsa akan ya maida ta gidansa Affa yaki yarda karshe ma ya ci Mata mutunci,Daga Nan ta Hadu da Dauda me kantin Hatsi,shi Kuma a waje zai kashe ma kudi kana shiga Sabulun wanki sai ya gagareka,Ganin Haka Iya ta Fara tsiya sabo da ya sake ta Amma yaki sakinta har ta Haifi Jamila da Kubra tana yaye Kubra ta zube Masa yaransa ta dauke Ni,Nima a Dole take rike Ni sabo da tayi tayi Amadu ya karbe Ni yarsa yaki yarda shi yasa ta hakura duk Aurenta Dani take tafiya,gashi tana Dora min Talla ba ilimin Addini bare boko. Shekarata goma sha Daya Buhari Wanda ke zuwa Lagos Cirani ta Aure shi tunaninta kudi zata ci,Ai kuwa ta tafi Dani,Idan Ina dakinta Ina Bacci sai Buhari ya dinga galla min mintsini sai dai taji na fashe da kuka an Rasa dalili Ashe Buhari baya son rike Dan wani Haka gashi da son Mata,Iya dai da son kudi gata da saurin samun ciki,Nan ma ta Haifi Yarta Sakina,Bayan Shekara Uku ta Haifi kabir, Da dare ta shiga Makwafta barka daga Ni sai Buhari Dattijon ya kulle Ni a dakinsa Yana Shirin Yi min Fyade Allah ya kawo Iyata ta dawo a Daren taci kwalarsa ta dinga durawa Uwarsa zagi Nan take ya sake ta,ta dauke Ni,Yaranta su Sakina suna kuka Iya ta zubar Masa da su a tsakar gida ta Kara gaba Dani,Iya Sam Allah Bai Sa Mata Wani damuwa da yaranta ba ta kanta kawai take Yi gashi halinta ya jawo min Mahaifina baya kula Ni bare ya siya min Abu ko na kwandala,ko wani abin idan aka bani nasan Mairo ce ta saka Shi yayi min. Ko dinkin Sallah ba ko wacce Sallah ake min ba,Sam Iya Bata damu Dani ba kowa Yana damuwa da yaransa Amma Iya Bata iya dinka min Kaya sai Talla da aikin gida ba makaranta a jahilce nake,shi yasa watarana Sam bani da wayo bani da wani hankali idan nayi wani abin gwara tinkiya da Ni. Gashi Kuma Allah yayi Ni da kyau da kyan sura ka rantse Ni nayi kaina,Fara ce Ni sosai da gashi na na Fulani ya wuce kafaduna Baki wuluk,Bakina pink Dan Karami ga kyawawan hakora na farare kanana masu kyau,Gira ta me yawa da cika,gashin Ido na Zara Zara ga Idon manya masu kyau,Fuska ta ba me tsayi ba ba Kuma me Fadi ba Yar cakwas,gashi kwantacce a gaban goshi na har Dan saje gareni yabi ta Bayan kunne na,idan Ina magana sosai ba sai nayi dariya ba Dimple Dina yake lobawa gwanin birgewa,kowa ya kalleni ko mace ce sai ya Kara kallo na bare Namiji,asararru kuwa yan madigo idan suka kalle ni sai yawunsu ya dalalo Amma baza su samu ba Allah ya shirye su, Kirar jikina me kyau Doguwa Dani da Hips Dina sosai,Ina da Dan jiki na Kuma ba me kiba ba baza a kirani da ramammiya ba,ko ta Ina na hadu cif cif sai rashin Ilimin da Rashin wayewa ga kauyancin masifa da gabanci Dan ma Allah yasa mu Fulani ba sanmu da Hi da Hya ba,Hausar ma tamu Bata fita sabo da fillanci ya Mana yawa,an San Fulani da kunya Amma mu sabo da jahilci tsagerun Fulani ne mu sabo da Talla idonmu ya bushe,Ina da kirki na sannan gani da tsoro ban fiye tsokana ba Ina Kuma da ladabi Ina girmama na gaba dani ba a fada Dani,Gani da fuska biyu idan Naga dama sai na Zama me kyan Hali na koma Ustaziya idan baka sanni ba sai na cuceka. Kadan kenan gaba zaku ci gaba da Gane Rumaila. Cigaban labari Bayan mun Gama yawon gaida Yayyena da Kanne sai gidan Kawu Haruna Nan ya dinga Yiwa Iya Nasiha Kan ta zauna karta sake Fitowa daga gidan miji,Kawu yace wallahi kinji Hafsatu na rantse wannan shine aure na karshe da zan tsaya Miki idan Kika sake Fitowa Aradu sai dai kije Yan Hisba ko liman ya wuce Miki gaba Babu ruwana,Iya tace idan naji Dadi me zai sa na fito Amma idan wahala tasa ai Dole na yo waje,Sabo da kina Gadara kin gaji gidan Zama ko? Kina da gidan Zama ke da yarki ko? Kije kiyi duniya ce,Iyata ta girma sosai Amma Bata Jin magana Haka muka dawo gidanmu,Ko Zama bamu Yi ba sai ga Rabi,Saude da Hajara. Rabi Tace yawwa dama zuwa nayi na fada Miki gobe ne tafiya Birni Inna ta Tace baza su je ba sai bikin Yan Matan gidan yazo an kusa bikin Anty Fadila da Anty Sakna,yanzu da Ni da ke da Saude zamu tafi,Nace Wai a wanne garin suke ne? Rabi Tace Habuja (Abuja) garin Shugaban kasa,Ita Kuma Maman Kano a Kano state state take tare da Yan aiki da Yara Mata su Hudu,Yanzu Ina zamu Fara zuwa? Rabi tace Habuja Mana idan biki yazo Kuma a watakil a Kano akeyi gidan Maman Kano sai mu je Kano mu Sha kallo ko? Saude tace ai Dole na biku Yasin,Hajara tace Ina son zuwa Nima Amma Baffana yace sai Idan biki yazo sai na biku,Iya tace kuje ku yo mana kallo idan da Hali Rumailata ta samo Mana me kudi ko ta samu Aikin wanke wanke a can,kudin mota nawa? Rabi Tace a bata dubu biyu ma ta Isa idan zamu dawo zasu bamu kudin dawowa,Hajara Tace idan Basu Baku ba fa? Taya ake tafiya ba kudin zuwa da dawowa? Kuma zuwa Habuja za a kaiku a dubu biyu kamar zaku je Kaduna? Nace Motar Shanu zamu bi Tasha zamu je ga Yan cirani Nan ana loda su a motar Shanu trailer a Araha ake Kai su fa,Iya tace kwarai ai Rayuwa maleji akeyi yanzu. mun Dade Muna Hira a Daren na tattara tsumman kayana gaba Daya sabo da kusan wata Daya zamuyi a can kayan nawa Basu wuce kala bakwai ba na shiryasu a cikin dankwali Dan kanti na kulle abina ,na saka Brush Dina da Toothpaste Dina Mymy Karami da Dan Vaseline Dina,akwai radio ta me Hannu Kamar jaka irin tamu ta Yan fulani Muna ratayawa Muna tafiya Muna Jin kida ko kunna gidajen radio ita na dauka da cassette Dina na kidan Yan fulani iri iri tare da Kidan su me bango,Garba sufa,ta Barmani choge da Dankwairo na zuba a cikin kayana na Bude gidan cassette me zare na tsohon yayi tun duniya na kwance itama Radio din taji jiki Tasha gwagwar Maya da kaina ma idan ta samu matsala gyarata nakeyi na San ta Kan abata,ta Kawu Haruna ce ya bani ita yace mune Yara matasa,sabo da Haka Duk labaran gidan radio baya wuce Ni nasan meke tafiya a duniyar,duk inda zanje Radio ta tana kafadata a rataye kamar jaka Ina tafiya Ina ji,a Haka nake zuwa Talla da ko Ina, labarin wasanni ma Ina jin komai na sani,da karatun Novels Ina saurara. Washe Gari Ina murna da Sassafe nayi wanka na shirya cikin wata atamfata sharara da ita Goggo sha'u a ganina na hadu Riga da zani,Hannun rigar irin Na vest me Fadi kamar Yar rataya damatsana a waje ga Wuyan ya shake Ni,Na daura zani na tsangalalle kamar Zan Haura ruwa na daura dankwali na Dan kanti yasha guga da wanki na zamge kaina,Yau wankan Abuja ne na dambara jambaki paint pink ne yayi min Kamar Akuya taci dusa,Glass Dina Baki Dana siyo a kasuwa Dan glass din nawa me kana Nan gurbin Ido na saka abina irin shegun Nan ban yarda ba na Gama da Yan Abuja harda Glass wani Baki irin ba mutunci,Na tabbata da zaku ganni da Cikinku ya Gama kullewa Dan dariya.Kayana Dana kulle a Hannu na rike gayu zanyi bazan Dora a kaina ba,Radio ta na rataya sannan dama na Haddace number wayar Iyata nace Zan nemi waya a can na kiraki Iyata Ni na tafi Allah kaddara saduwar mu,aci Indomie lafiya Kuma Dan Ubansa Ali me Shayi ya soya Miki kwai uku kullum kinji Iyata,Iya Tace ja'ira Allah ya kaiku lafiya sai na jiki,Radio ta na rataya na kunna gidan radio Ina Jin shirye shirye na fice a gidan,Yan Gari sai kallo na akeyi suna Sha'awa su a ganinsu na Gama kure gayu,Wasu har Yar iska suke kirana Akan na saka glass Baki,Ni kuwa nace kunyi a banza na nufi gidan su Rabi. Sharhi fans AsmaBaffa. 6/11/21, 9:20 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM NA KUDI NE Dari biyu 200 ne Accnt number 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank. Masu Tura katin MTN ko VTU ga Number 08033933642 'YAN NIGER ku nemi wannan number +227 90 79 59 39 Novels Dina na kudi ko wanne complt Dari Uku 300 ne. RASHIN SA'A TA GYARU YAR KWANGILA ADDU'AR KAWA GIDAN GWAURO/DAN NAZIA. 2 Page naku ne AUNTY UMMAH BEAUTY BOSS NAFEESAT UMAR MUHAMMAD MUMMY REAL MAMAN WALEEDA Rabi na Iske a gidan su tana fesa turare ta Sha lace dinta na Sallah itama duk ya wani jeme mu a wajen mu na gayu ne,Riga ce Doguwa me gajeren Hannu a makale Jikinta harda Aljihu a gaban rigar irin na Yan Talla masu zuba kudi a ciki,Rabi chocolate ce me haske kuma tana da kyau ba laifi,Itama Rabi kayanta a leda Viva ta zuba,Saude kuwa Atamfa tasa itama Amma Tata sabuwa ce ba laifi Saude Kam farin Glass ta kafta itama a Fuskarta idan ka kalle mu ba a magana Haka muka Yi sallama da Iyayenmu sai Tasha Koda Muka je Tasha motar Shanu muka Shiga cikin wahala ga mutane a cike Dam wani Kan wani Haka muka Shiga muma in Banda wari ba abinda motar keyi Amma Haka muka daure dake motar Bata sauri sai 5pm muka Isa Abuja,Taxi muka Shiga Rabi tasan gidan wata Unguwa aka Shiga me azabar kyau ta masu kudin ko a can ta daban ce unguwar,Wani katafaren gida Wanda za a iya kiransa da Gari guda shi muka tsaya muka biya kudin Taxi a Nan na sake gyara Glass Dina Ina ta kalle kalle kamar idona zai Fado,Wani wuri naga Rabi ta Danna a jikin gate din Nan take sai ga masu tsaro sunfi mutum biyar sun leko,Cikinsu wani ya gane Rabi Amma kafin ya Bude Mana sai da suka dinga sheka dariya Akan kallon da suka mana,Bana son dariya a duniya,Saude tace kwayi kwa Gama kanku ake ji,Daya cikinsu yace Rabi kune Haka ku shugo ya Furta tare da Bude Mana kofa, tun daga shigar mu na tsure da kyan gidan motoci ne na gagara a ko Ina,ga fulawoyi a ko Ina,gidan ya Hadu karshe part part ne ko Ina Yan aiki ne ke faman sintiri,mun saki Baki da Hanci Muna ta kallo,Muna tsaye mun kasa gaba mun kasa baya sai kallo mukeyi har Rabi Dake zuwan gidan,Yan aiki Muka hango maza da Mata duk sun firgita ko wacce tana tafiya suna dai daita Sahunsa suna cewa ga Abban Momy Nan ya dawo ku nutsu,Nan take Muka ga sun Nutsu sun jere a layi Kamar Wanda za a rabawa kudi. Wasu Yan Mata da samari Yan gayu masu kyau Wasu farare wasu wankan Tarwada sunfi su goma Sha biyu Suka fito ta wasu part part daban,Can sai gani Muka Yi Manyan Dattijai Mata sun fito su uku,Daga Baya sai wata tsohuwa ta fito itama sun dauki wanka na Alfarma,Muna tsaye mun kame a wajen Tsabar Raina kanmu da mukayi da kallon Haduwa iya Haduwa,Kaya masu kyau da uban tsada ne a jikinsu,Samarin wasu da shaddo ji na gaske wasu yard masu tsada,Matan kuwa daga masu Ready-made sai masu lace da shadda masu mugun Tsada Dukkansu sun tsaya suna latsa waya Babu Wanda ya ko kalli inda muke duk kuwa da gayun da Muka Sha na kauye,Muna tsaye muka ji an wangale mamaken gate din gidan,Da sauri muka juya Kamar Zan karya wuyana sabo da kallon wasu Laba Laban motoci na gaske masu Arnen kyau,sai sheki da walwali sukeyi,Guda biyar ne Suka shigo gidan Bayan anyi parking securities ne suka fito a sauran Motocin,motar ta tsakiya wacce tafi ko wacce kyau da sheki ba a fito ba Sai da aka dauki Dan lokaci me tsawo sannan muka ga wata kyakyawar kafa Fara sanye cikin wani takalmi na ubansu ta fito sannan mutumin ya fito gaba Daya,Wani mugun kyau na gani Wanda sai da na Raina kaina Nan take,kyan sura da cikar zati da haiba,ga kwar jini marar misaltuwa,wani kamshi ne ya mamaye gidan me Dadin Shaka,Ido na lumshe jikina ya dauki rawa sabo da ban taba ganin Halitta irin Haka ba ko a kasar larabawa ko turawa sai an Tona kafin a samu me kyau Haka komai cif,Rabi ma jikinsu rawa ya dauka tace kuzo mu Karasa wajen masu gidan,da sauri muka Fara tafiya matashin Nan Yana Jikin mota Bai tako ba,Wajen mutanen gida Muka Karasa tun daga nesa da suka hango mu suke zuba uban dariya ganin yanda Muka Yi kwalliya har da Glass. Sun Gane Rabi sallama muka Yi musu suna ta dariya mace Daya ce ta amsa Mana wata Dattijuwa Fara kyakyawa Tace Rabi kune a garin yau? Ya Yan Uwa da mutan gida? Muka Ce lafiya Lau,Wata cikin Yan Matan ta kalle Ni tace Amma fa wankan Nan yayi zanzo aron Glass,Ni nayi tunanin da gaske ne nace Na gode sai na bar Miki ma kyauta,dariya suka sake saki ta wulakanci,wani matashi dogo Kyakyawa yace Bari na muku pics yau na Samu na status,bamu San ma'anar status ba Munga ya Fara daukan mu hoto da makekiyar wayarsa. Nace Hoto zaka Mana Bari na gyara to ai suka sake sakin dariya,Ni kuwa ba ruwana na sa Hannu biyu bisa kugu na na dafe irin Yan Matan Nan na cuno Baki nace Bismillah dauki ai kuwa Suka sake sakin dariya matashin Nan Yana ta Daukan mu Hoto,Saude kuwa fuska ta Bata domin tasan wulakanci ake Mana,Ni kuwa ko a jikina Ni ba komai ke Bata min Rai ba,sai da ya Gama daukan Hotonsa sannan yace na Gama Ni kuwa nace Na gode na tsaya a gefe tare da cogewa. Cikin takunsa na mazaje masu ji da kansu cike da Izza da takama irin ta mazan kwarai ya tako Yana kamshi Yana zuwa muka ga yan aiki suna ta kwasar gaisuwa Yana daga musu Hannu da kyar,Yana karasowa gaban Yan Uwansa sai muka ga Yana ta Rungume su Daya Bayan Daya suna Masa magana cikin turanci Barka da Zuwa, Yan Matan suna cewa sannu da zuwa Abban Momy, Mazajen Kuma Sannu da dawowa Bro Fu'ad muka ji suna cewa Duk da bama Jin turanci mun Gane sannu da zuwa ake Masa,Iyayen Mata Kuma cewa suke Yi barka da dawowa Yaya UK? Tsabar yanga ko amsa baya Basu bare muji muryarsa kamar wani Ubansu. Ganin Haka yasa Nima na matsa layin masu gida da sauri,sai da ya Gama Rungume su tsaf sannan Nima na wara Hannayena kamar yanda Naga suna Yi nace Ayi mini Nima,ai kuwa har su Rabi suka kwashe da dariya,Yan gidan harda rike ciki,shi kuwa gogan ko kallo ban ishe shi ba ya wani Bata Rai kamar zai Masge Ni yaja uban tsaki ya juya da niyyar wucewa,ban Hakura ba nace mu fa? Baza kayi Mana ba? bakuwar Alkhairi ce fa,Rabi ce ta Fisgo Hannu na tana cewa Rumaila mene Haka Wai so kike ya mareki,Baki na cuno tare da furta to mu me Muka Yi Maza? Kamar Wanda muka Masa kashi a gado ai ya kamata muma ayi Mana rungumar Kara. Ko kallo na baiyi ba yaci gaba da tafiya cikin Izzarsa da Gadara abin sai Wanda ya gani,Yan gidan ma rufa Masa baya sukayi,Dattijuwar da ake Kira da Nenen kauye ita ce tace Rabi kune kuka Zo? Da sauri Rabi ta karasa wajen tsohuwar Tace ku taho muje sashena kawayenki ne suka Zo gaishe mu?Rabi Tace ae Nene,kin San Yan gidan Nan ba wani kulaku zasu Yi ba me yasa Baki taho bangare na ba? Kuzo muje,Haka Muka bi tsohuwar wato Nenen kauye. Part dinta daban a gidan muka wuce tafiya me Dan nisa sai kallo mukeyi gidan ya Gama kashe mu da kyau,part dinta gwanin birgewa Palo kasa da sama ga dakuna kasa da sama,bangaren Dining daban ga kitchen da store ba abinda Babu na girki a ciki itama Yan aiki suna ta Mata Hidima,Nenen kauye Ta nuna Mana wani daki Tace gashi Nan dakin da zaku zauna ta Furta tana kallon Saude tace ke kinyi Shuru ko gajiya ce? Murmushi Saude tayi har ga Allah Yan gidan Basu Yi Mata ba sun musu wulakanci da Raina Dan Adam,kamar ba mutane ba Haka Suka dauke su badan Nene ba kenan Haka zasu barsu a waje can compound. Bedroom din muka Shiga Rabi ce ta nuna Mana yanda ake amfanni da toilet sabo da ita tana zuwa ta koyi komai,Wanka na farayi da Brush na fito,Suma su Rabi sukayi,Wata jemammiyar doguwar Riga nasa ta wani Yadi Baki ta tsingile min kauri na gaba Daya a waje yake ganin a cikin gida nake ai sai kawai na tufke jelar gashi na Tana yawo a tsakiyar bayana sannan na rataya radio ta Kamar jaka Amma ban kunna ba na fito Haka Palon Nenen kauye, itama dake gidan Yan Boko ne Bata min fada ba,sai ma washe min Baki da takeyi tana cewa sannu Bakuwa Wai ya sunanki ne? Rumaila na Bata amsa tace masha'allah suna me Dadi,Saude CE itama cikin Atamfarta Riga da zani sabuwa, Saude su dama iyayenta suna musu sutura tana da masu kyau dai dai talakan kauye,Rabi ma Haka ta fito cikin Doguwar Riga baka ta Makka da babansu yaje ya siya musu,Abinci Nene tasa Yar aiki Tace Tasalluwa kawo musu Abinci,Tasalluwa Yar aiki da sauri ta cika Mana gabanmu da kayan Abinci. Wani kamshi Muka ji ya daki hancinmu sai Kuma muka ji sallamar Namiji da wata murya me Dadin gaske,Uhmm kaji Muryar Yan birni to Ana Shan shayi kullum Haka na furta a zuciyata,Nene ce Tace barka da shigowa Abban Momy ayiwa bakinmu afwa Abinci zasu ci ba sai sun Fita ba,Bai ko kalli Inda muke ba mune muka bi shi da kallo kamar mayu,Plate Daya na Bude na abinci Naga katuwar kaza guda an Mata Wani irin gashi kamshi ya buge Ni a hanci,cikin razana da rudewa na kalli kajin nace Alqur'an kaza,Rabi Billahillazi Rahmanu kaza ce,Saude ma ta sake leka kanta ta bugi cinya tace kwarai kuwa Yasin itace irin wacce ke turo Murfi gaba,irin wannan kalarta Bata rufuwa sabo da girma,Rabi tace na Rantse Saude,Saude tace Da Uwata Rabi kaza ce guda,Nace da a Garinmu ne yaushe zanci wannan ai sai dai na kiwatata ta dinga kyankyashe min 'ya'ya Amma Yan Habuja Basu da wayo wallahi. Fuskarsa kamar zata fashe sabo da bacin rai,Nenen kauye tace Abban Momy me zaka iya ci? Ko magana Bai Yi ba ya mike ya bar Palon Yana zuba uban tsaki,Nene tace oh Kai Muna Dama da Fu'adu a gidan Nan magana ma Sai ya yini Amma bazai ce kala ga kowa ba sai Dole,Nene na kalla nace to sabo da me? Rabi Tace Haka yake ai ko surutu Kika cika Yi Masa sai kansa ya Fara ciwo,wani matashi ne wankan tarwada ya Fado Palon Nene Yana masifa,Nene Tace lfy Kai Kuma Islam? Haba Nene wanne irin yawa ake Mana ne,Kina Jin Abbi Wai bazai min Auren yanzu ba,shike Nan Ni haka Zan Zauna a banza Ina kallon Mata suna juya duwaiwuka,Kwarewa nayi da Abinci Jin kalaman Islam,kunya ta kamamu Muka Yi tsilli tsilli,ci gaba yayi da cewa Ina ji Ina gani waccen ta wuce tana murguda Duwaiwai,waccen ta Mulluka shi can idan ba so ake na Mutu ba Ina da Yarinya ta a barni Mana nayi auren Ni bance kowa ya taimaka min da sisi ba,to wallahi kiwa Abbi Magana tun kafin na zuciya na Fara abin kunya Kuma wlh ta Kan Matan yan gida Zan Fara ta Mata yaran Yan Uwa Zan Fara Wanda ake rikewa, da Sauri nace mu Baki ne wallahi,Harara ya watsa min, Nene Tace To uban rashin kunya Ni kake fadawa Maganar banza? Ko Abban Momy baiyi Aure ba Sai Kai,to layi ake so na bi kina gani Fu'ad baya kallon ko wacce mace da mutunci sai na tsaya jiransa,gaba daya layi yaki ja ya cunkushe, ai wallahi layi ya bar kansa Fuuuu yayi waje abinsa,Fu'ad ne ya sake shigowa da Gadara ganin Muna Nan ya sake Jan tsaki ganin Haka sai Nene Tace Rabi kuje Bedroom kuci zamuyi magana da Yayanku. Bayan mun tafi lokacin yayi ya dawo wajen Nene fuskar nan murtuk,Saude Tace Kan Uba mu leka mu kalli kyau,har Rabi Muka dan tura kofar Room din da muke ciki kadan muka leko da kanmu Muna kallonsa,Saude ta dafe kirji tace wayyo sonsa zai kamani,a hankali na rada musu kunji Maganar sa me Dadin tsiya, magana yayiwa Nene Abinci can Yan aiki ne Suka dafa kin San Kuma ban cin abincin Yan aiki,Rabi tace shegen Iyayi ne da shi ita Kuma Nene ta mike da kanta ta Shiga kitchen Yana faman latsa waya sanye cikin wani danyen Yadi fari Kal yayi kyau matuka,Muna kallo Nene ta kawo Masa abinci iri iri harda zuba masa da kanta,nace Rabi Wai me yasa ake sonsa ne kowa a gidan sai abinda yace akeyi? Rabi Tace yo ina Zan sani Nima Haka muke gani har Abbinsu Haka yake ji da shi,Ku dai kiyaye idan Kika shiga gonarsa wallahi Mari Zaki Sha bashi da mutunci ko digo, watarana kallonsa kawai nayi ya Mare Ni. Har ya Gama cin abin cin nan muna aikin kallonsa har ya fita Bai sani ba,Da wuri muka Yi bacci da dare sabo da gajiyar hanya,bamu iya baccin safe ba da wuri muka farka,bayan na Idar da Sallar Asuba fitowa nayi Rabi Tace Ina Zaki da Sassafe Nan gidan ba a tashi da wuri,Ni dai kin San tun daga kallon wani film din India Naga suna Iksasayin (Exercise) Nima na koya nake Yi kullum da safe gashi har abin ya Zama idan banyi ba bana Jin Dadi,Saude tace ayi lafiya wanke wanke da shara ma ya ishe mu motsa jiki, Ficewa nayi da tsangalalliyar Riga ta Da gudun tsiya na fito Kamar guguwa, Yan mazan gidan na gani suna ta motsa jiki suna tsalle da Dan gudu a cikin katon gidan,Girman gida ya Isa ba sai an fita ba,Wani na hango cikin fafaren Kaya Riga da wando Kaya na motsa jiki yana Dan gudu kadan,Ni kuwa na shararo da uban gudu na wuce shi Kamar Iska,Mamaki ya Kama mazan Dan sun San kaf Matan gidan su ba wacce take motsa jiki,Ni kuwa ban kulasu ba idan na kwashe da gudu sai na Kai karshen gidan Zan dawo na Kai na dawo,Daga Nan na dawo cikin Mazan Nan na Fara tsalle tsalle. tsabar Jin kansu Babu ma Wanda ya ko kalle Ni kowa harkar gabansa yakeyi,su irgawa suke Yi suna one, two, three,four etc Ni kuwa Dan suce ta Gari ce sai bana irgawa sai dai na Fara cewa Subhannallah Daya Subhannah biyu Subhannallah uku da sauran su,Wani cikin Mazan ya galla min Harara yace Wai wannan daga Ina Haka? Ko a Dangin dangarere ban santa ba,sauran suka ce nima Haka Yar kauye ce ko aiki tazo Yi, Fu'ad ne yaja tsaki tare da komawa Part dinsa irin na dame shi din Nan,sai da na gaji sannan na koma cikin part din Nene. Dakinmu na shiga nace Saude Rana tayi kuzo muje mu gaida masu gidan mu Taya su aiki Kar aga bamu da Tarbiyya,Rabi tace akwai masu Aiki ba abinda za a ce muyi,nace ba Tarbiyya bace kazo gidan mutane ka kwanta ko basa so ya kamata mu danyi wani Abu,Saude tace wlh tsinke bazan dauka duk wulakanta mu da suke Yi,Rabi ma Tace ba aiki ne ya kawo Ni ba,Ni kuwa nace zanyi Ni dai,ai Baki da zuciya ke Saude ta furta nace ae Ni ba abinda ya Dame Ni,Fitowa Muka Yi Nene Muka Fara gaisarwa ta amsa da Fara'a Tace Rabi kin San ko Ina Abbi ma Yana Gari kuje ku gaida su,to Muka ce Muka fito,Rabi Tace wannan gidan ko an gaishe su ba ruwansu Basu da mutunci Ni bazan Bata lokaci na ba,Itama Saude tace Nima Haka wlh,Nikam nace ki raka Ni Rabi sai ki dinga tsayawa a waje Ina gamawa sai mu tafi. Haka kuwa aka Yi muka tafi,Part din Abbi Muka Fara zuwa Rabi ta buya daga waje Ni Kuma na shiga ciki a hankali,Sa'a naci Yana zaune a Palo shi da wani Abokinsa Babban mutum suna magana akan siyasa,a hankali nayi sallama cike da nutsuwa,Dake maza ne a mutunce Suka amsa min Abbi fari tas me Kama da Fu'ad yace karaso Mana,a gabansu na durkusa tare da gaishe su,Suka Amsa Abbi yace Nene Tace munyi Baki su Rabi ko? Ae na furta,Ina su Rabin? Ya tambaya na ce tana cikin gida Bacci sukeyi zasu Zo su ma,Godiya ya min na mike na fita,Ina Fitowa muka shiga part din wata matar da suke Kira da Umma,Umma Fara ce tas Kamar Balarabiya suna mugun Kama da Fu'ad,Ina shiga da fara'a sai na ganta a Dining tana Hada tea,Fu'ad na gani kwance a wata arniyar kujera 3seater Yana kwance ya mike. Tsoron sa ya kamani akwai Kwarjini wani uban kamshi yake zubawa sanye cikin 3qutr da t-shirt Maroon yayi kyau Yana uban sheki,Umma ce ta kalle Ni da fara'a Tace shigo Mana Bakuwa,a nutse na Karasa gabanta tare da Durkusawa har kasa nace Ina kwana? Lafiya Alhmdllh,ya gajiya? Ina Su Rabi fa? Karya nayi Mata nace Basu tashi a bacci ba idan sun tashi zasu Zo su ma su gaida ki,To na Gode Dattijuwar ta furta,a tsorace na koma Gaban Uban Yanga da takama Fu'ad Yana latsa waya,Shima Dukawa nayi nace Ina kwana? Shuru ba amsa,na sake cewa ka tashi lafiya? Nan ma Shuru? Nace Allah yasa ka yini cikin koshin lafiya,Allah ya rabaka da duniya lafiya,Allah yasa ka mutu kana musulmi,Allah yasa Idan ka mutu ka kwanta lafiya cikin kabarinka yasa a kabarinka ba Kunama ko miciji Wanda zasu dinga galla maka cizo,Allah ya rabaka da kiyashin lahira da tururuwa tare da Sauron lahira me malaria ta lahira,kasan Sauron lahira shi ba Malaria yake zubawa ba Cancer ce take Kama mutum a kabari sabo da Gubar jikinsa,Fu'ad Yana jinta dariya ta Kama shi Amma ya danne abarsa da kyar,ita kuwa Umma cewa tayi tashi ki kyale wannan ba kulaki zaiyi ba an gode. Mikewa nayi na fita Rabi tace kin gani na fada Miki wlh gidan Nan Basu damu da gaisuwa ba kina batawa kanki lokaci a banza,Umma kuwa Fu'ad ta lullube da fada Haba Abban Momy yanzu ka kyauta kenan? Ni wlh bana son wannan halin naka Sam,ayiwa mutum shedar kirki ai arziki ne,ko mutuwa kayi zaka samu yabo wajen mutane Amma kowa yazo gidan Nan sai ya tafi da sunanka a Baki bana son Iskanci wlh,Mikewa yayi zaune yace Umma I'm sorry idan Ranki ya baci Ni bana son magana ne Haka Allah yayi Ni,ka dorawa kanka dai gaskiya ka gyara, Alright Zan gyara kiyi hakuri ya furta tare da Mikewa ya Isa Dining. Part din wacce ake Kira da Mama na Shiga itama part dinta sai Wanda ya gani ya tsaru,Yan Mata su Hudu na Iske a bangaren sun Sha gayu Suna ta faman Danna waya maka maka,Suna ganina suka Fara tuntsura dariya irin Yar kauye,Suna kus kus,ko a jikina Ni ba komai ke bani haushi ba,Mama ce ta fito Tasha Shadda tana wani taku dai dai,tunda ta ganni take wani Bata Rai tana min kallon wulakanci da kaskanci,Har kasa na duka tare da gaisar da ita Amma sai ta daka min tsawa tashi ke bana son gaishe gashen ku na mutanen kauye,ba abinda kuka sani Sai gaisuwa Jahilan banza,idan na sake ganin ki a part dina sai na sa an Zane ki shegun yara,in Banda rashin mafadi mu fa bamu San ku ba Amma kun biyo wata kawa kunzo wajen Dangin Rabi,to kawar taku ma bamu da wata dangantar kirki da ita,daga anga masu kudi sai a Fara kakalen dangi,Yan Matan Suka sheke da dariya Suna Tafawa,Rabi tana daga waje Bakin kofa tana Jin komai to tana Allah ya Kara,Mikewa nayi na fito Rabi ta dinga min dariya Amma ban kulata ba Kuma ko a jiki na. Part din Babbar su Muka shiga Uwar gida Momy itama wasu Yan Matan da maza biyu a sashenta suna karyawa a Dining,sallama nayi Suka amsa ko kallo na Basu Yi ba na durkusa na gaishe su Amma da kyar Momy ta amsa tana wani Bata Rai sum sum na mike na fito Muka koma Part din Nenen kauye,Abinda muke so shi Muka karya da shi Muka goge bakinmu da tsokar nama,Bayan munyi wanka munci kwalliyar mu ta mutanen kauye na Samu Nene nace Dan Allah Dan Ara min Wayarki Zan Kira Iya ta na fada Mata mun Isa lafiya,Nene Tace wuu rufa min asiri Baki ji sunana ba Nenen kauye ai Ni tsoron waya nakeyi ban taba siye ba,an siya min ma naki karba Haka kawai Ni tsironta nake ji,Dariya mukayi Nene Tace je ki bangaren Umma itace kadai me mutunci a gidan Nan ita zata Kira Miki babarki,To na Furta Muka tafi tare da Rabi da Saude. AsmaBaffa 6/11/21, 9:20 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM NA KUDI NE SHIGA GROUP DARI BIYU 200 ACCOUNT NUMBER 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK. MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 3 Official By AsmaBaffa PAGE NAKU NE FLOWER ZAINAB GARBA BUTALAWA ZAINAB SABO Shigar mu part din ke da wuya muka Iske Umma Tasha Wata Arabian Gown ta manyan Mata masu ji da kansu sai sheki takeyi,Fu'ad ne ya shigo cikin wani Danyen Yadi Brown ba karamin kyau yayi ba,agogonsa Apple,Takalminsa Kam irin Half cover ne me Arnen kyau da Alama Unguwa zasu fita,idanuwansa masu mugun kyau ya zuba su cikin Nawa Nan take wani tsoronsa ya sake kamani da sauri na janye Ido na tare da Furta Sannu Oga,duk na rude sai na kasa tambayar abinda ya kawoni kawai nace Sai anjiman ku muka Yi waje a tsorace,Fu'ad ne ya kalli Ummansa yace Umma wannan ba Yan uwan Abbi bane? Rabi ce Yar Uwa kawayenta ne su biyun cewar Umma,Amma Ana kallonsu suna yawo a gida da kazaman Kaya?ni wlh idan na gansu amai ke taso min,ko a sallamesu su koma Kauye seriously zuciyata tashi take yi idan na gansu, to mutan kauye ya zakayi da su idan zasu tafi yaran Nan Mata zasu Basu kwancen Kaya,Umma Ni bana so Ina gilmawa a gidan Nan ina ganin kazamai suna Mana yawo a gida ga kudi a dinka musu sababbin Kaya,Murmushi Umma tayi tace Sannu Alhaji me kudi,Murmushi yayi ta karba kudin ta zuba a hand bag Suka fita. Cikin Yan Matan ta Kira Khaleesat sabo da taga ta Dan fisu hankali kudin ta Mika Mata masu yawa tace gashi Inji yayanku Driver ya kaiki Shopping Mall ki siyowa yaran Nan da Suka Zo Kaya ko Kala Shida shida ne a Kai su dinki ki karbi wannan nasu da Suka Zo da shi a zuba a Dust bin,Khaleesat tace Okay Umma a dawo lafiya,Fu'ad Wanda tuni ma ya Shiga rantsiyar motarsa driver ya tuka shi suka Fita, Itama Umma motarta ta shiga ta fita da kanta ma take Driving. Ni kuwa Nene na kalla nace Nene wanne aiki zamu Yi Miki?Nene Tace duk Yan aiki ne keyi ba abinda zakiyi sai dai kuci ku huta,sabo na saba da yin aiki duk jiki na ciwo yakeyi sabo da banyi aiki ba,Part din Umma na koma na shiga cikin Yan aikin gidan muka gyara part din tare suna koya min yanda ake amfani da kayan aikin Yan gayu,Har girki Ina kitchen din na Taya su Suka yi,Cikinsu naji suna cewa Fu'ad part dinsa yayi Dirty Amma yace Bai so mu shigar masa part mu dinga fadawa kannensa su zasu gyara Masa gashi Yan Matan Nan Basu da mutunci,Cikin su wata Dattijuwa Tace cab ai wlh indai ba da kansa ya fada musu ba baza mu fada ba,sai su zageka duk Girman ka,Ina jinsu nace Ni zanje na gyara Masa kafin ya dawo na gyara na gudu ku Kuma sai kuce kanwarsa ce ta gyara,Yan aiki Suka ce ke wannan fa Bai San mutunci ba wlh ya kamaki a part dinsa sai yaci mutuncinki,Nace Ina ruwana Ni wani cin mutunci Yana bani haushi ne shi yaga duhu,Jikina ciwo yakeyi aiki nake neman Yi,to kiyi Sauri 4pm to 5pm yake dawowa daga Office,Cikin Yan aikin Ta'asubi ta rakani part dinsa,Subhannallahi ban taba ganin Haduwa irin part din Fu'ad ba Aljnnar duniya sai dai ya danyi Kura sabo da ba kullum ake gyara Masa ba,komai nasa ba irin na sauran bane na daban ne,Ta'asubi a gurguje ta nuna min komai da yanda ake amfani da shi ta fice,Bedroom dinsa na hau gyara. Dake bed din me tayana ne cikin kankanin lokaci na canja Masa wajen Zama yanda zaiyi kyau,ba karamin kyau yayi ba Ni kaina ban San na iya gyara ba sai yau,Kayansa ma da aka karbo daga wanki sai Dana shirya komai na gyara su yanda ya Dace,Sai da na gyara komai har kudaden Dana gani masu Uban yawa a kasan pillow na maida su yanda na gansu,kayan kamshi da aka nuna min na saka kala kala tare da kunne AC,Na shiga toilet nan ma naci Ubanta da gyara abin nawa har ya wuce gona da iri kamar me Aljanu Haka na dinga darje ko Ina sai da ya dinga sheki Yana daukan Ido sannan na shirya kayan wankansa na saka abin kamshi na fito,Palon sa na gyara Suma Kujerun na canja musu tsari Kamar wata wacce ta taso a birni,Kitchen da ko Ina lungu da sako yasha gyara Nan ma kalar kamshin daban na kulle ko Ina tare da kunna AC kasa na fito da sauri,Ina fitowa na hango shi Driver ya dawo dashi ya fito da Ledoji a hannunsa Yana tafiya cike da Isa,Da sauri na Fara gudun buya Kar ya ganni na fito daga part dinsa,Ganin zai tarfa Ni sai na fada Bayan Flower s Dake jikin part dinsa,Zuwa yayi ta kusa Dani zai wuce sai ji nayi yace duk abinda na Rasa a part Dina kece,Baki na Bude cike da tsoro na mike nan take da gudu na koma part din Nene. Labarin part din Fu'ad na shiga bawa su Rabi,Rabi tana zuwa Amma Bata taba sanin ya part din Fu'ad yake ba,nace irin wannan gadon nasa idan zaka na bacci a ciki Alqur'an baza ka taba yin mummunan mafarki ba,Kinga Ni kuwa ta Bature yace Pradise (paradise) ban so na fito ba Yasin kullum sai naje na gyara Masa idan baya Nan ko banza na Sha kallo,Wasu kudi dum a kasan pillow dinsa kamar na sato Fara (1000) Daya amma ba dama ban iya sata ba,Saude tace ke banza ce ai ko kin dakko Mana bazai Gane ba Tunda suna da yawa,Nace ba ruwana Wallahi tallahi ban iya sata baza ku jefa Ni a masifa ba,Baki Rabi ta tabe tace Kinga dai ko Ni da nake Yan uwansu bana shishigi a wajensu ya kamata ki kiyayewa kanki bacin Rai Yan gidan Nan ba mutunci gare su ba,shi Wanda Kika gyarawa part dinsa Bai da mutunci inda mutunci ma yake bai dosa ba Amma kina ta wani shigege Ranki zai baci a banza Rumaila,Baki na tabe nace Ni fa kafin kiga abinda ya Bata min Rai Ana dadewa ba abinda ya Dame Ni tunda Muka Zo Ni wlh Banga Wanda nake Jin Haushi ba ko a gefen takalmi na,wulakanci Kuma mun cancanta suyi Mana shi tunda kalle mu fa shigar da mukeyi su Kuma ki kalle su ga ilmi ga kudi ga wayewa mu kuwa fa?Dan an wulakantamu ai Bai kamata muji haushi ba mun dauki hakkinsu tunda mu Muka kawo kanmu,kema kina ji fa Rabi dangantakar taku ba Mai karfi bace Amma suke barinku Kuna zuwa har suyi muku Alheri gashi muna kawayenki munzo cin arziki,iya kazar da Muka ci ta Isa mu gode musu yaushe rabon da naci kaza? Ga girki me Dadi,muyi wanka muyi bacci a cikin nishadi da waje me kyau Wanda ko a mafarki bamu Yi zaton hakan ba,Muna ta surutun mu a palon Nene Ashe Khaleesat ta shigo bamu sani ba Jin su Rabi suna kushe su ta kunna wayarta tana recording duk maganganun mu bamu Gane ba,sai da Muka shiga wata hirar sannan tayi saving. Fuska ta Bata tana wani Shan kamshi tace Kai ku taso Tailor zai auna ku,Junanmu muka kalla tace to munafukan kauye a fito karku Bata min time mu a wajenmu time Yana da muhimmanci bana kiwon Shanu bane,Saude da Rabi Suka sake Jin Haushin Khaleesat Ni kuwa ko a jiki na,Palon Wacce suke Kira da Momy ta kaimu,Bata da mutunci ko kadan,mun Sansu,Yan gidan maza da Mata muka Iske sun cika Palon har uban Yan yanga Fu'ad Yana kwance shi kadai an bashi kujera babbar ciki su Kuma sauran sai wani tsoransa sukeyi basa ko Maganar kirki bare Hira idan Yana Nan,Wani matashi Muka gani da Tape a hannunsa Alama ce ta shine tela shine zai gwada mu,tsoro ya Kama mu ganinmu Iskanci ne ace Namiji ne zai gwada mu,Momy ce ta wani tabe Baki tace Abba tela Dalla sauri ka gwada wannan kwailayen ban son su zauna min a part kalar kamshin sa ya canja ya koma wari,Karaf nace Alqur'anin Allah Muna wanka kullum Ni sau uku sau biyu nake wanka Agwagwa ma Haka ta ganni ta kyale,Saude ma tace Yasin kuwa. Tsaki Momy taja tare da buga Mana tsawa ke dalla rufe min baki Ni sam ba a bani haushi sai kallon Momy ma Nayi na saki Murmushi na me kyau,su kuwa su Rabi Kamar zasu Yi kuka,Saude Ce ta Fara tsayawa a gaban tela ga kunya sai ta Fara soshe soshe tana kankame jikinta,tsawa Momy ta daka Mata ba shiri ta nutsu aka gwada ta waje waje,ta fice tare da barin part din da gudu sabo da kunya,su kuwa sai dariya suke mana irin Yan kauye din Nan,Rabi ce ta tsaya a gabansa seke seke tare da murtuke fuska itama Ana gamawa tayi waje,ganin anzo kaina sai na shagwabe Fuska na tsaya a tsakiyar Palon Ina yarfe Hannu Kamar wacce take Jin zafin cizon kunama,Idona ya ciko da kwalla maza da Matan suna ta kallo na suna dariya,Kaina na dage sama tare da rumtse idanuwana Ina sanda Kamar barauniya,Bakina na tamke waje daya,tela yasa abin Aunawa a gadon bayana jiki na ya dauki rawa karrr....nace Kar yatsanka ya taba min fata,tela yayi banza dani,Damatsana yazo Aunawa muryata na rawa nace Ni dai Dan Allah indai Haka ne a kyale dinkin Nan,dariya Suka saki min,tsayina ya auna sannan yace juya bayanki zai auna Kuguna naji tsoro da karfi nace wayyo zai min cikin shege na shiga Uku Iyata,Har Fu'ad sai da ya kalle Ni Yana Murmushi. By mistake Yana gwada Ni Hannunsa ya taba Hannu na sai ko na fashe da Uban kuka Ina cewa Wayyo Iyata anyi min ciki na shiga uku,abinda kike fada min na kiyaye gashi ya faru,kowa ya Bude Baki Yana mamakin irin uban kukan da nake rasga,Tela yace ke Baki da Hankali ne? Allah ya Isa shege mugu Azzalumi kayi min ciki,da Rarrafe na koma Gaban Fu'ad nace Dan Allah me fada ajin gidan Nan ka kaini asibiti a zubar da cikin Nan,idan ya Kai Wata takwas bazai zubu ba anyi kisan Kai,ka kaini da wuri Dan Allah wallahi Iyata korata zata Yi idan na koma,dama Iyata Aure Aure take Yi Babana baya ko kulani ya tsaneni Iyata ce tasa ya tsaneni tana ta tafiya Dani gidan Aurenta kala kala Dan Allah azubar min da shi, Khaleesat Suka sake kecewa da dariya,Tsawa Momy ta buga min bar min part Dina shashasha bakauyiya Haka ake yin cikin Dan Ubanki? Mikewa nayi idona jage jage da hawaye na kalli tela nace ka cuceni wlh sai dai ka aureni Kuma Ina Haihuwa gidanku Zan kawo Dan shegen Kuma Inshaallah sai yayi Kama da Kai sak yanda kowa ya gani yasan naka ne ? Daga zuwa gwajin dinki sai ka min ciki wlh bazan yafe ba har kabarinka na ci da wuta. Fu'ad ne ya mike a nutse Kamar shima fita zaiyi Haka yabi bayana ya fita Mari naji ruwansa har Biyu masu mugun zafi Nan take sai da Dana ga duhu Yana Huci yace Baki da Tarbiyya babban mutun kike zagi kina Masa Allah ya Isa?maimakon naji Haushinsa sai ma wani birgeni da yakeyi da mugun kyawunsa Ina kallonsa yanda magana ke Masa kyau,Ban iya cewa komai ba sai ma Murmushi da nayi tare da furta Na gode wannan ma na karbe shi hannu bibiyu,tsaki ya ja yayi gaba abinsa Yana takun sa na isasun maza masu ji da kansu,Ni kuwa a fili na Shiga Irga tafiyarsa Nima Wai da turanci Ina furta Lef-rayit lef-Rayit (Left-Right) kumatuna na shafa na furta ba komai Tunda me kyau ne ya mareni ba wani banza can ba. Su Rabi suna rabe sun ga duk abinda ya faru Dani Dariya Suka dinga min Kamar ba gobe,Shi kuwa mamaki yake Yi a ransa wacce iri ce wannan Bata fushi wannan anyi Yar iskar yarinya Haka yake furtawa a ransa har ya koma tsararen part dinsa. Part dinsa ya koma yanda ya gaji da Tsafta a ransa yasan Lallai ko wace ta gyara Masa part din Nan ta San makamar tsafta ya kamata yasan wace ta gyara,Tasalluwa ya Nemo sabo da itace shugaban ma'aikatan gidan,Bata fuska yayi Yana muzurai yace Uban wace ta shigar min part har ta samu damar gyara min part Dina?bana ce Kar a bar kowa ya shigar min part ba,Tsoro ya Kama Tasalluwa tace kayi hakuri Alhaji Wlh nacewa tayi ita jikinta ciwo yake yi ta Saba da aiki a gidansu a barta tayi aikin ko ta Dan Wasa jininta, what? Nufinki wace ta shigo min sashe? Sunanta dai Rumaila cikin bakin Yan kauyen Nan da Suka Zo Amma kayi hakuri baza a sake ba,Fu'ad ya dinga mamaki a ransa yanzu wannan gajar ce ta iya gyara Haka? Ko dai karya ne?tunawa Yayi ya ganta a kusa da sashensa tana buya Amma ba komai zai gano gaskiya sannan ma Bai yarda itace ba,Tasalluwa ya nunawa kofa da Hannu yace Out Kar na fusata na koreki daga aiki Baki daya,Tasalluwa Kamar walkiya ta bar sashensa,kudinsa Daya ajiye yaje ya duba harda sake irgawa yagansu cif cif ba a taba ko sisi ba,a fili yace Zan kureki yarinya. Ni kuwa harkata na Shiga a bangaren Nene na Shiga kitchen,Nene Tace yawwa ko kun iya fura? Na kalli Nene tare da kyalkyalewa da dariya nace harfa tallan fura nayi ai nayi mugun iyawa kawo kayan aiki kiga aiki Nene,Nene Tace Alhmdllh dama wannan uban Yan iyayin ne yace nayi Masa shi Bai Shan ta siyarwa Kuma Ummansa da dukka Yan gidan ba Wanda ya iya, Gero na karba na maida turmin can ta Bayan kitchen anan nayi surfe tare da daka Gero cikin Tsafta sabo da nasan Halin Ogan nasu,tsaf nayi furar lafiya na Gama na Gama Dakawa Zan Fara lailayawa Nene tazo Tace rufa min asiri ai matukar Kika lailaya to fa Abban Momy bazai Sha ba zaice anyi kazanta,Banga laifinsa ba nace yayi dai dai Haka na zubata a wani Glass Bowl aka ajiye a fridge dama Already lafiyayyen Nono Yana ciki. Wanka mukayi Bayan munyi kowa yayi Sallah Amma Banda Dani domin sai Naga dama Kuma yau banyi Niyya ba,doguwar Riga ce a jikina wata dark Green kalar Yan fulani duk da ta tsufa Amma tayi min kyau,Su Rabi sun rigani cin Abinci suna daki suna kallon cartoon sai dariya suke Yi Ni kuwa bana son Cartoon shi yasa na fito Palon Nene ko Dankwali Babu a kaina kitsone guda biyu a kaina jelar murtukekiya Tana yawo a gadon bayana me tsayin gaske. Kitchen na shiga tare da ebo Abinci Jullof taliya ta Sha nama zuku zuku,a kasa na zauna na mike kafafu tare da saka plate din a tsakiyar kafafu na ga ruwana na roba a gefe da lemo Fanta,Muna kallo Muna Hira da Nene,Kamshi ne ya daki hancinmu,Nene Tace ga uban Iyayi an shigo,Murmushi yayi kadan Yana uban gadara yayi Sallama Muka amsa nace Ina Yini? Ciki ciki ya Furta lfy ya Shiga harkarsa,Nene ce ta Shiga kitchen ta fito da Fura da Nono a gabansa ta dama Masa sannan ta Mika Masa,Ni kuwa Tv na kafe da Ido na saki Baki ganin an nuna Salman Khan a tallan Indian film,Baki na washe Ina faman tsotse yatsuna da nake cin Abinci da su,Nene ta kalleni tace oh Rumaila wannan kallo Haka rufe bakin Mana Haka Nan,Nace Nene Salman Khan ne fa,To a kansa wani banza Bai ma sanki ba kike wannan kallo kamar idanuwanki zasu Fado ga Baki kin Bude,Nene na kalla nace Yasin Nene da ki zagi Salman Khan gwara ki zagi Malam Haruna yayan Iyata Kawu na,Dariya Nene tayi tace akan wannan din? Nace yo ai Ni gwara ki Mari Malam Haruna ko a jikina,Nene Tace Allah ya shiryeki wlh. Sharukhan aka sake nunawa,nace wohoho Ina gwanin wani ga nawa kaga Kauna da kanta, Soyayya ce da kanta a Nan wajen,shugaban masoya na duniya kenan Nene,Dariya Nene ta sake Yi tace shi Kuma wannan soyayya ya iya?nace ae Nene ai da ace Zaki dauki salon wannan bawan Allah a soyayya to wallahi duk tsufanki sai kiga Gomna ko Minista yazo zai aure ki,sai ki hada goslow a gidan Nan masu motoci ne zasu dinga layi,Dariya Nene ta dinga Yi shima Fu'ad da kyar ya danne dariyar sa Sai da ya murmusa,ai duk Wanda kika ga baya soyayya to Sam Bai hadu ba,Bai ma San me yake ba, Fu'ad a ransa dai yasan baya soyayya sai yaji Kamar shi nayiwa Habaici ya wani Bata Rai Kamar zai ce ya Shiga Uku ya lalace. Nene Tace duk a Ina kike kallon? A kauyenmu akwai gidan kallo na kudi can muke zuwa,Ana Haka sai aka hasko Ajay debgan,Tafi nayi nace ga Babansu yazo wannan duk iya soyayyarka idan yazo da Salonsa sai ya kwace Budurwar ka,akan wannan Na zazzagi Saurayina Iro Muka Bata kaca kaca sabo da Zaginsa yayi Yana kishi da Ajay sabo da ina sonsa,Fu'ad ne ya kalli Tv din tare da dauke kansa yaci gaba da Shan furarsa me sanyi Yana ta Santi a ransa yace Wai Nene a Ina Kika koyi furar Nan ne? Ga wacce ta koya min ta nuna Ni,Ni Kam tsoronsa nake ji sai naji Bai ce komai ba yaci gaba da Shan abarsa, ina kallo na abina ina ta Jin dadi. Ina cin taliya Ina Santi nace wanne mahaukaci ne zai dandana zaman birni ya koma kauye,Nene tace akwai Mana Ana samu nace Amma sunyi asara Allah wadaran Halinsu ace na zauna a birni na koma kauye hauka nake Yi,ai daga Jin sunan ma Kau..Yana nufin wani bala'i da masifa idan kuwa aka karasa da shewar Nan ace Yeeeee....to kasan jahilci ne zalla,Amma ko a birni kaji kasan fadarsa a Baki da dadi,Amma Kauye harda shewa a karshe yeeee,Kau..yeee,Wani bakin talaucin da wahala da muka Shiga a bana watan satumba idona Babu Kalar da Bai koma ba tun Yana fari Kamar Madara ya koma ja,ya koma Kore ya koma shudi na Iyata kuwa dake babu kuruciya Allah sarki ruwan shanshanbali ya koma (purple),kidan General ba Wanda ba mu karba ba,munji na goge,munji na kukuma,Algaita,na kwarya,kalangu,ganga....Nene ce sai Dariya take Sha,Nace ko me gadin gidan Nan Nene Ku aura min mu zauna a Birni, Fu'ad shi dai Bai taba Shan Dariya ba irin ta yau daurewa Kawai yakeyi a ransa yace sai kace Radio Bata gajiya da surutu. Rabi ce ta kwala min Kira tana cewa kizo ga Salmankhan dinki Rumaila gashi an saka film dinsa,da sauri na mike na wuce Dakinmu tare da shigewa dakinmu Muka ci gaba da kallonmu mun Dade bamuyi bacci ba. Washe Gari da safe Haka na shiga ko Ina na gaishe su Banda su Rabi,Momy da Mama Haka Suka min wulakanci Amma ban kula su ba part din Umma na koma na shige cikin Yan aiki mukayi aikin komai tare,Umma sai Godiya take min Ina birgesu su sosai,Bayan mun Gama aikin Amma ban gaji ba sai ma aiki da nake bukatar yin wani,Ganin Fu',ad ya fita sai na lallaba na shige part dinsa domin gyarawa,kayan sawa na gani da Dan yawa a saman bed dinsa da Alama wanki za a Kai,Kayan na hada bangare Daya sannan na fara duba Aljihunsa Ina fito da kudade masu yawa na zube Masa a kasan pillow, Haka nabi ko Ina da gyara Yana kamshi da sheki sai da na Gama zan fita mukayi Ido Hudu a bakin kofar palonsa,tsoro ne ya kamani,hankali na ya tashi. Sharhi fans banda godiya da stickers,gwara Sharhi ko Yaya ne. AsmaBaffa 6/11/21, 9:20 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM NA KUDI NE DARI BIYU 200 SHIGA GROUP. Account number 0175487861, Asmau Garba Muhammad,Gt bank. Masu tura katin mtn ko vtu ga number da zaku tura 08033933642 'YAN NIGER ku nemi wannan number +227 90 79 59 39 4 Official By AsmaBaffa Page naku NE Rukey Muaz Mummy Sani Nafee Hafsa Mamu Galadima Cike da tsoro jikina Yana rawa kamar mazari,zufa tana karyo min ta ko Ina duk kuwa da AC Dake Dakin,cikin Ina Ina na Furta Dan Allah kayi hakuri wallahi karambani na ne ya kaini,bana Jin magana shi yasa nazo gyara maka makwanci Wanda matarka ce ta Isa yin Haka,Dan Allah naci darajar Bakunta Ni Bakuwa ce, Ni Bakuwa ce ka taimaka min bazan sake ba,Fuskarsa ba Rahma cike da gajiyawa sabo da Bai son Yawan Hayaniya yace ki maida min part Dina inda Kika ganshi tun farko,Tsoro ya kamani na zaro Ido nace yayi Kura fa ta ya Zan dawo da kurar yanda ka sani? Tsaki yaja yace Idan kina son zaman lafiya ki dawo min da bangarena inda Kika ganshi bana bukatar gyaranki,tunowa nayi ance baya son Hayaniya tunani na Zan sa Masa cuta sai na Fara Masa kukan Jiniyar mota Kamar an dakko Ambulance wiwiwiwiw.......gani Yana kallona da mamaki sai na canja kukan Akuya mehhhh....mehhhh...sai nayi na Kare wan...wan..wan...da karfi yanda zai ji Hayaniya ta Masa yawa,wani mugun kallo da ya min ban San sanda nayi tsit ba ya min kwarjini cikin maganarsa ta Gadara yace Zo ki dawo min da Dirtyn dakina har kurar glass ki dawo da ita idan ba Haka ba yau sai nasa an Zane ki a gidan Nan,Jiki na Yana Bari nace to na bi na zage ta bayansa Ina bin bango na fita da gudu tare da furta gani Nan zuwa,Direct kitchen din Yan aiki na wuce tare da dakko rariya karama ta tace Shayi,Garden naje na ebo kasa a farar Leda na dawo part dinsa,a Palo na Iske shi yana zaune a saman kujera ya harde kafafu ya daura Daya Kan Daya a saman Center carpet. Ban kulashi ba na nufi Plasma Tv da Yar kasa ta na zuba a tafin Hannu na na shiga hura kasar a jikin tv Ina busa Mata,Shi kuwa wayarsa yake latsawa Yana satar kallon abinda nakeyi,Na koma center table Nan ma na zuba a cikin rariyar nace gyara kafarka kurarka ta dawo kuma ta nan yawa gareta na shiga zazzagawa Kamar me tankade na Ni kujerunsa kawai Ina busa musu,a ransa takaici ya kama shi yace lallai Yarinyar Bata da mutunci daga cewa ta dawo da kura sai ta samo dabara ta dawo da ita kuwa,Ina ta faman hura kasa yace kaga kuwa da gaske take yi Ta dawo da shi,Bari ta Gama inci unanta na balla ta gida biyar, center carpet kuwa Gongonin malt ne a Kai guda biyu Haka naje cikin Dustbin na ebo biyu na zube a Kai nasa Gongonin daya ya a kalli gabas dayan rabinsa a kasa Rabi a saman carpet,tunawa nayi nace au na koma Dustbin na dakko robar ruwa na karaso gabansa nace wannan robar dai dai inda kake zaune take matsa na ajiyeta,ko kulani baiyi ba na ajiye a gefensa Ina rera Waka Kamar Haka: wani..... fushi da.... kumburin mutum mu baya tsora ta mu....a ransa yace Wato Habaici take min,ni kuwa Haka har bedroom na koma na maida kurar jar kasa na fito kenan daga bedroom dinsa shi Kuma zai shiga,saman mirror dinsa ya hango kasa sosai na zuba ai kuwa ba zato ya dauke Ni da mahaukacin Mari yace Are you mad? Kumatuna na dafe Hawaye ya biyo baya zirrrrrr.....Get out of my side Nonsense, Da Gudu na fita a bakin kofar palonsa na ci uban Birki sanadin ganin Momy Dana Yi ta shigo part din Ita da Yarta Fadila,Salati Momy ta saki tana tafa Hannu,Fadila tace tirkashi me Zan gani Momy Kinga katuwar kauye,da gudu na fice gaba Daya a part din,Hawayena na goge sannan na nufi part din Nene,kumatu Daya ya tashi da shatin hannayen Fu'ad abinka da Fara fuska ta tayi ja duk da farin nawa ba irin Kal Kal bane Amma dai Dole Fara ce Ni tas. Direct Momy sama ta Haura Fadila tana Palo sabo da indai ba iyayen gidan ba Babu Wanda yake Shiga bedroom din Fu'ad sabo da duk Wanda ya Shiga ranar sai ya Sha Mari ko duka shi yasa Babu Wanda ke rabarsa,Momy ce tayi Sallama tare da knocking cikin yangarsa yace yes,Shiga tayi ya amsa sallamarta Yana Shirin shiga wanka Ganin Momy ya zauna a gefen bed da ladabi yace Momy lafiya? Akan bikin Fadila ne kaga biki Yana matsowa saura wata hudu ya kamata aje kasar waje ayi Mata siyayya,cike da salonsa na magana yace Ina sane Momy Abbi ma munyi Zancen dashi karki damu I will follow-up with the case Inshaallah,Alright ta furta komai dai ka sanar Dani, Inshaallah ta juya ta tafi,Yace Momy ki turo min Khaleesat zata gyara min part Dina,Okay Zan sanar Mata,Haka Khaleesat taje ta gyara Masa duk kuwa da cewar ba wani me kyau tayi ba Sam su Basu iya aikin komai ba ko girki duk Basu iya ba sabo da basa Yi Yan aiki ke Yi daga yawon biki da guraren Hutawa zuwa kasar waje sai makarantar Boko da Islamiyya suna da Ilimin Addini Dana Boko sosai gashi a gida Saturday Sunday Ana musu lesson har manyan gidan su Kuma karatun Addini ake Kara musu yaran Kuma Boko tunda suna zuwa Islamiyya. Ni kuwa Dana koma part din Nene su Rabi suna ta tambayata Ina naje? Sannan kumatuna Kamar Nasha Mari nasan dariya zasuyi min,Saude na kalla nace ai wallahi bazan fadawa kowa ba Fu'ad ya mareni ba,Dariya Suka dinga Yi Rabi Tace banza Kamar Yar fari ai kin fada Mana to,Ranar kwana sukayi suna min dariya,washe Gari Saturday ba Aiki ba school kowa Yana gida tun safe,mudai gani mukayi gida ya hargitse Ana ta shige da fice Yan aiki suna ta girke girke iri iri,Ni dai naje ko wanne part din Matan na gaida su,Rabi Tace tunda ke Rumaila kin fimu shiga ko Ina ki jiyo Mana Mene ne Wai za ayi a gidan Nan yau ko Ina ya dauki kamshi,Nace ai Dole naje wajen Tasalluwa uwar gulma na jiyo labarin,dama banje part din Abbi ba Haka naje nayi sallama a nutse Yana Palo kuwa Yana karyawa Mama tana kusa da shi a gabansa na durkusa na gaida shi ya amsa da fara'a yace wannan yarinya Mama tana da hankali tunda Suka Zo kullum sai ta gaishe ni Rabin ma Bata zuwa ita da take Yar dangi Allah ya Miki Albarka,Ameen nace Ina murna an yabe ni,Mama kuwa tabe Baki tayi tace tana kokari Kam tafi su Rabi shishigi Dan kuwa wannan shishigi ne da cusa Kai ba kwar jini,Abbi yace ku daina Haka fa Wai me yasa kuke Raina Dan Adam ne musamman ke da Momy Haba ko kune akewa yaran Cikinku Haka baza Kuji Dadi ba,Mama canja hirar tayi Dan Kar ya dameta ma,yace jeki abinki kinji,Wai ya sunanki ne yarinya? Cike da ladabi nace Rumaila yace madalla jeki abinki Kinji,zan juya kenan Muka hada Ido da Mama na saci kallon Abbi nayi Mata gwalo,da bala'i ta Bude Baki zata Yi masifa tafiya ta nayi ban tsaya ko Ina ba sai wajen su tasalluwa. Da sakin fuska Muka gaisa dasu sabo da kowa Mata da maza na gidan Ina girmama su Ina gaishe su,nace Inna Tasalluwa Wai yau me za ayi a gidan Nan ne Naga Ana ta gyara Kamar sarki ne zai Zo, Tasalluwa kadan take jira tace ke ai duk Asabar din karshen wata Family dinsu na kusa na jini suke Haduwa a Nan gidan,anjima zaku Sha kallon daukan wanka har da mu Yan aiki sabon dinki ake Mana za aci a Sha suyi hirar su ta zumunci masu matsala su fada yau Yan gidan ko Islamiyya baza su je ba Haka me lesson bazai Zo ba yau ranar zumunci ce,Kuma wallahi duk kusan Yan uwansu daga kasar waje zasu Zo Zaki Sha kallon gayu,ance ma wasu sun sauka Drivers sunje dakko wasu,kuje kuyi wanka kuyi kyau idan ba Haka ba wallahi zaku Sha wulakanci yau,Ai Ina Gama ji da gudu na nufi sashen Nene Ina haki na Fado palonta turus na ja na tsaya ganin Fu'ad kwance a palon Nene Yana latsa waya Nene tana Masa surutu,Lafiya ke Kuma kin Fara Zama budurwa kina famfara uban gudu Haka yanzu maza Yan aiki duk sun kalli nonon ki suna tsalle sama,Kunya naji Kamar na nutse Nene Bata kunyar fadar magana,har nayi Shuru sai Kuma na Fara kokarin Kare kaina nace Nene ai ban girma ba Ina abin yake,Nene Tace kaji yarinya da karya uban mene wannan....kafin ta karasa na gudu Bedroom,Shi kuwa Fu'ad Kamar ma bai San Muna Yi ba ya mike yayi waje abinsa,Muna zaune Ina bawa su Rabi labarin Abinda za ayi a gidan sai ga Khaleesat ta shigo da katuwar Leda har Uku,ko magana Bata Yi Mana ba tana wani Yi Mana kallon banza ta Fara ajiye min ledar Daya a gabana sai ta ajiye Saude ma ta ajiyewa Rabi sannan tace kuje kuyi wanka ku shirya cikin Daya daga kayan nan naku,ku tube kayan jikinku ku daura towel ku hada da kayanku na kauye ku bani su yanzu. Da sauri mukayi yanda Tace duk Muka daura guntun Towel ta kwashe ledojin kayanmu na kauye Muna kallo ta tafi dasu ta bawa masu aiki aka zubar dasu a shara,Kayan Muka hau dubawa kowaccenmu panties kala Shida,bra kala uku uku masu kyau,Tight 3qtr kala uku,vest uku,sai lace kala biyu biyu kowacce kalar nata daban ne,dinki kuma doguwar Riga da Riga da skert,sai Shadda kala Daya doguwar Riga me kyau,sai Atamfa kala uku duk Riga da skert,dinkin ma da kayan kowacce style dinta daban,sai Readymade Arabian gown kala uku,sai flat shoes kala biyu black and milk,ko wacce Design nata daban,harda Yar hand bag guda Daya,sai kuma kayan kwalliya,maroon jambaki,jagira,powder lipstick tare da body cream Kato me kamshin gaske kowacce nata daban,sai man shafawa a gashi da Kuma shampoo murna muka dinga Yi Kamar mahaukata,sai dai kayan gaba Daya Wanda aka dinga sun dame mu dai dai jikinmu cif cif. wanka mukayi tare da shafa man mu kaina yasha wanki da shampoo,Ina shafa Mai nace Saude shafa min a gadon bayana Saude ta lakuta tana shafa min Ina cewa yarba shi da yawa yaji sosai yanda fatata zata murje,Allah yasa man Blitching ne sai na Kara Dashewa na kode,wata Atamfa Red na zaba na saka Riga da skert dinkin ya dameni matuka nayi wani caras Kamar ba Ni ba kamar a jikina aka dinka,Rabi doguwar rigar lace ta saka Saude kuwa ta saka shaddarta Muka fito fes duk Sunyi kwalliya irin ta kauye,Ni Kuma bana kwalliya powder kawai na shafa sai lipgloss dina nace Daurin Dana gani a wakar garzali Miko zanyi nanfa na coka ture kaga tsiya kamar wata Yar birni,Rabi kuwa Tace Ni da nake Yar dangi Zan shiga family ai Illi gogoro zan zuba,Muna gani tayi wani uban gogoro Kamar Matan yare masu gasa masara a gefen titi ko masu siyar da manja, Saude ma Tace yanda za a Sha Baki ai Ni bazan daura dankwali ba Naga sunayin acuci maza Bari nayi abina,Nan Saude tayi acucinta da tsohon ribbon dinta Wanda ya Gama tsufa Kuma ba Babba bane ta yafa gyalenta siriri milk,mu bamu Saba yawo da gyale ba bamu saka ba dama ba wani Abu bane a wajenmu,muna Fitowa Palo Muka ga Nene ta Sha wani sabon lace me Arnen kyau da tsada tana zaune,Da kallo ta bimu ba karamin kyau Muka Mata ba, na fara yabon kyan da Nene tayi Nace Nene na Baki Gomnan Kano Ganduje,Dariya Nene tayi tace me zai ci Dani,muma Nene tace munyi kyau musamman Ni da banyi kwalliya ba bare ace nayi Kama da Yar kauye. Masha Allah Nene ta furta Rabi ce kawai zata Shiga cikin Yan Uwa tare da Nene Suka tafi Palon da aka tanada Ni da Saude Muka Yi zamanmu sai motoci Muka ji suna ta shigowa lokaci daban daban,sai da Muka tabbatar sun gama Zuwa kaf Ana Palon taro,Wajen Yan aiki Muka shiga nace Tasalluwa Zamu tayaku Kai Abinci da zuba musu, Tasalluwa Tace ba matsala ku dauki abinda zaku iya muje,Da kyar nake tafiya sabo da kayan jikina sun kamani Kuma ban Saba ba,wani flasks na dauka kato me tsananin kyau da tsada,Saude Tace nifa tsoron Fu'ad din nan nakeyi kullum cikin kunci yake ga uwar yanga da Iyayi ga Uwa uba Gadara ban son wulakanci a rayuwata wallahi,Ni dai bance Mata komai ba ta dauki Bowl na fruits Muka bi bayan su Tasalluwa da wasu Yan aikin Mata su biyu,Cike da nutsuwa Muka Yi musu Sallama tare da Shiga. Rabi Muka hango a zaune gefe Daya ta rabe tayi wani tsilli tsilli kamar tayi karya,Yan Mata Muka gani Baki sunfi su goma ga na gidan,matasan samari sun Kai su bakwai ga Kuma na gidan,Dattijai kuwa manyan Mata su wurin goma ne ga Karin na gida Haka manyan maza irin Abbi sunfi su Tara,ga Yan Yara kana na da yawa ba laifi sun cika sosai gaba dayansu Yan gayu ne na gaske kowacce tana na fiki wannan tana na fiki Haka mazan ma,da Addua Suka Bude taro sannan manyan Suka Yi bayani akan darajar zumunci,Abbi ya gabatar da Rabi a wajensu sannan mu da muke tsaye Muna jira a bamu Umarni Abbi ya nuna mu yace kawayen Rabi ne,Zo Yar Albarka Abbi ya Furta tare da kirana,gaba Daya hankalin kowa ya dawo kaina Suka zuba min Ido duk sai na duburburce,mazan Nan Suka bini da kallo musamman yanda Suka ga nayi mugun kyau gani da sura me kyau,a gefen Abbi na durkusa tare da gaisar da dangi suna ta wani dauke min Kai musamman Yan Matan,Abbi yace sunanta Rumaila yarinya me hankali kenan,Ameen na Furta Ina dagowa mukayi Ido hudu da Fu'ad,da sauri na janye idanuwa, Momy ce Tace Tasalluwa kuyi aikinku,Mikewa nayi tare da komawa wajensu muka zubawa kowa abinda yake so Zaici sai wasu kallo na sukeyi wata Mata cikinsu tace wannan tayi kyau tana da kyau kamar ba Yar kauye ba,dariya Yan Matan Suka saki tare da furta Haba Aunty kalle ta fa ko Alama Bata Yi Kama da birni ba,Khaleesat Tace gyara na ce Ni na fito da su,su Rabi duk sunji Haushi musamman ita da take cikinsu suna ta Mata kallon banza,Ni kuwa ko a jikina,Saude sabo da takaici barin Palon tayi abinta, Ni kuwa banji haushi ba ko Daya sai ma Murmushi da nayi nace ai Allah ya rufa Mana asiri Anty Khaleesat ta kawo Mana Kaya Amma ai da baza ki so ganin mu ba a kusa da ku ba ai Kauye masifa ce,Umma Tace Allah sarki to Wai ba a dinka muku Kaya ne a gida? Nace cab yo Allah na tuba ai Gara Saude da Rabi Yan gata ne su duk kayan Sallarsu suka Zo da su ai kure wanka muka Yi zamu Zo Birni,Dariya suka kwashe da shi har manyan Matan da mazan matasa da Yan Mata kuwa har da rike ciki Banda Fu'ad shi fuskar Nan a murtuke take, Sai da Suka Gama dariyar Khaleesat Tace tabbas Kam kayansu sunfi naki kyau gaskiya ne to ke ba Yar gata bace? Baki na Bude nace bani da gata ko na digo maraya ma ya fini gata a kasar nan nice shugabar Agololi ta Nigeria, Ni a Agololin ma ta karshe ce gida sunfi takwas na zauna Ina Agola,to idan mun koma ma wani sabon gidan Mijin Iyata Zan koma da Zama yanzu Haka Iyata Amarya ce a gidan Wani me Shayi,Babana kuwa ba ruwansa Dani sabo da Babata ta Masa ba Dadi kafin ya sake ta,Wasu Suka ce eyyaaaaa....Umma Tace aure aure takeyi? Kai na daga nace ae duk inda tayi Aure Kuma tana da Yara wani gidan mace wani gidan Namiji wani gidan Mata da maza,Ni Kam Ni kadai ce ta Haifa da Affa na Amma Ina da yan Uba,Abbi yace ikon Allah me zatayi da aure haka? Nace ai da Allah zai sa na kawo Iya gidan Nan sai ta kashe aurenta akanka Abbi tace sai Kai,Momy da Mama kishi ya cake musu zuciya, ko Wanda kuwa yafi kowa Gadara a gidan nan nasan tsohuwa zai aura tunda ba wata soyayya ya sani ba, Fu'ad ya kalleni da Sauri yasan da shi nake Ina Masa Habaici shine zai auri tsohuwa,nace yo ai sai a godewa Allah ma da Kamar Iyata zata so mutum. Nace duk Nan Wai gidan kudi take nema inda zamu Huta Amma Bata taba Dace ba daga me shayi sai me noma,ai Iyata ko sarkin Makka ne zai Aureta karewar kudi to sai ta fito Haka kaddararta take. Abbi yace Allah kyauta nace Ameen duk gidan Nan Abbi Khaleesat ce farin gani Kaya ta dinka Mana mun Zama Yan gayu,Fadeela ce ta tabe Baki tace ke dalla to ba ita ta siya muku ba Yaya Fu'ad ne kike wani damun mutane,dama na tsani Fadeela Bata da mutunci nace Ni dai ita na San ta bamu Kaya waye ya bada kudi ba ruwana kishi kikeyi da ita Dan Allah Abbi ko kayan daki Kar ayi Mata na kasar waje ga na gida Nigeria iri iri wannan ko taje gidan miji me ta iya Sai bacci,Dariya akayi wasu dattijan suka ce oh wannan yarinya da surutu take. Fadeela kuwa tace wlh sai naci ubanki a gidan Nan,Mama da Momy suka galla min Harara,Ina sani nace Bacci zata dinga Yi a gidan miji ta Zama kazama dama duk me bacci kazami ne dakin miji ma masu aiki zata Bari su gyara Mata Kuma girki ma Bata iya ba,Yan gidan Sunyi mamaki da sukaji Bakuwa har tasan Halinsu,Abbi yace yawwa Rumaila Yi musu Nasiha ko zasu gyara kunji yarinya karama ta fiki hankali,nace a Haka suce suna da degree,to a wajen miji wallahi zero zaku samu,Umma tace ai kuwa dai ya kamata ku gyara,Momy ranta ya baci Ana kushe Mata Yara Tace a gidan ubanki Kika San Haka shegiya munafuka,Nace ai Ni kwana Daya nayi da mutum Ina Gane Halinsa mutum Daya ne a gidan Nan na kasa Gane Ina ya nufa,samarin suna ta dariya,Shi kuwa ya sake Bata fuska a ransa Yana cewa Lallai yarinyar Nan sai naci Ubanta ta Raina ni. Ni dai cewa nayi a tashi lafiya ganin kowa ya Bata Rai Ana Shirin cin Ubana sai na sulale na gudu,matasan sai kallo na sukeyi suna yaba surata,Islam yace gaskiya wallahi tana da kyau matuka ga kyan sura,Shima Hakeem yace sosai ma tunda ta shugo nake kallonta dukkan su suna da kyau Amma ita ta fisu har wayewa kullum sai ta gaishe mu Kuma zaka ganta Kamar Yar gida tana harkokinta,Dariya Sa'ad yayi yace Ni Kuma Excersise dinta ne ke birgeni Yar kauye tasan motsa jiki,idan munayi da Sassafe zaka ganta ta fito watarana ma tana Riga mu Fitowa da ita muke buga tsere,dariya Suka dinga Yi har Matan wata tsohuwa Tace wannan yarinyar dai? Ae ita fa Zan Fara koya Mata wasu kalolin na Mata ma,cikin bakin mazan Suma suna ta Yaba kyawu na,Hisham yace wlh ta shiga Raina daga Nan Fu'ad yace Ni Kam Bata birge Ni ko kadan na tsaneta ma,Islam yace ai Kai dama baka layin mutane,Shut up Fu'ad ya Furta Wai shi babba,yace ayi a gama taron Nan Ina da wajen zuwa Abbi. Anci ansha anyi Addu'a aka saurari matsalar kowa sannan aka rufe da Addua duk masu tafiya ko kwana basuyi ba sabo da kudi kawai Suka Kama gabansu Yan gida Kuma Suka tafi inda zasu,Yan aiki Suka gyara ko Ina again. Ranar nasan na batawa Yan matan gidan Rai ko Fitowa banyi ba Dan Kar su kamani su Zane Ni,Muna zaune a palon Nene sai ga Khaleesat ta shigo da fara'a nace sannu da zuwa farin gani ta balla min Harara tare da Mika mana karamar waya kowa Daya irin kana Yan Dubu bakwai kowa Tata kalar daban,Ihu Muka saki da murna sai tsalle mukeyi,ita kanta Khaleesat sai da tayi dariya ganin Haukar da mukeyi, Nene tana ta dariyar haukarmu,Fu'ad ne ya shigo da Sallama ganin na Fadi a kasa Ina ta birgimar murna Khaleesat Tace Wai akan wayar da kace a Basu tunda suna neman wayar aro zasu Kira iyayensu,Na tsaya cak nace wannan ma shi ya siyo Mana? Khaleesat Tace ae ai kuwa muka dinga zuba Masa godiya,nace kayi Hakuri kaji kasar Dana zuba maka a daki,ban San Haka kake ba,Kuma Ba tsohuwa zaka aura ba irin Iyata, Suleliyar Balarabiya ta kasar Afghanistan Yar shekara Sha shida ita zaka auro ko Yar Italy kaci taliya ka more wace Guda daya sabo da tsayinta sai ta cika plate,ko Yar China ka sharbi Dafgen kwadi lafiyayyu masu Zaki,kullum da safe ka karya da Kaguwa ko hantar kadangare. Kuma Allah yasa cikin shekara uku ta Haifo maka yara biyar,duk wata biyar nasan zata dinga Haihuwa, Nan take Fu'ad ya sake cukulewa ya hada girar sama da kasa yace a ransa Wato ta maida Ni ayu Ni jarababbe ne zanta XXX da mace ba ji ba gani, Allah sarki Ni Kuma ban ma San komai akan ya abin yake ba a ganina yabonsa nayi. Muna zaune Khaleesat ta koya Mana komai tare da saka Mana layi ciki,kowa da katin MTN na dari biyar aka saka Mana ta bamu tayi Tafiyarta. Fu'ad Yana zaune a kujera suna Hira da Nene kadan kadan,Number Iyata na saka na Kira Bugu biyu ta daga, Salamu'alaykum waye,Da karfin gaske Kamar Ina magana da duniya nace Allahu Akabar Kaji Muryar Iyata,Iyata nice Yarki Rumaila,Iya itama da Karfin gaske tace Dan gidanku sai yanzu Zaki neme Ni? Hankalina Yana tashe,nace Iya yanzu na Samu waya ne,duk wayar dake garin a rasa me Baki aro? Nan fa na Fara bawa iya labarin Alatu da abin Dadi dake gidan Iya tana ta dariya,Fu'ad Yana jina nace iya kullum da kaza muke karyawa wallahi Allah, nama muke ta faman ci Baki ga yanda na murza kiba ba Iya baza ki Gane Yarki ba na Kara ja, fari na ya dawo Kamar sanda Ina jaririya,ki fadawa mijinki kafin na dawo ya Sara Kofar Dakinki ta Kara Fadi sabo da kibar danayi Kofar tayi min kadan sai Fadi na ya cika ta taf, Fu'ad dai da Nene suna ji Haukar Yarinyar Nan ta isheshi shi kam, Yar karama da ita kwaila tace wani kofa zata Mata kadan,Gashin kaina na na jawo tare da Karawa a jikin wayar nace Iya gashi na kamshi Yasin shinshina kiji iya laushi,Amma sanda Ina kauye fatar jikina kamar Bayan Kada (crocodile) dariya Sai da ta kwacewa Fu'ad yayi kadan,Nace Iya babban Dan gidan ne yake ta Mana Alheri,A Haka Zaki ce Bai da kirki Ashe abin a zuciya yake Iya Imani ne dashi da Tausayi ya dinka Mana Kayan gayu ga waya kyauta me tsada iya wayar fa idan aka siyar da ita sai ta siya min Kayan kitchen na Aure,ko katuwar Akuya me ciki, Dariya ta sake kwacewa Fu'ad yayi kadan Nene Tace idan Rumaila ce zaka gaji da dariya. Nace Iya Bari na Baki shi ku gaisa ki Masa godiya,Iya tace to,na Karasa gabansa da sauri na durkusa a gabansa tare da Mika Masa wayar cikin sigar rada nace Iyata ce Dan Allah fitar Dani kunya ku gaisa,Harara ya watsa min da mugun kallo Wanda sai da jikina ya dauki rawa Nene Tace karbi Mana karka Bata kunya,Da kyar ya karba Amma nayi mamaki cike da girmamawa ya gaida Iya ta dinga zuba Masa Addua da ruwan godiya sannan ya Mika min wayata na karba mukayi sallama,su Rabi duk sun Kira iyayensu Suma. Washe Gari ma banje gaida kowa ba Ina tsoron Yan Matan Kar su Duke ni, Zama mukayi a dakinmu muna ta Hira, Nene Tace Yan Mata kuzo Palo kuyi a gabana ko ba komai nayi nishadi, bamu Dade da Zama a gefe ba can ba,wani kamshi na musamman ya dake mu mun San ma Fu'ad ne ai kuwa shine kullum sai yazo wajen Nene Yana sonta,yasha wata arniyar Shadda ruwan toka yayi azabar kyau ko wanne shiga yayi kyau yake zubawa, Kallon jikina nayi yanda Kaya Suka dameni Suka fito min da sura nace kalli gangare Ashe Ina da tudu da gangare Haka?ga tudu kalli Rabi ya Kika ga idan Muka koma kauye? Rabi Tace ai ta kofar Yamma zamubi Majalisar su Ubaliyo su kalla Haram shegu duk a rubuta musu zunubin kallo,Dama ba kallon Musulunci sukeyi ba ga gulma munafukai ai sai na sa sun dauki Alhaki suyi ta kallo mala'iku suna rubuta musu,a sanadiyar wannan sai kiji su Ubaliyo an ja su Jahannama,walakiri ya dinga buga musu guduma a tsakiyar kansu,dama sun ishe mu da munafunci munki Yin aure. Fu'ad Yana jinsu Yana jinjina iyashegen yaran kauye kamar manya,Nene Tace tunda kuke Hira tun kafin Sallar Azahar Banga Kun tashi kunyi Sallah ba har anyi La'asar ga Abban Momy har ya dawo daga Office banji kunyi Sallah ba biyar ta wuce Shuru na lura Baku damu da addini ba fa ko bakwa zuwa Islamiyya ne? Nace Ni dai yau Allah ya gani bana Sallah na Sharo karya Dan Kar nayi bayan ko period ban Fara ba,Saude ta Dan fimu kokarin Sallah tunda tana yi sau biyu sau Uku a Rana,Sai tace karya sukeyi Nene wlh bama wata Sallah sai munga dama ko ta ganin Ido to karatun ma bamu Iya ba ko Al'ada bamu Fara ba Rabi ce ta Fara duk kawayen mu,Mamaki ya Kama Fu'ad,Nene ta saki Salati tace to me kukeyi a Kauyen? Talla Saude ta Furta wlh ba abinda Muka sani sai sirrin waken siya wajen soya Awara,Fu'ad ya girgiza Kai sannan yace su Fara zuwa Islamiyyar yaran gidan Nan wacce malami ke zuwa kullum da yamma Yana musu karatu Zan Masa magana Akan abinda ya Dace na addini su Fara sani ko ba komai kafin su koma zasu rage jahilcin Dake damunsu,Kuma Duk wacce Bata Yi sallah ba Nene ki fada min wlh sai nasa Guard ya Mata dukan tsiya a gidan nan,Ido na zaro Ni dai bana son yin Sallah,nace Alwala ce wahala kullum komai sanyi sai ka taba ruwa, Amma Haka muka yi mukus. Washe Gari karfe Uku muka je part din da ake koyawa Yan gida karatun Addini Muka zauna can baya Muna ji kowa Ana Kara musu karatun Qur'ani da sauran littafai na musulunci,Malamin yace kune Fu'ad ya min magana a kanku ko? Ae mune Rabi ta furta,A gurguje ya dorawa Yan gidan karatu ya sallame su saura mu Uku kacal.. Malamin yace yanzu zamu fara daku daga farkon muhimman abubuwan da Addani ya gindaya da kuma abinda ya wajabta ko wanne musulmi ace ya sani. Zamu fara bayani ne akan abinda ya shafi tsarki tunda Addini baya yiwuwa sai an tsarkaka Kamar yanda Annabinmu Annabi Muhammad (SAW) ya koyar damu a cikin hadisi cewa: "Allah (SWA) mai tsarki ne tsarkakakke kuma baya karbar Aiki sai mai tsarki...." Har ya zuwa karshen hadisin. Tsarki dai kamar yanda aka koyar a cikin littattafai na Addini kala biyu ne, akwai tsarki na jiki sannan akwai tsarki na tufafi. Kafin musulmi ya aiwatar da ibada karbabbiya sai ya kasance ya hada biyun nan duka. Da Sauri na Mike tsaye nace Malam tukur Aradu ka koma makaranta tsarki biyu kacal ai tsarki da yawa zaka ce biyu,kaji karya Yaya Malam kana Babba zaka dinga zugo karya,Saude tace kyale shi Rumaila Billahillazi da a garin mu ne Yasin sai su Garbati sun goce maka kashin kafada,Rabi tace Alqur'an kuwa Saude,Kai Malam Tukur kake me dalla dalla ko Malam tukuro to ba dalla dalla ba ko filla filla kake Yi Yasin Mun ci gyaran ka a nan,Malam ya kalle su yace to Ku sanar Dani kalolin tsarki,ke Rumaila kawo min su,Mikewa nayi tsaye nace akwai tsarkin bandaki,shi bayi Yana bukatar a dinga wanke shi kullum da ruwa da Omo,akwai tsarkin dakin bacci shima Ana share shi fes,akwai tsarkin kwaryar nono da fura,akwai tsarkin ludayin Shan koko,kokon da ake lailaya tuwon shinkafa duk a dinga wanke su fes kai baza su Irgu ba,Rabi ta kyalkyale da Dariya tace Malam a koma Maiduguri a Karo Ilimin Addini,Saude tace Ko za a samu ilim kulunboto ko ka samu kudi,Kai Malam ka zauna a banza gidan masu kudi Ana biyanka kudi kadan ba gwara ka koma malamin soro ba kana yiwa masu kudi aikin tsubbu Ana kaika Makkah a siya maka gida da mota da tuni ka zama me kudi gashi nan haddarka tana ta gogewa a banza. Dariya Malam yayi yace baku da hankali ku saurare ni zan fara muku karatu ko nayi tafiyata. Yana karatunsa Muna surutun mu,Saude tace kinga Talaucin Nan da akeyi a Kauye bana har fa Birni Wallahi Tallahi,Yasin akwai wani Dan uwanmu a birni wannan na kano me siyarda kayan kitchen,kin San har Makkah da Dubai yake zuwa Saro Kaya Nace ae ai Yana da kudi,Saude tace ai da kuka sani yanzu ya talauce ko Sokoto baya zuwa yanzu,Kafin mu taho Nan ya siyar da shanunsa na gado Wai zai Kara gado,Ni kuwa Rumaila nace Dubai din ta ubansa ce ko ta Uwarsa da dole sai yaje ya hakura Mana ya siyi na Nigeria,Saude taji Haushi tace ke Rumaila yayan Babana ne fa kike Zaginsa,Malam Haushin ba a sauraronsa yace Allah ya Kara jahilan banza ku saurare ni Nan Sharhi please. AsmaBaffa 6/11/21, 9:21 AM - Buhainat: , 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 5 NA KUDI NE DARI BIYU 200 GA MASU SHIGA GROUP. Account number 0175487861, Asmau Garba Muhammad, Gt bank. Masu turo katin Mtn ko vtu ga number 08033933642. 'YAN NIGER ku nemi wannan number +227 90 79 59 39. Official By AsmaBaffa Page naki ne ke daya UMMIN SADDIQ Shuru Muka yi tare da nutsuwa, Malam Tukur yace zamu Dora da rukunan musulunci Amma ciki sallah itace cikar musulmi duk Wanda baya sallah to bashi da banbanci da Arne cikakken Musulmi Wanda ya tsaida sallah,baki na bude nace sabon salo duk kalmar shahadar Dana Yi wata zanyi Kuma sannan ace na zama Musulma Kai Malam Tukur Haddakar ta goge ka koma makaranta, kullum fa sai nace laaaa'ilahailallahu,harara Malam Tukur ya watsa min tare da furta gobe gaskiya sai Fu'ad ya zauna a wajen nan tunda ba karatun kuke so ba,na gaji ku tashi ku koma ciki na fasa koya muku komai sai a Gaban Fu'ad,kun fi karfi na,Mu dai ko a jikin mu dadin mu Muke ji tare da komawa part din Nene. Malamin nan ya kwashe duk abinda Muka Yi Masa tare da sanarwa Fu'ad,Shi kuwa gogan yace kyale su zanyi maganinsu zan nemeka suka Yi sallama,Ni kuwa muna komawa na fara Shirin yin Awara sabo da Nene tace basu Iya ba Ana so a gidan Amma ko anyi Bata dadi kamar ta Wanda suka kware. Bayan na dafa na matse awarar sai na koma bedroom dinmu na shiga toilet nayi wanka fes na saka doguwar rigar da Naila ta bani kwance nayi kyau,kitchen na koma na fara soya ta da kwai naji hayaniyar Maza da yawa a palon Nene ina soyawa ina bawa me Aiki tana kaiwa part part har wurin Abbi an Kai Masa ance Inji Rumaila ya dinga godiya,Nene ma tazo ta eba da yawa Gaban su Fu'ad ta ajiye musu da yaji masu Aiki suka kawo musu ruwa da lemuka, Fu'ad da abokansa su biyar gaba daya yan kwalisa ne irinsa akwai ji da Kai,Kamar baza suci ba sai da suka fara ci dadi ya kama kunnensu cikin su wani Khaleed cike da iyayin maganarsa yace wow so sweet waye yayi Nene? Nene ta Harare shi Jin iyayin da yake zubawa tace kwaji da shi idan zaku ci abu kuci sai shegen girman Kai,Dariya Nene ta basu. Har Fu'ad sai ci sukeyi har na gama na zuba tawa a plate da yaji na a gefe na fito fes da Ni kamar ba nice nayi ba abinka da ba wutar itace bace bare ayi wujiga wujiga a fita a hayyaci, Khaleed ya kalle ni tare da furta Dan Momy wace wannan me kama da Kai ko kanwar ka ce gaskiya ina ciki ta hadu. Fu'ad ya dage gira daya tare da yatsina fuska furta Amma ka gama Dani wannan nayi kama da ita? Ko a dangin Kauye Bamu hada jini da wannan ba da kugu kamar an daurawa Sanda zani,Dariya suka saki ba'a bata min Rai ba komai ke bani haushi Amma na tsani dariya watarana,ban San Sanda nace da nayi niyyar gaisar daku Amma na fasa wallahi ko sannunku bazan ce ba,Wani Hassan da yafi zakewa lebensa baki wuluk da gani kasan Yana zuka hayaki,Nace Kai ai ban damu ba Dan kayi min Dariya ba gaba daya kalar Dan wiwi ne a Sha a hankali dai kar Wiwi ta taba maka bargo ta zuke shi kana ji kana gani wanka ma za ace sai an maka ko yaro karami Yana dafa ka aga ka Fadi,idan ka sake ka haifi yara suna rikeka suna Oyoyo Kawai sai sai aga ka fadi gaban yaranka, ai gwara ni da Kai da kake wani yaye katon baki kana dariya sabo da Kawai Allah ya yika a birni anyi Ni a Kauye ai ba kaunarka Allah yafi ba Kuma.....kafin na karasa Fu'ad ya Mike a fusace idonsa ya canja plate din na ajiye zan kwashe da gudu sabo da na gama tsorata. Nene ce ta fito da carbi a hannunta na fada dakin Nene ko ta kanta ban bi ba,ganin Nene idan ta gane zata hanashi dukana sai ya fuske ya murmusa yace Nene kicewa yarinyar can ta kawo min zobe na,Nene ta wani washe baki tace Ja'ira Rumaila tana birgeni ba duhun Kai gashi naga taku tazo daya ko da ita za ayi ne?Bari na karbo abina ya furtawa Nene tare da shigewa dakin,Ina Bayan labile na boye kamar ya sani nan Kawai ya nufa Yana lalube na a ciki zai kamani Kawai Bai sani ba ya cafki albarkatun kirjina Wanda ban Dade da farawa ba Hasali ma zafi suke min wasu kuri-kuri da su,shi kuwa yasan me ya taba ya fuske yace Dan Ubanki Ni sa'anki ne? Abokaina Zaki zaga Haka? Are you out of your mind? Baki da tarbiyya dama,Tsoronsa nake ji matuka ga kwar jini yake min,Hakuri na fara bashi Ina lumshe Ido sabo da kamshinsa me dadi da nake Shaka nace dan Allah kayi Hakuri wallahi bazan sake ba ai shine suka min Dariya Ni Kuma na tsani dariya.....kafin na Kai Aya ya yarfa min Mari,Wayar charger ya fisgo ya fara tsula min na Fadi na kwanta a kasa zan fashe da kuka yasa kafarsa me shegen laushi ya take min baki ya shiga zirara min wire gashi ba bakin kuka,ban taba sanin mugu ne Haka ba sai yau,ita kuwa Nene suna palo da su Rabi da abokan Fu'ad Nene tana cewa Dan Momy ya samu mutuniyarsa Rumaila suna ciki suna ta hira,Ni kuwa Yana ta sauke min ruwan bulailai nishin wahala Kawai nakeyi sai da ya tabbata na Sha wahala ya kyaleni,Cikin kasalalliyar muryata na saki wani marayan kuka Wanda sautin kadan ma yake fita ba Wanda zai gane kuka ne,Nene data ji sautin sai ta saki shewa daga Palo tace Alhmdllh yau Allah ya nuna min wacce Fu'ad zai kalla taja ra'ayinsa har su Sha hira,wayyo Rumaila dama kin saki dariyarki da ya fiye Miki Mun Gama Gane ki. Tana gama furta Haka sai ga Fu'ad ya fito da fara'a Yana wani nishadi,Nene ta kalle shi tace Ja'iri ku abokai sai a fara shirin biki fa mutuminku yayi kasuwa,mugaye su sun San Fu'ad Zane Rumaila yayi,toilet din Nene na shiga na wanke fuskata harda shafa powder yanda baza a gane ba na fito sum sum,gaba daya aka bini da kallo Nene Bata gane ba tace barka da fitowa bakuwar Alkhairi ayiriri ta saki Guda,Ajiyar zuciya na saki da wani haushin Nene Kawai kuka ya kwace min me karfi,kowa ya bini da kallon mamaki da Sauri na shige Bedroom dinmu,Nene tace Kai Fu'ad ko wani abu ka Mata? Kamar ba shi yayi komai ba yace haba Nene wai akan na karbo zobe na a hannunta na kwace nata shine fa take kuka wai sai na Bata abinta na kakanta ne ya Bata Ni Kuma ya birge Ni,Nene ta kyakyace da dariyar murna soyayya ta kullu tace kunfi kusa aka canja zance Ni kuwa wanka nayi tare da gasa jikina,abinka da wacce ta saba da wahala sai gani kamar ma hakan Bai faru ba, Allah yasa ba dukan fasa fata ya min ba. Atamfa nasa Riga da skert cikin kwancen kayan Naila dake nafi Naila kiba da shape sai gashi Kayan sun kamani daf,Mayafin data bani na yafa Kalar atamfar black and Dark Blue na fito da dari biyar a hannu na,Su Rabi naga sai hararata sukeyi akan ance Fu'ad Yana so na sabo da basu San gaskiya ba. Saude kuzo muje yawon da muka ce Mana,Rabi tace na fasa zuwa tana wani fushi,Saude ma tace Ni na fasa yamma tayi sosai biyar ta wuce, to Ni dai na tafi nayiwa Nene Sallama nayi waje,na taka kofar fita na tsinci muryar Fu'ad Yana cewa duk wacce taje gantali to yau 6pm za a rufe gida ba shiga ba fita mutum sai dai ya kwana a waje,a Raina nace kaji mugu na fice abina ba Wanda na kula sai masu gadi Wanda nace su bude min zan fita. Cikin rashin sa'a Dana fita Ina ta shiga street street sai Kawai na bace nayi nisa da yawa na kasa gane hanyar gida,Ina ta yawon bulayi na gama tsurewa ga magriba ta wuce sai na fashe da kuka Ina ta tafiya da chinchin dina a hannu Wanda na siya,wani bawan Allah ne ya tambayeni da turanci what Happened?Ina shesheka nace Ni bana Jin turanci,baki ya tabe yayi tafiyarsa ya barni tun daga shi ba Wanda ya kulani,ga ba waya a hannu na,gashi har 8pm ta wuce har na gaji da bulayi na samu gefen titi jikin bishiya na zauna ko zan hadu da na Annabi ya taimakeni. Ina zaune sai ga wani Igbo yazo inda nake Yana Jin hausa kadan kadan,yace Kai wannan yarinyar meke faru? Nace na Bata, bana gane ba ka Bata Kamar wannan kudi talk to me Ko Ina iya ganewa,Nan nace dama Ni bakuwa ce na fito yawo na manta gidan mu to shine nake Neman na Annabi ya agaza,Igbo Bai gane wata hausar ba yace Ke Yarinyar Ni Emmanuel bana Annabi bane na Jesus ne sabo da Haka bazan iya ba,waye Jesus na tambaya,yace Kai baka school ne to Yesu me Bayyana Nan gaba? Yace yes,Ohhhh na furta ai shima Annabi ne,Igbo yace karya kake yaro so kake na taimakeka shine kace is the same,I can't Help you at all coz Ni bana Annabinka ne ba,nace ai duk Annabawa ne Amma nawa shine Yafi daraja,tafiyarsa yayi ya barni Nan. Gidan kuwa basu damu da rayuwar kowa ba Babu Wanda yasan ban dawo ba sai su Rabi ko Nene tayi baccinta,Hawaye Yana bin kumatuna na tsaya a gefen titi sabo da haushi chin chin dinma na jefar da shi,motoci sun zaci karuwar dare ce sai tsayawa sukeyi Babu Wanda nake kulawa har na gaji na Mike titi Ina tafiya a hankali 9:32pm wata mota baka kamar na San me motar Amma na share Ina tafiya aka Sha gabana glass ya sauke a hankali na ga Fu'ad ne Yana ta sheka Dariya,da gudu na karasa jikin motar da niyyar shiga naje zan shiga ya ja motarsa ya tafi,sai da yayi uban nisa sannan ya sake tsayawa tare da Danna min horn Nan gane ni yake jira a fili nace zalimu anyi niyya da gudu na kwashe naje zan sake Shiga ina karasawa jikin motarsa na sakeyi da Niyyar shiga ya sake fisgar motarsa yayi gaba sai da ya sake yin nisa ya tsaya,lokacin har na hakura nasan ba zai taba taimako na ba Amma rashin zuciya Haka na sake zuwa da gudu ta window Muka hada Ido Kawai na kalle shi na fashe da kuka ,Kofar gaba ya bude min na afka ciki da Sauri na rufe da karfi abinka da ba a saba ba,wani sanyi da kamshi ya ratsa ni,a Raina na furta mu dai Bamu da Rabo a duniya sai dai Allah yasa Mu cika da Imani mu samu a gobe kiyama,Ashe yaji Ni zancen zucin ya fito fili. Tsintar muryarsa nayi yace can dinma kuka Yi wasa baza ku samu ba,shuru nayi sabo da kwarjininsa ban iya cewa komai ba har muka je gida,da gudu na fice na wuce part din Nene Allah yasa kowa ya kwanta,Saude suna jina na shigo suka Mike zaune ke kuwa Ina kika tsaya kwashe labari nayi na fada musu suka dinga sheka min Dariya. Washe gari da Yamma yan matan gidan su Fadila suna bangaren Nene suna ta hira mu kuwa muna gefe a takure Bamu da ikon Yi musu magana,har mazan duk sun shigo har Fu'ad,kwarjininsa yasa na Mike tsam zan tafi sai kuwa Fadila cikin Izza da Gadara tace munafuka duk yanda akayi baki da gaskiya,wanka fa zanje nayi na furta,Naila Uwar Iyayi tace au ke Nan wanka Zaki Yi kenan? Juyowa nayi na kalleta na fada Mata bakar magana nace a'a wasa zanje nayi da ruwa na basar,Fadila tace iyyee kaji iya bakar magana wajen Yar Kauye,Khaleesat tace sai naci uwarki nace Iya ce tana Kauye ba dadi namanta zaiyi ba wahalar duniya tasa namanta yayi tauri,Baki suka sake budewa,Sakna zaram tasa Baki tace ke dauke plate din da kika ci aninci uban waye zai dauke Miki? ita Yar aikin kanwar uwarki ce? Da Sauri nace ai ko kama da Iya basu Yi ba bare ta zama kanwarta,mazan Nan Banda Fu'ad suka dinga dariyar iya magana ta nan take ba tare da Bata lokaci ba,Islam yace kin birgeni yarinya,Fadila zata sake magana Fu'ad ya daka Mata tsawa da Sauri suka Mike tare da barin waje Nima nayi tafiya ta abina. Mun cika sati uku a gidan ranar itama yan gidan sai shirye shirye akeyi ga Baki maza da Mata yan gayu masu ji da kansu,Rabi tace naji ance yau Ball za ayi a gidan Nan Mata zasu Yi maza ma zasu Yi kawayensu ne ke zuwa da abokan mazan gidan,Baki na tabe tare da cewa duk kudi ne ya musu yawa suke wannan kirkire kirkire,mu Talaucin Ina zai barmu sai wasan buya Muka iya da tafa tafa tafiyar Nan da zamu tare Wanda har yanzu tafiyar Nan da zamu tare Mun kasa Gane gidan da zamu tafi,Saude ta gyara daurinta tace ai daga ji a kauyen ma wacce ta kirkiri wakokin Nan jahila ce ta gaske,da Yamma sun cika bangaren filin ball din da aka tsara a gidan har da grass carpet,su Rabi duk suna can kallo Ni kuwa ball Bata Dame Ni ba Hasali ma bana ganewa,Yan matan sai wani Yanga suke Ana kwarkwasa. Wata dalleliyar mota ce ta gaske tayi parking a gidan lokacin na fito zanje na siyo Alawa a waje ai da kallo na bi motar Nan,Bude motar a kayi wata budurwa kyakyawa Chocolate color ta fito tana zuba kamshi,Yar gayu ce ta karshe, sanye take cikin kayan ball dinta ko kunya Babu da gajeren wando cinyoyinta a waje,hannunta dauke da ruwan roba tana Sha da gani kaga babbar yarinya,Khaleesat ce ta fito itama cikin Jersey dinta irin ta bakuwar tana murna tace Lubna kinzo barka da zuwa suka wani rungume juna,Wacce aka Kira da Lubna tace Ina masoyina Fu'ad? Hmm kin San Bai son wannan shirmen baya son hayaniya yanzu ma naga ya shirya zai fita Amma friends dinsa suna Kofar gida tare da shi,Lubna tace Oh na ganshi ma.. kin San fa sabo da shi nazo,sai lokacin Khaleesat ta ganni na kafe su da Ido Ina kallon haduwa,hararata tayi tace daina kallo na,Lubna sai lokacin ta kalleni a wulakance tace sabuwar Yar Aiki kuka Yi ne? Khaleesat tace wai kawar dangi ce,Hmm Kaleesa na furta,Lubna cikin Iyayinta tace kinji tana lalata Miki suna wai Kaleesa,Khaleesat ta kalle ni ranta a bace tace Khaleesat nake karki sake Bata min sanu,Habata na rike nace to shayi nake Sha kullum?idan Haka kike so to ki fara dafa min shayi kullum na tsawon shekara Guda sannan bakina da makogaro na su washe na fara kalkala,Amma bana Shan shayi kice sai nayi Maganar larabawa,Lubna tace Iyye wonder shall never End, Tsaki suka ja tare da tafiya suka nufi inda filin yake Ni kuwa na fice abina daga gidan Baki daya. Ina fita na hango Fu'ad da abokansa a jikin motar Khaleed suna ta tafawa suna hira da Dariya Su Uku,dauke kaina nayi na Shiga wani karamin shago na siyo madarar gari Yar Hamsim da alawoyi kala uku,a hanyar na bude ledar madarar Ina zazzagawa a tafin hannun na Ina lashewa dadi ya kwashe Ni ban San ma na wuce ta Gaban su Fu'ad ba,Hankali na Yana kan Madara sai ji nayi gaf na bige goshina da Gate,Khaleed yace sannu yarinya, Fu'ad ya Harare shi bana son irin zubar Mana da aji da kuke Yi,Dariya Khaleed yayi ya furta mene abin zubar da aji wannan yarinya me kyau Haka first class,Ni ai zan fara soyayya da ita ta tafi da Imani na, Fu'ad ya hade girar sama data kasa Yana masifa za a zubar Masa da mutunci abokinsa zai so wata kazamar Yar kauye Tsaki Yaja ya shiga gida tare da barin Khaleed,Baki Khaleed ya tabe yasan halin abokinsa dama tsokanarsa yayi,motarsa Yaja ya Kara gaba tare da abokinsa Saif. Umma na samu akan ta bani Aron waya na Kira Iyata Babu kudi a wayata,Number na Mika Mata a jikin takarda a rubuce da kyar ta iya gane me aka rubuta ta saka a wayarta me tsada bugu daya ta Shiga Iya ta dauka da karfi abinka da Yan Kauye ba a magana a hankali naji tace Alo..Alo Ina ji Iya ce Ina ji Alo duk ta cika Wayar,Umma ta bani na karba Nima da karfin gaske Wanda sai da Umma ta toshe kunnuwanta da yatsunta nace shalo....Shalo....dai dai lokacin Fu'ad ya shigo yana wata Gadara kamashinsa me dadi na Shaka sai na kasa magana,Iya tace Alo ke ya naji kamar Rumaila kiyi magana Mana,Lokacin na dawo hayyaci na nace da karfi Shalo Iya Dan Gidan ne ya shigo Iya wallahi Baki ji ba kamshinsa ne na tsaya shakewa shi yasa kika ji shuru,Iya tace Oh Rumaila da shiririta yanzu tunda kuka je Baki sake kirana ba sai yau? Kiyi Hakuri Iya dadin gidan ne yake dauke Mana hankali,Ke Iya Albishirinki? Goro Iya ta furta nace Kullum fa muna Nan akan kaza Muke karyawa Allah Baki gani ba manyan kaji a Nan na tabbata a kasuwa sai an siyar da irinsu dubu uku uku,Iya tace ya Ilahi wannan wanne irin kudi ne da su? Nace Iya Kuma basu San Koko ba da tuwo ba a ci idan kika ce a Baki Koko ma Iya marinki za ayi a gidan,Dariya ta kwacewa Umma,Lokacin na juya na kalli Umma na hango Fu'ad ya kwanta a cinyarta Yana ta latsa waya,Nan take nace Iya Kuma kinga Babban Dan Gidan can akan cinyar Babarsa ke kuwa Iya ko hannunki na rike sai ki dukeni kice na rainaki su kuwa gashi can kullum sai ya more cinyar Babarsa, Fu'ad ya kama Dariya Yana latsa waya,Suna ji Iya tace yo su Yan Birni Ina ruwansu Haka suke ai,Nace Iya kin gani fa Dan Allah Iya jira yake Kawai ta Kara shayar da shi yanzu da zata bashi nono Yasin zuka zaiyi,Umma tace Rumaila gidanku wannan ce gaisuwar? Zan kwace wayata,a gidan uban wa za a bawa wannan Saurayin Nono? Iya Ina Affa na? Kina Jin labarinsa, Yana can ance ya fara zama Dan daudu zani yake daurawa,ban yarda da zancen Iya ba tunanina Kawai wasa takeyi Kawai na share zancen nace Iya Ina Angon naki fa ice ko dai Yana kawo Miki shayi da Indomie kullum? Iya tace Bari ke dai Rumaila shegen Kansa kwalele kamar Fanteka Ashe shima duk a waje yake karya da na Shiga sau daya ya taba kawo min washe garin Dana tare a gidansa,Iya mu kuwa an Dinka Mana Kaya masu kyau an Bamu kwancen wasu abin Alheri Iri Iri da Dan Megidan yayi Mana da Umma gasu Iya Ku sake gaisawa na mikawa Umma waya,a mutunce suka gaisa da Iya ta dinga Yi musu godiya,Umma ta mikawa Fu'ad da kyar ya karba suka gaisa sannan na karbo Wayar,Iya Bata San Hands free Wayar take ba suna ji tace Kai wannan Dan me gidan tatacce ne kinji yanda yake Gadara wannan ku kiyaye shi,Kunya ta kamani nace Iya yafi kowa kirki Service ne ya canja Masa murya,Nan Muka Yi sallama na bawa Umma Wayarta Ina ta godiya. Tun daga ranar Nan Bamu sake zuwa lesson ba sai da Umma da kanta tazo ta Kira mu tana ta Mana fada,duk abinda ya kamata musulmi ya sani Yana koya Mana Amma wani abin ko saurara bama Yi sabo da mu Sallah ce bama so ace sai munyi gwara kar mu saurari wa'azi kar ma zuciyar mu tayi rauni Amma duk da Haka sai da muka Karu sosai. Washe gari Nene ce tace inyi fura Abbi zaiyi Baki za a Kai musu,Haka na zage nayi furar daka su Rabi sun tayani sosai sai Yamma bakin dattijai suka zo part din Abbi Yan aiki suka Kai, Fu'ad Bai ko kalle ta ba dake shi furar ba ko yaushe yake so ba. Yau gaba dayan mu Saude,Rabi da Ni Muna bangaren Umman Fu'ad sabo da kirkinta a can Muka ci ma abincin Rana dake ko wacce part dinta akwai masu aikinta,Umma Kuwa duk ranar girkinta ita take Shiga kitchen tayiwa Abbi da kanta haka Fu'ad ke shagwaba shima kullum sai tayi Masa nasa abinda yake son ci,Momy da Mama Suma Indai Fu'ad yace a Masa girki da kansu suke Masa shi yasa yake abinda yaga dama, Umma tana sama mu Muna kasa, Fu'ad ne ya Mata waya kan ta zo ta bashi abinci Muna hira Bamu sani ba sai Umma Muka gani ta sakko da gayunta dama gata fara tas,Tana shiga kitchen Fu'ad ya shigo ya Sha wanka cikin 3qtr da t-shirt farare tas ya hadu. Kallo Muka bishi da shi Amma ko tashar data kawo mu Bai kalla ba,Muka ce Sannu da zuwa ko amsawa baiyi ba Yana ta latsa waya ya wuce dining kusa da inda muke zaune, Umma tana serving dinsa tana cewa da Allah zai sa Dan Momy ka Auri Lubna ai da na huta,Yarinyar Nan da iyayenta suna mugun sonka gata da hankali,da kana da aure ai da na huta wlh da girkin ka ko tausayi na baka Yi sabo da Allah shekaru suna ta tafiya kaki aure Next year fa zaka cika shekara talatin cif, babu irin macen da ba ace ka Nema ba kaki,Banda matan da suke kawo kansu suna layin sonka,ga kudi,ga lafiya,gaka Handsome Amma ace ka kasa samo min suruka Dan Allah ka yiwa kanka fada,Nawa ne ma basu da ko aikin Yi Amma suna kwadago a haka suke rike iyalai. Fu'ad Yana ta yiwa Umma inkiya da hannu Wai tayi shuru su Rabi suna Jinsa,Umma tace gaskiya Ni Lubna ta kwanta min kaje ku daidai a hankali zaka fada sonta,Ransa ne ya baci an Masa fada a Gaban mu ya fasa cin abincin. Umma na kalla Kamar da Ni ake zancen nace Umma wannan Lubnan kawar su Khaleesat ce me hankali? Umma tace ae Mana,nace Umma wallahi Bata da wani hankali Bata Yi Kalar kamilar mace ba,matar data taho daga wata Uwa Duniya da gajeren wando ba dankwali Wai ita wayayya,Umma tace to Ku Fulani wa ya kaiku yawo ba sutura rufe min baki,Saude tace ai kuwa Zaki rasa danki Dan idan ta mallake shi Umma sai kin shekara Baki ganshi ba,Allah ya kiyaye to Umma ta furta sannan tace da shi zauna kaci abincinka Sanda ka samu wacce kake so kayi auren,Jin Umma ta hakura da Maganar ya saki jikinsa ya Shiga cin abincinsa. Umma tana tafiya nace karka sake ka yarda da wata Lubna wata lukuta yanzu da wuri zata tsufa Haihuwa daya ta ragwaje,Baiyi niyyar kulani ba Amma sai ya kasa dannewa yace ance Miki birni da Kauye daya ne? Kune kuke lalacewa,Ido na zaro nace to dai yanzu ba a yayin lukutar mace birni da Kauye an daina, Fu'ad yace Ni irinta nake so lukuta zabi nace,Baki na Bude Jin Yana ta bani amsa nace to ai kuwa ka shiga Uku idan tana da tsohon ciki tazo nakuda zamuga ta ya zaka iya daukanta ka sakata a mota zuwa asibiti, dake ance Miki Ni kashin Biscuit ne Dani masu Aiki zasu tayani,a Raina nace kaji mutum a fili nace ai shike nan abinda ma yanzu Yan birnin na Kauye suke aura ko masu talla idan suka kaisu Birni su Wayar da su sai su zauna lafiya abinsu, Fu'ad a ransa yace wannan anyi jarabar yarinya,dakikai ne Suma shi yasa suke auren Wanda zasuyi wahalar wayewa jahilci ya cika su me zanci da Yar talla Kalar zaren ba Kalar yadin bane ya furta da fushi Ku tashi ku fita can da matsalarku ya daka Mana tsawa Mukayi waje da sauri. Saude tace ke Rumaila ki rufawa kanki asiri ja da Fu'ad har ki iya jayayya da shi haka,ko Yan gidan basa iya doguwar magana da shi haka,ai na jinjina Mata cewar Rabi,Muna haka Saude tace bayin Allah ga shawara,muka baza kunne,Tace kunga Muna garin masu kudi duk masu mulki a Nan suke me zai Hana mu nemi gidajen Yan majalisa da senatoci mu dinga zuwa maula kullum kafin mu koma gida Mun Tara kudi me yawan gaske kunga idan Muka koma kauye sun ishe mu mu fara Tara kayan kitchen din auren mu idan anzo bikin mu aga Kaya da yawa ko ya kuka ce,Tafi nayi nace Ahayye Cass wallahi Saude akwai basira dama kinga Nan idan za mu tafi Bai fi a Bamu dubu biyar biyar ba ko goma goma ai Kawai mu dinga cewa yawon zaga gari zamu je daga Nan Kawai sai mu tafi can,Yanzu Taya zamu can gidajen wasu? Nace zanje wajen masu gadi na tambayi Ilu kin San Yana cewa Yana so na a wajensa zan samo Mana wasu gidajen Yan majalisa da sanatoci muje ko sau biyu ne idan ya rage saura kwana uku ko hudu mu tafi, shewa Mukayi tare da tafawa. Washe gari da Yamma munyi wanka munyi kwalliya sai ga Fadila ta shigo tana yi Mana kallon banza tana wani yatsina fuska,da yatsa ta nuna Ni ke naga kin Dan fi wayewa zo muje ki dauko min Kaya zanje Shopping,Nace Ina kika ce? Kan Uwarki nace dan Uwarki taso muje banza kazamar kauye,Zagin data min ya bani haushi nace kan Uwata kika ce fa nufinki kan Iya ta? Ae kan Uwar Taki Iya me furfura,Ban kulata ba nace ba damuwa na dauki Mayafi na sannan na dauki Radio ta me Hannu na rataya Kamar jaka,Fadila Tace Ubanki zakiyi da Radio Sai kace jaka haka zamu tafi ki kunyata Ni,Ai ba kunnawa zanyi ba ki barni da abata,dama Ina sani so nake Kamar yanda ta Bata min Nima na Bata Mata Rai,Kyaleni tayi na bita a baya tana gaba,da sauri na shiga kitchen na fito muka tafi,itace take tuka motar da kanta ina gaba ShopRite Muka tsaya,Ina binta a baya Muka shiga tana wani Yanga tana karkada mukullin mota,Muna ciki Kawai na kunna radio ta wakar ta barmani choge ta cika wajen ko Ina sai kallonmu akeyi Ana Dariya,Fadila ta juyo a fusace tana dura min Ashar sai na kashe nace bazan kashe ba idan kika dameni Nan ba a gidanku bane sai na lakada Miki dukan tsiya,Ido ta zaro Ni kuwa na canja wakar wani Dan Niger batsa ce Kawai ke tashi,Ina binta da Basket kida Yana tashi,Ana ta Mana Dariya ko Ina,Fadila Kamar ta fashe da kuka,gashi nace zan Mata duka tana tsoro tasan Yan Kauye da karfi shi yasa tayi shuru ta barni sai Mun koma gida zata ci ubana. Bayan ta Gama siyayyar aka auna ta biya Muka tafi sai da tayi nisa a titi sannan na kashe Radio din na fyalle Yar wukata Dana dakko a kitchen kafin mu tafi,Tsoro ya kama Fadila ,wuyanta na damka nace ce Momynki kika zaga ba Iya ta ba,Tace kuwa Momy na zaga jikinta na Bari Tace Dan Allah karki kashe Ni,Nace ce kan Uwarki Momy,Nan take Tace kan Uwata Momy,Nace yawwa yanzu Kuma zan Miki fashi da makami,Ni da kika ganni a kauyen Yarinyar Yan fashi ce Ni,idan muka koma gida kika fadawa wani abinda na Miki sai na turo an farke cikinki,Fadila Hawaye ya zubo Mata Tace bazan fada ba wallahi,nace yawwa kin yiwa kanki gata Miko min dubu biyu kudin wahalata da kika sa na rakoki bazan iya Yi Miki aikin banza ba Baki da mutuncin da zan Miki wahala,Haka tana tuki tana tsoro ta ce ga jakar Nan Bude ki dauka,na zuge na dauka 2k,Tana gani na kwashi sweets din data siyo ta Yan gayu da yawa,ko da Muka dawo Bata fadawa kowa ba,na bawa su Rabi labari suka dinga Dariya suka ce na birge su,hankali kwance Muka Sha Alawar mu. Fadila kuwa Da Fu'ad taci Karo a palon Momy yace ke Kuma lfy naga Kamar kinyi kuka? Fadila Tace da Yan fashi na hadu a hanyar Wuse market suka zare Mana makamai shine ban ma San na fara kuka ba,Amma Basu Yi Miki komai ba ko? Nace ae, Fu'ad yace Amma Yan fashi a cikin garin Nan Ni na taba ji kuwa? Kuma da Rana ke Fadila,Allah ta furta Bata so Tace nice Dan kar nasa Yan fashi su kashe ta,Baki ya tabe yayi tafiyarsa abinsa Sai da muka wuce wata daya a gidan sannan Muka fara Shirin fara zuwa Maula kafin mu tafi tafi,cikin rashin sa'a katsam cikin dare 2am Ana tsaka da bacci aka fara Harbe Harbe a gidan, karar bindiga ke tashi ta ko Ina zagaye da gidan, Fadila tana ji ance Yan fashi tasan nice ma na musu ture zasu yashe su,Allah sarki Baki shike yanka wuya na tabbata Watarana Fadila zata fada me nayi Mata Kuma wallahi sai na je prison,ai kuwa Fadila a ranta Tace Inshaallah Nan gaba sai ta tona min asiri lokacin da bana zato. Saude tace Mun shiga Uku Yan fashi Rumaila,Nan take tsoro ya kamani jikina ya dauki rawa na shiga zagin Rabi nace Yar Iska jaraba haka Kawai Muna zaman mu a Kauye kika jawo mu birni kina ta cewa da dadi,haka ne dadin Ashe kawo mu kika Yi a Harbe mu ko a sace mu to wallahi bazan yafe Miki ba,Saude ma tace Allah ya Isa Rabi kece kika dinga fada Mana dadin birni,Rabi Tace au sakayyar da zaku Yi min kenan? Sharhi fans AsmaBaffa. 6/11/21, 9:22 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 6-10 NA KUDI NE DARI BIYU 200 GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP. Account number 0175487861,Asmau Garba Muhammad, GTbank Masu turo katin Mtn ko Vtu ga Number 08033933642 'YAN NIGER ku nemi wannan number +227 90 79 59 39 Official By AsmaBaffa Page naku ne UMMU LATEEFAH ILHAM SERLMARH MATAR MALAM BK FANCY HONEY A firgice Muka farka,Saude tace munshiga uku yau Yan fashi, Rabi ta Mike zumbur tace Iyayin mu ya kaimu Bamu tafi ba tuntuni kwadayi mabudin wahala da Mun tafi tun tuni da hankalinmu kwance,saman gadon na Mike tsaye tare da leka kaina ta window ai kuwa aka haske min idona da wata irin fitila me mugun haske tare duro min Ashar ba shiri na fado na kwanta jikinmu Yana rawa Muka kwanta tare da kankamewa waje daya,Kofar Dakinmu aka yiwa mugun bugu da kafa Kofar ta Bude ta karfi Bayan ta karye,Wasu jibga jibgan mutane ne karti bakake sai wari sukeyi sanye cikin wasu kananan Kaya marasa kyau,Tabar wiwi suke zuka suna fesar da hayakin,Wani babbba a cikinsu ya danno wani mugun zagi yace wace cikinku ta leko? Nan take Rabi ta nuna Ni jikinmu gaba daya rawa yake Yi,hannuna ya fisga Kamar an sa min katako Haka naji kaushin fatar hannunsa,Hawaye ya fara kwararo min Amma ba sauti Ina tsoro,tsawa ya daka min Nuna min bangaren Fu'ad Hannuna Yana rawa na nuna musu da yatsa nace idan ka fita ka Mike hanyar Garden ka hau hanya sambardai Ina nufin sosai sai kabi bangaren dama Yana daga wajen Yamma maso Kudu daf da bangon Gabas, Mari ya kawo min na goce Bai sameni ba Yana huci yace Oga wannan banzar wata hausar Kauye takeyi,dayan yace baka ganinta Yar fillo hausarta ma Bata fita, ai kuwa suka hankada Ni kamar zan kifa Haka suka tafi Dani part dinsa. Muna Shiga part din muka iske wani Dan fashin a palon tare da Baba Jummai jikinta Yana ta rawa tana salati da kuka, Fu'ad kuwa Yana gabansa yayi knill down shima da alama ya tsorata, Ogan dake zaune a saman kujera yace ba kudi ne ya kawo mu ba,turo mu aka Yi mu kashe ka Amma Jin labarinku Kai da mahaifinka mutanen kirki ne Mun fasa,Bamu Milyan biyar Amma karka tambayi Wanda ya Bamu kwangila,Da Sauri Fu'ad ya dakko check ya rubuta musu na Milyan goma ya basu,Ogan Yana karba ya Bata Rai yace Mun baka Umarni ka saba? mu ba a birge mu akan wannan sai Mun maka hukunci Yana fadar Haka ya jefowa Fu'ad check sheet dinsa, Fu'ad ya rubuta na iya miliyan Biyar da suka bukata ya basu suka saki ihu tare da harbin Iska da bindiga,Nan take Ogan yace hukuncinka akan ka Mana abinda ba mu ce ba sannan a bincikenmu ance girman Kai gareka Uztaz ne baka kula Mata to yau sai kayi jima'i da wannan tsohuwar ya furta Yana tallafewa Baba Jummai Yar Aiki Keya,Baba Jummai ta rushe da kuka,tausayinta ya kamani abin ba tsari kamar Fu'ad ya kwanta da Jummai matar da tayi jika da shi ma,Nan take kuruciya da hauka ta kwashe Ni nace Oga Dan Allah a kyale Dattijuwa Ni yayi Dani,a lokacin Fu'ad yaji wani masifar dadi da sanyi a ransa sabo da Baba Jummai tayi jika da shi,sannan kamar shi me girma Fu'ad ace Jummai ai gwara su Harbe shi,Yan fashin kin Amincewa sukayi sai Ogan ne yace ya yarda ayi da Ni. Baba Jummai tace Dan Allah ku dubu girman Allah suyi a sirri kar suyi a gabanku,Ogan dai ya danji Imani yace na yarda mu Shiga daki tare a Gabanmu cikin bargo kowa muga ya jefo Mana tufafinsa kasa,Mikewa Mukayi Ni da Fu'ad Baba Jummai ta rufa Mana baya sai Yan fashin a gaba lokacin tuni kuka ya kwace min,Muna ji muna gani Muka haye saman Bed Fu'ad ya kawo Bargo ya rufa mana,Oga ya daga Mana tsawa ku miko kayan mana, ba shiri Muka tube tik Babu abinda ke jikinmu,su kuwa sai ihu sukeyi suna sheka Dariya. Baba Jummai ta fice tana kuka ta koma Palo,a hanakali ya daura labba nsa saman kunnena ya rada min cewar kiyi ihu Kamar anayi ba abinda zan Miki tunda a lullube muke da bargo,Nima da rada nace me kace banji ba? Yace shashasha so kike su gano ya sake maimaitawa sannan naji me yace,Nima na daura labba na masu laushi cikin rada nace na gode,Ogan nasu yace start da karfi, Fu'ad ya koma samana a cikin bargo ka Rantse Yi akeyi,Hannayena nasa tare da Kare albarkatun kirji na,motsi ya fara a hankali cikin rada yace fara ihu Mana Kamar gaske ai kuwa na dage iya karfi na sai da na tsorata kowa na kurma Uban Ihu,Ina Kiran Iyata,Fu'ad Yana rada min kice kin shiga Uku, nace na Shiga Uku,Kin Shiga Tara yace na fada nace yau na Shiga Tara da goma da talatin da Arba'in,Sai da muka Yi murmushi,ya sake cewa kice cinyoyinki sun Balle ai kuwa nace cinyoyina sun Balle,A kawo Miki agaji,nace a kawo min agaji,Su dai Yan Daba da sukaji Kamar abin yayi nisa sai suka tafi,Ana ta busa wani Abu Ashe Wai Kiran Yan uwansu sukeyi su fito lokaci yayi ai kuwa suka tafi,iya tausayinmu yasa ta bar part din tana Hawaye tace Allah sarki shike Nan an kawar Mata da budurci,irin kukan da Yarinyar Nan tayi alama ce ta lallai taji jiki. Muna tabbatarwa sun tafi ya Bata Rai tare da yunkurawa zai koma gefe fatarsa ta hadu da tawa wani yarrrrrrr naji kamar yanda yaji shima Kara tamke fuska yayi yace Ke rufe idonki kwarjininsa yasa naji wani mugun Tsoronsa na rufe Kam,Mikewa yayi tsirara da Sauri ya fada toilet dinsa naji karar ruwa,ai sai na Mike na zari wata jallabiyarsa milk tana kamshinsa na saka na kwashi kayana a hannu na fice da gudu zuwa bangaren Nene na iske su Rabi da su Nene a daure da Igiya wuka na dakko tare da kwance su,Nene tace Ina suka kaiki? Nace part din Fu'ad Amma ba abinda suka Mana sai sai dai sun ce sai munyi tsirara suna tafiya ya bani jallabiyarsa na saka,anyi arziki da ta tsaya iya Haka cewar Nene,Ku taho mu zaga bangaren sauran muga lafiyarsu,Muna fitowa Fu'ad ma ya fito Yana Sauri zai ga lafiyar iyaye da Yan Uwa ya ganni sanye da jallabiyarsa Kansa ya dauke,Iya Nene Kawai ya kula,Bangaren Abbi ba abinda suka Masa sai dai sun karbi million Goma shima, Fu'ad a ransa yace makaryata,Umma dama tare suke da Abbi ita ce ke da girki Ashar Kawai suka daddanna Mata,Yaran gida Mata da maza da masu gadi duk daure su suka Yi yanzu Muka kwance kowa. Momy kuwa Tasha Mari yafi biyar sai da suka kumbura Mata fuska da mari,dama Bata da mutunci ko mu kullum sai ta ci Mana mutunci ita da Mama Bamu tausaya musu ba Haka Yan aiki ma basu tausaya ba. Bayan komai ya lafa 4:30am Muka koma bacci abinmu abin mamaki ban Dade da kwanciya ba na farka na ganni cikin wani katafaren gado a daki na Alfarma sai da na watsake sai Naga Ashe dakin Fu'ad ne,mamaki ya kamani, kafin nayi wani Abu na ganshi kusa Dani Nan take ya fara shafa min ko Ina a jikina Yana tsotsa,Shigata yayi da karfi wani zafi ya ratsani na fara ihu da kuka Ina rokonsa Amma ko kulani baiyi ba sai da ya samu gamsuwa sannan ya zare jikinsa ya shige toilet, yunkurawa nayi zan Mike naji na kasa, kasana Yana radadi,cinyoyina suna min zogi, Fu'ad na gani ya shigo sanye da Singlet fara da gajeren hannu,abin ya daure min Kai Toilet Naga ya Shiga Amma naga ya fito ta Kofar waje, Hannunsa dauke da Tire da kayan tea Yana sakar min murmushi me kayatarwa,Da kyar na Mike Ina dingishi,Da Sauri ya tallafeni Yana cewa Baby kiyi a hankali,Bai Dade da rikeni ba naga wani farin hayaki ya Shiga Hanci na nan take na sulale kasa,ban sake sanin Ina nake ba sai ji nayi Rabi tana duka na tana ki tashi ke Rana tayi kina ta bacci,Farkawa nayi na cika da mamakin ganina a dakinmu,Cinyoyina Kuma azabar ciwo suke min kasana Yana radadi da zugi,Kuka na saki tare da furta bazan iya tashi ba Rabi,Su dai basu kawo komai ba suka rike Ni na tashi tare da Mikewa tsaye,Ina tashi suka ga jini ya Bata inda na kwanta,Saude tace yau Mun shiga Uku Rumaila sai kace sabuwar Amarya? Ban San me ya faru da Ni ba Amma sai nayi murmushin karfin Hali nace jinin Haila na fara jiya da wajen Asuba,Amma sai ki Bari ki Bata musu gado baza ki fada ba a Baki kunzugu ba,Bayi na fada dake Iya ta koya min tsarki da ruwan zafi ko shiga ciki a zauna sai kuwa na hada na Shiga da kyar Ina kuka na dinga gasa kaina sai da naji sauki da dadin jikina sannan nayi wankan tsarki nayi brush da wankan sabulu na fito na Iske su Rabi sun wanke Bedsheet a Injin wanki sun shanya,A boye nayi Sallah Kuma Allah ya taimake Ni jini ya dauke,tunda abin ya faru walwalata tayi baya Umma da Nene suyi ta tambaya ta ko ba lafiya ba,nace lafiya nake har na manta na hakura na saki raina,ban sake sanya Fu'ad a Ido na ba har kwana uku naji dai Nene tace yaje Kano wajen Hajiyan kano,Ana jibi zamu tafi Kauye ya dawo na dinga murna ban San dalili ba sabo da tun daga ranar Da Yan fashi suka hada mu nake Jinsa har Raina,ta wani bangaren Kuma Ina Jin haushin abinda ya faru tsakanina da shi Kuma na kulle a Raina sai na nuna Masa naji haushi bazan ga kwarjininsa ba,fata nake Allah ya hada Ni daga Ni sai shi na cashe Masa nayi Masa tas. Inda ake ajiye motoci na dinga zuwa ko zamu hadu idan zai Shiga mota Bamu hadu ba sai da Yamma lis na ganshi ya fito cikin wasu kananan Kaya sun Masa kyau karshe sai faman kallonsa nake Yi, Driver ya Bude Masa gidan baya ya kame tare da Bude Jarida zai karanta da Sauri na zaga ta inda yake ta Glass na Shiga Yi Masa zancen kurame Ina nuna Masa da Hannu,kasa fahimta yayi me nake nufi ya sauke Glass kadan yace mene? Nace au nufinka ka manta? Ka manta abinda ka Yi min? Sabo da kar Driver ya gane me nake nufi na furta Ka Gama facakarka kayi watanda ka balangwaje kace baka tuna ba?Baki ya tabe tare da furta bana gane hausarki ta Yan kauye,Na nuna kaina da yatsa nace Ni,na nuna shi nace Kai na sake nuna cinyoyina nace zafi wannan,abinda ke tsakiya jini,zafi masifa zugi da da balbalin bala'i,Ni kin fadawa kowa,boye sirri Wai Nan fada nake yanda Driver bazai gane ba,Kuma Fu'ad har shi Basu fuskanci kan zancen ba,ya daga Glass dinsa sama yace driver muje,Ina kallo ya tafi na saka kuka ganin Sam Bai gane ba to ko Aljani ne ban sani ba. Da dare Ina part din Umma Na tayata girki muna Palo Fu'ad ya shigo su Rabi ma suka shigo muna zaune Yana ta Jan Tsaki shi a dole sai Umma ta Kore mu sabo da shi ko kannensa basa zama Inda yake zaune,Ina Zaune Wayata tayi kara,da Sauri na duba ganin Hajara ce kawar mu na daga,Ina cewa Shalo.... Hajara, Fu'ad ya kusa Dariya sabo da shi dai Shalo din Nan tawa tana bashi Dariya,Nace Shalo....Shalo...Hajara...Shaloooo... kina jina? Hajara tace ke shegiya Rumaila Affanki ya zama Dan Daudu wallahi yanzu doya da kaji yake soyawa a Tasha,Kuma Yana Nan Yana daura zani Yana rataya jaka,sunansa Yar Shila,nace Allah Hajara? Hajara tace Alqur'an ki tambaya kiji,tunda naji a bakin Hajara magana ta tabbata,Nace to Allah ya shirye shi na kashe waya jiki a sanyaye na kalli Rabi nace Affa ne ya koma mace,shi yace lallai sai ya koma mace sabo da Haka ya zama Dan Daudu,su Rabi suna tafa Hannaye suka ce Sallallahu sanyi Kalau yanzu Affan naki? Nace sunansa Yar Shila ma,da ace Ina biyewa bacin Rai da tuni na Dade da yin mushe a daki, Ni dai Kwana Nan masifa ce take ta samu na zanje na bawa Fadila Hakuri na Bata dubu biyunta ko hakkinta ne yake tambaya ta, Fu'ad Yana ta kallon kauyencinmu ya gaji yayi fushi ya fita akan Umma Taki korar mu Yana zaune a dakin. Ai kuwa har Dakin Fadila naje domin na Bata Hakuri,na sameta a saman gadonta har kasa na durkusa, lokacin Fu'ad yazo zai tambayi Fadila wanne Kalar kayan daki take so sai yaji Ina magana sai ya tsaya a jikin Kofar Yana saurara,nace Anty Fadila Dan Allah kiyi Hakuri ki yafe min abinda na Miki Uwata kika zaga shi yasa nayi Miki Haka Nima sabo da na rama kiji haushi kema Kamar yanda naji,kin San Uwa mahaifiya ba Wasa bace,Babu Wanda za a zagi Uwarsa a zauna lafiya, Mari ta zabga min har biyu Tace ke kin Isa ai Allah ya Toni asirinki kika ce ke Yarinyar Yan fashi ce shi yasa harda fyalle wuka wlh sai an dau mataki a kanki jaka Kawai Yar fashi Yar kidnapping,Wallahi Tallahi Billahillazi la ila ha Illahuwa ko Qur'ani aka bani zan dafa ban taba fashi ba yanda akeyi ban sani ba,Kawai dai Baki shi ke yanka wuya barazana nayi miki kiyi Hakuri....Hannu ta daga zata dukeni Fu'ad ya shigo yace ke mene Haka? Baki da hankali Fadila,Ya....hannu ya daga Mata ban son Jin komai naji komai,ke wacce mahaukaciya ce Fadila? Baki da fahimta ne? Wannan yarinyar ce zata Yi wani fashi,hankali ne da ita? Ki kalle ta shekarunta Nawa? Yarki ce da Zaki dake ta? Wlh kar naji Maganar Nan ta fita sai kin Gane kurenki,Tsawa ya daka min tashi kifita da shegen surutun ku kuke furta Maganar da za a kashe ku, da sauri na Mike na fita ko Maular da Muka ce zamu je tsoron Yan fashi ya jawo mun fasa,Saude ce Tace Wai baza muje Maular ba? Nace ke bala'i Yana ta samu na zanje na karowa kaina masifa gaskiya mu tafi gida na gaji. Naila ce da Khaleesat suka Tara Mana kwancen Kaya Kudade da Alheri Muka samu iri iri,Ana gobe zamu tafi Naila tazo wajen Nene muma muna palon na Mike nace Bari na tashi naje fatata ta gane kurenta,Nene Tace au wankan ma shine fata zata Gane kurenta? Dariya Muka Yi gaba daya har Naila,Na Mike na tafi abina. Washe gari da sassafe Muka yiwa Wanda muka samu Sallama Abbi yasa Driver ya kaimu Tasha ya biya Mana kudin mota aka Bamu dubu goma goma ga kayan sawa Dana shafawa da sauran abubuwan mun samo Sha Tara ta arziki,Zamu shiga mota kenan sai ga Fu'ad ansha fited suits Ruwan Toka yayi kyau da alama fita zaiyi,Saude ta rera Wakar Kauye Tace.... munai maka sallama Dan Uwa Dan Uwa a cikin wannan Rana...... .. Ashe Fu'ad a wani Kauye yayi Service yaji Yan matan kauyen suna wannan wakar,hannu muke daga Masa Muna Bye bye da Waka muke hada Baki.... Assalamualaikum Dan Uwa Dan a cikin wannan Rana.....Shima ya dago Mana hannu Yana bye bye yace da wakar.... kar ku barta da yunwa da yunwa a cikin wannan Rana..... Mamaki ya kama mu Yan aiki sai Dariya sukeyi abin mamaki,Rabi Tace da Waka ....mu gidan mu ba yunwa sai Bredi sai shayi sai abincin turawa.....tafiya yayi abinsa ya barmu karshe muma Muka shiga mota Driver ya kaimu tasha ya biya kudin mota lafiyya Inji Abbi. Sai Da Rana sannan Muka Isa kauyenmu,dama mun sanar da gida zamu dawo,Direct gidan Affa na wuce na ganshi daure da zanin Shadda dark Blue Yana ta karairaya a Kofar gida,a Haka na gaida shi da Maganar matansa yace Oh gantali dadi an dawo Ashe? sai ki koma wajen Uwarki inda kuka Saba yawo,nace dama gaidaka zanyi,yace na gode sai ayi gaba Umma ta gaida Aysha ya furta Yana shanye hannu daya shi a dole mace,tafiyata nayi gidan Iyata,Da murna ta tarbe Ni har kishiyarta da mijinta tare da yaransa suna zamansu lafiya gwanin sha'awa,Bayan na huta na bawa iya kudin tare da nuna Mata kayan da muka samu tana ta godiya,nace Iya kyau dai kiyi zamanki a Nan karki Bari a sakeki kinga Ana zaune lafiya,Baki Iya ta tabe tace wlh sai idan banga harka ba dole na barshi bana son tsimulmula sai dai a baka ci Kawai da Yar sutura Sallah ko anko baza a baka kudi a hannu ba ka fantama bashi da maraba da mazajen Dana aura,Haba Iya Dan Allah ki dinga godewa Allah,da Ubanki nake godewa ke kin Isa kice Zaki min nasiha,Shuru nayi Kawai na kyale Iya. Yanga Muka dinga Yi a kauyen Muna saka kayan da muka samo na birni,mun zama wasu abin kallo sai kallon mu akeyi kullum muyi ta bawa kawayenmu labarin birni,wani farin jini na Kara samari sai binmu sukeyi,Ina Zaune kusa da Iya da dare Bayan Mun Gama cin tuwonmu yaro yayi sallama,Muka amsa yace Wai Rumaila tazo Inji Jauro,Jauro saurayi nane tin farko ya Dade Yana so na ganin naje birni na Kara gogewa shike Nan ya sake haukacewa a kaina Kuma Jauro kyakyawa ne sannan cirani yake zuwa Ibadan ya waye kamar ba Dan Kauye ba Haka yake,Sai Dana Gama Yanga ta sannan na fita wajensa ya siyo Mana rake muna Sha muna hira,santin rake yasa nace a.a..a Birni ba a shansa Haka sai an yanka da wuka kanana na,Yan gayu ma da cokali me yatsu suke cokala suna sawa a Baki,Jauro yace Gashi rake shi wanke Hanta yake tas Yana Kara karfin gani,Na karasa Masa da karfin ji ma,Wai ya soyayya ta ne?tana Nan kuwa?a wanne mataki Nake? Dake Ina Jin radio idan Ana fadar Yanayin weather kullum da safe,Nan take na bawa Jauro amsa da cewa kana matakin 40°c Selshiyus na furta wani iri sabo da ba Ilimi,Jauro yace gaskiya tayi kadan ko dari ban Kai ba? Nace ae Ina laifi ma kayi Hakuri Haka sabo da akwai samari da yawa Suma Kuma dukan su akwai matakin da suke shine a cikin 100° na Raba muku ka samu 40 ai kafi kowa soyayyarka ai tafi raken Nan Zaki. Mun Dade muna hira da Jauro sannan ya tafi gida Bayan ya bani dari biyu. Tunda na dawo bani da Aiki sai tunani da ya zan koma can naji dadi Amma ba dama,Haka idan Ina tuna Fu'ad sai farin ciki ya kamani Ni kadai nake zancen zuci Ina murna cike da farin ciki, lokacin Kuma Fu'ad shi ya Gama Shirin tafiya Germany wata uku zaiyi ya dawo Abbi ne ya tura shi sabo da Haka kwanan mu biyu da tafiya shima ya tafi turai. Tunda na dawo lafiya Muke zaman mu a gidan Mijin Iya Yana so na sosai,aikin gida Kuma Ina tayasu sosai har wanki da guga nake wa Mijin Iya,na dauke shi kamar Uba na,watan mu Uku da dawowa daga Birni katsam na fara zazzabi Amai tashin zuciya inyi ta zubar da yawu,Kirjina ya sake cikowa nayi mugun haske nayi kiba da kyau,gaba daya kalar me ciki ta bayyana a jikina anyi maganin malaria har an gaji,Iya takan ce Ni dai na gaji da wannan Amai da zubar da yawu gaskiya Rumaila Ina da ja a kanki ,Iya me kike tunani? Dan Allah Iya ki daina zargina Haka nake furtawa Iya kullum, Watarana wata kurma Bata jin magana tazo gidanmu ta shigo da Sauri Ina yiwa iya dakan daddawa naji Kurman Nan ta cikwikwiye Ni tana zancen kurame tana masifa tana Nunawa mutanen gidan Iya da kishiyarta cewa ciki ne dani,duk Basu gane ba sai da me shayi Mijin Iya ya shugo Kurma ta Masa nuni ya fahimta tare da sanarwa Iyata,Iya ta rufe Ni da duka ta ko Ina ta Jani dakinta tana kuka tace fada min waye ya Miki ciki? nace Ni fa Iya bani da ciki ki kaini asibiti ma a gwada ni. Yamma ta Riga da tayi ba damar zuwa asibiti dole sai gobe da safe,da sassafe Iya ta shirya Nima na shirya har da saka Hijab Kato Muka fita da Iya zuwa Asibiti. AsmaBaffa 6/11/21, 9:22 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE. ACCOUNT NUMBER 0175487861, ASMAU GARBA MUHAMMAD,GTBANK MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER DA ZAKU TURA 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39. 11-15 Official By AsmaBaffa PAGE NAKU NE REAL MAMAN WALEEDA SAMEERAN GAYA SADEEYAN GAYA Ina ta kuka har Muka je asibiti Karami Dake kauyen Iya bako sallama ta fada ciki Tace Likita so nake ki gwada min yarinyar Nan ko ta samu ciki,Likita ta Mika musu Kwalaba Tace tayi fitsari a Nan Hajiya,Iya ta Jani inda aka tanada sabo da hakan a gaban Iya nayi Fitsarin a cikin Kwalaba aka bawa Likita,Nan take ta gwada Tace Alhmdllh Baba kiyi murna yarki tana da ciki na wata Biyu da sati Uku,Nan take na hau kuka Ina rantsuwa Ina karya ne Iyata wlh Karya ne aje asibitin birni a gani,Iya ta fashe da kuka ta fisgi Hannuna muka koma gida,Shima Mijin Iya jikinsa yayi sanyi,washe Gari da Sassafe Iya ta daukeni Muka tafi asibitin cikin garin Jigawa ba Bata lokaci Iya ta bada kudi aka Yi sau uku a asibiti daban daban aka tabbar Ina da cikin Nan,Har scanning aka yi,Iya Bata sake kulani ba har Muka koma gida,da dare nace Iya yunwa nake ji,Iya Tace kije Wanda ya Miki ciki ya Baki mana Yar iska, shegiya,gantalalliya,dama abinda Kika je Yi kenan,duk Tarbiyyar Dana Baki Rumaila,hakazaki min? Yanzu kowa zaice Ni na na lalataki,ga Babanki baya kaunarki bazai iya rike ki ba,Rumaila kin cuce Ni Rumaila Iya ta fashe da kuka Nima na rushe da kuka. Iya tana kuka Tace fada min waye ya lalata min ke Rumaila? Nace Iya Dan gidan me Gidan da muka je gidansa a birni Fu'ad shine Iya ya sace Ni Ina bacci ban sani ba Nima farkawa nayi na ganni a dakinsa sannan ban sake sanin Ina nake ba sai na sake farkawa na ganni a dakin da aka sauke mu Iya,da zamu taho na Masa magana ya nuna Bai sani ba Sam,Iya Tace Ina zai nuna ya sani tunda ya cuce mu ya Shaka Miki hodar Iblis,nace Iya duk abinda na sani shi na fada Miki wallahi abinda ya faru kenan Dani Iya,Amma Iya abin Haushin idan na tuna shi sai naji Wani sanyi da farin ciki,Iya Masifar sonsa nakeyi Ni abinda ya min ma bana Jin Haushinsa idan naji Haushinsa Ina tuna fuskarsa kyawunsa da dadin muryarsa sai naji farin ciki,Iya Ina sonsa....Mari iya ta dinga watsa min tana kuka sannan ta rufe Ni da duka sai da Kishiyarta da mijinta tare da yaran gida Suka CeCe Ni da kyar,Iya tana Huci Tace gobe da Sassafe idan na ganki a gidan Nan Allah ya Isa ban yafe Miki ba Rumaila,bana kaunar ganinki kusa Dani kiyi nesa Dani tun kafin na Tsine Miki Albarka. Ina ta kuka duk gidan ba Wanda ya Goya min baya,shima Mijin Iya yace da Baki Kore ta ba ma Wlh sakinki zanyi bazan rike Yar iska ta gurbata min tarbiyar yarana ba,Kishiyar Iya tace wallahi kuwa taje can wajen Ubanta ko ta koma duniya can bariki inda ta kwaso abinta. Kuka nayi shi har na gaji Haka na kwana a zauren gidan ban iya ko rumtsawa ba,Gari na wayewa na silale da kayana kaf Iya ta Watso min na kwasa, idanuna a kumbure da kyar nake gani na nufi gidan Affa Ashe zance ma tuni ya watsu a Gari Rumaila tayi cikin shege a Birni har Affa yaji labari Yana kofar gida Yana sharewa daure da Zanin Atamfa saman wata jallabiyarsa Yana ta rera wakokinsa Yana hango Ni yace karki karaso kina zuwa Zan karya ki,nasan Halinsa sai na nufi wajen kawuna yayan Iya shima ya Koro ni har gidan su Rabi da Saude naje Suka ce su sun daina kula Yar iska Kar na Jaja musu a Gari a dinga zaginsu,Nace Rabi Dan uwanki ne fa ya min ciki Rabi tayi shewa Tace wannan yan gayun ne zasu rike ko yatsanki Rumaila,kazama talaka irinki me zasu ci da ke,Haka Suka fada min maganganu masu zafi,Manyan mutane sai Tsine min akeyi har a masallatai na Gari sabo da jahilci . Duk Sallah idan an Idar sai dai kaji liman yace wannan yarinya Rumaila da tayi abin fada a garin Nan ta kwaso cikin shege a birni Allah ya tsine mata Albarka Ana amsawa da Ameen. Gidan Iya da Muka Bari Wanda ba kowa ciki sai tsofaffin kayan kitchen na iya sune kawai a gidan ga gidan ya kusa rushewa na tabbata da kyar zai tsallake damunar da zata sauka,Haka na Samu na tura yaro ya kwaso min ragowar kayana tas a wajen iya na share gidan fes na gyara komai na samo wata tsohuwar tabarma na Shimfida a kasan dakin a Nan na kwanta,tun daga wannan Rana na tsaida Sallah naji masifa da jarabta Iriri ai dole na tsaida Sallah ,Addua nake kullum Ina kaiwa Allah kuka na,Abinci ma Sai dai naje nayi bara a makwafta,Haka a zageni a bani na karba na cinye,kudin sabulu Kuma gona nake zuwa nayo ciyawa na siyarwa masu dabbobi Naira Ishirin talatin a Haka nake rayuwa na fita a hayyaci na gaba Daya,Ko Iya ko Affa Babu Wanda ya tausaya min bare Yan Uwa ba Wanda ke kulani har Yara ma jifa na sukeyi suna tsokanata da wakar tayi cikin shege a Abuja,sai gaba Daya sunana ya canja daga Rumaila sai dai tayi cikin shege a Abuja. Ruwa na fita Ebowa da Botiki na Ina tafiya Ina tofar da yawu,zuwana bakin Rijiyar wani Amai ya taso min na koma gefe na shiga sheka Amai ba ji ba gani,Mutane da Yara suka taru a kaina Ana min ihu tayi cikin shege,na rigada na Saba sannan Ni ba komai ke bata min Rai ba sabo da Haka na share su na ebi ruwa na nayi tafiya ta abina,Su Rabi ma Gaba dayansu sun guje Ni ko a Hanya basa min magana su ma har Tsokana ta sukeyi suna cewa Ashe Yar iska ce Ni Basu sani ba abin da ya kona min Rai kenan Amma bani da bakin magana Babu abinda zan Kare kaina da shi Kuma kowa idan Haka ta faru da shi dole a guje shi banga laifinsu ba,Hajara ce ke Dan sassauta min Watarana har abinci take kawo min daga gidan su. Bayan Tafiyar Fu'ad Germany Bai dawo Gari ba sai after 3months lokacin bikin Fadila saura 3weeks,ya Kara wani uban kyau yayi fresh,Shima Abbinsu yayi tafiya zuwa Dubai Yana dawowa yace ya kamata mutum ko uku ne a gidan Nan su shirya suje Kauyen Yan uwan mu wato gidan su Rabi,duk sha'ani ko abin bakin ciki suna zuwa Amma su ko mutum Daya Bai taba zuwa ba,Sannan Ina son yarinyar Rumaila mutuniyar kirki me tarbiyya a je a gaisar da iyayenta,Tunda Abbi ke magana ba Wanda ya amsa sai ma kowa cewa yayi bazai iya zuwa kauye ba,yasan dama baza su je ba,Sabo da Haka kawai yace Bari na zabi Wanda zasu je a bisa Umarni na,Yana furta Haka Fu'ad Dake kusa da Abbi ya mike tsam da niyyar barin Palon sabo da Kar ma ace da shi,sai kuwa ya tsinci Muryar Abba yace ka yiwa kanka Dan Momy harda Kai za aje, wani yaji ya sha... shiiiiii Yana tsuke Dan Bakinsa me dauke da jajayen lips masu taushi,Sai Nene,Nene Tace Alherin Allah ya Kai maka Abbin Yara sai tafiya ko da kafar katako,Umma kuwa da kanta tace zanje Abbin Islam mu ukun ma mun Isa,Sai mubi flight Abbi yace akwai Wanda zasu dauke ku da securities har kauyen. Haka kuwa akayi Bayan An bugo Iv na bikin Fadila da kwana biyu Umma,Nene da Fu'ad Suka Shirya Ranar Saturday da safe suke wuce a flight,Ko da Suka sauka a Jigawa state Already Motoci Uku masu tsadar gaske Sunyi parking Daya motar Fu'ad ne shi kadai ya shiga sai faman fushi yake Yi an Masa Dole, Umma Tace mota daya ta ishe mu bana son kallon Nan na mutanen Kauye,ai kuwa mota daya suka shiga. Har cikin kauyen motocinsu Suka gangara a hankali,suna ta kallon kauyen Fu'ad a ransa yace Dole yaran Nan suyi jahilci no wonder dama akwai kauye Haka a kasar Nan Allah sarki na tausaya musu suna rayuwa cikin kunci Allah mun gode maka, Ni kuwa Rumaila yau naje gona nayi ciyawa da yawa na siyar na samo itace da yawa na siyar har dubu Daya da dari biyar na Samu yau bazan je makwafta neman Abinci ba sai farin ciki nakeyi,Wata Kazata Dana ke kiwo Wanda Kawu ne ya bani ita gashi Bata yin Yaya juya ce,sabo da Haka kwadayin me ciki yasa na Samu na yanka kazar katuwa da ita na gyara ta a gidana Ni Daya na soya ta Tasha Maggi tayi Dadi sosai na zuba a kwano na rufe abata a dakina. Taliya na dafa da miyar jajjage Lallai yau Dadi zanci,sabo da Haka na Kara gyara gidan fes da shi kana gani kasan akwai Tsafta a gidan Nan ko Ina fes Kal Kal,wanka nayi tare da wanke gashin kaina na shafa Dan Vaseline Dina sama Sama sabo da ana zafi,Vest Fara tas na saka tare da jean skert Wanda a gidan Su Fu'ad Khaleesat ta bani,Tabarma na Shimfida a jikin bishiyar tsakar gidan na kunna wayata Ina Jin gidan Radio Kamar yanda na Saba,gefe Kuma ga Guava manya manya a plate guda biyar Ina yankawa da wuka Ina ci,idan Ina cinta bana tashin zuciya bare Amai. Su kuwa Su Umma kwatancen da aka musu Suka bi aka nuna musu har gidan su Rabi,ai Saude Hajara da Rabi suna Jin labarin mota a kofar gidan su Rabi Yan Abuja sun Zo da gudu Suka dawo gidan su Uku,Hajara Bata San su ba Tace Na Shiga Uku Kunga Bature da Shadda yayi shigar Hausawa,Rabi Tace banza shine Yaya Fu'ad din ai ga Umma ga Nene,Hajara Tace Yasin Nan gaba ko da tsiya sai Baba ya barni na biku Nima ko Dan wannan baturen ai naje inyi ta kallonsa,Rabi tace to shine fa Rumaila take wa karya Tace shine ya Mata ciki,Allah ya tsinewa me karya Kamar wannan me zaiyi da ita cewar Hajara,Saude ta tabe Baki tace Wai Dan taga a Kauyen Nan ana cewa tafi kowa kyau gata Fara shine take hada kanta da wannan,a can fa Baki ga shishigin data dinga Yi ba tana ta cusa Kai Rabi Tace Kuma ba kwar jini ba ita tasan inda ta kwaso cikinta yanzu haka ma Is Ilu me gadi ne yayi Mata. Sai da Suka Gama zagin Rumaila tas sannan Suka fada gidan Suna washe Baki lokacin tuni su Umma sun shiga gidan,an sauke su ana rawar jiki,bayan sun gaisa da masu gidan sannan su Rabi,Umma Tace Rabi Ina kawar taku fa? Baki Rabi ta tabe tace ai tayi cikin shege mun daina kulata tana Nan da katon cikinta,Salati Umma da Nene Suka saki tare da furta Rumailan? Saude Tace ita fa Dawowar mu da wata uku ta Fara laulayi,Fu'ad Dake zaune gefen Momy ya Bude manyan idanunsa da mamaki Yana ganinta Saliha Amma ta aikata Haka Amma sai yace Jahilci ne yasa Bata San Mene Zina ba shi yasa Bari yayi Mata Uzuri,duk abincin da aka kawo musu Fu'ad Bai ko kalle shi ba,dama Umma tasan bazai ci ba sarkin Iyayi su dai furar su lafiyayya Suka Sha har pure water sun Sha,Nene taci shinkafa da miyar da aka kawo musu,Umma Tace Ga Iv dama Muka kawo na bikin Fadila Kuma bamu taba zuwa ba sai yanzu Abbi yace ya kamata a kawo muku ziyara,Baban Rabi da Mamanta tare da wasu Dangin su biyu Suka dinga godiya da cewa Inshaallah zasu Zo,Fu'ad ya zaro kudi Yan Dubu dubu Yana bawa kowa har su Rabi sun samu Dubu biyar biyar. Umma tace ku rakamu Inda Rumaila take mu gaisa da ita da Iyayenta,Rabi tace Yasin ko mun raka ku baza mu Dade a wajenta ba Kar ace muma mun Zama Yan iska,Uwaku ku Baku San Kaddara ba cewar Umma. Har gida na Rumaila suka raka su Rabi suka shiga Suka Iske Ni na tasa goba a gaba Ina ta ci gidana fes Haka Babu alamar ciki a jikina Kuma nayi wani haske nayi kyau,Dariya Suka dinga Yi min ban kulasu ba Suka ce to masu gashi har gadon baya sai a rufe ga Umma da Nene Nan sun Zo zasu ganki,Haka kawai naji wani farin ciki ya lullube Ni na washe Baki nace Dan Allah? Tunda Mata ne ai ba sai na lullube kaina ba zafi ne ya dameni kice kawai su shugo,ai kuwa su Rabi suka juya tare da cewa Umma Ku shugo tace anyi sa'a Bata tafi Gona ba Wai Dan su Bata Ni a wajen su Umma ai kuwa Har Fu'ad aka shigo da Sallama mamakin ganinsa ya kamani yayi wani uban kyau komai fari ya saka Shaddar ta Masa kyau,kwarjininsa yasa naji wani Iri na manta ma ba dankwali a kaina dama bamu Saba daura dankwali ba,gashi na ya zubo har tsakiyar bayana Baki wuluk da shi,Surata ya karewa kallo a boye Kamar waya yake dannawa,tabarmar na gyarawa su Umma shi Kuma na kawo Masa kujera ta zaman gindin Murhu,a Nan yayi magana Yana tsaye yace Miya zanyi ko tuwo da Zaki bani kujerar Mata na zauna,kaji yaro da Iyayi Umma ta furta,na kalle shi ya galla min Harara na dauke kaina cike da kunya nace Nan kauye ne irin wannan gare mu,Su Rabi Suka Fara Dariya harda cewa gare ki dai ai ke da wa? Share su nayi na durkusa na gaida su Umma Ina ta cin goba Dan Kar na tsaya na Fara tofar da yawu ko Amai,shima na juya na gaida shi da kyar yace lfy,su Rabi suna ta gulma ta,Allah ya rufa min asiri na shiga dakina Na ciko wani katon Tire na zubo musu taliya da miyata tana ta kamshi,kazar Nan gaba Daya Na zubo a plate me Dan kyau na kawo na ajiye gabansu,dama watarana indai Ina da kudi pure water nake sha,saura guda hudu na kawo musu shima. Mamaki ya Kama su Rabi Ina na Samu kayan Dadi Haka? Umma Tace Inye Ashe Yar tawa Dadi kawai take ci,dariya nayi kadan Nace Kawu nane yake bani Ina kiwatawa shine ita Kuma wannan juya ce Bata Haihuwa na gaji da asarar Abinci na na yanka ta na huta,Umma tace baza muci ba Alhmdllh,rokonsu na Fara Dan Allah Umma kuci nasan kunfi karfinta indai Baku ci ba kawai Ni Baku Zo min ba,dariya Suka Yi Suka dauki cokali suka Fara ci Suka ji girki me shegen Dadi dama na gidan su Rabi Babu Dadi shi yasa Suka kasa ci,Fu'ad ya kalli su Umma sun wani zage sai ci suke Yi,Umma ta Mika Masa spoon Tace kaci Mana,Su Rabi suna ta dariya a gefe Wai sun San ma bazai ci ba,Da mamakinsu sai Suka ga ya karbi spoon ya Fara ci shima yaji Dadi sai ma ya wuce su Umma dama ya fisu Jin yunwa,baici komai ba,Nene Tace Ina Iyayin? Sake Bata fuska yayi Yana cin abincinsa,Har Naman kazar yake ci iya cinsa Haka su Umma ma Nene sai Santi take Yi,Tace ke Kam Yar Nan Wanda ya Aure ki yayi dacen me iya girki,a Ina Kika koya ne Haka Kamar wata me dafa Abinci a restaurant ko gidan Sarkin garin Nan?Dariya akayi har Fu'ad sai da ya murmusa,Nace ai Nene dagewa nayi na koya wajen Iyata,kin kyauta cewar Umma,na kalli su Rabi na tabe Baki nace wasu kuwa sai shegen gishiri a Miya. Hand bag dinta me tsada ta Bude ta Mika min IV tace gashi bikin Fadila kizo Mana fa,nace to Allah ya kaimu,kazar Nan duk Fu'ad ya kusa cinyewa ko Ni banci ko dandane ba,Ina ta kallo Ina hadiyar yawu Ina sa Rai ko zai rage min Amma ganin Kamar Ina yawan kallon ragowar kazar Dan mugunta sai yace Umma Miko min ledar nan,Bata kawo komai ba ta zaro Leda baka sabuwa ta bashi ya juye kazar tas a ledar ya mike tsaye yace muje mu gaisa da Iyayenta sauri muke,Umma Tace wannan wanne Iskanci ne Dan Momy? Kamar Bai ji ba,Ni kuwa hankali na ya tashi sabo da Iya Tace idan na sake zuwa inda take sai ta Tsine min,ga Affa na ya Zama Dan Daudu yanzu a kasuwa ma yake soya kaji da Doya da kwai harda waina Masa da Miya. Ya zanyi Dole na shiga daki na zura katon Hijab na fito Muka tafi Su Rabi suna binmu a baya sai gulma ta sukeyi suna dariya,Gidan Affa Muka je munci sa'a kuwa dawowarsa daga kasuwa kenan Yana tafe yana karairaya Kugunsa daure da zanin Shadda ga Kuma singlet ya saka,Yana tafiya Yana wulwula ludayin Miya Kamar mace harda Rike kugu,Nace to gashi Affa na Kira shi,ganina da Baki Bai koreni ba ko ya zageni Wanda nayi mamakin hakan,Kallon bakin yayi yace Marabanku dai bayin Allah kune tafe Haka cikin Rana tafatsar fatsar,Habarsa ya rike Yace ikon Allah Ashe tare kuke da Yan maza ke Rumaila shigo da su,Su Umma suka tsaya suna kallon ikon Allah,kunya ta lullube Ni Raina ya baci idona ya cika da kwalla ta da kyar nake dannewa,Su Rabi kuwa sabo da Rashin mutunci sai ma cewa sukayi 'yar Shila ya doyar da wainar?yace Tana can na barwa yarana kafin anjima na koma garin Rana zamanin Nan wa zai Bari Rana ta dinga dukan fatar mutum tana Masa Illa wannan sai maza. Umma tace Rabi Baku da kirki wlh Rumaila kawarku Amma kuke Mata Haka?Mahaifinta ne fa,Mahaifi ai Mahaifi ne wlh Sam Baku birge ba Kun Bata wayonku,Ana Haka sai ga Baban Rabi Dana Hajara zasu je wani wajen Ni kuwa dama Ina mutunta su na dauke su Kamar su Suka Haife Ni sabo da kawayena,Har kasa na Duka na gaida su,karshe Nima Direct nace Zubairu Shugaban kwarata a dawo lafiya,dake Baban Rabi an Sha kamashi a dakin Mata Yana kwartanci,mugun kwarto ne shi yasa Nima na rama tunda kowa Yana da abin fada, Nene Tace Kun gani Rumaila ta fiku hankali da komai wlh,Amma gaskiya ku gyara ku daina Zagin iyayenku,ke Rumaila ko sun Miki ki barsu da Halinsu Allah Yana gani karki sake fada wani kwarto karki Kara,Hawaye ya shiga sintiri a kumatuna nace Ni na gaji da abinda suke min ko abinda Yan gari ke min ban damu ba Amma ace su kawaye na ai da ciwo,Ni Dan sun min ban damu ba Amma wallahi duk Wanda ya zagi Iyayena sai na zagi nasa, Fu'ad ya kalleni sau daya daya ji tausayi na a duniya yace kizo mu tafi dake can is Better,Na makale kafada Ina shesheka nace Ya...yasin....Ni bazan bi ku ba...sauran Yan gidanku su min wulakanci,Nene Tace da wulakancin Kauye gwara na birni,nace Yan birnin da sukayi Degree a iya wulakanci. Zan saki a makaranta Fu'ad ya furta,nace Ni bazan biku ba,kyale Ni suka Yi Muka shiga dakin Affa a tsaitsaye Suka gaisa da Affa na da Matarsa Suka Basu kudi,Gidan da Iyata ke Aure Muka nufa,tunawa nayi na fada Mata Fu'ad ya min ciki yanzu idan ta ganshi ya kenan,Allah yasa su Rabi sunyi fushi sun tafi, sabo da Haka na canja Shawara nace na tuna Iya Bata Nan yau tana Can Kano taje wani biki,Umma Tace eyya to idan ta dawo ki gaishe ta nace to Muka juya na tafi rakasu. Sauri nayi na koma kusa da Fu'ad ledar Kazata ragowa da take hannunsa na rike kadan da sauri ya juyo Dan bai san nazo ba,a hankali nace Dan Allah kawo na rike maka Bako Bai kamata a barshi da Kaya ba,Dariya ce ta kwace Masa ya Gama gano wayo na Dama ya gane son Naman nake Yi shi yasa ya min Haka,ai kuwa yace bana Jin nauyi bar min abata Zan rike na gode,a boye na Harare shi Ashe ya gani sai ya Bata Rai,nace Ni bana so na bar bakinmu da wahala Dan Allah ka kawo har mota Zan saka maka,Kafada kawai ya makale Kamar yaron yaye sai ya bani dariya na manta ma da cikin Dake jiki na Sam,Gaf da motar su ya bani ledar yace ga abinki nan,da sauri na karba tare da cewa na gode Na Gode. Dari biyar na dakko wacce ita ce gareni kacal na mikawa Umma nace gashi Umma idan Allah ya sauke ku lafiya ki Bawa Abbi gudunmuwa ayi hakuri ba yawa,Mamaki da alajabi ya daurewa su Umma Kai ganin ko a dangi idan suna biki ba Wanda ya taba Basu gudunmuwa sabo da ana ganin suna da kudi me zasu Yi da ita Amma sai ga Rumaila ta bada dari biyar iya karfinta abin Nan har Fu'ad ya Basu mamaki,Umma Tace Haba baza mu karba ba,kawai na saki kuka nace Ni ba ku na bawa ba Abbi zaku bawa gudun muwa da Ina da abinda yafi Haka shi Zan bayar. Shuru sukayi daga Bisani suka bani kudi naki karba,har Fu'ad ya bani da yawa naki karba Dole suka kyaleni Nene tana ta rokata nazo fa bikin Nan Lallai nace indai Ina da Lafiya zanzo. Har zasu tafi Umma Tace Rumaila Wai da gaske ne ciki gareki na shege? Ba musu nace a ae,waye ya Miki? Nace Nima ban sani ba, Fu'ad yace tanan kin Bata wayonki wlh ,Shuru nayi na tsaya Kamar gunki Hawaye na sharara Kamar ruwa ganin shi Fu'ad ma Kamar da gaske Bai San komai ba Akan cikin dake jikina,cikin Maganar Kurame na nuna wa Fu'ad da Hannu irin cikin ka ne,Bai Gane ba sai Baki ma ya tabe sai Sallama suka min Suka tafi abinsu. Jikina a sanyaye na koma gida na kwanta Hawaye Yana zubo min Ina tambaya Ina uban Dana yake ne? Nifa na kasa Gane wannan lamari Amma ai Uban sa ba kowa bane face Fu'ad,a fili nace Zan haufo me Kama da Kai wlh har gida Zan Kai maka danka. Waye Fu'ad? AsmaBaffa. 6/11/21, 9:22 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE ACCOUNT NUMBER 0175487861,ASMAU GARBA MUHAMMAD, GTBANK. MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER DA ZAKU TURA 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 16-20 Official By AsmaBaffa PAGE NAKU NE BESTIN BEELAT HAFSATOU KHADIJA A HAMZA MATAR MALAM MUM NAWAZ SARAUNIYA Fu'ad Suffiyan Jawa Alhaji Suffiyan Jawa Dan Asalin Adamawa State ne Fulanin Asali ne,asalinsu dama su Sunyi gadon Dukiya masu Arziki ne, family dinsu Gasu kyawawan gaske farare Kamar larabawa shi yasa ake Kiran Family dinsu da Jawa means Jajaye,Alhaji Suffiyan Dane ga Alhaji Sulaiman da Hajiya Fanna,Su Biyu Suka Haifa a duniya,Alhaji Suffiyan sai Hajiya Rahina har Alhaji Sulaiman Yana da kani Alhaji Sunusi Wanda shima me kudi ne sosai yaransa takwas,Sai Alhaji Usman shima me kudi ne a Germany yake zaune da yayansa biyar, har Allah yayi wa Sulaiman rasuwa Basu sake Haihuwa ba,Fanna kuwa tana raye ta tsufa sosai Basu fiye barinta a Nigeria ba sai dai tazo da yawo tana Germany tare dasu Alhaji Sunusi Ana duba lafiyarta, ta Bangaren Fanna uwa kuwa tana da kanne itace Hajiya Saratu Wato Nenen kauye,Sai Hajiya Hauwau itace a Kano tana auren wani Babban Alkali da Yaransu biyar, sai sauran dangi sosai suna da su talakawa da masu kudi Amma talakawan ba wani zumunci ake yi da su ba. Alhaji Suffiyan Shi yayi gadon Dukiya ta gaske Kuma Allah yayi Mata albarka yaci gaba da kula da komai Tunda ya Fara Business komai yaci gaba da bunkusa sabo da Yana da nasibi,Yana yawon fita kasashe har Allah ya kaishi Sudan can yankin North a anan ya Hadu da Hajiya Maryam kyakyawar gaske Yana dawowa aka shirya biki da komai a can Sudan aka Daura Aure ya dakko Matarsa Suka dawo Nigeria Birnin tarayya Abuja. Tunda ya Auri Hajiya Maryam wato Umma Bata Haihu ba ko Bari Bata taba Yi ba,ganin Haka Su Fanna Suka Nemo Masa Hajiya Amina Wato Momy Yar Zamfara ce ya Aure ta,Yana Aurenta cikin Ikon Allah Shekara Daya ta Haifo Danta Kyakyawa wankan tarwada sabo da ita ba Fara ba ce,Ranar suna yaro yaci sunan Baban Suffiyan wato Sulaiman Ana ce Masa Karamin Alhaji, Sai Kuma bayan Shekara Uku Hajiya Amina wacce ake cewa Momy ta sake Haifo Yarta mace taci suna Haneefa,Lokacin Kuma Maryam itama Allah ya Bata ciki sai Murna takeyi,Momy ma ta tayata murna suna zaman lafiya abinsu,Maryam wato Umma ta haifo danta Namiji Kyakyawa fari tas Kamar Bature ranar suna yaci suna Fu'ad Sunan Baban Umma kenan a can Sudan Wanda shima ya rasu tuni sai Mamanta ta rage da Yan Uwa,Bayan Shekara biyu Hajiya Amina da Hajiya Maryam Suka sake haifuwa kusan a tare tsiransu kwana Uku Amina ta Haifo Namiji Umma ta haifo mace Kyakyawa itama Rana Daya aka musu suna Islam,macen Kuma Naila,Tunda Fu'ad ya taso a wajen Momy ya girma Kamar ita ta Haife shi shi yasa ake ce Masa Dan Momy wasu suce Abban Momy tunda Sunan Baban kishiyar ta ne suna zaman lafiya suna yiwa junansu Kara,Bayan wani lokaci Abba ya Nemo wata Matar ya aura Hajiya Rakiya Yar Kano, itama tazo ta Fara haifo mazanta sai da ta Haifo maza Uku a jere,Affan,Hunaif da Hafeez, Momy ta sake Haifo Fadila,Mubeena Hajiya Rakiya Ana ce Mata Mama itace ta Haifo Khaleesat,Safna da Sakna,Momy ma ta Karo Danta Abdulhakeem Sai Kuma Suka hakura da Haihuwa gaba daya,Ita kuwa Umman Fu'ad dama bata sake Haihuwa ba Daga Fu'ad sai Naila ta Haifa. Yara sun taso cikin gata, Alhajin Karami shima a turai yake zama da matarsa Da yaransa biyu,sabo da baya zama a gidan shi yasa Sam ba a wani San da shi ba,Naira ta ratsa su, yanzu haka shi yasa Basu San Talauci ba suna Jin sunfi kowa a duniya abinda suke so suke yi,an Basu Ilmin Addini Dana zamani Babu abinda Suka nema Suka Rasa,Abbi Kam yayi iya yinsa sabo da shi mutumin arziki ne me karamci da mutunta Dan Adam dukkan danginsa Haka suke sai dai matansa Umma ce kadai ta daban da yaranta ba laifi suna kamantawa Naila ita ma tabi sauran Yan Matan Bata da wata tarbiyya,me Dan saukin Hali Khaleesat ce kawai,Shi kuwa Fu'ad Allah ne ya bashi Kwarjini da farin jini,duk gidan da kowa nasu sunfi son sa shine Dan gaban goshi,gashi Ana Jin tsoronsa komai sai anyi Shawara da shi,sai da amincewarsa ake komai,har kishiyoyin komai Fu'ad ake fadawa,shi yasa Wanda Bai sani ba sai yace shine Babba a gidan,Sulaiman tunda yaje karatu Uk ya Hadu da wata Yar Ghana musulma Aisha ya Aure ta yanzu Haka da Yaransu biyu Na'im da Ni'ima, har ya Gama masters Bai dawo da Zama Nigeria ba Yana can Uk a can ya samu babban aiki can sai dai yazo da yawo ko idan za ayi family Meeting, Haneefa ta Auri wani Dan Gomnan Adamawa tana Nan Abuja a katafaren gidanta da yaranta Uku. Bayan Fu'ad ya Gama Degree dinsa a Harkar Business Abbinsu yaga wata Takari Yar Kano ce yarinya danya budurwa a kasa Mai tsarki Samha yarinya ce karama baza ta wuce 28 years ba ya Aure ta itama,yaransa da Danginsa sunji Haushin auren yarinyar da yayi Yar cikinsa Suka ce wannan ai sai dai yaransa su aura ba shi ba,Amma Abbi tunda Yana son Abarsa ko a jikinsa,ita Kam gidanta daban a Abuja ya kera Mata kyakyawace chocolate Yar gayu da ita, yanda take daukan wanka tana Gadara kace matar Shugaban kasa ce, to ta samu daula iya Daula kaf kasar ba Wanda Bai San Jawa family ba masu kudin Allah Tsine uwar me karya,Samha ta Haifo Danta Namiji Suhail,mace Kuma Suhaila da Farhan yaran kullum suna Babban Family House wajen Umma Kamar ita ta Haife su Basu fiye Zama gidan mamansu ba,yanzu Haka suna Primary school, Ana ta Shirin bikin Fadila da Angonta Usman Dan wani Ambassador, to Abbi matansa dai Hudu cif ba space ya Gama cike ko Ina. Fu'ad Kamar yanda kuka sani Fari tas ne Kyakyawa me dogon Hanci,Yana da tsayi ba da yawa ba,me kyau da Dan jikinsa ba Mai kiba ba sannan ba ramamme ba normal,Yana da yalwar gashi Baki wuluk me yawa da laushi ga santsi,tare da sajensa da gemunsa Dan chakwas ya Masa mugun kyau,Bakinsa Karami me dauke da jajayen lips,gashin idonsa da girarsa masu yawa Baki wuluk,Haka jikinsa kana ganinsa kasan Namiji ne me kyau Wanda ya Gama gajiya da Haduwa,skin dinsa har sheki takeyi sabo da Bai Saba da wahala ba,Naira da Hutu sun zauna Masa,yatsunsa da Kafafunsa abin kallo ne sun gaji da kyau,Haka idan Yana magana ko Murmushi Dole ya tafi da imanin mutum,gashi da farin jini da Kwarjini ba komai zaka iya fada Masa a gaban sa ba,ga iya wanka,ko wanne Kaya yasa kyau yake masa,Ga Ilmin Addini Dana zamani,sanin ya kamata a nutse yake,so Gentle kullum cikin Tsafta da kamshi yake,Baya kula Mata duk kyan budurwa karya take ya kalleta bare ta birge shi,shi Bakar mace ma tafi birge shi iyayinsa yace ya gaji da kallon farare a turai gashi fari,gidan su farare shi sai baka Fara taje da farinta da kyanta nasa ya ishe shi kallo,Wannan kenan, zaku ci gaba da Jin wasu abin Nan gaba. Ci gaban labari Iya ce ta samu Mijinta da dare suna kwance,shugowarsa kenan Iya Tace Malam nifa ban Gane ba anyi Yamma da Kare? Me shayi yace Kamar ya?ke Ni fa Allah ya gani Iyan Rumaila kin isheni kullum da miji yazo Yana so yayi kwanciyar Aure dake kin fara mita kenan, me kike so Wanda bana Miki? Nasan Wani Abu kike so Dan maganarki Indai kinyi ta a irin wannan lokacin to nasan kudi kike so,to Bari kiji karya jari bazan iya Baki ko kwandala ba,idan Zaki bani hakki na Dan Allah ki bani idan baza ki iya ba ki fada min,Iya tace nice ma karya jari? Me shayi yace ae mana karya jari,malama Ni bude min Raftar Nononki na tatsi sauran ragowar yara da suka Gama la'anta shi,abinda ma yara sun Gama takaleshi Dan ma kinci sa'a Ina da Adalci,ki kula Dani bani da Imani kika sake wukar yanka Bredi na zan sa na yanki kudina da kika ci,Nonon naki kamar kunnen Balamar tinkiya Zaki dameni a kansu, kaddara tasa nake iya kokarin maleji da su,ga Yan Mata Nan lafiyayyu Neman Irina sukeyi naki Amincewa nace sai ke,Ba kunya Iya Tace wallahi sai ka bani dubu daya zan yarda sabo da gobe so nake naci kaza ko jini na ya farfado wani Duk ranar girkin mutum ba hutawa mutum kamar tsohon maye,Me shayi Haka suka dinga fada Amma iya bala'i sai da ya Bawa Iya dari biyar sannan ta yarda da shi,a ranta Tace wlh bazan iya zama ba Bari Nan da sati biyu ko uku sai ya sake Ni wlh babu kudi bazai yuwu ayi ta Shan banza ba,bauta nazo Yi ko aikina kenan dafawa yara abinci da kwanciya da miji,sai dai Ni ayi ta morar lafiya ta a banza,haka Iya ta dinga mita har a fili ma Yana jinta. Sai Yamma Lis su Umma Suka koma gida Abuja Bayan sun bar kauyen mu,Fu'ad part dinsa ya wuce yayi wanka tare da Shiryawa cikin black Jean 3quatr yayi Ass down Rabin Duwawunsa a waje sai Boxers dinsa Designer me kyau ake gani ko Riga Bai saka ba sai kamshi yake zubawa,fatarsa sumul sumul luwai luwai sai sheki yake yi kamar me,a Dining ya zauna yaga Umma har tasa an shirya Masa Abinci,Pounded yam ce da miyar cabbage Tasha Kifi,sai Farfesun kaji ga lemuka da Fruits salat,a nutse yake yin komai nasa yaci abincinsa yazo cin farfesun ya Tuno da kazar Daya ci a wajena,tsaki yaja a Ransa yace me ya kaini naci girkin ma wannan kazamar me cikin shege,rufe Farfesun yayi Yana tsaki yasha fruits salat dinsa ya wuce palonsa Wanda ya gaji da hadewa,Tv ya kunna Yana kallon Ball. Umma kuwa bayan tayi wanka taci Abinci bangaren Abbi ta wuce ta Iske ya dawo shima Yana kwance a Sofa,kusa da shi ta zauna tace Sannu da Hutawa,Da fara'a yace gimbiyar Mata an dawo lafiya? Dariya Umma keyi Sabo da tasan wasan Abbi,yace ya yaran da dangi Umma ta bashi labarin komai har cikin Rumaila,Abbi Yana mamaki cike da takaici yace Anya kuwa yarinyar zata aikata Haka sai Idan ko Fyade akayi Mata akwai ayar tambaya,Umma tace wlh Ina mamaki,kasan ita kadai take rayuwa a wani lalataccen gida Wai ance gona take zuwa tana samo itace da ciyawa tana siyarwa ta ci da kanta iyayenta sun koreta Haka Babanta wani mugun Dan Daudu ne kai wannan yarinya abar tausayi ce gata kyakyawar gaske,yaran Gari da manya ta Zama abin tsokana a Kauyen,kawayenta su Rabi ma baka ga wulakancin da suke Mata ba Kuma Bata fushi Bata ramawa banza take musu,Abbi yace ai su Rabi na karance su Basu da hankali ko kadan,Umma Tace to kasan duk da halin da take ciki Muka isketa Shar da ita tayi girkinta me Dadi harda Naman kaza ta sauke mu Fu'ad yaci ya koshi harda guzuri a Leda,Abbi yace Lallai ta Ciri tuta Dan Iyayi yaci abinta tab,Umma ta Mika Masa Dari biyar gashi gudunmuwa,Abbi yace wacce gudun Muwa Kuma Ni duk dangi na ba Wanda ke bani gudunmuwa ko kwandala sabo da Ina da kudi,Amma duk Arzikin mutum idan aka Masa Alheri sai ya ji Dadi,Umma Tace Rumaila ce Tace a baka gudunmuwa Bata da abinda yafi wannan Tace a karba da hakuri, Kuma Muka Bata kudi yarinyar Nan juyin duniya Taki karba Rabi kuwa garin karbar kudi Kamar zata cire min yatsa har da fisgewa,Abbi yace Kinga abinda nake fada Miki Kai wannan yarinya Ubangiji ya Sa Mata Albarka Allah ya fitar da ita daga halin da take ciki, Allah ya kawo ta bikin Nan Ni Kuma Zan Zama gatan ta cewar Abbi,Umma Tace gaskiya abin a taimaka Mata ne gata yarinyar kirki,Abbi ya karbi dari biyar Yana ta murna. Ni Rumaila kuwa bayan Su Umma sun tafi ranar kwana nayi Ina farin ciki na dauki aniyar zuwa Birnin Abuja biki ko Zan samu saukin Abinda ke damuna idan Ina Ganin Fu'ad kyawunsa zai na debe min kewa,tunda Suka tafi Kullum neman kudin mota nake Yi sosai ba ji ba gani Kullum Ina gona Ina samo itace,su Kuwa su Fadila sai shiri akeyi Amarya Tasha gyara,Hankalina Bai kwanta ba sai da na hada kudin zuwa Dana dawowa,Dukkan Yan Uwa na Wanda muke Uwa daya da sauransu sun samu labarin Abinda ya faru Dani Amma Babu Wanda yaji tausayi na sai ma cewa Suka Yi Iskanci nane kawai,Su Rabi ma suna ta Shirin tafiya basa kulani Biki ya rage Saura kwana Hudu Suka shirya Hajara,Saude,Rabi,Sai babar Rabi Baba Uwale,da Yayar Baban Rabi Goggo Hanne,sai Kanin Baban Rabi Malam Hamisu karamar mota Suka dauka shata har Abuja ta Kai su,Suna zuwa Nene da Umma tare da Abbi sai tambaya suke Ina Rumaila fa? Uwale tace baza tazo ba Kuma Kun sani da cikin shege ai akwai kunya ta shiga jama'a,Umma da sauri tace dan Allah ku rufa Mata asiri kaf gidan Nan Babu Wanda Muka fadawa sai Abbi mun boye Mata sirri karku fada,Kamar gaske Suka amsa da to ai baza mu fada ba, Amma munafukai Babar Rabi Tace wajen Momy suna tare da Mama da wasu Yaran gida. Momy tana yatsina fuska kamar taga Kashi Tace Ina wannan Yarinyar me shishigin tsiya da suka zo tare da su Rabi wata ko Rumaila take ko wa? Babar Rabi Tace Ai tana gida tayi cikin shege,dawowarsu da wata uku ta samu ciki,Amai yawu Baki gani ba,iyayenta ma sun koreta gaba daya tana can wani rubabben gidansu na da ita kadai tana ci da kanta,Mama ta saki Salati shegiya Uwar shishigin dama da gani zata aikata annamimiya,To waye ya dirka Mata?Babar Rabi Tace cikin rada rada kar ku fada a gidan Nan ance Wai Fu'ad Dan Umma shine ya mata,Kowa ya zaro ido,Momy Tace Fu'ad Dina dai? Babar Rabi Tace ae shi ne,Mama Tace yanzu naji gaskiya Haba shi yasa Ashe munafunci ne Suka kwashi kafa Suka je kauyen a girman kan Fu'ad yaje Kauye ai sai dole,abinka da duk inda kishiyoyi Suka Kai dole akwai Abu tsakani,Momy Tace biri yayi Kama da mutum lallai shi yasa na taba kamata a bangarensa,dama ance a kiyayi mutum shuru shuru, Fu'ad Yana Iyayi Haka Ashe ta Gina Bata Shiga bane,Yaran su Fadila da su Islam Suka cika da mamaki,su ma su Rabi har Yan aiki da masu gadi sun fesa musu Kuma Suka ce Fu'ad ne Wai,ba a Dade ba zance yaje kunnen kowa a gidan,Naila,Umma, Fu'ad,Nene da Abbi sune Kawai basu San gulmar ba,Momy Tace Allah ya kawo ta bikin Nan duk sai Mun sa musu Ido daga ita har Fu'ad sai Mun gano gaskiya Mun Kama su hannu dumu dumu sannan mu dauki mataki,Fadila Tace Kuna kamasu Momy ku kirani a waya Bayan biki Nima zanzo na fayyace wani sirri me girma Dana sani akan Rumaila daga Nan nasan sai gidan yari shegiya na tsaneta,Mama Tace kin tsaneta ko na tsaneta,Sam Ni Bata min ba cewa Momy itama,Haka Suka dinga kus kus Ana ta yada zance, duk sun batawa Fu'ad suna tunda har dangi Dana waje duk Wanda ya shafe su sun fada Masa,Ana ta kallon Fu'ad a banza Ana gulma ,shi Bai sani ba ma Sam. Su Rabi Kam Fu'ad ma ya gansu a part din Nene aka sauke su Amma Bai ga Rumaila ba,Har biki ya rage Saura kwana Daya a Fara shagali,Lokacin Ina mota Babu Wanda na fadawa zanje sai Affa na duk da baya kulani na sanar Masa. Ina mota da Goba a Jakata Ina ta ci sabo da Gudun Amai ko zubar da yawu, motar mu a Hanya ta samu matsala shi yasa ban samu Isa da wuri ba sai gab da Sallar Isha,Ina fita a taxi a kofar gidan ga haske Kamar Rana Nan na hango Yan mazan gidan da wasu bakin ma a kofar gida suna ta hada Hada,Dake doguwar Riga Na saka baka na yafa mayafinta Sam baza ka Gane daga kauye nake ba,Fu'ad na Fara hangowa da kana Nan Kaya suna zaune a saman wani carpet me kyau da tsada da wasu maza da Alama abokansa ne sai Tafawa sukeyi,Jakata na rataya ga Leda katuwa a Hannu na da kyar nake iya dauka,idan na dauka nayi tafiya Daya biyu Sai na ajiye na huta Ina ta faman yarfe Hannu,Cikin abokan su Islam wani yace Kunga wata Lange Lange ai da ganinta kasan baza tayi karfi ba yanda take Fara Haka,duk Wanda ya Auri wannan ya Auri Asabiti kullum, Asibiti salamu'alaykum ce kalar cuta ce gaba dayanta,Islam yace Amma fa ta hadu duka mazan har abokan Fu'ad suna ta kallo na Kamar zasu cinye Ni,Ni kuwa ko kulasu banyi ba,Nazo gab da Islam Zan wuce ya leka fuska ta yace Iyyee Ashe kece dama Rumaila kike ko? Murmushi nayi ba shiri nace nice Mana Ina wuni lafiya Alhmdllh kinzo bikin kenan,ke Baki Zo da wuri ba Ina ta tambayar su Rabi Ina me Iya Awara Suka ce baza ki Zo ba,wannan kayan fa a Leda Haka kike dauka da kyar? Nace Bari na fada maka a sirri gefe muka koma Ina magana kasa kasa mun tsaya gaf da juna nace Albasar Abbi ce na kawo Ina laifi idan aka muku girki? Islam ya dinga dariya yace Lallai kina son Abbi kinfi mu ma mu yaransa,Nace ae tayani dauka Dan Allah Hannu na zafi,Islam yace angama ai ko Dan Iya awararki Zan dauka,Hannu yasa ya daukar min cak,yace kawo Hand bag din Taki itama na Mika Masa kuwa Ina Furta na gode Muka jera har cikin katafaren Gidan,Islam sarkin surutu Yana ta labari. Nace a Ina su Rabi suke? Yace part din Nene nace to muje bangaren Umma a Raina gudun wulakancinsu nake yi shi yasa na canja wajen Zama,Umma tana Sallah na tura me aiki ta Kira min ita,Ina Palo ta Idar da Sallah ta sakko kasa tana ganina Fara'arta ta Karu Tace nayi zaton baza kizo ba,Haba Umma ai nayi Alkawari Gashi nazo har kasa na durkusa na gaida ta sannan na Bata Albasar tana ta godiya nace Taki ce Umma da Abbi zan bawa na tuna ai baya girki, hhh Umma tayi Dariya tana godiya. Umma Tace part din Nene ya cika da mutane ki zauna a Nan ga Daki Nan ki zaba,Godiya nayi tace kici Abinci kiyi wanka ki huta kafin gobe me lalle zata Zo da safe da wuri idan tayi min sai tayi Miki,nace na gode Umma,Abinci naci me Rai da lafiya sannan nayi wanka na saka kayan Bacci na tare da zurma katon Hijab na wuce wajen Nene,Can Muka hadu muna Hira da ita,Haka bakin Dake part din Muka gaisa,su Rabi sai kallon banza suke min,Saude Tace mayyar sai da tazo Kamar Yan Uwanta,Ni Kam tafiyata nayi wajen Umma na shige dakina na kwanta bayan nayi Sallar Isha,Islamiyyar Dana Yi a gidan Nan farkon da Fu'ad yake Kora mu ba a banza ba harda Adduar bacci nayi baccin gajiya yayi gaba da Ni. 9pm Ina cikin bacci Hayaniyar Yan Matan gidan da samari ta tashe Ni a bacci,na sake fitowa Palo San kallu Yan gayu Yan Mata, Naji Naila da Khaleesat suna cewa Umma bamu samu kitson attach din ba dare yayi kin San Yaya Fu'ad sai ya Zane mu shi yasa Muka dawo Haka sai lalle kawai Muka Yi mu Kuma da su Suhaila yaran Nan gaskiya kitson Attach zamuyi yafi kyau,Umma tace an muku fada Babu kyau Amma kunki yarda sai ku tambaya cikin kawayenku ko akwai Wanda Suka iya suyi muku a yau gobe Baku da time din Yi Kun Sani ku ma,na Iya kitso sosai ni har na Attachment na iya sanda nayi agolanci a gidan tsohon Mijin Iya na Rigim na koya a wajen Wasu Igbo sunzo Bautar kasa suna Zama kusa da gidan mu a wajensu na kware sosai Ina zuwa shagon Saloon din da suka Bude Ina yiwa mutane suna biya na wani Abu sabo da Haka fit nayo waje da Goba ta da yawa a leda,Naila da Khaleesat Suka kalle Ni tare da tabe Baki Naila tace mutan kauye anzo kenan? Nace ae munzo,Naji Kuna Neman me kitson Attach na iya sosai ku kawo na gwada Yi mu gani. Shekeke Suka kalleni Umma ta Gasa musu Harara tace idan basa so je kiyi baccinki Rumaila,Khaleesat tana turo Baki tace gashi gwada wallahi idan Kika Bata min gashi sai na mareki,Nace ae naji na karbi gashin da za a Kara ta zauna a kasan Center carpet na zauna a kujera,Tace cire Hijab din Nan naki ban yarda da shi ba ko wari yake Yi,Na cire na ajiye shi gefe sanye da Silk kayan Bacci na cikin Wanda aka siya Mana farkon zuwan mu gidan,duk Surata a waje Umma Tace yafa mayafi Kar maza su shugo,Hijab din na yafa a saman kafada ta ya rufe min har kirji na,sai kuwa ga Fu'ad ya shigo Yana wani takama ya kwanta a kusa da Umma tare da Dora kansa a Cinyarta. Ina Yini na gaida shi lfy yace kawai da kyar,Khaleesat Tace kiyi sauri malama,a Dora ruwan zafi kusa sabo da za'a Masa steme (steaming)ake cewa cewar Naila tana dariya nace to,Kitso na Fara zubawa style me Arnen kyau Wanda Basu taba gani ba Allah ya bani basira da kaina nake kirkira,Ai kuwa Suka gigice ganin yanda yake zuba kyau,Naila Tace da an sani Ni aka Fara yiwa,Duk Wanda ya shigo ko mace ko Namiji sai ya yaba,Islam Yana zuwa Yace ah bayan Awarar a kitso ma an kware,Murmushi nayi me kyau fararen hakora na Suka bayyana kanana, Fu'ad kuwa sai Bata Rai yake Yi, Khaleesat tana ta faman kallo a karamin mudubin Dake hannunta,Gani da saurin kitso Haka na yarfa mata shi,da kanta tayi Steaming nasa,Naila ma kalar nata daban Ina Yi Ina ballar Goba ta,gani da saurin Jin yunwa tunda na Fara laulayi,Suhaila Yarinyar Anty Samha Amaryar Abbi na kalla nace ebo min Abinci a kitchen,Da Gudu taje ta ciko min plate da Fried rice harda kaza Ina kitso Ina ci sai gashi na cinye,nace kawo min ruwa taje ta kawo min na Sha sannan naci gaba da cin Goba ta, Fu'ad Yana ta mamakin ci irin nawa,a Haka na gamawa Naila,Ina gamawa na samo kunun gyada na shanye tas, nayi wa Suhaila style na Yara me kyau,tunda wasu kawayensu Suka gani Suka Fara zuwa suna cewa Dan Allah Zaki min Nima ko gobe ne? Nace baza ku samu ba yanzu Haka bayana ciwo yake Yi 12 pm ma tayi,gobe fa? Nace Ina da aiki Mijina zaizo Zan kula da shi,Da sauri Fu'ad ya kalleni irin karyar Dana Yi,Tace laaa kina da aure Yar karama da ke?, Nace Wasa kike a Haka din kuw...kafin na rufe Baki sai wayata tayi kara Ina dubawa Naga Jauro, Jauro Ana Kudu Bai San me ya faru da Ni ba,Wayar na daga tare da kashe murya nace Jauros Wai Ni irin soyayyar Nan, Fu'ad bakinsa ya Danne kar Dariya ta fito ya jawo Laptop dinsa Yana dannawa. Shagwaba da kukan soyayya na saki Ina buga kafa ni...ni....Allah yaushe zaka dawo Habibi na....ka barni na gaji da jira....Allah zanyi maka kuka na fara wani irin kuka me tafiya da Imanin Wanda ake wa, Fu'ad tsigar jikinsa ce ta tashi Yarrrrrr.....wani Yanayin ya shige shi,Wanda ake wa shagwabar daban me ji a jikinsa daban,Ban dade ba Muka Gama Wayar, Fu'ad a aransa yace na kama Wanda yayi ciki Kawai Jauro ne, Allah yasa tsautsayi ya kawo ka zance live in prison zansa a daure shi daurin Rai da Rai,barin irin wannan a duniya hatsari ne,ban San me yake sakawa ba, Umma tuni ta tafi bacci shima Fu'ad tashi yayi ya wuce,sai wurin 1am na Gama na tafi na wanke Hannu na da sabulu na kwanta sai bacci. Su Khaleesat da Ya Fu'ad Bai Kore su ba basa Zama idan Yana waje yanzun Nan zai ta masifa Amma yau ya kyalesu har aka musu kitso. Da Sassafe a daki nayi Iksasaye (Exercise) kadan na koma Bacci sai 10pm yunwa ta tashe Ni ko wanka banyi ba naje kitchen na ebo abin Kari naci na koshi sannan nayi wanka tare da wanke Toilet din na fito na gyara dakin neat na saka skert din Atamfa Wanda shima a gidan aka dinka Mana zuwan farko Bra na saka purple sannan nasa Vest a sama itama Purple nayi kyau shape komai ya fito,ban Saba daura dankwali ba,gashi na na tafke jelar ta wuce tsakiyar baya na Haka na fita Palo na Iske har an gamawa Umma Lalle suna zaune tare da Fu'ad ya Sha wata sabuwar Gezna Light blue ya gaji da Haduwa sai kamshi yake zubawa,Umma na gaisar da shi Ogan ko kulani baiyi ba sai dai ya kallen sau daya,Goba ta na dakko a Leda na zauna gaban me lalle ta Fara tsara min ita abinka da Fara sai na dauki haske,Hannaye da kafafu aka zana min Baki da ja,tana gamawa na mike tsaye tare da kwaye Yar lukutar Cinyata sumul sumul nace zana min Fuskar Iyata a cinya ta Kamar yanda ake Yi a turai tattoo, me lalle da Umma Suka dinga dariya Banda Fu'ad dake aikin lissafinsa na kudade,Umma Tace in Banda shirmenki Ina tasan Iyan Taki da zata zana Miki ita,nace au sai sunga mutum ma? To wlh anyi asarar Basira a Nan Baki iya komai ba,me lalle tace zancen kike so,Nace to zana min flower me kyau a cinyar Nan tawa na dinga kallonta Ina Jin Dadi,Me lalle ta zage ta Zane min cinya ta Kuma tayi kyau sosai. Ina sauraron Lissafin da sukeyi na kudi da Baki,idan Sunyi Lissafin abinda aka siya sai ya buga a waya,Ni kuwa sabo da na Saba da Talla munyi mugun iya Lissafin kudi kafin ya Danna a wayarsa na Fadi adadin kudin nace kudi sun Kama kaza mun iya buga Lissafin kudi,idan yayi a waya sai yaga dai dai da abinda nace Amma share Ni sukeyi ko na fada basa yarda har aka Gama min lalle ne ya bushe naje na wanke a toilet lokacin tuni me lalle ta tafi Umma ta fita Itama, Fu'ad ma haka,Yan Matan gidan sai shige da fice suke Yi,wannan ta figi mota ta fita kaga ta dawo wata tayi gaba itama,Hayaniya da Kade Kade a manyan speakers sun dameni Yan Mata ne Suka kunna mayafi na yafa saman vest din na fuce daga part din na koma Garden na Samu bishiya me sanyi na zauna a kasanta Ina zaune Ina cin soyayyar gyada me gishiri. AsmaBaffa 6/11/21, 8:24 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE ACCNT NUMBER 0175487861,ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER DA ZAKU TURA 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 21-25 Official By AsmaBaffa Page naku be Maman Dee Minerh Aunty Nurse Zaria Maryam Barau Umma Khursum Fulani Gal Bing Lawee warra Mariya Abubakar Gml Maman Humaira Azrahh BB Matar mijinta Alhusnah (Mrs Idris) Mmn Aliyu. Ina kallon Yan Mata suna ta Hada hada,Dangin Nigeria Dana kasashen ketare duk sun zo,Sai Yamma Kawai aka fara cakarewa masu tafiya make up sun tafi wasu Kuma duk a gidan ake tayi musu,Umma ta Neme Ni har ta gaji ba a San Ina Garden ba,wurin magriba aka fara tafiya Event center inda za ayi wedding Dinner, Ina ta kallon gayu iri iri suna ta birge Ni,duk wacce taci gayu a Yan matan Amarya zata wuce sai na buya a Bayan bishiya suna tafiya Ina cewa ke Siiiiiiiiiiii.....Baki Yi kyau ba,ko nayi ta musu ba'a,idan fara ta wuce nace bature ya daina hada Mai,an rufe kamfanin man Blitching a duniya,Idan baka ce nace ke kuwa duk wayewar Nan da tazo kika tsaya aka barki a baya ga mayuka can sun fito Amma jibe ki kamar Bayan tukunyar Iya ta,idan Siririya ta wuce sai na fara Waka Ina cewa cokali a saka a dadi,idan me kiba ce nace kaga marga margan Toro. Wata Yar sukuta tazo wucewa nace Sannu kifi sukunbiya da sauri ta juyo taga ba kowa taja Tsaki tayi gaba,Wata ma lukutar zata wuce nace a dawo lfy Dorinar Ruwa Allah kiyaye,sai Dana gaji na tashi nayi sabo da zanje nayi Sallah,Duk gidan an tafi saura Amarya da wasu tsirari,Har su Rabi sunci gayu an musu kwalliya dake An musu anko ma da wasu kalolin kayan na cin biki,Zasu shiga mota Driver zai kaisu Muka hadu suna ta Iyayi ganin ban shirya ba sun San ma bazan je ba sunyi tunanin ma bani da kayan sawa Dariya suka dinga yimin ko kallonsu banyi ba nayi tafiyata. Ina Shiga na iske Umma zata tafi tare da Naila sunci gayu karshe,Umma Tace Ina kika tafi Kuma Ana ta tafiya babu Neman da ban Miki ba? Ina wajen Hutawa,je kiyi Sauri kiyi wanka kayanki suna kan gadonki,ga me make up zata Miki,da gudu na fada Bedroom dina naga Kaya kala Uku Shadda lace da Atamfa kalarsu sun birgeni harda mayafai da takalmi na me Dan tudu kadan harda jakarsa da murna na Shiga wanka ba Bata lokaci na fito tare da shafa Mai na zabi lace Dina sky blue and Black na saka sannan na fito aka Yi min kwalliya sama sama nace bana son kwalliyar hauka tana Gama min ta daura min dankwali me kyau, ka Rantse ba Ni bace sai yabawa akeyi,Daki na koma na dauki bakin mayafin da takalmi da jaka bakake Nasha kyau sai da na Dade Ina kallon kaina,su Umma Suka gaji Suka tafi,Islam Umma tayiwa waya yazo ya dauke Ni mu je tare. Fitowa Nayi Ina taku dai dai zan fita kenan sai ga Fu'ad yasha wata Gezna Yar gaske milk color tana maiko,ba karamin kyau ya zuba ba,kamshi Yana tashi,kallo na yayi sau daya yasan Nayi kyau ba karya a Ransa yace an fara gogewa,Ina Umma? Nace sun tafi,ke Baki da hankali duk kowa ya tafi waye zai tafi da ke? Nace Kai Mana,Baki ya tabe yace kinyi kadan yarinya yayi tafiyarsa,shuru shuru banga Islam ba Ashe Momy ce ta hanashi zuwa Tace Indai ta ganni da shi sai ta Masa Baki,Ni kuwa ganin ba kowa na fita abina na Shiga Taxi dama da gate pass a Hannuna Kuma da Address din wajen,har can me Taxi ya kaini na bashi kudinsa na shiga wajen, kida ne Kawai ke tashi Ana rawa. Kowa ya hallara aka zuba min Ido kunya ta kamani,duk naga Wanda na sani Amma babu wajen zama kusa da su,ga kida ya cika min kunne,Amarya da Angon ta An Sha kyau shiga na Alfarma, suits ya Sha black ita Kuma white wedding gown Wai su turawa,Fu'ad na hango shi kadai a wajensa ga kujeru har uku ga table a tsakiya an cika shi da abinci iri iri,wajensa na nufa a tsorace Ina Addua Allah yasa kar ya kunyata ni Amma Haka na tafi Ana ta kallon inda na nufa,Momy ta kalli Mama Tace kinga shegu ko gashi can ta tafi wajensa,tayani kallo ai Ina sa Ido sai asirinsu ya Toni Mama ta furta. Kafin na karasa wajen Cikin Sauri Lubna ta koma ta zauna a dayar kujerar tana hararata,Su Rabi Suka saki shewa Ahayyeeeeee lokacin kida aka kashe dif sai ga iya muryar su Rabi a dubban jama'a wajen Yan gayu anji Ahayyeeeeee cassssss......aka kwashe da Dariya gaba daya kallo ya koma kansu Mata da maza,Ni kuwa naja kujera zan zauna wata kawar Fadila da take son Fu'ad Wato Fauziyya itama da sauri ta bangaje Ni ta janye kujerar ta zauna tana cewa me cikin shege,Baki na saki Ina kallon su Kawai na juya zan koma wani wajen,Hannu na naji an rike na juyo da sauri a tsorace sai Naga Fu'ad ne ashe,Lokacin Ido na ya ciki da Hawaye Ni kowa ya tsane ni kenan,Jawo Ni yayi jikinsa sai ji Nayi yayi sama Dani ya Dora Ni a cinyarsa,Kallo ya sake dawowa kaina naji kunya ta masifa Ina nokewa Ina so na gudu Amma sai yace ke dalla zauna ke ba Yan Mata ba kwaila me zakiji Ni ba irin Wanda ya Miki ciki bane,Ni kadai naji Maganar,Nace wallahi Ni ba kwaila bace cab Kaine dai kwaila wanda ko soyayya baka iya ba,ae ai naga alama shi yasa kika Yi ciki ko? Nace ai yaron ma me kama da Kai ne Kuma Ina son dana,Sunanka zan saka Masa idan namiji ne,idan mace ce kuma Sunan Fadila ko Naila,Da kuwa kinci Ubanki a gidan Nan cewar Fu'ad,ki rasa Wanda Zaki sawa sunana sai Dan shege,Murmushi Nayi Ina wul wulla kafafu na Ina Wasa da su by mistake na taba kaurinsa,yace kar ki Bata min Kaya fa,Su Lubna Kawai kallon ikon Allah sukeyi takaici da kunya ya Kama su an disga su,Gashi Basu San hirar da muke ba sabo da kida,tashi sukayi da haushi zasu bar wajen na kalle su Ido cikin Ido na dinga antayo musu gwalo,Ina ta rawa Zaune a cinyarsa har da daga Hannaye sama,Ashe Fu'ad yaji gulmar ance shi yayi min ciki shi yasa ya Nunawa kowa nasa dinne suyi abinda zasu Yi ai Allah ya San gaskiya. Koma kujera sun tashi kin dameni,na kyalkyale da Dariya sabo da wani irin farin ciki na tsinci kaina ciki na manta duk damuwa ta Baki daya,kafada na makale tare da furta dadi,Momy da Mama tare da sauran Yan gida sai kallon mu sukeyi Kamar idon su zai Fado yau sunga zahiri cikin Fu'ad ne ya ma daina boyewa, Fu'ad duk Yana kallon abinda sukeyi,Amarya sai harara ta takeyi,Umma itama Naila ta fada Mata gulmar da akewa Fu'ad cewar cikinsa ne, Umma taji haushi Amma Bata saurari kishiyoyinta ba,sannan ita abinda Fu'ad yayi Sam Bata ga laifinsa ba,da Hannu Umma ta yafito Fu'ad yazo,Nima na gani sai na koma kujera yaje Kiran Umma,Yana zuwa Tace Ina kudin likina? Ya zaro raper Yan dubu dubu ya Bata Dana Naila,Umma Tace ka bawa Rumaila Bai amsa ba ya tafi ya dawo inda muke Zaune daga Ni sai shi,Yan matan Amarya da dangi Ana ta kiransu suna rawa da liki,Amarya da Angon sun fito fili sai da Fu'ad ya Bari duk an Gama rubibin ruwan liki sannan ya bani Nima Yan dubu dubu yace je ki min liki,na karba tare da Mikewa Yar dagwas Dani Ina tafiya cakwas cakwas Ana ta Yaba kyawu na da kyan surata,Fadila ta balla min harara na share su Waka tana tashi na Balle raper a Raina Ina cewa wayyo Iya ga kudin-Ga kudin a Nan,Iya dadi ya barki,Iya ba Rabo Allah sarki Iyata sai dai ki samu naki a darul salamu, na fara liki far far,Dj ya saki sauti su Rabi sun Ware murya da karfin gaske sabo da karar kida suna cewa wayyooooo Allah Alqur'an Yan Dubu take likawa duf Kake Dj ya tsaya da kida aka sake Jin muryar su Rabi ta cika Hole din suna cewa Alqur'an Yan Dubu dubu take likawa,aka sake kallonsu aka dinga Yi musu Dariya,Hajara Tace yau Bamu da sa'a Kawai mu daina magana idan an koma sai muyi gulmar,Saude Tace tsinannen Dj ne wannan sai kunyata mu yakeyi to wallahi kwandala bazan lika Masa ba Dan ubansa,Rabi Tace wannan kwai jarabar Rumaila tazo dangina daga bakunta tazo ta kwace Mana dangi wallahi da nasan Haka ne wlh bazan zo da ita ba,Kawai na dauki wuka na dabawa kaina. Momy da Mama Suka girgiza Kai tare da kallon juna Suka ce ta Gama tabbata zasu ci ubansu wlh Bari a Gama biki hankali ya kwanta,Ina yiwa Amarya da Angon liki Fu'ad yazo Ni Kuma Yana lika min sai da ya gaji,Ina tsaye Safna ta wuce fuuuu ta fadawa Mc ya min tambayoyi na wulakanci ya kunya ta ni kowa ya min ihu, Amarya akace su koma su zauna,zan tafi Mc yace Yar fillo ga kyau ga kwalliya ya sunanki? Ya Kara min speaker a Baki,Allah sarki ban sani ba nace Rumailan Fu'ad me murmushin Naira,aka kwashe da Dariya har Fu'ad Wanda ya koma tuni ya zauna,Mc yayi Niyyar abinda aka Umarce shi Amma ganin Fuad sai ya Masa kwarjini Yana Tsoronsa,yace waye Fu'ad a wajenki ko kema kanwarsa ce? Nace ka daina rage min daraja mana ai nafi kanwa matsayi a wajensa,Uwar gidan sa Kuma uwar 'yayansa Inshaallah, me Zaki cewa makiyanki? Nace ba abinda zance face na zaro harshe waje na kalli ko Ina a hole din nace wannan gwalon shi zancewa da makiya na, har Yan bakin ciki sai da suka dinga Dariya,Mc yace Dj sa Mata kida Uwar Gidan Fu'ad ce,ai kuwa aka saki kida me shegen dadi ko baka so sai ka taka,Momy na kalla Muka hada Ido na Mata girgiza,Mama ta Bude Baki Tace wannan tsagera ce,Islam ne ya fara zuwa Yana min liki Banda girgizar da nayiwa Momy ba abinda na sakeyi na rawa Ni ba wata rawa nakeyi ba,a wajen na tsaya kawai maza Suka dinga tururuwar Yi min liki, Fu'ad nake kallo Ina masa inkiya da Ido akan yazo ya min liki,Bai taso ba sai da na gaji na fito zan bar wajen rawar sannan ya Iso da Izzarsa ya sake bani sababbin kudi Yan dari biyar shi Kuma ya fito da Yan dubu Yana lika min Nima Ina lika masa,Umma tazo ta Mana liki,Haka Naila,Sai mazan gidan kaf dake maza ba irin Mata bane Basu fiye shiga harkar wani ba bare su suna da aikin Yi gasu da Ilmi,Kamar bikin mu akeyi Haka Muka Sha ruwan liki,Naila ma tazo tayiwa yayanta Ni kuwa hararata tayi Nima na rama. Muna Gama likin muka koma Muka zauna Yana wani basarwa ya wani Bata Rai nima na share shi na shiga cin abinda aka cika table din da shi,abinka da me ciki sai da na koshi Ina gamawa na Mike tare da daukan jakata na kalli Fu'ad nace na gode Allah ya Kara arziki,Ina Zaki je? Nace gida na Gama biki na ai kasan Dan ciki na kida ya dameshi sai motsi yakeyi Kamar kifi a ruwa,bacci Kuma nakeji,Hade Rai yayi yace ke baza ki Fadi Wanda ya Miki cikin Nan ba ko? Nace Hmm Kawai na juya Nayi tafiyata,Ina fita na tare taxi na shiga sai gida,Ina komawa wanka Nayi na shirya cikin kayan bacci na Bayan Nayi Sallah na kwanta abina bacci yayi gaba Dani. Sai wurin 3am Yan Biki Suka fara dawowa,Abbi ya Hana ayi Event da yawa yace daya ta isa,washe gari za a daura aure zuwa dare akai Amarya shike Nan an Gama biki. Washe gari Saturday ranar daurin Aure,da wuri aka fara Shiryawa,Nima Ina jefa gyada a bakina har Nayi wanka na shirya cikin Shadda ta Yar gaske fara Kal da adon dinki Kuma peach and dark blue,Me Daurin dankwali ta daura min dark blue dankwali sai na koma Kamar wata Amarya Nasha Yar make up kadan,Palo na fito Umma Tace Masha Allah kinyi kyau iri daya ke da Fu'ad sabo da Yadi goma ya siyo ya Masa yawa shine ya kawo min yardi Uku aka Dinka miki,naji dadi shike Nan za a ce shine ya Dinka Mana zasu sake sabuwar gulma,Umma kuwa wani material ta sha,Amarya lace me tsada Haka kowa gida ya cika da Yan gayu sai kamshi da kamshi,duk mazan Sun tafi daurin Auren Fadila a masallacin Unguwar,Angwaye sun zo,11am aka daura auren Fadila Suffiyan jawa da Angonta Engineer Sadeeq Igabi,Umma Tace Rumaila bani wayata wannan hoton ya Isa Haka kinyi kyau jeki wajen Fadila kice su zama Ready Angwaye zasu shugo,naga duk Yan bikin basa saka Mayafi Nima ban saka ba na tafi gaba na Yana faduwa nasan zan Sha wulakanci. Ba karya Nayi kyau sai kallo na akeyi,su Rabi Dan Iyayi suna wajen Kawayen Amarya Ana ta tsokanar su suna kauyenci Ana musu Dariya,sannan sai aiki suke sa su suna Aiken su,Inda Fadila take Yar Aiki ta nuna min na shiga da sallama na iske Ana Mata kwalliya an ma gama nace Anty Fadila Umma tace Ki shirya Angwaye zasu shigo,Yan matan Amarya sai gayu ake Sha kowacce da Kalar nata haduwar,Lubna Tace ke Rumaila zo Nan Dan Uwarki dama Ina so na ganki ke ga Yar Iska ko jiya Ni Zaki ki Nunawa bariki? Tunaninki sonki yake Yi akan ya Miki ciki to wlh Fu'ad yafi karfin Yar Kauye irinki banza jaka Suka saki Dariya har da su Rabi,ban kulasu ba na tafi Abina dama duk sun Gama Shiryawa,Fadila ta daka min tsawa ke Dabba tsaya ki rike min wayoyi na da jakata duk Inda Nayi ya zama dole kina wajen sabo da zan na amsa waya,Ko a jikina na karbi wayoyi da hand bag dinta na tsaya tare da Yan matan kaf Muka fito sai ga Angwaye da Yan gidan maza da abokansu Har Fu'ad shima,Shaddar mu har zanen iri daya,sai bakin ciki ya Kama masu son Fu'ad da Yan Uwansa shi Bai San ma Ni aka dinkawa ragowarsa ba,kannen sa Mata gaba daya Suka lullube Fu'ad suna ta daukan hoto da shi wannan ya ja shi can wannan ta ja shi can,gaba daya Suka hadu Ana ta ruwan pics, da tsokana nace yawwa Nawan Fu'ad haska su ka fisu ka take su,sai kafi kowa kyau,ke munafuka rufewa mutane Baki cewar Lubna,Alhajin Qarami da matarsa shine Babba a gidan Amma ba a shaku da shi ba shima Ana ta pics da shi,uban DJ ne ke tashi a gidan har an kunna sai dare zasu tashi,Abbi ma anyi da shi,naje na tsaya kusa da Abbi aka dauke mu munyi kyau, Fu'ad ya shigo Muka saka Abbi a tsakiya,su Umma ma Suka fito akayi da su Anty Samha da yaranta Amaryar Abbi,kakar su Fu'ad ta wajen Uba itama an kawota dake ta Gama tsufa duk a susuce take ma bata Gane komai,su Nenen Kauye,Da ta Kano da duk wani Dan Uwa,sai Kawayen Amarya,Sai Angwaye,,Ana Kiran Fadila na Bata wayoyinta na silale na gudu,abinci na eba Dakina na koma Ni kadai na zauna Ina ci kenan Umma ta shigo tana kwala min Kira,na fito da sauri Tace Islam da su Abdulhakeem sunce kije kuyi hoto Wai kinyi kyau,plate din fried rice and chicken na dauka na tafi a Haka aka dinga daukan mu da abinci na a hannu,har aka Gama na tafi,Angwaye suka tafi Suma aka ci gaba da shagali. Da Yamma Nayi wanka na canja Atamfar Riga da skert sai magrib aka tafi Kai Amarya a motar Islam naje,su Rabi ma sun je,a ranar aka Gama biki washe gari duk na nesa suka tafi har su Rabi nice kadai na rage sai Babar Abbi Wai sai Nan da wata biyu za a maida ita Germany Likita yaci gaba da kula da ita, Yan aiki sun Gama gyara ko Ina Kamar ba ayi taro ba,yau na samu Umma a Palo na durkusa nace Umma gobe zan tafi gida Inshaallah,Umma Tace hmm Rumaila kenan ai kinzo kenan sai dai kije Kauye da yawo,Abbi yace karma ki tafi,ga cikin dake jikinki duk yasa kina Shan zagi ki zauna a Nan har ki Haihu Allah ya Baki Miji na gari kiyi aure, a Raina nace wa zai auri irina ,Nasan ko na koma kauye to abin takaici zan ta ji,dadi naji a Raina, Nayi ta yiwa Umma Godiya har Abbi na je nayi Masa godiya yace ba komai. Su Momy suna Jin labarin a gidan zan ci gaba da zama suka ce ai dole tana Haihuwa ta Basu dansu tunda dama son Dan shege sukeyi,Islam Yana Zaune Momy ta zuba Masa rankwashi Tace sai na ci ubanka wlh idan na sake ganinka tare da Rumaila Wato harda Kai ta gidan Amarya ko algungumi,Islam ya tashi ya bar musu dakin gaba daya. Su Rabi Ana Kauye tunaninsu zan dawo sai suka ga shuru ai kuwa sai da suka bugo waya Suka tabbatar na bar zaman Kauye,Rabi ta cizi yatsa Tace ba komai zanzo ne Watarana sai na sa an Kore ki Rumaila,kinzo kin kwace min dangi Allah ya Isa matsiyaciya, Ni kuwa tuni Umma da kanta ta kaini Islamiyya ta kusa da gidan wacce a kafa ma zan dinga zuwa 4pm to 5:30,Bata ce na dinga zuwa ta gidan ba sabo da Yaran gida zasu wulakantani,Uniform kala Uku ta Dinka min da takalma,Ta Boko Kuma wata Yoruba ta dakko min zata dinga koya min turanci karatu da Rubutu,idan na fara Iyawa sai a saka Ni a makarantar Boko,Nasha murna Kamar na mutu,Haka na fara karatu kullum Umma tana sake koya min,dake Ina so sai na dage Ina naci da kokari, Fu'ad kuwa ba sosai nake ganinsa ba Yana Office sai dare,,yau ba school Toilet na shiga zanyi Alwala sai kuwa jini ya zubo zanyi fitsari,Ihu na saki me Aiki ta fado da sauri nace Kira min Umma kice tazo nayi Bari,ciki na ya zube Ina ta murna, Fu'ad lokacin Yana gida tare da Umma me Aiki ta Fadi sako na,Umma itama Tace Kai Alhmdllh ta shigo toilet din na nuna Mata taga jini kadan,ta kawo min pad Tace shirya mu tafi asibiti,Haka nayi wanka na wanke toilet dina na shirya na saka Arabian gown tare da yafa Mayafi nta Muka tafi Umma da kanta ta tuka motar Muka wuce Asibiti daga Ni sai ita. Wani private Hospital ta kaini Bayan bincike Likita yace ciki Yana Nan lafiya Kalau Period na fara dama wasu Ana samu ko suna da ciki suna yin period,Murna ta koma ciki,magunguna ya Bamu Muka dawo gida a Palo Muka Iske Fu'ad,Yace Umma yaya? Umma Tace ai Yana Nan daram,Dariya yayi Yana kallon fuskata wacce kadan ya rage na fashe da kuka,Magungunan na watsar a wajen nace Allah bazan Sha ba don Kawai yaron ya samu lfy to wlh bazan Sha ba ya mutu Dan shegen Banza,Kuma wlh a waje Zan na kwana Sauro yayi ta cizo na malaria ta Kama shi yaji jiki ya Sha wahala, ko na koma Shan ruwan rijiyar Typhoid ta Kama shi me karfi ta bubbula Masa hanji, Fu'ad Yace kanki kika yiwa mu Ina ruwan mu uban waye yace kiyi cikin,Umma ta haura sama ta barni tana Masa fada. Bayan kwana Uku Umma Tace da Fu'ad ya fara kaini awon ciki a madadinta,Haba Umma so kike a ci gaba da zargina?ai zargi ya Kare tunda a bikin Fadila ka Nunawa mutane zahiri ka kiyayeni Fu'ad, tunda baza ka bi Umarni ba Ni Zan kaita da kaina, I'm sorry Umma Zan kaita ya furta Yana Bata Hakuri tace gobe Monday sai ka kaita ,Okay Allah ya kaimu ya furta. Ali Me shayi kuwa ya Gama ganin take taken Iya so take ya sake ta shi kuwa yace zanyi maganinki,Duk wulakancin da Iya zata Masa sai ya kyaleta ko kulata ba yayi,Iya tayi tayi Amma Me shayi yaki sakinta,Haka Kawai dabara ta fadowa Iya sai ta dinga fita unguwa baza ta sanar Masa ba, shi kuwa ko ya ganta ko ya dawo ya Iske ta a gida baya ko cewa ya akayi ta fita Bata tambaye shi ba,Kuma bazai nuna yaji haushi ba,Kamar kullum Haka Iya zata ganshi Kuma ko Zaginsa tayi dole idan yazo dakin ta ranar kwananta to fa sai ya sadu da ita,ko ta Hana ta karfi zai Danne Iya yayi abinsa,Shi har ya fi so ma Tace baza ta yarda da shi ba sai ya sa karfinsa,Iya taga da wannan tsarin nata baiyi ba sai ta fara tsanar yayansa tana azabtar da su kullum cikin fada da kishiyarta take Amma me Shayi yace hakki a kanki Kuma wlh yara ba ruwansu Dan Haka ko a jikinsa,Ah Iya ai sai taga Nan ma baza ta bulle da ita ba,Idan ya shigo sai taci kwalarsa Tace ka sake Ni idan Kai Dan halak ne,Me shayi ya samu ya wawwankawa Iya Mari ya hankade ta ya shiga harkarsa Kuma da dare ba zai fasa ba sai ya karbi hakkinsa,Iya ta sake canja plan sai ta dinga Wayar karya tana soyayya a gabansa Wai da samari shi Kam ya Gane tana Yi Yana Dariya,sai da Iya tafi sati tana Wayar Iska shuru ba saki,ita kadai ta fashe da kuka sai an sake ta lallai,da Daren ma sai ta daina bacci Sam sai ta kwana tana kuka Kamar me Aljanu,Har mamakinta me shayi yake yi,Yau ma Yana kallonta cikin dare ta fice daga gidan ta dawo zaure ta kwanta tana ta kuka,ya fito ya kalle ta Kawai sai ta bashi tausayi yace Allah ya shirye ki,Kudi ya zaro dubu Uku ya shafa Mata a fuska kafin kace me Iya ji kake luf ta Mike Zaune zumbur tare da furta kudi ne?????? Laaaa Kudi....Me shayi ya Mika Mata yace gashi,da sauri ta karbe Tace na gode duka Nawa ne? Me shayi yace ae ki siya abinda kike so,Ya juya zai tafi Iya ta riko rigarsa Tace yau kwanana ne fa,yace na sani ai,to yau baza kaje garin shagali ba ne? Dariya me shayi yace Baki ji sunana ba Ali Shagali muje na hau hanyar Shagali na,Iya ta bishi ba kunya. Amadu Affa na a bakin kasko yake Yana ta suyar fanken siyarwa Yana rike da matsamin Fanke daure da zanin Leshi milk, wasu Yan Fulani da suke kunna Dj a kasuwa Ana zuwa suna turawa mutane film Ana biyan kudi Suka saki Dj Yana suya Yana cashewa Yana wani karairaya tare da girgiza da kirjinsa Yana shewa,Ana sa wakar wani tsohon mawaki wato Na gwagwa,Affa da karfi yace Ahayye ah Subhanalla tare da Dora Hannayensa a saman Kansa Yana cashewa da kugunsa Yana murgudedeniya Yana fari da ido ko kunya baya ji,Allah ya rufa min asiri na bar garin da bakin ciki kadai ya ishe Ni,Ni Kuma ga cikin shege Kai bala'in yayi min yawa. Washe gari Monday da wuri na shirya Fu'ad Yace na same shi a mota ya Sha farar jallabiyya Yana kamshi a wata dalleliyar motarsa fara na hango shi,sanye nake da bakar Abaya nayi Rolling,Gaban mota na bude na shiga da jaka ta a hannu,ta saman bene su Momy suna ta lekowa suna gulma suna cewa ai wlh awo zai kaita da gani matsiyaci kunga, Kai karshen duniya ya Gama bayyana sai dai mu bugawa mutanen Niger waya muce tashin kiyima yazo da Cameron da chadi ma sai dai suji a labari a wajen Yan Nigeria kafin ya karasa musu can,Momy Tace yaron Nan Mama kinga dai Ni na Raine shi wlh duk ya Gama sire min na tsane shi,Kuma yanzu ya juya Mana baya Ummansa itace Kawai Uwarsa mu Bai dauke mu Uwa ba,Mama Tace yo itama Umman tasa Baki ga ta daina shiga harkar mu ba,Dan taji munji Danta yayiwa wata cikin shege daga fadar gaskiya,Namiji munafuki ne shi Kuma Abbi yabi bayansu ya dauki son duniya ya dorawa Rumailan nan,nasan da ace ba matansa hudu ba to wlh da shi zai Aure ta,itama Amaryar tasa Samha taga Umma ta iya Munafunci tana bangarenta tare suke zumunci mu bata ganin Kimar mu,Yaranta su Suhaila gaba daya sai wajen Umma. Baba Jummai wacce Yan fashi suka ce Fu'ad ya sadu da ita na fanshe ta,tana Mopping Tace Momy ai Ni nasan komai Nan ta kwashe labarin abinda ya faru tsakanin mu da Yan fashi ta fada musu,Tace Ina da tabbacin a Nan ya fara amfani da ita sannan daga Nan an Bude Masa hanya Suka ci gaba da mashaarsu tare har ya Mata ciki,Baba Jummai har da rantsuwa a gabanta aka Yi komai,Bayan Bata sani ba lokacin ba ayi komai ba,Momy ta rike Baki Tace cab lallai ai ke Jummai Baki da wayo Baki Gane bane na Sha kamata a part dinsa,dama na Sha Kama su shi yasa ai Tace ta fanshe ki ba Dan Allah tayi ba,Baba Jummai Tace biri yayi Kama da mutum munafuka harda kukan karya Ashe na dadi ne,Safna Tace ai Baki ga zahiri ba a Wedding Dinner Anty Fadila ba? Mama Tace kafin Azumi ai Fadila zata zo da Yan Sanda a kamata Ana zarginta da cunen Yan fashi Wai Tace Yarinyar Yan fashi ce,ranar yini sukayi suna gulma,Abbi Bai San me suke kullawa ba ya Gama shiri ya tafi Dubai daga can gaf da Azumi zai wuce Saudiyya acan zaiyi Azumi har a Gama sai Bayan Sallah da sati daya zai dawo,dama komai a hannun Fu'ad yake,Su Momy sai murna sukeyi zasu Kama Rumaila a kulle Ni. Ni kuwa Ina motar Fu'ad sai kamshi da sanyi kida na tashi sama sama na wakokin turawa,Yana Driving a hankali baya magana Nima bance komai ba Gyada ta nake ci kadan kadan,daga cikin garin Abuja naga Mun fita,tsoro ya kamani Yana satar kallo na,Wani kauyen gwarawa ya shiga sai ga wani Asibiti Karami na Gomnati marar kyau,kafin nayi magana yace yes shi Zaki dinga zuwa awo tunda kika Yi cikin shege ai dole ki Sha wahalar rayuwa Kin karya dokar Allah kin dinga Shan azabar rayuwa kenan,murmushi nayi nace ta Kai ta kauyen mu? Ke kika sani,nace hakan ma na gode a bakin Asibitin ya tsaya tare da furta fita kije kibi layi cikin talakawa ki Sha Ranar masifa idan Kuma ruwa ya tsuge ya zane mana ke tas, ki dawo gida Kuma mura ta kamaki kiyi ta kwala tari da atishawa,majina ta Hanci ta makoshinki,Dariya ya bani na dinga kyakyatawa sosai,Dubu biyu ya bani kudin Bude File da Kuma kudin mota ya juya yayi tafiyarsa. Ni kuwa ciki na Shiga da tambaya nayi komai da ake bukata aka Bude min file da komai,Likita ya dubani har da scanning komai lafiya Dana Kuma Namiji ne, duk ranar laraba Zaki dinga zuwa awo,Bayan na Gama na fito naga masu siyar da kayan ciye ciye iri iri,kwadayin me ciki yasa na tsaya na siyi Data,na siya Aya,na siyi kwakwa da dabino da sauransu,wata rigar jariri ce ta birge Ni na siya na hada kayana a katuwar bakar Leda sannan na shiga Taxi na koma gida. Umma ma Bata Nan taje biki,Na boye kayana a daki,nayi wanka tare da gabatar da Sallar La'asar na ebo abinci naci abinda nake so. Washe gari da safe 11am sai ga Fadila Amarya da motar Yan Sanda mota Guda a gidan. Masu sharhi Ina matukar godiya,Kuna birge Ni wlh. AsmaBaffa. 6/12/21, 8:59 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE ACCNT NUMBER 0175487861,ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK. MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER DA ZAKU TURA 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 26-30 Official By AsmaBaffa Page naku ne BEAUTY BOSS UMMU AYMAN M BELLO NANA FIDDAUSI BELLO RAKIYA YUSUF OZEGYA PRETTY DEEJARTH MARYAM ABACHE OUM SAFWAN SHAMSIYA BASHAR FATIMA ZAHRA BINTU Allah yasa naji hayaniya Kawai na leka ta window Naga Yan Sanda da yawa,Sai ga Umma ta shigo da Sauri tana cewa Rumaila bi ta Kofar baya ta kitchen ki koma part din Fu'ad ke akazo za a Kama fa, ai ban ma tsaya ji ba na fyalle da gudu na Sha kwana tuni su Safna suna hayaniya tana Ina bauraniya ki fito Ina jinsu a hankali nace baza a fito ba,Nene ta fito tana Hawaye tana basu Hakuri sunki ji Yan matan suna sai Mun daure ta Wallahi Khaleesat harda tsalle,Allah yasa ban hadu da kowa a hanya ba na fada cikin palon kasa na fita,Karo naci da mutum gaf, kamshinsa ya daki Hanci na,Ya Gama shiri zai fita Office,Ina Haki nace ka taimakeni Police dasu Fadila zasu kamani za a kaini gidan yari wayyo Masifar tayi min yawa Wallahi bazan iya daukan wannan ba,wannan dai bazan iya ba kaddarar me girma ce, Fu'ad yasan kan zancen dama, yace ke Calm down kwantar da hankalinki,Kinyi wanka? Na daga Masa Kai Alamar nayi,Ya kalle Ni yace kayan Nan naki sun min local bazan iya fita da ke ba Haka,Dan Allah ka taimaka nasan iyayinsa ne Amma shaddar bikin Fadila ce a jiki na irin tasa nayi kyau Kuma,shi kuwa kana Nan Kaya ya sha,Muje to,nace Na'am? Muje zasu kamani muje nace ko? in bakya so Zan tafi,shahada nayi na jera da shi Muka nufi inda Yan Sanda suke Ina ta cewa Yan Sanda fa wayyo,Hannu na ya rike Kam cikin nasa,Momy da yatsa ta nuna mu tana Officer gasu can,Duk Yan gidan har maza suna wajen da Yan aiki an cika, Fu'ad ba mutunci ya Bata fuska kamar Bai taba Dariya ba,Muka tako har Gaban Yan Sanda da mutane,Wani Dan Sanda ya daga min ID card yace you are under Arrest, a Gaban Fadila Fu'ad ya tsaya Ina rike a hannunsa yace ke Dan Uwarki wannan ce Rumailan? Fadila tsoron yayanta ya kamata,Mari ya dauke ta da shi yace nace ita ce Rumailan? Fadila ta fashe da kuka da tsoro Tace a'a ba ita bace,Yan Sanda Suka saki Baki suna sallallami,Khaleesat ya murdewa Hannu sosai yace ke wace wannan fadawa Yan Sanda Khaleesat Tace Maryam ce karya muke ba ita ce Rumaila ba Wannan Maryam ce,dama mun tsaneta ne shi yasa muka Mata sharri,Momy tace karya ne Sir,Dan Sanda yace who said Sir? Momy ta daga hannu irin abin kirkin Nan Tace nice,yace You are very stupid kun San karya ne kuka wahalar da Yan sanda,mu abokan Wasan ku ne? Dan Kuna da kudi wlh da a police station ne sai na rafka Miki Mari Nonsense Get Out Yan iskan banza kun Bata Mana lokaci, Fu'ad Yace kaji dai daga bakinsu to ba itace Rumaila ba Rumaila Yar Kano ce kuje can ku nemeta,Kuma wlh kuka Kara zuwa Nan wallahi sai na shigar da ku Kara duk aikinku sai kun rasa Kuna biyewa Mata,Hakuri Suka shiga bashi,ya zaro kudi ya Basu Suka tashi motarsu suna zage zage Suka koma. Murna ta kamani Ban san ma na nayi tsalle a Gaban Fadila ba nace Fuck you.....Fu'ad sai da yayi Dariya Wai Ni Yar makaranta har nasan Fuck, Umma tana kallon komai,Momy Tace Allah ya Isanki Fadila shege kwarto ta furtawa Fu'ad, Fu'ad Yace rainonki ne tarbiyyar ki ce,Iyyeeee kaiiiii Fu'ad cewar Mama,mota muka shiga ya tafi Dani,Momy Tace ai wlh Bari zamu hada plan dole Nan gaba zamu kawo wasu Kalar Yan Sanda dole fa Yarinyar Nan sai tayi zaman gidan yari,Fadila tana kuka Tace wallahi...kar...kar a barta,Nima wlh tunda ya mare Ni a kanta yanzu na fara sai Naga karshenta,Islam ya furta Dan Allah Wai me tayi muku Haka? Bai dace ba,muna Zaune lafiya Amma akan wata kun lalata zumunci gaba daya,sauran mazan ma Suka ce Bai dace ba. Ni kuwa yau murna na rasa inda Zan sa kaina,Yana Driving ya juyo ya kalle Ni kadan tare da maida hankalinsa kan tukinsa yace Wai ya naga cikin ki kullum a shafe ne yaki kumbura,nace kaima dai ka fada Kuma watansa yafi biyar ba,irin cikin Nan ne dani me teba kaga kibar da nayi ce ta shanye shi fa shi yasa ai naji dadi kaga na huta idan nayi aure ba Wanda zai San ciki gareni,Baki ya tabe yace uhm ke kika sani,nace Wai me yasa baka soyayya ne ban taba ganin ka Dan ko kalli wata ta birge ka ba,kwantai nayi sai ki Nemo min ai kisa nayi auren dole tunda ke Uwa ta ce,Baki na Bude nace Allah baka Hakuri daga magana,Ameen ya furta yace tunda kika zo gidan Nan kinbi kin Sa min Ido ni Ina Sa Miki Ido Ne? Kiyi rayuwarki nayi tawa aikin banza Ni fa na tsane ki Bari kiji tunda kikai cikin shege ba ruwana da ke,Naji zafin Maganar sa na Danne nace yo Dan ka tsaneni Ni dama cewa nayi ka so ni? Ni Nace sai ka so ni? Cikin waye yayi idan ba Kai ba Malam zaka dinga pretending,Sitiyari ya daka yace ke dama Haka kike da sharri? Ni a Ina muka taba haduwa har nayi Miki ciki? Tsoro ya bani yanda Naga har ya canja Yana huci,ba shiri nace Wasa nake maka,Harara ya balla min yace wlh da a Nan zanyi parking na zaneki a gefen titi,ko na maidawa su Fadila ke su daure ki,shuru nayi ban sake magana ba naga masifa yake ji,Office dinsa Muka je na Sha kallon haduwa Kai fada ma Bata Baki ne,Har wani Palo ne da bangaren wasu kujeru na Alfarma,Sanyi da kamshi ke tashi,maaikatan dage Building din suna Aiki karkashinsa sai kwasar gaisuwa sukeyi,a kujera na zauna Yana ta aikinsa ,Yar wayata na dakko Ina ta Game,1pm yunwa ta kamani dama ban karya ba sai ga Abinci Umma ta Aiko Driver ya kawo a Basket,Ni na fara eba naci na koshi sannan nayi Alwala a toilet dinsa me kyawun gaske,Sallah nayi tare da adduoi na,Yace an tsaida Sallah ne? Tun yaushe naji wuyar duniya ban San Sanda na tsaida ta ba,ya fiye Miki ai,yaushe Jauron naki zai zo zance ne Wai? Yana magana Yana buga Stamp a takardu. Ai kar yazo ace Ina kwashe kwashe,a'a mene ne ba ruwanki da wani Kawai idan yayi Niyya yazo mana,mamaki ya kamani ya akayi yake so yazo? a jiki na naji Kamar da matsala nace bazai zo ba sai idan naje ganin gida Kauye zamu hadu, Fu'ad da wayo yace to ba Kya sonsa Kawai Amma ai saurayi yazo zance shine magana,nace Watarana zance yazo,Bai sake cewa komai ba Nima haka. Bayan komai ya lafa ban sake Jin komai ba bana ko fitowa daga part din Umma sai wajen Nene Ina zuwa, Har ciki na ya wuce wata biyar Amma ciki Sam Bai ko dago ba abin mamaki,Ga awo Ina zuwa ance yaro lfy yake, Umma da kanta ta sani a makarantar Boko me tsada ganin Ina da kokari Kuma na iya karatu da Rubutu turancin ne Bai zauna sosai ba sai a hankali,na Kara wani wayewa na goge,gashi Umma sai Kaya take Dinka min,ga Ready made etc,Naila ta shirya ta tafi Kano wurin kanwar Nene zata Dan Huta,Mama Kuma Ana saura kwana Uku Abbi yace ta taho Saudiyya suyi Azumi tare,Su Momy Suka ce Allah kaimu Bayan Sallah kafin su dawo sai dai suga Rumaila a prison,kafin ta tafi Momy,Mama da Fadila sun Kira Abbi sun fada masa komai akan cewar Rumaila Yarinyar Yan fashi ce,sannan Fu'ad shine ya Mata ciki, Abbi dai Bai yarda ba Amma yace bincike Yana da dadi ya fasa zaman Saudiyyan gida zaizo yayi settling komai sabo da Haka Umma ma Bata tafi ba. Kwana daya tsakani sai ga Abbi ya dawo lokacin Kuma su Momy again sunje sun sanarwa wasu Yan Sandan daban tare da jika su da kudi,a ranar Abbi ya Tara kowa na gidan muka hallara kaf,Abbi ya kalli kowa duk Muna kasa shi kadai ne a kujera a zaune,yace ba sai nayi bayani ba kowa yasan dalilin zuwa na,Fadila ance kece kika San komai,to mene komai din akan Rumaila? Fadila har da mikewa tsaye kamar a makaranta tayi bayanin barazanar da Rumaila tayi,sai Bayan ta Gama kaf Momy itama aka Bata dama ta Mike tayi Karin bayani Tace yau Zan daina boye boye kowa yasan gaskiya,Ni dai na Sha Kama Rumaila a part din Fu'ad,sannan Bayan barinta gidan Nan da wasu lokaci ta fara laulayin ciki,Bayan an Mata test aka tabbatar tana da ciki na wata Uku,idan aka tantance lokaci ya nuna tabbas ba a Kauye tayi ciki ba a Nan gidan ne,Abbi yace waye Hujjar ki? Momy Tace a Kira Baba Jummai,Nan take aka Nemo Baba Jummai,Abbi yace Baba Jummai me kika sani tsakanin Fu'ad da Rumaila,Baba Jummai ta kwashe komai daya faru lokacin da Yan fashi suka zo fashi gidan sannan Tace ta fanshe Ni Kuma nasan fansa ta da tayi dama sun Saba masha'arsu da Fu'ad badan Allah ta fanshe Ni ba,na kalli Baba Jummai nace kiji Tsoron Allah Baba Jummai ki tuna Allah Yana kallonki,Da Ubanki ne yake kallo na,Ni zaki yiwa rashin kunya,Abbi yace Jeki Baba Jummai,Bayan ta tafi ya kalli Momy yace sauran shedunki Zaki kawo min,Nan take Momy ta Kira Wayar Rabi,Bugu daya Rabi ta dauka,Momy ta sa waya a handsFree kowa na ji,Abbi ya karbi Wayar yace Rabi Abbi ne, Nan take ta gaida shi,yace tambaya Zan Miki me kika sani game da cikin Rumaila? Dama can Momy sum Gama hada Baki da su Rabi,ai Rabi Tace Ciki Kam tayi shi Kuma Fu'ad ne yayi Mata ciki,tunda Muka zo gidan Nan kullum sai taje part dinsa tana fakewa da gyara Masa part dinsa,daga baya Kuma har cikin dare sai muga ta sace jiki ta fita cikin talatainin dare,Har binta mukeyi a baya sai muga Fu'ad da Kansa ya Bude Mata kofa ta shige,Watarana har rungumeta ya Sha Yi a Gaban mu,munyi munyi ta daina Mun Mata fada tace ba ruwan mu, Kuma ranar bikin Fadila kowa ya gani a kunna maka video din bikin zaka ganta a saman cinyarsa wannan ita ce sheda babba,. Abbi ransa ya baci yaji kamshin gaskiya Amma duk da Haka yace a kunna Masa video dama mama ta tana da abinta a waya sai ko ta kunnawa Abbi ya kalli zahiri,kan Abbi ya kulle ya rasa ta ya zai warware abin Nan a sirri ba tare da kowa yaji ba ko ba komai Dan ya rufawa dansa asiri duk da Bai yarda ba Amma ba a shedar mutum,Amma Sam Bai yarda Dansa zai yiwa wata ciki ba musamman Fu'ad,Itama Rumaila Sam baya Jin ma ko a jikinsa zata zama Yarinyar Yan fashi Sam bazai yuwu ba Amma dai duniya ko danka ne ba a shedar sa sai anyi bincike. Umma Kuka takeyi tun tuni,Abbi yace to duk naji Haka ya Isa,Ke Rumaila tsakaninki da Allah ya abin yake Fu'ad shine ya Miki ciki? Ina Hawaye na tausayawa Umma da shi kanshi Fu'ad a dalili na ake ta Masa sharri Ana Bata Masa suna,da suna zaman su lafiya a dalili na Abu ya lalace,Kawai Nace Abbi ba shi bane,to idan ba shi bane ya zakiyi da Maganar Jummai? Nace wallahi Jummai da kanta ita ta nemi Alfarma akan kar su Bari muyi a gabansu Suka amince Muka Shiga bargo,kayan mu Kawai Muka cire suka karba Dan su tabbatar munyi wani Abu har komai da Mukayi kamar Shirin Film Haka Mukayi, yace naji to Maganar su Rabi fa? Nace Allah shine shaida Bai fi sau Uku ba na taba shiga part dinsa Kuma Ni gyara Masa dakinsa nayi shine har Momy taga na fito daga ciki, Amma wlh in Banda a biki Fu'ad Bai taba rike ko da yatsa na ba,to waye ya Miki cikin kenan? a Nan na rasa me zance Kawai Dan na Kare Fu'ad Nace wani saurayi nane Jauro,Ina Gama fada Abbi yace zauna,Kai Fu'ad fa duk abinda Rumaila ta fada gaskiya ne? Fu'ad Yace a'a Abbi, yasan karya shima zai yiwa Abbinsa Bai San ya sadu da wata mace ba a duniya Kawai yace nine nayi yiwa Rumaila ciki kareni tayi,Abbi ransa ya baci yace Kai Ni Wai ya zanyi ne da wannan kullun masifa haka,Kai Fu'ad idan Rumaila ta Haihu dole sai ka aureta na Gama magana daga yanzu ka sani wallahi sai na Daura maka aure da ita tunda ka amsa laifinka,ka bani kunya banza shashasha kaci sa'a daya ta Umma wallahi da sai na daureka Nasa an maka hukunci me tsanani,Rumaila Ina godiya da karar da kika nuna min da Umma kin San Dan mu ne Amma kika boye gaskiya sabo da kunyar mu na jinjina Miki Allah Kuma ya Miki Albarka ya Kara shiryar mu baki daya. Momy ba haka suka so ba burinsu a Kori Rumaila ko a kamata sai Tace to Maganar Yan fashin fa?Abbi yace wannan zancen banza ne daga bakin mutanen banza....kafin Abbi ya rufe Baki Yan Sanda masu yawa bataliya Guda sun cika palon tare da Nuna Rumaila,Ogansu yace You are Under Arrest,Rumaila ta Mike tsaye,Abbi zaiyi magana sukace baka da damar magana idan Kuna so ku bi mu station,sai ayi magana Amma ku idan kun yafe Mata mu hukuma dole sai munyi bincike a kanta sosai,idan Bata da laifi zamu sake ta Amma baza mu bada Belin ta ba sai Mun Gama bincike a kanta, Fu'ad ya Mike yace ai ba Haka doka tace ba,Abbi ya kalle ni yace kiyi Hakuri Rumaila za a dinga Kai Miki abinci Ana kula da ke Allah zai isar Miki Kuma Inshaallah zanyi wani Abu,Kawai bin Yan Sanda nayi muka tafi. Cikin Sel suka sakani tare da kulle Ni Bayan sun karbe wayata da dankunne etc. Ni kadai a ciki na zauna kamar marainiya tunanin rayuwata ya dawo min na daga kaina sama Hawaye ya shiga sintiri a kumatuna, Fu'ad kuwa Abbi yabi Yana cewa Dan Allah kar a kulle ta ka bada kudi masu yawa a saketa idan kayi magana abin zai fi,Abbi Dan Allah a samo hanya,Abbi yace Fu'ad ka Dame Ni Wai ko dama son Yarinyar kakeyi ko kuwa sha'awarta kake? so kake a fito maka da ita kaci gaba da Yi Mata wayo? Shuru Fu'ad yayi yace Abbi gwara ma ka fito da ita wlh Dani za a kulle a Sel din,Abbi ya zaci Wasa Fu'ad yakeyi yace to ai dole sai anbi a hankali ta karkashin kasa kasan case din babba ne,a Bari suyi bincike Mana ai dole gaskiya zata Yi halinta, Fu'ad Yace Abbi su Momy ne fa za suyi ta Basu kudi Ana azabtar da ita,so kake kafin a Gama bincike Yar mutane ta mutu,Kuma tana da ciki? Abbi Yana sani yace to Ina ruwanka Wai? Fushi Fu'ad yayi Ya koma wajen Umminsa yayi Mata rada a kunne ta Dan murmusa ya tafi,wanka ya dauka cikin wata arniyar Shadda sea blue Yana kamshi yasa Driver ya kaishi police station inda aka kaini,Ina ciki kamar marainiya,Wurin Dpo ya Shiga ya zauna,ya buga ya buga yaki bada Belin Rumaila,Takaici ya kama Fu'ad ya zaro kudi masu yawa ya ajiye masa a saman table ya cire agoginsa me tsada ya Mika musu yace Bude min inda take na Shiga ka hada ka kulle Dani,Dpo kuwa yace Fine ya Kira yaronsa Suka tafi da Fu'ad har cikin Sel,Ina ganinsa farin ciki ya lullube Ni tunani na fitar Dani za ayi sai Kawai naga an bude Masa ya shigo shima an maida kofa an Rufe dani da shi a ciki Dan Sandan Yana cewa Soyayya dadi,Amma fa ka birgeni a kulle budurwarka ka shugo a hada da Kai harda biyan kudi akan kulle ka kaima,to wannan a kanta zaka iya kashe kanka ma. Duk da Haka naji dadi ko banza Ina ganinsa mantawa nakeyi da damuwa ta,Bai min magana ba nace kaima kamaka sukayi? Ae Kawai yace min,Murmushi nayi nace yunwa nake ji Allah yasa Umma ta kawo Mana Abinci sai kuwa ga Umma da kanta tazo aka fito Dani Kawai Fu'ad Yana ciki,muka gaisa Umma Tace ki Kara Hakuri kinji very soon Zaki fito Abbi zaiyi maganin komai nace Inshaallah na gode Umma,Abinci kala kala aka bani a kwando Umma ta tafi Ni Kuma na shiga da shi ciki sabo da Fu'ad ya biya kudi ba a takura Mana,Sel dinma daga Ni sai shi aka barmu ya biya kudi,Abinci na Bude na ebi yanda zai min,nace Kai fa? Yace sai dare kici naki Kawai,Zama nayi Ina ta ci Yana kallo na,tunani na tafi Hawaye ya zubo min nayi saurin gogewa,Mene na kuka Kuma? Iyata nace Ina Hawaye Ni gwara na tafi kauyenmu,Abincin ya karba tare da daukan spoon din ya ebo abincin yace Ahhh Bude bakin,Murna ta kamani har ban San ma na daina kukan ba nace Da gaske kake Yi? Yace ae kina Bata min lokaci,Nace Dan Mazon Allah fa? Yace Uhmmm Zan fasa,da Sauri na Bude Baki na fararen hakorana Suka bayyana ya zuba min jullof rice din da Naman rago,nace dake hannunka ne sai ya karawaa girkin dadi,yace kaji karyarki ko Ni baza ki yaudareni ba yarinya,Yana ta bani a Baki sai da na cinyes tas Nasha ruwan roba me sanyi,Magriba na Yi,Suka Bude mu Muka Yi Alwala tare da sallah,Har Isha Mukayi Basu ce mu koma ciki ba sai Bayan Isha sannan Muka koma Suka kulle mu,Abincin ya zuba shima zai ci nace kawo Nima na baka a Baki? bana so ya furta yaci gaba da cin abincinsa ya koshi,Kasa kwanciya yayi ba shimfida bare pillow,Kwanciya nayi ya gaji ya kwanta shima tare da Dora kansa a cinya ta Ina daga kwance shuru muka Yi a Haka bacci ya kwashe mu. Jin Fu'ad ya kwana a police station Abbi da sassafe yabi ta sama manyansu ya kashe case din gaba daya,aka Kira su momy aka ja musu kunne Nan ma gwiwarsu tayi sanyi,Bamu San anyi ba muna kulle sai gani Mukayi Yan Sanda an bude mu Ana ta Bamu Hakuri,na fito nace da karku bude mu Mana wallahi ku gani,wani katon ciki cikin Yan Sanda yace Iyyeee kaji Yar fici har da ke Wato kin Isa ko? Nace ae har nayi yawa,Wayoyinmu da komai namu suka Bamu muka fita Uban Izzar Ana ta takama Yana wani kumbura,Taxi Muka Shiga sai gida. Bayan komai ya lafa Abbi duk tafiya aikin Hajjin ma fasawa yayi a gida kowa zaiyi Azumi,wannan Azumin shine Azumin da zanyi talatin cif a duniya,tunda aka fara Azumi a garden dukkan Yan gidan suke taruwa kowa da kowa Kuma kowa da carpet dinsu daban,Nan sunyi rukuni can ma Haka,wacce ke da girki itace ke Zama a shimfidar Abbi, Fu'ad kuwa shi kadai ne a carpet dinsa Kato,Yanzu Yan gidan ganin Basu da sauran abin da zasu Yi min sai dai tsangwama da hantara,ko da na fito wajen na nufi carpet din Yan matan tun kafin na karasa Safna da Naila Suka min alama da hannu na koma,Umma tana tare da Abbi,matansa su Momy nasan ma bazan rabe su ba Kawai sai na juya na koma wajen Fu'ad shima Ina tsoro kar ya Kore Ni sai kuwa gashi Bai ce komai ba na zauna kasan kafafunsa. Zamu fara cin abinci kenan Khaleesat Tace je ki karbo min yaji,to nace na Mike Zan tafi Fu'ad ya daka min tsawa zauna idan ta Matsu taje da kanta,ai kuwa na koma na zauna,Na fara cin abinda nake so a cikin kayan Shan ruwansa kowanne abinda ke so yake ci,idan Ina son wani abin ma wajen Su Islam nake ebowa ba ruwansu Dani har Hira mukeyi da su,a nutse kowa ke ci Amma Ni sabo da bana jure yunwa kamar yaki Haka nake ci,in cinye wannan in shanye wancen,duk abinda Fu'ad yaci ya Kara ragewa Haka Zan dauke na Kara dannawa ciki na,Su Hakeem suyi ta min dariya,Islam yace shi yasa kullum buleliya kike Zama kina ta cika gaki har kin Zama Yan Mata sai Aure Wanda ya aureki ya Dace,kalarki bakwa tsufa, Fu'ad ya Harari Islam,Islam yace sorry Babban Yaya na manta na Yaba maka Mata,Ai sai Fu'ad ya dinga bala'i shi ba matarsa bace,Ni dai Ina cin Dankali na nace Kai kudi sunyi a rayuwa dole Iya taso kudi Ashe Iya ta Gama gano kan kudi,Yanzu Fadila ma tana can tana soye soyenta,Iyata Allah ya Baki halin yin soye soye kema,aka dinga dariya har su Khaleesat naji girki harda tuno da Fadila,na Bude farfesun kaji nace to jama'a su Fadila ko Ana can Ana soye soye ko Kuma Ana ta fada da Miji Bata iya girki ba,nasan ma tana can tana ta shirga Masa kwaba a gidansa,wlh ayi Sauri a Kai Mata me Aiki kar ya sako ta da wuri akan girki kadai ya Isa a koro Fadila bare sauran munanan Halayenta,wa ya sani ma ko yanzu Mari ta Sha Guda Uku oho,Momy ta jefe Ni da takalmi karya kike Munafuka,Abbi Basu San me akeyi ba, Fu'ad Yace dazu da Rana a kasan tiles kika kwanta kina ta birgima Akan kina Azumi ko magana bakya Yi,Makarantar safe data Yamma duk Baki je ba Akan Azumi Amma yanzu an Sha ruwa kinfi kowa surutun masifa. Nace Ina ma da Iyata yanzu Muna mutunci da sai na Kira ta naji wacce wainar take toyawa ita da Ali Shagali me shayi,au bakwa ma mutunci kika ce?Muna magana su Momy suna gulma mama Tace kinga suna Hira shegu,Momy Tace Ina kallonsa Yana ta wani kashe Mata Ido daya da alama yau tare zasu kwana Dan Kira yake mata. Ni kuwa ban sani ba naci gaba da surutu na nace da gidan talakawa ne da yanzu Mata Ana ta kishi Ana masifa da bala'i har makwafta Ashe kishi ma an fi Yi a gidan talaka,Kai tsiya tana gidan talaka,Amma Nan kowa da kudinsa Ina ruwan wani da wani,Habaici na fara yiwa su Momy Ina Waka nace Alhmdllhi naci na Sha yanzu ko me za ai ayi,gida Ana Zaune lfy akan Yar yarinya an hargitse Ana ta yaki Ana kashe Kudade Ana tashin hankali,Allah ya Zabeni, Waliyiya Rumaila,na zama Waliyiya,Mikewa Fu'ad yayi yace ke kin dameni wlh bana son surutu dazu bakya iya cewa komai an Sha ruwa kin Dame mu,Nima binsa nayi nace ai har Kai a Sel fa ka kwana sabo Dani,ka Mari su Fadila ka murdewa Khaleesat hannu sabo dani,ka bini Sel lailahaillallahu Kamar Fu'ad a Sel sabo da Rumaila,kuma ka bada kudi, wayyo Ni... Na kyalkyale da Dariya nace ka bani abinci a Baki Ashe kana da tausayi Kai mashaallah,Ahhh Baki Ahh bakin Subhannallahi,Allah so na kake Yi Kawai gwara ma ka fada min ka huta,ko sai Watarana idan ba kowa sai ka rada min kace Kawai Ina sonki , Fu'ad Yana tafiya Ina ta Shan gabansa Ina surutu. Yanzu Ya Fu'ad cinya ta da laushi Sanda ka kwanta? Dariya ce ta kamashi na takura Masa gaba daya,Yana Dariya yace kamar dutse Ni Azumi nakeyi Ramadan ban San wani laushin cinyarki ba,Zan sake magana ya fisgo hannu na zai min mugunta na kwace da kyar na gudu na barshi Nan Yana ta Dariya. Yace Allah ya kawo wani abu ya sameta bazan sake ceton ta ba tunda yanzu na zama abin tsokanarta har tana ji da kanta Wai Ina sonta,har ya koma bangarensa idan ya tuno sai ya kama dariya shi kadai. Haka tare muke Shan ruwa,Tarawi ma duk Muna zuwa,tahajjud tazo idan Muka tafi sau da dama ba a gamawa Dani bacci zai sa na gudu gida,sai yaga Ana fitowa Dani baya ganin Ana komawa Dani yasan guduwa nakeyi,kullum Ina karatun Boko Dana Addini na goge sosai na waye haduwa da kawaye duk na canja Nima na rage wani Haukar Kauye. Ranar da za ayi azumin karshe zobo na hada lafiyayye me kauri yasha pineapple da Banana a ciki yayi dadi matuka,Muna Shan ruwa yau ma Ina shimfidar Fu'ad na zuba Masa a glass cup ya dauka banyi zaton zai Sha ba ya kurba ya dago da fuskarsa Muka hada Ido ya Bata Rai ya balla min Harara yace da tun farko kin San kin iya wannan Dan mugunta sai da kika Bari an Kai last Ramadan an Gama Zaki fara hada wannan,Dariya nayi da farko nayi zaton Bai Masa dadi bane,Abbi na kaiwa a juck ya dinga Santi,Su Islam ma na Basu Amma su Momy da yaransu suna kallo Ana ta Sha Ana dadi nace ku kuyi Hakuri bakwa kaunata Nima bana kaunarku baza kuji dadi na ba Sam,Safna Tace zobon banza wa zai Sha kazantarki,nace Nima bazan baku ba,baza ma Ku Gane kurenku ba sai na zama Antynku Nan gaba zaku sani,Kuna kallo dangina zasu zo suyi ta wadaka da kayan Dan uwanku ku kuwa sai dai ku zauna a palon Baki ko kitchen Dina baza ku samu matsayin shiga ba,sai dai ku hango su Rukayyatu Yaya ta da kannena su Basira da Basiru a kitchen suna ta dafa Indomie da kwai ku kuwa sai dai mu gaisa na koma daki na barku a Palo ku bushe anan ko ruwa baza ku samu daga wajena ba,Kuma Yan uwana su dinga saka super super ku kuwa sai dankwali irin na tsofaffi me Asabari, Dariya aka dinga Yi Banda su Momy da su Safna,Abbi yace Rumaila kema tsokanar fada ne da ke kullum sai kin kulasu ki kyalesu Haka nace magana ta wuce Amma kinfi so kullum ki tsokane su,Dariya Umma tayi tace ai Wasa takeyi itama ba aikatawa zata Yi ba...Inji uban waye wannan muguwar aikatawa zatayi Mama ta bada Amsa Kai tsaye. Duk an Mana dinkunan Sallah sai abinda ka gani Kawai kala biyar na samu, Fu'ad ya min kala biyu,Abbi ya Mana da Yan gida kala biyu na samu Umma ta Kara min wata Arabian gown ta zuwa Idi,kala biyar takalma na kala Uku da jaka kala Uku da mayafai kalar kayan Guda biyar,Inner wears sababbi kala kala,harda kana Nan Kaya wata na yo Order daga Dubai masu shegen kyau Umma tasa na zabi kala hudu ta siya min,na makalewa Fu'ad sai da ya bani kudin kayan kwalliya dubu goma da kaina naje na siyo har da wasu rigunan Yan kanti na Karo abina. Washe gari Idi masu Aiki tuni gida ya dau kamshi yasha gyara na musamman, kowa yaci wanka Muka tafi masallacin Idi Allah yasa Bamu da nisa, Fu'ad da abokansa Suka shigo wajen su bakwai palon Umma a Nan zasu ci abincin Sallah,fitowa nayi na shiga kitchen na fito da nama a plate Ina Kiran Yar Aiki Tasalluwa Ni tuwo zanci ki kawo min Ina fada na zauna a palon Mazan sai kallo na suke yi,na gaishe su suka amsa, Tasalluwa ta kawo min tuwon shinkafa miyar Egusi na karbi tuwon nace ke Tasalluwa me Zan gani Haka Sallah guda wannan dan tuwon kamar tsaiwar wata shi Zaki kawo min,kin San fa bani kadai bace mu biyu ne ya kike Haka ne sai kace wata bakar kadara Baba Jummai,ai a Yan aikin gidan Nan ba kamarki ko Sarkin Izzar gidan Nan Dole sai ya iya cin girkin ki,Haba Tasalluwa Uwar tuwo,tuwo da Miya sai Tasalluwa.,Tasalluwa tana washe baki ta Karo min tuwo Leda Uku na karba na tafi dakina Ina cewa ki sa Abula ta kawo min ruwa da lemo da Red Apple Guda biyar. Fu'ad a ransa yace Bari Baki su tafi tunda Habaici kike min Zaki sani,su kuwa abokan sai Dariya sukeyi Wai Dan tuwo Kamar tsaiwar wata. Masu Sharhi Kuna birgeni Ina Jin dadi Kuma Ina godiya. AsmaBaffa 6/13/21, 9:24 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE. ACCOUNT NUMBER 0175487861,ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 31-35 Official By AsmaBaffa PAGE NAKU NE Ummy Manga Momyn Sultan Rukayyatu Maryam Bayan Na shiga Bedroom Dina cikin abokan Sayyeed yace gaskiya ta hadu tunda na taba ganinta a gidan Nan nake sonta Dan Allah Friend kayi min hanyarta ko na samu na fita a gwaurantaka, Tsaki Fu'ad Yaja yana Danna wayarsa,na fito na fito na Manta Umma tace karbo Mata wasu flasks a kitchen,na fito a kitchen Na tsinci Muryar Fu'ad yace Ke Ina Ummata? Nace banji me kace ba na karaso kusa da shi na duka Ina tambaya me kace,Tsaki Yaja yace Umma ta nace,Oh tana can taje karbo dinkunanta da Suka rage,a hankali nace kayi kyau,Bai kula Ni ba. Masu aiki ne Suka cika musu gabansu da kayan Alatu suna ta hira,kunya ta kamani Ni kadai tashi nayi tsam na shige bedroom da kwanon Abinci na,Ina tafiya Hakeem da Adam suka shiga yabon kyau na da hankali na,Hakeem yace Ina sonta idan Zaku bani Dan Momy da gaske nakeyi irin kalata ce,Sayyeed yace ai na Riga ku, Adam yace Nima Haka Ina ciki, Fu'ad ya kalle su yace to tana da aure matar wani ce ciki ma gareta mayun Mata sai a ajiye Zalama gefe,Hakeem yace waye wannan yayi min shigar sauri ya Gama Dani wlh,Tsaki Fu'ad yaja yace Allah ya shirye ku da son Yara irin wannan in Banda shirme da hauka me irin wannan zata maka ta birge ka,ai ka nemi babba wacce da kadan ka girme ta wacce tasan ya kamata me Ilimi,tasan jiya ta San yau kaga love,Amma irin wannan yaran in Banda hauka me zasu Yi maka,kana magana tana cewa sai ka rantse zata yarda komai sai ka koya Mata Amma idan ta mallaki hankalinta to Ka Gama dacewa kawai. Suna jinsa sun San Halinsa suce ba daidai ba ayi fada sai Suka barshi,Hakeem ne kadai yace Kai Dalla baka San Mata ba bazan tsaya jayayya da Kai ba,Umma ce ta shigo cikin Wata arniyar Shadda tana kwala min Kira na fito Ina tsotse miyar Dake yatsu na,Je ki shirya aikenki zanyi gidan kawata Hajiya Haule,to nace na koma bedroom,Wanka na sake sallawa nasa Atamfa ta Golden and black,dinkin Riga da skert sun kamani Surata ta fito,kayan Sallah kenan nayi Daurin Yan birni me kyau,na shafa powder tare da zizara tozali kadan na shafa jambaki maroon,Na daura agogo da sarka ta na fito Shar kamar rainon birni,Takalmi na Half cover na saka Golden da mayafi da Jakata Golden na fito Ina kwambo,Umma ta kalle Ni tayi Murmushi tare da Furta kinyi kyau nace na gode,Mazan Nan Suka bini da kallo yuuu Banda gogan waya yake latsawa,Kaya ta bani a Leda Tace gashi idan kinje kawai ki Bata munyi waya tasan Zancen,to nace ta bani kudin Taxi na tafi Zan fita kenan na tsinci Muryar Fu'ad me shegen Dadi yace Ana ta kidnapping a Gari Gashi yanzu na karanta a News an sace mutane Saba'in a kusa da layin unguwar Nan Bayan anyi batakashi da musayar wuta da Yan Sanda,Umma tayi tunanin gaske ne sabo da yanda kullum bashi da abin ji sai Labarai,Tace Innalillahi Kai Dan Allah? Fu'ad yace sosai ma yanzu Haka Sojoji ne ko Ina,Nan take Umma Tace ke Rumaila dawo na fasa Aiken hanyar lafiya a bita da Shekara Bari na bawa Driver ya Kai,Nace Umma Ni dai zanje Allah ya kiyaye,Umma Tace to jeki Allah ya tsare. Fu'ad yace an dakatar da masu taxi ance yau Kar a ga me Taxi a hanya,Kai wannan Bala'i na kasar Nan da me yayi Kama Wai da me zamu ji ne haka,Dagewa nayi Ni sai naje sabo da yawo nake so Naga Gari nima,da sauri na tafi abina tunda na fita normal naga Gari ba abinda ya faru,Address din da Umma ta bani a takarda shi na mikawa Drivern taxi ya karanta,har kofar gida ya kaini wani katafaren gida shima ya gaji da Haduwa,Masu gadi Basu tare Ni ba Suka Bude min,Mutum Daya na roka ya rakani har Palon Hajiya Haule, wani matashi ne wankan tarwada Kyakyawa zai Kai sa'an Fu'ad Yana kwance a kujera kannensa sun zagaye shi suna hira. A mutunce Suka amsa min sallama Muka gaisa,tunda na Shiga Matashin ke kallo na Kamar Maye,Hajiya Haule tace sakon Umman Fu'ad ce ko?nace ae tare da Mika mata ledar,lemo aka kawo min da snacks ga fruits a gefe,Matashin ya kalle Ni yace ki ci Mana bakuwa,Haka na Dan tsakura na mike Zan tafi Hajiya Haule tace Anwar je ka Mika ta gida ba sai ta shiga taxi ba,murna ta kamashi ya mike da sauri tare da cewa taso muje,Lafiyayyar motarsa baka na shiga gaba,Duk kunyarsa ta kamani sabo da yanda yake Bina da mayen Kallo. A bakin gate din gidan ya tsaya tare da Danna Horn Nan take gate man ya Bude gate har ciki ya Shiga tare da yin parking,Na balle murfin Mota Zan fita yace Ban San sunanki ba? Rumaila na furta,wayarsa me tsada ya Mika min tare da Furta sunana Anwar please sa min number dinki,Ban karbi wayar ba nace saka Bari na fada maka,Yana wani murmushi ya shigar da number wayarsa mukayi sallama ya wuce Ni Kuma na wuce part din Umma,Da sallama na Shiga na Iske ba kowa ciki sai Naila tana kwalliya Fu'ad Yana kwance Yana kallon News,Naila ta kalle Ni ta sake Kallo na tare da Furta Lallai kauye ta Fara gogewa,Mayafi na Dana rike a Hannu na ajiye a saman kujera tare da Zama nace Ina Umma? Sun fita yarinya sai dare zasu dawo mu gidan Nan manya da Yara bama Sallah a gida yawon shakatawa muke fita kullum har a gama Sallah,Wayyo Dana sani nace Anwar ya kaini yawo yanzu ya kawo Ni gida Kuma sai da yace na rakashi naki Amma ai nasan zai kirani a waya. Baki Naila ta tabe Tace shi Kam Anwar ya cuci kansa dan Bai San Yar kauye bace ke shi yasa har ya dauko ki a motarsa, Anwar yaro ne me tashe me zaiyi da ke yaudarar ki zaiyi kawai ya barki ba abinda zai ci da ke,Murmushi nayi nace Wanda yafi Anwar ma Wlh nasan sai ya kula Ni bare wani Anwar Mikewa tsaye nayi nace Ni na San nafi duk Yan Matan gidan Nan komai kalla Kutiri yarinya a palon na shiga Taku dai dai tare da shanye Hannu Daya nace ke nasan idan Kika sa skert dina fadowa zaiyi sabo da kugun sauro gareki,Dariya Naila tayi tare da Furta ya Fu'ad kaga abinda takeyi a gabanka kayi maganinta Wai Kutiri ne Duwawu fa, Munafuki ya kalli komai Amma sai yace me aka Yi? Baka gani yanda take murgude deniya a gabanka wayarsa ya ci gaba da latsawa ko kula ta Bai Yi ba,Dariya nayi na juya Ina murguda Mazaunai na nayi kitchen a Haka, Fu'ad ya girgiza Kai yace Dole ayi Mata ciki fitsararra ko kunya ta Bata ji, Ina Fitowa lokacin Naila ta Gama Cakarewa ba karya ta Sha kyau ta Gama tsukewa Kamar a sace ta,Kallo Daya ta min tana wani yatsina Tace ayi a Haifo Mana Dan shege mu Sha kallo,A zuciyata nace Zaki ga me Kama da Yayanki a fili kuwa nace Allah ya kawo shi lafiya sunansa Fu'ad idan Namiji ne,ai da Sauri Ya Fu'ad dake kwance ya juyo yace Zan balla ki Dan shegen naki Zaki sa Masa sunana? Nace yo Kai kadai ne Fu'ad a duniya Wanda yayi Cikin ma ai sunanku Daya Kuma Ni Allah Fu'ad Zan sa masa,To ki sa ki gani yanda Zan tatsile jaririn ya mutu,idan mace ce Kuma Sunan Khaleesat Zan saka Mata ko Fadila na sake furtawa Ina Murmushi me tafiya da Imanin me kallo na,Umma ce ta shigo ta Sha kyau Tace yawwa dama Ina wajen Nene ke nake Jira Rumaila Zo mu tafi kema ki kalli Gari,murna Ina washe Baki nace to Umma, Fu'ad yace Umma wlh bakwa kiyaye lafiyarku kasar Nan Babu lafiya ba tsaro Amma ku ba ruwanku so kuke Dole sai Kun jawo Mana Maraici da kukan rashi,Harara Umma ta watsa Masa tace Kai nifa ka ishe Ni yanzu kullum ka tare min a part Dina sai Iyayi kala kala kake zuba min,Ni ban San yaushe ka nacewa Zama a Nan ba ka koma part dinka ka ishe ni,ka Hana Yara sakewa gaba Daya haba. A dawo lfy Umma Shawara na Baku...Bama so Umma ta furta,Lace Dina me kyau yasha dinkin Riga da skert na shirya na fito ko Dankwali ban daura ba Yana a Hannu na saman kaina Kuma na yafa mayafi na Karami na fito Ina yanga Ni a Dole na waye tare da Umma muka fita Ina ta Santi Ina kalle kalle, da ka kalle Ni kasan ban waye ba sutura ce kawai irin ta Yan birni ta Dan rufa min asiri,Amma sai zare idanuwa nakeyi Ina waige waige,Umma da Naila suna ta min dariya,Umma ta kalleni taga na zurawa wani waje Daya ina ta faman kallo Tace kiyi dai a hankali karki karya wuyanki irin wannan juye juye da kallo Dan Allah ki dinga rage idanuwanki jiba duk sun Kara girma akan kallo kawai,Ni dai Ina ta kallo na ko kulasu banyi ba hankali na yayi gaba,wata budurwa na hango ta gaji da Haduwa ga wani saurayinta Dan charas suna tafiya cike da Nishadi da gani kasan masoya ne, Nan take Fu'ad ya Fado min na Shiga tunanin inama ace Ni da shi ne tunani na koma Yi Ina kallon Masoyan a nice da Fu'ad Ni kadai nake Jin Dadi Ina nishadi abina su Umma suna ta kallo na da mamaki sai ji nayi Naila ta kwala min Kira,firgit na dawo hayyaci na sai Naga Ashe ma sun min nisa sosai da sauri na tafi na Karasa Inda suke,Umma ta rankwashe Ni tare da tambaya tunanin uban me kikeyi sai wani dariya kikeyi ke Daya Ana kallonki a kwarkwar, Baki na bude da niyyar yin magana kenan kawai sai ga wasu masoyan daban sun fito da take away suna farin ciki,ai hankali na ne ya sake kwacewa na bisu da kallo Ina haskowa a Raina nice da Fu'ad Baki na a Bude,Umma haushi yasa tayi gaba Suka barni har Suka siyo abinda zasu siyo Ina Nan inda Suka barni Ina tunani da kallon masoya,Cikin fushi Umma tasa Driver ya maida Ni gida ta fasa yawon Dani,Hakuri na Bata Amma Tace wlh sai kin Koma gida,Dole na shiga mota Ina ji Ina gani Driver ya figi mota Ni kadai ya kaini gida shi Kuma yayi tafiyarsa wajen su Umma,Ina ta Jin Haushin kaina,maza na gani sun cika Palon Umma nasan friends din Gogan ne Fu'ad,sallama nayi kawai Ina fushi na wuce su ko kulasu banyi ba na wuce Bedroom Dina, Fu'ad a ransa ya dinga dariya yasan Dole akwai abinda nayi aka fasa zuwa dani,Abokansa Suka ga Kawai ya sheke da dariya shi kadai kallon kallo suka fara tare da tambaya lafiya? Fu'ad yace wata ce Yana ta Dariya. Abokansa Basu tambayi wace ba sabo da sun San Suna da Mata da yawa a gidan,Islam ne ya shigo Yana Kira na mayafi na yafa tare da Fitowa Hannuna ya rike Yace fito muje yawo tunda Allah yasa har yanzu mu tuzurai ne anki ayi Mana aure muje ko na rage Tuzurantaka, bani da budurwa muje ki Dan rakani yawo,Ya Fu'ad Yana kallon mu na janye Hannu na Nace to Bari na fito...Muryar Fu'ad Muka tsinta da Gadara ya furta Umma ta hanata fita sabo da shirmenta,Kai kaje Kai daya ko ka tafi da budurwarka ko dole sai da it? Islam yace Zan sa ta gyara,Baki Fu'ad ya tabe Suka ci gaba da hirar su Ni Kuma Muka fita da Islam Ina ta murna. Shi yake Driving da kansa Muna Hira Ina gaban mota me kamshi Haka Ina ta kauyenci Yana min dariya har muka Gama yawon mu har dare 9pm bamu dawo ba,lokacin Muna wajen Shan Icecream na kalle shi nace Ya Islam ya kamata mu tafi gida sabo da Umma zata min fada Kuma Bata San na fito ba,Ke matsoraciya ya Furta Yana dariya ba abinda zata Miki matukar taji tare muke,Umma kuwa sai Magrib Suka dawo ta iske abokan Fu'ad suna ta Hira an cika gabansu da kayan ci da Sha,Umma Tace yau Kuma a Nan aka ya da zango Kai Dan Momy Ina Rumaila? Sabo da munafuncin Fu'ad sai cewa yayi sun Fita da Islam yace sai dare zasu dawo idan anga Shuru a rufe gida yau idan ba dare ba sai ta Fadi,Umma ranta ya baci tace Amma tafi karfin ita Rumailan ta sanar min zata fita ,Umma tana ta fada ta Haura sama tana cewa bazan kirasu a waya ba Bari naga hankalinsu. Abinka da Family friends Basu ce komai ba hirarsu Suka ci gaba da yi,11pm Muka dawo gida lokacin Fu'ad ya raka abokansa sun shiga motocinsu,Umma kuwa Bata Yi bincike ba ta sa key tare da kulle part dinta gaba Daya, Fu'ad Yana ta dariya a ransa,ko da na Karasa ba irin bugun da banyiwa kofa ba aka ki Budewa,na shiga Kiran wayar Umma Bata daga ba,Hannu na Dora a Kai nace wayyo Naga ta kaina ya zanyi,diri diri na farayi a wajen har na gaji na tafi sashen Nenen kauye itama nayi Rashin sa'a tayi bacci ta kulle ko ina. Rasa inda zanje nayi sai kawai na wuce sashen Yan aiki tare da shiga dakin Tasalluwa,Da fara'a ta ce Rumaila Hala dai kinyi dare Umma tayi fushi? Kai na daga Mata alamar ae Ina zama a saman gadonta, Hmm ya kamata dai ki kiyaye kina cin arziki karki wuce gona da iri kina gani yanda ake ta munafuncin cikin Dake jikinki kadan Su Momy suke jira sunce wlh sai kin bar musu gida,Da mamaki na kalli Tasalluwa nace yanzu Zancen cikin Nan har yanzu ba a daina ba? Waye ya fada?Murmushi Dattijuwar tayi tace Babu Wanda Bai sani ba har makwafta wlh ki taka a sannu a banza ake kallon ki ya kamata ki boye kanki sabo da Baki da daraja a Idon kowa,Allah ya kyauta na Furta cike da kunyar kaina,Tasalluwa Tace ke yarinya idan ta sake kacamewa ki Fadi gaskiya Fu'ad shine ya Miki tunda ai Fyade ya Miki Yan fashi Suka Sanya shi Dole,A Raina nayi Murmushi nace Lallai Tasalluwa Bata San gaskiya ba,ai daga baya sace Ni yayi ya min ciki ranar da Yan fashi Suka Zo ba abinda ya faru sai Bayan sun tafi ya cuce ni,a fili kuwa nace Zan fada Inshaallah ai ma kowa na gidan ya sani tunda ai kin San rigimar da aka Yi,Dan dake ciki na zai nuna za a ga da wa yayi Kama,Allah ya kyauta a Nan na kwana. Washe Gari da hantsi sai Dana Yi wanka naci Abinci 11am na shiga part din Umma,a bedroom dinta na sameta wani mahaukacin sabon kamshi ya daki hanci na Ina Shiga na Iske Fu'ad a ciki yasha farar Shadda Yar gaske komai fari yayi kyau har ban San da ya Zan misaltashi ba,Umma ke taje Masa Sumar sa tana sa Masa mayuka masu tsada na maza sai sheki da kyalli take Yi,Yana ta Shagwaba Yana Kara Wai Umma tana Jan gashin da karfi,Naga Alama so kake Yi ka makara a meeting din Nan kasan Kuma Abbinka wlh sai kasha fada,Banyi zaton Umma zata kula Ni ba Amma sai Naga da Fara'a ta amsa min hakuri na Buda Baki Zan Bata ta katse Ni ba damuwa ki kiyaye gaba kawai ban son kina shiga sabgar Yaran su Momy kin San Halinsu so kike a kulle Miki wani sharrin kenan, Inshaallah na daina na furta tare da kallon Fu'ad kadan Yana ta uban kwalisa nace Ina kwana ya Fu'ad ba tare da ya kalle Ni ba yace karki sake kulani matukar Umma Bata Miki komai ba na hukunci kina abinda Kika dama,Dariya ce ta kamani nace ta yafe min,Umma ya kalla yace ayi Mata hukunci wlh Umma jiya ta Bata min Ranki Kuma kina bacci ta Kira Wayarki,sannan ta buga Miki kofa cikin dare sai an hukuntata . Karka dameni duk ba Kaine ka rura wutar ba,ficewa Yayi Yana cewa sai na dawo, tunda ya fita Bai dawo ba sai dare wurin 9pm lokacin Ni kadai ce a Palo Ina kallo na Mike Zan dakko ruwa a kitchen Ina Mikewa duf ba dalili wuta dauke duf,duhu ya mamaye ko Ina bana Iya ganin komai Ni Kuma ban San Fu'ad ya dawo ba sai kamshinsa naji daf Dani ba zato naji ya min zazzafar runguma tare da kwanciya a jikina Yana cewa Umma na dawo,jiki na ya dauki rawa da sauri nace Ba Umma ba ce Rumaila ce fa,wuta ce ta dawo fal haske ya bayyana sai ga Umma ta fito daga kitchen da sauri ya sake ni ya tsuguna a kasa ya fake da gyara takalmi,Ka daina batawa kanka lokaci na ganka cewar Umma,yace ai nayi tunanin kece Umma karya kakeyi Fu'ad kana sani kasan Rumaila ce Algungumi,na sanka fa ba abinda za a gaya min a halinka,Fuskewa yayi shi fa ba Haka bane,Kallonsa nayi Muka hada Ido nace to nesa ta matso kusa kenan? Ka fadi Soyayyarka wa zai hanaka,Ni Zan rike maka sirri a sirri zamu Yi soyayyar mu bazan Tona ma asiri ba,Baki ya tsuke Allah ya kiyaye naso me cikin shege yarana su gado halin banza,Ka nemawa yayanka Uwa ta gari,ke ai ba ta gari bace,da ta gari ce Zan Iya manage dake kafin na Karo ta biyu,yanzu kuwa Nan da kwana Uku zaki ga Budurwa ta matar da Zan Aura zata zo gaida Umma,Allah ya kaimu na fada Ina Jin wani kishi a Raina. Banyi tunanin da gaske bane Wai Ranar Saturday Uku ga Sallah sai ga Budurwa katuwar gaske Yar gayu ga tsayi ga jiki wankan tarwada,ta Gama hadewa tana ta kamshi Wai tazo gaida Umma Kuma Wai Fu'ad ne ya kawo ta,lokacin naci kwalliyar Sallah Ina niyyar zuwa gidan kawata Yar makarantar Islamiyyarmu,Ina ganin Naila tana ta wani ji da ita ta rasa inda zata sa kanta,tana cewa budurwar ya Fu'ad ce Rumaila zo ki gaishe ta kuyi Hira kafin Umma ta dawo,Yar gidan matemakin Shugaban kasa ce Amal ce,Me gidauniyar tallafin marayu. Raina ya baci kishi naji kamar na kashe su har Nailan,Karasowa nayi na zauna Ina fushi nace kika ce Yar gidan matemakin Shugaban kasa ce? Naila tace ae Amal ba,Nace to matemakin Shugaban kasar yaci kan Babarsa,dama ke nake Nema wallahi ki fadawa Ubanki da shi Shugaban kasar hakki na Dana Iyata da hakkin Affa,Dana Kanne na da hakkin Yayye na ya fito Mana da shi,bafa za mu yafe ba,Allah ya Bamu kudinmu ta hannunsu har ga Allah a fito min da hakki na,Amal ta Bude Baki tana kallo na,Ae nace kalli da kyau,Bayan hakki na dake hannunku har wani gaishe ki zanyi? Wannan wanne irin Rashin mutunci ne Rumaila? Bakuwa ce fa Cewar Naila,nace ki cire Fu'ad a ranki yafi karfinki baza ki same shi ba,ba kalarsa bace kin Masa tsayi da fadi,kin cika Fadi kinyi banga banga,Ya akayi kika sake kika cika mudun jikinki Amal? Mudunki yayi yawa,Amal Tace ke wallahi ki kiyayeni Dan nayi kanwa biyar dake sai na bubbuga ki da kasa,nace yanzu kika Yi bayani me kyau Ashe tsohuwa ce, na dake Ina ta masifa,Naila ta Kira Fu'ad a waya ta fada Masa abinda nakeyi,gashi Naila tace na tafi naki tafiya nace sai na ga kwal Uwar daka,Nace wa aka Isa ayiwa ciki ace za a auri wata wallahi Tallahi Bai Isa ba,ya min ciki ya auri wata,to yazo ya kawo Likita a daura min ruwan nakuda na Haifo Masa bakwainin Dansa na tafi abina,Amal ta Bude Baki taga da gaske nake Bata ga Wasa ba,Tace Ciki? Nace kwarai muje asibiti a gwada ki gani da kanki,kalle Ni da kyau ba Yar Nan gidan bace zuwa nayi. Amal Tace kina da gaskiya dama Ni kawarsa ce Muna Business da juna ne,gaskiya Ina sonsa Kuma yanzu yace Dama auren dole za a Masa gwara ma ya aure Ni,shine fa zamu yunkuro da soyayyarmu,nace ba yunkurowa ba kuyi Aman soyayyarku ma baza a samu Result na Aure ba,Ahhhh nace kuyo Amanta ma ba yunkuri ba kinji,Amal taji masifa ta isheta sai masifa nakeyi nace Haka kawai,Tace to ya aure mu biyu Mana? Murmushi nayi nace kina ganin kishi Dani zata miki kyau? Ni Rumaila Zama da kishiya babu,Amal Tace sabo da me? Sabo da ba son zaman lafiya nake ba Ni,Dariya Amal tayi tana kallo na banfi ta min dukan tsiya ba Yar karama Amma sai ji da Kai nakeyi,Mikewa tayi Tace Ki gaida Umma in ta dawo na tafi,ta tafi Na zauna Ina masifa Ina hararar Naila,ta fita tabi kawarta. Umma tana dawowa nace Umma Sannu da Zuwa,Umma Zaki ji labari yau nayi tijara a gidan Nan,Wai wata tazo budurwar Fu'ad Amal,Zata min Yanga da kuri akan Wai soyayyarta da Fu'ad tazo Nunawa a gidan Nan sun Yunkuro zasu Yi amanta,ba kunya fa Ni Kam gaskiya na ci Mata mutunci,Umma tasan zancen Naila ta Bata labari Tace to ai ba budurwar sa bace shashasha meeting tazo sukayi su gomane Mata da maza tsokanarki Naila tayi,Wani jiki nane yayi sanyi naji kunya ta kamani,nace Zan dinga bincike daga yau na daina gaggawa Allah ya Bata Hakuri ai nayi tunanin Umma ke tazo zata yiwa rashin kunya a gabanki shi yasa nayi maganinta kafin tazo ta fara cewa Fu'ad I love you a Gaban ki,Dariya Umma tayi tasan wayancewa nayi,Tace ke da Fu'ad Kuna Raina min Hankali Rumaila a gidan Nan,zamewa nayi na gudu. Fu'ad kam shigowa yayi ya juyo muryata Ina ta Dariya muna waya da Jauro,Nace Kai Jauro ka rage karya Kai Jauro yaushe ka Zama Dan Sanda? Fitowa nayi Ina waya na wuce shi a Palo tare da Umma kafa ya sa min a hanya na Fadi,Kuma ya fuske Kamar ba shi yayi ba,Umma Tace kyale shi Rumaila Allah ya saka Miki,Umma Tace ke Rumaila wannan cikin naki yaki girma Abu ya tafi wata bakwai Kai gaskiya sai na kaiki babban asibiti an duba,Kina gani yarinya ta lugwigwice ta Gama lafkewa duk kamannin masu ciki gashi Nan Umma Amma kice wani babban asibiti Zaki kaita,asarar kudi dai cewar Fu'ad,Kai da kace baka kallon Mata kafi karfin ka kalle su me ya kaika har kasan Rumaila ta Gama Lugwigwicewa,Umma yanzu sabo da Allah bazan kalli mutum by mistake ba,Yarinyar da ta rainani duk abinda take min sai ace bazan Bude Ido ba sai na rufe a gabanki jiya kina gani zata wuce Ina bacci ta ja min gashi tare da kwalla min Kara a kunne,Kai kuma rannan mintsininta kayi ko ban ganka ba? Cewar Umma ta furta tana Mikewa ta haura sama,Tana tafiya yace Ke bude cikinki na gani Yana girma ko baya Yi? Nace Ni bazan Bude ba,yace to karya kike dama ba Wani ciki,nace wallahi Ina da ciki,to Bude na gani,Rigata na dage sama,shi Kuma harda Kanne Ido daya Wai duk salon kallo yakeyi Kamar wani me kallon Kallo-kallo,Yace Kai.....ya girma gashi Nan ya fara kumbura,nace Allah da gaske?Yana ta faman kallon cikin Yace a hankali da slow aeeeee....ka....Mar.....Haka......nake......ga......ni,naja rigar Zan rufe yace tsaya ban Gama gano gaskiya ba matso kusa da Ido na sabo da idona Watarana baya gani sai nasa medical Glass shi yasa Ni bana son farar mace sai baka sabo da Ido na yafi iya kallonta sosai,Harararsa nayi na matsa gaba, ban Gane wayonsa ba Ni Wai dole sai ya kalle Ni tunda yace baya Iya kallon farare,na matsa sosai nace kalli,yace da slow Yana Kanne Ido daya ai....ke....haskenki....na kashe Ido Ne dishi dishi nake gani,Tafiyar Umma mukaji da sauri yace a hankali rufe gobe Zan karasa kallo na tantance,na rufe da sauri na Fadi a kasan carpet na kwanta Kamar kallo nake Yi,Allah yasa Umma Bata ganmu ba. Iya ce ta sa Ali Shagali a gaba Yana Zaune kamar TV a gabanta ta zura Masa ido tana far far da idonta Wai a dole fari take Masa na soyayya sabo da jiya ya Bata kudi dubu Uku,Kamar sabon kamun hauka,Ali Shagali yace a gaskiya Ni na gaji Iyan Rumaila Haba tun kina kallo na da marmari har sai kin koma kallon Muni na,tun safe da hantsi kin hanani fita Kuma kince ba kwanciya ba tsaiwa sai dai na zauna a gabanki kiyi ta kallo na,tun kina ganin kyawuna ai sai kiga Muni na,Nima Kuma tun Ina kallon kyanki gashi kin jawo na gano Sam Baki da kyan Hanci Haka Hanci kamar gajeren wando shi yasa aka ce Rumaila babanta Tayo shi yasa ita kyakyawa, Haba Iya ga gashin girarki daya tafi daya tsayi Taya akayi Haka? Iya fuska ta Bata tare da cewa to Kai kyan ne da kai? Dan ka samu ma nace Zan maka kauna yau dama Kai ba Dan goyo bane Kuma wallahi zaka dawo da daddare ne tashi kasan inda dare yayi maka,me shayi yace Alhmdllh na gode Ni Kam na gaji da kaunar Nan gaba daya, Abun hauka ne? yo idan Haka ake kauna har abada ma na Yi ta,ai ko auren bazan Yi ba,kin zaunar Dani Kamar talbijin sai wani fikil fikil kike min da Ido ke ga Abu Kamar an Dan yanka da Reza,da Allah ki samo sabon salo wannan Bai Yi ba,idan an girma Dan Allah Iya asan an girma wannan ai shashanci ne tsohuwa dake me ya rage Miki yanzu,me kike Nema a duniya,da budurwa ce tayi min sai nafi ganin birgewa Amma....Iya Tace to Dan tijara Kai kamar kwallon Mangoro,dan Kauye ai dama Kai Dan gargajiya ne,baka San komai ba sai jahilci,Ni Dana Yi aure har a birni na San takan wayewa,Me shayi yace naji ya fice Yana cewa na tafi gona,Iya tace aikin kenan Dan gona Kawai abinda ka sani kenan ya za a shuka dawa da masara in Allah ya yarda sai sun daina tsada sun karye a kasuwa muga ta tsiya ku Fadi rasha rasha,ai kuwa ba kya Sha Miya da kifi ba,Kuma ba kudin da Zan Baki babu Kuma saki ko Uwata Zaki zaga wallahi Iya kina Nan Dole kici gaba da dafawa yarana tatsotse. AsmaBaffa 6/16/21, 9:28 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 KARSHEN FREE PAGE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. NA KUDI NE GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP DARI BIYU 200 NE ACCOUNT NUMBER 0175487861,ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN KO VTU GA NUMBER DA ZAKU TURA 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 36-40 Official By AsmaBaffa Page naku ne masu Sharhi na ko wanne Group Ina matukar Godiya,Wanda ban bawa pages ba kuyi min afwa idan kun samu damar siya sai mu hade a paid Group😅😅 Me shayi ba a Dade ba ya girbe masararsa a gona yaci riba sosai ba karamin kudi ya samu ba,Ya bawa matansa dubu goma goma,zo kaga Murna wajen Iya,Iya ta Irga kudin Nan yafi sau goma tana irgawa tana cewa Alhmdllh ga Allah ya Gama bani arzi ga arzin 'ya'ya ga na kudi,ga yara ga boza wohoho Rumaila kin cuci kanki,Ana ta Yi ba ke,Ga Iya arzikinta yazo Allah ya Buda min,tunda Iya ta samu wannan kudin shike Nan sai Yanga da gadara kana magana zata ce me nake Nema a wajen wani,Waya ma daina dagawa tayi idan za a Kira ta sau dubu baza ta daga ba Wai Bata da lokaci ta Zama Busy,Lokacin Me Shayi Yana ganin Soyayya sai gasar kyautata Masa sukeyi Iya da kishiyarta. Yau da cikin dare Zazzabi ne me zafi ya lullubeni da shi na kwana ko Sallar Asuba da kyar nayi ba tare da na iya karanta Azkhar ba,Ina kwance Ina Rawar Sanyi na dukunkune a cikin bargo,Umma taga har 11am Lokacin Fu'ad yazo sunyi Sallama ya wuce Office Amma ban fito ba,Bedroom Dina ta Shiga taji Ina Nishi tare da Rawar sanyi,Umma tazo gefen Bed Dina tare da taba gefen fuskata da Bayan Hannunta taji zafi rau,Tace zazzabi kike Yi Amma baza ki fada min ba? Paracetamol ta bani na Sha tana cewa nasan bazai wuce lalurar ciki ba,idan Kuma Baki warke ba sai Samha tazo ta duba ki,Nace Aunty Samha dama Likita ce? A e mana cewar Umma,Bayan Nasha na kwanta ban samu sauki ba sai wurin Sallar La'asar sannan Zazzabin ya sauka na fara gumi,Wanka da Brush na sakeyi tare da gabatar da Sallar Azhar da La'asar,Shiryawa nayi cikin wani 3qurt Tight legins me Kalar jikin Tyga,Ya dameni sosai Shape Dina ya fito dama gani da fadin mazaunai da tudu sosai nafi kiba a nan gaba daya,Riga me siririn Hannu Iyakacinta kugu na peach color,Gashina na gyara na fito Zan Ebo abinci na dawo dakina, Ina fitowa Fu'ad da wani abokinsa suka shigo su biyu suna tafawa, Fu'ad ne a gaba ban so Suka shigo ba,da sauri na shige kitchen Amma sun Riga da sun ganni,Abokin Fu'ad Mujaheed zaiyi magana a kaina Fu'ad yace shuru tare da daura yatsansa a saman jajajyen lips dinsa,Bana son zubar da aji nasan abinda zaka ce Bari na Kira Umma Ku gaisa ya furta tare da wucewa Dakina irin Umma zai Kira,Hijab Dina ya gani a saman bed Dakko shi yayi harda linkewa sosai ya Shiga nemo bakar Leda a room din Nawa,ya birkito min kayan sawa ta a sip duk ya zubo da su kasa, Bangaren Inner wears yaje a shirye suke ya Watso su kasa farrr, Pant daya ya dauka ya kalla tare da tabe Baki ya jefar Yana yarfe hannu Wai kyankyami,Haka ya ya sa kafa ya dauke Bra da take kusa da kafarsa yayi chilli da ita ta daki bango ta fada can Haka yayi watsa watsa da kayan,sai a Drawer ya ga ledoji ya dakko ya saka Hijab din a ciki ya fito,Ni kuwa kunya tasa na kasa fitowa daga kitchen, Mujaheed abokinsa ya kalla yace tana zuwa Umman,Kitchen Direct ya leko ta kofa Ina jikin Fridge a tsaye Ina cin abinci na,Ledar da hijab ke ciki ya jefo min a fuska ta ya fice abinsa tare da haurawa sama ya Kira Umma ta fito Suka gaisa da Mujaheed sannan Mujaheed yace Umma na wuce,Dama ka Dade da zuwa Hala? Ae Umma a Garden Muka tsaya mun Dade,Ana ta shirye shiyen bikin? Yace ae Umma Yana Sosa Kai,mashaallah Allah ya kaimu ai gwara Mujaheed kayi aurenka da wuri,yace Umma so nake na bude musu hanya,Suna Dariya Umma Tace ka kyauta,Bayan ya tafi Hijab Dina na saka tare da fitowa,Na ga Fu'ad da Umma suna kallo suna Hira,Sannu kin tashi kenan Rumaila? Nace ae Umma naji sauki sosai ma,Haka ake so Allah ya Karo sauki nace Ameen,Bai kulani ba na wuce da Hijab Dina,Ina shiga naga Barnar da ya min Kamar nayi kuka,Sai Dana Gama cin abinci sannan na gyara kayan da dakin baki daya. Tasalluwa tare da Baba Jummai suna kitchen suna Aiki suna Hira,Tasalluwa ta kalli Jummai Tace Oh Jummai Allah ya taimakeki da Yarinyar Rumaila ta kwace ki a hannun Yan fashi da tuni Dan Momy Fu'ad ya sadu da ke,Baba Jummai tayi Dariya Tace ke dai Bari tarko na ya Gama Kama bera,Rabo na da harkar Nan tun Mijina Yawale Yana da Rai,Baba Jummai ta share hawayenta taci gaba da cewa ai Ni lokacin murna nayi a Raina tsinanniyar Yarinyar tazo da siririyar murya Wai Oga na fanshe ta ayi Dani Yar Iska shi yasa na tsaneta,ke Tasalluwa na samu Kamar Fu'ad ya Tara Dani ai na Gama ganin Daren lailatul khadari ai wallahi da Allah yasa ya sadu Dani to Ana gamawa Zan roki Allah ya dauki Raina sabo da me nake Nema a duniya na Gama samu,Ni fa idan Nan gaba Ina da sauran shekara ashirin a duniya to da za bani Fu'ad ya sadu Dani Zan yarda Allah ya karbe sauran shekaruna du, Amma Yar iskar Yarinyar Nan me Kalar Lamsa tazo wani ayi da ita na fanshe ki ita a dole ta CeCe ni ji nake kamar na kashe ta Wallahi,shi Kuma Shuumin tana cewa ta fanshe Ni Baki ga murna ba wallahi,abin ya bani mamaki Bai San ma ya fara murmushi ba Ina kallon Dan mayyar,Dariya Tasalluwa ke Yi Tace gaskiya Ban taba ganin Tsohuwa irinki ba Baba Jummai wajen shekarunki 65 Amma kina son wannan harka Kuma da yaro me tashe Haba,Baba Jummai Tace sirri na na fada Miki Tasalluwa karki min tijara ni ko a da Harija ce daga Ni har Mijina Yawale Haka muke Kuma ke kin San ba a daina son abin Nan sai idan ba yanda za kayi,Tasalluwa da mamaki take kallon Baba Jummai,Tace kalle Ni da kyau Ni fa Dan bakusan wace Ni ba ne kawai kallo na kuke Yi,Tasalluwa Tace Kamar ya? Baba Jummai tace a son maza nake nufi Kuma matasa da ace kudi gareni to kullum a Hotel za'a na kawo min matasa Yan Shila Ina biyansu,Bakya tsoron Allah? Tasalluwa ta tambaya,Hmm Aljanna ta me Rabo ce idan Allah yaso ya bani sai ki Hana cewar Baba Jummai,Tasalluwa share zancen tayi Jin abin yafi karfin ta. Samha Amaryar Abbi ita Umma ta Nemo ta dinga dubani tana da kirki ba laifi har cewa tayi ya kamata itama naje gidanta na Danyi kwana biyu nace zanje Inshaallah. Bayan Kwana Uku na warke fes Dani Umma Tace na shirya muje Babban Asibiti a gwada cikin Nan Nawa a gani ko akwai ko da matsala ne, wani katafaren asibiti Muka je da Umma private Hospital ne,Babban Likita muka gani Dr David,Wasu gwaje gwaje ya min na sosai Bayan Umma ta fada Masa labarin cikin da komai, Bayan yayi duk Test dinsa ya tabbatar bani da wani ciki ko daya,mamaki ya hanani magana nace wallahi Umma Asibitin Dana ke zuwa Ana min gwaji Kuma Basu taba cewa bani da shi ba,Umma Tace na fada Mata Asibitin na Bata labari,Tace dama wannan Fu'ad ya kaiki Amma Baki taba fada min ba? Murmushi nayi na kareshi nace No Ni Nace Ina so,Karya kike Yi,Da gaske Umma Dan Allah karki Masa fada baida laifi,Kallo na Umma tayi yanda nake ta faman Bata Hakuri,Tace shike Nan ai kunfi kusa muje gida. Nace Umma a shawara mu sake zuwa wasu Asibitin kamar biyu a sake Test a gani,Umma Tace kinyi magana a Nan muje,da kanta tayi Driving Runtumemiyar motarta Ruwan Toka Muka je wani me tsada shima an gwada babu komai,Haka Wani ma sun gwada babu,Umma Tace dama Asibitin Kauye me Suka iya babu Good Doctors ba kayan Aiki,Sai murna mukeyi,Umma tun kafin mu koma gida ta sanarwa Abbi da Fu'ad tare da su Nene,Ni Kuma Nan take na Kira Iya ta yafi sau goma Bata daga ba tunda taga New number gashi tayi kudi Bata da lokacin waya da kowa,Affa na kira,bugu daya ya daga na gaishe shi Ina ji Yana ta Maganar matansa nace Affa? Yace Ina jinki sai akayi Yaya? Ko bariki ce tayi dadi anyi kudi mu taho da kawaye na mu hada party? ai kuwa da kinga chashewa,Nace a'a Affa Allah ya tsare Ni da bariki,dama fada maka zanyi an min gwaji a birni bani da ciki,Nan take ya tintsire da dariya yace Ke Ni fa na tsuguna na haife ki,kin zubar da ciki Zaki Raina min hankali kafin nayi magana ya kashe wayarsa,Kiran duniya kin dagawa yayi dole na hakura. Cikin Dare naci sa'a Iya ta daga Wayar tana Jin muryata Tace Zan daga Miki nono ba nace kar in sake Jin muryarki ba ko ganinki bana kauna,Hawaye ya zubo min nace Iya wallahi anyi gwaji a Nan birni asibiti me tsada ance bani da wani ciki,Iya Tace cab Amma kin iya rainin Wayo kiyi laulayin a gaba na ayi gwaji karki manta asibiti uku na kaiki har birni akace kina da ciki yanzu kin zubar da ciki zaki dawo ki Sharo min karya,Wallahi kika sake kirana ban yafe ba yawwa kije can kiyi barikinki inda kika saba,Wayarta ta kashe ta barni Ina kallon Wayar,Haka dukkan Yan gidan Yan matan da su Momy da Yan aiki cewa sukayi karya ne Umma ce tasa aka zubar min da cikin shi yasa ma na dinga cuta Amma yanzu anzo Ana musu karya sai Dariya sukeyi suna cewa daga ciki an koma kisan Kai. Abbi kuwa yafi kowa murna sabo da Haka Yan Uwansa ya Tara Mata da maza tare da Yan gidan Muna Zaune yace yanzu zai saka ranar Auren Rumaila da Fu'ad,Murna nakeyi sosai a Raina a fili ban nuna ba,Abbi yace Fu'ad bazan muku auren dole ba kana son Rumaila? Sai yace a fara tambayarta tukun,Abbi yace Rumaila kin amince da Fu'ad Kai na daga alamar ae,To Kai Fu'ad fa? Nan take yace ban amince ba,Ni Abbi ban shirya Aure ba yanzu a kyale Ni Zan kawo da kaina,Umma,Abbi da duk me kaunar Rumaila sai da gwiwar kowa tayi sanyi Umma ranta ya baci tayi tunanin son Rumaila tuni ya Shiga zuciyar Danta Fu'ad Ashe ba Haka bane sam,Da Sauri Islam yace Ni Ina sonta wallahi Abbi,Abbi yace kinji Rumaila kina sonsa? Nan take nace Abbi Ni bance bana sonsa ba Amma ka Dan bani lokaci mu fahimci juna Yana zuwa zance wajena Muna Hira kamar kowanne saurayi da budurwa idan har komai ya min Zan bashi dama ya turo magatansa,Abbi yayi Dariya har Nene yace to Rumaila Allah ya zaba Mafi alkhairi...Momy ce Tace wallahi ban yarda ba,ba a Isa ba,sai da aka zubar Mata da ciki za ayi wa Dana Wayo,Danta ya Mata ciki yace Baya so an zubar ance ta auri Dana to ko sama da kasa zata hade bazan yarda ba,Ya zaka Yi da maganarka da kace shi zai aure ta tunda ya amsa da Kansa shi ya Mata ciki,ya zaka dawo da magana baya ko su yarana ba mutane bane?sabo da ga Dan mowa ko,Mama Tace karki yarda wlh,Samha kuwa Tace ai ba cewa akayi zata Aure shi ba an bashi dama ya nemeta ya dinga zuwa zance, Kuma kun San gaskiya wlh Fu'ad bazai iya yiwa wata ciki ba Haba Dan Allah,Yi Mana shuru munafuka,Abbi ne ya daka musu tsawa yace Islam shi yace Yana sonta Kuma Indai sun daidai ta aure ba fashi sai idan Islam ne da Kansa yace baya so ya fasa ko ita Rumaila Ni Kuma bazan wa kowa auren dole ba Alkawari nane shi yasa na bawa kowa zabi,ai shi Fu'ad ciki ya Mata sai ya aure ta shine gaskiya,Abbi yace bazan musu dole ba suzo Ana ta zargin juna Abu ya lalace na sake shawara ne tare da Yan Uwana da yardarsu nayi Haka,Umma Tace ai Fu'ad shi ya amsa da Kansa yayi Mata ciki sai a bashi ita dole shine gaskiya idan anyi Haka an zalunci Rumaila anyi son Kai, Fu'ad yace na Rantse da Allah Umma bani nayi Mata ciki ba ko Qur'ani Zan dafa ban San zance ba,Islam Dan a bashi Ni Rumaila sai yace Abbi Boye muku nayi gaskiya Ni nayi cikin,aka dauki Salati gaba daya,Ni Kuma nace na Rantse da Allah ba Islam bane Ya Fu'ad shine Abbi,Abbi Kansa ya kulle yace to magana ta Kare Kawai Islam zai na zuwa zance wajenki idan yayi Miki kice a turo magabata Rumaila,Nace to Abbi,Kin amince ko Fu'ad din kike so? Nace Abbi dama Ni ba son Fu'ad nakeyi ba Dan Umma nace Ina sonsa Amma ko kadan ban taba jin kaunarsa ba Kuma har abada bana Jin Zan iya sonsa ko da wasa gwara dai Islam din dama can tamu yazo daya,Aniyarki ta biki shegiya annamimiya cewar Momy, Fu'ad yace Abbi karka bawa Islam Yarinyar Nan Ina bada shawara yaro ne bazai iya rike aure ba,ga shi da son matan masifa kowa ya gani sonta yake Yi,kar yazo ya cutar musu da yarinya a barta tayi karatu Nan da wasu shekaru,Kanin Abbi Muhammadu yace Bama son Shishigi da Iyayi,kace baka so Ina ruwanka da duk Wanda ma za a bawa? Haka Abbi ya sallami kowa Dama nasan yanda ake son Fu'ad fiye da kowa baza a iya Masa dole ba,mutumin da sai abinda yace sai abinda yaga dama yakeyi,Umma ce Kawai ta daina kula shi tayi fushi da shi,ko yazo gaishe ta Bata amsawa,ni kuwa ko a fuska ban taba nuna Masa naji haushi ko wani Abu ba,sabo da Ni ba komai ke tsaya min a Rai ba,Kuma nasan maza Nawa ne suke amfani da Yaran mutane suna lalatasu Kuma baza su aure su ba,bare Ni da yace karya ne Kuma yanzu an gani ba ciki. Ya Shiga damuwa Umma Bata kulashi,a Palo Ni kadai ya samu Ina karatun Haddar Alqur'ani,Bayan Na amsa sallamarsa Sannu da zuwa na Masa ya amsa da fara'a tare da Zama a kujera Ina kasa,yace Ina Umma? Tana sama na bashi amsa,yace kinga a kanki take fushi Dani ko? Nace ka Bata hakuri,na Bata Taki hakura kije Dan Allah ki rokar min ita,Nace Nawa za biya Ni? Sai ma na Baki kudi? Nace ae Mana Zan ma Aiki a banza Ka haife Ni ne ko sassaka Ni kayi? Kallo na yayi yanda na kalle shi na iya fada Masa Haka,yace Zan siya Miki waya sabuwa ta zamani,nace wacce Iri? Yace Tecno,nace lebra ce Ni ai nafi karfin Tecno,Infnix fa? Nace ruwan dare kenan,Okay Samsung? A Samsung din Yar Nawa? na tambaya,yace Yar dubu dari,nace Kara sama dai Malam baka ganni bane yanzu yanda na koma First class,yace Dubu dari da Hamsim tayi? Nace cike Hamsin din Mana,yace ki dinga Jin tausayi na yarinya nace Allah sai dai ta dari biyu cif yace to Yana turo Baki yace Kamar wata budurwa ta,nace me kace Zan fasa gaba daya?murmushi yayi yace Zan siyo kije ki fara aikin tana kulani Zan Baki Wayar,Ai kuwa naje na iske Umma a Bedroom,Nace Umma Sannu da Hutawa Tace Yawwa Rumaila,Nace Umma ga Ya Fu'ad can yazo,Bata Rai Umma tayi Tace wlh Baki da zuciya Rumaila mutum yace baya sonki Amma har kiyi maganarsa? Nace to Umma Wai ba ya wuce ba,Dan Allah kiyi Hakuri ki dinga Masa magana komai ya wuce Umma ko so kike Yi sabo da fushinki Allah ya jefa Masa wata masifar Kuma? Addua zakiyi Masa,matar mutun kabarinsa idan Mijina ne Zaki gani Umma bazan auri kowa ba sai shi,Hmm ke Kam Rumaila Allah ya Baki wata irin zuciya,Dariya nayi nace Dan Allah Umma kiyi hakuri,na Dade Ina rokon Umma sannan ta yarda,da gudu na fita Ina murna naci sabuwar waya,wata me Aiki na tura part dinsa nace kice Fu'ad yazo inji Ummansa,Ai kuwa tana fada Masa yasan nayi aikin da sauri ya zura jallabiyya ya taho,Yana shigowa Ina murna na nuna Masa sama da yatsa,Murmushi yayi tare da kashe min Ido daya ya wuce da sauri,Kamar barawo Haka ya shigo sakadaf sakadaf,A Gaban Umma ya tsuguna Tace tashi ma Malam nasan Baki kuka hada da Rumaila,zaiyi magana Tace wallahi karma ka fara karya na sani da Rumaila kuka hada Baki. Dariya yayi tare da daura Kansa a saman cinyar Umma yace Umma na Dan Allah kiyi hakuri,ai ka Bata min sabo da Allah Yarinyar kirki zaka Bari ta subuce maka,Umma wallahi Ni cikin ne Kawai idan na tuna take bani haushi Kiyi Hakuri,naji tashi to ka tafi na hakura Amma ka sani Dan Rumaila na hakura,na gode Umma Bari nayi wanka na dawo mu Sha Hira,Umma Tace uhm naji jeka. Da murna ya sauko ya fita,Zuwa dare sai gashi a palon Umma Hannunsa dauke da waya Sabuwa dal Samsung ta dubu Dari da Tamanin,A Gaban Umma ya bani,na washe Baki tare da sa Hannu Biyu na karba Ina zuba godiya,Umma Tace mene hadinka da Rumaila zaka siya Mata waya? Yace sabo da kin yafe min sabo da ita,Ai Islam ya dace ya Siya Mata ba Kai ba, ke Rumaila bashi wayarsa na siya Miki,Kallon Umma nayi na marairaice nace Dan Allah Umma na karba Dan Allah Umma,Umma Tace ki bashi wayarsa nace, Fu'ad yace Please Umma,Umma Tace Dalla rufe min Baki bashi wayarsa marar zuciya,Mikewa nayi kamar zanyi kuka nace Dan Allah Umma....ki bashi nace ta daka min tsawa,wayarsa na Mika Masa yace bazan karba ba Ni bana kyauta na karba Kuma,Umma Tace sai ka karbi abarka,nace Umma ki kyale shi bazai karba ba kinji ya fada da bakinsa ba a maida hannnun kyauta baya Umma a duba abin nan,Muna Haka sai ga Islam yaji abinda ke faruwa yace Dan Samsung Zan siya Miki ko ta Nawa ce, Fu'ad ya kalle shi da sauri ya Bata Rai yace Kai baka da kunya ko? To ka siya Mata ka gani idan ta Isa ta rike wayarka,wlh zaka Yi asara sai na farfasa ta gwara ma ka Kama kanka,Islam yace Dama wajenki nazo taso muje Garden,Baza ta zo ba Fu'ad ya furta da bala'i,nace sai naje gani Nan,Da Wayar na tafi na ajiye a dakina na saka Hijab na bishi zamu fita, Fu'ad yace Ke na juyo yace na daina kulaki daga yau kije ki gani din,Kafa na daga tare da buga skert Dina nace Sawa....Muje Islam me sunan dadi,duk gidan Nan babu me suna me dadin naka kafi kowa, Fu'ad yace Zaki dawo ne sai na ballaki Kuma daga can ki wuce wajen Momy ki koma wajenta. Muna tafiya ya zauna yana fesar da iskar bakinsa Yana ta faman yamutsa lallausan gashin Kansa me yawa,Yana ta Tsaki,Umma tana Masa magana Amma Ina Bai San ma me take cewa ba hankalinsa ya Lula wani wajen,Wai uban me kake tunani? Mikewa yayi zumbur tsaye ya koma ya zauna sai Kuma ya tashi yace Umma sai da safe,Karfa ka sake naji ka kula Yaran Nan wlh,yace to Umma ya tafi,Garden ya wuce Direct ya hango Rumaila da Islam suna ta sheka dariya,takaici ya kama Fu'ad ya juya ya Kira Tasalluwa,Tasal yake fada Mata Wai shi bazai iya cewa Tasalluwa ba yayi Masa Kauyenci,da sauri ta zo yace Jeki Garden kice Rumaila taje Inji Umma zancen ya Isa Haka a hakura a tashi dare yayi,Islam yace Anya Umma ce ba Fu'ad ba? Tasalluwa Tace Umma ce gaskiya. Yanda ya fada Haka Tasalluwa tazo ta fada Mana Tace Kuma Inji Umma,Dole na koma nayi tunanin gaske ne,tunda Fu'ad yaga Mun fara shiri da Islam sai ya Hana Kansa sakewa ya daina fita ya matse min lamba ko ya yaga Zan fita sai ya Koro Ni gida,Umma ta Masa fada yaki ji. Can Barin Islam Kuma Momy Tace wallahi bazai aure Ni ba,Su Fadila sai zuga Islam sukeyi za a bashi me cikin shege farkar Fu'ad,tun Islam Bai yarda ba har ya fara Yadda yace zai sa Ido idan ya ganmu tare da Fu'ad zai fadawa Abbi ya fasa. Yau Sunday Ina kwance sai ga Suhailat da gudu Yar gidan Anty Samha tazo da Kaya a Jakarta ta fado jiki na,dake mun Saba tana so na Tace Anty Wai kije Inji Mummy dinmu tana Kofar gida a cikin motarta sako zata Baki,Umma tana ji Tace Jeki kiji maybe yau Bata son shuguwa sauri takeyi,Dama nayi wanka naci kwalliyata cikin Riga da skert na lace ya min kyau matuka Dark green ne da pink,Dan siririn Mayafi na yafa na fita,na hango wata arniyar mota nasan dama tana hawa motoci,Ina zuwa na Balle murfin motar na Shiga nace Salamu'alaykum Anty Samha,Kofar naji an kulle garam ansa luck da sauri na kalli Driver sai Naga Ya Fu'ad ne,Sai da gabana ya fadi,Ya Fu'ad lafiya? Murmushinsa me tsada ya sakar min,wani yarrrr naji tsigar jikina ta tashi, nace lfy Ya? Shawara Zan Baki,Nace ta me Kuma? Karki auri Islam yaro ne bazai iya rike ki ba,Nace Ni Haka nake sonsa,Zan fasa Miki Baki ke Baki da kunya Zaki ce kina son wani a gaba na? Na Isa ne na Balaga na furta Ina murguda Masa Baki, Muna Haka Karaf sai ga Islam har ya wuce mu a tasa motar ta Gaban Glass ya hango tabbas mune,Islam ransa ya baci Yaja kwafa yace ko Dan na kuntawawa Fu'ad sai na auri Yarinyar Nan karshe Kuma Nima sai na wulakantata tunda Yar Iska ce,a ransa ya kulle irin wahalar da Zan Sha a hannunsa idan na Aure shi,da Kuma yanda zai kuntatawa Fu'ad. Sai wurin Isha ya Bude min mota na fice abina,Ina fita Muka hadu da Islam ya kalleni shekeke a ransa yace karuwar gida,a fili yace yaushe Zan turo? Nace ko yaushe,hararata yayi a boye yace kin Amince? Nace ae ka turo,wata zuciyar tasa tana gargadinsa kar ya kuntata min Yana so na ba karya,Yana ta tunani har ya manta yace zai aureni ya rikeni tsakani da Allah,Allah sarki Islam mantawa yayi da komai yaci gaba da Nuna min soyayya Yana Yi min dinkuna ba karamin kashe min kudi yake Yi ba,Ni Kuma Sam bana sonsa da aure, Fu'ad shine kullum a Raina shine burina,Amma Ina kallo Abbi da Kansa tare da Yan Uwansa suka min wakilci tare da zuwa har kauyenmu wajen Affa,Affa yace kwandala bazai kashe ba suje ya bar musu Ni gaba daya,Abbi Haka Suka dawo aka saka ranar Aure na da Islam Nan da wata biyu,Islam sai murna yake yi,Ni kuwa kullum a bakin ciki nake,da dare nayi kuka na koshi,sai Shirye shirye akeyi tsakanin Umma da su Nene da Abbi,sai Islam dake doki Yana Murna,Momy Kam Tace wallahi tana Nan akan bakanta Babu Wanda ya Isa yasa Danta ya auri karuwar yayansa. Fu'ad kuwa an daina ganinsa ma a gidan sai jefi jefi gaba daya baya hayyacinsa,Umma ta tambayeshi yace ba komai,Su Rabi suna Jin Labari Rabi ta kwala Ihu ta Dira tsalle tare da cewa karya ne Ina Raye Rumaila ta auri Dan gayu dangina karya ne,Ni ba a aureni ba a auri Rumaila karya ne,Kawai sai ganin Rabi nayi da Saude sunzo gidan da Ledar kayansu da yawa,Ga biki ya taho,Umma ta sa kullum sai naje gidan gyaran jiki,Ni ba son abin nakeyi ba. Kullum Momy da su Khaleesat a Zagina suke ga su Rabi sun Karu,ga Son Fu'ad ya min yawa,ga matsalar dake tsakanina da Iyaye na,Naje makaranta na dawo karfe biyu,Momy a Compound ta tare Ni tare da cin kwala ta tana girgizani tana masifa da bala'i,Can Garden Kuma Abbi ya kawo masu karatun Qur'ani suna tayi zasu Yi sauka Wai Allah yasa ayi biki lafiya a Gama lafiya,Karatun da nake juyowa shi yasa naji kaina ya Sara Nan take na Kurma Ihu Aljanun da bani da su suka tashi,Ina girgiza na yage Hijab Dina na jefar na suri Momy Kamar tsinke nayi jifa da ita kanta ya daki jikin mota ta zube kasa sumammiya,idona yayi jajir Ina Ihu jikina Yana rawa,matan gida da Yan aiki Suka dauki ihu,Mazan gidan Suka yo kaina,Umma ta fito da Sauri, Fu'ad kuwa cikin Malam masu karatu ya taho da babban malamin,Islam ya fito da gudu,Ina ganin Malamin na Fadi kasa Ina birgima Ina wani irin Nishi,yatsan kafata ya rike babba ya shiga rero karatun Qur'ani,Wani Ihun nakeyi Ina birgima,Daga can malamin yace Kai waye? Aljanin dake jikina ya fara magana Yana cewa sunana Salahu,Laifi tayi Mana me girma,Dan me zata kwara Mana ruwan zafi muna kwance muna Hutawa a makwararar gidansu,nazo Bara gidansu ta kwala min kwano tare da korata shi yasa Ni Kuma na shigeta na rigada na aureta Kuma wallahi sai Naga karshenta bazan taba fita ba. Malamin yace yaushe ta zuba muku ruwan zafin? Aljanin yace tana shekara goma sun dafa taliya sun Tace Bata Bari ruwan ya huce ba ta zubo Mana Muna kwance dama Yan Adam Mata da yawa suna Mana Haka Basu San wajen hutawarmu bane sai Kawai su dinga sheko ruwan zafi Basu Bari ya huce,Nazo Ina Bara a gidansu na fito a siffar mutum yaro ta karbi kwanon ta kwala min a kaina shi yasa nace sai Naga karshenta Kuma wallahi bazan barta ba,duk Wanda ya aure ta ya auri masifa har danginsa ta Zama tawa,Nine na Sadu da ita,Islam najin Haka ransa ya baci kishi ya taso Masa yace Malam yanzu ko an daki Rumaila wa aka duka? Malam yace Aljani ka daka,Zumbur na Mike da Muryar Aljani nace au fada zakayi da Ifritu to Bismillah,Islam kishin Aljani ya sadu da matar da zai aura Fu'ad Yana rike shi Yana Karfa ka dake ta Islam,Malam Yana Kai Islam saurara Amma Islam Iya karfinsa ya samu ya zage ya Kai min Uban naushi sai da na tashi sama Zan fado kasa Fu'ad yayi sauri Allah yasa kusa da shi na taho Zan Fadi ya cafeni a jikinsa,Lokacin da Islam ya Kai min duk tunaninsa Aljani ya daka lokacin Kuma Aljani tuni yayi tafiyarsa ya barni aci ubana,Ina faduwa Aljanin ya dawo jikina ya shige abinsa yayi luf yasan Wanda ya aureni ya aurarwa Kansa masifa,Ni kuwa Suma nayi jini ta Hanci ta Baki,Dan rashin Imani su Khaleesat murna sukeyi,Suka kwashi mamansu sukayi asibiti,Islam ko ta kaina baibi ba yayi tafiyarsa wajen Momy dinsa Yana Bata Hakuri Yana cewa na fasa aurenta Momy bazan auri Aljana ba,Momy data Suma Nan take ta wartsake tana Jin dadi. Abbi Yana dawowa Islam yaje yace ya fasa aurena,Abbi ya kada ya Raya Amma yace Sam baya so na yanzu,Ni kuwa Ina can Tuni Fu'ad yayi Hospital Dani Yana ta shara gudu,agajin gaggawa aka bani,Abbi ya bimu Asibiti daga baya shi da Umma,ba abinda likitoci Basu Yi ba akan na farfado Amma babu alama,Umma tana kuka Tace Kaine duk ka jawo wannan abin Fu'ad da ka amince da tashin hankali Bai samu Rumaila har aljanunta sun tashi ba, Fu'ad Hawaye ya zubo Masa karon farko yace Umma wallahi Ina sonta,Abbi ya kalle shi yace shashan banza,na fasa aurawa kowa Rumaila ko ta warke ta samo wani Mijin da kanta ta kawo, Fu'ad yace Please Abbi Zan haukace,Abbi yace ka Dade baka hauka ce ba ka dage ka nemi soyayayyarta,tana sona Abbi,Inji uban wa? Sai ka Bari na gani da Ido na, Fu'ad yace to zaka gani Abbi, Umma Tace Dan Allah karku damemu da wata Soyayya Rumaila tana wani Hali kana ji Doctor yace sai tayi kwana biyu ko Uku Bata farfado ba Kuma zata iya wucewa Kiyama, Fu'ad yace Wlh idan ta mutu sai na daure Islam har abada ya dakar min Mata Abbi Yana takaici yace rufe min Baki. Karshen Free page. AsmaBaffa 6/19/21, 7:02 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DUK WACCE TA FITAR MIN DA NOVEL DINA ZUWA WASU GROUPS ALLAH YA ISA BAN YAFE BA, A MADADINA DA DUK WACCE TA SIYA TSAKANI DA ALLAH AKA CI AMANAR FANS DA WRITER NI ASMABAFFA AKA FITAR MIN TO ALLAH YA ISA KUMA DUK WACCE TA GANSHI TA KARA TURA SHI ZUWA WASU GROUPS DA WANDA TA GANI BATA SIYA BA TA KARANTA KUMA TASAN NA KUDI NE AMANA AKA CI BAN YAFE BA, SABO DA DUK WACCE TA SIYA BA IYA KUDI BANE SAI DA AKA AJIYE YARJEJENIYA KAN BAZA TA FITAR BA,TASAN DOKA TA KARYA,KO ADMINS MASU SON BIRGE MEMBERS NA GROUPS NASU SAI SU SIYA SU DINGA TURA MUSU,KU SANI AKWAI CIWO DA HAUSHI KUMA BAMU YAFE BA WALLAHI. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 41-45 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Dee Fatimamusasamaru Balkisu Mmn Saddeeq Dr Zainab Abdullahi Maryam Yamai Aliyu A zaune Fu'ad yake gefen gadon da nake kwance ya tsura min Ido Kamar zai Hadiye Ni,sai yau ya taba min kallon tsaf a Nan ya gano lallai ba karamin kyau ne Dani ba, Allah yayi baiwa a Nan haka ya furta a ransa,a hankali ya furta Allah ya tashi kafadu Yar gidan Iyanta,Umma Tace me kake cewa? Istigifari nayi ya furta Kawai,Sallah ma da kyar ake tashin Fu'ad yaje yayi,har dare Yayi Umma Tace to ya kamata ka hakura Haka kaje gida sai gobe ka dawo,abinci Kuma su Tasalluwa zasu kawo da komai munyi waya, Fu'ad yace kije dai Gida ke Umma ai Ni ke nake Shirin fadawa ki tafi gida Har na Kira Driver zai maida ki gida,Kaga ban son shirme Ina ka taba ganin Namiji yayi jinyar mace? Gashi Zaki fara gani Umma,Abbi ne ya shigo da kayan shaye shaye na Lemuka da Fruits yace Kai Fu'ad taho mu tafi,Zaiyi magana Abbi ya daka Masa tsawa tashi nace baka da kunya ko? Kabi ka Raina mutane,Mikewa yayi Yana turo jajayen labbansa Yana tafiya Yana kallon inda nake a kwance Haka yabi Abbi dole Suka fita,Key din mota Abbi ya Mika Masa gashi ka tuka, Fu'ad ya kalli Abbi yace Ashe Allah yaji kan mu Allah Zan Shiga cikin Trailer Abbi gwara ka tuka Kawai idan Kuma kana so mu tashi gobe a kabari to na tuka mota,Abbi Baki Bude yace Bani mukulli tunda Kai ka haukace ma naga alama. Tunda Abbi yake tuki Yana ta yiwa Fu'ad hirar business da zai tafi Italy,Uhm... Kawai Fu'ad yake Iya bada amsa har ga Allah hankalinsa baya jikinsa,Yana wajen Rumaila har Suka koma gida Haka ya fita ya manta ko motar Bai rufe murfin ba yayi gaba abinsa sai Abbi ne ya Rufe Masa,Islam ne ya tari Fu'ad yace Yaya Fu'ad ya jikin Rumaila? Harara Fu'ad ya watsa Masa ba tare da ya bashi amsa ba ya shige part dinsa, Baba Jummai ce ta taho da gudu tana Murna a ranta Dan munafunci tana cewa shike Nan nasan ma Rumaila ta mutu ko Dan Momy Fu'ad?,ai nasan dukan da Tasha da kyar zata tashi baza ma ta tashi ba,Allah sarki gobe Muna da babbar janaza, Fu'ad ya kalle ta yace kece dai Zaki mutu tsohuwar banza ya banko kofarsa ya Rufe ya bar Baba Jummai tsaye a bakin kofa tana jinjina rashin mutuncin Fu'ad. Tunda Fu'ad ya shige part dinsa Wanka yayi tare da dauro Alwala yazo ya gabatar da Sallar Isha tare da nafilfili Yana ta min Addua Allah ya bani lafiya sai wurin 1am ya samu ya kwanta a saman gadonsa cike da tunanin halin da nake ciki da Kuma rayuwa ta a gidansu ta Shiga dawo Masa tun farkon ganina a gidansu,tunowa yayi ranar da ya fara gani munzo daga Kauye yana rungume Yan Uwansa na wara Hannaye Ina cewa muma ayi Mana,Dariya ce ta kwace Masa ya murmusa Yana cewa Allah sarki da na sani nayi mata,part dinsa Dana gyara Masa yace sai na maida Masa kurarsa ya tuno,Juyi yayi a saman lallausan bed dinsa yace Ban kyauta ba,Haka ya dinga tunano Rayuwata a gidansu wani wajen yayi Dariya wani wajen ya tausaya min har yazo lokacin Dana fadawa Abbi na amince Ina sonsa,shi Kuma yace Bai shirya ba,Nan take yasa Hannayensa biyu ya Shiga yamutsa gashin Kansa me santsi yaja tsaki Yana Jin haushin Kansa,ranar da kyar ya samu bacci ya dauke shi. Da sassafe Yana Idar da Sallar Asuba tare da Azhkar wanka yayi ya shirya tsaf cikin jallabiya Brown Yana bulbula kamshi tun da sauran duhu duhu a gari ya shiga mota ya bar gidan sai asibiti,lokacin Umma ta Idar da Sallah tana Azhar Kawai sai Sallamarsa taji ya shigo,da mamaki Tace Fu'ad kaine? Ae Umma Ina kwana ya me jiki? Lfy Alhmdllh ta amsa tana cewa Wai Kai Fu'ad meke damunka ne?ko gari Bai Gama wayewa ba,Shuru yayi ya nemi waje a gefen gadon da nake kwance ya zauna,sai da ya tabbatar Ina numfashi sannan ya samu bacci ya fara daukansa sai gyangyadi yakeyi a zaune Umma Tace karka fadawa maralafiya a kanta ka karasata kana gyangyadi tashi ga Empty Bed can kayi baccinka a can,Bedsheet Umma ta shimfida masa a gadon da ba kowa dake private Hospital ne Kamar wani Hotel sabo da kyau ko Ina Yan kamshi da sheki,Kwanciya yayi kamar marar lafiya sai bacci ya kwasheshi,Likita ne ya shigo Yana shigowa yayi tunanin Fu'ad wani patient aka kawo yace ya akayi aka hada patient biyu a room daya Hajiya kina kallo baza kiyi magana ba,ki sanarwa masu kula da su,Umma Tace Dana ne fa tare muke Doctor Bai Jima da zuwa ba bacci ne ya dauke shi baka kula sosai ba Fu'ad ne fa, lokacin Doctor ya lura yayi Dariya sannan yace ai ban sani ba Ashe Oga ne,Murmushi Umma tayi,Doctor ya Isa kaina ya dubani tare da zare min Drip ya min wata Allura ya fita. Bacci Fu'ad yake Yi sosai wanda sai da ya gaji Dan Kansa wurin 12pm sannan ya tashi lokacin an kawo abinci iri iri,Masallacin dake Hospital din yaje yayi Sallah sannan ya dawo Umma ce ta takura Masa sai yaci,Haka ya zabi abinda zai Iya ci yaci,Basu Dade da Gama ci ba Na fara motsi a hankali na motsa tare da Bude idanuwa na a hankali Ina bin dakin da kallo,Basu san na farka ba sai da suka ji Nace Salamu'alaykum Umma sannan suka juyo da sauri tare da rige rigen zuwa ida nake,ban San me ya faru da Ni ba Ina iya tuna Lokacin da Islam ya Naushe Ni sabo da lokacin hankali na Yana jikina,Kafin nayi tunanin komai Umma ta Kama Ni na tashi toilet ta raka Ni Brush nayi sosai tare da yin wanka na fito Fu'ad ya tafi Kiran Doctor,Har Umma ta bani wata doguwar Riga me siririn Hannu Yar kanti Bata da nauyi,Bayan na saka nace Yunwa Umma,Abincin ta zuba min tuwon danyar shinkafa miyar Egusi ga farfesun kaji a gefe,Ina Ci ya Fu'ad suka shigo tare da Likita,Doctor yace lallai jiki yayi kyau,Ya tambayeni Ina ke min ciwo nace Babu lafiya nake jina,Kawai wajen makoshi na Inda Islam ya nausa ke min ciwo, Wasu magungunan ya ru buta Mana, Fu'ad ya karba yaje ya siyo ya dawo lokacin na Gama cin abincina na wanke Baki na,Umma Tace to Alhmdllh Rumaila Bari naje gida nayi abinda zanyi ga Fu'ad Nan zuwa Yamma Zan dawo,To Umma na furta Ina Wasa da yatsu na gaba daya kunyar Fu'ad ce ta hanani sakewa,mugun kwarjini yake min ga kamshi ya gama tafiya da Imani na,a hankali nace Islam Allah bazan yafe Masa ba,ace Mijin da mace zata aura tun Ina budurwa Yana dukana Haka Ina ga anyi aure sai kace a film din China,wani kongfu ya min sai kace ya samu Jettly,Umma tana hada Kaya Tace kiyi hakuri shima bada saninsa yayi ba. Kayan Dana cire Dana abinci Umma ta tattara ta kwashe Driver ya dauketa Suka tafi,daga Ni sai Fu'ad,ko kallon inda nake baya Yi sai latsa wayarsa yakeyi Yana murmushi shi kadai Ni Kam Kallonsa nake Yi kamar Zan cinye shi Haka nake ji,Uwar kallo Daina kallo na Haka,naji ya furta ba tare da ya kalle Ni ba,da sauri na dauke kaina gefe Amma ban San Sanda na sake dawowa da kaina dai dai ba Ina ta Kallonsa,Ki Fadi soyayyarki ki daina Bata lokacinki,Murmushi nayi nace ai Ni sai Islam,da Alama Baki San meke faruwa ba ai tuni Islam ya fasa,Da Sauri nace dan Allah da gaske ya fadawa Abbi ya fasa? Fu'ad yace da gaske,Dariyar farin ciki ce ta kwace min nace siyo Mana Lemuka muyi partyn Murna yanzu,Gasu Nan Abbi ya kawo kala kala,To a jera su,Empty Bed din da yayi bacci a Kai ya jawo Gaban mu ya shirya Lemuka da ruwa kusan kala goma,yace saura abin ci,Waya ya Kira tare da yin Order Abinci na Yan gayu,15mnt sai gashi an kawo abinci kala Uku masu shegen dadi na turawa Nan ma na jera su Muka zauna a gefen bed daya gadon Yana Gabanmu da kayan ci da Sha. Abbi ne ya turo kofa yaga abinda Muka shirya Mun saka a Gabanmu,da sauri Fu'ad ya shiga cewa Happy Birthday to you,ku Kuma lafiya wannan tarkacen fa? Ina Ina na fara uhm....B... Birthday na ne yau,Allah ya kyauta ya jikin? Abbi ya tambaya,da sauki Alhmdllh,Ina wayancewa Ina kwashe Lemuka da sauran kayan ci,kwana biyu nayi a Hospital aka sallamemu,Duk abinda ya faru lokacin da Aljanuna suka tashi akwai a Wayar Khaleesat ta dauka a waya har dukan da nayiwa Momy,a garden suna Zaune da Safna sai Momy,Khaleesat Tace Momy kinga komai na Yarinyar Nan akwai a wayata da shi zamuyi amfani mu Kira Mata Yan Sanda,Kamowa tayi ta nu na musu,Momy tace kinga yanda tayi cilli Dani kamar Buhun auduga lallai Yarinyar sai ta ci malafar Ubanta har yanzu kugu na ciwo yake Yi saura kadan Lakata ta tsinke,Suna zancen Fu'ad yazo ta wajen Yana jinsu,Sai ya share tare da kwalawa Khaleesat Kira,Da Sauri ta nufi Inda yake,muga wayarki Zan dauki number Fadila,Bata kawo komai ba ta Mika Masa,Yana karba ya lalubo video din data dauka Ina Aljanu ya tura a wayarsa sannan ya goge na Wayarta gaba daya tare da Mika Mata Wayarta,harda tambaya kaga number din? Ae Kawai ya furta ya wuce abinsa,Ina zaune a Palo Ina kallo sannan ga littafin English a gaba na na Gama Assignment Dina,Yana shigowa saman 2seater ya zauna tare da yin wani Zama kana kallo kasan kudi ya ratsa shi,Muryarsa na tsinta yace zo ki ga wani Abu, Carbin dake Hannuna na ajiye naje inda yake zaune ,zauna ya furta,gefensa na zauna ya danno min video din da na daki Momy,Ina kallo na zaro Ido har Adduar da Malam yayi min da Maganar Aljanin,Ina kallon Dukan da nayiwa Momy na kyalkyale da Dariya tare da tafawa kaina nace Wow Wallahi na godewa kaina,Weldone Rumaila Weldone ,Sabo da murna ban San Sanda na sakalo hannu na a wuyan Fu'ad Rabin jikina gaba daya a jikinsa,na shako shi sosai tare da lankwaso wuyansa Ina ta dariyar dukan Momy da nayi. Duf nayi ganin yanda Malam yake min Ruqiyya suna magana da Aljanin dake jikina naji tsaf duk Abinda Aljanin ke furtawa,Tashi nayi da sauri Raina a bace na dauki carbi na tare da Zama na kalli gabas na Shiga Jan carbi Ina cewa Allah ya Isa Aljani Salahu,Allah ya Isa Salahu,Allah ya Isa Salahu Haka nake ta fada Ina Jan carbi, Fu'ad Dariya ce ta kamashi yace karki damu Yan Mata zanyi manage da ragowar Salahu,Duk da ya rigani Jin dadin wajen ya za ayi,Ashe Dan Iskan Nan ne ya fito Miki a suffata ya cuceni duk ya Bata min suna a wajen mutane,Kai Nima nace Allah ya Isa Aljani Salahu,Dariya nakeyi nace munafuki harda laulayi na dinga sheka amai da yawu,To Kira Iya a fada Mata ko ta hakura ta yafe miki cewar Fu'ad,Nace tsaya na Gama jawa Aljani Allah Isa ko cikin carbi ce,Ki lallaba shi kina ji yace duk Wanda ya aure ki ya auri masifa,Ni kuwa Haka zanyi ta maza a daura Dani mu Kara Dani da shi,Wayata na dakko na lalubo number Iya tare da kiranta,naci sa'a naji ta daga sabo da kar ta kashe idan taji muryata,ban Mata bayani yanda zata Gane ba kawai nace Iya Salahu Ne ya min ciki,Kya fito ma ki Fadi gaskiya ai sai kije wajen Salahun ya aureki,ba mutum bane Iya Aljani ne,Karyarki tayi yawa Ni Zaki dinga rainawa hankali kince babu ciki yanzu kin dawo kince Salahu ne,Tsaki Iya ta ja tare da kashe Wayarta Ina cewa Iya ki tsaya kiji Amma Ina. Baba Jummai ce ta shigo tana Galla min Harara ta ganni kusa da Fu'ad Tace Ashe kin dawo Baki mutu ba,ai nayi tunanin wannan dukan da kika Sha sai dai ki farka a lahira,Nace to kwana na Bai Kare ba sai ki kashe Ni da kanki,kar dai ki min rashin kunya dama Sannu nazo na Dan Miki Kuma tunda ke fitsararriya ce na fasa tayi tafiyarta,Nace Lallai tsohuwar Nan duk mutuncin da na Mata Bata gani ba Ina kallon take takenta tun da dadewa haushi na take ji, Fu'ad yace kyaleta Watarana korarta zanyi da kaina daga aiki,yawwa kayi Mata sanadi abincinta ya Kare. Bayan Sallar Isha Ina kitchen Fu'ad ya shugo sanye cikin Riga Armless sky da wandonsa dogo yayi kyau sosai,Kamshinsa yasa nasan yazo Amma ban juyo ba,Hannayensa ya ware Kamar zai rungume Ni harda tsayawa daf da Ni kamar zai rungumeni ta baya,A hankali yace kamar na rungumeta a haka,da sauri na juyo naji kamar Yana magana kafin na Kai ga juyowa cikin zafin nama ya juya tuni ya kalli kofa kamar Bai San Dani ba,Aiki na naci gaba da Yi,Jelar gashi na ya taba da yatsansa Guda daya yanda bazan ji ba, Hips Dina ya kalla tare da cije lebensa na kasa,kafin na juyo sai Naga ya juya Yana latsa waya kamar Bai ganni ba. Sake matsowa yayi daf Dani nayi sauri na juyo Dan na kamashi Amma sai na hade da jikina da nashi, da sauri ya matsa gefe harda masifa tun dazu kike so sai kin rungume Ni na matsa kin matso na matsa kin matso Haba dole sai kin Sa na dauki zunubi me yasa kike so nane da yawa Haka? Ance ki fadi gaskiya kinki,Baki na saki Ina Jin sharrin da ya Yi min, Palo ya koma ya kwanta Kamar Wasa bacci yayi gaba da shi dama sarkin bacci ne,Fitowa nayi dauke da plate din Fruits,a gefe na ajiye plate din a hankali Ina Sanda na karaso gabansa tare da tsugunawa a saitin fuskarsa Ina Kare Masa kallo Ina wani murmushi,Gashinsa na taba kadan a Raina na furta laushi,wuyansa na karewa kallo wani lumi lumi a hankali na shafa wajen,a hankali ya bude idonsa Wanda cike yake da bacci,na kalle shi da kunya nace tururuwa ce take maka yawo a wuya shine na cire maka,Idanuwansa ya maida ya rufe yace maida min da tururuwata dadin yawonta nake ji a wuyana,ya Riga ya ganeni,naci gaba da Masa tafiyar tsutsa Ina cewa tururuwa ki sauka idan ta maka Kashi a wuya ba ruwana,Umma ce ta shigo da Sauri na koma cewa ka tashi na yanka Fruits din tun dazu nake ta tashinka,Umma ta harareni Tace kya Gama gulmarki marar zuciya, shi kuwa harda yin shuru Wai yaci gaba da baccinsa. Iya a zaune take saman kujera a tsakar gidansu sai fushi takeyi Taki kula kowa ko Baki ne suka shigo Bata musu magana,Ali Shagali ne ya shigo Iya ta bishi daki Tace Ni fa na fada maka ko Tv ko saki,Nima kayan kallo nake so ka siyo min,bani da kudi bani da inda zan samo su,idan na siya Miki Kayan kallo ita abokiyar zamanki Kuma tayi ya?dole sai na siya muku tare,to ba kayi kudi ba Ni Kawai ba ruwana Malam TV Kawai,Me shayi bakin cikin Halayen Iya sun dame shi yace Jeki gida sai neme ki kin dame Ni na gaji,naji Kuma Zan tafi gidanka din banza mene ciki Banda talauci, me kake da shi,Naji kije sai na nemeki,Zaka zo neman Nawa ne wlh baza ka ganni ba,Iya kayanta ta kwasa da yawa kishiyarta tana kallo tana ta Mata Dariya,Iya Tace kin wa Uwarki Dariya,Uwarki me Dambu ita kika yiwa Dariya ba Ni ba,me Shayi Iya ta gallawa Harara ta fisge dubu daya a hannunsa wacce ya fito da ita zai Aiki yaro ya siyo musu kifi soyayye zasu ci abinci Amma Iya ta fisge kudin tace sai dai ka dakko wata tayi tafiyarta gidanta ko gidan yayanta Malam Haruna bata nufa ba,gidanta Wanda ya kusa ruftowa Nan Iya ta koma da kayanta. Baba Jummai ce ta fito kitchen dinsu na masu Aiki tana cewa Tasalluwa kije bangaren Umma kiga Yan Wutar Sakata suna can suna ta bariki a bainar mutane Rumaila da Fu'ad,ai gwara su da ke tunda ke ma cewa kika Yi Hotel Zaki Kama idan kina da kudi Daki permanent ki samu Ana kawo Miki gayu kina biyansu kudi,ba gwara su dake ba cewar Tasalluwa Baba Jummai Tace ke dama Tasalluwa ai munafuka ce Wai ke ta Allah ko? Zaki gani,Ana Haka sai ga Fadila Niki Niki da Kaya tare da Rabi,Ni na manta ma Rabi tana Abuja Ashe gidan Fadila aka tura Rabi ta tayata aikace aikace,sai ga Fadila ta rike Rabi tam ta shigo tana rusa kuka,Itama Rabi tana kuka ko me ya faru oho,Momy dasu Safna sune Suka fara damkar Rabi tare da rufe Rabi da duka Tim Tim Rabi tana Ihun kuka tana bada Hakuri,Momy Tace kin kashewa 'yata Aure shegiya bakar jaraba,gashi Nan kin jawo ya saketa biki ko shekara ba a ayi ba har an sako ta ji kake tas...tas Ana ta kashe Rabi da Mari,sai da suka yiwa Rabi dukan kawo wuka sannan suka fatalo ta tsakar gida tare da kayanta, Bangaren Nene tayi tana rusa kuka,Nene Tace lafiya me ya faru? Rabi tayi mukus tambayar duniya Rabi Taki fada sai Momy ce tazo Tace ai baza ta fada ba munafukar banza Wai Haka Kawai ta fashe da kuka Tace Mijin Fadila ya mata fyade,shi kuma ransa ya baci yace ta kawo wata tayi masa sharri sabo da Haka ya saki Fadila su tattara su bar masa gida,Nene Tace Subhannallahi ke Rabi ya Haka? Rabi tana shesheka Tace na Rantse da Allah Fyade ya min lokacin ta tafi unguwa gidan biki ya bani lemo na Sha shike Nan nayi bacci sai Farkawa nayi na ganni a dakinsa ya min Fyade,kwana Uku Ina fada Mata ta bincika sai tayi son zuciya Tace Zanwa mijinta sharri......Rabi ta sake rushewa da kuka,Sanda taga kullum sai nayi kuka shine ta tambaye shi ko da gaske ne shine yace ya sake ta anyi masa Sharri. Ni Wallahi da na sani bazan taba zuwa birnin Nan ba gaba daya tsinannu ne na cuci kaina,dama zuwa nayi Nima na samu wani Saurayin a gidan Nan ya aure Ni kamar yanda Rumaila ta samu Ina bakin ciki ace ba Ni bace za a aura tunda nice ma Yar Uwar gidan Nan Momy tace naje na dinga Taya Fadila Aiki,dama tunda naje mijinta sai yayi ta kallon duwawuna Yana mintsina min Ido daya,ko idan tana daki sai ya fito inda nake yayi ta shafa min kafata,dama wallahi kwarto yarki ta aura Kuma ba Dan Allah ya aure ta ba Dan ya biya bukatarsa ne gashi Nan idan da Dan Allah ne ai bazai saketa ba,Kuma wallahi Alo tsiya Alo Danja wallahi sai kin biya Diyyar fyaden da aka min ai kece kika jawo,Rabi ta furta tana nuna Momy da yatsa. Momy Tace kashe ki akayi da Zan Biya Diyya,Diyyar Ubanki Zan Biya?kwadayi da bakincin Rumaila shi ya kawoki ga shi kin jawa kanki Hassadarki ta jawo Miki,Rabi ranta ya baci dama Rabi Bata da kunya ko digo ga masifa,kirji ta turo gaba ta hade kirkinta Dana Momy sabo da Momy ba tsayi Rabi akwai tsayi shi yasa ta jijjiga kirjin Momy da nata Tace Sanda kika moreni Harda turani nayiwa yarki bauta Ubanki kika bani?ko kin taba min kyauta? To wallahi bazan koma Kauye ba ko ciki na samu sai na haife muku a Nan matsiyata,Momy Baki Bude take kallon Rabi,Mama ta shigo da Iyayinta Tace to mutan Kauye ga kwadayi wa ya kawo ki? Rabi Tace Uwarki ta Zamfara ta kawo Ni,Mama ta zaro Ido ta tuno Rumaila duk abinda suke Mata Bata taba zaginsu ba,Amma Rabi zagi Kamar ta samu yara kanana Haka take zura musu son Ranta,yarinya Karama ta zazzage su ko sun rama Basu fanshe ba,Shigowa nayi na iske su a Haka Rabi tana ta zaginsu,Wani Bowl na roba da cokali na dakko a kitchen na fito Ina kadawa Ina Waka ku chasu arna ku chasu ku chasu ba Mai Raba ku Ina ta dariya,Su Momy Suka ja jiki Suka koma bangarensu da mamakin yanda Rabi ta zage su,Nene Kuwa Kora ta tayi tana Baki da kunya ko Rumaila,Kiran Abbi Nene tayi ta sanar masa a waya,Wani yaronsa ya turo da wuri ya dauki Rabi zuwa Asibiti akayi bincike Allah yasa ba komai a tare da ita sannan Likitan ya samu dai ya Mata Allurai Wanda zasu wanke mahaifarta koma mene zaiyi waje gudun kar a samu matsala,sai lokacin Hankalin Rabi ya kwanta,Amma duk da Haka Bata kulani Kuma duk gidan Nan Bata kula kowa sai Nene sai Abbi. Shi Kam Abbi Mijin Fadila yake ta Kira a waya Amma yaki dagawa ma bare ayi wata magana. Ina zaune a Garden Ina karatu sai ga Fadila ta taho da sauri ta buya tana waya da mijinta tana rokonsa tana cewa Dan Allah kayi Hakuri Honey,kasan Ina sonka wallahi Zan gyara Zan dinga baka kulawa na daina abinda nake yi,kaga makiya suna ta min Dariya yanda ka sake Ni da wuri sabo da Allah ace ko shekara banyi ba ka sake Ni,Mijin yace Ina ruwa na wanne irin fada ne ban Miki ba sai da kika jefa Ni a masifa na murkushe Yar mutane nayi Mata Fyade a banza kin cuceni,Fadila Tace Honey ka dubi girman Allah na rufa maka asiri har yanzu naki yarda na Fadi cewar Kaine kayi Mata Fyade,Yarinyar ma an kaita asibiti anyi Mata wankin Mahaifa Bata da komai naka,yanzu Ni Zan gyara, sau Nawa kake so kullum ka dinga Sex Dani? Mijin yace Sau biyar sau hudu sannan idan zanyi baccin Rana dole ki kwanta kusa Dani ko baza kiyi bacci ba dole sai kin kwanta a jikina,Sannan kafin nayi bacci ki dinga lashe min kunnuwa na, Ina Jin komai ina ta boye dariyata ban San Sanda na saketa ba,Ashe duk Wayar da Fadila takeyi tayi shuka a idon makwarwa Ina ji ita tunaninta sirri takeyi,da sauri ta kalli inda nake daf da ita ga waya a Hands Free,nace ke Fadila Ashe maye kika aura harda lasar kunne? Duk a jikin nasa a rasa inda Zaki dinga lasa sai kunnuwa,Zanci Uwarki wallahi Ashe kina Nan munafuka,to Ni na kawo ki kece Baki ganni ba hankalinki Yana can kina ta zubar da ajikinki kina bin Namiji ya dawo da ke,dama laifin da kikeyi kenan? Bakya bashi kayan Aiki kin jawo yayiwa Rabi Fyade Ashe Hariji ne,Oh kalle shi a Riga Kamar salihi Ashe Terror ne,Kai na cikin waya kayi Hakuri har Bayan keyarka duk zata dinga You turn daga kunne zuwa keya tana lashe maka, Allah yasa ba kurajen aski ko Almajiran keya a kasan keyar taka,Fadila kaina ta yo zata dukeni na Mike da Littafi na nayi ciki,Lokacin akace Abbi Yana Kiran kowa na gidan a palon da ake Family meeting,Ina Jin Haka nace na kusa Zama Amaryar Fu'ad shike Nan Aure na ya taho ai taron Abbi baya wuce hada Aure,har kwalliya nayi nasa Kaya masu kyau Wani material doguwar riga dark Brown nayi kyau karshe,tare da Umma muka Shiga palon,Ina ta washe Baki na kalli Islam na daga masa Hannu nace baka da Rabo a gidan duniya sai dai ka Tara a lahira,ba Wanda ya Gane me nake nufi,Tsallake kowa nayi na koma kusa da Fu'ad na zauna nace yawwa a Nan zanfi iya bada amsa. Rabi ta harareni da su Momy,Fadila Tace wallahi sai na Kai kararki bari Abbi ya shugo,Rabi Tace Ni Kuma zanyi tonon silili ba,nace Ni Kuma Zan tona Miki asiri ba kin San halina,Umma ce ta harareni nayi shuru idan na kalli Rabi sai na kyalkyale da Dariya kasa kasa,Kamar abin arziki nace Rabi Ashe Sharing kukayi Kuma? Rabi Tace ke kika San wani Shiyare(Sharing)Ni Zaki Nunawa Boko yaushe kika daina cin zogale da Rama har Zaki Raina min wayo,Abbi ne ya shigo da Sallama muryata tafi ta kowa fitowa wajen amsa Sallama,nace ko watan gobe ne ko watan jibi ne bikin nawa oho,Allah yasa asa bikin watan daf da babbar Sallah naje nayi ta suya a dakin Mijina,nasan ma Sa ko Raguna Biyar zai yanka min tunda da kudi, Fu'ad Yana ji Ina magana Kamar kunkuni nakeyi Bai Jin me nake cewa,Ai kuwa da Sa ne Za'a fi samun nama me yawa,Umma a Bata Cinya daya,Na aika da Cinya biyu wajen Affa can Kauye,Iyata na Bata hakarkarin sa,Sauran Kuma ya ishe mu sai Wanda za a bawa talakawa su tsotsa Suma,nace Kai Sa daya yayi kadan Ina lna laifin Sa da Rago biyu,Abbi ne yace wace ne take ta kunkuni sai humhumhum...Kawai muke ji ayi shuru zanyi magana,Shuru nayi tare da nutsuwa sosai. Sharhi fans Dan Allah AsmaBaffa. 6/20/21, 9:28 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DAN GIRMAN ALLAH FANS KU RIKE AMANA KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN ZUWA WASU GROUPS KYAUTA,WACCE TA FITAR BAZA MU YAFE BA,A RIKE AMANA DAN ALLAH. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 46-50 Official By AsmaBaffa Page naku ne Frozen Feast kn Fatin Hana Ummun Arfat Nafee Yar Baiwa Maryam Muhammad Zainab Sabo Abbi ne ya kalle kowa yace ku saurara kuji abin Nan naku ya Ishe Ni yayi yawa musamman Bangaren Mama da Momy duk kunbi kun raba min kan Iyali,Baki idan Suka zo gidan Nan sai an raba kansu to wallahi na gaji Nan gaba Zan yanke mummunan hukunci a kanku,Mama Tace dama ai Haka zaka ce tunda mu ba a kaunar mu Amma Rumaila itace gaba daya ke hada fadan ,ita duk abinda sukeyi ita da Fu'ad ba a gani sai mu sabo da Bamu da yanci a wajenka,Fadila Tace ba abinda sukeyi sai iskanci a gidan Nan,ai fadan da na muku daban yanzu Kuma zancen Rumaila kukeyi ita da Fu'ad cewar Abbi,Ai sune suke abin fada Momy ta furta,Nan take Abbi yace to Na hada Rumaila da Fu'ad aure Nan da wata daya ko biyu za ayi biki kowa ya huta, Fu'ad yace Abbi wata dayan dai mu mun shirya,Islam yace Ni Kuma fa Abbi na samu wata me zafi,Abbi yace Zamu je ayi bincike sai a Kai kudi Inshaallah,nasiha Abbi yayiwa kowa Amma su Momy Basu dauka ba,Rabi Tace Ni ba ayi zance na ba ya kamata Nima a kwato min hakki na anyi magana Kawai Akan Yar gwal Rumaila,Sanda kika koma layin Su Momy har suka kaiki gidan Fadila na sani? Abbi ya tambaya,kin zauna Hassada gashi kinga abarki a kanki,ai itama Rumaila barikinta Kawai takeyi a gidan Nan cewar Fadila,Nima Rumaila nace Kamar yanda mijinki yayi Raping Rabi ba,Nayi niyyar rufa Miki asiri Amma na fasa,tunda Ni kadai kuka sawa Ido a gidan nan. Abbi Bari na baka labari yanda akayi Raping Rabi,Umma ce ta kyafta min Ido Wai kar na fada,nace Abbi kaga Wai kar na fada Inji Umma,Abbi yayi murmushi yace Fadi Rumaila,Zan sake magana Umma ta harareni,Abbi kaga sai Harara ta takeyi Wai bazan fada ba,Abbi yace Fadi Mana ke Umman Naila ba ruwanki,nace tunda aka Kai Fadila gidan miji Abbi dama ko shimfida basa hadawa,ba irin nasihar da mijinta Bai Mata ba Taki ji,shi Kuma da ba Wani tsoron Allah ne da shi ba sai yayiwa Rabi Fyade,Fadila tana ta rufa Masa asiri shi yasa Tace Rabi karya take yiwa mijinta,Rabi tana Jin Haka Tace Kuma har kallon Yan bariki yake min Yana kashe Ido daya,na karbe zance da cewa ita tana can tana hauma haumarta Bata gane Halayen mijinta ba sai dai tayi wanka ta fice yawo da kawayenta,shi kuma yaga Rabi Yar Dagwai Dagwai shi yasa ya samu ya Girgije da Rabi,Abbi yace to a Ina ke kika ji labari? Nace a gabana Fadila tayi waya ta buya tunaninta ba kowa Ashe Ina wajen,Kuma ta rufawa mijinta asiri Wai Bai aikata ba, Abbi yace to a Nan ba abinda zance ke Fadila idan ma kin boye gaskiya Allah Yana kallonku ke da mijinki Kuma Nan gaba sai kinyi Dana sani,Rabi kuwa Halinki ya kaiki fadawa wannan yanayi Ni dai naja kunen ku nayi muku Nasiha Wanda duk yaki ji ba ruwana,Wannan shine na karshe da Zan muku fada ,Indai akan Rumaila ne kuke wannan tashin hankali to zanyi Mata aure ta bar Nan gidan,Mama Baki ta tabe Tace yafi dai ayi can baza asa Allah ya jarabce mu ba da masifu Ana aikin Yan wuta a gidan Nan,aje a hada jini da Aljani cewar Momy,Allah ya ganar da ku Umma ta furta. An saka ranar bikinmu Amma Fu'ad baya fara'a bare murna ganin Haka Nima sai na daidai ta sahu na bana nuna Ina son Auren,Bayan Kwana biyu Abbi har kauyen mu yaje ya sanar musu Affa yace shi fa ba ruwansa,Dole duk wani Abu na Al'ada Abbi ne wakili na Yan Uwansa Kuma suke wakiltar Fu'ad, Umma tuni take ta gyarani,Ina dawowa daga makaranta sai gidan gyaran jiki,Haka Umma da Nene Suka shirya har kauyenmu wajen Iya Suka Nema aka ce ai tayi yaji tana gidanta. Gidan aka rakasu da fara'a ta tarbesu tare da shimfida musu tabarma Bayan sun gaisa,Iya taga kudi sai kallonsu take faman Yi tana zare Ido a ranta tana cewa Ina ma nice wannan Hajiyar,Umma Tace nasan Baki sanmu ba mune wacce Rumaila yarki ke wajenmu,Umma ta hangame Baki Tace Yan Uwan su Rabi ko? Nene Tace ae Haka ne,Iya taga kudi ta manta ma da laifin Rumaila sai Tace Allah sarki Ina kuka bar Rumaila ta? Umma Tace ai Rumaila tana Nan lafiya ta samu Miji ma,Me kudi ta samu? Iya tayi saurin furtawa? Umma Tace Dana ne ai,Tace Ashe Adduar tawa Allah Rumaila ya bawa,Allah me girma duk laifin da Rumaila tayi Masa sai ya Bata kudin Ni Kuma da nake ta Adduar sai ban samu ba,Umma Tace ai ke da Rumaila duk daya ne,karki Yi sabo dai ikon Allah ne,Iya Tace duk dadin Inuwar gemu ai Bata Kai ya makogwaro ba,Umma Tace dama zuwa Mukayi mu fada Miki bikin Rumaila Kuma mu baki labarin cikinta ki yafe Mata,dake masu kudi ne sai Iya Tace Ina jinku,Umma ta Bata labarin komai,Amma sai Iya Tace ban yarda ba Amma sabo da kudin da kuke dashi kun birgeni sabo da kudin na yafe Mata ayi aure lfy Ni dai bada Ni ba,kudin aure da aka Kai Kuma a kawo min Ni uwar 'ya nice Nasha wahala na haife ta,sabo da tunda na samu cikin Rumaila nake cikin bala'i da cuta,tunda na haife ta sai da ta kwana tana kuka ban runtsa ba ranar da tazo duniya,ga shegen tsotson Nono kwana takeyi tsotson duk abincin da na ci ita ke shanye shi a nono,na rame na kekashe,ta fara hakori tana kashin hakori idan ta feso Kashi tun daga bangon daki sai ya Dire da daya bangon,Ni kenan a wanki da ruwa na zama agwagwar dole,Hakori ya fito idan tana Shan nono ta cijeni yafi a Irga,sannan yanzu zata Yi aure Kuma ace kudin aurenta ma ban gani ba sai dai labari,a kawo min kudi kuje kuyi bikinku lfy. Umma ta girgiza Kai ta Bude Jakarta Tace gashi dubu dari ne kudin auren dama kawo muku Mukayi sai a bawa babanta shima,Umma Tace Sanda Nasha wahalarta ko kwayar gero Bai Aiko min da shi ba,duk wani Abu daya Kama Banda sadaki su Umma sun bawa Iyaye na,Bayan su Umma sun tafi Iya murna ta dingayi tana Jin dadi ta boye kudinta,Tana zaune tana gyara kayan Miya sai ga Me shayi mijinta ya shigo gidan Direct da Sallama,Iya tana ganinsa Tace me ya kawo ka gidan matar wani kana kallon tsaraicina? To ai ban sakeki ba har yanzu kina matata ki tashi mu koma gida biko nazo Iya Tace kazo a banza ai Ni yanzu nafi karfinka sai dai matar Chairman,da kasan irin kudin da nake da su da baka zo wajena Biko ba,nafi karfinka,Me shayi ya zaro dubu biyar yace ga wannan? Iya ta tabe Baki Amma ta faki ido ta fisge kudin me shayi Tace naci banza Kuma bazan koma gidanka ba,Me shayi yace tunda Baki da mutunci bani kudi na,bana son Wasa bani kudi na ko wallahi yanzu na Mori kudi na,Iya dama an kwana biyu ba a hadu ba,tayi wayo Tace bazan bayarba idan ka Isa ka Mori kudin naka mu gani,Me shayi yayi sama da Iya tare da shigewa dakinta gaba daya,Iya Bata so aji a makwafta sai ta koma rada rada, Wanda ko Me shayi da kyar yake Jin me take cewa....ka Bari....ba a wannan Wasan Dani...idan an girma asan an girma.....Me shayi shima da rada yace Dama Abinda ya kawo Ni kenan gwara kiyi shuru,da Rada ta sake Furta shike Nan tunda taurin Kai gareka zanyi maganinka wani satin me zuwa Allah ya kaimu nasan zaka zo ne. Zaune nake a palon Nene Muna Hira kaina ba dankwali sai ga Baba Jummai tayi Sallama tare da shigewa kitchen, Fu'ad ne ya shugo tunda aka sa bikin mu baya min fara'a,Baba Jummai ta kitchen ta rabe a jikin Kofa tare da leko da kanta tana kallon mu,Nene ta Mike ta Shiga bedroom,Daga Ni sai Fu'ad,Littafi na dakko da biro na zauna dirshan Ina Rubutu Wai Ni a dole karatu nakeyi Ina cewa,Malam Idrisa.....da Budurwarsa....Idrisa bashi da Aiki Sai fushi.......ita kuwa Budurwar Malam Idrisa Tace sai dai Idrisa ya kashe Kansa Amma sai anyi aure,sai dai Idrisa yayi ta fafatawa da Aljanin matarsa, Fu'ad yanaji yayi Dariya yace to ya sunan ita matar Idrisan? Mayafin Abayata peach color ya dakko a saman kujera da Kansa ya fara yafa min Yana gyara min lullubin,Baba Jummai a ranta Tace Kwarata Ina kallonku,Kinyi Sallah? Fu'ad ya tambayeni,nace bana Yi period nakeyi,Baba Jummai ta Bude Baki tana boye Tace kinji ba kunya duniya tazo karshe,Kwana Nawa kikeyi? Nace kwana biyar,yace Kai na Shiga Uku Ashe auren Mata biyu ya kamani,Fuska na Bata nace wallahi za ayi bala'i,ka siyi masifa da kudinka,Haba Baba Jummai ta rike Tace kaga lusari Wai ta hanashi yin Mata biyu Ina ma Ni zai aura a matarsa ta biyu ai da kinci Ubanki a hannu na,Da kallo nake bin Ya Fu'ad yayi mugun kyau a wannan yardin Milk color,jikinsa ya birgeni nace goyani kafin Nene ta fito,Tsugunawa yayi Zan hau bayansa Baba Jummai ta yo waje da sauri Wai Dan mu gani ta kure mu,Sai taga bamuji komai ba sai ma Fu'ad da yace Baba Jummai taimaka Mana da Aron zanin atamfarki Zan goyata,Takaici ya zowa Baba Jummai har wuya Amma ba yanda ta Iya taje ta kawo zaninta me Dirty data cire, Fu'ad ya toshe Hanci yace sabo fa nace wankakke Haka Zan Goya Me dakina da wannan local zanin Shiga ki dakko min na Nene. Baba Jummai Tace Wai me dakinsa a wankakkun kayan Nene ta kawo zani yasha guga Yana kamshi, Har zata tafi yace ungo wayata Baba Jummai kiyi Mana Hotuna masu kyau,wallahi idan basuyi kyau ba sai na dakatar dake daga aiki,nace Jummai Kawai Babu wata Baba Jummai tunda Bata ja mutuncinta na,Baba Jummai Tace ba kyau...ba kyau,Haram...Haram,ko kallonta bamuyi ba sabo da ita dama nace a goyani Dan taji haushi,Har Zan hau bayansa sai ga Nene ta fito,da Sauri na zauna tare da Fuskewa, Fu'ad yayi waje abinsa Yana takama,Baba Jummai tana ta murna a ranta tace shegu Allah Kara. Zanin Nene na dauka na mayar da sauri,Nene Tace naga Kamar zanin farar atamfa ta,nace ae Zikirin Wazifa zanyi kin San jiya na koma darikar Tijjaniya,A Ina kika ga Yan kungiyar a garin Nan Rumaila? Baba Jummai ce ta rakani sabo da tayi sabon bazawari a cikinsu,Karya kike Min Baba Jummai ta hayayyako da masifarta tana cewa Ni Yar Izala ce to. Fadila tunda mijinta yace zaizo ya tafi da ita shuru kake ji ba shi ba labarinsa duk tabi ta damu ta rame,2pm na dawo daga makaranta na hango ta tayi tagumi a jikin mota tana tunani,Wajenta na karasa nace Anty Fadila tunanin Mijin ne Haka? Tace uhm ke dai Bari wallahi kullum Haka yake min Wasa da hankali yace zaizo anjima yace jibi yace gobe abin ya ishe Ni,nace Kuma yanzu Haka kina so ya Dan watsake da ke? Dama ai ance idan aka Saba da maza ba a iya Hakuri shi yasa zawarawa Suka Zama fitinannu a duniya an Saba da watsakewa,Allah yasa ya dawo ya tafi dake,idan kika je ke Kuma shawara Zan Baki wallahi idan kika damki kunnuwansa har hakora ki kafa musu sai sunyi jajir dan ubansa sannan ki kyale su,Harara Fadila ta watsa min Tace wlh Zan mareki kema ai kin kusa auren Zaki ji,Kuma Yaya Fu'ad wlh bazai daga Miki kafa ba,kina ganin sa haka Zaki ji a jikinki,nace ba komai abin kaunata ne,Fadila tafiyarta tayi tare da galla min Harara,Tana tafiya sai ga Mijin nata yayi parking motarsa a gidan,Da hannu ya yafito Ni,nace a Haka kamar na kirki,Ina zuwa Wajensa Fu'ad ya shigo da motarsa Yana ganina da wani ya Bata Rai duk da yasan Mijin kanwarsa ne,Mijin Fadila yace je ki Kira min Fadila kice tazo mu tafi,Da Sauri na juya na tafi na hango Fu'ad Yana muzurai,Da gudu na Shiga Ina kwalawa Fadila Kira Anty Fadila kizo lasar kunne yazo Yana kiranki a parking space,ai Fadila ko Gama ji batayi ba ta fada bedroom ta kwaso kayanta Tace Idan Momy ta dawo Safna kice na tafi gida. Ke kuwa Ko Dan Jan ajin Nan Babu daga zuwa baza ki Bari Iyaye suyi Masa fada ba sai ki bishi na Furta Ina kallon Fadila tana saka takalminta,Tace ba komai Yana da hankalinsa ba sai an Masa wata nasiha ba wanne hankali zaiyi Kuma tsohuwar munafuka Allah yasa naji labarin kince wa mutane yace Zan na lasar Masa kunnuwa sai naci Uwarki,Dariya nayi nace yau za ayi kwanan lashe lashe a lashe da kyau,duk kurar Nan daya dakko ta kamfanin Audugar su ki lashe ta. Ina fitowa Muka hadu da Fu'ad Nace ango na Sannu da zuwa,Wannan Hijab din na School yayi Karami ko gwiwa Bai Kai ba duk Ana kallon jikinki ya furta,Dariya nayi na tari gabansa Yana tafiya nace kishi kakeyi? Baki ya tabe yace Allah ya kiyaye,Allah kishi kakeyi zaka ce wani ba Haka ba,Haka ne mana kishi na kakeyi ko? Tsaki Yaja Yana murmushi yace ki matsa min a hanya kin tare min gaba,Da baya nake tafiya Ina magana nace Nima kwanan Nan sai dai kaji Ana cewa Bari muje gidan Rumaila,wacce Rumailan? Ace Rumailan Fu'ad,gidan Rumaila,duk kudin Nan da ka kashe sai dai ace gidana,Umma Tace kayan Dubai za a zuba min,Allah sarki da a garinmu ne Affa kayan Yahuza kafinta za a sa yayi min gado irin na Yan makarantar kwana Boarding school,gashi Sallah babba ta kusa kayan lefen kasa a Dinka da yawa kaga da Sallah na huta Kai dinki ko? Fu'ad dai Yana ta Dariya Jin buri na,Nace ka saka min abin goge kaushi a ciki bani da kaushi Amma Zan dinga wanke dattin dake makalewa a kafa kana ganinta fes tunda Anty Fadila Tace har kunne ake lashewa kaga kafa ma baza a barta a baya ba,da gishiri Zan dinga wanke maka ita sabo da karka lashi Bacteria a cikinka ko Virus. Dariya ta kama Fu'ad yace kinki girma har yanzu ke Kam,poul wire kake so na koma? kalli fa girman da nayi kace bana girma,Idan kazo Hada lefen ka saka min harda Vaseline sabo da Watarana idan wasu bakin sunzo sun Nema sai a Basu,Ni da zaka hada min da set na kayan me ciki yafi ai,Sabo da Ana yin aure ake samun ciki kafin shekara an Haihu duk da naga alama Kai salihi ne ba ruwanka rayuwarka kakeyi Mata Basu dameka ba shi yasa baka soyayya,Damko Ni yayi a gabansa ya janye Ni baya yaci gaba da tafiyarsa yana murmushi, Ina komawa abinci naci nayi wanka na shirya Zan tafi gidan gyaran jiki,Ina fitowa naga Fu'ad zai shigo wajen Umma,yace Ina Kuma Zaki tafi again? Gyaran jiki,Ni me zanyi da jikinki idan Dan Ni ake gyarawa a daina Babu abinda zanyi da gyaranki,Nace kayiwa kanka,,Kuma kayi ta yangarka bashi kake ci Allah sai na rama Nan gaba,sai na juyaka zaka sani ne,Nafi karfin mace ta juyani,Namiji ne Ni na gaske,nace zamu gani ne wlh sai ka min wanka, Fu'ad ya tintsire da dariya yace ai wannan love ne Sunna ce Guda ki canja wani Abun,nace sai ka dinga kaini Unguwa,kana dauka na, Nan ma duk love ne ya furta,tafiyata nayi Ina fushi. Gaba daya wani mugun kyau nayi sabo da gyara,bangaren su Momy ko kulamu basa Yi sunce baza su je biki ba,Umma tana Jin shirye shiryen su da suke Yi Akan ranar bikin sai sun tozarta Ni sai sun kunyatani sun kawo Yan Sanda a Gaban mutane sun kamani,Umma ta samu Abbi ta sanar masa kudurinsu,Abbi yace ai baza ayi biki ba Ana daura aure ba abinda za ayi Amarya za a Kai dakinta sabo da Aljanu ne da Rumaila Bai kamata ma Sam ayi Kade Kade ba,munyi Maganar da Fu'ad ma,hakan ma yafi cewar Umma. Biki ya rage saura sati daya Fu'ad ya bani Kudade masu yawa ko zanyi wani Abu,Lefe kuwa Akwati goma Sha Uku aka hada min,Kauyenmu duk Yan Uwana sai da aka bawa Iya da Affa Iv na biki na Amma Iya ta boye Taki rabawa,Affa kuwa konawa yayi gaba daya, Fu'ad gidansa na gani na fada ya tsaru karshe Bamu da nisa da gidan Abbi,Abbi da Umma sun zuba min kayan daki na gagara komai an shirya ko Ina ba inda ba azuba Kaya na gani na fada ba,an kashe kudi,Gaba daya anyi komai a nutse har kayan Lefe na Dana sawa ta duk an maida su gidan,Haka na Fu'ad ma komai Yana can sai Wanda zamu sa na biki Kawai,duk abinda ya Dace anyi ankonsu Yan Islamiyyar mu da Yan makarantar Boko Wanda muke shiri dasu. Bangaren Fu'ad ma hakan ya Gama komai abokai sai shiri sukeyi duk da ba Wani Event da za ayi,Ana gobe daurin Aure Nasha gyaran gashi da Lalle me kyau kowa ya ganni yaga Amarya,Kawayena tare da su muka kwana,Baki Yan Uwa da sauransu duk sun zo,Ranar Asabar aka daura Auren Rumaila Ahmad da Fu'ad Suffiyan Jawa kan Sadaki dubu dari,Naila ce ta Dakko Dj,anyi rawa anyi liki anyi Hotuna da duk abinda akeyi na al'ada,Rabi sabo da bakin ciki barin gidan tayi gaba daya sai dare ta dawo,Jin Ana Shirin kaini dakin miji na fara ciwon kan karya harda kuka,Nene Tace karya ne wlh sai Mun kaita yau,Haka aka sani a gaba nayi wanka tare da canja wani shegen material me tsadar gaske Riga da skert aka shiryani,Ina ta kuka Ina tuno Iya da Affa sune Kawai suke fado min a raina,Bayan an kaini a gurguje mutane suka tafi aka maida su gidajensu sabo da Hadari gagarimi da ya gangamo. AsmaBaffa 6/21/21, 10:09 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DAN DARAJAR ALLAH FANS KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN DAN ALLAH. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 51-55 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Saddeeq Ilham Mrs Chief Ban Ina zaune bakin Bed Ina tuna halin Rabi data canja kamar ba ita b Rabi itama tabi layin su Momy Dan Rashin zuciya Bata saurari bikin ba musamman data ji Ana labarin gidan da Fu'ad ya kera kamar gidan wani Senator yafi ma na wasu Senate din,Har da me kula da Compound Garden da komai na gidan,mace Kuma Guda daya Dattijuwa me kwazo Umma tace za a kawo min Bayan wasu satikai zata dinga tayani aikace aikacen gida sabo da girman gidan,Motocin Fu'ad wajen Guda biyar masu tsada,Ni kaina na Matsu na tashi na zaga na kalli gidan,Amma ance kar na tashi sai ango yazo,a fili nace Ni fa na gaji har yanzu yaki shigowa wallahi Nan da 30mnt idan Bai zo ba kallo na Zan tafi na kyale shi,Duk da Haka shuru Ina ta jira,Har Zan tashi sai naji Ana ta kulle gida nace maybe shi kadai ne sabo da yanzu maza da yawa sun daina Shiga dakin Amarya da abokai,da Sauri na koma na zauna tare da lullube kaina da Mayafi me sharara. Da Sallama ya shigo na amsa Sabo da Ni ko kuka banyi ba to kukan me zanyi dama ba a gida nake ba na rigada na bar Gaban Iya bare nace zanyi kukan rabuwa da ita,Ta cikin Mayafi na nake ta Kallonsa ya hadu shaddar ta Masa kyau wata ruwan kunun kanwa Inji Yan garinmu,Tsayawa yayi yaki Zama nace ka zauna mana,Ina Kallonsa Yana hararata,Ledar take away dake Hannunsa ya ajiye min,nace Wai baza ka cire min lullubin ba Kai baka koyi yanda akeyi ba,kiyi ta Zama a lullube karki Bude,nace to Dama Kara nayi Dan kar ace nayi rashin kunya Amma Allah na gani lullubin ya dameni nasa hannu na cire tare da ninkewa na ajiye a sip Ina cewa Umma tayi min fadan tattali,Murmushi yayi yace Allah yasa kiyi Aiki da fadan,gashi nayi ma na Adana mayafina da wata ce da tuni a Kan gadon zata jefar da shi,Sai lokacin ya zauna a gefen Bed din ya tsura min ido,ban kulashi ba na jawo akwatunan Lefe na tare da Bude su gaba daya Ina kallon kayan da aka zuba min,Wani lace na dakko na daga shi Sama tare da tambayarsa Yaya kaga wannan ka Iya zabe Dan Birni, Shadda na dakko Tasha dinki nace ka iya zabe ya ka hango Ni a ciki? Fu'ad sai lokacin yayi magana yace Muni zakiyi,kayan bacci na Shiga dubawa nace,sai da yaga wata gantalalliyar Riga Sharara kamar net yace wannan zata Miki kyau,Ido na zaro nace dama Haka kake? Ina ganinka ba ruwanka Ashe Kai kafi kowa ma,ai gwara Kawai kace na kwanta tsirara banga amfanin ta ba,jambaki na dakko pink nace wannan fa a dinga shafa maka? Da Sauri yace ae wannan dai dai lasa ne, Ina Dariya nace tunda aka lashi kunnuwa ma Ina ga lips ai shi a cinye shi kawai. Kayi Aiki wajen siyen kayan Nan,da Kansa Akwatunan ya rufe ya maida inda suke yace Alwala za muyi Sallah,nace daga ita sai cin kaza na sani,Daga Kazar fa? ya tambayeni,nace Salahu ya Gama Yi maka wajen an wuce Nan wajen sai dai bacci Kawai,Hararar Wasa ya min tare da furta Alwala fa, ba musu na Shiga toilet nayi Alwala na fito shi Kam Yana da Alwalarsa, Sallah ya ja mu Nafeela raka'a biyu tare da adduoi,Muna Idarwa ya tashi ya tafi ya barni,na jira shi har na gaji sai Kawai na jawo kaji na da kayan ci iri iri Dana Sha,naci na koshi na maida sauran kitchen,wanka nayi da brush na fito na shafa body lotion Dina,Kamar yanda Umma ta koya min shafa farin miski a gaba na,banson kamshin me Kalar Ruwa nafi son me Kalar Madara kamshinsa yafi min dadi,kadan nayi amfani da shi sai sauran turaruka na Jan Hankalin me gida,Ni Kawai sawa nayi sabo da Umma Tace na dinga amfani da su ba don miji na saka ba sabo da kuruciya da yarinta da tayi min yawa,ga karancin wayewa duk da na waye Amma har yanzu ban Gama karasa gogewa ba,sai dai a jikina da kwalliya tare da iya sa Kaya, na Gama gogewa anan shima Dan Ina da kyau ne ga jiki na me kyau gani fara sai kaga Kamar a birni na taso duk abinda na saka kyau nake Yi. Rigar bacci na zaba Yar karama da kyar ta wuce Mazaunai na,me siririn Hannu jikinta me santsi silk ce me fito da sura gata Yellow me adon flower Maroon,nayi kyau matuka,Powder na Dan shafa sama sama tare da lipgloss,gashi na na taje na gyara shi sosai Yana kamshi sosai, Fu'ad Yana bedroom dinsa hadadde kafin ya shigo sunci abinci tare da friends dinsa shi yasa yayi wanka ya shirya cikin kayan baccin sa Sky blue and white marasa nauyi,wandon 3qtr da Riga me gajeren Hannu,Sai kamshi yake bulbulawa,Hadari ne ya taso aka fara walkiya da tsawa Nan take ruwa ya kece, Fu'ad kofarsa ya Bude zai dawo dakina ko ya kirani na dawo dakinsa Kawai kafin ya fito yaji kafarsa an rike ta Gam,ji yayi Kamar an sa Igiya an daure Masa kafafu,karfi yasa dole sai ya fisge kafarsa Yana fisga ya Fadi a kasa Tim,Ni kuwa jinsa shuru yasa na fito zuwa dakinsa na ganshi a kwance a kasa,da sauri na Shiga dakin lna cewa lafiya ya Fu'ad? Kallo ya bini da shi yanda na Gama tafiya da Imaninsa,Nace Wai lafiya kayi shuru,Hannunsa na rike tare da Mikewa tsaye na jashi sai ya tashi Kuma da Kansa ya koma saman Gadonsa ya kwanta Yana murmushi yace kwanciya Kawai nayi,Nima ban kawo komai ba nace Kuma a Kofar daki?, Kai ya daga min Yana cewa hauro saman bed din,Hannayena biyu na saka a saman gadon sai da Rabin jikina ya hau gadon Kawai naji Suuuuu an janyeni na koma baya tare da fadawa kasa,Mikewa nayi nace kut kaga jiri nakeyi, Fu'ad yasan Kan lamarin ya kama Dariya yace taho mu kwanta,tashi nayi na koma naji an rike min kafafu Kam,Kuka na saki nace wayyo kafafuwana, Fu'ad yace Nima Haka aka Yi min zanje Dakinki,Nace rike Hannu na ka jawo Ni, Fu'ad yace Haka Kawai naje a karya min hannu ba ruwana,Dan Allah ka jawo Ni na furta na hada uban Zufa,Hannu Fu'ad yasa tare da riko Hannu na Yana ja yaji kamar ya jawo katon Dutse,ya jawo da karfi aka dada Masa uban duka a Bayan hannunsa sai da fatar wajen tayi ja,Ya sake Ni da sauri yace saura kadan na karye Salahu yazo ba ruwana sai dai ki kwana a kasa ko ki koma bedroom dinki, Pillow da bargo ya jefo min,Ina shimfidawa na kwanta sai naji an sake min kafa na dawo normal, Fu'ad pillow dinsa ya dakko ya dawo da Kansa saitin kaina Yana sama Ina kasa. Nace Salahu yana gari, ai idan ya hanani tabaki Bai Isa ya hanani kallonki ba cewar Fu'ad,nace ae kalleni na turo Masa fuskata gaba,yace Ke ba fuskarki nake nufi ba,jikinki nake nufi ki cire rigar na kalla,kunya nake ji Ni gaskiya,shike Nan na daina kulaki ya furta,rigar na cire kafin Fu'ad ya kalleni ba Kaya an tsokane Masa ido,Kara ya saki ya Danne fuskarsa da pillow Yana cewa ki saka rigarki,Nayi sauri na saka Ina ta Masa dariya,Ba Wanda ya sake magana Shuru Mukayi sai Adduar bacci da Mukayi Fu'ad shi ya fara bacci sannan nima ya kwashe Ni,ga gajiyar biki,Da Asuba Fu'ad Bai kulani ba Yana tsoro kar azo ya Kuma shiga masifa a banza,jikin bed ya bubbuga na tashi,Ina tashi ya wuce masallaci,Ni kuwa Dakina na koma,Bayan nayi Sallah da Azkhar tare da Kai kukana zuwa ga Allah,bacci na koma shima Fu'ad Haka. Sai Bayan 11am Naji Door bell,lokacin na tashi nayi wanka na cakare cikin atamfa ta ruwan Toka da Baki,Riga da skert dinkin ya kamani daf,nayi dauri na zamani Ina kamshi na fito tare da sakkowa daga matakalar bene,Ina budewa naga Naila da kwandon Abinci daga Umma,Hararata tayi da Gadara Tace Ina Dan Uwana? Nima da Gadara Ina yatsina fuska kamar naga kashi Nace Baki Iya gaisuwa ba? Kamar ba Tarbiyyar Umma ba,Nifa yanzu na zama yayarki ki taka a Sannu,Bangajeni tayi ta wuce Karaf a Kan Idon Fu'ad daya fito yasha wanka cikin wani Danyen yadi, ya kalli Kanwarsa Naila yace Baki da kunya Ashe Zaki iya Bangajeni tunda kika bangaje Rumaila,Ai Rumaila ba Kai bace Yaya Kuma Ni na tsaneta ya zata min rashin kunya Bayan na girme ta,in banda ma kaddara ta Isa ta Hada ko hanya da Kai tana Yar matsiya.......Tasssss kake ji Fu'ad ya gasawa Naila Mari,wani Marin ya kawo Mata ta taka da gudu tare da Bude kofa tana kuka,Na jefa Mata gyalenta nace ki taka a Sannu yayarki ce Ni yanzu,karki ganni yarinya kice Zaki dinga kawo min Raini,Kofar na rufe na juyo cike da murmushi na kalli Fu'ad Nace ka birgeni daka kwadawa Naila Mari Kamar Ni ta zageni Ina matar yayansu,Basket din ya karba a Hannu na tare da ajiyewa a saman Dining, Fu'ad Ya min kyau da yawa,juyowa yayi da Niyyar min magana,ba zato na Rungume Shi a jikina,yace tab lallai Salahunki yayi tafiya,Dariya Mukayi gaba daya na dago da kaina Muna kallon juna nace ko ya tafi China ko India Oho,Fu'ad yace bacci yake Yi Bai tashi ba,Yana can yayi nauyin bacci,nace wani shegen yace kar yayi bacci da wuri ya tsaya takura Mana ai gashi Nan ya kasa tashi da wuri,Kamar daga Sama muka ji ance kyaleku nayi,Bamu ga Wanda ya fada ba,Kallon juna Mukayi, Fu'ad yace Ni dai gaskiya na fara tsoronki Kuma. ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** A hankali ya rankwafo da kansa Muna facing juna Muna sakarwa juna murmushi,Saman tsinin Hancina yasa Harshensa ya Dan lasa tare da manna Masa Kiss,Nace Kai Kuma da Hanci ka fara? Ganin kamar Ina so yayi kissing Dina sai ya fasa da tsokana yace ban Iya abinda kike so ba,Ina a jikinsa na fara shagwaba Ina juya idanuna nace ka Iya mana,ke ai kin taba Yi da Salahu Ni kuwa saurayi nake Virgin ban San komai ba,Wanda ka sani Allah ya toshe maka Basira ka manta gaba daya ka yarda? Dariya yayi yace a'a bance ba,idan na manta ai kece a ruwa,Ina da Salahu,Fuska ya Bata sosai kishi ya kamashi,ganin ransa ya baci nace I'm so Sorry,Karya Salahu yakeyi ba abinda yayi,ta ya kika San ba abinda yayi dake? Bayan kince har Jini kin gani da kyar kika iya tafiya zakice baiyi komai ba,ganin da gaske yakeyin kishin nasa nace Zobon Aljanu ne fa ya zuba a gadon ba jini bane, murmushi yayi kadan,kankame shi na sake Yi,Saman kujerar Dining ya daura Ni,cike da Shagwaba nace Ni a cinyarka zan zauna,Yace a'a akwai matsala,wacce matsala Kai da ba ruwanka da mata Me zaka ji gani Yar yarinya,Damunsa nayi sai na zauna a cinyarsa yace leko to ki gani,Cinyarsa na leka na gani Hajiya Babba ta Mike,Kunya naji nace gaf take da yin Amai tayi fushi Wallahi Allah ya Bata Hakuri,plate da cups na kawo da sauran kayan bukata da kaina nayi Serving nasa sai kallo yake Bina da shi,Idonsa duk ya canja, Ni kuwa nasan na birge har wani Kara Iyayi nake yi,Tea cups dinsa na dauka na Dan kurba nace Uhm naka yafi dadi na janye nasa na tura Masa Nawa ,Slize Bread na Bude tare da saka Masa tsokar Naman kaza a ciki na rufe na bashi a Baki da kaina Yana ci Nima Ina ci,Kazar na yago na sa Masa a Baki ya fara ci na Mike tare da hayewa Saman Table din kumatunsa na rike da Hannaye Biyu nace to bani naci Ina magana da wani salo,mamaki ya Gama kashe Fu'ad ta ya nasan wannan soyayyar, shi yasa ya kasa komai Yana kallona Ina abinda naga dama Ina bashi mamaki,a ransa yace tun ba a yi nisa ba kenan Nan gaba abin sai ya fi Haka,yarinya sai nuna min take yi ta fini wayewa,zanyi maganinta,Bari fada na ya Kare da Aljaninta. Sai da muka Gama cin abincin na kwashe komai tare da gyara gidan a Nan Nasha kallon gidan kamar Zan Suma sabo da murna, Fu'ad Yana Palo Yana kallon News ya kwanta ga waya Yana latsawa na sake karewa Palon kallon nace Karya kakeyi Yahuza Kafinta wane Kai,Allah ya tsallakar Dani hawa gadonka, Fu'ad yace kin takurawa Yahuza ki kyale bawan Allah tunda Bai Miki Kayan dakin ba, Murmushi nayi Bayan na Gama Aiki na ko Ina ya sake daukan sheki da kamshi ga Ac tana kada Raba,Kitchen na shiga Ina duba kayan Abinci,bangaren Curry na duba Naga Babu wata kala da nake gani Umma tana yawan Amfani da shi,wayata na Shiga latsawa na Kira Wayar Umma Ina fitowa daga Kitchen,Gaisawa Mukayi da Umma nace Umma Babu Curry din Nan me Kan Zakara,Girkin Rana zanyi karki kawo Mana abinci,Dariya Umma tayi Tace yanzu Rumaila akan Curry daya shine sai an kawo Zaki iya girki,Kuma ba me Kan Zakara ake cewa ba Wannan bokon kuwa Ana ganewa,da sauri nace Umma Chicken fragrance ko? Ba Umma ba har Fu'ad Dariya yayi,yace ance Miki turare ne?Zan Aiko Miki da shi,To Umma mun gode na Furta tare da nanatawa Umma me Kan Dan Zakara na kashe Wayar. Iya an samu kudi sai ga Iya Tace Allah ya Mana Arziki ta kirawo masu ginin Bulon Siminti aka rushe ginin kasa aka Gina Daki biyu manya tare da katanga me tsayi ta zagaye gidan sai kitchen da Toilet ta sumulmule ko Ina na gidan harda paint Milk color,duk kudin da Iya ke samu Tarawa takeyi gashi tayi gida me kyau harda Dan siyo kayan kitchen masu Dan Araha,Daki daya ta sa Masa carpet Maroon da katifa katuwa,daya dakinta Kuma aka zuba Furniture na talaka dai dai kauye. Ko da Me shayi yazo Biko na Uku cewa tayi duk me so na sai dai ya dinga zuwa gidana idan na gaji da mutum na sake shi ma'ana na koreshi tare da jefo Masa jakar kayansa,Shi Kuma me shayi Yana son Iya Amma Haka yace shi Kuma bazan Iya Zama a gidan mace ba ya rubuta Mata takardar saki,Iya harda murna Tace ka taimakeni wallahi dama ji nake wani kababa Igiyoyinka duk sun daureni sun hanani walawa yanzu ka kwance ni Alhmdllh. Bayan Iya ta gama Idda, wata kawarta Dake Aiki gidan masu kudi a Kano itace ta bawa Iya Shawara tazo gidan da take Aiki suna Neman Dattijuwa mace,Iya Tace dakata Hajiya Mero Nawa suke biya a wata? Mero Tace dubu Uku,Iya Tace cab ai gwara na zauna a Nan naci gaba da kiwon kajin Hausa ko na fara surfe da daka,Hajiya Mero Tace to akwai Wanda ake biyan dubu Biyar duk wata? Iya Tace Dama dama,Amma kin San Banda Hakuri duk wacce ta takani ba kyaleta zanyi ba,Hajiya Mero Tace Babu ma Wanda zai shiga gonarki ai su masu kudi basa shiga safgar wani,Iya ta Bude Baki Tace to Kuma kinji wata sabuwa Kuma kice wulakanta mu za ayi,ace baza a Shiga harkar mutum ba ai wulakanci ya tabbata,Hajiya Mero ta kalli Iya Tace gobe Zan tafi idan kinga Zaki je to,Iya Tace Zan gwada idan ba dadi na dawo kauyen mu. Washe gari Haka Iya tabi kawarta Hajiya Mero Birnin Kano gidan wani sanata zata Yi Aiki a can,Tunda Suka shiga Gidan Iya Tace Ashshahadu'allailahaillahu,Hajiya Mero Kudi Kudi,Billahillazi bani ba Kauye naga wajen Zama,Me gidan ne ya fito Yana takama motoci sun jere zai Shiga ya fita Iya Tace Mero Ina sonsa,Hajiya Mero Tace Iya ki Raba kanki wallahi ko Kallonsa kika Yi sai Hajiya matarsa ta koreki,Iya Tace ita din Banza wallahi sai na gwada sa'a ta,Ta karkashin kasa zanbi Mero,ki fara murna Mero daga yau ki Zama kawar matar Alhaji Sanata,Mero ta Bude baki Tace na Shiga Uku Iya Zaki kawo karshen abinci na a gidan nan,Wallahi sai dai abincinki ya Kare Mero Amma kin kawo Iya matar Sanata ta biyu. Momy zaune take Tasha wanka ta kalli Safna tace ku shirya kuje ku gano Mana gidan shegiyar kauyen Nan mu gani duk Kaunar da ake Mata me aka zuba Mata,Rabi dake zaune Tace harda Ni za a je Dan Allah na gano lungu da sako,Khaleesat,Safna,Rabi da Farida wacce ta dawo daga Sudan ta gama karatu,Shiri sukayi tare da shiga mota Driver ya ja su,munafuncin Rabi yasa taci gaba a wajen su Mama. 5pm Nasha wata Shadda dinkin manyan Mata na kasar Senegal Dark Brown, Fu'ad cikin kana Nan Kaya marasa nauyi farare ya zuba kyau sai sheki yakeyi har Yanzu Salahu Bai zo ba tunda tun safe Ina Rike Fu'ad Kuma lfy. A zaune yake yayi zaman manyan yara masu tashen kudi da ji da Kai,A gefensa na zauna ganin Yana Sha min kamshi sai na share shi ban kula shi ba,Kallona yayi ganin ban Masa magana ba duk surutu na sai yace kinyi kyau,na gode na Furta,Kwantar Dani yayi a jikinsa nayi matashi da cinyarsa kaina Yana samanta,Karar Bell Muka ji Kofar a Bude take nace Yes come In,Rabi Tace turawa anyi Boko,Kofar Suka Bude da wani Gadara Suka shigo Sallama sukayi ganin Fu'ad Yana wajen sun San ba Wasa,Yanda nake a kwance nayi matashi da cinyarsa ban ko motsa ba ganin sune nasan wulakanci ya kawo su. Ku zauna na Furta tare da Mikewa na kawo musu abin sha Dana ci Fu'ad Suka gaisar Ni kuwa Basu gaishe Ni ba Nima ban ce Muka komai ba sai Hararata sukeyi,nace ga ruwa Nan Kainuwa dashen Allah ta kawo musu ku Sha,Khaleesat tayi Tsaki, na sake cewa ya dai kamata kuci Girkin Antynku guda, Fu'ad yace bana son tsokana fa,nace to baka gani har gidana Suka zo suna hararata,Ke wallahi watch your tongue munyi kanwa ta biyu dake cewar Khaleesat,Zanyi magana Fu'ad ya min tsawa ban son hayaniya ke ma biye musu zakiyi kina Babba Zaki zubar da girman na ki ai Aunty Bata fada,Farida Tace ai da ka kyaleta mun zaneta,Tashi sukayi ba Izni ba komai Suka dinga Shiga lungu da sako suna kallo,duk takaici ya kamasu sunga yanda aka kashe min dukiya,Rabi ta fito Tace a dai dinga tunawa da tsohuwa a Kauye,Nayi shuru na kyaleta sabo da Fu'ad ya hanani magana. Fu'ad ne yace to Ku wuce gida ban son tashin hankali karku jawo naci mutuncinku a banza ku tafi tun Muna mu biyu,Binsu muka yi a baya Ni da shi Zan Rufe kofa Safna ta dungureni sukayi waje,Nace sai na rama Fu'ad ya rike Ni Ina ta wutsil wutsil sai na kwace na Rama Amma Fu'ad ya rike Ni tam,Sai da ya tabbatar sun tafi sannan ya sake Ni,fushi nayi gaba daya na koma Dakina na kwanta,Zuwa yayi ya iskeni nayi kwanciyata Kuma naki kulashi. Palon Hajiya su Iya Suka Shiga,sun Dade a zaune Iya tana cewa me kudi ya huta kalli gida Dan Allah,Hajiya ce ta fito ta Sha wanka,Hajiya Mero ta gaishe ta Amma Iya tace Hajiya Ina bakuwarki nazo gidanki Ni bazan gaishe ki ba a ka'ida kece Zaki gaishe Ni,Iya Tace Iyye....Ke Mero wace wannan? Hajiya Mero cike da kunya tace sabuwar me Aiki ce, Iya Tace Ki gyara lafazinki Mero ba Yar Aiki ba dai me neman na Halali,Yar Aiki ai Kamar me Bauta kenan,Hajiya tace Kai Mero bazan Iya da wannan ba a kawo wata wannan baza a fada Mata taji ba...kafin ta rufe Baki Iya tace yarki ce Ni ko Haifa ta kika Yi da Zaki fada min naji? Da girma na da yarana kice Zaki juya ni,Yarana kin San Nawa ne?,ke kuwa kwata kwata Baki fi shekara 40 ba,Mero ta dinga dungurar Iya Wai tayi shuru,Iya Tace ke Kyaleni ba shurun da zanyi gaskiya ce dole na fada,Mazajen Dana aura ma Basu juyani ba bare wata ke matar Sanata wacce Nima da Zan dage Nan da wata daya sai dai Kiji na Aure Sanatan naki, Zuciyata Bata mutu ba Hajiya. Fu'ad ganin Ina fushi sai yace zo muje muyi game,Ina son Tv game da sauri na Mike Ina murna muka koma Bedroom dinsa a kasa Muka zauna da Handle Muna fara game Kawai Sai dai Fu'ad yaga Handle din ya kwala Masa duka a goshinsa,Kuma da hannunsa zai ga ya goce ya koma Goshinsa ya kwalawa Kansa da Kansa a Goshi,yace Salahu ya tashi a bacci karki sake zuwa kusa Dani cewar Fu'ad, Ba shiri ya jefar da Handle,Ina ta dariya Yana Jin haushi na Muka bar game dole,Goshinsa na mulmula Masa Ina bashi Hakuri. AsmaBaffa 6/21/21, 10:33 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE MASU FITAR MIN DA NOVEL BAN YAFE BA,DUK WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAMU YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 56-60 Official By AsmaBaffa Page naku ne Ummin Hibbah Khadijamuhammad Maryam Ummi Deejat Momyn twins Mmn Ummee Ransa a bace ya kalle Ni kamar nice na kwala masa Handle din,yace tashi ki tafi Dakinki Yana hararata ,Mikewa nayi sum sum na tafi Ina ta tsinewa Salahu,nace Allah wadaran halinka tsohon Dan Iska azzalumi,ya jawo Mijina ya tsaneni,gani nakeyi kamar laifina ne ko da dare ban leko ko Palo ba,washe gari bayan na Gama shirya Karin safe eban nawa nayi Zan koma bedroom dina sai ga Fu'ad ya fito cikin wasu kana Nan Kaya rigar me dogo hannu, ya zuba kyau,kallo daya na Masa tare da dauke idona Zan wuce caraf ya riko Hannu na,Kallonsa nayi kamar zanyi kuka nace kayi Hakuri ba laifi bane,murmushi ya saki tare da furta Haba Amarya bakya laifi I'm sorry,Abincin Dana eba ya karbe tare da ajiyewa saman Dining shi ya ci sannan yayi Amfani da Tissue wajen Goge bakinsa,Kallonsa nake Yi nace Baka ce yayi dadi ba? Dankalin turawan dake gaba na ya sake cin guda daya tare da furta yayi dadi,Zan fita bazan dade ba Zan dawo,Ka dawo da wuri please tsoro nake ji, Inshaallah yace,Ina zaka je ne Wai? Wajen me magani zamu je da Abbi mu dakko shi Gidan Nan ki Sha Rukiyya,Surori masu zafi Zaki Sha yau,Murmushi na saki nace kace Tilawa za a zazzagar a gidan Nan Allah ya Bamu sa'a. Ameen ya furta tare da juyawa zai tafi sai zuuuuu wandonsa ya fado kasa gaba daya ya rage sai Boxers,ga rigar Bata da tsayi me dogon hannu, ya ka hango Fu'ad Reader, Dariya ce ta kwace min na duka kasa na sake jawo wando Amma sai ya kama Kamar gaske sai ya sake fadowa Kuma ba yawa yayi Masa ba bare ace,wandon ya karasa zarewa daga shi sai Boxers sai rigarsa, Zama yayi yace yaji za a Kira me magani ya hanani tafiya,Yana kwance a Palo a Haka ya kwanta yasan aikin Salahu ne,har na Gama gyara ko yana gidan Bai fita ba,sai da yasa wando sunfi Uku Amma da yayi niyyar fita sai wando ya Fado kasa, tuwon Danyar Shinkafa nayi miyar zogale ta Sha nama nasan Yana sonsa,Da Yamma 5pm Yana Garden Yana karanta Jarida Ina Palo na kunna kida a manyan speakers Dina Sai ga Kawayena Laila,Hafiza da Zabba'atu,Ihu Muka saki tare da rungume juna,Laila Tace kut gaskiya kin Gama hayewa irin wannan gida haka Rumaila kamar baza a mutu ba,nace kafin a mutu na samu rabon ai,Sai ki dage da karatu ki Kara wayewa,musamman turancin Nan Rumaila ya kamata ki goge har yanzu Baki iya ba sai kadan kadan cewar Zabba'atu. Nace Ni fa yanzu abinda ya dameni yafi karfin wani turanci Bari dai na dakko muku littafina na English Lesson ku Dan tuna min wani waje,jakar Islamiyya ta na dakko tare da dakko littafin English Dina, Laila ta karba ta duba Tace yanzu sabo da Allah Rumaila wannan ne Baki Iya ba? Opposite ne fa gashi Opposite na Good shine Bad,Nayi tunani Bath na wanka take nufi nace yo Ni me zanyi da wannan, wanka ai sai Teku,idan wanka ne ki tafi Teku shine zakiyi Good Bad,Dariya suka dinga Yi,Hafiza Tace ya kamata kije kiga Likitan kwakwalwa Rumaila,Nifa ba turanci ne a gaba na ba,ku yara ne baku San Aure ba,mu masu Aure abubuwan sunyi Mana yawa,Duk cikinsu nasan sun girmeni Amma nace su yara ne, Basu Gama zaucewa ba sai da suka ga hadadde Fu'ad shine mijina,Sai Kallonsa suke Yi nace a daina kalle min miji. Sai wurin magriba sannan suka tafi,Tunda nayi auren Nan Fu'ad Bai samu dama ko kiss ya min ba,Kuma yayi Hakuri Bai taba nuna min Yana Jin haushi ba,abin duk ya dameni Babu Wanda muka fadawa har na cika wata Guda da aure,duk abinda ya kama na matar aure ina yi,sai dai muyi Hira Kawai da Fu'ad ba Wani Abu da Muka Yi na aure,Bayan Magriba katsam sai ga Fadila da Mama sun shugo,Lokacin Fu'ad ya fita,a mutunce na tarbe su sai kallon banza suke Bina da shi,Jin nace Baya Nan ai sai suka Mike,Fadila Tace to me muka zauna Yi Wanda Muka zo Wajensa baya Nan,nace ai kuwa dai ya kamata ku Kama Gaban ku tunda Dan Uwan naku ya fita,Girgiza Kai Mama tayi Tace zaki ga abinda zai same ki,Nace Allah na tuba me kika Isa ki min karshe kice Zaki je gidan boka a turo min Aljani to Ina da su me ya rage Kuma Ni da nake da Salahu,kin San waye shi Salahu? To Dagaci ne a kauyensu Yana da yara a karkashinsa su kadai ma sun ishe ku, sai na turo muku shi zaku gane shayi ruwana,Momy taji tsoro tasan dukan data Sha, tafiya sukayi suna zage zage,Bayan sun tafi Zama nayi Ina tunanin Wai Ni me nayi musu ne? Me na tare musu haka. Bayan wasu lokaci shi kanshi Fu'ad din sai Naga ya canja min ya koma Fu'ad dinsa na asali,ko abincina baya ci,baya kulani ko na Masa magana da kyar yake amsawa,abin ya dameni gaba daya,Na tambaye shi ko na Masa laifi yace ba abinda na Masa,a Bedroom dinsa na same shi ya zauna Yana latsa system dinsa,Me ya kawo ki?ya tambaya nace dama anjima nake son zuwa wajen Umma,ba tare da ya ko kalleni ba yace a dawo lfy,Wai wanne laifi na maka ne? Me.....ki fitar min a daki Ni bana son ganinki Kuma ba abinda kika min kije Kawai,shuru nayi tare da juyawa na tafi,Da Yamma Shiryawa nayi cikin lace me shegen tsada na Lefe na sai da na fito Zan tafi na ganshi a Palo yace na fasa barinki ba inda Zaki je,Kamar zanyi kuka nace Dan Allah kaji, baza ki je ba ya Furta da fada,Haka na hakura da zuwa sai a waya na Kira Umma muka gaisa,Bayan Kwana biyu sai ganinsa nayi kamar zai dakeni,Ina kitchen yace Ke zo ki tafi gidan ku,Ido na zaro nace lafiya? Ki tafi gidanku nace kuma karki sake na ganki a gidanmu can kauyenku Zaki tafi,kayiwa Allah karka Bari abinda Iya tayi ya dawo kaina,Iya ta kashe aure da yawa karka rama a Kan Yar Iya,Ni dai ba inda Zan taf.....Mari ya tsinka min,da sauri na dafe kumatu na,ganin yanda ya koma kamar wani Zaki da sauri na kwashi kayana da abubuwan bukata cikin Akwati katuwa na saka Hijab sai tasha,Kuma ikon Allah ko kuka banyi ba Ni dama bani da saurin kuka. Nan take Hajiya ta Kori Iya Tace fitar min a gida ko wlh na sa Yan Sanda su kamaki,na Miki Uzuri sabo da naga ke garar Kauye ce,Iya ma Tace kamar yanda Uwarki take ba garar Kauye,Iya ficewa tayi tana masifa tace na fasa ma auren Sanatan,Tasha ta koma ta hau motar Jigawa Wanda a lokacin Nima Ina Tasha. Iya ta koma gida da minti Goma har ta dora abincin dare Nima sai gani,da kyar na Gane gidanmu Iya ta canja sabon gini,Da kyar Iya ta Gane nice Rumaila,Mikewa tayi tana shafa kayan jikina Tace Rumaila kece kuwa? Kuka na saki nace nice Iya,Ina auren? Ya koreni yace na dawo kauyen mu,Iya tace kin ci Sa'a na yafe Miki na daina fushi da ke da yau sai dai kiyi kwanan Sauro a waje,to Allah ya taimakeki sannan ya kamata ki fara godewa Kudi domin su suka sa na yafe Miki,Kudi na gode muku na Furta,ki sake godewa Kudi,shuru nayi Iya Tace Baki ce komai ba Nace Kudi Na gode a Karo na biyu. Zama Iya tayi na Bata labarin komai tun daga tafiyata Birni har yanzu Dana dawo,Iya Tace cab ke me ya kaiki Zama gidan wasu? Baki gajeni ba Rumaila,ai ko duniya za a bani akan a wulakantani gwara a barta,Bayan nayi wanka tare da Sallah tuwon dawa Miyar kuka Iya ta kwaso min a kwano, Tuwon na gutsira da miyar na saka a Baki,Kuka na saki nace Dawa fa? Dawa fa Iya yaushe rabon Dana ganta ma bare na ci Ni wlh ba Dadi,Iya ta kalleni Tace sun cuceki Rumaila Yan Birni sun Gama kashe Miki zuciya kar kici ki zauna da Yunwa,Iya Baki ga dadin bane Dan Baki sani bane Iya,Wannan tuwon ai yafi na semo Dadi cewar Iya,nace wannan sunansa tuwon Somun bata ba tuwon semovita ba,Allah dai yasa Bai Koro min ke da ciki ba? Nace Iya ai duk matsalar akan a samu cikin ne,na Gane Kan zancen cewar Iya,ai komai Hakuri akeyi da zaman aure, ke Dan yace ki taho sai ki kamo kafa ki tafi ai yanzu an daina yaji,Iya gaskiya wannan fadan naki Bai samu karbuwa ba,kema ai ba Zama kike Yi ba,aurenki Nawa sabo da Allah sai Ni yanzu Dan Kawai yace na taho,Gaskiya bazan ji wannan fadan ba sabo da ban taso naga kina hakurin ba,gashi yanzu an rama a kaina abinda kikewa wasu maza hakkinsu ya shafe Ni,Shuru Iya tayi Tace Kuma Haka ne fa. Muna Zaune Muna Hira Iya Tace saura kadan na Zama matar Sanata Allah baiyi ba,nace to fa Ya akayi Bai tabbata ba?Iya Tace jiya Allah ya hadamu sai dai Uwar gidansa Bata da mutunci na fasa,Dariya nayi nace Iya a jiya kika ganshi Amma har aka kusa aure? Idan auren yazo sai ki Hana na gani Kuma wallahi Watarana sai na koma gidan Sanata ko matar tasa da Hajiya mero baza su san Sanda zanje ba,mijinki ya koroki Zaki dawo ki hanani Rawar Gaban Hantsi ,Allah ya Baki Hakuri Iya Nima ba Haka na so ba kaddara ce Kuma nasan zai zo ya neme Ni,Allah yasa naga kafarsa a gidan Nan wallahi sai na kwashe Masa Albarka,zai ci Ubansa Bari Allah ya kawo shi yace yazo biko sai na wanke shi tas da soso. Baki Bude nace Haba Iya Ni dai wallahi karki ko Harare shi Haka kawai Aljani na ne ya jawo Bai da laifi,Iya yatsa ta ciza Tace Ina ma Allah zai sa Ana ganin Aljanu da har gidan su Salahu Zan je da tabarya na rotse Masa Kai,Nace Iya ko Ana ganinsu Salahu yafi karfin mu gidansa matakan tsaro ne ko Ina,Sarki ne ko Gomna a garin su? Iya ta tambaya,nace Dagaci ne,Tsaki Iya taja Tace dagacin banza Ashe shi Dan Kauye ne ma,Iya kibi a Sannu wlh Fu'ad Baki gani ba da safe ranannan akan yace zai je Nemo me magani Kawai wandonsa ya dinga fadowa,yin duniya wandonsa yaki Zama sai Boxers Dole sai fasa fita yayi,Tsaki Iya ta ja Tace wannan ne abin tausayi Dan wandonsa ya Fadi babu Wani laifin Aljani tazuge ne tela Bai Masa me kyau ba, ki bashi shawara yanzu Roba ake sawa an daina Tazuge,Iya kin San kuwa waye Mijina? Ga kudi ga kyau ga wayewa ga aji Amma ace a gaba na Salahu ya sutale Masa wando kasa,Iya Tace yo sai me? Ke ba matarsa bace ba sai ki Sha kallo ba. Dariya da kunya Iya ta bani,nace Iya tsakaninmu akwai kunya fa,Kunyar me tsakanin Mata da Miji ?ke kika jawo ma ya Kore ki Baki gajeni ba,Baki gani ba Ni Namiji Yana so na Yana kuka Haka yake saki na dole,Amma ke banza kin Bari an Kore ki,Ni sai dai na Kori kaina ba dai a koreni ba,Ina Jin Iya tana ta kuri,washe gari tuni zance ya watsu Rumaila ta zo,abinka da Kauye har kallo na ake zuwa Yi,Mutane kullum cika gidan suke Yi,Yau ma da sassafe Ina hada Mana shayi Mata Suka shigo su shida,kafin su karaso Iya Tace ku dakata a Nan Hanne,duk mutum daya Naira ashirin,kudin kallon Rumaila duk mutum daya Naira ashirin kudin shiga,Kullum sai dai ku cika Mana gida Kuna kallon Rumaila a kyauta daga yau ba Mutunci Naira ashiri maza kuma Naira Dari dari,tunda Iya ta saka Harajin kallo na sai ta rufe gida,duk wacce tazo ko ba kallo na tazo ba Naira ashirin,Ba wacce ta biya sisi sai suka daina zuwa ko Kare baya shigowa inda muke sabo da sai ya biya kudi,Su Saude da Hajara an taho gulma Iya Tace Ashirin ashirin,Amma da son Gulma sai suka biya Naira Arba'in sannan Iya ta Bude musu suka shugo. Ina zaune a tsakar gida sai gasu,Baki na Bude da Niyyar yin magana tunda kawaye na ne a da,Nan take Iya Tace marar zuciya rufe min Baki iya kudin kallo Suka biya Basu biya na magana ba,shuru nayi suna kallo na Ina kallon su,sun zura min Ido suna wani tabe Baki,Iya taji labarin abinda Suka min da akace nayi cikin shege,ko minti daya basuyi suna kallo na ba Iya Tace Ashirin dinku ta Kare kun kalli iya kudinku kuzo ku fita munafukan banza,Saude ta harari Iya Tace ai wallahi Bamu kalli iya na kudin mu ba,Dan wannan kallon ne ashirin? Iya Tace zaku fita ko sai na karya ku ta Furta tare da Dakko tabarya,da gudu Suka fice,Iya ta harareni Tace marar zuciya ke Kuma har wata magana Zaki musu aikin banza,Iya a tura musu aniyarsu Mana,Bada Ni ba bana turawa mutum Aniya Ni kowa ya min sai na masa,Nace Iya naje wajen Affa jiya,Iya Tace ke da Mahaifinki ku karanta can bana son labarinsa. Tunda Fu'ad ya Kore Ni hankalinsa ya tashi ya kasa zaune ya kasa tsaye ko bacci Bai Iyawa,Abin duniya ya Masa zafi,kwana daya tsakani ya shirya yaje gida wajen Ummansa,Lokacin tana shirya Dining taji ya shugo ta amsa Masa sallamarsa,Hannun Umma ya rike ya janyeta zuwa Upstairs ba tare da yace Mata komai ba,Zama suka Yi a gefen gadonta, Fu'ad ya kalli Ummansa hankalinsa a tashe Yace Umma Rumaila ta tafi gida kauyensu,Gaban Umma ya yanke ya Fadi Tace sabo da me? Ni dai ban sani ba Kawai naji Ina Jin haushinta Kawai nace ta bar min gida,Umma ta shiga tafa Hannu tana sallallami Tace ka koreta Amma baka sanar min ba? Fu'ad cikin jimami yace Kuma Umma korar Kare na Mata Baki gani ba abin tausayi na mareta Kuma,Hannu Umma taci gaba da tafawa,shi Kuma yaci gaba da cewa tana ta bani Hakuri tana cewa me na maka Dan Momy me nayi maka Amma Umma sai da na koreta,Kuma fa nace kar ta sake tazo Nan ta tafi kauyensu,Dan Allah daina fada min abin haushi cewar Umma,ai gwara ma da ka turata kauyen Amma idan Yan gidan Nan suka ji labarin Nan ai mun Shiga Uku da dariya da gulma,Kuma kasan Abbi yaji wallahi sai ya ci mutuncinka, Fu'ad yace Kuma Umma Aljaninta ya Hana ko yatsanta ban Isa na taba ba,Rannan saura kadan ya balla min hannu akan Kawai na gyara Mata sarkar wuyanta ya lankwasa min hannu,Yi min shuru da abin takaicinka, Bari zamuyi Maganar da Abbi cikin sirri a San abin Yi dole a nemawa Rumaila magani,Ka barta a kauyen idan tana can zamu fi samun damar Yi Mata maganin,dole a Nemo malamai, Fu'ad yace Yanzu Umma baza kice ta dawo yanzu ba? Ana fada maka Abu kana canja layi Kuma,Zan Kira naji idan tana can zance ta zauna zanzo na dauke ta, Fu'ad ya Bata Rai yace Umma Ni Kuma wa zai na kula da Ni,Yaron yaye ne Kai? Cewar Umma, Fu'ad Yana cewa Girki me Dadi duk bazan ci ba? Ko Yar kwalliyata na gani ai sanyi nake ji,Kasan da Haka ka Kore ta? Kuma girki ba ga Nawa ba sai na dinga Aiko maka, Fu'ad yace Yanzu nufinki dai Umma nayi Reverse na sake dawowa Gwauro,Kuma Ni gaskiya Girkinta na Yan zamani ne,ke na tsofaffi ne,Iyyeeee Haka zaka ce ai shi kaci ka girma duk tsiya zaka min zancen banza cewar Umma,Murmushi yayi yace Umma ta Iya girki ne ba karya,gashi tana tafiya sai ramewa nake Yi. A sirri Umma ta sanarwa Abbi abinda ke faruwa yace za a San abin yi,Ina kwance a tsakar gidan Ni da Iya kasancewar Ana zafi,wayata ce tayi Kara nayi tunanin Fu'ad ne Sai Naga Umma,Da Sauri na daga,Sallamarta na amsa Tace gidanku Rumaila,Ni ba Ummanki bace shine zaku samu matsala baza ki sanar min ba sai Kawai ki tafi,Kiyi hakuri Umma gani nayi kauyen yafi Safe sabo da Nan su Momy zasu Yi ta gulmar abin shi yasa na taho,kinyi hankali a Nan Ina Iyan Taki tana Nan lafiya? Lfy Lau Umma,Amma dai tayi Hakuri ta karbe ki ko? Nace ae ai Bata ko tada zancen ba,Iya tana daga gefe Tace Allah dai ya taimakeki,ya kamata ma ki koma gidan mijinki sabo da Ni bazan dade ba Zan koma wajen Sanata ya aure Ni,Da Hannu na dunguri Iya Akan tayi shuru tana bani kunya,Murya Iya ta sake dagawa Tace Allah ya tsaga min Baki Babu Wanda ya Isa ya hanani magana,Ita dai Umma a ranta cewa tayi Iyan Rumaila tana da motsi a kanta ba Kalau take ba,irin marasa hankali ne a cikin masu Hankali,Bayan mun Gama waya sai Murna nakeyi Umma Tace zata zo ta daukeni,Nace Iya Dan tani a daina Noma masara da dawa a kasar nan na kusa komawa cikin daula,Ai kuwa kashinki bazai Yi kwari ba Iya ta bani amsa tare da Mikewa ta ebo Magungunan gargajiya na Mata masu Kara Niima da dandano tare Dana ciwon Sanyi,Iya Tace gasu Nan da wannan mu Fulani muka gagari mazajenmu,Zaki ga mace wata kazama ba kwalliya wata harbatsai da ita Amma akanta mijinta sai yayi kisan kai,Matukar bakya gyara dole miji ya Kore ki ko ki sha wulakanci,karba nayi Zan boye su Iya Tace amfani Zaki fara Yi da su so kike ki warke daga ciwon Aljanin bakatatan Mijin ya sameki ba shiri? Haka badan Ina so ba Iya tasa dole na fara amfani da su,Kwana Uku tsakani da sassafe ko karyawa Bata Yi ba Iya ta shirya tare da sa sabuwar Atamfarta ta yafa gyalenta Tace na tafi Kano sai dare Zan dawo,Baki Bude nace kasuwa Zaki je ko Ina? Iya Tace zanje wajen kawata Hajiya Mero,Nasan ba wata wajen kawa Kawai wajen Sanata zata je gwada sa'arta,Duk aikin gidan Ni nayi shi,Wanka nayi Ina shafa Mai naji Ana ta buga gida,Hijab na Daura a saman guntun towel din dake jikina naje na Bude Kofar,Sai Naga Fu'ad yaci Uwar Shadda fara ya dauki kyau,kamshinsa ya cika min Hanci,Farin ciki da murna ta kamani ban San ma na saki Dariya ba,Murmushi yayi yace mene abin Dariya Kuma? Shigo na furta Ina kallonsa,Iya fa? Ki sanar mata,nace shugo Kawai,shigowa yayi na rufe Kofar har da saka Mata sakata,Idan nice na taba Fu'ad sai na zauna lafiya Amma idan shine ya tabani akwai matsala,shi yasa na ajiye Dan ajin Nawa nace sai na warke Zan dakko shi na maida,Rungume shi nayi tare da makalkale shi,Yace karki jawo fa Dan Iskan Nan ya zanani yau,Ba abinda zaiyi Inshaallah,Ina Iyan? Nace ta tafi Kano,Yace kice a sa'a nazo? Ae Mana na Furta Zan cire Hijab Dina Fu'ad yace Salahu na kusa karki cire please ya tsokale min Ido,fasawa nayi na zauna a gefensa a Raina nace yau Salahu ko yafi Uwarsa sai anyi ko Kiss ne,Nice zanyi Aikin tunda abin Haka ne,Dakina na shigar dashi Wanda daga katifa sai carpet Maroon,yasha gyara Yana ta kamshi. Masu Sharhi Ina godiya Aci gaba Ina samun kwarin gwiwa. AsmaBaffa 6/23/21, 5:57 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DAN ALLAH KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN,DUK WACCE TACI AMANA BAZA MU YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 61-65 Official By AsmaBaffa Page naku ne Ummu Arfat Mama murtala Nafeesat Umar Muhammad Princess Farhat Mrs Mj Kallon dakin Fu'ad yayi yace Iya tayi kokari ita ta gyara gidan Nan Kuma? Rumaila Tace ae ai Iya akwai Kunar bakin wake,Ayatul Kursiyyu Fu'ad ya fara karantawa yace sabo da Salahu,Murmushi nayi Ina goga turaruka masu dadin kamshin Nima na shiga karantawa har da Amanar Rasulu,Wayata ce tayi Kara ya Riga Ni duba wayar yace Iya ce,Wayar na karba nayi Sallama tare da tambaya Iya kinje lafiya? Iya Tace lfy alhmdllh dama kiranki nayi na fada Miki na sauka lafiya kiyi abinci kafin na dawo sannan ki kwashe min shanyar wanki na idan Hadari ya hada,To Inshaallah nace da Iya ta kashe Wayarta abinta,ban saka kaya ba daga Ni sai Hijab da towel na zauna a gefen Fu'ad kafadar mu tana gugan ta juna,Wani Abu yaji Yana Masa yawo a jiki kamar yanda naji a cikin jinina Nima,kallo na yake Yi kamar zai maida Ni cikinsa. Duk Kiss din da nake kurin Zan fara Masa sai na kasa kunya ta hanani sai kallon juna Kawai da muke wa juna,Muna Zaune ya rungumoni jikinsa dama abinda nake so kenan sabo da jikinsa Yana birge Ni,Baki na ya laluba tare da fara tsotsa har hakoran mu haduwa suke Dana juna suna Karo,Harshe na ya laluba tare da cafke su Yana tsotsa wuyansa zuwa sumarsa nake shafawa a hankali,a hankali da rada ya Shiga Furta min I love you yafi sau biyar,Me too nake furtawa Nima Ina shafa kirjinsa Amma kayan dake jikinsa sun Hana naji yanda nake so,Botin din rigar na Balle sannan na fara kokarin cire Masa Wanda a lokacin ya zare min Hijab Dina ya ajiye shi gefe,Gaba daya Mun gigice,hankalinmu ya Gama gushewa,Rigarsa na tayashi muka cire ta tare da wandon daga shi sai Boxers,Rungume shi nayi sosai Ina Jin dadin jikinsa,wani makaleni yayi a jikinsa sosai har muka fadan saman katifar Yana cewa jikinki Dadi ne da shi Muna Dan nishin Dadi tare da maganganu na soyayya,Towel dina ya zame daga jikina surata ta bayyana,albarkatun kirji na ne ya tafi da Imaninsa Wanda sai da yace abubuwan Nawa sun koshi me kike Basu? Murmushi nayi Ina sake tura Masa kirji na Furta Nima ban sani ba Haka na gansu sun koma. Dukiyar Fulani na ya kama Yana aika min wasu sakonni cikin salo da wayewa,tsotsar daya yake Yi Yana shafa daya,wani irin yanayi na shiga,Washsh.... Nake furtawa a hankali Ina sake kankame shi, ban San na fara Masa wasu salon ba ma,kirjinsa me laushi sumul sumul nake shafawa Ina Wasa da nipples Dinsa shima sake haukace min yayi ya cafki bakina muna tsotsar juna,ya kamata gwauraye su yiwa Gomnati tawaye a Samar musu aikin Yi ko sa samu suyi aure,Dariya nayi nace Santi kake Yi Amma ya kamata kaima ka Bude wata gidauniyar tallafin Gwauraye Ana Basu jari kaga sai su samu Suma su Shiga daga ciki,Ni kuwa Mata Zan na taimakawa da kudin Kayan daki sabo da kar wannan dadin ya wuce su,Har na tausayawa su Rabi,A kunne ya rada min kiyi sauri na kawo kar Salahu yazo,Ai kuwa da sauri sauri na Shiga masa sucking Hajiya Babba sabo da a tsorace muke,yace I need your Sweet Pussy Baby,Uhm uhm daina zancen Nan wajen hanyar lafiya a bita da shekara kar tsautsayi yasa Salahu ya Cinna maka wuta a Sarauniyar matanka Haka kawai ya jawo masifa,Shima Fu'ad ya yarda da Maganar tawa gashi na yake shafawa Yana gyarawa tare da maida shi baya,Ni Kuma Ina Masa abinda yafi so a Sarauniyar tasa,duk da ban Iya ba sosai nayi kokari na nuna jarumta Wanda ya sake gigicewa ya zauce min Yana shafa jikina zuwa Albarkatun Kirjina ga kaina ya rike Yana gyara min gashi na Ni Kuma Ina Sha Masa,Ba a dauki dogon Lokaci ba ya kawo,Ya wani sake kankame ni yana nishin Dadi da Ihu,Hannayena na sakalo ta wuyansa ya manna Ni a jikinsa tare da Rungume Ni sosai Yana Jin farin ciki marar misaltuwa,Kunnena daya yake hura min tare da saka Harshensa a ciki Yana min wani salo Wanda ke sawa ka zauce ba tare da ka shirya ba,a hankali na Furta Fadila style kake min,Dariya yayi nace sunansa Fadila Style,Boobs Dina ya Shiga shafawa tare da cewa me kike Basu wai haka? Fari nayi da Ido tare da Yi Masa kallon Jan hankali nace Daga Allah nace maka na bashi amsa,Hips Dina yake shafawa yanda yaga dama,Hankalina ya sake tashi Boobs Dina yake tsotsa yanda yaga dama,Na Matsu yaje Down Dina Amma sai iya sama yake mirzawa Yana tsotsa,Hankalina gaba daya Gama tashi idona sunyi wani Golden kwalla ta taru a ciki sai faman kallon fuskata yake Yi Ina birge shi,Ji yake kamar ya cinye Ni ya huta. Wani wasanni yake min har ya gangaro marata Yana lasar min cibi ko da ya gangaro kasa wani Ido na lumshe kamar na Suma ma,wasanni na musamman yake min Wanda ban taba sani ba sai dai naji a novels,Ihu na Shiga Yi kala kala Ina Nishi gaba daya na rasa yanda zanyi ban San Sanda na rungumo wuyansa ba na Shiga kissing nasa ba ji ba gani,Wasu tambayoyi yake min Wanda idan a hayyaci na nake bazan iya bada amsa ba sabo da kunya Amma sai gashi yanzu ban ma San sanda nake amsa Masa ba,Kalmomi masu nauyin furtawa yake fada min Nima Ina bashi amsa,sai da na samu Gamsuwa sannan yace Baby da Dadi? Kunya ce ta lullubeni na fara kame kame Ina Sosa gashin kaina tare da rufe Ido na ban son ma mu hada Ido da shi,bedsheet din duk mun Bata shi nasan idan Iya ta gani dole zata gane,towel Dina na Daura shima na bashi Towel dayan ya daura,Tsabar samun sake nace Kayi wankanka a inda muke Wanke wanke,Yace no sai kace yaro,Ruwa na Kai Masa har botiki biyu daya na wankan tsarki daya Kuma na wanka da Sabulu,Sabulu na me kamshi na bashi,Kafin ya fito Ni nayi wanka na a tsakar gidan, Bedsheet marar nauyi na wanke fes na shanya tare da Kare gyara dakin,Shiryawa yayi cikin kayansa Dana Adana Masa,ya saka Kamar yanzu ya saka kayan,1pm nace Yunwa nake ji me Zan dafa? Ina zuwa ya Furta ya fita tare da Bude Motarsa ya kwaso Mana ruwan Roba da Juice kala kala harda Yogourt masu tsada,snacks Leda Guda ya kawo min,nasan Bai son kayan Zaki dole dai nayi Masa girki,Muje a siyo nama sai na dafa maka wani abin,Wata atamfa nasa Riga da skert dinkin ya Gama kashe Ni da kyau,yace cire wannan za a kalle min ke,Abaya baka me adon golden ya zabo min na saka nayi rolling nayi kyau sosai,Gidan na kulle da key ta baya,Wanda jimgegiyar motarsa baka muka Shiga Ina gaba,sai kallonmu akeyi a Kauye Ina wani girman Kai Nima na Zama Shegiya,Yar kasuwar garin Muka tsaya tare muka fito da shi Ana ta kallonmu Ni na Masa jagora layin Yan kaji,Nace daya za a siya Amma yace Haba daya tal,Guda biyar yasa aka yanka tare da gyara Mana su,sai kayan Miya da tarkace ya siyar mana harda kayan Abinci su shinkafa,wake,taliya Etc duk Wanda aka samu a Kauye Haka ya jidar Mana,an zuba a mota sai na ledoji duk ya rike ledojin,Nima Leda daya tana hannu na,Hannu dayan Kuma na sakala Hannu na a nasa Hannun mun manne juna,masu gulma Ana ta Yi,muna tafiya muna Hira da dariya,Nace Kayi Aiki kasan Ni Sarkin ci ce, Yana Dariya cike da nishadi yace ai na sani shi yasa nazo da wuri ai Sabo da ki dinga ci kina koshi karki rame. Mota Muka shiga muna ajiye kayan abincin na raka shi masallaci yayi Sallar azahar sannan muka je gidan Kawu Haruna,da Affa na da duk Wanda yake dangi na kusa munje ya musu Alheri sosai,Muna dawowa gida da shi muka zauna a gindin Murhu na kunna Resheo dinmu Guda biyu,ba itace ba sabo da kar hayaki ya dame shi, na bashi gyaran kayan Miya Bai Iya ba Amma sai Dana koya Masa Muna ta Aiki tare Muna Wasa da dariya Yana tsokanata, na dafa farar shinkafa,Nace to kazo ka Kai Markade, Baki Isa ba,gari ba garin mu ba Sannan Markade gidan mata ba inda zanje,ayi Miyar Jajjage Kawai ya kawo Idea,shi ya jajjaga na soya kaji biyu sauran na Silala na ajiye sai gobe,ba a dauki dogon Lokaci ba muka gama,Allah yasa muna da Resheo hayaki Bai Bata Mana Kaya ba,Sai da na gyara gidan lokacin bedsheet ya bushe na maida na shimfida a katifar,Tare na zuba Mana abincin a plate daya Muka ci muka koshi harda Salat,Agogon Hannunsa ya duba yace Karfe biyar ya kamata na wuce,Rigima da Shagwaba na fara Masa Ni sai ya kwana,shima Yana so ya kwana Bai son tafiya ya barni Amma ai da kunya gidan surukai,yace Iya fa ai da kunya,nace Iya wayayya ce ba ruwanta wlh ka zauna pls,Baby Ana barin halak ko Dan kunya bazan Iya ba Ina Jin kunyar Iya. Ko da Iya ta Shiga garin kano gidan Sanata ta sauka a Napep da sassafe,tana shiga anyi tunanin Maula tazo,Sanata ya fito zai wuce Abuja Iya ta tafi da sauri ta Durkusa a gabansa,Hajiya lafiya? Sanata ya tambaya,Iya ta Masa kallon kauna tare da Yi Masa fari,Sanata ya Bude Baki Yana kallon Iya,Yace ke tsohuwa lafiya? Iya ta gyara mayafinta tana rangwada Tace me girma Sanata shawara nazo baka,Ina jinki sauri nake Yi,Iya Tace Dama gani nayi Bai kamata kamarka ba babban mutum Allah ya maka arziki ace Wai kana zaune da Mata daya tal Kamar fitilar machine,ya kamata ka kwalawa Hajiya kishiya ka Kara wata,Sam Bai Dace kamarka me mutunci da Kamala ga arziki ace kana zaune da mace daya wannan abin kunya ne musamman ga Kai musulmi,Shuru Sanata yayi yace Baki da labari bikina saura sati uku?,Zan auro wata budurwa Yar shekara Sha bakwai a katsina,Iya ta zaro Ido gabanta ya Fadi Tace Amma Kayi asara Sanata ka rasa wacce zaka auro sai Yar katsina salon tazo ta dinga dannama ashariya iri iri ga Shan taba sigari,ga iya Rawar wakar Garba Sufa,Rannan da naje biki garin Amarya na gani a kitchen tana girki taba sigari tana soke a kunnenta Ana ta girki,Sanata sai da ta bashi Dariya yace to Yar Maiduguri ce asalinta,Iya Tace shikenan zaka Sha Yasin me barkono,da me garwashin wuta da Yasin me Hayaki,Sanata yace ai a Kano ta girma Iya Tace cab lashe money ce Yasin,ai gwara ka nemi Yar Jigawa Fulani Kamar Ni haka,Ni Kaga Allah ya zuba min hakuri,bana shafe shafe Kamar Uwar gidanka,Dan kyawun Nan da ake Gadara da shi Ina da Nawa dai dai gwargwado,Yan Siyasa sun samu me rike su,kullum Yan Maula sai sunci sun koshi,Sanata ya kurawa Iya Ido yace lallai wannan ciwon hauka ya kamata,Cikin Yaran yace Isah je maza ka dakko min kwando Kato,Isah da gudu ya Shiga wajen Hajiya ya karbo katon kwandon da ake kife wanke wanke,Sanata yace dauki Hajiya kije jikin fanfan can ki ciko min shi da ruwa ki kawo,Sanata yayi Haka ne Dan ya tabbatar Iya mahaukaciya ce tana da tabin hankali,Iya ta Gane nufinsa sai Tace kaje Kai Sanata ka fara cika min shi da ruwa Ni Kuma zanzo na dauka Indai har ka cika shi da ruwan,Sanata yace ba wata mahaukaciya Yar duniya ce Kawai wannan ya Shiga mota ya tafi abinsa aka bar Iya da Yan Maula,Yan Maula ba tafiya sukayi ba har 2pm,ganin Iya Kalar talauci sai zasu mayarta Yar aike Yan Maula su Bakwai Suka hada dari biyu biyu kowa ya bawa Iya kudin Wai gashi kije ki siyo Mana abinci kowa na dari biyu,Iya a ranta tace zaku ci Ubanku,Tana zuwa wajen me siyar da shinkafa da miya,gefe ga me tuwo da Miya,gaba kadan ga me wake da shinkafa,ga danwake,Iya tana zuwa Tace me danwake zuba na dari biyu,tana zuba Mata a katuwar bakar Leda,ta mikawa me shinkafa da tuwo ta Basu kudi Tace duk su hada abincin waje daya a Leda,Haka aka gamutsa tuwo da Miya,shinkafa da miya,wake da shinkafa da Mai da yaji,danwake duk a cikin Leda daya,tana dawowa ta Mika musu katuwar bakar Leda Tace gashi ku warware kanku kowa ya ebi na iya kudinsa Iya ta fice ta bar gidan Baki daya ta wuce Tasha ta Dakko hanyar gida,Yan Maula sai tsinewa Iya sukeyi ta musu asarar kudi. Wurin Magriba na makalkale Fu'ad Nace bazai tafi ba sai ya kwana,Yana ta lallabani Amma na kulle Kofar da key Ina Masa kukan Shagwaba gidan a Bude na barshi sai Sallama naji Iya ta doka Tana cewa Rumaila motar wanne shahararen me kudi ne a Kofar gidan Nan? Gomna ne yazo ko kuwa waye? Kai duniya mu Kam sai dai Kawai muci gaba da Sallah da salatin Annabi ko ma Dace a can,Amma a Nan Kam kudi yafi karfin mu,Kawai muci gaba da Sallah yafi Mana mutunci,babu asara ace talakan Nigeria ya mutu anyi Jahannama da shi,Bai ci a Nan ba a lahira yana wuta to gwara Kawai mubi Allah,Muna daki tare da Fu'ad Dariya yake ta Yi kasa kasa Jin Iya abinda take cewa,Nima Dariya nayi ta window na leko tare da furta Sannu da zuwa Iya,Iya tace wani kuturin Munafunci ne wannan lekowa ta window ki fito Mana,Kunyar Iya naji kar ta ganni da Namiji,Iya Tace ke Nifa ban Gane ba ko kwarto kika wo ne? Nace Iya Mijina ne fa shine da wannan motar,Iya ta kalle Ni ta window Tace karya kike,wallahi Iya da gaske na fada miki,shine nace ya kwana yaki yard.... Fu'ad ne ya rufe min Baki da hannu,Iya tace Kai fito Algungumi harda Shiryawa sai Dana tafi Unguwa duk yanda akayi baka zo da gaskiya ba fito na ganka, Fu'ad ma ta window ya leko yace Iya....da sauri Iya ta rufe idanuwanta Tace bature nake gani,ke Rumaila wannan ai sai Naga fuskata a jikinsa kin gani kuwa jikinsa kamar mudubi,Dariya Fu'ad ya dingayi ya Bude kofa muka fito, Iya tace Dan Nan Kaine Mijin Rumailan da gaske ko gizo idona ke min? Fu'ad yace ae Iya,Me kike so ayi Miki a duniya Iya? Mene burinki idan kin samu kudi? Iya Tace yaro Abinda yake bani haushi in Shiga birni naga masu kudi Ana binsu da jiniya da matakan tsaro motoci suna wiwiwiwi....an sa mutum a tsakiya Ana take Masa baya,Ni Buri na Kawai a daukar min Hayar matakan tsaro a sani a dalleliyar mota Ina tsakiya matakan tsaro gaba da baya Ana min jiniya wiwiwiwi....shine Buri na Kawai Ni bukatata kenan abinda nake ta so kenan na Tara kudi ayi min jiniya sau daya a duniya Ni na Gama cika Buri na,Dariya Fu'ad ya dinga Yi yace an Gama Iya za a Miki ta sati Guda ma Bata kwana daya ba,Iya ta dafe kirji Tace Allah Kai Dan Aljanna? Nace da gaske Iya,Iya Tace Kayi zamanka ka kwana Ni sai na bar muku ma gidan na koma gidan Dan Uwa na,Kai idan sati daya ma zaka Yi kayi abinka baka da matsala,Kuma Allah ya tsinewa Salahu ya saka muku,ya Hana masoya zaman aure, Fu'ad Yana ta Dariya Iya taji kudi ta zauce,Wajen Iya naje naja Hannunta na nuna Mata irin kayan abincin da Fu'ad ya Siya Mana,Iya Tace na batawa kaina lokaci Dana dinga aure aure Ina Shan azaba a gidan mazaje daban daban, Ni da aure munyi hannun Riga yayi Gabas nayi arewa,Iya tace karka ji kunya ta ai ka Zama da na,kayi abinda kake so, Fu'ad a ransa yace yawwa naga wajen Zama sai jibi Zan tafi,Hannu na Iya ta ja dakinta cikin rada Tace ice ko kin dama Masa kunu? Nace a'a Iya,Kaji banza ko baku iya kula da Miji ba abinci da nama ai sai mu talakawa mune bakinsa,abinci na sha'awa ake musu,Su Dan zogale,danwake,Dan tubani Haka,Nace to ai Bai fiye cin wannan da kika lissafa ba,Iya Tace wannan kwai banzan yaro sakarai to su wainar fulawa da Awara fa? Nace Yana ci,Iya Tace gobe da ita zai karya wannan zai Sha tattali da gata Rumaila,Zan fita Iya ta sake fisgo Hannu na Tace kin shafa turaren Nan kuwa? Nace a'a Iya, Zan hambareki wlh shashasha ta furta tana hararata,Iya Tace tafi ki bani waje,na juya Zan tafi Tace idan kikayi Wasa da Shagwaba sai kinci Ubanki wallahi,irin wannan mazajen kauna ake nuna musu sai da Shagwaba lamura suke tafiya dai dai,Kunya Iya take ta bani na fice da sauri,Magriba tana Yi Iya ta nuna min da hannu Wai na bashi buta yayi Alwala, Fu'ad yaga Sanda Iya take min Inkiya da hannu,Dariya ta kamashi ya Danne abarsa,Bayan yayi Sallar Isha ya dawo Iya Tace daki da zafi kuyi kwanciyarku a tsakar gida ba sauro a Nan, Fu'ad yayi shuru Iya da kanta ta soya Masa wainar fulawa ta shige dakinta, Fu'ad shima kunyar Iya tasa Muna Gama cin abinci ya shige bedroom Yana ce min kije wajen Iya ki kwanta kar taga Bamu da kunya. Dakin Iya na koma tare da kwanciya a bayanta,Dundu Iya ta durma min sai da na saki Kara,Iya Tace Albasa batayi halin Ruwa ba,munafuka Ni Zaki rainawa hankali kun Gama shargallewarku bana Nan shine yanzu Zaki dawo ki kwanta min a baya Dan munafuka ce ke,yaro Dan kirki Yana dawainiya da mu Yaron kirki baza ki kula da shi ba mun samu wajen hutu Zaki barar Mana da dama,wallahi Indai ya sakeki sai dai ki koma agolanci Dan bazan fasa aure ba Matukar ya koreki,ko ya Miki kishiya kici ubanki kuma ko tausayinki bazan ji ba ,Sum sum na tashi Iya Tace Haka kije tafiya a gabansa Kamar Namiji wani gatsar ba kyan fasali? Idan Zaki dage ki dage aure bana Ragwaye bane,Indai nice yanzu Zan tafi gidan kawunki Haruna Zan tafi sai wurin 12pm gobe Zan dawo,Ina kallo Iya ta dauki kayanta a jaka karama tare da saka Hijab ta tafi,Tace rufe gidan sosai sabo da Yan Iskan barayin dare,Haka na kulle gidan,a Raina sai murna nake Yi Iya ta tafi ba kunya, Fu'ad ma tsakar gidan ya fito yace Iya ta tafi? Nace ae ta tafi gidan Kawu,Tun a wajen Fu'ad ya dauke Ni cak tare da shilla Ni sama Muna dariya,Nace mu Kara Addua kar Salahu yazo,yace to yau dai sai nayi na gaske hakki na Zan karba,tsoro naji Zan Masa wayo nace Salahu zai cinnawa Sarauniyarka Wuta, mu Bari iya Romance Yafiye Mana,idan anyi magani na warke sai kayi, Fu'ad yace nasan sai Nan da shekara Nawa Zaki warke ya bar jikinki? Ni bazan yarda ba sai na gwada. Fuska na kwabe zanyi kuka ta wani fannin Kuma Ina murna Dan nasan dole Salahu zai Hana hakan. AsmaBaffa 6/26/21, 2:57 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DAN ALLAH KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 66-70 Official By AsmaBaffa Page naku ne Aeesha Saadatu Tijjani Beauty Boss BestynBeelat Iya tana tafiya nace dare baiyi ba 9pm kazo muje yawo zamu Fi Shan iska,Baki ya turo Yana Shagwaba Wai No mu gaskiya kwanciya zamu Yi baza muje ko Ina ba mu turawa ne rayuwar turawa za Muna yi,Dariya nayi nasan shima wayo zai min,harda cewa Ni matata baza tana yin Abun Kauye ba,nace Ni kuwa Mijina Ina so yasan Yan garinmu kowa yasan Aure nayi da gaske a daina min kallon banza,Okay naji zamu fita Amma sai dai na fara koya Miki mota a garin Nan Kawai,Farin ciki da murna nace to let's go,tashi yayi Yana tafiyar Nan tasa cike da Izza,Ina mamakin wannan Izzar tasa da baya Iya daina ta,Kawai Kallonsa nakeyi yanda yake Taku ko shugaban kasa Albarka, Bayan motarsa ya Bude Nan naga Kaya kana na a wanke a goge cikin wata Yar Akwati karama,nace dama kasan zaka Iya kwana? Yes nayi tunanin Zan tsaya a hotel cikin garin na kwana gobe na bi flight Amma sai gashi Iya Tace ta daure min Sarauniyar tawa,Dariya na dinga Yi nace cewa akeyi ta daure maka gin......Ido ya lumshe yace wannan batsa ce kunyar Maganar Nan nake ji idan Zaki fada Kawai ki fada da sunan da kika saka Mata,muna tsaye ya canja 3qtr da Riga Armless wasu farare yayi kyau matuka,Mota na shiga mazaunin Driver Yana gaba Yana nuna min yanda Zan tuka mota, yana nuna min Ina tukawa a hankali tunda nasan garin Hanyar inda mutane ke taruwa da dare na nufa,Affa na fara hangowa daure da zanin atamfa,Harda daura dankwali jikinsa Kuma jallabiya ce ta maza ya daura zanin a samanta,Yana suya doya Yana buga tsalle tare da komawa gefe Wai Mai ya tsallo Masa,a wurin nayi parking yaga nice na fito dama ya Gane Fu'ad,Da Fu'ad Muka karasa gabansa tare da rusunawa Muka gaishe shi Yana yarfe Hannu Kamar mace, yace Affa aikin kake Yi ne haka? Fu'ad ya tambaya,yace yo mene amfanin Zama tunda min buga ta hanyar sana'ar Yan mazan Taki yuwa sai muka koma daura zani Muna Yin ta mata,mu Mata sana'ar mu tafi tafiya,Dariya ya bawa Fu'ad yanda yake karairaya ga Maganar Mata sai idan yayi wani abin sai yaga Kamar Rumailansa, Fu'ad yace Affa ka daina wannan sana'ar ka koma Namiji Zan baka Aiki babba,Affa ya Tafa Hannu Yana cewa lalala kyale Ni a Nan rabani da aikin maza , Fu'ad yayi Dariya Yana kallon ikon Allah, nace Affa baza ka Bamu Girkin naka ba? Daya taci kyauta daya ya biya kudi, Fu'ad yasan Wai daya taci kyauta Wato Ni Yarsa, Daya Kuma ya biya kudi ba Kara ba Mutunci,Kai yaro karka ji haushi duniya ce ta canja ta koma daga kauri sai gwiwa,nace Allah bazai Biya kudi ba Affa Mijina ne fa,Mijin yarka surikinka fa Haba Haba Affa,Affa yace inye kaji Yar Gandal Uba Nasiha kike min ko ya kamata Zaki fada min? Nace to mu wallahi kifin kogi zamu ci Tarwadar can muke so,ka godewa Allah ma da Kamar wannan zai ci girkinka,a duniya kyankyami Girkin Dandaudu akeyi,Allah Affa ka daina shigar Nan duk ranar da Yan Hisba Suka kamaka mu dai baza muyi Bailing naka ba,Idan an kulle Ni Dan Allah ki fada musu su jefa mukullin a tsohuwar rijiya har abada kar a sake Ni,na fada Miki dai daya taci kyauta daya ya biya kudi, Fu'ad yace Affa Zan siye abincin naka duka,Affa yace yanzu kazo da magana,jarin dubu ashirin ne a Nan,Nan take Fu'ad ya bashi dubu talatin yace a rabawa mutanen wajen duka,Haka muka tafi Bamu dauki komai ba Naja mota a hankali Ina koya,tuki yayi Dadi ban sani ba naje na daki katangar Kawu Haruna da mota,Ai kuwa katanga kadan ta rushe,sai ga Kawu ya fito a Tamanin,Fitowa Mukayi Ina bashi Hakuri Ina cewa Kawu nice Rumaila,Kawu kamar zai yage bakinsa gida biyu ya fara masifa Rumailan banza Billahillazi sai kin biya da kyar na samu Ni da yaro na Talle muka Gina katangar Nan Dan Iyayi ke a dole kina auren me kudi kinzo kin rushe min katanga Ni dama can Allah Bai hada jini na da naki ba sabo da Sam Baki da Imani ba tausayi,tunda kika je birni ke kadai kike Jin dadin ki sai da mijinki yazo Dan Albarka ya Mana kyauta Amma Dan bakin Halinki kaf dangi ba Wanda kika gayyata,Sanda aka ce nayi ciki kasa rikeni kayi Kawu In Shiga duniya ba ruwanka ka koreni,ko abinci naje karba baka Bari a bani a gidanka karshe bare suke taimako na Ba'a cin arziki ke kika je kika ci arzikin Rabi ta kaiki gashi kin samu dama aikin banza,Nace to Kai Kawu da kake tada jijiyar wuya a dalilin wa yazo ya gaisheka har ya baka kudin,akan wannan rubabbiyar katangar taka zaka ce wani waye waye kayi kudinta a biyaka,Yanzu idan naga dama gidan me gari zanje nabi takansa Kuma a biya kudin ginin ba Wanda ya Isa ya min ko kwarzane,Iya ce taji Hayaniya ta fito tare da matar Kawu Haruna,Tace Rumaila katanga kika Rusa Masa? Iya Wai Dan tsautsayi yasa na Rusa ta shine yake Zagina idan yayi Hakuri ma ai me motar zai biya kudin ginin harda riba,Iya Tace Haruna Kai yayana ne Amma Kayi Hakuri gaskiya baka da mutunci, Nifa ka takura min Ni da 'yata wulakanci a Gaban suriki na,Ke Rumaila ja mota ku tafi Ni na siyi fadan,Mota muka Shiga na sake tukawa muna tafiya,Kofar gidan me gari na taho inda munafukan tsofaffi suke Zama,Sanda akace nayi ciki sunfi kowa zagi na, Fu'ad yace ki kula fa ga mutane gabanki,Horn na Danne da karfin masifa sai da na tashi Hankalin kowa na leko da kaina ta window nace a tashi Zan wuce,Me gari yace Dan Iskanci duk ga hanya Nan baza ki wuce ba sai ta inda muke Zaune,barikin kika zo nuna Mana an haife shege? Nace ae karku tashi ku gani idan da rabon Zan diddige kafar dattijo to, Kamar da gaske sunga fa lalle zanbi ta kansu Basu San tsokana nayi ba,da gudu Suka tashi na wuce,sai 11pm Muka dawo gida Gaban motar ya Dan fashe sabo da dukan katangar kawu da nayi,Wanka Muka Yi tare da cin tsiren da muka siyo a garin. Iya kuwa Akan Dan Uwanta yace surikin banza,Iya Kamar zata tashi Aljanu ta dinga masifa Tace wlh akan ka taba Fu'ad gwara na bar garin Nan gaba daya,Kai gwara ma a koreni daga Nigeria gaba daya na haura wata kasar,Akan katanga wallahi badan Iyayenmu sun mutu ba da sai na ambato naka rabon a jikin Iyayen namu na zagi bangaren naka,Kawu Haruna ya Bude Baki yace ai ke sai Addua bazan tsaya magana Ina Bata Baki na da mahaukaciya irinki ba,Kinga kudi ai nasan ko mene Zaki iya Yi akan kudi,Dan Rashin kunya a Kansa kika bar musu gida suci duniya da tsinke ke kin Basu waje,ai Kai baka waye ba Haruna Ka Bari idan Suka dauke Ni na koma birni Zan biya maka kudin makarantar yaki da jahilci,mace da mijinta an daura aure sai a Kama wani boye boye,Yanzu kaima Kana shiga dakin matarka Haka zaka haukace Mata ,Haruna yace na lura bakya ganina da mutunci,yo Ina kake da shi? Ai Sanda akayi rabon Mutunci lokacin Inna ta kaika karatun Allo kana Almajiranta a Zaria,Haruna yace karya kike Wlh na tabbata na fiki mutunci,Iya Tace Kai ka sani Kuma gidan Nan naka ma ai na gado ne ya Shiga gadonmu na rufa maka asiri nace ka zauna a ciki tunda Ni na samu wani gidan daban , Kuma gonaki sunfi yawa a naka kason, to ka sani Idan ban kirawo Alkali ya Raba gidan Nan an bani kaso na ba Allah ya tsine min,Kuma dakunan naka daka ke zaune ciki Kai da Iyalanka Nan zance Ina so,To ai ba mahaukata bane Alkalan,a gado Namiji ke fara zabe,Iya Tace naji gonakina da nabaka kake nomawa kudin haya kake biya na? Shuru Haruna yayi yasan Iya ta fishi gaskiya sabo da gonakinsa da yawa Duk ya siyar biyu suka rage Masa Iya Tace duk ta bar Masa yayi ta noma shine Namiji,sannan ya samu filaye ya siyar,gidan da yake ciki ma da rabon Iya a ciki Amma tunda ta samu wani daban sai ta kyale shi Tace Nan ma ta hakura,har yaranta ta Tara kaf Tace Bata da gado ita su sheda ko ta mutu duk ta bawa Dan Uwanta,gidanta da take ciki shine Kawai mallakarta karma su sa Rai ko idan ta mutu Yara su tayar da fitina,Sabo da gudun matsala Bayan ba ransu,A Nan nake Jan Hankalin mutanenmu idan Iyaye sun mutu to a Raba gado da wuri,sannan idan wani ya barwa Dan Uwansa ya Tara yaransa da shedu ya sanar musu kowa ya sheda sabo da Ana mutuwa Ana barin Rigimar gado,Yara da jikoki sai kaga sun taso da tsiya azo a Bata zumunci Ana kulla gaba a zuriya har karshe. Iya Dakinta ta koma ta kwanta tana Jin zafin yanda Haruna Dan Uwanta ya ci mutuncin yarta Kuma Yarsa shima Rumaila a Gaban bako Kuma suriki,Iya tana ganin Rumaila ai Yarsa ce,Wato idan Bata Raye bazai Iya rike Mata yayanta ba,ai wannan abin kunya ne Kuma Fu'ad yaje har kyauta ya Masa Amma ya dinga masifa Haka a gabansa,Babu ko Kara Abu na lokaci kankani,kowa yayi fushi da bako zaiji kunya. Ni kaina banji dadin abinda Kawu ya min a Gaban Fu'ad, bai san tsautsayi ba,Kwanciya nayi tare da yin shuru Ina tunani, Fu'ad kuwa wayarsa da yake latsawa ya kashe tare da birkito Ni na kwantar da kaina a kirjinsa Yana shafa min gashi,Yace tunanin fa? Kamar zanyi kuka nace ka tafi Dani gobe,kana Jin abinda Kawu ya min gashi har yanzu wasu suna ce min karuwa, Murmushi Fu'ad ya saki tare da mannawa Gashina me kamshi kiss kana yace kinyi laifi fa Rumaila kema,Surutun tsiyarki ke jawo Miki wani abin,Kuma kin San mutanen Kauye dole sai Hakuri ko me zakiyi a Iskanci da Rashin kunya yake, Kuma ko me za a Miki karki ce sai kin rama,To be Sincere Baki kyautawa Dattijan Nan ba su Me gari,ki barsu da halinsu,Kinga abinda kika musu dole su zage ki,a dinga takawa a Sannu,ko ba komai manya ne,Nace ai Sanda aka ce Ina da ciki sunfi kowa Zagina,to ai ya wuce tunda Ni mijinki nasan ke ba Haka kike ba,Iya ta Gane,Affa ya San gaskiya to ai shike Nan,yatsana nasa Ina masa Zane a saman kirjinsa nace kenan kaima idan Kai nayiwa Haka da mota haushi na zaka ji?Dariya yayi yace ai idan nine duka zaki ci,sai na farfasa Miki Baki ma sai dai idan Salahu ne zai kwace ki,Dariya nayi tare da Dan bugar kirjinsa kadan da sigar Wasa,ke yarinya ce 17yrs shi yasa idan kika Yi wani abin nake kyaleki nasan kina girma Zaki daina ku dama Yara Haka kuke,Mikewa nayi na zauna a saman katifar nace ai nufinka yarinya ce Ni? Yeah ya furta,Wallahi Ni ba yarinya bace Amma jiya kaji dadinka a jikina zaka ce Ni yarinya ce, Fu'ad yaga da gaske nake Yi fushi nakeyi yace min yarinya,Yace ai Baki girma ba har yanzu yarinya ce karama tunda har yanzu Baki San Dadi ba,Nace nasan Dadi Mana ai girkina Yana Dadi har Santi kakeyi,ganin ban Gane nufinsa ba yace ai ba Wannan Girkin ba ke Baki San Ana Miki shi ba kin girma an Gama,Nace Dan Allah? Yace Da gaske,Nace to Yaya akeyi wa zai min na girma? Tunda kana son Babbar mace to ya kamata na Zama babbar Nima ka daina min gori, Fu'ad yace hmm ai ba gori sai dai kishiya,kishiya akewa wacce Taki girma,Da Sauri nace Lallai girma ya kamani dole Ina akeyi? Ai Allah ne yake sawa a girma Zaka ce wani nayi,Yace ai nine Zan Miki,Murmushi nayi nace ta kwana gidan sauki ba sai na biya ko sisi ba,Yanzu ja min Hanci na ya Kara tsayi sabo da kar nayi kiba ya koma Kalar na Iyata,Dariya Fu'ad ya Shiga Yi yace Amma ke Yar rainin hankali ce,kin Gane Zaki Min ta Yan zamani,Dariya nayi na Gama Gane me yake nufi Ina sani nima na Masa Haka. Ina jikinsa a manne ya jawo wayata Yana kalle kalle,Zai Shiga wata Folder na fisge wayata, Kokawa muka farayi da shi a dole sai ya gani abinda nake boyewa, ya fini karfi Danne Ni yayi na kasa motsi Ina Dariya shima Haka,Cikin Rigata na jefa Wayar,Na gode ya furta rigar baccin ya cire min gaba daya,ya kwace wayar, Bai kalli meke ciki ba albarkatun Kirjina Suka dauke Masa hankali,Murzasu ya Shiga Yi a hankali wani luuuuu na tafi gaba daya,Wayar ya dakko Yana latsawa da hannunsa daya Kuma Yana shafa Boobs Dina,Saman cikinsa na koma tare da Danne shi Ina kokarin fisge wayata Amma na kasa,Yana Bude Folder yaga Bf Wato XXX sun Kai kala goma a ciki,Yace No Wonder kika iya Making love Haka Ashe abinda kike kallo kenan yau Wayar Nan na kwace ta,wacce shegiyar ce ta tura miki? Ya furta a hasale, ransa ya baci yace kina kallon wannan Idan bana kusa fa ya zakiyi idan kina motsa sha'awarki?so kike ki makance? Mene amfanin kallon wannan dabbobin? wannan ai sai jahilai suke kallo,tambayarki nake Yi waye ya tura miki? Ina..Ina na fara....Uhm....zab... Zabba'atu ce kawata ta tura min a makarantar Islamiyya gaf da zanyi aure Tace Wai na koya idan ban iya komai ba baza ka so ni ba,Ni sau daya na taba kallarsu,sai Rannan Dana Dan Bude daya,Kuma tun daga shi sai na biyu Ina Jin Sai Watarana Ina Danne Danne na kunna by Mistake sai Idona ya kasa daukewa a Kansa na kalla, to Ina Jin dai shike Nan sai Hana rantsuwa Laila Tace na kunna Mana Bayan malamin Hadisi ya fita,Daga wannan Ina Jin dai ban sake gani ba sai Ana gobe zaka koreni Kauye Wata Hanna tace itama mu kalla bayan Malam me Akhadri ya fita Muka kalli daya,na karshe a ciki shine Wanda Laila Tace latest ne tace ya kamata na Kura masa Ido,to Ni Dana kunna ma Kawai kallo nayi sau daya na Masa dogon kallo na minti Uku, Fu'ad yace shima dai kin Gama kalla tunda kallo har minti Uku ai minti ukun ne duka,....Ina Ina...ina...nace ae ai da sauri na kalla,Dama yanzu ma Shirin gogewa nakeyi Kuma sai gashi ka gani. Dan Rashin mutunci da Nuna ba karatun kuke ba sai a Islamiyya an Gama Hadisi,ko Tafsir ko Akhadri sai ku kalla,wannan ya nuna ba karatu kuke Yi ba,kun Gama karatun Addini kin shafe ladanki da zunubi,Uban waye yace bazan so ki ba idan Baki Iya ba? Kin San tun yaushe nake sonki kuwa? Haba shi yasa naga kin Iya Ashe an koya Miki Kallon Zunubi,Ungo goge da hannunki, Kuma wallahi idan na sake ganinki da su Lailan Nan sai kin Gane kurenki kin Fi kowa sanin Halina,Da Sauri na karbi Wayar na goge komai nace gashi Nan na goge,Tsaki Yaja cike da Shagwaba na saki kuka,Yace to tasar min a jiki ko ki fita waje can tsakar gida kiyi kukanki tunda ke baza a Miki fada kiji ba,To ba nace Kayi Hakuri ba na daina shine zaka ja min Tsaki Kai tsaka ne? Dariyarsa ya Danne yace to tashi kiyi waje,nace ai ba gidanku bane Nan gidan Iya ta ne,Kofa ya Bude ya daukeni cak ya ajiyeni a waje tsakar gida ya koma daki tare da kulle kofarsa. Kururuwar kuka na saki Ina cewa Iya ki dawo za a mallake Miki gida,Watarana Alkali zai dakko yace gidansa ne,Ta window ya leko ya ganni Ina zamana daram,yace ga Dodo Nan zai kamaki gwara ki dawo ciki,Dariya ce ta kamani sai kace Yar yarinya,Yace Ga Zaki Nan Zaki Nan zai cinye ki yarinya,Bai San mutanen Kauye ba komai suke Jin tsoro ba,Yace to Bari na tafi gida yanzu ya Bude Kofar ya fito Kamar gaske,Hannunsa na rike nace sai ka tafi yanzu? Yace me zanyi to kina ta kuka,Na daina nace ai,to muje,kofa na Bude ya fara Shiga nace Ni ta window Zan shigo,Ido ya zaro yace kin fiye rigima da son magana Dan Kinga Window din Kauye a wangale sai kice ta Nan Zaki Shiga,nace ae Ni ta Nan Zan Shiga Kuma ka zuro Hannu ka jawo ni,. Ta window ya koma tare Miko min hannu na rike ya jawoni shill sai gani ta cikin window ya dauko Ni ciki,a saman katifar ya kwantar Dani tare da kwanciya a samana,wani nauyi naji Ina Nishi da gaske,Chakulkuli na Masa ba shiri ya daga Ni,Yace tunda naga har kallon Film din badala kikeyi to kin Matsu Bari nayi Kawai,Tsoro naji sabo da Sanda naji na Aljani banji da Dadi ba shi yasa naki yarda,Kokawa sosai muka dinga Yi da shi Ina bashi Hakuri amma yaki yarda,Yace Idan ma Zaki hakura Kawai ki hakura sabo da kin nuna abinda kike Nema kenan harda turawa a waya,dama da irin Haka Yan matan zamanin Nan naku suke watsewa,samari da Yan Mata aikinsu kenan Ana motsa shaawa dole a shiga masifa a lalace,Nasan bani da gaskiya tunda na Bari Zabba'atu ta tura min, na Riga na Gama saduda sai yayi yau sabo da ya matsa min sosai,nace idan ka Bari Nan da sati daya sai ayi mene abin Sauri,Lokacin ma munyi missing juna sosai zai fi Dadi, Fu'ad Yana ji yace sai dai ki yiwa wani wayo Amma ba niba,to Wai Kai da kake Babban yaro ma ga class,Ina yarinya Kai da kace babba tafi hankali Kuma kazo yanzu....Baki na ya hade da nasa ya fara tsotsa yana Yi min wani salo Wanda Nima Haka na Rungume Shi muna aikawa juna sakonni masu rikitarwa,Iska Muka ji da guguwa me karfin masifa ta taso Kamar za a jijjige Dakin, Fu'ad aka janye tare da watsar dashi a saman katifar, Da gani mun San Salahu yazo,Shuru Mukayi tare da kwanciya,Cikin sigar Rada nace Salahu ne, Fu'ad ya kada Kai yace shine Kam kinji yanda aka Yi jifa Dani na fasa Yi wannan sai ya kashe Ni,Dariya da murna na Kama yi,matsowa nayi jikinsa na Daura Hannu na a samansa,Hannun Nawa aka dauka tare da cillar shi gefe,Dariya Mukayi Fu'ad ya Dora nasa a ruwan cikina shima hannun muka ga anyi jifa da shi gefe sai da yayi Kara sabo da azaba,Shuru Mukayi dukkan Adduar da tazo bakin mu sai Mun karanta har bacci ya kwashe mu ba tare da Mun sani ba,Makara Mukayi Ranar sai da gari yayi haske ma sannan muka farka Muna manne da juna,Shine ya fara tashi, Sabon Brush ya fita tare da dakkowa a motarsa da toothpaste yazo yayi brush tare Alwala,lokacin Nima Ina tashi Brush nayi tare da Alwala ya jamu Sallah Mukayi tare da Azkhar sannan na fito Zan Mana abincin Kari. Doyar daya siya Mana jiya ita na soya da kwai,na tafasa ruwan zafi cikin kajin Dana soya jiya na shirya Mana komai tea din ma a cup daya na hada Mana,munaci Muna Hira,Idan nasa Yankar doya a Baki na Rabi sai nasa bakina a saitin nasa shima ya gutsira,Yana min Haka Nima Ina Masa,cike da nishadi muka karya yace,Garin Nan yafi dadi Salahu baya zuwa sosai,Iya ce ta shigo da Sallama ta karbe zancen da cewa ai Karo da Iya ba Dadi,Ni duk wani Iskancin Salahu Aljani Bai Isa yazo gidan nan yayi tasiri ba,sabo da Bani da kyau ba Mutunci na sani ba ubansa Zan ci shi yasa ku ya rainaku a birni,Dariya Iya ta Bamu Fu'ad ya dinga Dariya,yanda Iya tayi magana kamar wani mutum ne, Fu'ad ya gaida Iya Nima Haka,Iya Tace ice ko an ajiye min Nawa? Nace ae Yana kitchen,kun taimakawa kanku da baku Yi Hankalin ajiye min ba da yau sai ka bar gidan Nan,Iya ai ba Ni nayi Girkin ba cewar Fu'ad,Iya Tace matarka ce ai Kaine Kawai, Fu'ad rada min yayi yace kinji Iya Tace kin Zama Ni Nima na Zama ke. Iya tana tsakar gida tana karyawa Muna daga cikin daki, Iya Tace Dan Nan ya kake Jin labarin Siyasa a bangarenku? Fu'ad shi dai yace suna can suna ta rikici a party nasu,yo kace wani party ai sai Ana biki ake yin party ko,Dariya Mukayi Fu'ad ya ganar da Iya Tace na gane,Ina Nan Ina Neman Women Leader ta mazabar Nan ka tayani da Addua,idan na samu Women Leader na haye, Yan kudin campaign dasu Sabulu,atamfofi da ake rabawa mata duk ta Hannu na zasu shigo,Nima dama nafi so idan zanci Haram naci me yawa ba Yar kadan ba,kaci kadan ga zunubi gwara ma ka zage kaci me yawa,Inda Allah zai kaini Kan dukiyar talakawa ai Haka nake so, Fu'ad yace Iya gwara na halak ai,Iya da jahilcinta Tace yanzu ai hadewa akeyi a gamutsa dukiyar ba a Gane Haram da halak,Kaga Idan na samu Women Leader daga Nan sai na fito takarar kansila,Dariya muka dinga Yi Fu'ad Yana Jin Jahilcin Iya,ya gano akwai Rashin Ilmi dake tattare da Iya Inshaallah sai ya sakata a makarantar yaki da Jahilci,to fa Iya tana zata biyawa yayanta makarantar yaki da Jahilci gashi itama suriki zai biya mata. Fu'ad dai yace Iya ke da zansa ayi Miki jiniya ki koma birni ki samu Dan Dattijo a aura Miki ko kunu Kya dinga dama Masa Amma kice wani Haram kike nema,Da sauri Iya Tace ai Ni Ita nake Nema gaskiya Idona Idon Haram to fa ta Gama yawo,kudin wani ai ba naka bane,bazan Nemi Nawa ba sai na tsaya sai abinda aka ga dama aka Yi min,Haka kawai kasa na dinga Yi maka biyayyar da banyi Niyya ba,Mijin yata so kake kudi ya rufe min Baki kana bani ai ban Isa na maka ko kallon banza,to bazai yuwu ba na canja shawara jiya da daddare kudina Zan Nema idan Kai min laifi Kuma inci Ubanka la'ada ciki da waje,Amma kana bani kudi kana min komai ai ko Rumaila ka kashe bazan Iya ce maka komai ba ka kashe min zuciya a banza, Fu'ad Yana Dariya Nima Ina cewa Kai Iya,yace ai ko yaushe kimin fada ai kin Zama Iyata Nima,Iya Tace naki to Haka kawai sai Watarana Rumaila ta Tara Yara ka hango wata ka wulakanta min ita ba abinda Zan iya Yi,Sai dai kazo kayi min maganarku ta Yan Boko Iya ta gwada yanda Yan Boko suke magana kin gane i no....i no.....Iya wat( You know...You know....Iya...wait) Dariya muke ta Yi ba ji ba gani, Fu'ad yace dole in tafi da Iya Abuja in hadata da Umma tayi ta sa Umma Nishadi. AsmaBaffa 6/27/21, 11:05 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DUK WACCE TA CI AMANA TA FITAR DA NOVEL DIN NAN MUSAMMAN MASU TURAWA A GPS DAN A BIRGE FANS BAZAN YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 76-80 Official By AsmaBaffa Page naku ne Mmn Saddeeq Nafee Iya tace gaskiya yau babu tafiya jiki yayi zafi da yawa, Dan Nan ko ruwan garin Nan da kake wanka Bai karbeka ba?Fu'ad yace ae Ina Jin da shi dinma,Iya Tace Bari to a samo maka magani,Fu'ad yace nasha dazu ai zaiyi sauki Iya,Iya Tace to Bari na hada maka Furar sai a kawo ke Rumaila ki taimaka Masa ya canja kayan jikinsa sunyi nauyi wannan uban Jus (Jean) dake jikinsa kafin mutum ya cire ai yayi fitsari a wandonsa,Kinga Idan Sallah zaiyi kafin ma yayi Alwala an Idar da Sallah da wannan wandon nasa, Yana ji Yana ta Dariya a ransa,Iya tana tafiya na karasa saman katifar Ina tattaba wuyansa da Bayan Hannu na nace naji ba zafi? Yana numfarfashi yace ai...aini Haka nake zazzabi na jikina baya zafi Watarana ma sanyi Zaki ji,Doctor Dina yace zaman da nayi ne a turai shi yasa,Kuma abinci ma Ina Iya ci sabo da Albarkacin turai na samota a cikin jinina,Ni ban taba Shiga ko jirgi ba nace Allah ya taimakeka,Kayan na Taya shi cirewa yasa jallabiya fara,Harda cewa na Miko Masa turarensa,na dakko Masa tare da fesa Masa wani dadin kamshi abinka da Abu me tsada,Rufe Kofar ya Furta,naje na rufe ta yace sa key,na saka Key na dawo yace to kwanta haka na kwanta a gabansa,Kansa ya daura a dogin wuyana Yana sinsinar kamshi na,gashi na ya shafa yace yau an wanke min gashin Nan kuwa? Nace ae ban sharce shi sosai bane baka da lafiya shi yasa,yace min cumb,Mamaki ya kamani wannan wacce rashin lafiya ce Haka,Na Miko Masa Cumb ,ya wani Mike da kyar kamar zai Fadi har Ina rikeshi Ina cewa Karfa ka Fadi a hakura da taje gashin Nan zanyi da kaina,No Ni Namiji ne ya kamata na dinga yin kokari a Abu Zan Iya,Can muka matsa jikin Miro ya zage tare da taje min gashin kaina Shar,ya shafa min Mai me kamshi,jana yayi muka sake Kwanciya ya juyo Dani Muna kallon juna,Nace harka Dan Rame kuwa na Furta a hankali,a ransa yace kaji karyar Mata,dama Mata Haka sukeyi Haka Kawai sai ma idan suka ga Dan uwanka sai suce ya fika kyau,ko kana cewa baka da lfy sai suce shi yasa naga ka rame aikin su kenan kakale kakale da sa Ido. Hancinsa na Danja kadan nace Hancin naka Ina sonshi da yawa ko Kai ka zanawa kanka baza kayi kamar wannan ba,yace ke kuma naki fa?fari nayi da Ido,yace Dan Kara Yi na gani,Dariya nayi Ina Jin kunya na sake Yi yace kin ci kyautar sarkar Gold nayi tunanin Wasa yake yi nayi Dariya kawai tare da yin Wani Wal Wal da idanuwa na yace kin cinye harda dankunnenta,gashin girarsa na shafa me yawa,Ina ta Masa tabe tabe a fuska yace na fara Jin Dan sauki, Alhmdllh na furta,Rungumeni yayi sosai a jikinsa bacci ya fara kwashe Ni Iya ta Kira Ni,Zan tashi ya sake makalkaleni Yana wani Shagwaba harda cewa karki tashi jikinki Dadi,Nace Iya ce fa ke Kira kasan Halinta ba ruwana,da sauri yace tashi ki tafi kar Iya tace sai na bar gidan Nan,Kofa na Bude na fito naje kitchen Tace gashi Nan ki Kai masa,Ni banga kina chasa kwalliya ba Rumaila Haka akeyi? Iya Bata San Fu'ad ko nayi kwalliyar ba Indai zamu kwanta sai ya cire min kayan idan Zan fito ne Kawai nake maida kayan jikina,nace Iya ko banyi kwalliya ba ai Ina da kyau,ke ki kiyayi maza wallahi ba ruwansu da kyanwunki Kawai ki Zama Me Maggi da gishiri har da Onga,Ashe Iya ba kwalliyar Kaya take nufi ba gyara jiki na matan aure,Nace to Iya ai Ina Sha,Ni dai Ina gaya Miki karki Bari ki warke bakya cikin shiri,Abincin na dauka na tafi Dakinmu,Ko da na ajiye a katon Tire nace ga Abincin yace sai dai ki bani bana Jin karfi,Sai da na fara bashi taliyarsa Yana ta ci muka ji sallamar su Saude,Iya ce ta tare su Tace a Miko ishirin ishirin su Uku ne Suka bawa Iya Naira Sittin,Iya Tace ki zauna can gefe sai sun fito sai ku kalle su,Kamar Wanda suka je gidan lalle da Sallah Haka Suka zauna Saude Ana ta tauna chewgum Ana kas kas,Hajara Itama Haka Ashe Har da Rabi ta dawo daga birni jiya Kuma Gulma tazo daukarwa Su Momy sune Suka turo ta tazo ta gani Ina gida ko an Kore ni,sai akace ai Angon ma yau kwanansa Uku a kauyen shine tazo ganin Zahiri. Iya kuwa Shiryawa tayi Tace na tafi gidan Suna daga can Zan wuce taron siyasa sai dare Zan dawo Amma daga can gidan Kawunki Haruna Zan wuce na kwana sai Kuma gobe idan Allah ya kaimu, Fu'ad harda cewa Iya a dawo lafiya ki gaida kawun Yana ta murna a ransa,Iya tana tafiya yace je ki kulle Mana gidan Nan,Ina fitowa naga su Rabi a zaune suna ta surutu,nace au kune dama kuka zo? Saude Tace muka biya kudi dai gida idan za a shugo Dan son abin duniya sai an biya Ishirin, Fu'ad ne ya fito yaga su Rabi Kamar yaga Kashi ko kallon su baiyi ba yazo ya daukeni cak tare da Saba Ni a kafadarsa,nace Sweety ga mutane fa yace matata ce fa Ni Nace su zo,Su Rabi ya kalla tunda yazo garin ko Kofar gidan su Rabi Bai taka ba,Suka gaida shi,lfy Kawai yace sannan yace idan kun Gama zamu rufe gida,Tsoron Fu'ad da kwarjininsa yasa su Saude suka Mike tare da ficewa sum sum,suna fita Saude Tace a Dirka mata ciki,a shekara biyu ta Haifo Yara Uku suka gudu, Fu'ad yace lallai Yaran Nan Allah ya kawo su Gidanmu tun daga gate Zan sa a maido su Kauye zasu ci ubansu,Allah yasa naga Rabi a gidan Abbi zata ga yanda Zan koreta,kamar Ni su fada min magana wannan Sauden me kafa Kamar tsinken Tsintsiya sai naci Ubanta tunda Bata da kunya,Ni tafiya ma zanyi wannan Yan kauyen naku jahilai wlh. Dariya ya dinga bani yanda yake ta faman masifa yace Iya ce Kawai wayayya,Iya tafi Yan Birni ma wayewa,Affa Kuma fa? Yace ai yanzu Affa baya layin mutane bare ayi lissafin.....bakinsa na rufe masa da sauri nace Kai Affan nawa? Shine fa ya Haife ni,Ni Ina son Abina,akansa zamu Bata wallahi,Hakuri ya bani ya Gane yayi subutar Baki,Fushi nayi na kwace jikina Zan tafi ya riko Ni da Sauri yace I'm sorry, Hawaye ne ya shararo min,Yace cikin sigar lallashi kiyi Hakuri kuskure nayi bazan sake ba, Hawaye na ya dinga lashewa Daya Bayan daya,Yana ta lallashi na,nace na hakura ai ya wuce,Yace to Smile for me,nayi murmushi yace Dan kadan kika Yi ai na sake bangale Baki yace to na yarda kin hakura,nace sai munje ka gaishe shi yau ma, Fu'ad yace ba komai ko Baki fada ba ai Affa ya cancanci gaisuwata kullum,ai Affa shima wayayye ne ga fara'a ya fara Yabon Affa Dan naji dadi,yace ai duk kauyen Nan Bamu da kamar Affa,nace to waye ma ya Isa ya Kai Affa matsayi a garin Nan,Yana ta min wayo Dan na hakura Ni ban Gane ba sai murna nakeyi Ina Kara zuzuta Affana. Kallo na yayi yace Baby Ina tausayinki kin shiga jarabawa kala kala Amma Baki da zuciyar fushi da wata ce yanda take Laulayin Nan da kika Yi da bakin ciki bazai Bari ma ta iya komai ba a duniya,nace ai Ni ba komai ke shiga zuciyata ba ya dameni,Yace kice Kawai Idan Zan Kara aure bani da matsala? Dukansa nayi a kirji cikin Wasa nace Wai Ina cutarka ne? Yace dauriya Kawai nake Yi Amma Ina jinta a jikina kadan kadan,Tsabar samun sake yau a tsakar gida Mukayi wanka, Fu'ad yace wannan gidan akwai Albarka Salahu tsoron Iya yake ji,da acan ne ko Hannunki ban Isa na taba ba, nice na shafa Masa Mai sama sama na saka Masa wata arniyar shaddarsa Sky blue yayi kyau dinkin dai dai shi,hularsa Kalar kayan ya saka irin na matasan zamani an wani coka ta,sumarsa me uban yawa ta baya,Kai ba karamin kyau yayi ba,Nima na shirya na sa wata doguwar rigar material me tsada cikin na Lefe na,zanyi kwalliya ya kwace kayan yace powder ma ta Isa,Nace lipgloss din fa? Da Kansa yace kawo na shafa Miki kadan,Haka ya Dan zizara min kadan Wai kar maza su gani su yaba. Yawon mu Muka fice ta cikin gonakin Mutane muke bi gaba daya garin Kore Shar gwanin birgewa,Ta Kan Yar hanyar da mutane ke wucewa muka bi muna tafiya dake Yamma ce ba mutane a gonakin,Hannu na ya rike muna tafiya muna hira,Rikeni yayi Muna tafiya muka tsaya,Hannayensa ya ware tare da furta Ayi Mana muma,Mu Kashi muka Miki a gado da baza ki Mana ba,Dariya na kyalkyale da ita sabo da na tuna farkon zuwan mu gidansu,Nace Ashe kaji me nace Amma ka share mu Kamar baka San Ina Yi ba,yace har tarihin pics dinki ne Dani sabo da kinfi kowa chaske gayu,Dariya nakeyi kamar ba gobe sabo da nasan irin Haukar da Mukayi,Yace gayun Habuja,Abujar ma sai dai kuce Habuja,Tunda kika zo gidan Nan kin fiye takura min sai da na soki ta dole,Dariya nayi na rike kugu Ina kallonsa,Ina ta fama da zuciya ta Akan lallai karta so ki Amma Ina,Sanda nace ban shirya aurenki Abbi yace ya Bawa Islam ke a lokacin Hada Kaya na nayi na koma Lagos,ciwon so yasa ko kwana daya banyi ba na dawo,nace mu muka San kayi wani yaji ma ka bar gida,yace ko Umma Bata sani ba,kar kuma mu koma gida ki fadawa Umma Watarana na San Halinki da shegen surutu,Hoto na ya nuna kwalliyar mu ta Fulani har da Radio a rataye ga Dan glass Dina irin na yara Baki na kwama a fuskata, Tsalle nakeyi sai ya goge yace ai Baki Isa ba Yaran mu Zan ajiyewa suga mamansu ranar da muka taba fara haduwa,Har pics Dina Ina zaune a palon Nene na saki Baki da Ido Ina kallon TV,Duk ban San ya dauka ba,Wai yaushe ka dauka?yace Islam ne yake ta daukanki Dana gani a wayarsa na tura a wayata na goge na wayarsa Baki daya,Wani Hoto na ya nuna min Ina Exercise shima na famfara da gudu,Kukan Shagwaba na saki nace Allah sai ka goge,Hannun sa ya daga sama nayi nayi na kwace Amma na kasa,nace muje to tunda baza ka goge ba,Tafiya muka ci gaba da Yi sai Hotuna yake daukan mu,Harda bani Wayar na Masa shi daya,Nima yayi min kala kala,nace Ni hoton Yan karya zaka min a motarka Ina tukawa Ina bin waka yanda Naga anayi Ana sawa a Instagram,Yace Amma da Mayafi Zaki Yi nace na hajiyoyi zaka min. Komawa muka Yi muka Shiga motar nice ke Dan tukawa a tsorace sabo da ban wani Iya ba,Kida ya kunna na zabi ta Hausa wacce nasan na Iya, a wajen yayi Downloading wakar ya kunna min ita ta Garzali Miko (So Halitta ne) Nayi daurin manyan Hajiyoyi ture kaga tsiya harda saka Glass din Fu'ad me tsada yayi min masifar kyau Yana ta Dariya nace ka daina dariyar Nan kayi min Video Kuma ka tabbata nayi kyau,Yace Kin shirya,Yes na Furta,Yace action...na wani fuske Ina ta tuka mota da kyar Ina bin wakar har wani nunawa nakeyi da Hannu Ina gwadawa kamar ana shooting film,Yayi aka gama,yace saura mu biyu ,ya canja wakar turanci Yana bi Ni Kuma Ina Driving Yana Mana har wani Yar rawa nakeyi Ina tuki,Muka sake pics,Ya tura min Nima a wayata,Sannan yace muje garin Yan uwanki duk Inda Iya tayi aure na San Yan Uwanki,Nace ka Bari sai gobe,ai gobe Zan tafi,no idan muka je sai mu koma Jigawa mu kwana a Hotel da safe sai ka ajiyeni a gida ka wuce abinka ko? Fu'ad yaji za a sake kwana a Hotel yace Masha'Allah harda wani kalkala yayi,Dariya nayi nace Lallai shayi ya ratsa ka wannan Irin fidda tajweed Haka,Hannu ya Mika min muka tafa. Iya kuwa Tana gidan Suna Yamma tana Yi Tace ke mejego Zan tafi taron Siyasa Allah ya raya,Wata cikin Yan suna Iya ta taba auren mijinta har an rabu ma Mata basa hakura da kishi,gulmar Iya tayi ita da wata Baki ta tabe Tace a Haka dai za a Kare a neman kudi son abin duniya, Dan Abin kunya surukinta yazo ta bar musu gidanta sabo da Yana da kudi ko kunya Babu Yara suna ta tambadewa a gabanta,Ni Wallahi na tsani matar Nan gaba daya haushi take bani yanzu kaga Iyayi yarta ta auri me kudi sai yashe shi sukeyi komai shi yake musu,Karaf a kunnen Iya. Iya Tace to Algunguma Ina jinki,Mene abin Jin haushi na idan kudin Dadi ne ke kiyi Mana ko kema yarki Mariya ta auri me kudin mana,Ni ban Hana ki Zama Mista miliniya ba a garin nan (Mrs Millionaire),ko na Hana kiyi kudi? duk bakin cikin tanda sai munci waina,Kuma kune jahilai bani da lokacin ku,kwarto yar tawa ta kawo ko dadironta ne? Halak malak mijinta ne babu Wani tantama,tsarkakarken Aure ne, yaro me tsarki Rumsilata me tsarki aka daura Aure tsarkakarke. Matar tayi mukus tasan Halin Iya, Iya Tace ke auren yarki da akayi ba ingantacce bane sabo da lilamin Kauye ne yayi hudubar Auren bakinsa dagajaja da goro ko fatiharsa Bata Inganta ba,ita kuwa 'yata tsarkakakkun malamai ne Suka Daura shi,kace Balarabe ne sabo da Ilimin Addini, ke kuwa Auren Yar Taki Haka muka ji Ana daura Aure,Kun Bamu mun karba,Kun Bamu mun karba ita ake ta maimaitawa har sau Uku sannan Ana cewa Fatiha da Kursiyyu,An bada Sadaki dubu Bakwai da dari biyar Kamar kudin Yar budurwar Akuya ta kiwo,Hassada a kanku zata Kare,kuma Surikina shima Dana ne su sakata su Wala,kema idan kin koma gidan mijinki Dan Iska fakirin banza ki baje ku kwashi soyayya,ko na hanaki kiyiwa mijinki kema? Wannan jaririn da yake Hannunki uban me kikayi kika haife shi Algunguma ke Kuma a bokiyar gulmar kema a gidanki Mijinki baya murkushe ki? Kinibabba an kwantar da Yara a Palo suna yin bacci Zaki zare jiki ki fada dakin Miji aje Ana fyarfyadiyar Dadi shegiya me suffar Yan bori,Iya ta dinga masifa da kyar aka Bata Hakuri ta tafi matan Suka Yi mukus sabo da akwai kunya a kamaka kana gulmar mutum Mejego Tace gaskiya baku kyauta ba kune baku da gaskiya Kuma kun San Halin Iya ba kyaleku zata Yi ba,Ina ruwanku da harkarsu,kishiyar Iya a da Tace jarababba ai ban San zata ji ba,na manta kunnenta kamar na miciji Haka yake. Mu kuwa sai dare Muka je wajen Affa a wajen suyarsa Yana ta Yi,Gaida shi Mukayi yace to Yan bana bakwai daga Ina Haka fatan dai ba kyauta kuka zo na baku suya ta ba,Affa Tarwadar zaka bani,Daurin zaninsa ya gyara a kirjinsa saman Riga t-shirt,tsohuwar Rigata ce Dana taba mantata a gidan Affa sai gata yau a jikinsa duk ta jeme,Ni tausayin Abbi ma nake ji wannan sai Addua,yace ke uban me kike gani a jikina? Cire min shi ya Furta Yana gyara daurin zaninsa tare da bankaro min kirjinsa,Nace Affa Wai mu kuwa me muka yiwa Allah na laifi Haka ya jarrabce mu,Dan Ubanki Yi sabo a daina Yi Mana ruwan sama,maza kici gaba da sabo Dan Iskanci maimakon ki godewa Allah yayi Mana Baiwa gani Ina sana'a ta ci gaba kudi nake Tarawa Amma kina wani cewa kaddara,Abin farin ciki ya samu kice kaddara Dan Gyatimar Taki Iya ko bakin ciki kike min ne,Baki na turo nace Ni Wallahi ka daina abin Nan abin kunya ne,Affa ya rike Haba sannan yace Ayyiriri nanaye Ashe kina da Aiki,nace Affa Kawayena da surikinka a gabansu fa Affa kake Haka yace ki fadawa Surikin Nawa da kawayen naki anjima da dare suzo muyi gada da Wasan Buya buya,Nace Affa Surikin naka? Yace ae ya kalli Fu'ad yace kai taho muyi Tafa tafa,Allah baza mu sake zuwa gaishe ka ba na Furta,yace har Mahdi ya bayyana kar kuzo ko ance Neman ku nakeyi, Fu'ad ya kalla yace Kai mene kayi min wani kerere Haka a kaina ku tafi ku bani waje, Fu'ad ya juya shi Dariya ma Affan ke bashi,a ransa yace maybe ciwon hauka ne zai shige shi ta Haka. Ko da muka koma gida Fu'ad yaga na Dan Shiga damuwa,Sai ya hada Mana game wayarsa da wayata yayi joining,Tabarma ya shimfida Mana a gindin Bishiyar gidanmu katuwa,Fresh Air tana ratsa mu nayi matashi da cinyarsa Yana Zaune Ni Ina kwance muna ta game sai na ware Muna ta nishadi,sai cinye Ni yake Yi ban Iya ba,Shagwaba na saki Ina bubbuga kafafu daga kwance nace Allah wayo kake min na daina,Kwanciya yayi Yana dariya na haye saman cikinsa Ina tsalle,Yace Zaki karasa Ni kin fiye Wasa Kamar wani Yar biri,Tashi ki dafa min Indomie Yunwa nake ji,Sharp sharp na dafa Masa Indomie da kwai dafaffe Guda biyar mu biyu Muka ci tayi dadi sosai. Bayan ya dawo daga masallaci yayi Sallar Isha yace Zan fita majalisa nayi Abokai a garin Nan,ban so ya fita ba sabo da Ni nafi so Muna tare,Yana fita na kulle gidan nace idan ka dawo Ka Kwankwasa,Yace to ya tafi. Fu'ad Bai San Su Jauro bane tsofaffin samarin Rumaila ne gaba daya a majalisar,Jauro anzo daga Lagos an Zama Dan Sanda,dabara yayi kudin da yake samu a can ya shiga makaranta yayi Yar Diploma dinsa Allah ya taimake shi ya samu Aiki. Sauran Kuma duk cirani suke zuwa sun Dan waye sunfi Wanda basa fita a garin,wannan majalisar itace ta manyan Yaran garin samari masu tashe, Fu'ad ya zauna a cikinsu bayan ya Basu Hannu sun gaisa,wani aciki Iro yace Oga kafa jefa ka cafke,Rumaila Sarkin kyau da Yanga Kaine ka same ta,Jauro yace Kai Kamar saukar Aradu Haka naji Dana ji an Mata aure har na fara Tara kudin lefe,Sai da nayi sati Ina kuka, Allah na tuba Iya ta Sha zagi a wajena nayi tunanin Iya ce ta Mata aure da me kudi Ashe sai Naga Handsome ne Irinka,Iro yace samari da dama sunga Iftila'i a garin nan,Gashi tayi aure ta bar kawayenta Basu Yi ba,Jauro yace ai na tsani Rabin Nan Bata da hankali ko kadan da Yar Iskar Sauden Nan me Kama da Agwagwa, Fu'ad yaji wani kishi ya soke shi Ana ta Yabon matarsa,su Kuma mutan Kauye ba hankali,Wani Sabo yace Gaskiya Oga ka Dace Murmushin Rumaila Kawai ya Isa kaji kanka Yana wani juyawa,Ibrahim yace tafiyarta Kawai Jauro tafi birgeni,da Sauri Fu'ad ya kalli Jauro ransa a bace ya karewa Jauro kallo Dan matashi kyakyawa Caras dashi duk da Bai Kama ko kafar Fu'ad a kyau ba Amma shi Fu'ad yaga Jauro fa yayi shima Dan matashin Fulani,Yace Kaine Jauro me Zama a Lagos,Jauro ya washe Baki yace Ashe ka San labari na nine Wanda Muka taba zuba soyayya da Rumaila a da,Kai Rumaila ta so ni da yawa Amma ba Rabo na bace,Allah baiyi ba,mun tsula soyayya,ga iya kalamai zafafa ga abin Dariya Man kafa Dace cewar Jauro har da dafa kafadar Fu'ad. Fu'ad yaji kamar ana zuba Masa garwashin wuta a zuciyarsa,a hasale yace to Ina ruwanku da matar wani yanzu da zaku yabe ta? Iro yace abin kaji Dadi ne ai mu a garin Nan idan aka ji a majalisar Nan tamu mun yabi matar wani to fa ta Kai mace, Fu'ad yace wannan majalisar tsinanniya ce Allah ya tsine Mata ya tsinewa masu yaban matan wasu,majalisar Yan Wutar Jahannama ce,Kuma Allah ya Isa kallon matata da kukayi har kuka yabe ta, jahilai marasa Ilimi Fuck you all ya Furta ya tashi a fusace ya tafi,Jauro yace Kai kazo har garinmu ka zage mu,Ku dauki mataki a kaina idan zaku Iya Nonsense cewar Fu'ad. Ji nayi Ana buga gida Kamar za a jijjige Kofar,Da tsoro nace waye? Naji Muryarsa a fusace yace Dalla malama ki Bude kofa,Tsoro ya bani na Bude a hankali ya hada Dani yayi tafiyar ruwa dani saura kadan na Fadi ya rike Ni da Sauri,Yace gobe ki shirya tafiya zamuyi gida,nace Akan me Umma Tace a Bari sai na warke,yace Umma ce take aurenki? Wannan jahilan kauyen naku suna ta kallonki harda wannan Dan Iskan Jauro,Sai yanzu na fahimta Ashe kishi ne ya Koro shi,Nace kace abokanka ne to ma Ina ruwanka da su,tunda nazo garin Nan Iya Bata Bari na fita,da ake ta zuwa kallo na Iya kudi ta sa musu Amma Basu Iya biya ba,Kayi Hakuri Ni wlh ba Wanda na gani a cikinsu ko Jauron ma ban gani ba,Are you sure? Nace Yeah,Kai ya daga yace to idan na tafi ban bada dama ko Kofar gida ki fita ba,Kuma ba ke ba Jauro ko a Hanya nace to,karfa ya Miki magana ki amsa,nace to,You promise? Nace Yeah,idan kika fita daga gidan Nan ban bada Izni ba ban yafe ba,Nace to,Yace oya wanka zanyi ki kaimin Ruwa. Zuwa nayi na hada masa ruwan wanka yayi,Nima nayi muka Yi Shirin bacci na kwanta a gefe can,Jikina ya matso ya makale Ni a jikinsa,Kuka na sake Masa,yace Mene Kuma ya faru? Shuru nayi naci gaba da kuka na,yace nine? Kai na daga Wai ae,yace nayi Miki masifa,na Kuma daga Kai Wai ae,yace To na daina,nace to cikin kuka Ni a dole na samu waje,kowa ya samu Rana sai yayi shanya da uban wa Zan yiwa sai dai naci ubana Kawai,Sabo da gobe zai tafi Wani Dirty Romance muka Sha wannan Yama fi xxx Dadi Ni dai Haka naji tunda ban San komai akan Xxx din ba,Yau ya gwangwaje na Sha wahala yanda ya dinga sarrafani ta ko Ina,Sai da muka samu nutsuwa yace Kai Baby Zaki Yi kwari a Harkar Nan kuwa daga yin Dan wannan har kin gaji Haka,Dariya nayi nace dadinka ne ya kashe min jiki,You are so sweet,Kin fini Sweet ai bakya Jin yanda kike susuta Ni. Muna hirarmu ta masoya har bacci ya kwashe mu. Washe gari Muna karyawa ya shirya tare da Yiwa Iya kyautar kudade masu nauyi,Iya ta dinga zuba Masa Addua,Allah ya kaika gida lafiya,Allah ya kareka da sharrin mahassada,Sharrin dare da Rana da Aljan musamman Salahu Allah ya watsa aniyarsu,Sharrin Karfe Allah ya rabaka da shi....Fu'ad ne yace Iya na gode ya Isa Haka kin cancanci fim wannan ma a wajena Kuma a Sannu Zan share Miki hawayenki,Iya tace Allah ya nuna min wannan Rana Dan Nan Dan Albarka. Fita Mukayi tare Zan rakashi gidan Yan Uwana sannan ya wuce,Haka Affa da dukkan dangina na garin ya musu Alheri harda Kai kudi masallaci tallafi a siyi Generator da Speaker a sa a masallaci da Dan Abinda babu a masallatan garin kaf sai da ya bada kudin aikin. Mota na shiga Muka tafi Gidan Babbar Yaya Rukayya Muka fara zuwa,Nice na Shiga Rukayya ta rike Baki yanda taga na canja,Tace kudi ba karya Rumaila kece Haka Kan Uba da kyar na Gane ki kin Zama wata baturiya ke Rumaila Anya kuwa kece? Dariya nayi nace nice Mana Sanda akace nayi cikin shege naji sakon gulmarki Yaya Rukayya Wai kar nazo gidanki baza ki rike Ni ba,Rukayya taga kudi Tace wallahi sharrin shedan ne Rumaila Iya duk ta taramu ta fada Mana Ashe Aljanine ya shafe ki,kiyi hakuri,waye ya fada Miki? Nace Basiru ne kaninmu,Rukayya Tace shege munafuki sai naci Ubansa, nace Ni da Mijina ne yazo gaishe ki,Da sauri Rukayya ta gyara harda sa Hijab,naje na shigo da Fu'ad suka gaisa yace Aunty Rukayya ya yara, Rukayya tana mamaki wannan bature Haka da Hausa radau,Mun Danyi Hira duk ya gaisa da mijinta da Yaran sannan ya min Rada a kunne tashi mu tafi,Rukayya Tace baza ku tsaya a siyo muku ko ruwa ba, Fu'ad yace sauri nakeyi sai Watarana idan mun dawo,Rukayya da mijinta sun Sha kyauta,na dawo zamu Danyi magana ta dangi,Rukayya Tace Rumaila bikin yarki fa ya kusa,nace Wannan Yar tayin Yar zaku yiwa aure,ke Rukayya har kin haifi Yar da ta Isa Aure? Zaki jawo Mana tsufa da wuri wanne Irin Aure Dan Allah a Bari tayi ko Secondary ce,Rukayya Tace to Haka ma babanta yace baya son Auren Nan,nace da Allah ku Kori Saurayin Nan gaba idan tayi karatu ayi mata auren Yan iskan Yara Basu tafasa ba zasu kone ita har tasan ma tayi wani saurayi Ina Haleesar take naci Ubanta,Saleeha ta shigo da Dan Uniform dinta nace ke Haleesa Dan Uwarki har kin San kula samari Yar yarinya dake to ba shegen da zai Miki aure yanzu a garin mahaukata ake,Dalla daukar min handbag dita muje mota,Haleesa Tace to Umma Rumaila Wai da shekara Nawa kika girme Ni ne? Kema fa auren wuri aka Miki ko Secondary Baki Gama ba,Rukayya Tace tsakaninku shekara daya tal da shekara daya Rumaila ta girmeki,Nace kina daurewa Yarinya gindi ta min fitsara wallahi Zan zare Hannu na a kanta,Duniya ba gaskiya Sanda nake talaka Rukayya ko shawara bakya Yi Dani idan nazo ma Zagina kike Yi Amma yanzu anga na Zama mutum auren yarinya ma Sai da shawara ta,Kai duniya aji tsoron Allah,yanzu gashi Ina cewa kar tayi aure karatu zata Yi kin yarda da wuri,Da Sanda bani da galibu ne ban isheki kallo ba ma,Rukayya Tace kefa Yar Iska ce duniya ce to ta canja Nima na Kara hankali nasan naka sai naka,nace Hankalin kudi ba anga Yan kudi na,ai zanje wajen su Basiru ne duk sai na muku wankin Babban bargo,Kuma na fada Miki ke Haleesa aure nayi cancel dinsa sai Nan da shekara Hudu zamu duba mu ganni muje ki rakani mota. Haleesa ta bini rike da jakata har mota ta gaida Fu'ad Nace kinji dai me na fada Miki wallahi idan na Kira Yaya Rukayya naji Kina zance da saurayi Ubanki Zan ci,Ku Yan yaran Nan baku fiye hankali ba,baku San so da ki ba kowa ma so kukeyi sai anyi aure ku damu mutane da complain,Bamu shirya sulhu ba Yanzu daga anyi aure sai Sulhu kullum tsakanin Mata da miji,Haleesa Tace to Umma Rumaila,ke Zan ballaki naga ma kin rainani, Fu'ad Yana Jin Rumaila Wai Ita babba tana ta masifa Dariya kawai take bashi Haleesan ta fini girma sosai sabo da ita lukuta ce ga tsayi,Hand bag Dina na Bude na Bata 5k,Tace na gode Umman mu,ki daina tsofar Dani tam, mota Yaja Muka tafi Ina ta mita Yar wannan Yarinyar har tasan tayi saurayi duniya ta lalace,Dariya Fu'ad yayi yace Sannu babbar Hajjaju an girma,Dariya nayi nace ai masifa nayi ta Yi a gidan nan,Haka muka zaga gidajen Yan Uwana ko Ina naje na Zama Hajiya sai abinda nace Biyayya Kawai ake min, Fu'ad yace sai Mun koma gida zansa a kawo su Gidanmu gaba daya suyi ko sati daya ne, nace Allah ya kaimu Amma yanda za ayi ba duka ba,idan aka kawo wannan group suka Yi sati sai a maida su a kawo wasu. A besa da gida ya ajiyeni Zan fita yayi sauri ya fisgoni yace Haka zamu rabu babu komai,Rungume shi nayi yace Bayan wannan fa? Kissing nasa nayi a lips sai ya rike bakin gaba daya Muka Shiga tsotsa,Muryarsa ta fara rawa na janye jikina,mayen kallo yake Bina da shi yace ko zamuje Hotel din mu kwana gobe na tafi ai Haka kika ce min jiya,nace Ba kai kace tunda mun Gama da wuri ba Tafiya zakayi Kuma kayi booking Flight fa,yace Flight din banza kudin Nawa ne a kan na rasa kissing naki kadai ba gwara nayi asarar millions ba,Dadi ya Gama kashe Ni Ana so na Kai Fu'ad sai ya siye mace da kalamansa,Nace Kayi Hakuri gwara ka karbo maganin na warke da wuri mu koma Zama waje daya kwana da tashi, yace Haka ne Kuma kin tuna min Amma zanyi missing naki,nace ai Ni har ma na fara missing naka Kamar nayi kuka,Wata Yar Akwati ta sarka ya dakko ya Bude naga sarka da dankunne da zobe na Gold yace ga kyautarki,murna ta kamani nace dama da gaske kakeyi,Kai ya daga min wuyana na Mika Masa ya saka min da Kansa na cire dankunne na na watsa a jaka ya saka min da Kansa na dinga Masa godiya,yace muga jakar Taki akwai kudi? Nace Wanda ka bawa Iya ya ishe mu,duk da Haka sai da ya Kara min wasu nayi godiya. Nace sai yaushe? Yace ko yaushe Zaki iya ganina,Idona ya ciko da kwalla kamar mun rabu kenan sai da ya sake lallashi na tare da manna min kiss a goshi na fita Ina cewa Dan Allah ka dawo da wuri,Kuma kana zuwa gida ka kirani nasan kaje lafiya,karka manta da Addua,Yace Inshaallah ki kular min da kanki Banda fita na fada miki,nace to kaima karka Bari wata ta kalleka Kuma ko wace ta kalleka bazan taba yafe Mata ba,Dariya yayi yace I love you,Ban Saba fada ba naji kunya ta kamani,nace me too na tafi da sauri dake nesa da gidanmu ya ajiye Ni,Sai da naje Kofar gidanmu sannan na juya na kalle shi Bai tafi ba,Hannu na daga masa shima ya dago min,Muna ta bye bye Amma yaki tafiya,Iya ce ta fito taga Ina ta murmushi Muna Bye bye Iya Tace maza ci gaba Sanda hannunki ya sage Kya hakura ai,Ya hango Iya itama,Iya ta Masa Ambolar Zaki ta ware yatsunta Tace uwariyonka tafi Haka,ta janye Ni gida,Lokacin Fu'ad Yana ta dariyar Iya ya tafi,tunda ya tafi yake tunani na,har ya Kira wani Driver dinsa ya bashi motar a airport yace a siyar da motar Nan ta samu matsala Wife Dina ta daki katanga da ita a siyi sabuwa Zan tura maka kudin da Kalar motar,yace ba matsala Oga,a Nan Zan siyar da ita a can sai a siyi sabuwa yace no a Nan zaka siya ka ajiyeta a gidanka idan nazo Zan kiraka ka kawo min,sai na maka waya,Alright cewar Driver, Fu'ad Kam ya bi flight zuwa Abuja. Ni kuwa Ina tsakar gida a zaune na Nunawa Iya Sarkar daya bani Ina fada Mata Alherin da yayiwa Yan Uwana,Iya Tace madalla ke Kam kinyi Dace,tunaninsa na Lula Ina kewarsa,kayansa daya saka kaf a garin nace ya barsu Zan wanke na goge,su na ebo Zan wanke,Iya Tace mayar da kayan Nan Tattabara Sarkin Aure Yamma tayi idan kika wanke akayi ruwa fa, ki Bari gobe da safe Kya yi Haba wannan wacce kalatar Miji ce haka Wato kina wanke Masa Kaya kina tuna abinki ko,Wai Rumaila kece haka kika Yi zurfi a soyayya? Dariya nayi tare da Rufe fuskata da tafukan Hannayena,nace Kai Iya,Iya tace Kyaji da shi mu Mene Bamu sani ba me za a boye Mana,Iya Tace Rumaila me tallan Awara 'yata itace ta samo Miji na gari ga kudi ga kyau ga soyayya,Ni Kam sai na godewa Allah Yar gidan Dan Daudu an rufta soyayya,Dariya na dinga Yi Ina rufe fuska na tashi na gudu dakina na kwanta Ina shakar kamshinsa daya makale a dakina. Yana sauka a Airport ya kirani yace gashi a airport,Haka Yana karasa wa gida wajen Umma yace gashi a gida,nace Alhmdllh,Zuwa dare Zan kiraki,da dare kuwa Mun Dade muna zuba love a waya,na tashi na koma dakin Iya na kwanta a gadonta bayanta Mukayi bacci tare,Cikin dare na manta Iya ce ba Fu'ad ba cikin magagin bacci na Rungume Iya ta baya,na dauki kafa na Daura Mata a ruwan cikinta,na tugewa Iya dankwali Ina shafa gashin Iya Nace Baby Uhmmmmm.....Firgit Iya ta farka.... AsmaBaffa 6/27/21, 11:06 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE MASU KARANTAWA BASU BIYA BA,DA ME SATA TAYI POSTING A GP DAN TA BIRGE MEMBERS NATA ALLAH YA ISA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 71-75 Official By AsmaBaffa Page naki ne Aida Maman Tasnim Iya tace Allah ka karawa 'yata kishiya sai nazo na tafi da abata,ka dinga kallonta sosai ba Kalar kishiya bace,nace Iya Ya za ayi da lamarin ubangiji tunda shi yace su Kara aure,Kyaji can da Iyayinki Dan ki birge shi kike fadar haka,Bari yaga kin Tara yara ki gani yanda zai hango wata Kuma karki zo wajena yaji Ubanki Zaki ci, Fu'ad yace Ai Iya mu turawa ne ba Wani Kara aure,Baki Iya ta tabe tare da Furta sai lokaci yayi na gani da Idona,Amma ka kiyayi zuwa wajena kace Allah ya jarabce ka da Kara aure,dama Ku maza Karyarku yawa gareta idan kuka tashi Kara aure,daga budurwar ce ta makale muku kuce kaddara ce,sai kuce taimakonta zakuyi,ko kuce Uwar gida zata taimakawa Aiki yayi Mata yawa, Fu'ad yace Inshaallah Haka baza ta faru ba,Iya Tace ta wuce ta Bayan kunne bazan taba yarda ba ka daina batawa kanka lokaci, Fu'ad Yana Dariya yace Seriously Iya....Iya Tace karka zo Nan ka fada min bakar magana ka Adana turancinka idan ka koma can kayi abinka,Nima dariyar nakeyi nace Iya face the Reality....Iya ta katseni da cewa Kinga ke dake Baki Dade da Shiga makaranta ba Awara duk ta daskare Miki kwakwalwa daga Jin naki turancin ba Dadi yayi Kama da Hausar mu Amma shi Shu'umin naki kamar baturen Ingila,Kai Watarana ka dinga Yi min Ina ji sai na dinga hasko kaina a America Ina Jin dadi na a can ga wasu Dollars Ina baragaza da su,Me yasa Sarauniyar Ingila ta rigani Zama Sarauniyar kamata yayi ace nice Sarauniyar Nan ba ita ba,tayi sauri ta rigani, Fu'ad yace Queen Elizabeth sunanta Iya Yana Dariya,Iya tace tsohuwar banza ita Bata gajiya da kudi ne,Dan Iya shege Rannan a labarai na kalle ta a birni gidan wata harda saka farar sarka Kalar kayanta duk ta tsufa fata tayi yaushi kudi wallahi Basu San Inda zasu je ba,gani Nan Iya Ina ta kiransu Amma basa ji na,Iya kudi yazo kema,Kamar ya kake nufi?gani Iya ai in kin ganni Kinga kudi,a'a Rumaila ce taga kudi ba Ni ba,ita da Kai zaku ci kudinku da yaranku Ni dai Zan ci Arziki,Shi yasa Duk Yarinyar Nan ta lalace da son Dadi Tuwo ma Dana zuba Mata kuka ta Kama yi Wai ba Dadi,Ka daina biye mata irin su Rumaila sai su karya maka jari,Dan karamin jarinka karewa zaiyi a kanta. Muna ta Hira da Iya muna ta Dariya har lokacin Girkin Rana yayi,Iya ce take aikinta Tace Fu'ad me za a dafa maka? Sai abinda kake so, Fu'ad yace Iya Tuwon shinkafa miyar taushe, muna cikin daki,Kira Iya ta kwala min na fito Tace sai ki shirya kije ki siyo min Maggi shine Kawai Babu a gidan Nan,Iya kina ganin Hadari idan Ruwa ya tare Ni a hanya fa? To ba yaro wa kike so Zan aika?, Fu'ad Yana ji ya fito Yana cewa muje na rakaki, English gown na saka white and green,sama ta matse kasa ta bude Bata da nauyi,Mayafi na yafa irin na Yan gayu, Fu'ad kuwa dama Yanayin wanka kana Nan Kaya ya saka dogon wando pencil Jean Arsh color da rigarsa t-shirt dark Arsh ya Sha kyau,daga baya tafi tsayi Gaban kuma baida tsayi irin ta mawakan turai,fita Mukayi nace da nisa fa sai munyi sauri,Hannu na ya rike muna tafiya a nutse,Sai kallon mu akeyi sabo da gulma wasu har lekowa suke ta katanga, Fu'ad yace gaskiya Yan garin Nan naku munafukai ne,wani Yana cikin shagonsa Amma sai da ya taso ya leko, Fu'ad yace Baby Kinga wani tsohon munafuki har lekowa yake Yi Kai gaskiya munafukai ne,Dariya nayi zaka gaji da kallonsu ai. Har shagon muka je Maggi kala kala ya Siya Mana me yawan gaske shi ya riko a katuwar Leda baka,muna fitowa aka fara ruwa kamar da bakin kwarya da karfi ya kece,Takawa nayi zanyi gudu yayi saurin rike Rigata tare da dawo Ni bayansa shi Kuma yayi gaba da sauri,Da sauri nazo na kamo Hannusa Wanda babu Leda nayi nayi nasa karfi na tsaida shi Ni na wuce na kasa,Dariya mukeyi ga ruwa Yana Zane mu,Da Dan gudu kadan na wuce shi,ruwa ya rigada ya Zane mu tun daga Nesa yasa Remote din motar ya bude,gidan baya muka shige muna Dariya,Ido ya zuba min Yana Kare min kallo har kunya ta kamani,kallona na dauke daga Kansa na koma kallon window ta glass Ina ganin yanda ruwa yake zuba,Ji nayi ya rungumo Ni ta baya,Ido na lumshe,Mayafin ya zare min a hankali gashi na daya jike yasa Hannu ya warware tumkar ya zubo yaraf Yana Shafawa Hadi da Kissing bayana zuwa wuyana,Luf nayi tare da lumshe ido,Zip din rigata yayi zipping Hannayensa biyu ya zura ta cikin Rigata Yana bin bayana da kiss,Bra dita ya janye ta koma sama daf da wuyana,Lokacin daya daura hannayensa a Albarkatun Kirjina Ajiyar zuciya muka saki a tare, Yana Murzasu cikin salo salo,Wani Dadi ya tafi dani,Muryata tana Dan rawa na gyara kwanciyata a jikinsa a hankali nace kamar kar a daina,Murmushi ya saki yace a Dadi ne da su kullum girma suke karawa ga Laushi,Watarana Suma zanyi idan Ina ganinsu haka sai dai kiga na Fadi na sume,Dariya muka dinga Yi,Ina Jin dadi ya yabeni nace Haba dai wa zai wani Suma akan wannan,Gani Kuma ai sai dai a ga na Fadi Ina Suma,Dariya nayi Ina ta Jin dadi,Nace Ni fa Ina da tambaya a Ina ka iya Harkar nan ne haka? Ko dai a turai ka Danyi budurwa baturiya ka Dan Laguda ta? Dariya yayi yace ke dai kiji dadinki Kawai Kuma ance Miki dole ne ko a film duk gashi Ana Bamu haske,Yaro Dan 15yrs ma yanzu ya San me akeyi,Sai Ni dama kin Dade kina Raina min wayo ban San komai ba,har Habaici kike min a gidanmu,Ai yanzu na yarda ka iya, Juyowa nayi muna facing juna ya hade bakin mu waje daya kamar zai cinye min Baki Haka yake tsotsarsa,Rigata ya zame yaci gaba da murza Boobs Dina Yana tsotsa, Hankalin mu ya gushe Nima gaba daya abinda naga dama nake Masa a sassan jikinsa,sai da muka Dan samu nutsuwa. Amma dai gabadayanmu a cikin wani yanayi muke Kawai hakura Mukayi sabo da tunawa da Maggi na Iya,Nace Ruwa ya Danyi sauki duk da cewar motar Tasha Tint, Kayan jikinmu da suka jike muka gyara sannan muka fita tare da Shiga gidan Bayan ya kulle motar,Iya tana kitchen Tace Aiken ku bacin Rai ne gaba daya,aikenku Babu huce zuciya,Ina kuka tsaya haka? Fu'ad ya shafa Gashinsa yace Me kantin ne baya Nan sai da ruwa ya Dan tsagaita ya zo ya Bamu,sai kuje ku cire kayanku ku shanya ku canja wasu ko mura ta kamaku sai dai naji Kuna tari ba ruwana,ke Kuma Rumaila sai ki karbi dankunnen naki ki maida kunnen naki ko? Sai lokacin na shafa kunne na naji ba dankunne a kunne daya, Fu'ad na kalla sai na hango Dankunnen a jikin rigarsa ya makale a kirjinsa shima Bai sani ba,Kunya ce ta kamani sosai,Dakin Iya na fada na dukunkune fuskata da pillow na Iya,shima Fu'ad sai da yaje cire kayansa yaga dankunnen,Kunya ta kamashi yaki fitowa daga daki ya kwanta yayi baccin karya,shi wlh ya Matsu Iya ta koma gidan Yayanta Haruna,Shi dai Yana Jin kunyar Iya Amma Kuma gidan akwai Dadi,ga Aljani baya zuwa sosai. Umma kuwa tunda Fu'ad yace ya tafi wajen Rumaila suka Yi waya yace ai bazai kwana ba,Karo na biyu yace Mata ya wuce Kano Meeting sai Nan da kwana biyu zai dawo,Umma Bata San karya yayi Mata ba sabo da dole sai ta hanashi kwana shi yasa yace ai shi Yana Kano ma,Abbi kuwa Wani malami abokinsa ya hadashi da shi yace zai Iya yiwa Fadila magani,Abbi yace Malam to ya aikin yake? Malamin yace ai cikin dare Zan na kwana Ina Yi har na kwana bakwai Amma sai an kashe kudi,sabo da akwai wani turare Aljani za a tura can kasar Chech Republic a can za a siyo turaren Kuma gaskiya sai an kashe Dubu dari biyar,Abbi Yana ji ya Gane Dan damfara ne,sai yace to Bari zanyi shawara sai na dawo da kudin,malamin karya sai murna yakeyi banza ta Fadi,Abbi tunda ya fece ba a sake ganinsa ba. Wani malami kuwa Nan ma Abbi aka tura can wani Kauye a kano,Shima yace Babban Aiki ne Alhaji Bakin Aljani ne a jikin Yarinyar Nan,dole sai kun dauki mataki idan ba Haka ba daf yake da nakasa Danku Mijin yarinyar,shi yanzu Aiki da kuke gani sai da kudi Matukar Ana son biyan bukata,sabo da maganin a makabarta za a binne,tunda Abbi yaji Haka Nan ma yace a bashi lokaci zai dawo, ya gudu abinsa. Na Uku Kuma da Umma suka je Bayan sunyi bayanin komai,sai malamin ya kalli Umma yace Amma kina da kishiyoyi ko? Umma Tace ae,yace Ashsha duniya Ina Zaki damu ai wannan kishiyar a cikinsu Guda daya ce tayi mata asiri,Kuma ta jikin danki aka tura Aljanin ya sauka a Kan Yarinyar,Umma ta gallawa Malam Harara Tace to tun yarinya Bata San gidanmu ba take da aljanunta,Amma ai Basu tashi ba sai da tazo gidanku,Umma Tace gaskiya baza ka sa min zargin kowa a Raina ba,mu dai Kawai maganin Aljanu muka zo Nema ba neman ya akayi suka shige ta ba,Abbi yace Zaka hada min rigima a gidana dama ance irinku ke hada makwafta,Mata da Miji,Dangin miji,Yan Uwa duk kune kuke hada fada a tsakanin Alumma,Wanda Basu da hankali sai su yarda da Karyarku,Malam ya rike Baki yace nine makaryacin? Abbi yace to da mene?Umma Tace tashi mu tafi wannan ba malamin Allah bane,Malam ya nuna Umma da yatsa yace Zaki gani sai na sa Mijin naki ya sakeki,Ai ba Kaine Allah ba cewar Umma,Abbi yace karya kake Malam ya nuna Umma yace wannan Rayuwata ce gaba daya,Aurenta ma me tsada ne,Har Sudan na tsallaka na zabo ta aka dakko Amarya a jirgi me tsada ce me daraja,Ba irin matakar bace ta ladan noma auren Hadi,na tabbata Sanda ka auri matarka baka San ma kalarta ba aka daura maka aure da ita,Ni kuwa sai Dana zaba na darje,Malam sai yaji Abbi kamar yasan Sanda aka Masa aure,lokacin Yana karatun Allo a Sokoto sai kiransa akayi a gida Yana zuwa akace an Masa aure Kuma dole Haka ya hakura gashi har sun Tara Yara,Malam ya nuna Abbi da yatsa yace kaima boka ne na gano ka,idan ba boka ba ya akayi kasan ta yanda aka min aure? Abbi ya rike Hannun Umma yace muje,suka bar Malam Yana ta masifa,Har yanzu ba son matarsa yake ba Kawai Yana Zama da ita sabo da Iyayensa da Kuma Yaran da suka Tara,Nan take Malam yace wallahi Nima sai nayi auren so na zabo dalleliya. Da kyar Su Abbi suka samu wani malami ba Dan tsubbu ba Addua Kawai yakeyi a man Zaitun Ana bawa mutum Yana lasa Yana shafe jikinsa har ya Kare sannan yace kudin aikinsa Dubu saba'in ne idan mutum Yana so ya biya a sa Masa Rana yazo ya karbi maganin,Nan take Abbi ya biya kudin,Yace wani satin a dawo a karba ya rubuta Sunan Rumaila a takarda sabo da gudun mantuwa,Kuma shi baida Almajirai Dan Ahlul Sunna ne Islamiyya ce da shi a Nan yake koyarwa,babu shirka babu Bidi'a,Abbi ya dawo ya bawa Umma labari yace yanzu Naga Malam na kirki Har wa'azi yake Yi Kuma Yana koyarwa a makaranta ta Sunna,Wancen mutanen duk ba malamai bane,Malam me wa'azantarwa da koyarwa shine malamin gaskiya Wanda zai ce Allah da manzo ba Malam na soro ba Wanda aikinsa damfara da shirka ga hadin fada a tsakanin Alumma,Umma Tace ai yafi Amma duk me yarda da Maganar malami Dan tsubbu to zuciyarsa rufaffiya ce bazai Gane ba Kuma bashi da rabo. Momy Da Mama zaune suke suna cewa wannan munafukar Ina suke zuwa ne da Abbin su Fadila?Mama Tace su suka sani Idan tayi tsami zamuji,Amma su Khaleesat sunce zuwansu gidan Fu'ad sau biyu Amma gidan a kulle sai Mai gadi da me kula da Compound,Amma da suka tambayi me Gadi Ina masu gidan Suma munafukan sai cewa sukayi Wai sun tafi Lagos Honey Moon,Momy Tace Wai su masu Aiki na Amana baza su tonawa Ogan su asiri ba,duk sai sunci Ubansu da kaina zanje gidan Anjima,Mama Tace muje Kai tare,5pm suka shirya Mama itace ke Driving har gidan Fu'ad suka je ko motar Basu shigar ciki ba a waje suka Yi parking ,suna kwankwasawa me Gadi ya taso tare da lekowa ta Yar wata kafa a jikin gate din Wanda dama anyi ta Dan ganin waye yazo,Ta ciki Yace basa Nan sun tafi Lagos,Momy ta galla Masa Harara Tace Kai karka Raina Mana hankali idan ma zaka fada Mana gaskiya ka fada kudi zamu biyaka,Me gadi yace Hajiya baza ki Iya biyana kudin da Oga ke bani ba,Kuma sunce sun tafi Lagos sai nayi Miki karya,gwara ku tafi sabo da Ina da bindiga ta sai na dakko ta na fasa muku kafafu,Momy Tace da kuwa ka Kare rayuwarka a fursuna,to sai ki hauro katanga ki bude gidan mu gani,Mama Tace muje zamu dawo Next time sai kaci Ubanka,Me gadi ya rufe Yar kafarsa ya koma ciki abinsa ya barsu Nan suka gaji tare da tafiya. Sai da Iya ta Gama Yi Mana Tuwon shinkafa miyar taushe Tasha nama sannan na daukar Mana,dama tunda yazo har Iya ruwan Roba muke Sha,Iya tana Sha Tace Typhoid Karyarki ta kare,sai dai na dauka a Salat Amma ta hanyar ruwa kuwa na Gama da ke,Iya taji Dadi suna ta cin dadinsu tunda Fu'ad yazo shi yasa Bata so ya tafi,shima wani dadin garin yake ji,Muna cin Abinci Wayarsa tayi Kara,Umma ce ke kiransa ,kin dagawa yayi har ta Kira sau biyu Bai daga ba,Nace ka daga Mana yace sai Mun Gama ci sannan Zan kirata,Da Hunnu muka ci Tuwon mu yace tsotse min yatsu na,Daya Bayan daya na tsotse yatsunsa tas,Nima ya tsotse min Nawa tas,Fitowa Mukayi tare da wanke Hannu da baki,Mukayi Alwala yaje masallaci,Ni kuwa da Iya munyi Sallah a gida na gyara dakinmu Dana Iya har tsakar Gidan,Ina wanke wanke Fu'ad ya dawo ya tayani Yana min dauraya,Sai da muka Gama sannan ya Kira Umma,Bayan sun gaisa yace Iya...da Sauri yace au Umma,Umma Tace Iya kuma? Nice Iya yau Kuma? Sai kace Wanda ka Dade a gidan Su Rumaila ka rike sunan Iya sosai har mantawa kakeyi kana kirana da Iya Kai ga me suruka ko,Dariya Fu'ad yayi yace ba Haka bane Umma, kinji shuru ko Meeting ne ya rike Ni sai yanzu na fito,Umma Tace ai nayi tunanin Haka,gobe zaka dawo ko? Fu'ad yace Aikin ne Umma yayi yawa da kyar ne Idan Zan dawo goben ma sai dai ko jibi ko Kuma Nan da kwana Uku Ma,Umma Tace ai kafin ka dawo an karbo maganin Rumaila idan ka dawo sai kaje ka Kai Mata tayi amfani da shi mu gani ko za a Dace, Fu'ad Yana Murna yace to Inshaallah za a Dace Iya...Au sorry Umma zance,Umma ta girgiza Kai Tace zaka zo ka sameni. Yamma na Yi yace zai tafi Iya Tace Sam bazai tafi ba sai gobe dama shi ba Niyyar tafiya yayi ba shi yasa yace to Allah ya kaimu goben,Iya Tace goben ma sai yamma yace Inshaallah,sai murna yakeyi,Yau ma Haka Mukayi bacci makale da juna Aljani Bai zo ba,Lokacin tafiyar Fu'ad yayi Amma sai ya kwanta yace Kansa ne ke ciwo,Iya duk ta gigice tana Sannu kaji, tafiyar Nan ka fasa ta sai kaji sauki, Fu'ad ya kwanta yayi wani ranga ranga kace mutuwa zaiyi har da kuka na,Iya Tace Bari a samo maka Yar Fura kasha naga tun safe ka kasa cin komai,dama Fu'ad Yunwa yake ji Dan kar ace cutar ba me zafi bace sai yaki cin komai,Iya tana jikin Kofa Tace furar za a kawo maka ko ayi maka kunun gyada,Ko Kuma Taliya da Miya za a kawo maka? Fu'ad yayi wani Ranga Ranga da kyar yake magana kasa Kasa yace a hada duka Ukun,ba Iya ba har Ni Rumaila sai da Mukayi mamaki,maralafiya Amma duk zaici Abu Haka,Iya tunaninta Bata ji dai dai ba Tace me kace? Ya sake cewa a hada duka Ukun a hankali Yana nishi. Masu Sharhi a ci gaba Dan Allah Ina godiya Kuma. AsmaBaffa 6/29/21, 8:57 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE NA KUDI NE WACCE DUK TA FITAR DASHI ALLAH YA ISA,WACCE TA KARANTA BATA BIYA BAN BAN YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 76-80 Official By AsmaBaffa Page naki ne Ummu Deejat Iya tana Farkawa kunne ta kasa sai da taji Ina Kiran Baby,Kunnen Iya na samu leben kunnen Wanda na Iya an kwana biyu a duniya wajen ya saki sabo da saka dankunne Na mulmula wajen,Iya Hannu na ta janye ta jawo dankwalinta Dana tuge ta dinga nannade shi sai da ya koma kamar Igiya sannan ta kunna Tochlight ta dage Iya karfinta ta dinga tsula min,Dake cikin magagi nake na bacci a tsorace na farka tare da direwa a kasa na Fadi a kasa,Iya Tace Ni Zaki gayawa Kwana da Miji,Ni Zaki gayawa soyayyar miji,kin San Haka zakiyi kika ki binsa ku tafi,Fitsararriyar banza,Harda mulmula min kunne Yar Iska saura kadan ki hada da Dankunne na ki firde min kunne ya tsarge gida biyu da kin tsinke min kunne sai kin kaini Asibiti an dinke min,Sai lokacin na tuna ma Ni tare muke da Iya,Wayata ce tayi Kara alamar Kira ne na San ma Fu'ad ne,Iya Tace ga babban Fitsararren Nan ya Kira sai ki dauki wayarki ki bar min daki,nasan Abinda zai ce Miki Iya ta gwada Maganar Fu'ad da Gadara da Iyayi zai ce na kasa Bacci,shi yace Miki Baby ke kice Masa Baby to Dan Ubanku Wai me kuke nufi ne? Ya abin yake ne? Wa za a barwa Baby din ne a zabi mutum daya Mana ko shi ya karbi Baby ko ke sai Kuma ku samo wani Sunan a bawa wani Amma ke kince Baby shi yace Baby Ni fa ban Gane muku ba 'yan Babyn Bantan Uba tashi ki tafi Iya ta fatalo min wayata,Dariya nayi nace Iya Can dakin Ni daya kamar mayya,Iya Tace ai mayyar ce dama Ae mayyar Mijinta ba, Allah idan Baki fita ba gobe Tuwon masara zanyi a gidan Nan tun safe har dare shi Zaki ci Kuma,Iya tasan bana cin Tuwon masara sai dole,kofa na Bude na fice ta rufe kofarta na koma Daya Bedroom din sannan na Kira Fu'ad,Muka Sha Soyayya har labarin Iya na bashi abinda ya faru ya dinga dariya. Washe gari da safe bayan Mun karya Wankin Fu'ad na kwaso da Nawa Zan wanke,Iya tana zaune tana gyara wake Tace Ina ganin banbanci,In haifi mutum Amma wani bare ya fini,nace to Iya kema kawo naki,kiyi naku bana so wanki na kala daya ne Zan wanke abina,Ni Ina da matsayin da za a hada wanki na Dana miji ne? Baki na Bude nace Kai Iya,Dariya tayi Tace Ke Ni tsokanarki nake Yi wanke abinki Amma anjima da Yamma ya kamata ki shiga gidan Kawu ki duba matarsa jiya ruwan Miya ya zubo Mata a Hannu ta kone da yawa kin San kawun naki Sarkin korafi ne,To Amma Bari na tambayi Fu'ad din Idan ya barni to,Iya Tace Yau baza ace Baby dinba? Ko kunyar ta motsa ne yau?in dai Dan nice kice Baby dinki ba ruwana ai Ana so a dinga Dan boyewa Miji suna,Nace Iya ai kece idan ance kice a'a idan ba a ce Nan kiyi ta fada,Wanki na fara Ina ta faman Yi Iya Tace kayan Dan gwal sai an karar da Sabulan gida da Omo duk Akan kayansa,tun dazu kike bulbula musu kumfa kinyi Sabi yafi biyar ayi da Sabulu ga Kuma Omo,Murmushi Kawai nayi Ina Jin Iya har na Gama na shanya,nace Iya Zaki Yi amfani da itace? Iya Tace ae nace to bazan shanya a Nan ba sabo da kar hayaki ya kamasu,Iya dama tana sani Tace ae Dan taji me zance,Kai Kawai ta jinjina Tace Wai Ni Kam Rumaila ko a birnin makarantar kula da Miji kika Shiga ne Nima na siyo Littafi nazo daukan Darasi,Dariya Iya ta bani nace Iya a wajenki na koya,a'a ai Ni duk inda naje Allah ya gani banyi Biyayya ba,Ina so nayi Amma na kasa tursasa kaina shi yasa na Dan fasa yin wani auren sai zuciyata ta Dan shakata na gaji da kaunar mazaje daban daban karshe Kuma bazan zauna ba,Kauna ta mutane maza da yawa tasa zuciyata ta cunkushe da Goslow, ta wannan ta Shiga ta fita,ta wannan ta Shiga ta fita yanzu sai nayi shara a zuciyata,tas Zan shareta na saka mutum daya na karshe sai na rufe ta ruf,Iya waye na karshen yanzu Nan gaba kina sa Rai Zaki sake aure? Iya Tace kwarai kuwa Inshaallah da Aure Zan koma ga Allah,nace waye to Iya? Me tsautsayi Wanda Allah ya kawo zai Sha wahalar Iya cewar Iya,nace Dan Allah Iya mu tafi dake Birni ki hakura da auren nan,Iya Tace ai birni Kam zanje Inshaallah Amma bazan zauna ba sai dai nazo da yawo naga dakin mijinki da danginsa na dawo,In Allah ya yarda ba Wanda zai ce Yana sonki ma,Allah ya bani farin jini sai ki Hana na gani Iya ta furta, Fushi nayi ban sake magana ba,Har Suka bushe na goge Masa kayan da Nawa na killace su sannan na Kira shi a waya. Fu'ad Duk da cewar bana gidansa a can yake kwana sai da safe Yake zuwa gida wajen Umma a can yake cin abinci Kuma Ko Office Umma ke Kai Masa abinci,5pm ya dawo Direct gidansu Driver ya maida shi,yaci Uwar wanka cikin suit Silver color yasha kyau,kayan dai dai shi kamar a jikinsa aka Dinka ta zamani,rigar ta sama ya cireta tare da ratayata a kafadarsa Yana tafiya Yana latsa waya,masu Aiki Sai gaisuwa suke kwasa Yana Gadararsa,Naila ce ta fito zata fita a motarta Sannu da zuwa Yaya ta furta,Hannu Kawai ya daga Mata ya wuce sashen Momy ya gaida ta,munafukar da fara'a ta amsa tana tarairayarsa,Harda kawo Masa abinci,Yana ci a Dining Tace Ni kuwa Fu'ad Wai Ina matar taka ne? Fu'ad ya fadada fara'arsa yace taje ganin gida jibi ma nake so naje na dakko ta,Momy Tace Kayi Mata waya Mana ta dawo ai ba yarinya bace da zata bace ko, No da kaina zanje bana so tana hanya Hankalina ya rabu gida biyu zata dawo lfy ko a'a yafi idan Ina kusa da ita,Momy Baki ta tabe Tace Tunda ita Bata da cikakkiyar lafiya Aljanu sun shafe ta ga wata Yar kawata Yusra ka Kara aure Mana yanda kake matashi a Haka kana bukatar kulawa,matarka Kalar lalura ce kullum a mashashara take daga wannan sai wannan,Mika Fu'ad yayi yace Ni Yar matata ta ishe Ni,dayar ma daya na samu nayi,Momy Tace Fu'ad nice na raineka kasan bazan cutar da Kai ba,Kalli hoton Yusra yarinya ce wayayya a turai tayi rayuwa irinsu ne kalarka, Fu'ad ya karbi Wayar Momy ya kalli Yusra fara ce kar Amma ko kafar Rumaila Bata Kama ba a kyau da kyan sura, ya santa ma a Uk Bata da tarbiyya ko kadan gaba daya a turai ta girma sai yanzu ta dawo Nigeria,Iyayenta ma Basu Iya bada tarbiyya ba suna da son Shiga malamai,Wayar ya mikawa Momy yace tayi Momy Amma a Bawa wani a gidan Nan ba Ni ba,na Santa ma Yarinyar Yan Kano ne,Momy Tace Haka Tace min itama Kun San juna,Zata zo min Nan ai zatayi wata daya a gidan Nan idan Allah yayi Kun saba shike Nan ai, Fu'ad yace Uhm Kawai ya Mike ya bar Mata sashenta Baki daya,Mama ma yaje sun gaisa,a wajen Umma ya Iske Aunty Samha Suka gaisa,Kwanciya yayi a doguwar kujera Yana latsa waya kirana Ya shigo wayarsa,kashewa yayi tare da kirana back. Baba Jummai tana kusa da Fu'ad tana ta goge goge tana satar kallon Fu'ad a hankali Kamar me kunkuni Tace a duniya Yaron Nan Yana birge ni,Kuma Ni da soyayya nake sonsa Amma wannan tsinanniyar ta kanainaye shi Hala ita ke Kira,Umma Tace Baba Jummai zancen zuci kike Yi Haka ne? Haba Dan Allah mene damuwarki a duniya an muku albashi da wuri ga komai Ana muku Zaki ci Zaki Sha,ba duka ba zagi Mene na zancen zuci har zamu fara Jin matsalarki a fili,Samha Tace ke rabu da tsofaffin Nan ba godiyar Allah suka fiye Yi ba,tunda ba a tauye musu hakki ai shike Nan Allah ya gani,idan kika sake Ciwon zuciya ne zai kamaki a banza yanda tsufa ya kamaki Haka,Baba Jummai tayi mukus Allah yasa ba a ji me Tace ba sum sum ta tashi da mopper dinta tayi waje. Shi kuwa Fu'ad hankalinsa ma ya tafi Kan Wayar Daya Kira,Bayan na gaisar da shi Nace ka dawo daga Office ne? Yace Yeah Ina palon Umma nace ka gaida ta,zata ji,kinci abinci? Nace ae,da yawa? Nace ae,to me kika ci? Nace wake da shinkafa da Salat da tumatur na barbada Maggi star na da Mai da yaji Dan kadan,ke kika dafa? Iya ce tayi, That's really nice,hope dai Baki ci Albasa ba nasan Mata da kwadayi,nace ai kasan Ni bana sonta ma Sai in za a sa a iya girki a dafa yace Correct, Umma tana ta ji da Aunty Samha sun daina Hirar tasu sun tsaya suna sauraron Fu'ad,Umma tana ta mamaki yanzu yaushe ya fara Soyayya da matar tasa,shi da yake nuna aji baya magana sai yaga dama yanzu gashi shine yake ta tambayoyi,wayarsa yake Yi Yana ce min kinyi wankin? Har ma na goge su,ki zuba Kawai a wannan jakar Taki pink idan na zo Zan tafi da su,matar Kawu Haruna ta kone a Hannu,Subhannallah ya furta,Na wani narke murya da Shagwaba nace Wai Iya Tace naje dubiya nace Bari na fada maka,Uhmmmmm......ya Furta sannan yace kije tunda dubiya ce Amma da dare Kuma Hijab har kasa Zaki saka,Nace to ai dama,karki bi ta Hanyar majalisar su Jauro kibi ta can bayan farin masallaci ta wajen Bishiyar Nan wacce ranar Nan da dare muka tsaya a wajen,nace na Gane,Kuma Minti biyar zakiyi a gidan ki koma gida. Shagwaba na fara Masa Ina bubbuga kafafu Kamar Yana kallo na nace Ni...Ni...Allah...yayi kadan.... Alright 15mnt to,zai Fadi wata Maganar sai ya tuna su Umma suna wajen Kuma yaji palon tsit, Mikewa yayi Yana dariya Yana waya ya haura sama. Bed din Umma ya kwanta Muka ci gaba da waya harda cewa sai na Masa kiss Haka na dinga Muahhhh....Muahhhh...a waya shima Haka,Iya Ashe ta fito daga daki Tace cinye Wayar ki huta Nasara ya kera muku Kun Zama Shashashu,Bature ya Mai da ku wasu bi ta Nan,Nima tashi nayi na kule daki na kwanta muna ta waya wajen 2hrs sannan muka hakura lokacin Sallar magrib tayi,Bayan nayi Sallar Isha sannan naje dubiya gidan Kawu Duk yanda Fu'ad yace nayi ban karya dokar ba Haka nayi na dawo gida. Hajara da Jauro soyayya ta barke a tsakaninsu Wanda har ta Amince ya Kai kudin Aure ,Manya sunyi magana Dana ji labarin na Mata murna Jauro ba laifi Kuma Lagos zai tafi da ita tunda a can yake aikinsa na Dan Sanda,ko ba komai Hajara tafi su Saude da Rabi kyan hali,ganin Hajara Itama ta samu Miji na kirki sai Saude da Rabi Suka hade Kai Suka daina kula Hajara sosai sai sunga Dama,Amma suna magana da juna Kawai sabgar Hajara Suka daina shiga,Ina zaune a kitchen Ina Bitar karatun Alqur'ani Ina girki sai ga Hajara ta shigo da Sallama ita daya sodo sodo da ita,Hajara ma wankan tarwada ce me haske Kuma Fulani me kyau ga Hanci,Allah ya taimaketa Iya Bata gida da taci Ubanta yau,da fara'a nace Hajara Yan Mata,Murmushi tayi Tace uhm ke Wato kin Zama matar Aure,nace ae Mana ai kune Yan Mata yanzu,Kujera na Mika Mata nace zauna,Zama tayi Tace Rumaila dama zuwa nayi ki yafe min abinda nayi Miki,Hankali ya shige Ni gaskiya Bamu kyauta ba Dan Allah kiyi hakuri,Nace ba komai Hajara Ni ba abinda kuka min, bana rike ku da komai wallahi,Ni hakan ma nafi Jin dadin Rayuwata ba Wanda zai Bata min Rai Kuma kun Sanni Ni ba komai ke damun rayuwata ba,Abu daya kuka min idan na tuna Ina Jin haushi bazan boye Miki ba,Na farko Sanda aka ce nayi cikin shege kuka dinga tsokanata a gari Kuna sa Yara suna min Ihu,Haka Kuma Sanda kuka yiwa Affana wulakanci a gabana kuka dinga kiranshi da Yar Shila wannan abin shine Kawai ya Bata min Rai,ai ko ba komai mahaifi mahaifi ne,muyi Wasa tare Amma akan bakwa kaunata kuka yiwa ubana mahaifi haka a gabana a Gaban Baki su Nene duk da cewa Saude da Rabi sun fiki laifi a wuri na,Idona ya ciko da Hawaye nace ba komai na yafe Miki ya wuce,Amma kar kusa Rai Zan koma muna Komai da ku Kamar da can a baya tunda har Iyayenku ba Zagin da Basu Yi min ba gwara naki Innarki har tuwo ta taba bani sau biyu bazan manta ba,wannan ya nuna ba Amana,ba Kauna ta kawaye Wanda suka taso tare Muka Yi Wasan kasa tare,babu kauna ko ta Albarkacin Yan Uwa musulmai,me ya kamata muyi idan kaddara ta fadawa Dan Uwa Musulmi shine Addua,Amma mu yanzu mutane Hassada da cin Amana tayi yawa,ba dama wani ya motsa idan bala'i ya samu mutum har murna mukeyi Ana Allah ya Kara,idan abin farin ciki ya samu wani sai bakin ciki da Hassada sharri kala kala,Allah Kawai ya shirye mu Baki daya,idan Zan taso magana ma bazan Iya yafe muku ba Amma Kawai a bar zancen ya wuce,Naji an kawo kudi Allah Sanya Alkhairi kema ba laifi kinyi sa'a,sai a dage idan anje can a koyi Ilimin Addini Dana Boko,Rabi Tace Dama yace zanyi karatu a can,a Nan ma ya saka Ni a makarantar Boko da Islamiyyar garin Nan shima idan yazo zance Yana koya min wasu abubuwa,Shine su Rabi Suka daina shiga harkata,ko naje wajensu Basu fiye kulani ba,su Rabi....dakatar da ita nayi nace can ta matse muku ai kawayenki ne kunfi kusa,okay shi yasa kika zo min sabo da sun koma kanki Alhmdllh ai daya Bayan daya wallahi sai na ganku a Rana Ina zaune Zan Sha kallo,bana son Munafunci Kun Sanni Ni tun asali ba a gulma Dani,ki dage ki koyi Zaman aure,ki koyi Mene Aure,ki San cewa Aure ma gaba daya Ibada ne ba Wai Dan iya Jin dadi ba,idan kika San Aure Ibada ne kaf to kin hutawa ranki hange hange,ki San ya Zaki zauna da Miji lokacin da yake da kudi ko babu,ki San ya Zaki zauna da surukanki,ya Zaki zauna da Dangin miji kannensa,yayyensa,su Ya gana da su Yafendo,da su Goggo,ya Zaki tattala miji da Nuna kauna da Iya soyayya,ki koyi girke girke,iya kwalliya tsaftar jiki lungu da sako da tsaftar gida idan nace gida Ina nufin ko Ina na cikin gidan,Ya Zaki sa Kaya ki birge me gida,ki koyi Zama da kishiya idan ta Allah ta kasance ko an Kara Miki Nan gaba,Hajara Tace idan an Kara Miki dai sai ki dinga jawo min jaraba jikina,Dariya mukayi,Nace Hajara a kula da tsaftar Baki,Hajara baki,Baki da kasa kin Gane kasa ai ko? Hajara Tace kasa Kuma? Nace farfajiyar me gida Hajara,Mahutar me gida to Ina nufin inda a Daren farko ake gashin Kuma a ciki,Hajara harda shewa,nace Jauro ya waye Hajara a kula,Kinga baki? Tace ae nace to wayayyu sai sun kusa cinye shi Jauro kuwa daga ganinsa ba kanwallasa bane,Hajara Tace ae wallahi Rannan Daya zo zance ya Rungumeni da kyar na gudu gida,Kuma In zai tafi Wai Ko nayi Masa me ma yake fada Ni dai da turanci yake fadar zancen nasa Wai ko Uhmmm.....Hajara ta daga Kai sama tana tunani Tace yawwa na tuna ko kus ko kis, nayi Dariya nace Kiss ai shine nake fada Miki idan kinyi auren Kya fada min a waya kinji Yar Hajaralle ta Jauro,Hajara Tace Kai Rumaila kina birgeni daga aure kin Zama me Maganar manya,har yaushe kika Yi auren Amma ka Rantse kin shekara Tamanin da aure,nace Ilimi,Birni akwai Ilimi da cudanya da mutane ga Kawayena suna fahimtar Dani kin San Kuma kwakwalwata komai taji ta dauke sabo da akwai kuruciya Bamu da matsala,Hajara Tace Zan na zuwa kina koya min wasu Abun da karatu ma Sai dai Ina tsoron Iyanki karta ci Ubana,Haba Zan lallaba ta Babu abinda zata Miki. Haka na fadawa Iya yanda Mukayi da Hajara Bayan ta dawo da dare,Iya Tace ta Dan fi sauran Hankali ai Kuma Iyayenta ma wallahi sai da suka min jaje Kuma da Suka ji labarin kinyi aure sun zo min murna ita ai Iyayenta a tsaye suke Baki gani ba ai Basu barta ta biku birni ba,Nima da hankali na rabon mijinki ne ya kaiki shi yasa na barki ma kika tafi,kaji Iya harda wani Kare kanta itama. Kullum Hajara tana zuwa Ina koya Mata karatun Islamiyya da Boko duk da Nima ba Wani kwarewa nayi ba Amma na sani daidai gwargwado,Itama Hajara tana girki a gidansu sosai wannan ta Iya sai dai Nan gaba idan ta Iya karatu zata koya ko a waya ne, tunda duk wani girki da akeci a kasar Hausa ta Iya dai dai gwargwado. Kewar Fu'ad Duk ta kamani har yanzu Ina zuba Ido yace zaizo Amma kullum Muna waya a Rana sau Uku sau hudu,Bangarensa kuwa tunda yayi waya Dani ya Gama kwance zaninsa a kasuwa, Umma Bayan Samha ta tafi yazo cin abincin dare Umma Tace Sannu Sarkin karya Ashe can ka tafi ba kunya ko dai a can ma ka Kare kwanakinka ne kace Meeting kaje Kano?Ya guntsi ruwa abakinsa zai Sha da sauri ya feso shi waje Jin abinda Umma Tace zata kure shi,kame kame ya fara yace No...no....Umma...y..Taya zanyi Haka a Ina zanje na kwana ai ba wajen kwana na a garin Nan,to Taya kasan wani Majalisar wani ko Jauro ko Iro kace ne,sannan kace tabi ta Bishiyar da kuka zauna da dare, me zai sa kayi dare a garin nan? Kuma kana cewa ta zuba kayan data wanke a Jakarta pink,duk Ina ka San wannan? Shuru Fu'ad yayi,Umma Tace Dama na Dade Ina zarginka har Abbi sai da muka tattauna da shi,Kai da Nan Kaduna idan aka turaka Meeting baka zuwa sai an Kai ruwa Rana Kuma komai dare baka kwana,Kuma sau Nawa kaje Aiki Kano Abbi yayi yayi ka kwana kaki yarda sai Islam aka tura can, Fu'ad yace Umma baza ki Gane ba,Umma ta make Masa Hannayen da yake wani misali dasu Tace Dama bazan Gane ba mana,Yace Haba Umma Mana....ba Haka bane....Ohhhh...no....Umma Tace gaskiya Mana ake kirana da Iya,Ai Zan tambayi Rumailan nasan yanda Zan Mata ko in tambayi Iya,Kuma idan naji gaskiya sai na Saba maka Umma ta dungure goshin Fu'ad Kamar yaro ta haura sama,tana tafiya ya maza ya dauki waya ya kirani,Yace duk yanda Umma zata bigi cikinki karki fada na kwana ko daya,nace to ai dama bazan fada ba na sani ai,ka manta ai na gama sanin halin Umma,Yace Good,tafiyar Umma yaji ya kashe wayarsa ya fuske. Ni kuwa Iya na fadawa itama kar ta tonawa Fu'ad asiri,Iya Tace to Ni Yarinya ce? Da sai kin fada min kar na fada Kawai sai nace yazo ya kwana a Ina to,kune Yara Baku San yau ba,mu munga jiya munga yau,mu da Muka zo a zamanin da ba a Maggi ma,sai dai musha Mangul,da Mangul muke Miya a da babu Maggi,kune Yaran yanzu,nace sai Iya Ina Dariya. Malamin ne ya Kira Abbi yace lallai Rumaila maganin Nan a gidan Iya zata Yi ta Gama,kar ta bar kauyen a garin za ayi maganin Kuma kar a Bari Fu'ad yaje,Umma Hana Fu'ad tayi ya kawo maganin bamu San Dokar malamin bace, Fu'ad ba irin rokon da baiyi ba Tace wallahi ita zata Kai da kanta Kuma idan yaje garin Nan sai ya hadu da fushinta,Yana gani ya hakura Kamar yayi Ihu,kasa Daurewa yayi ya tafi wurin Abbi Yana Dakinsa ya sameshi,Abbi yace lafiya dai Fu'ad? Fu'ad yace Abbi kaji Umma Wai bazan Kai maganin Rumaila ba ita zata je da kanta Kuma Tace ko ba magani Wai kar na sake zuwa garin sai Sanda aka ga dama aka dawo da Rumaila,Dariya Abbi yayi yace Kai da kace ba Wani sonta kakeyi ba mene Kuma ka damu ka kyale Umma taje, Fu'ad yace Wai Ni me yasa ake min katsalandan ne a cikin rayuwata?Baki Abbi ya Bude yace Iyye? Nine ko Umman taka Muke maka katsalandan? Fu'ad yace to kunce kun bani mace na hakura na karba,yanzu Kuma an hanani ganinta sabo da Allah Ni Wai Ni da me zanji ne,Abbi ya hangame baki yace ba Kai ka koreta ba,Dana koreta ai da dalili Kuma Ni mun shirya gaskiya cewar Fu'ad,Abbi ya jinjina Kai yace Fu'ad duk biyayyarka Amma Akan mace kake wannan Fadi in fada da Ni? Kayi hakuri Abbi na samu matsi daga wajen Umma gaskiya kayi Mata fada Kawai Ni,Abbi yace ba fadan da Zan Mata duk abinda tace Kamar Ni Nace, Fu'ad ya girgiza Kai yace shi yasa su Momy suke Mata gori ai ta mallakeka ai ga irinta nan Ni bana ganin laifin ma su Momy da gaskiyarsu,Abbi yace Kai ka kiyayeni fita ka bani waje baza kaje ka ganta ba Allah yasa naji labarin kaje garin, Fu'ad fuska ba Rahma,zuciyarsa ta kumbura ya fita Kamar zai tashi sama Haka ya finciki motarsa Yana ta mita shi daya har ya koma gidansa,me Gadi ya ganshi fuuuuuu....da ya gaida shi ko Kallonsa baiyi ba yayi ciki,bedroom dinsa ya Shiga ko kofarsa Bai rufe ba ya fada saman Gadonsa faf da karfi,ya daki katifa yayi ruf da ciki tare da Danne fuskarsa a katifa Yana Kiran Babyna Rumaila,shi kadai sai bori da birgima yake Yi a saman katon Gadonsa Yana ta Kiran Babyna I need you Kamar yaro. Kira na yayi cikin dare Ina daga Wayar naji Muryarsa wani Iri,can kasa yace kinyi bacci ne? Nace ae,Yace to tashi babu lafiya,gabana ne ya yanke ya Fadi nace lafiya me ya faru? Yace Umma da Abbi sunce bazanzo ba sune zasu so su kawo Miki magani,Salati na saki na Mike Zaune a saman katifata nace Innalillahi wa'Innailayhurrajun, Subhannallahi,wa Iyazubillahi yanzu Baby ya kenan Muna cikin wani Hali,na Gama shirye shiryen tarbarka abubuwa sun Karu naci na sha,Na cika fam, Fu'ad Yaja Ajiyar zuciya yace daina fada min kayan takaici please kar ki jawo na sabawa Umma da Abbi,Nace ai bazan yarda ba ka Saba musu ba Ina Sam,muyi Hakuri akwai lokaci,Amma gaskiya da ka fada min da wuri bazan iya cin abincin Rana ba Haka Zan yini kawai,rayuwa babu Kai.... Fu'ad ya karasa da ai Bata Yi ba sam,Hhhhh Kai Ana Shan love a Nan,Haka muka raba dare Muna jimami kafin bacci ya kwashe mu. Washe gari 11am Fu'ad yace Min Umma da Abbi sun taho suna Hanya,girki Mukayi da shiryar tarbarsu Ina ta murna magani yazo,kudi na kashe sosai wajen tarbarsu,Iya harda saka sabuwar Atamfarta Nima Shadda ta na sa Maroon na Sha kyau,Iya Tace Dan Ubanki yafa Mayafi surukai ne Tarbiyya da Da'a ake Nunawa,Kuma ladabi kamar me Haka nake so Naga kinyi,Ki zauna a gabansu ki lankwashe wuya da kunya,na gwada lankwashe wuya na dawo Kalar tausayi nace Iya Haka?Iya tace sai kace Almajira ai sai su rainaki Kuma Haka nace kiyi Iya ta fara gwada min yanda zanyi gaisuwar surukai........😅😅😅 Sharhi Dan Allah fans AsmaBaffa 6/30/21, 9:47 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DUK WACCE TA FITAR DA SHI DA WACCE BATA SIYA BA TA KARANTA BAN YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 81-85 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Deedy Kubcyn Auwal Sadiya AliyuSafiya89 Fatimamusasamaru Ummeen Sadeeq Zainab Sabo Umarasmau339 Maman Fadeel Hairat Maryam Muhammad Maman Mufeedah Iya Tana koya min tace Durkusawa zakiyi sosai kallo wuyana Haka Dan kasa kadan ki Danyi wani doro ki kobare,Iya tana gwada min sannan Tace Yi na gani,gwadawa nayi Iya Tace Shu'umar ta dauke a kwakwalwarta Haka zakiyi yawwa, Wayar Fu'ad na gani ya Kira na daga yace Driver ya dauke su Umma a Ariport sun taho Garinku Wai bazai ce ma Kauye ba ya daina fadar Kauye Kar ya ci min fuska Allah sarki Dan mijina. Basu Dade ba sai naji tsaiwar mota,Iya Tace gasu nan yanzu zamu ji kamshi ya turare gidan Nan,Umma ce tayi Sallama Tasha wani Arnen lace fari tas komai fari ta sa gata fara wannan wanka na Umma yayi,Iya Tace yaron Nan Fu'ad Ashe kyawun nasa ba a banza ba, shigar ma da yakeyi gado yayi Dan na Gada,Iya an nutsu aka amsa Sallama tare da shimfidawa Umma katuwar Tabarma Babba,fitowa nayi da mayafina na durkusa har kasa na gaisar da Umma Ina Mata Sannu da zuwa,Umma Tace leka kice Abbi ya shigo tare muke,Na fita Ina Masa Sannu da zuwa na shigo da shi,Kai Ina Jin dadi da Iya tayi zuciya tayi Mana Dan gidanmu me kyau baza muji kunya ba,Iya Tace sannunku Kun Sha Hanya,bayan an gaisa Iya Tace Oh bayin Allah ya birni ya mutan birni? Umma Tace lafiya wani bangaren wani bangaren Kuma to sai godiyar Allah,Iya Tace Haka rayuwa take dama Alhmdllh Muna ta godiya,Haka Uban Yarinyar Nan Rumaila yace ayi Muku godiya Kuna ta dawainiya Kai Allah ya saka da Alkhairi,Abbi yace Ameen ai ba komai Rumaila ai Yarinyar arziki ce Allah ya musu Albarka Baki daya,Iya Tace Tunda mun Dan hadu Salati goma ga Annabi (S.A.W) aka Kwarara Addua sannan na shiga jere musu kayan ci da Sha,Umma Tace Rumaila wannan girke girke Haka Ina zamu kaisu haka murmushi nayi nace ai Abbi zai ci,yace sosai ma Rumaila,Iya ta nutsu cif kace ba ita ba,Hira ta nutsuwa sukeyi,Iya ta fita Tace Bari a Kira manyan Yan Uwa ku San juna,Kawu Haruna,da wata Dattijuwa Yafendo itama Yar Uwa,da wani shima Dan Uwa,sai a bangaren Dangin Affa na ta kirawo mutum hudu mata biyu maza biyu aka hadu,Iya ta gabatar da kowa aka gaisa a mutunce aka Yi Hira sosai sannan suka tafi. Bayan sun tafi daga Abbi sai Umma,Iya da Ni,Nace Umma Baku ci komai ba,Sai lokacin Umma ta dauki Samosar Dana Yi da spring rolls,Abbi kuwa Tuwon Danyar shinkafar yace zai ci miyar Danyar kubewa ga man shanu. Umma ma taci har Tuwon nama sunci na ci sai da suka koshi sosai sannan Umma ta fito da magani tayi bayanin yanda zanyi amfani da shi da komai na karba da godiya,Abbi ya min Karin Bayi yace a dinga lasa kullum sau Uku Ana shafe jiki idan zaki kwanta bacci har ya Kare,a kula Dan Allah 'yata kar ayi Wasa,to Abbi Nace,Iya Tace Ina Nan ma Ina Zan Bari ayi Wasa,Umma Tace yace zata ji canji zata danyi wahala da su mutanen boyen Amma a daure,Iya Tace yo Dama magani ai dole sai ya nuna an Shashi,ko Maganin malaria ka Sha sai kaji canji a jikinka marar Dadi bare maganin Jinnu,sai da su Umma sukayi Sallar La'asar sannan suka tashi zasu tafi,Har mota muka raka su da kwan zabi a katon botiki fari me murfi,a mota na saka musu,Umma Tace Rumaila Sarkin kyauta,ta window din Umma na zaga da Bakar Leda katuwa tsarabar Fu'ad Nace Umma ki Kai Masa,Umma ta Gane Fu'ad za a kaiwa duk da ban Fadi sunansa ba Tace Fu'ad ko? Nace ae,Tace yazo Nan ne Rannan? Nace ae,Umma Tace kwana yayi? Nace a'a sai dare ya tafi cikin gari ya kwana a Hotel,Umma tayi Dariya kawai tasan karya na fada,Sun tafi dai bata yarda ba,Abbi yace Ina ruwanki da tambaya tunda Abu ya wuce ma ko kwana yayi me za ayi,Umma Bata Bude Ledar ba Haka Suka Isa gida lafiya da wuri. Fu'ad ta Iske Yana kallon ball da Alama su yake jira yace Umma Sannu da zuwa,Tace yawwa,Ledarsa ta bashi Tace gashi Inji matarka,da sauri ya karba Yana Murna,Umma ta Haura sama zata Yi wanka,Ledar ya Bude yaga manyan Robobi Guda uku,Daya dambun Naman kaza,Daya soyayyen Naman Rago,Daya Kuma Samosar Dana Yi Sai Yar takarda karama a ciki,ya dakko tare da budewa ya karanta kamar haka My eyes r hurting coz i cant c u, My arms r empty coz i cant hold u, My lips r cold coz i cant kiss u, And My heart is breaking coz im NOT with u...miss u so Much Baby, Nima a love Sms na gani ya min na rubuta. Murmushin farin ciki yayi tare da Furta I miss you too Baby,Dambun Naman ya fara ci yace Uhmmm yayi Dadi tattarawa yayi Yana Rufewa Umma ta sakko ya dauki Ledarsa yace Umma na tafi sai gobe,Ko Zaki ci? Munci namu a can tace,ya Mike ya Kara gaba abinsa. Su Umma Bayan sun tafi Ni da Iya muka ci na ci abinda nayi banyi da yawa ba dama,Har Hajara sai da taci wasu Abun,Iya tana ta Yabon su Umma irin kirkinsu,suna tafiya Iya Tace sai na fara amfani da maganin,na Bude gwangwanin Zaitun nayi Bismillah tare da lasa a yatsa na shanye,can Anjima na Kuma lasa sai dare kafin na kwanta Bayan nayi wanka na lasa na shafe jikina kamar yanda aka ce,Ranar da ciwon Kai na kwana Kamar Zan mutu,Ina kallon Wayar Fu'ad ban samu damar dagawa ba,nayi na kwana biyu da kyar ranar ji nayi Kamar ana hura min wuta a jikina,nace Iya a bar maganin Nan bazan Iya ba,Iya Tace wallahi ko Suma kike Yi Sai kinyi,Har kuka nayi nace sai na bar gidan Iya Tace tashi ki fita na gani,Gaba Daya haushin kowa nake ji ko Fu'ad ya Kira bana dagawa har ya gaji da Kira ransa ya baci Ina Masa Yanga Dan Naga Yana so na sai ya daina kirana. Ni dai Iya ce ke tsayin daga sai na tabbatar maganin Nan anyi shi,Bana Jin dadin duniya ko kadan a Haka har akayi kwana hudu,Affa ne Muka ji ance Bai da lafiya Yana ta cuta,naje na duba shi Yana kwance sosai Zazzabi yake Yi yaki Jin magani,Ina shiga Dakinsa Kamshin magani na Kawai ya Shaka sai ga shi ya tashi a firgice sai ya koma ya kwanta ya sume Kamar gawa,Ihu na kwalla Ina kuka na,Matar Affa ta shigo da gudu itama fita tayi ta kirawo maza,Ana yayyafa Masa ruwa Amma Bai farka ba Ana Kansa mun zagaye shi sai da ya Dade sannan ya farka a nutse ya Bude idanuwansa ya hada Zufa Ina ta Masa fifita,Jikinsa ya kalla ya ganshi daure da zani,cikin fada yace Ubanwaye ya daura min zani Kamar mace?Dandaudu ne Ni? Ke Rumaila ko kece? Duk Mukayi cirko cirko mamaki ya Kama mu Affa ya Mike ya cire zanin ya jefar yace aikin banza a Kai min ruwan Wanka zanyi, nice na zuba na Kai Toilet, bayan yayi wanka ya canja kaya complete na maza,Gaba Daya ya nuna Bai san ma yayi Daudu ba,Matarsa da mu yaransa murna ta kamamu,mazan ma Suka ce Alhmdllh Ashe Aljanu ne Suka shafe shi ko Asiri aka Masa Yanzu ya Gane Kai Madalla,Zama Mukayi Muka bashi labarin Abinda yayi,Yana ta mamaki Wai Bai ma San yayi ba,Kayan suyar yace a nuna Masa,Ya eba zai Watso su waje Matarsa Tace bar min shi Ni sai na dinga Suyar doya da kwan na samu sana'a na gaje suyar Ni Zan ci gaba a gida, Affa yace ku matsa in tafi gona yau sai na yini Ina aikin mazaje,Kai Allah na gode maka,sai Affa ya zari fatanyar noma ya rataya a kafada ya fice,kowa ya ganshi mamaki yakeyi ya dawo nagartaccen namijinsa,Yan Uwa sai murna da abokan Arziki,zance ya watsu a Kauye Ana ta mamaki. Ina komawa gida Iya na hau Bawa Labari Iya Tace ko tantama babu Aljanin jikinki ne,lokacin na tuna na dinga Kiran Wayar Fu'ad na bashi labari yaki dagawa Wai yayi fushi,Abbi na Kira Muka gaisa na Basu labari sai godiya yake ga Allah,Ana cikin haka mun Gama murna, Fu'ad kullum a kunci yake,fuska ba Rahma yaje gida Umma ta bashi labari shima da yayi murna yaji Dadi. Bayan komai ya lafa kullum sai naje wajen Affa mun Sha Hira yayi ta tambayar yaushe Zaki koma dakin Mijin ne ai yanzu Ina tunanin kema kin warke Kai wannan Aljani ya cuce mu Allah ya saka Mana Ashe duk shine yake Abu daya Yana ta cin ubanmu Daya Bayan daya,washe gari Iya Ina kitchen Ina girki tana fitowa waje sai gani nayi ta sulale kasa ta Fadi sharaf,da gudu nayi kanta Nan ma Ina Ihu na Yi waje ko Mayafi babu Jauro da Iro na hango na kwala musu Kira Suka shigo da gudu,Ana ta yayyafawa Iya ruwa sai da ta dauki lokaci sannan ta fara atishawa ba ji ba gani sai da ta Dade sannan ta tsagaita ta farka,Iya ta Mike Zaune garau Tace Rumaila nace Na'am Iya Ina Hawaye Tace yanzu Dan Rashin Basira me ya kaini aure Aure Haka? Duk na Raba Yara waje waje,na dinga son kudi Haka Kai nayi abin kunya,Gaskiya na zalunci maza da yawa ya kamata na nemi afwarsu nace Iya kyale su Kawai ai Allah ya San ba kece da yin kanki ba,Iya kema da Alama Salahu Dake ya hada shi yasa kika dinga kashe aure,Iya tace au kaji Dan Iska Ina cewa nafi karfinsa Ashe har su goggonsa duk a kaina Suka tare to ya Riga ma shiga jikina shi yasa nake ta aure aure oh Allah ya Mana Hisabi tambadadde wannan a jinsin nasu ma shi Gantalalle ne, Haba shi yasa Allah sarki me shayi ba kaunar da Bai nuna min ba Amma akan kudi sai na dinga kwana a Zaure,Su Jauro suna ta mamaki bayan dai sunga komai lafiya suka tafi daga Ni sai Iya Muna ta jimami,Iya Tace cab Kuma Ina Farkawa aure auren Dana Yi ne ya fara Fado min a Rai,Wai Suma nayi ne ko kuwa? Nace Faduwa kika Yi Iya, ku tafi Dani Birni wannan garin ba gari bane Aljanu sun cika shi Wala'allah Nan gidan Boarder dinsu ce a Nan matafiya ke sauka,nace yanzu Haka ma Nan kasuwar su ce Bamu sani ba,Iya Tace dole na rasa Basira da hazaka,a gari Ana ta kallo na a me kwadayi na Gane gaskiya wannan Dangin Su Rabin mu Alheri ne a wajenmu,Wannan mu suka taimakawa har gida Allah ya kaiki inda zamu samu magani Kai Allah Sarkin Iko,Dakko min buta nayi Alwala na Mika godiya ga Allah,Iya ranar Yini tayi tana cakaki,Salahu ya Sha tsinuwa,Tace wannan ba sunansa Salahu ba,baiyi kala da shi ba,wannan jarumi ne tunda ya Iya Haddasa tsiya Haka,Ni takaici na ma Dana je gidan Sanata nace ya aureni,na hau har mota na biya kudi naje wannan abin kunya da yawa yake da gani kasan ba Basira a Nan an toshe min ita. To Rumaila ko kin warke ko Baki warke ba Oho,nace Ni dai Ina Jin na warke Iya tunda naji canji a jikina sayau nake jina lafiya Lau,a daure a karasa maganin kaf,nace to,Ni yanzu fushin da Fu'ad keyi Dani shine damuwa ta,nayi Kiran duniya na tura text Shuru,na bashi Hakuri a text Amma yaki magana har na hakura na zubawa sarautar Allah Ido,damuwa Kam Ina cikinta. Su Umma duk Ina Basu labarin magani Abun da mamaki Ashe har da Iya a ciki shi yasa malamin yace ayi maganin a garin,shima Malam Abbi ya sanar masa komai yace Inshaallah idan ta Gama ko jifa ko Shafar Aljanu ita da su sunyi Hannun Riga,Shima Mijin nata Haka. Yau Sunday Yar kawar Momy ta sauka gidan da Trolley dinta katuwa tana ja,Yusra kenan ansha gayu anzo za a tallatawa Fu'ad Kai ko za a samu shiga,Ni Kam na Matsu na dawo Abuja na bawa Fu'ad Hakuri,na gaji da Rashin sa,shima ya kasa jurewa sai ya dauki waya zai kirani sai ya fasa,idan ya fara rubuta min sako sai ya goge ya fasa. Ni Kam tun Ina zuba Ido har na hakura Nima Kawai,har na Gama maganin kaf ya Kare,Iya Tace to sai ki fara shirye Shiryen tafiya Zan sanarwa Umma sai muje mu maida ki gidan, Iya ce ta dinga bani kayan tsumi na Mata Ina amfani da su sosai,har kiba nayi da kyau sabo da na samu lafiya gaskiya ko a jikina garau nake ji na,Umma Bata fadawa Fu'ad Zan dawo ba sabo da tana Kallonsa duk ya rasa sukuni,Fara'a ma ya daina,Yana cin Abinci Yusra tana palon Umma tana ta kallon Fu'ad da kallo irin na so, Umma ta kalli Fu'ad sai juya cokalin yakeyi ya kasa cin abincin Tace lafiya dai ko? Tsaki ya dan ja tare da furta lafiya Lau Umma,Umma Murmushi tayi Tace ko Kai da mutuniyar taka ne? Yusra ta tabe Baki Tace yo Dama Allah na tuba auren Yara Yan 16-17 ai masifa ne,Umma ta kalle ta kawai,tashi Fu'ad yayi ya bar palon ya Fisgi mota ya bar gidan zuwa wajen abokansa gidan Khaleed,su Khaleed sunga kwana biyu kullum a damuwa yake ko sun tambaye shi baya fada musu dama sun San shi da zurfin ciki. Ni kuwa Bayan mun Gama duk wani shiri Iya,Affa da matarsa,Kawu Haruna da Yar Uwar Iya Yafendo,sai Aunty Rukayya da Haleesa yarta Muka tafi a mota Sharon Drop na daukar Mana karamar mota Amma me cin mutane da yawa,atamfa na sa baka me adon golden,takalmina Goldin me Dan tudu da jakata me tsada kayan Lefe nace ban taba sata ba sai yau, Umma da Abbi sun San da zuwanmu,duk munyi shiga me kyau ba Wanda zai wulakanta mu,Iya a Hanya Tace bazanyi ko gyangyadi ba Ina kallon gari abina,Ni nasan gidan nice jagora,sai wurin 4pm Muka karasa gidan,Direct Tace na wuce da su masaukin Baki,Su Affa duk zaucewa sukayi da ganin gida irin wannan,Iya Tace Uhmmm kudi suna magana da kansu a wannan gida,ai sun zarta yanda nake zato Rumaila,ko dai ya taba yin shugabansa ne me gidan? Nace a'a,Iya tace to zallan Iya kasuwanci ne Haka?Kai gaskiya Ina yinsu Iya wuya ko Dan kudin Nan Ni sun Gama Dani,Affa yace me Hali baya fasawa dama ciwo ma Yana tadda Hali sai ya Dora daga inda ake,Allah yasa babu kowa sai masu Aiki a compound,Ta garden nabi dasu,Iya Tace kaga guri Kore Shar shi yasa idanuwansu farare tas to kullum Ana zuwa a kafe shuke shuke da Ido ana Shan Madara Ana kallo Ana gyangyadi. Iya ta sake cewa wannan ma'aikata Haka Kamar gidan sarauta Kuma duk biyansu akeyi? Nace ae,Iya Tace ai kuwa gasu Nan Bulbul dasu,Kawu yace a koshe suke ba yunwa wallahi,Affa yace ku ai Baku zaga duniya bane Amma Ni Dana Yi zaman Lagos na Saba da wannan,Yafendo Tace to sarki Shugaban wayayyu,Matar Affa Tace gaskiya mu nutsu,muyi Ubanki idan mun nutsun da hauka mukeyi ba a nutse muke ba? shegen Baki kamar bututu cewar Iya,Ina ta dariya sai da na zage gidan Nan da su kaf gida gari Guda Suka Sha kallo,Kawu Haruna yace gidan Yan gayu kowa yayi luf a bangarensa,da mune kuwa Yara na ihu,can suna Wasan kasa,can Ana dambe ga mahaukatan samari,To sun koshi me zasu Yi cewar Affa. Sai Dana kaisu masaukin sannan na gwada musu yanda ake amfani da toilet da sauransu na nuna musu gabas,bayan munyi Sallah kowa ta ajiye Jakarta a Bedroom,Yafendo da Iya,Matar Kawu da Aunty Rukayya da Haleesa,Affa da Kawu na Nuna musu nasu wajen a kebe, Wanka Muka Yi kowa ya huta,na Kira wata me Aiki ta kawo musu abinci Iri iri Dama Umma ta Gama komai,Iya kasa magana tayi tagumi Kawai ta zuba. nace Iya lafiya? Kudi Rumaila suna magana a Nan gidan,Hhh Dariya Mukayi, tare da su na zauna Muka ci abinci kowa ya nutsu, Ina yin wanka Na canja wata sabuwar Abaya Golden ce ta hadu karshe ga tsada kamar zanje party,Powder na shafa da lipgloss na fito wani fes Kamar daga Engine aka fito Dani na fita a kayan,turaruka na shafa sama sama masu dadin kamshi,Takalmina da handbag Dina na dauka Ina tafiya a nutse na taka har part din Umma. Sallama nayi Fu'ad ya juya baya Yana Shan ruwa a glass cup da Remote a hannunsa,yaji muryata nayi Sallama zo kuga saurin juyowa wajen Fu'ad,Ido Biyu Mukayi ya kafe Ni da Ido Yana kallona Nima Haka Ina murmushi na Shiga ciki,sallamar ya amsa Bai ma Sanda ya amsa min ba duk fushinsa sai ya neme shi ya rasa,Ina yini Yaya Fu'ad na Furta kallo na Kawai yakeyi kamar zai hadiye Ni Bai amsa ba,Wucewa nayi da sauri Zan haura saman Umma ya riko Hannu na da sauri,na fisge Hannu na nayi sama,Sallama nayi Umma tana daga ciki Tace Rumaila shigo Mana,Shiga nayi Muka gaisa Umma Tace wannan Irin gayu Haka Rumaila kin samu lafiya kinyi wata Yar kiba Dariya nayi Ina Jin kunya na durkusa tare da gaisar da Umma ta amsa tana jikin mirror tana gyara daurin dankwalinta ta atamfa super,Kinyi yanda nace ko nace ae Umma sun Gama komai ma ke Kawai suke jira, Fu'ad ne ya shugo dakin,Umma Tace da su Iya fa suke suna bangaren Baki kaje ku gaisa, Fu'ad yace to zanje Amma ke Umma fara zuwa zamu zo daga baya,Umma ta Gane shi tsaf Tace to da Rumailan zamu tafi ai, Fu'ad ya Bata fuska yace Umma Wai me nayi Miki ne? Share shi tayi ta Mike ta yafa Mayafin ta fita na bita a baya ya rike Hannu na kam,Mur na Sha nace ka sake Ni na tafi Mana,Yace kwace ki tafi Mana idan Zaki Iya,Ba yanda banyi ba Amma na kasa kwacewa,yace Zaki dawo baza ki fada min ba? Kana daga wayata ne? Ko idan na tura maka text kana gani? Ni Dana dinga kiranki kin San an hanani zuwa Garinku kin dauka ne? Wanne wulakanci ne Baki min ba Dan Kinga na damu dake,Baka San bani da lafiya ba lokacin?na fara magani Ina ta rashin lafiya ai baka tambayi dalili ba,ai sai ki fada min Baki da lafiya ko a text,ince bani da lafiya ka zo garin Kuma bayan Umma sunce karka zo,Shuru yayi Yana Bina da kallo yace ban sani ba ai Fushi nake Yi dake I'm so sorry,ya jikin? Ai Naga kiba ma kika Yi ke kina ta Kara kyau kullum,Naji su Iya ma Ashe harda su Salahu ya hada Haba shi yasa abin akwai mamaki Ashe ba yin kansu bane,nace Uhm Allah ya taimake mu,yace naji dadin hakan,kin barni Ina ta Shan wahala Ni daya duk na rame,Dariya nayi nace Ni banga ka rame ba,Kiji Tsoron Allah Baby nace to Ni dai banga ka rame ba kiba kayi ma,Yana murza yatsu na a hankali yace muje to wajen su Iyan tamu, Rungumeni yayi sosai a jikinsa,Nima na kankame shi zai min kiss na zille Muka fita,Mun sakko Kasa Naga Bakuwa Yusra ta Sha gayu an hakimce Ana canja Chanel da Remote, Fu'ad Yana rike da Hannu na Muka wuce Yusra,Yusra ta kafe Ni da Ido sai ta Raina kanta Kuma,ko kallonta Fu'ad baiyi ba Nima ban kulata ba haushi ma ta bani ta wani fito da kirji Ana hango shatin Breast dinta,Nace Wannan fa itama Yar gidan Nan ce? Yar kawar Momy ce tazo hutu Wai yace,nace Kuma shine take wannan abin kamar gidan Ubanta ita Wai balagaggiya zata ci Ubanta ne Bari na dawo wajen Allah yasa ta kulani ko ta min Shishigi sai dura mata ashariya,gantalalliyar banza Haka akeyi kizo palon mutane ki saki jiki wani sharab taje can wajen Momy din mana, Fu'ad Yana jina Ina ta masifa har muka karasa wajen su Iya na kwace Hannuna Muka Shiga da Sallama. mun Iske Abbi da Umma,naje kusa da Iya na zauna,Iya ta kalli Fu'ad Dake gaida su harda rusunawa,Iya Tace dama kana gidan ne? Yace ae Iya,Umma Suka ji Hira ta barke tsakanin Iya da Fu'ad,ya Iya biyewa Iya. Iya Tace yaro ya bayan saduwa?ya akaji da mutuwar Nan ta zamani ta farar daya? Fu'ad yace Alhmdllh,dan kuwa ita ake fama yanzu wannan yanzu zakaji an kwanta dashi lafiya sai a tashi sai dai gawarsa,Iya Tace wallahi fa Kawai mutane a koma ga Allah yau mune gobe ba mu ba,wani Haka Rannan Dan makwafci na a gona suna noma Kawai sai gani akayi ya fadi,aka zo Kansa Ana Haladu Haladu Shuru kake ji Ashe har mala'ikan zare Rai yazo ba a sani ba, Fu'ad yace da Iya Eyyya Allah ya Masa Rahma Iya Tace ameen,ai Mata suna cikin wani Hali musamman Yan Mata Ana ta tsince mazajen Daya Bayan daya, Fu'ad yace Wanda sukayi saura sai su dinga auren Uku Uku biyu biyu hudu hudu,Iya Tace Kai Dan Nan Uwaka Fu'ad da 'yata a ciki bance ba to,Dariya aka dinga a palon Har Abbi da Umma Iya Bata so ayiwa yarta kishiya. Iya sai ta daina zancen mutuwar mazaje ta koma wani zancen,Tace Fu'ad Ashe Haka Allah ya wadata ku? Dariya yayi yace Iya Ina ta fada Miki idan kin ganni Kinga kudi kika ki yarda,Iya Tace na yarda yanzu Naga zahiri Ina garin Nan sai ka cika min Alkawari na anyi min jiniya da motoci yanzu fara kunna min kallo ga Tv, Fu'ad ya kunna katuwar Plasma Chanel din Ball akeyi Wato kwallon kafa Ana ta Kokawa,Iya Tace Kamar zaka dakko mutum da Allah ji garau Kamar na shige ciki. Yan Ball Ana ta Kokawa tace kayyasa Kai maza kauce Nan to Dan Ubanku Wai a Basu kwallon da yawa Mana kowa ya dauki tasa Dan jaraba akan kwallo Daya zaku kashe kanku,Da yatsa Iya ta nuna wani bature da Alama shine couch Iya Tace Kai Dan Ubanka ka zubo musu kwallaye da yawa kowa ya dau tasa banza dakiki,Dariya muke tayi Iya taga wani yaje har Gaban raga ya kasa ci,Iya Tace Amma wannan yayi asara ku cire shi,Haka akeyi Dan Ubanka ko Ni naje Gaban raga nayi wannan bugun, Fu'ad kaga wani buga kwallo Dan Allah wani shafal Shafal....aka nuna wani siriri Iya Tace da ganin wannan baturen matarsa Bata bashi abinci Yana koshi banza Mijin Tace,Fu'ad yace kamata yayi a daina biyansu Albashi,Iya Tace wallahi kuwa musamman wannan masu fararen kayan,kaga wani dai wannan da gani bazai tarbiyya ba,wannan Uwarsa da Alama fama takeyi da shi,wani ma yaje ya samu dama Amma ya kasa cin ball Iya Tace Dan Allah canja Mana Tasha wannan ba Yan kwallon kirki bane duk jakai ne,ko Ni na samu damar wannan sai na zura kwallo a raga,Dariya Mukayi. Fu'ad ya Kai American film Ana ta harbi Kawu yace yawwa bar Mana Nan,Iya Tace karyar zaka kalla kai Canja min Tasha, Fu'ad ya kamo Hausa film Iya ta gyara zama Tace yanzu Naga dai dai,Umma ta kalla tace Ina abokan zaman naki Basu zo mun gaisa ba ko bakwa zaman arziki ne mu shirya cin ubansu muma? Umma Dariya tayi Tace haba zasu so ne,Abbi yace ai na Kira su,Suna Haka sai ga Momy da Mama tare da Yan matan su harda Yusra suna Yanga,Momy tana yatsina Kamar taga Kashi,Iya a ranta Tace lallai za a yita sai na tabbatar na gyara muku Zama zaku ci Ubanku,a fili kuwa Iya Hijab dinta ta gyara, Abbi tashi yayi ya tafi abinsa, Fu'ad yace Iya yau Zan tafi dake yawo,Tace na gode Dana ai nasan baza ka bani kunya ba,Zama su Momy sukayi Mama ta ja tsaki,Iya tana jinsu Amma ko kallon inda suke Iya Bata Yi ba,Momy Tace barkanku ya Kauye?,Babu Wanda ya amsa bare tasa Rai za a kulata. Mama Tace ya Ana magana Kuna Jin mutane,Iya ta kalleta shekeke Tace au damu kuke ne?Affa da Kawu Mikewa sukayi Suka koma bangarensu Suma ko kulasu Basu Yi ba, Fu'ad ba karamin farin ciki yaji ba da su Iya Suka Yi Haka,Rukayya da Haleesa Suka Mike tare da cewa Bari mu huta daga ciki Suka Yi bedroom,saura Iya da Yafendo da matar Kawu sai Kuma mu da su Momy,Umma ita kanta su Iya sun birge ta,Tsaki Momy taja,Iya a ranta Tace zanyi maganinki Bari na warware daga bakunta, ta Mike da matar Kawu Suka Yi ciki,Umma ta tafi Itama, Fu'ad Hannu na ya rike Muka Yi waje muma saura su Momy su daya da su Khaleesat,Naila dama tana Kano ita,Momy Tace kan uban Nan Kinga Yan Kauye? Mama Tace kyale su zasu ga wulakanci sun zunguri sama da Kara,Umma Su Iya kaf matan ta tafi dasu bangarenta a can Nene ta same su Suna kallo. Ni kuwa Fu'ad ja na yayi part dinsa na gidan ba kowa a ciki,kullum Ana gyara part din ko Ina Neat. Masu Sharhi Ina matukar Godiya. AsmaBaffa 7/1/21, 9:26 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA FITAR DA SHI ZUWA WASU GROUPS DA WACCE BATA SIYA BA TA KARANTA ALLAH YA ISA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 86-90 Official By AsmaBaffa Page naku ne Auta Mmn Ummee Aeesha Dr Zainab Abdullahi Alhusnah Mrs Idris Balkisu Ummu Arfat Farhat Mrs Mj BK Basmam Glam Muneerah A palon na tsaya Ina Kare Masa kallo Wani Yadi ne a jikinsa ruwan Zuma me tsada yayi kyau,Saman 3seater Muka zauna,kallona Kawai yakeyi ya zuba min kyawawan idanuwansa,Kunya ce ta kamani na murguda Masa Baki tare da dauke kaina daka Kallonsa Ina murmushi duk na rasa inda Zan sa kaina sabo da kunya Kuma da farin ciki yau Ina kusa da shi,Hancina na Sosa tare da shafawa,Duk Bai dauke idanunsa ba,Mayafina na gyara sabo da rigar wuyanta me wani raga ne naga kuma shatin Albarkatun Kirjina sun Dan Yi Showing,Mene Haka ya Furta tare da bankade Mayafin ya maida shi baya, Dan tashi na gani ya Furta nace Sabo da me? Umarni na bayar yace Yana kashe min Ido daya,a kunyace na Mike tsaye na Danyi Taku biyu na juya na juyo sannan na zauna s kunyace,yace dama Haka kike? Nace me? Da sigar Rada yace kin hadu,Labbansa na karanta Kawai,Hannunsa ya saka cikin Nawa tare da shigar da yatsunsa cikin Nawa saman Cinyarsa ya Daura Ni tare da zame Mayafin Nawa Gashina da yasha gyara ya warware Yana shafawa,Gashin ya tattara tare da hade shi a hannunsa ya maida shi Bagare daya ta saman kafadata ya Shiga bin bayana da kiss,juyo Dani yayi a cinyar tasa Muna facing juna Bakina ya laluba muka fara Kissing kamar zamu kashe kanmu. Munyi nisa mun Lula wayarsa tayi Kara Yana ganin Umma yace to fa ya daga kiran Ina Rungume a kirjinsa Wanda da sai da ya saita Muryarsa sabo da tana rawa,Yace Umma Tace turo min Rumaila yanzu akwai abinda zata Yi, Fu'ad dama yasan abinda zata ce kenan,Gani nayi ransa ya baci ya canja lokaci daya,Nace lafiya? Lfy Umma ke neman ki,Hannayena na sakalo ta wuyansa nace shine kake fushi? Shuru yayi,Murmushi nayi nace Kayi Hakuri komai zai wuce soon,Kiss na Shiga manna Masa a jere na gangaro tun daga goshinsa zuwa kumatunsa na sauka a lips dinsa. Rigata ya gyara min ya gyara shima kamar bamuyi komai ba Sannan Muka fito a tare muna Hira,Yusra ce take leken mu ta saman Momy tare da Farida ko me suke cewa oho, har part din Umma muka Shiga Umma tace zo muje kitchen,Binta nayi Fu'ad ya zauna kusa da Iya, Fu'ad yace Iya yaushe Zaki ga gidana Ni? Iya Tace au Wai ba a Nan gidan sashen Rumaila yake ba Wani gidan ne daban naku? Fu'ad yace ae Baki sani ba? Iya Tace kan Uba lallai Allah ya yarda,Ashe mu muna Kauye Muna karbar Kebur (Cable) Zane mu Kawai akeyi da Kebur,Fu'ad Yana murmushi Ana labarai aka nuna kasar Switzerland Iya Tace wannan wanne gari ne haka? Fu'ad yace Switzerland kenan Iya a Nan ake buga kudade har na Nigeria,Iya Tace na rike sunan,wannan kasa abar zuwa ce Ina son su,shegu sai sun Gama kwashe kudin su Aiko da ragowar kasar mu,ga Inda Yan Kidnapping zasu je can su dinga dauka ba ruwansu da ciniki ko Nawa Suka fada Basu za ayi hankali kwance. Iya Tace Amma gobe zaka kaini yawon ko? Fu'ad yace Inshaallah,ganin Iya ta kankane Rumailan tasa sai Kawai ya Dan fita compound daga can ya wuce masallaci sai da yayi Sallar Isha sannan ya dawo lokacin naje zanyi Sallar Nima naga na fara period ma gashi Banda pad Kuma kunyar Umma nake ji,Wayata na jawo a saman Mirror na Kira Fu'ad,Yana dagawa nace kana gidan Nan ne? Yace ae Ina part din Abbi,Da Shagwaba nace yanzu naga na fara period Kuma bani da pad ko daya,Wani haushi da bakin ciki ne ya lullube Fu'ad yace Innalillahi Ni Kam na Shiga Uku Kawai a kaini kabari a binne Ni na huta,Wai kwana Nawa ma kike Yi ne? Nace 3days,Yanzu har 3days Ina laifin 1-2 days ma,kice Umma ta baki,Ni kunyar Umma nake ji Kawai kaje ka siyo min,Da Kansa ya fita Kofar gida kusa da gidan akwai wani Chemist katon gaske a Nan ya shiga,Yace pad nake so me kyau,yace ga wacce take hade da Maganin Infection,ita ya siyo me tsadar kana gani ba sai an fada maka ba, a Bedroom din da nake ya shigo ya bani yace muje na gani ko karya kike Yi ban sani ba,Dariya nayi nace akan me Zan maka karya,Toilet na shiga sai Bai iya Bina ba baya son ganin kazanta,na leko nace shugo mana,fuska ya yatsina yayi kwanciyarsa a saman bed din Yana latsa waya har nayi wanka tare da shirya kaina na fito daure da towel Ina goge ruwan jikina da karamin,Mikewa yayi zaune yace kawo na tayaki Yana bin cinyoyina da kallo har na karasa bakin gado inda yake zaune. Murmushinsa me tsada ya saki tare da furta kin Zama Yar Lukuta wannan cinyoyi sun Tara tsoka me Iya ke Baki Haka? Dariya nayi kadan na Mika Masa karamin towel din ya karba Yana goge min gashi na Yace Bari a dakko Handrier Umma,Me Aiki ya leka ya fada Mata inda zata dakko tana kawo wa tayi knocking ya Bude kofa ya karba ya rufe ya dawo ya jona tare da kunnawa da hannunsa yake barbaza Gashina Yana busar da shi,cikin kankanin lokaci ya bushe yayi Amfani da cumb ya taje harda shafa min mayukan gashi iri iri karshe ya fesa min Hairspray kaina Yana saman cinyoyinsa,nice na Kama gashin da Ribbom ya wanke hannunsa a toilet,Yana fitowa yace kawo lotion din a shafa Miki Baki da sauri ke kin fiye Nawa,Ni dai na Mika masa,yace Ina face Cream din? Nace ai duka shi nake shafawa yace Haka aka ce kiyi? Baki gansu ba set Guda kowanne bangaren akwai nasa shine Zaki na shafa kowanne a fuska idan kuraje Suka fito fa Bai karbe ki a fuska ba,karki lalata fuskar Nan tam,Ni dai Shuru na Masa nasan tsurfar masifa ce da shi,Harda sawa kofa key Yana shafawa sai faman lailaya min wuya yakeyi wani Dadi naji kamar ana min massage,na wani lumshe Ido shi kuwa wani dalla dalla yake bin ko wacce gaba Yana murzawa,kirji na ya gangaro Ina ji nace a tsalle nan,Harara ya watsa min nayi Shuru Ina ji Ina gani ya janye Towel din ya barshi a Hips Dina,zan Kare kirji na da hannu yace Don't...Fasawa nayi ya haye saman Bed din tare da wani sani a tsakiyar kafafunsa Kamar wata Yar yarinya,Albarkatun Kirana ya Shiga shafawa lotion da Hannu biyunsa,Ido na sake lumshewa tare da zaro Harshena na lasi labbana,Maitar ta motsa kenan? Naji ya tambaya,Dariya nayi ba shiri Ni ban ma San nayi ba,Mai Kawai nake shafa Miki ba abinda nake yi,Yana magana Yana Sarrafa Albarkatun Kirjina yanda ya ga dama,sai da yaga dama sannan a gangara cikina zuwa bayana,Mike tsaye ya Furta na sauka na Mike yazo ya shafe cinyoyina tare da lailaya su har ya Gama sannan yace na Gama,da sauri na Daura Towel dina, Zan fita Ni na manta ma nayi hanyar toilet zato na kofa na bi,Dariya ya dinga min,Hankali na ya tashi,yace baza ki sa Kaya ba Haka Zaki tafi? Sai lokacin na tuna,Dawowa nayi na duba jakata na Dauki wata doguwar Riga me Hannun bra maroon me adon fari digo digo,yace ajiye rigar Nan sai Mun koma gida,doguwar Rigar lace na saka Brown,Shiryawa nayi shi Kuma ya Mike yace Zan tafi gida Sarkin santi daga shafa Mai kin wani rikice,Fuska na kwabe yace bacci nake ji,Nace tun yanzu ko goma Bata Yi ba,Me Zaki bani? Nace ba komai,to Good Night yace tare da kissing Dina a lips sannan Muka fito tare ya wuce Ni koma na koma part din su Iya sunyi Shirin bacci,Nima dakin da Iya take na Shiga ita daya ce zata kwana,Nima Shirin bacci nayi na kwanta kusa da ita,Iya Tace Wannan matan Haka Umma take zaune da su?nace Ae,Iya Tace yo kishi hauka ne? Baki na tabe nace Iya ki rabu da su duniya ce ai Allah Yana kallo,Shuru ma magana ce kana zamanka Zaki ga allonsu ba Rubutu Allah da Kansa zai Yi maganinsu,Ni Wannan Yusran Kawai na tsana Yar Kawar Momy jira kawai nake ta kulani inci ubanta,Dariya Iya tayi Tace sabo da kar ta aurar Miki miji? Mu Wato mu kyale su Momy da Allah ke Kuma kici Uban Yusra ko? Ni ba kishi nake da ita ba,sai dai ki gayawa wani Rumaila Amma Ni Iya ban iya jurar wulakanci ba,anyi Daya biyu to na Uku bazan Iya Shuru ba.....wayata ce tayi Kara Iya Tace Tashi ki fita baza ki Hani bacci ba da Baby Baby Abu yaki karewa ki koma dakin Haleesa ita kadai ce dama sa'arki ce sai kiyi a can,Wayar na daga tare da Mikewa na koma dakin Halisa ita daya ce Bata Yi bacci ba kallo ma takeyi,kwanciya nayi a gefenta Ina waya kasa kasa, Ina ta fadan kalaman soyayya Wanda suke susuta me gida,Haleesa tana ji Tace wlh ba Wanda ya Isa ya hanani soyayya da saurayina Kuma aure kamar nayi,na samu Dan mijina za a hanani,Ina jinta bace Dan Uwarki Ni ba Mamanki bace kike ce min ba Wanda ya Isa?Shuru ta min,Nima na share zancen. Washe gari da Yamma Umma ta Kai su Iya gidana Suka Sha kallo,Iya Tace yanzu nanne gida yata Rumaila? Umma Tace ae,Ai Iya sai ta fashe da kuka Tace na tuna Sanda nace bazan shayar da Yar Nan ba sai da Ubanta ya biya kudin shayarwa oh Ashe matar manya ce ban sani ba,da nasan Haka ne Iya ta sake fashewa da kuka Tace Allah ya daidaitaka Salahu,Baki Affa ya tabe yace daga baya kenan,ba ruwan wani Aljani dama Haka Halinki yake Uwar son kudi to gashi Nan ai yanzu kinfi kowa morarta kafin na Mori Rumaila dubu daya kin Mori dubu goma komai gidanki ake kaiwa Bayan Baki Mata rainon kirki ba,Haihuwar ma cewa kikayi ke Baki da karfin zuciyar haihuwarta a gida sai da na kashe kudi a asibiti,ko wacce mace tana jarumta wajen Haihuwa Amma ke duk Asibitin Nan sai da kika cika shi da kuka kina Amadu Allah ya tsine mak,Allah ya kwashe maka Albarka Amadu, ranar kin tsine min tafi cikin Container,Kawu Haruna yace yo Iya ai sai Hakuri na tausayawa Wanda suka aure ta,Affa ya gallawa Kawu Haruna Harara yace Amma munafuki ka wuce gaba aka daura Aure na da Iyan harda cewa nayi Dace,Kasan Haka take ka rufe min,Kawu yace Hannunka baya rubewa ka yanke ka Yar ya Zan Bata Yar Uwata Kai din Affan Rumaila wani na kirki ne Naga sanda aka yanke sadakin Iya dubu daya a zamanin baya cewa kayi ko Dari biyar Albarka,da kyar ka biya, Iya ta karbe zancen Tace turmin daka na siya kacal da kudin,suna ta tone Tone Umma sai Dariya suke Bata sun cika gidan da Hayaniya kamar ana fada. Washe gari Fu'ad Motocin Securities sun Kai goma yace Iya ta shirya yau zata Sha Jiniya sai an zage birnin Tarayya da Ita,Iya ta shirya harda sa lace din Dana Bata a kayan Lefe na ta Dinka,Gogoro ta sha,Tace Haleesa ta shirya ta rakata,Haleesa ma aka Sha gayu,su Momy suna ta sa Ido suga Wai waye Haka zai fita da wannan zabga zabgan motoci ga securities,tunaninsu Fu'ad ne sabo da Watarana idan zaiyi fitar girma Yana hakan, Iya kuwa cewa tayi Wai Ni a gidan Nan baku da sandar girma ta kudi wacce masu kudi suke rikewa,nace Babu Iya ,aikin banza Baku Iya gayun kudi ba Ina ma da ita da kunga Yanda akeyi,su Momy Al'ajabi da takaici ya kamasu Ashe Wai Babar Rumaila itace zata Unguwa a wannan Motocin na Alfarma,Mama Tace Allah ya yarda lallai tsafin Fulani ya Kama Fu'ad,ko Uwarshi Bai sa Ana mata tsaro Haka ba sai suruka,wannan tsohuwar,Su Momy harda fitowa suga kwaf,Iya zata wuce ta gefen su Tace da Allah Zan tsaya a Gidan Gomnati Ina da Dan Uzuri da Babar Shugaban kasa, Fu'ad da kyar ya Danne Dariyarsa Iya da yarinya ce da anyi Yar karya yace a ransa, Momy ta Bude Baki,Iya Tace rufe bakin Kar kuda ya fada da wata fuskarki kamar Daben Siminti, Security ya budewa Iya rantsatsiyar motar Fu'ad ta Shiga,jikarta Haleesa Yar Rakiya ta Shiga itama,Mama ta tafa Hannu Tace an tsafe Fu'ad,Umma da Abbi shike Nan,Wai ko masu kudi ne ba a sani ba? To me zai Kai wannan tsohuwar gidan Gomnati Wai tana da Uzuri da Babar Shugaban kasa,Nene wacce zata wuce Tace ku dai kunyi asara da Halinku na Munafunci ko kunya bakwa ji. Iya dai an hakimce a baya ac ta ko ina,Rawar sanyi Iya ta fara sabo da sanyin Ac, Tace Driver kashe sanyin nan abinci me kyau Bai Gama ratsa ni ba Wannan sai ta zuba min zazzabi akwai ragowar yunwa a jikina,yanda Fu'ad yace Haka aka zage Abj da Iya,Ba inda Bata kalla ba a mota,duk inda Suka wuce sai an kalle su wasu ma zatonsu wani babban soja ne,wasu Kuma Shugaban kasa etc,Driver dake tuka Iya sai da suka tsaya a wani Eatery yayiwa su Iya take away na kayan makulashe Iri iri duk Umarnin Fu'ad ne,Iya ta Sha kallo,Iya Tace Driver ku bi dani ta Majalisar Tarayya Naga majalasa gidan kudi,aka bi da iya ta wajen,Tace gidan Shugaban kasa Villa aka je Nan ma aka wuce,Tace babban masallaci sentri yake ko me? Oh ko Centeral mosque driver ya karasa mata Tace yawwa,Kaini Wajen birnin can Kauye Kauye Nyanya,aka je,Tace babbar kasuwa,aka kaita wuse market, Harda sawa a siyo Mata Ugu leaf zata Yi Miya Wai da shi idan ta koma gida,Iya duk abinda ta nuna sai da aka siya mata,Haleesa Tasha kallo itama da siyayyarta,mamaki ya Kama su Momy ganin su Iya da Kaya Niki Niki masu Aiki sun shigar musu da shi,Momy Tace abin Nan fa nayi ne,harkar Nan da gaske akeyinta,Yusra Tace kaga yarinya Karama ta mallake Fu'ad gaba Daya wallahi Nan da sati Daya idan Bai so ni ba gida Zan koma na fadawa mamata ko zata samo min mafita tunda Harkar ta asiri ce ai muma Muna da malaman. Iya farin cikin duniya ya isheta ita an Gama cika Mata burinta,Abbi yace ya biya musu Makka gaba dayansu da Suka zo gidan,Iya Tace sharudan Jin dadi sun Gama cikar min na Zama Hajiya,Abbi yasha Addua,Su Affa kwanan su Hudu Suka ce zasu tafi da Rukayya da Haleesa,Driver aka tasa ya kwashe su, Iya Kawai ita ce Fu'ad ya hanata tafiya Amma su duk an maida su gida,Iya kuwa ta koma sashen Umma,a kwana na biyar Umma tasa a Kara gyara Mana gidan mu Tace na shirya Fu'ad yau ya tafi Dani gida. Bai zaton za a bashi Ni yanzu ba gashi farin cikinsa na Gama period,Iya miyar Agushi tayi da ganyen Ugu dinta tayi Sakwara,Nasan Fu'ad Yana so Bayan nayi wanka na shirya cikin tsaleliyar atamfa ta,kayana da aka wanke a goge na shirya tsaf, Sakwarar a flask na zuba komai,Yana zuwa gidan Umma Tace dama kai Rumaila take jira ku tafi gida, Fu'ad Murna ji yake kamar ya suma,Umma ta bashi mamaki Bai taba zato ba,Umma tana Kallonsa Yana fadada murmushinta Kai Kawai ta girgiza,Shi ya dauki akwatin kayana Ina rike da basket na abinci Muka fito zamu tafi,Kicib Muka hadu da Yusra, fuska na Bata,Tana so ta min rashin Mutunci Amma tana tsoron Fu'ad sai Tsaki ta ja Nima na kalle ta Up and Down nace looser na wuce,Kwafa ta ja Tace Zaki ci ubanki Ina Nan gidan,Gaba ya zaga ya Bude min na Shiga ya Rufe,kayan Kuma ya sa a bayan mota Muka wuce,sai da ya tsaya ya Mana take away na abubuwan ci da Sha iri iri,Da me Gadi muka gaisa Yana min Sannu da zuwa, Fu'ad ta window ya Mika Masa take away dinsa kaza Guda da lemukansa harda Yogourt,Muka wuce ciki abinmu Yana ta godiya da murna kusan Kullum Fu'ad Yana bashi abin Dadi Indai ya siyo to me Gadi ma Yana bashi nasa,ga kyautar kudi akai akai. Mijin Fadila Haka Kawai tun daga ranar da yayiwa Rabi Fyade Allah ya jarabce shi da son Rabi,gashi yaji tafi matar tasa komai,Ita Fadila Bata ta juriya ko kadan baya Jin dadin kwanciyar Aure da ita,ya dawo daga Aiki ya Iske Fadila zaune ta hakimce a kujera me aikinta tana shafa Mata wani pain killer a kafa ga Glass cup a hannunta tana kora lemo,Wani Kallonsa tayi Kawai tana Yanga Tace Sannu da zuwa ba tarba ba komai shi Kuma gaskiya Yana son kulawa,Gefenta ya zauna Yace Ni kuwa wannan Rabin ya kuke da ita? Fadila Bata San dawar garin ba Tace ai ba wata Yar Uwar mu bace Kawai ance Wai Dangin dangarere Mun Dan Hada jini,Mijin Fadila Yaji wani Dadi yace ai Bai kamata ku hada jini da wannan kauyawan ba,Wai Ni a wanne kauyen suke ne Haka kamar ba a duniyar Nan tamu suke ba? Fadila tana yatsina ta fada Masa Address din su Rabi kaf,a ransa Yana ta murna,yace kawo min ruwa,tana Shiga kitchen ya saci Wayarta ya lato number Rabi ya dauka ya ajiye Mata albarta. Washe gari da Sassafe ya tafi Kauyen su Rabi Har gida,Rabi tana cikin gida akace tazo tayi bako,da mamaki ta fito sai taga Mijin Fadila,Harara ta watsa Masa Tace lafiya? Ko Nan ma fyaden kazo Yi min?yace Haba Rabi ki saurareni Mana bakon ki ne fa Ni,Rabi Tace to Ina jinka,Zama yayi ya Gama tsara Rabi sosai bai bar garin ba sai da Rabi ta Amince zata aure shi,Bayan ya tafi ta koma gida ta fadawa Mahaifanta ai Suka dinga murna,Babar Rabi Tace Alhmdllh muma ci Gabanmu yazo,Rabi tace Amma Abbi da su Momy fa? Baffan Rabi yace wa yake ta su,mutum ya lalata ki Kuma har ya amince zai aureki ai Alhmdllh,Muma zamu tsunduma cikin daula, Momy din banza ai karki sake ma suji labarin sai dai suga Amarya Kawai an Kai gidan,Rabi Tace Kuma dama part biyu ne a gidan yace daya part dina daya part din Fadila. Rabi Bata fadawa ko Saude ba Shuru sukayi sai iya su ne Kawai suke kashewa su rufe,ga Kudi Saddeeq Mijin Fadila Yana ta kashe musu Kamar hauka,Rabi ta canja sosai ta samu kayan gayu gashi zuwanta birni ta Dan waye,Ita Kuwa Saude Wani Dan Kano ne ya fito zai aure ta lecturer ne Matansa Uku itace ta hudu yayi Mata Dan gidanta daban,a kasuwar Kurmi suka hadu ta raka mamanta siyo tukunya. Saude Tace akan nayi aure a kauyen Nan gwara Kawai na Shiga cikin Mata uku na Zama ta hudu a birni ya fiye min mutunci,tunda na rasa samarin arziki. Ni da Fu'ad mun koma gidan mun Iske ya Sha gyara,Yunwa muke ji a Palo muka zauna tare da baje girki da kayan tande tande muka ci abinda muke so sannan ya Haura sama Bedroom dinsa,Nima dakina na Shiga nayi wanka tare da Brush na dauro Alwala na fito nayi Shirin bacci cikin wata arniyar sabuwar rigar bacci na silk Sky Yar guntuwa Komai ya bayyana,Ina kamshi na nufi Bedroom dinsa,zani Na daura a sama tare da saka Hijab,Jallabiya ya zura Muka Yi nafila raka'a biyu tare da adduoi, sannan ya cire rigar, Body spray yake Fesawa sannan ya saka wata Yar Riga me gajeren Hannu shara shara da ita gabanta Kuma a Bude ba Botin bare a rufe Haka aka Yi ta,sai Dan gajeren wandonta shima fari Sharara komai Ana gani,kunya ma naji ni,Yana Gama kalailaitarsa ya juyo ya Iske Ni a zaune gefen Bed,yace nayi tunani sai dai na sameki a Dakinki,Ashe bakya Jin tsoro ma,Murmushi nayi na Gama tsurewa Kawai dannewa nake yi,waya nake dannawa Amma ban San ma me nake dannawa ba sabo da Hankalina baya jikina,Yana gabana ya sa Hannayensa biyu a saman bed yasa Ni a tsakanin Hannayen nasa,Dan Rankwafowa yayi daf da fuska ta,Mutuwar zaune nayi wani kamshinsa me Dadi ya daki Hanci na,shima kamshina shi ke fisgarsa,Yatsansa yasa tare da dago Habata ya dogo kaina sama kadan da yatsan ya Hade bakinmu waje daya a hankali Yana tsotsa,Idanuwa ne Suka lumshe ba tare da na shirya ba,wayata ta sulale kasa ta Fadi ko ta kanta Bamu bi ba,a hankali na dago Hannayena tare da riko rigarsa kam. Wuyana yake bi da kiss jawo shi nayi shima karfinsa ya fara yin kasa,Saman Bed din ya Hauro gaba daya tare da daukana gaba daya ya maida Ni saman sa,Rigarsa na zare masa,Ni kuwa tawa ban San ma ya zare ta ba Light ya kashe daga saman Bed yayi amfani da Remote,I love you yake Furta min Yana,Ni kuwa Bakina ya mutum ban iya amsa Masa,Wani Nishi nakeyi kasa kasa da kukan Dadi,Samana ya koma Yana bin sassan jikina da salo na musamman,cikin kankanin lokaci muka fice a hayyacinmu,na Zama Wet sosai,Albarkatun Kirjina yake sarrafawa salo salo,ko da ya koma Kasa na ya Gama Dani gaba daya na manta da me zai yi,Sai da ya Gama min wayo kamar ba abinda zai min,Kawai ya shammace Ni ya gama daddane Ni ba ta inda zanyi motsi bare nayi wani Abu sannan ya samu a nutse ya shige ni da kyar sabo da wajen a like yake,Bai taba zaton Haka ba,baiyi tunanin zai ji Ni Virgin ba sabo da ya Sha wahala kafin ma ya samu Hanyar Wanda Ni kuwa Kara na saki ba shiri,nayi niyyar na daure Amma na kasa,zafi yasa na kasa wani juriya kuka na nayi,Shi ba abinda ya shafe shi abinda yake so yakeyi yanda yaga dama ko tausayi babu,Har cizonsa nayi Amma kamar na ciji bishiya,Wani irin Gurnani yakeyi da Nishi,Na yunkura Zan kwace na kasa,Ina kuka wiwi nace Abin... na... Yi ne da gaske ne....Yace Baby Sweet words pls nace baza a fada ba mugu,Mugunta ya min da karfi na fashe da kuka nace Iya Za a kashe 'yar kwailar yarki....gashi sabo da kullum Muna Romance ba a kusa yake bare a samu ya kawo da wuri,Bakinsa ya saka cikin Nawa ko Dan kukan ma bazan samu dama ba,Bansan Yana da karfi haka ba sai yau,ya Dade sabo da ba karya jarumi ne,lokacin da ya kawo Kankameni yayi a jikinsa sai da kasusuwana Suka Yi kara Amma Bai ma ji karar ba shi,Ya hada uban zufa duk da Ac din dake Room din,Shuru yayi jikinsa ya wani saki kamar bashi da laka,Gashi ya zuba min nauyinsa sai Nishi nake yi,Sai da ya Gama hutawarsa sannan ya zare jikinsa a nawa ya daga min jiki ya kwanta a gefena tare da daura kasan a saman Boobs Dina, Light ya kunna ya Dan dago tare da kallon fuskata Muryarsa tana Dan rawa Yace I'm sorry....Hawayena ya goge min da yatsansa. Ina shesheka nace ai kasan dai Ni ban Saba ba ka wani sa min karfi, Rungumeni yayi a jikinsa yace Eyya Yi Hakuri mantawa nayi banyi zaton kina Virgin ba sabo da Aljanin daya shafe fiki,farin ciki yakeyi Kawai bakinsa yaki rufuwa shi kadai,nace ai gashi Nan Dariya kake Yi zaka ce wani ka manta,Light ya kashe da sauri yanda zai ta dariyar shi ba tare da na gani ba,ai kece kinyi Dadi da yawa kin zarta tunani na,ga Ni'ima Allah ya Miki Ni Kuma Kawai na shige cikin cakwalkwali na,Da Allah zai sa anjima kadan ki Kara min ai da na sa Miki Albarka na dage kafa ta ki wuce Aljanna Firdausi, Harararsa nayi nace ka rike albarkarka, Yayi mamaki da yaga bedsheet din har Jini ya Bata shi Yana ta murnarsa ina kallonsa,Wurin wanka Dan mugunta Yana so ya Kara ya dinga min azaba da ruwan zafi Wai dole sai na warke kafin anjima a Daren,Idanuwana duk sun Kumbura sabo da kuka,Yasa bedsheet a washing machine ya wanke ya shanya,ya canja wani sannan na saka Yar Rigata na kwanta da kyar,Bayan shima yayi wanka tare da tsarkake jikinsa Nafeela yayi lokacin 12am,Bayan ya Idar Ni kuwa Jikina duk ciwo musamman daga Hips Dina zuwa cinyoyina,Kusa Dani ya kwanta tare da leka fuskata Dariya ta kamashi ganin nayi kwanciyar ruf da ciki na bokado Duwawu baya,Dariya ya dinga Yi Ina jinsa yace Duk ciwon ne Haka? Ko kula shi banyi ba,Nace Kai Allah ya tsinewa karuwai Wallahi matsiyata Amma Haka wannan ne sana'arsu tir, Fu'ad Yana Dariya yace yarinya idan kika Saba kema Watarana sai kin biya Ni kudi Zan Miki,Ina ruf da ciki na Miko Hannuna ta baya na yakushe shi Nace sai dai in ciwon hauka ne ya Kama Ni,Gobe da sassafe ka Kira min Iyata kafin ka tafi Office ,Yace Na dauki hutun sati Uku Ina zanje? Ai hutun cin amarci nayi ba inda Zan je,Kuka na saki nace Allah sai ka tafi Office ka dinga zuwa aikinka Yafiye maka,karfin ac ya karo shi wannan kwanciyar Dana Yi Kara tayar masa hankali take Yi,ta Masa kyau kwanciyar ji yake kamar ya Kara second Round a Haka,Hasken Wutar ya Kara Yana ta kallo ban sani ba,a hankali ya Dage rigar sama,Mazaunaina Suka bayyana gashi ba pant Iska Kawai naji tana Shiga ta me Dadi na fara bacci na, Hannu ya daura a mazaunan ya girgiza su yace tashi ke ba a bacci yau,Rigata na ja na rufe,ya janye Hannu na ya sake bankade rigar na Kara Rufewa,Kyaleni yayi sai yaga kamar nayi bacci gashi na ya kama Yaja kadan na sake Bude idanuwa,nace Dan Allah ka barni Ni bacci nake Yi duk azabar daka gana min Bata ishe ka ba,Murmushi yayi yace wannan fa Ni wlh Bai ishe Ni ba,tun farko da nasan haka ne sai dai Muyi Kare jini biri jini da Aljaninki,Harda lallaba Ni yace Bari na kawo Miki Tea ki Sha,To nace yaje ya kawo yaji hadi,Da Yogourt harda Naman da Muka rage,Da Kansa ya mikar Dani tare da gyara min Zama,Da Kansa ya dinga bani na shanye tea din naci Naman da yawa shima Haka, Yogourt me Dadi ya bani na Sha shima yasha kayan ya maida kitchen ya dawo dauke da kankana da Yinibi Nan ma da Kansa ya dinga bani Yana sha,ruwa ya bani na Sha shima Haka yace to Fitsari fa? Nace kaini nayi bacci nake ji,a ransa yace ke da bacci sai karshen dare,Harda kaini da kansa,nace to fita Mana,ba musu ya rufe min ya fita,na Gama abinda zanyi da ruwan zafi sannan ya dawo Dani,Irin kwanciyar dazu nayi na turo Duwawu baya nayi ruf da ciki. Mashaallah naji Yana ta cewa ban San me yakeyi ba,yace Bari na Miki tausa,ban taba zaton a ranar zai iya cewa zai Kara Yi ba,tunani na tausaya min yake Yi,Hips Dina zuwa Mazaunaina yake massaging zuwa cinyoyina,juyowa yayi Dani a hankali sai naji ya koma kissing Dina nace Haka ake tausar? Yace ae Mana Baki taba gani ba? Ki saki jikinki ai tausayinki nake ji bazan sake Yi ba,yarda nayi,Boobs Dina yake lagudawa Wai duk massage ce,ba abinda baya musu,Ni ji nayi kamar naji sauki da yake min na kyale shi har ya gangara cibi na,nace karka Yi kasa da nan,yace to,Amma duk da na Sha wahala ban fasa Jin dadin abinda yake min ba,Ina Jin dadi sosai,kasan yaje Yana min Wasa da Harshensa a wajen,Wayo ya min banji alamar zafi ba,Nace gaskiya ka iya tausar Ashe Haka akeyi,yace ta masu Aure ce,nace na yarda gaskiya, Ba zato naji Hajiya babba ta sake Mikewa a Nan na tsorata na janye jikina Zan gudu,Ya Rike Ni ya hade fuskar mu waje daya Yana murzawa a hankali,Baki na ya Shiga kissing sosai kamar zai cinye,jiki na rawa ya fara Yi sabo da tsoro,a hankali Muryarsa tana rawa yace gwara ma ki tsaya nabi a hankali karki jawo na Miki rauni wallahi ba kyaleki zanyi ba,nayi Hakuri a baya Amma yanzu babu,Yasan idan ya tsaya lallashi na bazan yarda ba shi yasa ya nuna min ba Mutunci,Nace yanzu ba Mutunci babu Amana kenan? Yace ae babu,Yar soyayyar fa? Yace ai itace wannan itace Karshen So da kauna nace,to kuwa Allah ya wargazata Indai wannan itace wallahi na daina daga yau,bana sonka bana kaunarka Kuma sai na bar gidan Nan kaje ka auri wata,Dariya Fu'ad yayi Muna ta Kokawa da shi Kyaleni yayi har sai da karfina ya Kare na hakura sai kuka nace wallahi zanyi masu gadi suji,Yace Bismillah irin wannan ai ko tambaya ba ayi,Kara na dage Iya karfina nayi,Me gadi kuwa sai da yaji,na dinga Yi Fu'ad Yana kallona,Me gadi da yaji yace to ai bana je naji ko lafiya ba tunda matar Nan Amarya ce Kuma yarinya ce ah yau Oga akwai harka,shi yasa yau sai murmushi yakeyi ba fushi Allah ya kawo Yara masu Albarka a ci gaba da gashi. Duk abinda zanyi sai da nayi Kuma Bai fasa ba,Nace ba Imani yanzu abin? Yace ban San shi ba,Haka na Gama Shan azaba ta a hannunsa,zai lallashe Ni Bayan ya Gama Jin dadinsa,Dakatar da shi nayi Ina kuka na tashi da kyar na dauki Rigata a Hannu na Ina tafiya Zan bar dakin Amma mayen ya hanani hakan,Haka nayi wanka na kwanta ban ko kulashi ba,shima ya sake tsarkake jikinsa ya Hauro bed din,ya dinga lallashi na ba ji ba gani,dazu idonsa ya rufe cewa yayi ba Mutunci yanzu Kuma ya dawo Yana lallashi na,nace cewa kayi fa ba Mutunci,yace yaushe nace Haka Babyna? Ni na Isa,Magani ya bani pain killer banyi musu ba na sha sabo da idan ma naki Sha kaina Zanwa gwara ma na Sha Naga Fu'ad idonsa Rufewa yakeyi gwara ma nayi Hakuri Yafiye min,Yana lallashi yace so nake ki Saba da wuri Honey,Nan gaba Waka Zan na kunnawa Kuma wallahi sai anbi wakar nan da kidan Ana Sex, Baki na Bude nace wakar za abi da kidan Ana wannan abin yace ae wallahi Zaki gani ne,Kuma ko Unguwa sai kin daina zuwa sabo da shi,tagumi na zuba nace Ashe azaba Bata Kare ba,yana Dariya yace ai sai kin saba kema kin goge,za a fara style iri iri, Ta dole sai Hips din Nan naki sun ninka wannan,Baki na rufe masa da Hannuna,salin alin na kwanta nayi Shuru, Yana Dariya kasa kasa Yana sinsinar kamshi na ta baya tare da shafa gashi na da Bai karasa bushewa ba,Bacci ne ya kwashe mu,gaba Daya cikin baccin ya Gama makalkaleni a jikinsa,Karshe ma Kansa saman Albarkatun kirji na ya maida shi,ko ya idan ya farka sai ya Murzasu kadan,Ni ban San ma yanayi ba, nayi baccin wahala. Mijin Fadila ya tura manyansa sun Kai kudin auren Rabi,su kansu danginsa basa Jin dadin Fadila Bata da tarbiyya shi yasa da Suka ji zaiyi aure murna suke ta Yi za a karawa Fadila kishiya,Suma Shuru sukayi ba a fadawa kowa ba,Baban Rabi yace tunda an Gama komai me za a jira Kawai a daura Aure,Kowa a garin sai ranar aka sanar da Daurin auren Rabi,Ango yasha Sabon Shadda,da abokansa guda bakwai,sai Iyayensa walliyai,Rabi an Mata Lefe Akwati takwas,Tasha gyaranta ba laifi,sai ranar ta fadawa su Saude komai da Hajara,ai kuwa Suka dinga murna,aka daura Aure ranar juma'a sai Bayan sati daya Amarya zata tare,Fadila Bata sani ba tana ta haukarta a cikin kawayenta Yan makarantar su tana ta musu kuri,suna Hira Fadila Tace ai Ni Mijina Sai abinda nace,yasan Ni ba Kalar kishiya bace,ya Isa ya min kishiya wallahi sai na kone gidan Nan gaba Daya,Dariya sukeyi suna tafawa,sai zuga Fadila sukeyi tana Kara kuranta kanta,Tace danginsa sun Isa su zo min Gida suyi abinda suke so,ai karya ne sai dai Dangina,Ashar ta dannawa Babar Abubakar mijinta Tace dakikiyar tsohuwa ai na nuna Mata duk da ita ta haifi Dan nata to Bata Isa da shi ba sai Ni,cikin kawayen wata tace Ni dama shi yasa nake so Allah ya bani Miji maraya Wanda Bai da Uba bare Uwa,suna ta abinsu sai ga Mijin Fadila ya dawo Yana ta zuba murmushin angwanci,kawayen suka gaisa shi ya amsa Yana musu Sannu da zuwa,Wajen Fadila ya karasa ya fara Mata kirari Allah ya taimaki Uwar gidana sarautar mata,Kiss ya Mata a goshi tare da rike hannunta,Kwace hannunta tayi tana Yanga Wai ita a dole me juya Miji Tace baka ga Ina tare da Friends Dina ba ne? Ni na Dan gaji ma gwara da Allah ya kawo ka please kawo musu Juice,a ransa yace Hmm Amma Fili kyaleta yayi zata Sha mamakinsa Lemo ya kawo musu ko a jikinsa,Yana fita Suka kwashe da dariya tare da tafawa,wata tace Ina ma nice Kan Uba ke Fadila Amma kin Kai mace,har darajar ki ta karu a wajena,Kuma ba boka ba Malam? Fadila ta gyara Yar bingilar rigarta Tace kalle Ni Mana jinin Fu'ad ce fa ai mu kwaso kyau din muma,tafawa suke Yi suna shewa,Yayinda da Saura Sati daya a kawo Amarya Kuma yace zata ga rashin mutunci sai ranar zai sanar mata cewar Mijin Fadila. Ina godiya masu Sharhi. AsmaBaffa 7/3/21, 8:10 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA DA WACCE TA FITAR DA NOVEL DIN KYAUTA DAN TA BIRGE MEMBERS NA GROUPS ALLAH YA ISA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 91-95 Official By AsmaBaffa Page naku ne Mrs Chief Bam Ummu Deejat Washe gari Daga Ni Har Fu'ad makara Mukayi sosai sai 8am ya farka,abinda ya faru jiya shi ya dawo masa cike da farin ciki ya kalle Ni Ina ta kwasar bacci na,kiss ya manna min a goshi a hankali sannan ya tashi ya Shiga Toilet,wanka yayi tare da Brush ya fito ya shirya tsaf cikin wata sabuwar Jallabiya me tsada ruwan Toka,Kamshin turarensa ne da yake Fesawa ya tashe Ni a bacci,Ido na na rufe Ina kallo ya gabatar da Sallah tare Azkhar dinsa ya Dade kafin ya Idar yasan bani da lafiya shi yasa Bai tashe Ni ba,Wayarsa ya dauka tare da Kiran Umma Bayan sun gaisa yace Umma a kawo Mana Breakfast,Umma Bata tsaya wani Jin kwaf ba Tace to,lska ya Shiga hura min a kunne na bude idanuwa na Yi a hankali,kin makara da yawa Baby,a hankali na tashi zaune naji sauki sosai maganin yayi min Aiki matuka,da kaina na Shiga Toilet tare da gasa jikina sosai,wanka nayi da Brush Nima na Daura Alwala na fito,Sallah na fara Yi tare da Azkhar. Lotion na shafa me kamshi,baya Room din ko Ina ya fita oho,Pant da bra na saka sai T-shirt din sa me dogon Hannu na zaro black me adon Orange a gaba,tamin girma sosai tsayinta har wajen Rabin Cinyata Amma nayi kyau sosai,Powder na shafa da Maroon jambaki,Gashina na gyara sosai na Kama da katon Ribbom Orange gashi na ya sakko har bayana me tsayi sosai nayi kyau gwanin Sha'awa Ina Shafa turaruka ya shigo a bakin Kofar yaja ya tsaya tare da Harde Hannayensa a kirji Yana kallona kamar zai lashe ni,Ina kallonsa ta mudubi Fuska na Bata gabana Yana Faduwa Tsoronsa nake ji gaskiya,Allahumma ajirni fi musibati waklibini khari min ha.... nake furtawa a hankali sabo da Fu'ad Ni yanzu Tsoronsa ya kamani baya tausaya min,a hankali Naga Yana takowa inda nake,mudubi na kafe da kallo nasan wajena zai zo ma,tun kafin ya karaso na fashe da kuka,Dariya na bashi sosai,da Kalar tausayi Yana wani lakwansa magana yace Allah sarki ba Wani abin Zan sake Yi Miki ba Breakfast zamu ci Umma ta Aiko da shi,Yanzu Baby abin har ya Kai Haka?sai kace Kinga zaki,Hawayena na goge Ina shesheka nace gwara wallahi ace Zaki ne ko Kura ko damusa Suka shigo dakin Nan nasan Zan iya guduwa ko ta window ko na shige Toilet nasa key Amma Kai fa? Dariya Fu'ad yake ta Yi yace Haba akwai Amana da Imani tawan ba abinda Zan sake Miki,Kinga kin Bata kwalliyar Taki da Hawaye ya furta Yana goge min da Hannunsa,Kinyi kyau ko na bar Miki rigar Nan ne? Kai na girgiza nace bana so ka rike abarka tunda ba Mutunci ne da Kai ba Sam ba ruwana da kayanka,Dariya yake yace Zagina fa kika Yi Miji Guda ki kalli idona kice bani da Mutunci? Nace to kana da shi ne? Ba Kai ka fada da bakinka ba jiya,Ni Fu'ad Bani da mutunci ko? Tsoro naji sabo Kar ya dawo yace zai nuna min rashin mutuncin shi yasa da sauri nace ba Haka nake nufi ba Kayi Hakuri kana da mutunci sosai,Daukana yayi cak a kafadarsa ya nufi Bed Dani sabo da tsokana,Wata Kara na tsala sai da me Gadi dake Gate a saman bench ya Mike tsaye zumbur yace Wai me akeyi ne a ciki Haka tun jiya? Babu me bashi amsa yace Ina ruwana to Nan ya bawa Kansa amsa tare da komawa ya zauna Yana me ci gaba da Jin Radio dinsa,Tsokanarki nake Yi cewar Fu'ad ya ajiye Ni a kasa tare da rike Hannuna yace muje,tare Muka fito,nace bana son Dining a Palo saman Sofa ya ajiyeni ya kawo abinci da komai na bukata,Chips da ketchup naci sosai Ina Shan tea abina,Ga Farfesu nace bani farfesun kajin nayi tashin komada ko na murmure da wuri,Sai da na Dame ciki na da girki naji wani karfi karfi,na Dan Jima a zaune kafin na Mike na kwanta sosai Bacci ya kwashe Ni, Fu'ad da Kansa ya gyara bedroom dinmu har wanke wanke yayi Ina ta bacci na. Iya ce tayi mafarkin bani da lafiya,ta tashi ba kuzari a jikinta,Umma Tace Iya lafiya yau ko kallon baza kiyi ba? Iya Tace ke dai Bari a jikina naji Rumailata kamar Bata da lafiya,Murmushi Umma tayi Tace lafiya take Iya Bari na kirata a waya,Iya Tace kyale zancen waya zancen karya Indai Rumaila ce ko Bata da lafiya baza ta fada min ba cewa zata Yi Kalau take,Anya kuwa Aljanin Nan ya bar jikin Rumaila? Gaskiya hankali na bazai kwanta ba sai Naga Rumaila, Fu'ad Umma ta Kira Suka gaisa Tace Ina Rumaila bani ita, Yace bacci takeyi,Iya Tace kinji ko,Umma Tace ka tasheta to Iya ce zata zo ta duba lafiyarta,da sauri Fu'ad yace a'a Kar tazo Dan Allah Umma karki Bari tazo,Wai daga tafiya jiya za a fara zuwa ganinta gaskiya Banda yau,Umma Tace baka da gaskiya ne? Iya tana zargin Aljanin Bai bar jikinta ba jiya tayi mafarki, Fu'ad yayi Dariya yace ai ya Dade da barinta ta warke ras,Iya dai Bata yarda ba,ganin hankalinta yaki kwanciya sai Tace to Iya dai yanzu Driver zai kawo ta, Fu'ad ya Gama abinda yakeyi Rumaila ya tasa yace ga Iya Nan Wai tayi mafarkinki sai tazo taga lafiyarki,a rude nayi sama tare da canja wata Shadda Dark purple ta Sha kyau,Ni nasan azabar Dana ke Sha Amma na Danne nayi Kamar bani da matsala Muka dawo palon kasa Muna kallo. Bamu fi 10mnt ba lokacin na gaji da Zama na kwanta tare da Dora kaina akan cinyar Fu'ad,Gashina yake shafawa a hankali hannunsa daya Kuma waya ce Yana latsawa,Mota muka ji ta tsaya Mikewa nayi zaune ba a Dade ba sai Iya muka ji tana Kwankwasa kofa, Fu'ad ne ya tashi ya Bude kofa Iya ya gani tare da Naila,murmushi ya saki yace Sannu da zuwa Iya,Tace Yawwa Fu'ad,Naila ya kalla yace yaushe ke Kuma kika dawo? Jiya na dawo da dare Yaya Ina kwana? Lfy ya amsa,Iya dai Suka shugo,Sai murmushin yake nakeyi Ina washe Baki Dan Iya ta tabbatar Kalau nake,Iya tunda ta shigo Ni take karewa kallo,Durkusawa nake so nayi Amma bazan Iya ba Haka na gaida Iya a zaune,Naila nayiwa Sannu da zuwa Muka gaisa ba yabo ba fallasa ta amsa tana wani sha min kamshi, Fu'ad Yana kallonta,Kwafa yayi nasan sai yaci ubanta. Iya ce ta kalleni kamar tana son magana Dani,nace Iya zo mu shiga Bedroom,Iya na janye Muka Shiga Bedroom din dake palon,Bakin Gado Muka zauna Iya ta kalleni tace Rumaila Baki da lafiya a jikina naji kina wani Hali,Murmushi nayi nace ba komai Iya Ni lafiya nake,Rumaila ko dai Fu'ad sai jiya yayi wani abin ne? Nace a'a Iya,to Dan Ubanki a baya kina da Aljani Bai samu komai ba kin warke ya bazai Yi komai ba? Dama magani Zan Baki shi yasa na matsa sai na ganki Amma ai na koya Miki yanda Zaki kula da kanki,Ba yanda Iya Bata Yi ba naki fada Mata komai,Nan ta bani dai wani gayye da sassaken wata Bishiyar Tace tafasawa Zaki Yi ki dinga Zama a ciki,ko kin warke ki dinga shiga kina Zama Yana maganin cuttuttukan Mata Infection,Yana sa matsi da abuwawa da yawa Zaki ji dadinsa,Karba nayi a katuwar Leda baka nayi godiya,Tace Ni Zan wuce dama abinda ya kawo Ni kenan ki daure kiyi amfani da shi yau,to nace,nace Iya me Zaki ci? Baki ta tabe Tace ai ke za a bawa abin ci Rumaila,kece kike cikin wani Hali,Murmushi nayi nace Kai Iya,Tace to abinda Zan fada Miki sai kinyi Hakuri Rumaila,sai kin koyi juriya, Kiyi hakuri karki dinga nunawa Namiji kin gaji da shi,karki nuna Masa ragwancinki a fili ko ki dinga raki,Ki dinga Hakuri ko yaushe yazo ki nuna kina murna,kiyi Hakuri yanzu sabo da Zaki Sha wahala,ki bada hadin Kai sabo da ki samu sauki Amma idan kika ce Zaki rigima bazai kyaleki ba Kuma a banza zai Miki ta karfi ki Sha wahala,Kunya nake ta ji,Iya Tace magana ce ta gaskiya ba mafarkinki nayi ko Baki da lafiya ba,wannan fadan shi ya kawo Ni wajenki, dadin gidan su Fu'ad yasa na sha'afa ban Miki ba,Ki nutsu kiyi Biyayya irin wannan mazan ba kowa ke samun irinsu ba,Allah ya zabe ki ya Baki,ki tsaya ki nutsu Banda shashanci,karki ga Yana lallaba ki Yana nuna Miki kauna ki bullo da halin banza,ba ruwan maza wallahi Basu da tabbas,gwara ko Allah yayi za a Miki kishiya dama ace ke ta kirkice babu wata da za a kawo ace tana abinda Baki Yi,ta sameki ko Mene takeyi na mace wajen farantawa me gida ke kin Rigata kina Yi,a dage da Addini a rike Addua sosai itace makaminki, ko Mene ya dameki ki roki Allah,komai roka akeyi,murmushi nayi Iya Tace ba Dariya zakiyi ba Dan Ubanki ko Sugar ko gishirin Miya kike Nema roki Allah Office dinsa kullum a Bude yake,bare mallakar miji fadawa Allah ki mallake abinki a rasa dalili ba asan Allah kike roka ba, Iya ta dinga min Nasiha karshe Tace muje ki bani lemon gidan Nan shima na Dan Dana Irinsa naji,Dariya nayi na Mike Iya Tace boye Ledar maganin Nan Kar ya gani ba a magani a Gaban maza ki kula,ki nuna Kawai Baiwa ce daga Allah, a cikin Sip na saka,Iya Tace taka a hankali Naga da kyar kike tafiya,Ina tafiya a hankali Iya Tace Uhm wannan ko Dan Iskan Suriki,Haka akeyi wannan ba karamar Illa yayi ba,dole idan na koma kauye na yo Miki Hadi na musamman,Dama da ganin wannan ba tausayi zaiyi ba. Fu'ad kuwa Sanda Muka shige daki da Iya Naila ya fara yiwa Fada,Yace karki sake zuwa min gida Matukar Zaki dinga yiwa matata kallon banza,kiyi a hankali matsayinki daban matsayinta daban,Baki da hankali Wai Naila? Muna Uwa Daya dake kina biyewa su Khaleesat Kuna shirme da Hassada,Duk Wanda Bai kaunar Rumaila wlh ba masoyi na bane,matata Uwar Yarana wacce nake kauna ai duk me so na ya kamata ya so abinda nake so,Indai baza ki gyara Halinki ba wlh Sam baza mu shirya ba,Kuma sai na fadawa Umma,duk abinda kikeyi ban taba fada Mata ba Amma yanzu Kam bazan dauki wannan ba,Kayi Hakuri Yaya Dan Allah cewar Naila, Fu'ad yace ki gyara Halinki ko ke kina so idan kinyi aure dangin mijinki suyi Miki Haka? Kai ta girgiza,Yace shine kike yiwa Wife Dina sabo da ita Basu da kudi? Daga Sam's ta fado? Ko iyayenta ba mutane bane? Shuru Naila tayi ya Mata kaca kaca tayi luf,mun fito na kawowa Iya lemo Iri iri,Itama Naila ta Sha sannan suka tafi,Iya tayi mamakin ganin canjin fuskar Naila tana ta yiwa Iya surutu,Iya kuwa Darajar Umma da Abbi da Kuma sanin ita surukace shi yasa ta sake nutsuwa ta kyale su Momy sai dai Bata kula su basa kulata,daga wajen Umma sai wajen Nenen Kauye. Bayan Sun tafi Fu'ad Bai tambayi me Iya Tace ba,Nima ban fada Masa ba,Hannuna ya rike Yana Bina da kallo na so da kauna yace kiyi hakuri Akan abinda Yan Uwana suke Miki,Murmushi nayi nace Haba ba komai ai Watarana sai labari dole zasu gaji su zauna,Kitchen na Shiga, Fu'ad ya shigo yace Baby kina jinya aikin me zakiyi,Nace Iya ce Wai ta kawo min magani Wanda Zan na Zama a ciki Wai zai sa na warke,Ta baya ya Rungume ya daura Kansa a dokin wuyana tare da furta Iya ta gano mu kenan? Kai na daga masa,yace to Bari Ni na dafa maganin idan har naji tsarin Iya me kyau ne Idan naji zam zam to.......kasa karasawa yayi sabo da yanda na kwabe fuska zanyi kuka, Rungumeni ya sakeyi sosai a jikinsa tare da Furta Wasa nake Miki Baby,sai kin warke,Hawaye na goge nace Dln Allah ka Bari na warke,tauyi na bashi yace Inshaallah duk da Zan cutu zanyi Hakuri Ki warke,farin ciki nayi,maganin Iya na dinga tafawa kullum Ina Zama ciki Kuma Alhmdllh yayi min Aiki sosai, Fu'ad Bai sake min komai ba yayi Hakuri matuka Yana so Amma ya hakura,ko Kiss idan Naga zai min kuka nake saki Dan karma ya fasa yin hakurin yace sai yayi,Kullum cikin dare da kyar yake Iya bacci sabo da sha'awa Amma Haka nake hanashi ko tabani sai Dana Yi kwana uku, yau Bayan Munyi Shirin bacci ya kasa hakurin kwata kwata,Wayo ya min yace ko Muyi Romance na samu sauki ko Kuma yau dole nayi ki zabi Daya,Nace ayi Romance din, gaba Daya a haukace yake yau,Kamar Zaki me Jin yunwa Haka yake sarrafani,Ina Jin dadin hakan a nutse yake sarrafani cikin salonsa na wayayyu,Nima duk na saki jiki Ina Taya shi Mun Gama tsunduma duniyar Dadi,Albarkatun Kirjina yau sunji jiki a hannun Fu'ad,sai da ya min abinda nake fita a hayyaci na gaba Daya Ina kukan Dadi tare da furta Masa kalamai masu Kara birkitawa mutum lissafi,a hankali ya nemi hanyarsa,da sauri na firgita Zan kwace Amma Ina ya min wayo ya Gama sakalkaleni Wanda ko motsi kasawa nayi,kuka na saki nace yanzu yau ma abin Haka ne,kace fa baza ka Yi ba shine zaka ci Amanata,ko kallona baiyi ba abinda yasa a gaba shi yakeyi,jikinsa wani irin rawa yakeyi na daban,ya rude gaba Daya ya shiga duniyar Dadi,wani Gurnanin Dadi yakeyi tare da Nishi Kai abin dai ya girmama na Fu'ad,Naji zafi yau ma Amma ba Kamar farko ba,Ya Dade Yana Abu daya kafin ya samu nutsuwa ya Kankameni a jikinsa idonsa har wata kwalla ce ta cika taf sabo da Dadi,kalamai kuwa kunnuwa na sun gaji da ji ba Kalar da Bai fada min ba, sai Bayan komai ya lafa Ina kirjinsa a kwance Ina shakar kamshinsa yace Iya Allah ya Mata Albarka,Kin warke sosai gashi Baki Sha wahala sosai ba,nace ba Wani Nan Bayan ka Hana na Gama warkewa tunda kaji dadinka dai kayi shuru,Dariya yayi ya kunna haske yace Bari na kalli abubuwan Nan sosai,da sauri na kashe hasken Ina Masa kukan shagwaba,sai wani nishadi yakeyi Yana ta Bina da kiss a ko ina na jiki na,gaba Daya yaki kwanciya,daga ya taba can sai yayi can kiss aikinsa kenan Yana ta faman yabo na,Dan Allah kayi bacci na furta Ina murmushin Jin dadi yanda yake ta faman yabo na Yana nuna min kauna. Sai Mukayi wanka tare da bacci Yana sake Farkawa Hannu na ya rike ya girgiza ban tashi ba,sama na ya haye tare da sakar min nauyinsa kadan ba shiri na farka,Yace Wai wanne irin bacci ne Haka? Tunda naji ya farka 2am nasan Abinda yake Nema,Boobs Dina yake shafawa Yana cewa ki daina baccin Nan please,Mamakinsa yasa na kasa magana,Shagwaba yake min sosai Yana kwanciya min a jiki,ya zanyi Haka na hakura ya sake yi,da Asuba ma Haka ba Imani ba tausayi Amma yayi Hakuri ya daga min kafa na kwana daya Wai na sake warkewa daga Nan ya Dora daga inda ya tsaya har na Saba ma na daina Jin zafi sosai,Kwanan mu shida na Masa zancen komawa makaranta yace sai ya Gama Amarcinsa Nan da 2mnths,Allah ya kaimu na furta. Washe gari Su Rabi sati ya cika cib an Gama shiri,Fadila sai gani tayi daya part din Ana ta Kara gyara shi,Saddeeq ya zubawa Rabi kayan daki Yan kasar Dubai Yan gaske ko cokali baza suzo da shi,Mota biyu ya tura dakko Amarya aka dakko ta ita da kayan lefenta da gara tare da Dan Abinda ba a rasa ba na bukatun Amarya,Rabi ta Sha kyau sosai tayi gyaran jiki matuka,Sai da Yamma likis yasan an kusa Karasowa da Amarya ya samu Fadila tana kwance tana chat da kawaye yace Tashi zaune Ina so zamuyi muhimminyar magana,Fadila tana Yanga Tace gaskiya Ina Jin dadin kwanciya ta bazan iya tashi ba idan zaka fada ka fada a Haka,Takaici ya kamashi yace to shike Nan dama ce Miki zanyi last week an daura min aure yau Kuma za a kawo amarya sun kusa Karasowa,zumbur Fadila ta Mike Tace what? Ya sake maimaitawa tasan Kuma baya Wasa,Abinda yasa ta yarda Daya part din da taga an gyara kuma an zuba Kaya na Alfarma,Fadila ta fashe Da kuka, Saddeeq yace ai gashi yanzu kin tashi ko? Hannaye ta daura a Kai tare da rushewa da kuka,Zaucewa tayi gaba Daya ta koma kyakyata Dariya ita daya,sai Kuma ta sake fashewa da kuka,Wayarta ta sura ta Kira Momy tana kuka ta sanar Mata,Momy Tace cab idan ya isa kafira nake,Mama ta sanarwa,Mama ta Kira Abbi ta fada Masa tana bala'i, Abbi yace Kuma idan kuka dakko Fadila ta dawo gidana akan an Mata kishiya duk a bakin aurenku ke da Momy, Momy da Mama suka Shiga mota tare da su Khaleesat gaba daya Wai sun tafi zasu karairaya Amarya,Fadila ma Abbi ta Kira tana kuka Wai zata dawo gida Abbi yace idan kika dawo gidana Matukar ba sakinki yayi ba ban yafe Miki ba,Fadila ta sake Faduwa tana rusa Ihu,tabarya da muciya ta dakko a kitchen ta tsaya a tsakar gida tana jiran Amarya duk da Basu San wace Amaryar ba,Su Momy Dan Abin kunya Suma suna zuwa har guzirin Sanduna kowacce rike da katuwar sanda harda Khaleesat Safna da Farida sun tsaya a tsakar gida,Shi kuwa Saddeeq yasan za a Rina Yan Sanda Ya kirawo mota Guda ya Basu aikin kula da lafiyar Amarya da danginta,Amarya suna zuwa Abuja Yan Sanda Suka tare su a motarsu,Amarya suna gaba motar Yan Sanda tana binsu a baya da jiniya wiwiwi..... AsmaBaffa 7/3/21, 9:15 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA DA WACCE TA FITAR DA NOVEL DIN KYAUTA DAN TA BIRGE MEMBERS NA GROUPS ALLAH YA ISA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 91-95 Official By AsmaBaffa Page naku ne Mrs Chief Bam Ummu Deejat Washe gari Daga Ni Har Fu'ad makara Mukayi sosai sai 8am ya farka,abinda ya faru jiya shi ya dawo masa cike da farin ciki ya kalle Ni Ina ta kwasar bacci na,kiss ya manna min a goshi a hankali sannan ya tashi ya Shiga Toilet,wanka yayi tare da Brush ya fito ya shirya tsaf cikin wata sabuwar Jallabiya me tsada ruwan Toka,Kamshin turarensa ne da yake Fesawa ya tashe Ni a bacci,Ido na na rufe Ina kallo ya gabatar da Sallah tare Azkhar dinsa ya Dade kafin ya Idar yasan bani da lafiya shi yasa Bai tashe Ni ba,Wayarsa ya dauka tare da Kiran Umma Bayan sun gaisa yace Umma a kawo Mana Breakfast,Umma Bata tsaya wani Jin kwaf ba Tace to,lska ya Shiga hura min a kunne na bude idanuwa na Yi a hankali,kin makara da yawa Baby,a hankali na tashi zaune naji sauki sosai maganin yayi min Aiki matuka,da kaina na Shiga Toilet tare da gasa jikina sosai,wanka nayi da Brush Nima na Daura Alwala na fito,Sallah na fara Yi tare da Azkhar. Lotion na shafa me kamshi,baya Room din ko Ina ya fita oho,Pant da bra na saka sai T-shirt din sa me dogon Hannu na zaro black me adon Orange a gaba,tamin girma sosai tsayinta har wajen Rabin Cinyata Amma nayi kyau sosai,Powder na shafa da Maroon jambaki,Gashina na gyara sosai na Kama da katon Ribbom Orange gashi na ya sakko har bayana me tsayi sosai nayi kyau gwanin Sha'awa Ina Shafa turaruka ya shigo a bakin Kofar yaja ya tsaya tare da Harde Hannayensa a kirji Yana kallona kamar zai lashe ni,Ina kallonsa ta mudubi Fuska na Bata gabana Yana Faduwa Tsoronsa nake ji gaskiya,Allahumma ajirni fi musibati waklibini khari min ha.... nake furtawa a hankali sabo da Fu'ad Ni yanzu Tsoronsa ya kamani baya tausaya min,a hankali Naga Yana takowa inda nake,mudubi na kafe da kallo nasan wajena zai zo ma,tun kafin ya karaso na fashe da kuka,Dariya na bashi sosai,da Kalar tausayi Yana wani lakwansa magana yace Allah sarki ba Wani abin Zan sake Yi Miki ba Breakfast zamu ci Umma ta Aiko da shi,Yanzu Baby abin har ya Kai Haka?sai kace Kinga zaki,Hawayena na goge Ina shesheka nace gwara wallahi ace Zaki ne ko Kura ko damusa Suka shigo dakin Nan nasan Zan iya guduwa ko ta window ko na shige Toilet nasa key Amma Kai fa? Dariya Fu'ad yake ta Yi yace Haba akwai Amana da Imani tawan ba abinda Zan sake Miki,Kinga kin Bata kwalliyar Taki da Hawaye ya furta Yana goge min da Hannunsa,Kinyi kyau ko na bar Miki rigar Nan ne? Kai na girgiza nace bana so ka rike abarka tunda ba Mutunci ne da Kai ba Sam ba ruwana da kayanka,Dariya yake yace Zagina fa kika Yi Miji Guda ki kalli idona kice bani da Mutunci? Nace to kana da shi ne? Ba Kai ka fada da bakinka ba jiya,Ni Fu'ad Bani da mutunci ko? Tsoro naji sabo Kar ya dawo yace zai nuna min rashin mutuncin shi yasa da sauri nace ba Haka nake nufi ba Kayi Hakuri kana da mutunci sosai,Daukana yayi cak a kafadarsa ya nufi Bed Dani sabo da tsokana,Wata Kara na tsala sai da me Gadi dake Gate a saman bench ya Mike tsaye zumbur yace Wai me akeyi ne a ciki Haka tun jiya? Babu me bashi amsa yace Ina ruwana to Nan ya bawa Kansa amsa tare da komawa ya zauna Yana me ci gaba da Jin Radio dinsa,Tsokanarki nake Yi cewar Fu'ad ya ajiye Ni a kasa tare da rike Hannuna yace muje,tare Muka fito,nace bana son Dining a Palo saman Sofa ya ajiyeni ya kawo abinci da komai na bukata,Chips da ketchup naci sosai Ina Shan tea abina,Ga Farfesu nace bani farfesun kajin nayi tashin komada ko na murmure da wuri,Sai da na Dame ciki na da girki naji wani karfi karfi,na Dan Jima a zaune kafin na Mike na kwanta sosai Bacci ya kwashe Ni, Fu'ad da Kansa ya gyara bedroom dinmu har wanke wanke yayi Ina ta bacci na. Iya ce tayi mafarkin bani da lafiya,ta tashi ba kuzari a jikinta,Umma Tace Iya lafiya yau ko kallon baza kiyi ba? Iya Tace ke dai Bari a jikina naji Rumailata kamar Bata da lafiya,Murmushi Umma tayi Tace lafiya take Iya Bari na kirata a waya,Iya Tace kyale zancen waya zancen karya Indai Rumaila ce ko Bata da lafiya baza ta fada min ba cewa zata Yi Kalau take,Anya kuwa Aljanin Nan ya bar jikin Rumaila? Gaskiya hankali na bazai kwanta ba sai Naga Rumaila, Fu'ad Umma ta Kira Suka gaisa Tace Ina Rumaila bani ita, Yace bacci takeyi,Iya Tace kinji ko,Umma Tace ka tasheta to Iya ce zata zo ta duba lafiyarta,da sauri Fu'ad yace a'a Kar tazo Dan Allah Umma karki Bari tazo,Wai daga tafiya jiya za a fara zuwa ganinta gaskiya Banda yau,Umma Tace baka da gaskiya ne? Iya tana zargin Aljanin Bai bar jikinta ba jiya tayi mafarki, Fu'ad yayi Dariya yace ai ya Dade da barinta ta warke ras,Iya dai Bata yarda ba,ganin hankalinta yaki kwanciya sai Tace to Iya dai yanzu Driver zai kawo ta, Fu'ad ya Gama abinda yakeyi Rumaila ya tasa yace ga Iya Nan Wai tayi mafarkinki sai tazo taga lafiyarki,a rude nayi sama tare da canja wata Shadda Dark purple ta Sha kyau,Ni nasan azabar Dana ke Sha Amma na Danne nayi Kamar bani da matsala Muka dawo palon kasa Muna kallo. Bamu fi 10mnt ba lokacin na gaji da Zama na kwanta tare da Dora kaina akan cinyar Fu'ad,Gashina yake shafawa a hankali hannunsa daya Kuma waya ce Yana latsawa,Mota muka ji ta tsaya Mikewa nayi zaune ba a Dade ba sai Iya muka ji tana Kwankwasa kofa, Fu'ad ne ya tashi ya Bude kofa Iya ya gani tare da Naila,murmushi ya saki yace Sannu da zuwa Iya,Tace Yawwa Fu'ad,Naila ya kalla yace yaushe ke Kuma kika dawo? Jiya na dawo da dare Yaya Ina kwana? Lfy ya amsa,Iya dai Suka shugo,Sai murmushin yake nakeyi Ina washe Baki Dan Iya ta tabbatar Kalau nake,Iya tunda ta shigo Ni take karewa kallo,Durkusawa nake so nayi Amma bazan Iya ba Haka na gaida Iya a zaune,Naila nayiwa Sannu da zuwa Muka gaisa ba yabo ba fallasa ta amsa tana wani sha min kamshi, Fu'ad Yana kallonta,Kwafa yayi nasan sai yaci ubanta. Iya ce ta kalleni kamar tana son magana Dani,nace Iya zo mu shiga Bedroom,Iya na janye Muka Shiga Bedroom din dake palon,Bakin Gado Muka zauna Iya ta kalleni tace Rumaila Baki da lafiya a jikina naji kina wani Hali,Murmushi nayi nace ba komai Iya Ni lafiya nake,Rumaila ko dai Fu'ad sai jiya yayi wani abin ne? Nace a'a Iya,to Dan Ubanki a baya kina da Aljani Bai samu komai ba kin warke ya bazai Yi komai ba? Dama magani Zan Baki shi yasa na matsa sai na ganki Amma ai na koya Miki yanda Zaki kula da kanki,Ba yanda Iya Bata Yi ba naki fada Mata komai,Nan ta bani dai wani gayye da sassaken wata Bishiyar Tace tafasawa Zaki Yi ki dinga Zama a ciki,ko kin warke ki dinga shiga kina Zama Yana maganin cuttuttukan Mata Infection,Yana sa matsi da abuwawa da yawa Zaki ji dadinsa,Karba nayi a katuwar Leda baka nayi godiya,Tace Ni Zan wuce dama abinda ya kawo Ni kenan ki daure kiyi amfani da shi yau,to nace,nace Iya me Zaki ci? Baki ta tabe Tace ai ke za a bawa abin ci Rumaila,kece kike cikin wani Hali,Murmushi nayi nace Kai Iya,Tace to abinda Zan fada Miki sai kinyi Hakuri Rumaila,sai kin koyi juriya, Kiyi hakuri karki dinga nunawa Namiji kin gaji da shi,karki nuna Masa ragwancinki a fili ko ki dinga raki,Ki dinga Hakuri ko yaushe yazo ki nuna kina murna,kiyi Hakuri yanzu sabo da Zaki Sha wahala,ki bada hadin Kai sabo da ki samu sauki Amma idan kika ce Zaki rigima bazai kyaleki ba Kuma a banza zai Miki ta karfi ki Sha wahala,Kunya nake ta ji,Iya Tace magana ce ta gaskiya ba mafarkinki nayi ko Baki da lafiya ba,wannan fadan shi ya kawo Ni wajenki, dadin gidan su Fu'ad yasa na sha'afa ban Miki ba,Ki nutsu kiyi Biyayya irin wannan mazan ba kowa ke samun irinsu ba,Allah ya zabe ki ya Baki,ki tsaya ki nutsu Banda shashanci,karki ga Yana lallaba ki Yana nuna Miki kauna ki bullo da halin banza,ba ruwan maza wallahi Basu da tabbas,gwara ko Allah yayi za a Miki kishiya dama ace ke ta kirkice babu wata da za a kawo ace tana abinda Baki Yi,ta sameki ko Mene takeyi na mace wajen farantawa me gida ke kin Rigata kina Yi,a dage da Addini a rike Addua sosai itace makaminki, ko Mene ya dameki ki roki Allah,komai roka akeyi,murmushi nayi Iya Tace ba Dariya zakiyi ba Dan Ubanki ko Sugar ko gishirin Miya kike Nema roki Allah Office dinsa kullum a Bude yake,bare mallakar miji fadawa Allah ki mallake abinki a rasa dalili ba asan Allah kike roka ba, Iya ta dinga min Nasiha karshe Tace muje ki bani lemon gidan Nan shima na Dan Dana Irinsa naji,Dariya nayi na Mike Iya Tace boye Ledar maganin Nan Kar ya gani ba a magani a Gaban maza ki kula,ki nuna Kawai Baiwa ce daga Allah, a cikin Sip na saka,Iya Tace taka a hankali Naga da kyar kike tafiya,Ina tafiya a hankali Iya Tace Uhm wannan ko Dan Iskan Suriki,Haka akeyi wannan ba karamar Illa yayi ba,dole idan na koma kauye na yo Miki Hadi na musamman,Dama da ganin wannan ba tausayi zaiyi ba. Fu'ad kuwa Sanda Muka shige daki da Iya Naila ya fara yiwa Fada,Yace karki sake zuwa min gida Matukar Zaki dinga yiwa matata kallon banza,kiyi a hankali matsayinki daban matsayinta daban,Baki da hankali Wai Naila? Muna Uwa Daya dake kina biyewa su Khaleesat Kuna shirme da Hassada,Duk Wanda Bai kaunar Rumaila wlh ba masoyi na bane,matata Uwar Yarana wacce nake kauna ai duk me so na ya kamata ya so abinda nake so,Indai baza ki gyara Halinki ba wlh Sam baza mu shirya ba,Kuma sai na fadawa Umma,duk abinda kikeyi ban taba fada Mata ba Amma yanzu Kam bazan dauki wannan ba,Kayi Hakuri Yaya Dan Allah cewar Naila, Fu'ad yace ki gyara Halinki ko ke kina so idan kinyi aure dangin mijinki suyi Miki Haka? Kai ta girgiza,Yace shine kike yiwa Wife Dina sabo da ita Basu da kudi? Daga Sam's ta fado? Ko iyayenta ba mutane bane? Shuru Naila tayi ya Mata kaca kaca tayi luf,mun fito na kawowa Iya lemo Iri iri,Itama Naila ta Sha sannan suka tafi,Iya tayi mamakin ganin canjin fuskar Naila tana ta yiwa Iya surutu,Iya kuwa Darajar Umma da Abbi da Kuma sanin ita surukace shi yasa ta sake nutsuwa ta kyale su Momy sai dai Bata kula su basa kulata,daga wajen Umma sai wajen Nenen Kauye. Bayan Sun tafi Fu'ad Bai tambayi me Iya Tace ba,Nima ban fada Masa ba,Hannuna ya rike Yana Bina da kallo na so da kauna yace kiyi hakuri Akan abinda Yan Uwana suke Miki,Murmushi nayi nace Haba ba komai ai Watarana sai labari dole zasu gaji su zauna,Kitchen na Shiga, Fu'ad ya shigo yace Baby kina jinya aikin me zakiyi,Nace Iya ce Wai ta kawo min magani Wanda Zan na Zama a ciki Wai zai sa na warke,Ta baya ya Rungume ya daura Kansa a dokin wuyana tare da furta Iya ta gano mu kenan? Kai na daga masa,yace to Bari Ni na dafa maganin idan har naji tsarin Iya me kyau ne Idan naji zam zam to.......kasa karasawa yayi sabo da yanda na kwabe fuska zanyi kuka, Rungumeni ya sakeyi sosai a jikinsa tare da Furta Wasa nake Miki Baby,sai kin warke,Hawaye na goge nace Dln Allah ka Bari na warke,tauyi na bashi yace Inshaallah duk da Zan cutu zanyi Hakuri Ki warke,farin ciki nayi,maganin Iya na dinga tafawa kullum Ina Zama ciki Kuma Alhmdllh yayi min Aiki sosai, Fu'ad Bai sake min komai ba yayi Hakuri matuka Yana so Amma ya hakura,ko Kiss idan Naga zai min kuka nake saki Dan karma ya fasa yin hakurin yace sai yayi,Kullum cikin dare da kyar yake Iya bacci sabo da sha'awa Amma Haka nake hanashi ko tabani sai Dana Yi kwana uku, yau Bayan Munyi Shirin bacci ya kasa hakurin kwata kwata,Wayo ya min yace ko Muyi Romance na samu sauki ko Kuma yau dole nayi ki zabi Daya,Nace ayi Romance din, gaba Daya a haukace yake yau,Kamar Zaki me Jin yunwa Haka yake sarrafani,Ina Jin dadin hakan a nutse yake sarrafani cikin salonsa na wayayyu,Nima duk na saki jiki Ina Taya shi Mun Gama tsunduma duniyar Dadi,Albarkatun Kirjina yau sunji jiki a hannun Fu'ad,sai da ya min abinda nake fita a hayyaci na gaba Daya Ina kukan Dadi tare da furta Masa kalamai masu Kara birkitawa mutum lissafi,a hankali ya nemi hanyarsa,da sauri na firgita Zan kwace Amma Ina ya min wayo ya Gama sakalkaleni Wanda ko motsi kasawa nayi,kuka na saki nace yanzu yau ma abin Haka ne,kace fa baza ka Yi ba shine zaka ci Amanata,ko kallona baiyi ba abinda yasa a gaba shi yakeyi,jikinsa wani irin rawa yakeyi na daban,ya rude gaba Daya ya shiga duniyar Dadi,wani Gurnanin Dadi yakeyi tare da Nishi Kai abin dai ya girmama na Fu'ad,Naji zafi yau ma Amma ba Kamar farko ba,Ya Dade Yana Abu daya kafin ya samu nutsuwa ya Kankameni a jikinsa idonsa har wata kwalla ce ta cika taf sabo da Dadi,kalamai kuwa kunnuwa na sun gaji da ji ba Kalar da Bai fada min ba, sai Bayan komai ya lafa Ina kirjinsa a kwance Ina shakar kamshinsa yace Iya Allah ya Mata Albarka,Kin warke sosai gashi Baki Sha wahala sosai ba,nace ba Wani Nan Bayan ka Hana na Gama warkewa tunda kaji dadinka dai kayi shuru,Dariya yayi ya kunna haske yace Bari na kalli abubuwan Nan sosai,da sauri na kashe hasken Ina Masa kukan shagwaba,sai wani nishadi yakeyi Yana ta Bina da kiss a ko ina na jiki na,gaba Daya yaki kwanciya,daga ya taba can sai yayi can kiss aikinsa kenan Yana ta faman yabo na,Dan Allah kayi bacci na furta Ina murmushin Jin dadi yanda yake ta faman yabo na Yana nuna min kauna. Sai Mukayi wanka tare da bacci Yana sake Farkawa Hannu na ya rike ya girgiza ban tashi ba,sama na ya haye tare da sakar min nauyinsa kadan ba shiri na farka,Yace Wai wanne irin bacci ne Haka? Tunda naji ya farka 2am nasan Abinda yake Nema,Boobs Dina yake shafawa Yana cewa ki daina baccin Nan please,Mamakinsa yasa na kasa magana,Shagwaba yake min sosai Yana kwanciya min a jiki,ya zanyi Haka na hakura ya sake yi,da Asuba ma Haka ba Imani ba tausayi Amma yayi Hakuri ya daga min kafa na kwana daya Wai na sake warkewa daga Nan ya Dora daga inda ya tsaya har na Saba ma na daina Jin zafi sosai,Kwanan mu shida na Masa zancen komawa makaranta yace sai ya Gama Amarcinsa Nan da 2mnths,Allah ya kaimu na furta. Washe gari Su Rabi sati ya cika cib an Gama shiri,Fadila sai gani tayi daya part din Ana ta Kara gyara shi,Saddeeq ya zubawa Rabi kayan daki Yan kasar Dubai Yan gaske ko cokali baza suzo da shi,Mota biyu ya tura dakko Amarya aka dakko ta ita da kayan lefenta da gara tare da Dan Abinda ba a rasa ba na bukatun Amarya,Rabi ta Sha kyau sosai tayi gyaran jiki matuka,Sai da Yamma likis yasan an kusa Karasowa da Amarya ya samu Fadila tana kwance tana chat da kawaye yace Tashi zaune Ina so zamuyi muhimminyar magana,Fadila tana Yanga Tace gaskiya Ina Jin dadin kwanciya ta bazan iya tashi ba idan zaka fada ka fada a Haka,Takaici ya kamashi yace to shike Nan dama ce Miki zanyi last week an daura min aure yau Kuma za a kawo amarya sun kusa Karasowa,zumbur Fadila ta Mike Tace what? Ya sake maimaitawa tasan Kuma baya Wasa,Abinda yasa ta yarda Daya part din da taga an gyara kuma an zuba Kaya na Alfarma,Fadila ta fashe Da kuka, Saddeeq yace ai gashi yanzu kin tashi ko? Hannaye ta daura a Kai tare da rushewa da kuka,Zaucewa tayi gaba Daya ta koma kyakyata Dariya ita daya,sai Kuma ta sake fashewa da kuka,Wayarta ta sura ta Kira Momy tana kuka ta sanar Mata,Momy Tace cab idan ya isa kafira nake,Mama ta sanarwa,Mama ta Kira Abbi ta fada Masa tana bala'i, Abbi yace Kuma idan kuka dakko Fadila ta dawo gidana akan an Mata kishiya duk a bakin aurenku ke da Momy, Momy da Mama suka Shiga mota tare da su Khaleesat gaba daya Wai sun tafi zasu karairaya Amarya,Fadila ma Abbi ta Kira tana kuka Wai zata dawo gida Abbi yace idan kika dawo gidana Matukar ba sakinki yayi ba ban yafe Miki ba,Fadila ta sake Faduwa tana rusa Ihu,tabarya da muciya ta dakko a kitchen ta tsaya a tsakar gida tana jiran Amarya duk da Basu San wace Amaryar ba,Su Momy Dan Abin kunya Suma suna zuwa har guzirin Sanduna kowacce rike da katuwar sanda harda Khaleesat Safna da Farida sun tsaya a tsakar gida,Shi kuwa Saddeeq yasan za a Rina Yan Sanda Ya kirawo mota Guda ya Basu aikin kula da lafiyar Amarya da danginta,Amarya suna zuwa Abuja Yan Sanda Suka tare su a motarsu,Amarya suna gaba motar Yan Sanda tana binsu a baya da jiniya wiwiwi..... AsmaBaffa 7/3/21, 9:18 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA FITAR DA WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAMU YAFE BA ALLAH YA ISA DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 96-100 Official By AsmaBaffa Page naku ne Fans Masu Sharhi duk Ina kallon kowa Ina sonku,page naku ne. Motocin Amarya ne Suka danno Hancin motarsu cikin Gida,Su Momy aka gyara tsaiwa ga Sanduna a Hannu,sai motoci biyu suka Yi parking a inda ya Dace motar Yan Sanda ta shigo tsoro ya shigi su Momy za a kamasu da makamai hukunci zai hau Kansu,Da Sauri Mama Tace ku zubar sai Yan Sanda sun tafi, sai kace wasu Yan China a tare suka saki Sanduna a kasa,Yan Sanda sun Kai goma suka fito daga motar su tare da tambaya wannan makaman fa? Momy Tace ba makamai bane makamashi ne, itace ne muka ebo zamuyiwa masu kawo Amarya girki ai baza a bar Baki Haka ba,Dan Sanda ya San karya ne Amma yace Weldone kuje muma Muna jiran abincin idan mun Gama aikin mu sai muci mu tafi,dama Saddeeq yace Kar a musu komai surukansa ne sun ci Darajar Abbi,Ba shiri su Momy suka koma cikin part din Fadila,Mama Tace muyi sauri mu bawa Yan Sandan Nan su ci su tafi muyi aikin mu Kar Abbi ya dawo ya Iske Bama gida,ai Momy suruka ta dauraye tukunya babba ta daura a Gas,su Khaleesat Ana ta yanke yanke Ana Taya Momy,Mama ta wanke nama ta Dora,Ita kuwa Fadila aikin kukan bakin ciki take Yi Kawai,Momy Tace maza ki dinga kuka Gaban Amarya ta Raina ki,Wai Amaryar Yar uban wace ce? a wanne gari take? Fadila Tace ban sani ba wlh ai Baki ga kayan daya zuba Mata ba masu tsada da gani kin San Yar manya ce. Cikin lokaci kankani su Momy suka zabga Jollof Rice ta Sha nama da kayan Lambu,wata katuwar cooler Suka cika dam,Khaleesat da Faridah Suka dauka tare da kaiwa Yan Sanda a compound,Dariya ce ta Kama Yan Sanda Amma Suka Danne,Ogan ya dakawa Faridah tsawa yace ku shiga palon Amarya ku Kai musu,Haka Suka Shiga palon sai Suka ga Yan Kauye ne gaba Daya,abincin suka ajiye suna buga tsaki,Dangin Amarya suka ce Sannu Dangin Uwar gida mun gode da wannan tabbar da gani mun San Uwar gida zata rike Amanar Amarya,kafin su Rufe Baki sai ga Dangin miji Suma da nasu abincin da ruwa na roba tare da Lemuka na tarbar Baki,sai Guda sukeyi,Farida Tace muje muga wace Amaryar,Dakin Amarya suka shiga,Rabi tana hango su ta shararan mayafinta,ai Kara nannadewa tayi cikin Mayafin ta dukunkune kanta,Suka Yi iya yinsu Amma Rabi Taki yarda su ganta,sai da suka bari Dangin Ango sun taru da mugun yawa Su Kuma su Khaleesat sunki tafiya sai sunga kwaf,Lokacin Rabi ta zare mayafinta ta dage shi sama,Kanwar ango ta saki Guda tare da cewa Allah ya yarda Amaryarmu Yar Fulanin asali Alherin Allah ya Kai Miki babbar Aunty,Salati Khaleesat ta saki,Farida Tace Rabi ce Wai ko Ido nane?Rabi tana Yanga tare da yatsina fuska Tace Allah ya yarda Na Zama matar Saddeequ, Khaleesat Kamar ta zare haka ta fita da gudu lokacin Yan Sanda sun Gama aikinsu sun tafi, Khaleesat tana Haki Tace ku fito yaki za ayi wallahi yau yakin duniya za ayi na biyu Rabi ce Amarya,Fadila Tace me? Rabin Kauye wacce aka ce mun hada dangi da su,Rabin da Saddeeq ya yiwa Fyade ita ce Amarya,Fadila Faduwa tayi kasa a sume,Mama ta Yayyafa Mata ruwa ta farfado,Safna Tace ku zo muje mu hada Mata jini da majina,gaba Daya Suka fito Dan Abin kunya,Dangin miji Dana Amarya suna kallon ikon Allah,Momy ce ta cakumi Wuyan Rabi Amarya ta fesa Mata Maruka biyu,Kanwar Babar Rabi ta Mike tare da fincikar Momy Abinka da karfin mutan Kauye Kan Momy ta Kama tare da gwarata da jikin bango ta shake Mata wuya tana naushinta a ciki,Momy tana ta ihu,Mama ta Kama wata Cikin Dangin Ango Suka rukume da Kokawa Ana ta duro ashariya da zagi Iri iri, Safna Kuwa Saude kawar Amarya tayi kukan Kura ta damki Safna Suka dinga dukan juna,Khaleesat da Farida Suma Dangin Ango Suka kama,gaba Daya dakin casuwa akeyi ba me Jin Kira,Fadila tazo ta kwakushi Amarya suka fada Kan gado,Rabi ta sauka kasa ta daura gyalenta a kugu ta samu Fadila ta kwada ta da kasa,Cikin Dangin Ango wata ta Kira Ango ta sanar masa abinda ke faruwa,shi kanshi ta waya Yana Jin Ihun Mata da Ashariya Ana ta danno ta,Yan Sanda ya turo gidan yace duk su tattara Dangin Fadila su kaisu station,Ai kuwa da Mata Yan Sanda aka zo,Suka dinga kallon abin mamaki,wasu rigar su ta yayyage,wasu ba Dan kwali wasu daurin ya karkace sun hada Zufa sai Haki sukeyi ko wacce taji jiki,Fuskar Momy duk Tasha yakushi raunuka a fuskata ko Ina,Mama kuma kunnenta Daya ya fashe,Farida an Mata kulu a goshi,Fadila Bakinta ya fashe,Safna Lebenta ya kumbura suntum, Khaleesat gefen kafarta ya fashe sabo da an bugata a jikin gadon Amarya,Dangin Ango ma wasu duk sunji rauni,Haka na Amarya ma,Yan Sanda Suka ce Ina Dangin Uwar gida Masu daraja? Su Momy sunyi zaton gaskiya za a Basu harda warewa gefe Daya Suka ce gamu,Yan Sanda Suka ce muje cikin tsawa Har Fadila aka tasa keyarsu,cikin mota aka jefa su suka tafi dasu station,Su Momy suna ta Fargaba da tsoron tsakaninsu da Abbi,Mama Tace Mun Shiga Uku ya zamuyi idan Abbi yaji? Safna Tace mafita Daya ce ku Kira Fu'ad shine kadai zai Rufa Mana asiri ba tare da Abbi ya sani ba ya fitar damu, Khaleesat Tace tab wallahi yanzu ya tsane mu babu Maganar wacce yake ji sai ta matarsa Rumaila ce kadai zata ce yayi kiga yayi Amma Indai ba ita ba wlh bazai Yi ba,Amma kuyi sauri ku kirashi kafin a kaimu sel,Mama Hannu na rawa ta latso number Fu'ad,Yan Sandan Basu kulasu ba sabo da sun San irin kudin Abbi a kasar shi yasa suke Takawa a Sannu. Fu'ad yayi mamakin ganin Kiran Mama,lokacin Ina kwance a jikinsa a bedroom dina, Wayar ya daga tare da gai da Mama,sabo da yaji tausayinsu Mama ta fashe da kuka tana karantawa Fu'ad komai Bata boye Masa ba har auren Rabi, Fu'ad yayi mamakin Rabi Amma a ransa Allah ya Kara yayi Kuma shi Rabi ta birge shi wlh,ta nuna wayewa tunda ya Mata Fyade dama tunda da aure tsakaninsu ta kyauta ta yiwa kanta gata,a fili yace Gaskiya kunfi karfi na,abinda kuka Yi yafi karfi na,Kun San Ashe Ina da amfani a wajenku? Har Kuna da bakin neman Alfarma a wajena? Wacce kiyayya ce Baku nuna min ba,ba sharrin da Baku Yi min ba,nayi cikin shege kuka Bata min suna a wurin dangi da mutane,gulma babu wacce bakuyi ba,tarko ba Wanda Baku Dana min ba Ni da Umma sai yanzu Ashe Ina da amfani,Ni da nake Dan Iska lalatacce me Zan iya Yi muku,Dan Iska me zai Iya,ku yanzu Rabi da ita kuke fada? Rabi kawar gulmar ku,itace fa ke Nemo muku Gulma Kuna murna Kuna kaunarta,yanzu Dan ta auri Mijin Fadila ai sai kuyi murna tunda Kuna sonta,Bai kamata kuyiwa Rabin taku Haka ba,Sannan Mijin Fadila shi ya lalatata ya Mata Fyade Dan ya aure ta sai kuji haushi,Wato kin Fi so ya dinga lalata Yaran mutane akan yayi aure? Idan za a daure ku daurin Rai da Rai Ni Fu'ad bazan taba fitar da ku ba,ku nemi yayanku maza ai Kuna da su Kuma Allah ya Baku ko ku sanarwa mijinku Amma ba Ni ba,Mama Tace Dan Alla...kit Fu'ad ya datse wayarsa. Kallonsa Nayi Ina Wasa da sumarsa Jin Yan Uwansa ne ban ce komai ba,Kallo na yayi yace Baki tambayeni su waye ba?nace naji matsalar family ce me zai sa na shiga,okay nufinki Bamu Zama daya ba? Abinda ya shafeni Bai shafe ki ba? Ai ba a shiga tsakanin Yan Uwa,Cizo na yayi kadan a kunne na saki Kara,Yace kawarki Rabi tayi aure,Nace wow Haka bakatatan? Yace Mijin Fadila ta aure,Na kyalkyale da Dariya nace Alhmdllh Allah na gode maka Yan Iska marasa mutunci gwara da ta musu Haka,sunje sunyi dambe da Dangin Amarya an kwashe su zuwa police station,Mikewa Nayi na dinga taka rawa Ina kida da Baki na ganji...gan....ganji...gan.... Fu'ad Yana ta Dariya yace to muguwa,nace tashi da Allah ka kaini gidan bikin Nan daga Nan mu biya ta police station nayiwa su Momy jaje Allah kiyaye gaba, Fu'ad yace bazan je ba,nace Dan Allah ka tashi mu shirya,Rokonsa na dinga Yi yace to Amma idan mun dawo Sai nayi Second Round nace har Third ma ba damuwa. Wanka Mukayi tare ya shiryawa Cikin wata Danyar shadda peach,Ni kuwa Lace nasha me tsadar gaske Milk and Brown,takalmina me tsini da jakata da Mayafi duka milk nayi kyau, harda saka Glass brown me shegen kyau na zuba kyau. Fu'ad Yana Bina da mayen kallo yace dole ki mallake Ni,shi yasa Duk abinda kika ce bana musu,nace gashi zaka kaini nayi gulma,idan ba ke ba wa ya Isa yasa naje gidan wata Rabi,Muna mota Muna Hira Yana Driving ya kaini gidan Rabi yace kiyi sauri 10mnt na Baki,shiga nayi Ina Taku dai dai,Me gadi ya nuna min bangaren Amarya,na shiga,su Saude sunyi mamakin ganina,sai wani Sannu da zuwa suke min,dama Dangin Amarya sun Sanni,kauyenmu Daya sai kallo na sukeyi sunga na Zama Hajiyar birni, gaisawa Mukayi Ina musu Allah Sanya Alkhairi,Naga wasu duk da rauni a fuskarsu,Dangin Ango kuwa Yan Birni tambaya sukeyi wannan Yar gidan wannne hamshaki ce Haka? Aka ce ai matar Fu'ad ce yayan Uwar gida,sai yabo na sukeyi Yan matan cewa suke kinyi kyau Ina cewa na gode,kowa cewa yake gaskiya tana da kyau Allah yayi Halitta,ga Miji kyau matar kyau za a ga Yara masu kyau,Rabi Algunguma harda rike Hannu na Tace Amaryar Fu'ad Ashe Zaki zo min?gani Kuma na furta Tace na gode Rumaila Dan Allah kiyi hakuri,Ido na kyafta Mata nace Yi Shuru Ni bana rike mutum,abinci aka kawo min Dangin Ango suna ta ji Dani Kamar sun Sanni,15mnt Fu'ad ya dinga Kiran wayana, Sallama na musu nace Oga Yana jira,Hajara ce ta rakoni da Saude,suna ta bani labarin fada Ina ta Shan Dariya har mota,Saude Tace Gaskiya na tausayawa Safna Kinga wata hambara da na Mata a makoshi saura kadan ta Suma Muna ta dariya,suna gaida Fu'ad muka Yi Sallama sai police station. Saddeeq kuwa tuni ya sanarwa Abbi komai a waya, Fu'ad Abbi ya Kira yace Kar ya sake yayi Bail nasu ko uban waye yazo sai idan yazo da Kansa,Suna Sel a tare gaba dayansu sunyi jungum jungum, Fu'ad ya nemi Alfarma a barmu muje Kofar Sel din mu gansu muna daga waje suna daga ciki,Kamshin mu Suka ji Basu San waye ba da sauri Suka Mike suna ganin Fu'ad rike da Hannu na Momy Tace Alhmdllh Ni San Fu'ad me tausayi ne bazai Bamu kunya ba,Dan ma Yana tare da waccen shegiyar me bakar kafa anzo birni an waye shegiya sai kiba takeyi tana Kara kyau duk ta tsafe Fu'ad ko Ina zai je sai da ita,shima shashasha ne yaushe zai biyewa wannan Yar talakawan cewar Mama,Safna da karfi Tace to Yan Sanda Dan Ubanku sai kuzo ku fitar damu,Wani Dan Sanda yace zaku ci Ubanku Bari bakin su tafi,Khaleesat Tace Yan wahala matsiyata Kun San ko mu su waye Bari mu fita sai Mun sa an Kore ku a Aiki dan Me cin babarku ta furta da Muryar Yan jagaliya wai ita tsagera yanda tsageru ke yiwa yansanda idan an Kama su. Muna karasawa Mama Tace Fu'ad Sannu da zuwa, Fu'ad har da rusunawa ya gaida su sabo da ya sa musu Rai,Ni kuwa cewa nayi Ashe Kuma Haka Abu ya faru? Kai Abu baiyi Dadi ba,yanzu Babyna ya kaini gidan bikin naji abinda ya faru,Bai kamata ba ai Allah Yana tare da masu Hakuri, Haba Fadila da hankalinki kina Uwar gida kin zubar da mutuncinki,Na nuna Momy nace ke Kuma gododo Uwar Fadila ace anyi doke doke da ke Haba Kamar zamanin jahiliyar farko,Haba Bai Dace ba Mama a dinga Aiki da hankali,Rabin ku ce fa,Yar Uwarki U,me dakko muku rahoto,Rabi ta bangarenku,wlh Kun bani kunya Rabi da kuka ce Yar Kauye,Bata ishe ku kallo ba Yau shine ta tsone muku Ido har da jiwa juna rauni Haka akan Rabi Yar yarinya ta Kauye wacce Bata waye ba Yar talakawa,Ina birnin naku? Ina kudin da kuke takama da shi?me gulmar Rabi ta Kara muku?Baki suka Bude suna kallo na,Momy Tace Dan Ubanki da ke muka Yi ? Ina ruwanki munafuka,ki Bari muyi magana da Danmu, Fu'ad yace lallai bakuyi nadama ba,Baku Sha dauri me kyau ba,Ku tunanunku fitar daku zanyi? Ai Abbi ne ya turo Ni Nace lallai a Kara tsananta muku dauri,Sanda kuka yi nadama sai a fitar daku,kuka su Khaleesat Suka saki Tace wlh munyi nadama Dan Allah Yaya ka taimaka,Dariya nayi nace Sajan....Dan Sanda yazo da Sauri,kudi na zaro masu yawa a jakata,tunaninsu fitar da su za ayi har sun fara murna,Dan Sandan na mikawa nace duk wacce ta fada muku bakar magana ku tura Yar Sanda ta chasa ta,Jiki na rawa ya karba Yana cewa angama, Fu'ad yace Uwar gida ta Gama magana,da ace Rumaila Tace na fidda ku da wallahi yanzu zansa a fidda ku Kuma na Bawa Abbi Hakuri ya kyaleku Amma Tace a'a,muje ke ya juyo tare da rike Hannuna muka tafi,Ina Jin Khaleesat tana cewa Dan Allah Rumaila ko Albarkacin Wayar Dana koya muku Sanda kuka zo daga Kauye,ko kulata banyi ba musamman idan na tuna wulakancin da suka dinga min da zagi,da abinda Suka yiwa su Iya. Sai washe gari sannan Dangin Amarya Suka koma Kauye lafiya,Dangin Ango ne Suka Kara gyara ko Ina na gidan sai dare suka tafi,10pm Ango ya shigo,bata ji wani dar ba sabo da ya rigada ya mata Fyade tun farko ta Gama Shan azabar ta,Kaji ya Bude Musu da kayan Sha,Rabi ta cikin Mayafinta sai kyallo Ido daya takeyi waje tana kallon kaji wani farin ciki ya kamata yau zata ci dadi Haka abinka da ba a saba ba,Mayafin ya cire Mata Yana kallon Amaryarsa cike da farin ciki da kauna,daukanta yayi ya zaunar da ita a carpet Suka sa Naman a tsakiya Rabi sai satar kallon Kaji takeyi ta Matsu ma ya fara Bata taji irinsu taga sai wani maiko sukeyi sun Sha Mai, Bismillah ya Furta Rabi tayi Bismillah Amma kunya ta hanata ci,shi ya ballo Cinya Guda da Kansa ya bawa Rabi a Baki ta kafa Mata hakora tare da yaga,tana ci wani Dadi taji har kwakwalwarta,Ya Bata na biyu tana ci Tace Wai Gurguwa ce Kazar? Yace ban Gane Gurguwa ba? Tace Kajin gidan gona Wanda ake kiwatawa na bature Wanda ake cewa Brolas zaka ga idan Suka girma da yawa kasa tafiya sukeyi sabo da kiba wasu har karyewa sukeyi sabo da kiba tasa sunyi nauyi da yawa ai su ake cewa Gurguwar kaza, Saddeeq Dariya ya dinga Yi yace lallai kinji dadin Kazar Nan harda Santi,Rabi tana boye fuska Tace ai Ni dai ba Santi nake Yi ba Allah,yace sabo da Allah Naga Abu a gashe Ina Zan tantance Gurguwa ce ko me kafa? Rabi Tace gaskiya ka tambayo min me gasawar Nan. Suna ci Rabi Tace Nan gaba idan Allah ya hore maka Dan Allah ka Bude min wajen kiwon kaji gidan gona Ina so na dinga kiwatawa kaga mun huta idan zanyi Miya Watarana Kawai sai mu kamo daya na dannewa shegiya wuya na yankata mu jefa a Miya, Saddeeq Yana ta cin dariyar Santin Rabi yace to Princess za a bude Miki Inshaallah,Rabi Tace na gode Allah Kara budi Amma karka Bude min a garinmu Yan Uwa su yo min caaaa kowa yaji kwadayi yace Rabi Dan Allah Gurguwa Daya, Saddeeq yace to a Nan za a bude Gina miki kusa kusa Tace to. Cike da nishadi Suka Gama ya Bata Yogourt tana Sha Tace an Dade Ana cutar mu Muna can kauye,Anya wannan da nonon Saniya akayi? Saddeeq yace Rabiat da bakya zuwa Nan garin ban San ya zakiyi ba ma,Dariya tayi Tace to ai abin ne Ni naka na musamman ne ko Dan Ni Amarya ce ne? Saddeeq yace ai sai abinda kike so Rabi kiyi ta Addua Allah yaci gaba da Buda Mana Zaki Zama Kamar kawarki kema Rumailan Fu'ad Rabi Tace to ai zanje na Bata Hakuri Watarana tunda ka min fadan Nan abinda nayi naji nasihar ka na canja Hali na, Saddeeq yace yawwa shi yasa kaddara ta fada Mana na Miki Fyade hakkin Rumaila ne zamu je tare Watarana ki Bata Hakuri,Rabi Tace to na gode Nima da kayi min nasiha,duk abinda kaga nayi ba daidai ba ka dinga sani a Hanya kaji yace to Rabina,Wanka tayi sosai da Brush,Ta sa kayan baccin da Kanwar ango ta zabo Mata gaba Daya tsirara take,Rabi kunya tasa taki dawowa dakin Saddeeq,sai da ya gaji yaje ya riko Hannunta ya dawo da ita dakinsa Dake part dinta,Hijab da zani ta daura ya jasu Sallah Suka idar tare da adduoi,Sannan ya dauki Rabi Kamar tsinke yayi saman Bed da ita,yace ya naji kinyi Shuru gimbiyata? Rabi Tace tausayin kaina nakeji,murmushi yayi yace Haba a hankali Zan bi Dake,Rabi Tace to Ni lashe lashen Nan naka ne yake tsuma Ni,Rumaila Tace Wai kace wa Fadila Bata lasar maka kunne? Saddeeq ya dinga dariya kamar me, yace wannan Rumaila kwai Yar tsegumi a Ina taji? Bari kiji me nake nufi,Nan ya fara Wasa da Harshensa a cikin kunnen Rabi salo salo,Rabi Tace wayyo naji hankali na zai gudu wayyoo....kamar ana shawagi Dani a sararin samaniya....Idonta yayi luuuuu ya lumshe Rabi Tace ko Azara'ilu ya Hauro katuwar katangar Nan takane? Saddeeq ko jinta bayayi,Rabi ya zarewa kayanta,Yace duk abinda nake Miki kiyi min kinji? Rabi Tace yo Kai kana da nonon da Zan taba maka ne? Ni kana ta shashafe Nawa Kai baka da shi wannan ai cin zali ne sabo da Allah fa, Saddeeq ko Bai so Bai San Sanda yake kwasar Dariya ba,yace ae naji kiyi min Haka,Rabi ta kumbura Baki Tace Allah Ni bazan taba fata ba,Ni Nawa ai me laushi ne da girma Kai fa,Kissing din Rabi Yake Yi sosai. Rabi tun Bata tayashi Tace Kai kaji Abu Ina raina shi Ashe Dadi ake ji,Bata ma San ta fara Taya Angon nata ba,Tace kace nayi duk abinda kake min na maka Irinsa ko? Muryar Saddeeq na rawa Yace Yeah,Rabi Tace ya naji muryarka Kamar an kunna tsohuwar Radio Tasha tana gocewa? Ni ko baka da lafiya, yace please touch me, Yana nuna Mata abinda zata Masa, tun Ana kunya aka nemeta aka rasa tana Masa duk abinda yace, Saddeeq yaji Amaryarsa ba irin Fadila ba wacce Bata bin Umarninsa ko kadan,shi sai yau ma yasan yayi aure,ji yake Kamar Bai taba saduwa da mace ba sai yau,a ransa yace Wannan itace mace,Yanzu nasan nayi aure dole na faranta Miki Rai Rabi,duk abinda kike so shi za ayi,A fili kuwa kalaman kauna yake furtawa Rabi,Ina sonki matata...ahh....Rabi Ana Nishin Dadi Tace Nima Haka Hubby na,Oh Rabi da Hubby Hh,Sai da yace My princess kin Amince nayi Burin Raina? Rabi Tace a baya na Haram ka min ta karfi sai yanzu da nake Halak Dinka cika aikinka na huta,Haka Kawai na hanaka gobe ka fara gaba Dani Yi abinka Zan jure. Murmushi Saddeeq yake Yana ci gaba da Sarrafa Rabi ya shigeta a hankali cikin nutsuwa,a hankali yake binta,Rabi ta Sha wahala kasancewarsa Yana da aure ya Saba baya gajiya da wuri,Rabi taji kukan dadi salo salo,tace Babba da Kai Kayi ta kuka da Nishi Haka? Ni ban taba jin irin wannan ba ko dai Aljanu ne kaima da Kai wannan abin bana lafiya bane, Saddeeq baya hayyacinsa Sai da tayi Hawaye sabo da Bata Saba ba itama duk kuwa da ya taba sau Daya. Sai da ya samu nutsuwa,sannan da Kansa ya hada ruwan zafi yasa Rabi,Ihu ta saki Tace Wai Ni Haihuwa nayi ne? Sai kace wata mejego,dagewa yayi tare da yiwa Rabi komai har wanka sannan suka kwanta ya makaleta a kirjinsa,Gashi Saddeeq matashi ne kyakyawa Wankan Tarwada gashi Dan kwalisa da daukan wanka kullum cikin kamshi,ga Iya love,ta ko Ina Sadeeq bashi da makusa Rabi anyi Dace,Sai Shagwaba Rabi yakeyi Wai ya Mata da zafi shi Kuma sai lallashi yake faman Yi ji yake kamar ya hadiye Rabi ya Huta,Bai taba son mace kamar Rabi ba a duniya,Rabi a ranta Tace zaka ga daru da rigimata kuwa Nima na samu Rana sai shanya,Fadila Sorrynki Kawai. Ni kuwa Bayan mun dawo Iya na Kira tare da fesa Mata labari,Iya Tace matsiyata Inshaallah bazai fitar da su ba sai sun ji jiki,Iya Tace ke jibi Zan tafi kauyenmu fa,nace Haba Iya Dan Allah ki zauna Mana sai Nan gaba,Iya Tace a gidan surukai Dan Rashin kunya, Fu'ad ne ya kwace wayar yace Dan Allah Iyanmu karki tafi,Iya Dan Wai ta kawo Hujja a barta ta tafi sai Tace Dan Nan na shanya kubewa da Daddawa a saman Rumfa Kar ayi Ruwan sama su lalace,Dariya Fu'ad ya dinga Yi yace Iya Wannan Hujjar Taki ba Hujja bace kwananki Nawa a Nan idan Ruwa za ayi ai yanzu Kam ya hada harda farantin shanyar Taki ya tafi dasu,Ki Bari gobe zamuzo da Fadila muje yawo,Iya Tace da Jiniya zamuje? Fu'ad yace ae,To yanzu Naga wurin Zama na soke tafiyar sai wani satin me zuwa cewar Iya,Muna ta Dariya,Iya Tace jibi Kuma a gidanka Zan yini Fu'ad ku hada min shayina me kauri komai Rana Ni Kun Gama birgeni,Indai zanzo waje ko da Yamma ko da Rana Ana bani shayi an Gama birgeni, Fu'ad yace Madara Iya Guda za zuba Miki,Iya tace yawwa da Breadi me kwakwa, Fu'ad yace to,Kafin na tafi Kuma kuyi min sakwara me laushi da Miyar agushi (Egusi) naci na koshi, Fu'ad yace karki damu Iya,sai me? Iya Tace ayi min farfesun zabo,Da me? Tace anjima Kuma ka kawo min gasashiyar hantar Nan da ka siyo min Rannan, Fu'ad yace to Iya anjima zanzo na kawo Tace Ina jiranka ka Hado min da Madara L&Z yace to,Muna ta dariyar Iya. Iyata sabo da samun canji ta Kara haske da kina tayi wani kyau Abinta,A Daren Fu'ad ya kaiwa Iya da Kansa ta dinga godiya,ya kaiwa Umma da Abbi nasu suma,muma ya siyo Mana namu hantar Muka wargaje dadin mu. Angon Rabi Kawai Amarci suke kwasa,Rabi Sai abinda take so,da safe ma kanwarsa ce ta kawo musu Breakfast,Rabi ta tsala kwalliya cikin atamfa super ta lefenta,Kanwar Saddeeq ta rike Tace baza ta tafi yanzu ba,Kanwar Saddeeq Zainab Tace Allahu Akbar yanzu muka San Dan Uwan mu ya Kara aure,Fadila ranar Dana kawo Mata abincin farko tsawa ta daka min tare da korata da abincin gida Tace kuje can kuci abincinku Ni ban cin irin wannan ko a gidan Ubana nafi karfinsa,da gani ko Dadi bazai Yi ba,nace Maman Saddeeq fa maman mu ita ta dafa Tace maman fa Taku ai ba Uwata bace ko,Haka na fita na tafi Ina Hawaye,Mama Tace na kyaleta,Rabi Kan Zainab ta dafa,Zainab ta girmi Rabi tayi biyun Rabi a girma Amma Rabi ta dafa kanta Tace na tabaki da Alheria Zainabubu Kanwar mu,Allah ya kawo wacce zata share muku Hawaye wacce zata sharewa Dan Uwanku Hawaye,Ku bini a Sannu Rabi ta furta tare da mikawa Zainab Hannu Suka wani tafa,Zainab sai Dariya takeyi itama,Tace Rabi kinyi a rayuwa Allah ya bada zaman lafiya,Rabi Tace Ameen Zee ta Abuja Birnin tarayya Nima gani nazo zamu Tara tare. Sadeeq yazo tare da Zainab suka karya suna ta Hira,Rabi tace Sai Watarana zamuje wajen Kawata Rumaila kiji wacce ta fini abin Dariya sosai,Zainab Tace Allah ya kaimu, kafin ta tafi gida ta bar Rabi da Angonta. Masu Sharhi Ina godiya,aci gaba da gashi. AsmaBaffa 7/9/21, 3:55 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA FITAR DA WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAMU YAFE BA ALLAH YA ISA DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 96-100 Official By AsmaBaffa Page naku ne Fans Masu Sharhi duk Ina kallon kowa Ina sonku,page naku ne. Motocin Amarya ne Suka danno Hancin motarsu cikin Gida,Su Momy aka gyara tsaiwa ga Sanduna a Hannu,sai motoci biyu suka Yi parking a inda ya Dace motar Yan Sanda ta shigo tsoro ya shigi su Momy za a kamasu da makamai hukunci zai hau Kansu,Da Sauri Mama Tace ku zubar sai Yan Sanda sun tafi, sai kace wasu Yan China a tare suka saki Sanduna a kasa,Yan Sanda sun Kai goma suka fito daga motar su tare da tambaya wannan makaman fa? Momy Tace ba makamai bane makamashi ne, itace ne muka ebo zamuyiwa masu kawo Amarya girki ai baza a bar Baki Haka ba,Dan Sanda ya San karya ne Amma yace Weldone kuje muma Muna jiran abincin idan mun Gama aikin mu sai muci mu tafi,dama Saddeeq yace Kar a musu komai surukansa ne sun ci Darajar Abbi,Ba shiri su Momy suka koma cikin part din Fadila,Mama Tace muyi sauri mu bawa Yan Sandan Nan su ci su tafi muyi aikin mu Kar Abbi ya dawo ya Iske Bama gida,ai Momy suruka ta dauraye tukunya babba ta daura a Gas,su Khaleesat Ana ta yanke yanke Ana Taya Momy,Mama ta wanke nama ta Dora,Ita kuwa Fadila aikin kukan bakin ciki take Yi Kawai,Momy Tace maza ki dinga kuka Gaban Amarya ta Raina ki,Wai Amaryar Yar uban wace ce? a wanne gari take? Fadila Tace ban sani ba wlh ai Baki ga kayan daya zuba Mata ba masu tsada da gani kin San Yar manya ce. Cikin lokaci kankani su Momy suka zabga Jollof Rice ta Sha nama da kayan Lambu,wata katuwar cooler Suka cika dam,Khaleesat da Faridah Suka dauka tare da kaiwa Yan Sanda a compound,Dariya ce ta Kama Yan Sanda Amma Suka Danne,Ogan ya dakawa Faridah tsawa yace ku shiga palon Amarya ku Kai musu,Haka Suka Shiga palon sai Suka ga Yan Kauye ne gaba Daya,abincin suka ajiye suna buga tsaki,Dangin Amarya suka ce Sannu Dangin Uwar gida mun gode da wannan tabbar da gani mun San Uwar gida zata rike Amanar Amarya,kafin su Rufe Baki sai ga Dangin miji Suma da nasu abincin da ruwa na roba tare da Lemuka na tarbar Baki,sai Guda sukeyi,Farida Tace muje muga wace Amaryar,Dakin Amarya suka shiga,Rabi tana hango su ta shararan mayafinta,ai Kara nannadewa tayi cikin Mayafin ta dukunkune kanta,Suka Yi iya yinsu Amma Rabi Taki yarda su ganta,sai da suka bari Dangin Ango sun taru da mugun yawa Su Kuma su Khaleesat sunki tafiya sai sunga kwaf,Lokacin Rabi ta zare mayafinta ta dage shi sama,Kanwar ango ta saki Guda tare da cewa Allah ya yarda Amaryarmu Yar Fulanin asali Alherin Allah ya Kai Miki babbar Aunty,Salati Khaleesat ta saki,Farida Tace Rabi ce Wai ko Ido nane?Rabi tana Yanga tare da yatsina fuska Tace Allah ya yarda Na Zama matar Saddeequ, Khaleesat Kamar ta zare haka ta fita da gudu lokacin Yan Sanda sun Gama aikinsu sun tafi, Khaleesat tana Haki Tace ku fito yaki za ayi wallahi yau yakin duniya za ayi na biyu Rabi ce Amarya,Fadila Tace me? Rabin Kauye wacce aka ce mun hada dangi da su,Rabin da Saddeeq ya yiwa Fyade ita ce Amarya,Fadila Faduwa tayi kasa a sume,Mama ta Yayyafa Mata ruwa ta farfado,Safna Tace ku zo muje mu hada Mata jini da majina,gaba Daya Suka fito Dan Abin kunya,Dangin miji Dana Amarya suna kallon ikon Allah,Momy ce ta cakumi Wuyan Rabi Amarya ta fesa Mata Maruka biyu,Kanwar Babar Rabi ta Mike tare da fincikar Momy Abinka da karfin mutan Kauye Kan Momy ta Kama tare da gwarata da jikin bango ta shake Mata wuya tana naushinta a ciki,Momy tana ta ihu,Mama ta Kama wata Cikin Dangin Ango Suka rukume da Kokawa Ana ta duro ashariya da zagi Iri iri, Safna Kuwa Saude kawar Amarya tayi kukan Kura ta damki Safna Suka dinga dukan juna,Khaleesat da Farida Suma Dangin Ango Suka kama,gaba Daya dakin casuwa akeyi ba me Jin Kira,Fadila tazo ta kwakushi Amarya suka fada Kan gado,Rabi ta sauka kasa ta daura gyalenta a kugu ta samu Fadila ta kwada ta da kasa,Cikin Dangin Ango wata ta Kira Ango ta sanar masa abinda ke faruwa,shi kanshi ta waya Yana Jin Ihun Mata da Ashariya Ana ta danno ta,Yan Sanda ya turo gidan yace duk su tattara Dangin Fadila su kaisu station,Ai kuwa da Mata Yan Sanda aka zo,Suka dinga kallon abin mamaki,wasu rigar su ta yayyage,wasu ba Dan kwali wasu daurin ya karkace sun hada Zufa sai Haki sukeyi ko wacce taji jiki,Fuskar Momy duk Tasha yakushi raunuka a fuskata ko Ina,Mama kuma kunnenta Daya ya fashe,Farida an Mata kulu a goshi,Fadila Bakinta ya fashe,Safna Lebenta ya kumbura suntum, Khaleesat gefen kafarta ya fashe sabo da an bugata a jikin gadon Amarya,Dangin Ango ma wasu duk sunji rauni,Haka na Amarya ma,Yan Sanda Suka ce Ina Dangin Uwar gida Masu daraja? Su Momy sunyi zaton gaskiya za a Basu harda warewa gefe Daya Suka ce gamu,Yan Sanda Suka ce muje cikin tsawa Har Fadila aka tasa keyarsu,cikin mota aka jefa su suka tafi dasu station,Su Momy suna ta Fargaba da tsoron tsakaninsu da Abbi,Mama Tace Mun Shiga Uku ya zamuyi idan Abbi yaji? Safna Tace mafita Daya ce ku Kira Fu'ad shine kadai zai Rufa Mana asiri ba tare da Abbi ya sani ba ya fitar damu, Khaleesat Tace tab wallahi yanzu ya tsane mu babu Maganar wacce yake ji sai ta matarsa Rumaila ce kadai zata ce yayi kiga yayi Amma Indai ba ita ba wlh bazai Yi ba,Amma kuyi sauri ku kirashi kafin a kaimu sel,Mama Hannu na rawa ta latso number Fu'ad,Yan Sandan Basu kulasu ba sabo da sun San irin kudin Abbi a kasar shi yasa suke Takawa a Sannu. Fu'ad yayi mamakin ganin Kiran Mama,lokacin Ina kwance a jikinsa a bedroom dina, Wayar ya daga tare da gai da Mama,sabo da yaji tausayinsu Mama ta fashe da kuka tana karantawa Fu'ad komai Bata boye Masa ba har auren Rabi, Fu'ad yayi mamakin Rabi Amma a ransa Allah ya Kara yayi Kuma shi Rabi ta birge shi wlh,ta nuna wayewa tunda ya Mata Fyade dama tunda da aure tsakaninsu ta kyauta ta yiwa kanta gata,a fili yace Gaskiya kunfi karfi na,abinda kuka Yi yafi karfi na,Kun San Ashe Ina da amfani a wajenku? Har Kuna da bakin neman Alfarma a wajena? Wacce kiyayya ce Baku nuna min ba,ba sharrin da Baku Yi min ba,nayi cikin shege kuka Bata min suna a wurin dangi da mutane,gulma babu wacce bakuyi ba,tarko ba Wanda Baku Dana min ba Ni da Umma sai yanzu Ashe Ina da amfani,Ni da nake Dan Iska lalatacce me Zan iya Yi muku,Dan Iska me zai Iya,ku yanzu Rabi da ita kuke fada? Rabi kawar gulmar ku,itace fa ke Nemo muku Gulma Kuna murna Kuna kaunarta,yanzu Dan ta auri Mijin Fadila ai sai kuyi murna tunda Kuna sonta,Bai kamata kuyiwa Rabin taku Haka ba,Sannan Mijin Fadila shi ya lalatata ya Mata Fyade Dan ya aure ta sai kuji haushi,Wato kin Fi so ya dinga lalata Yaran mutane akan yayi aure? Idan za a daure ku daurin Rai da Rai Ni Fu'ad bazan taba fitar da ku ba,ku nemi yayanku maza ai Kuna da su Kuma Allah ya Baku ko ku sanarwa mijinku Amma ba Ni ba,Mama Tace Dan Alla...kit Fu'ad ya datse wayarsa. Kallonsa Nayi Ina Wasa da sumarsa Jin Yan Uwansa ne ban ce komai ba,Kallo na yayi yace Baki tambayeni su waye ba?nace naji matsalar family ce me zai sa na shiga,okay nufinki Bamu Zama daya ba? Abinda ya shafeni Bai shafe ki ba? Ai ba a shiga tsakanin Yan Uwa,Cizo na yayi kadan a kunne na saki Kara,Yace kawarki Rabi tayi aure,Nace wow Haka bakatatan? Yace Mijin Fadila ta aure,Na kyalkyale da Dariya nace Alhmdllh Allah na gode maka Yan Iska marasa mutunci gwara da ta musu Haka,sunje sunyi dambe da Dangin Amarya an kwashe su zuwa police station,Mikewa Nayi na dinga taka rawa Ina kida da Baki na ganji...gan....ganji...gan.... Fu'ad Yana ta Dariya yace to muguwa,nace tashi da Allah ka kaini gidan bikin Nan daga Nan mu biya ta police station nayiwa su Momy jaje Allah kiyaye gaba, Fu'ad yace bazan je ba,nace Dan Allah ka tashi mu shirya,Rokonsa na dinga Yi yace to Amma idan mun dawo Sai nayi Second Round nace har Third ma ba damuwa. Wanka Mukayi tare ya shiryawa Cikin wata Danyar shadda peach,Ni kuwa Lace nasha me tsadar gaske Milk and Brown,takalmina me tsini da jakata da Mayafi duka milk nayi kyau, harda saka Glass brown me shegen kyau na zuba kyau. Fu'ad Yana Bina da mayen kallo yace dole ki mallake Ni,shi yasa Duk abinda kika ce bana musu,nace gashi zaka kaini nayi gulma,idan ba ke ba wa ya Isa yasa naje gidan wata Rabi,Muna mota Muna Hira Yana Driving ya kaini gidan Rabi yace kiyi sauri 10mnt na Baki,shiga nayi Ina Taku dai dai,Me gadi ya nuna min bangaren Amarya,na shiga,su Saude sunyi mamakin ganina,sai wani Sannu da zuwa suke min,dama Dangin Amarya sun Sanni,kauyenmu Daya sai kallo na sukeyi sunga na Zama Hajiyar birni, gaisawa Mukayi Ina musu Allah Sanya Alkhairi,Naga wasu duk da rauni a fuskarsu,Dangin Ango kuwa Yan Birni tambaya sukeyi wannan Yar gidan wannne hamshaki ce Haka? Aka ce ai matar Fu'ad ce yayan Uwar gida,sai yabo na sukeyi Yan matan cewa suke kinyi kyau Ina cewa na gode,kowa cewa yake gaskiya tana da kyau Allah yayi Halitta,ga Miji kyau matar kyau za a ga Yara masu kyau,Rabi Algunguma harda rike Hannu na Tace Amaryar Fu'ad Ashe Zaki zo min?gani Kuma na furta Tace na gode Rumaila Dan Allah kiyi hakuri,Ido na kyafta Mata nace Yi Shuru Ni bana rike mutum,abinci aka kawo min Dangin Ango suna ta ji Dani Kamar sun Sanni,15mnt Fu'ad ya dinga Kiran wayana, Sallama na musu nace Oga Yana jira,Hajara ce ta rakoni da Saude,suna ta bani labarin fada Ina ta Shan Dariya har mota,Saude Tace Gaskiya na tausayawa Safna Kinga wata hambara da na Mata a makoshi saura kadan ta Suma Muna ta dariya,suna gaida Fu'ad muka Yi Sallama sai police station. Saddeeq kuwa tuni ya sanarwa Abbi komai a waya, Fu'ad Abbi ya Kira yace Kar ya sake yayi Bail nasu ko uban waye yazo sai idan yazo da Kansa,Suna Sel a tare gaba dayansu sunyi jungum jungum, Fu'ad ya nemi Alfarma a barmu muje Kofar Sel din mu gansu muna daga waje suna daga ciki,Kamshin mu Suka ji Basu San waye ba da sauri Suka Mike suna ganin Fu'ad rike da Hannu na Momy Tace Alhmdllh Ni San Fu'ad me tausayi ne bazai Bamu kunya ba,Dan ma Yana tare da waccen shegiyar me bakar kafa anzo birni an waye shegiya sai kiba takeyi tana Kara kyau duk ta tsafe Fu'ad ko Ina zai je sai da ita,shima shashasha ne yaushe zai biyewa wannan Yar talakawan cewar Mama,Safna da karfi Tace to Yan Sanda Dan Ubanku sai kuzo ku fitar damu,Wani Dan Sanda yace zaku ci Ubanku Bari bakin su tafi,Khaleesat Tace Yan wahala matsiyata Kun San ko mu su waye Bari mu fita sai Mun sa an Kore ku a Aiki dan Me cin babarku ta furta da Muryar Yan jagaliya wai ita tsagera yanda tsageru ke yiwa yansanda idan an Kama su. Muna karasawa Mama Tace Fu'ad Sannu da zuwa, Fu'ad har da rusunawa ya gaida su sabo da ya sa musu Rai,Ni kuwa cewa nayi Ashe Kuma Haka Abu ya faru? Kai Abu baiyi Dadi ba,yanzu Babyna ya kaini gidan bikin naji abinda ya faru,Bai kamata ba ai Allah Yana tare da masu Hakuri, Haba Fadila da hankalinki kina Uwar gida kin zubar da mutuncinki,Na nuna Momy nace ke Kuma gododo Uwar Fadila ace anyi doke doke da ke Haba Kamar zamanin jahiliyar farko,Haba Bai Dace ba Mama a dinga Aiki da hankali,Rabin ku ce fa,Yar Uwarki U,me dakko muku rahoto,Rabi ta bangarenku,wlh Kun bani kunya Rabi da kuka ce Yar Kauye,Bata ishe ku kallo ba Yau shine ta tsone muku Ido har da jiwa juna rauni Haka akan Rabi Yar yarinya ta Kauye wacce Bata waye ba Yar talakawa,Ina birnin naku? Ina kudin da kuke takama da shi?me gulmar Rabi ta Kara muku?Baki suka Bude suna kallo na,Momy Tace Dan Ubanki da ke muka Yi ? Ina ruwanki munafuka,ki Bari muyi magana da Danmu, Fu'ad yace lallai bakuyi nadama ba,Baku Sha dauri me kyau ba,Ku tunanunku fitar daku zanyi? Ai Abbi ne ya turo Ni Nace lallai a Kara tsananta muku dauri,Sanda kuka yi nadama sai a fitar daku,kuka su Khaleesat Suka saki Tace wlh munyi nadama Dan Allah Yaya ka taimaka,Dariya nayi nace Sajan....Dan Sanda yazo da Sauri,kudi na zaro masu yawa a jakata,tunaninsu fitar da su za ayi har sun fara murna,Dan Sandan na mikawa nace duk wacce ta fada muku bakar magana ku tura Yar Sanda ta chasa ta,Jiki na rawa ya karba Yana cewa angama, Fu'ad yace Uwar gida ta Gama magana,da ace Rumaila Tace na fidda ku da wallahi yanzu zansa a fidda ku Kuma na Bawa Abbi Hakuri ya kyaleku Amma Tace a'a,muje ke ya juyo tare da rike Hannuna muka tafi,Ina Jin Khaleesat tana cewa Dan Allah Rumaila ko Albarkacin Wayar Dana koya muku Sanda kuka zo daga Kauye,ko kulata banyi ba musamman idan na tuna wulakancin da suka dinga min da zagi,da abinda Suka yiwa su Iya. Sai washe gari sannan Dangin Amarya Suka koma Kauye lafiya,Dangin Ango ne Suka Kara gyara ko Ina na gidan sai dare suka tafi,10pm Ango ya shigo,bata ji wani dar ba sabo da ya rigada ya mata Fyade tun farko ta Gama Shan azabar ta,Kaji ya Bude Musu da kayan Sha,Rabi ta cikin Mayafinta sai kyallo Ido daya takeyi waje tana kallon kaji wani farin ciki ya kamata yau zata ci dadi Haka abinka da ba a saba ba,Mayafin ya cire Mata Yana kallon Amaryarsa cike da farin ciki da kauna,daukanta yayi ya zaunar da ita a carpet Suka sa Naman a tsakiya Rabi sai satar kallon Kaji takeyi ta Matsu ma ya fara Bata taji irinsu taga sai wani maiko sukeyi sun Sha Mai, Bismillah ya Furta Rabi tayi Bismillah Amma kunya ta hanata ci,shi ya ballo Cinya Guda da Kansa ya bawa Rabi a Baki ta kafa Mata hakora tare da yaga,tana ci wani Dadi taji har kwakwalwarta,Ya Bata na biyu tana ci Tace Wai Gurguwa ce Kazar? Yace ban Gane Gurguwa ba? Tace Kajin gidan gona Wanda ake kiwatawa na bature Wanda ake cewa Brolas zaka ga idan Suka girma da yawa kasa tafiya sukeyi sabo da kiba wasu har karyewa sukeyi sabo da kiba tasa sunyi nauyi da yawa ai su ake cewa Gurguwar kaza, Saddeeq Dariya ya dinga Yi yace lallai kinji dadin Kazar Nan harda Santi,Rabi tana boye fuska Tace ai Ni dai ba Santi nake Yi ba Allah,yace sabo da Allah Naga Abu a gashe Ina Zan tantance Gurguwa ce ko me kafa? Rabi Tace gaskiya ka tambayo min me gasawar Nan. Suna ci Rabi Tace Nan gaba idan Allah ya hore maka Dan Allah ka Bude min wajen kiwon kaji gidan gona Ina so na dinga kiwatawa kaga mun huta idan zanyi Miya Watarana Kawai sai mu kamo daya na dannewa shegiya wuya na yankata mu jefa a Miya, Saddeeq Yana ta cin dariyar Santin Rabi yace to Princess za a bude Miki Inshaallah,Rabi Tace na gode Allah Kara budi Amma karka Bude min a garinmu Yan Uwa su yo min caaaa kowa yaji kwadayi yace Rabi Dan Allah Gurguwa Daya, Saddeeq yace to a Nan za a bude Gina miki kusa kusa Tace to. Cike da nishadi Suka Gama ya Bata Yogourt tana Sha Tace an Dade Ana cutar mu Muna can kauye,Anya wannan da nonon Saniya akayi? Saddeeq yace Rabiat da bakya zuwa Nan garin ban San ya zakiyi ba ma,Dariya tayi Tace to ai abin ne Ni naka na musamman ne ko Dan Ni Amarya ce ne? Saddeeq yace ai sai abinda kike so Rabi kiyi ta Addua Allah yaci gaba da Buda Mana Zaki Zama Kamar kawarki kema Rumailan Fu'ad Rabi Tace to ai zanje na Bata Hakuri Watarana tunda ka min fadan Nan abinda nayi naji nasihar ka na canja Hali na, Saddeeq yace yawwa shi yasa kaddara ta fada Mana na Miki Fyade hakkin Rumaila ne zamu je tare Watarana ki Bata Hakuri,Rabi Tace to na gode Nima da kayi min nasiha,duk abinda kaga nayi ba daidai ba ka dinga sani a Hanya kaji yace to Rabina,Wanka tayi sosai da Brush,Ta sa kayan baccin da Kanwar ango ta zabo Mata gaba Daya tsirara take,Rabi kunya tasa taki dawowa dakin Saddeeq,sai da ya gaji yaje ya riko Hannunta ya dawo da ita dakinsa Dake part dinta,Hijab da zani ta daura ya jasu Sallah Suka idar tare da adduoi,Sannan ya dauki Rabi Kamar tsinke yayi saman Bed da ita,yace ya naji kinyi Shuru gimbiyata? Rabi Tace tausayin kaina nakeji,murmushi yayi yace Haba a hankali Zan bi Dake,Rabi Tace to Ni lashe lashen Nan naka ne yake tsuma Ni,Rumaila Tace Wai kace wa Fadila Bata lasar maka kunne? Saddeeq ya dinga dariya kamar me, yace wannan Rumaila kwai Yar tsegumi a Ina taji? Bari kiji me nake nufi,Nan ya fara Wasa da Harshensa a cikin kunnen Rabi salo salo,Rabi Tace wayyo naji hankali na zai gudu wayyoo....kamar ana shawagi Dani a sararin samaniya....Idonta yayi luuuuu ya lumshe Rabi Tace ko Azara'ilu ya Hauro katuwar katangar Nan takane? Saddeeq ko jinta bayayi,Rabi ya zarewa kayanta,Yace duk abinda nake Miki kiyi min kinji? Rabi Tace yo Kai kana da nonon da Zan taba maka ne? Ni kana ta shashafe Nawa Kai baka da shi wannan ai cin zali ne sabo da Allah fa, Saddeeq ko Bai so Bai San Sanda yake kwasar Dariya ba,yace ae naji kiyi min Haka,Rabi ta kumbura Baki Tace Allah Ni bazan taba fata ba,Ni Nawa ai me laushi ne da girma Kai fa,Kissing din Rabi Yake Yi sosai. Rabi tun Bata tayashi Tace Kai kaji Abu Ina raina shi Ashe Dadi ake ji,Bata ma San ta fara Taya Angon nata ba,Tace kace nayi duk abinda kake min na maka Irinsa ko? Muryar Saddeeq na rawa Yace Yeah,Rabi Tace ya naji muryarka Kamar an kunna tsohuwar Radio Tasha tana gocewa? Ni ko baka da lafiya, yace please touch me, Yana nuna Mata abinda zata Masa, tun Ana kunya aka nemeta aka rasa tana Masa duk abinda yace, Saddeeq yaji Amaryarsa ba irin Fadila ba wacce Bata bin Umarninsa ko kadan,shi sai yau ma yasan yayi aure,ji yake Kamar Bai taba saduwa da mace ba sai yau,a ransa yace Wannan itace mace,Yanzu nasan nayi aure dole na faranta Miki Rai Rabi,duk abinda kike so shi za ayi,A fili kuwa kalaman kauna yake furtawa Rabi,Ina sonki matata...ahh....Rabi Ana Nishin Dadi Tace Nima Haka Hubby na,Oh Rabi da Hubby Hh,Sai da yace My princess kin Amince nayi Burin Raina? Rabi Tace a baya na Haram ka min ta karfi sai yanzu da nake Halak Dinka cika aikinka na huta,Haka Kawai na hanaka gobe ka fara gaba Dani Yi abinka Zan jure. Murmushi Saddeeq yake Yana ci gaba da Sarrafa Rabi ya shigeta a hankali cikin nutsuwa,a hankali yake binta,Rabi ta Sha wahala kasancewarsa Yana da aure ya Saba baya gajiya da wuri,Rabi taji kukan dadi salo salo,tace Babba da Kai Kayi ta kuka da Nishi Haka? Ni ban taba jin irin wannan ba ko dai Aljanu ne kaima da Kai wannan abin bana lafiya bane, Saddeeq baya hayyacinsa Sai da tayi Hawaye sabo da Bata Saba ba itama duk kuwa da ya taba sau Daya. Sai da ya samu nutsuwa,sannan da Kansa ya hada ruwan zafi yasa Rabi,Ihu ta saki Tace Wai Ni Haihuwa nayi ne? Sai kace wata mejego,dagewa yayi tare da yiwa Rabi komai har wanka sannan suka kwanta ya makaleta a kirjinsa,Gashi Saddeeq matashi ne kyakyawa Wankan Tarwada gashi Dan kwalisa da daukan wanka kullum cikin kamshi,ga Iya love,ta ko Ina Sadeeq bashi da makusa Rabi anyi Dace,Sai Shagwaba Rabi yakeyi Wai ya Mata da zafi shi Kuma sai lallashi yake faman Yi ji yake kamar ya hadiye Rabi ya Huta,Bai taba son mace kamar Rabi ba a duniya,Rabi a ranta Tace zaka ga daru da rigimata kuwa Nima na samu Rana sai shanya,Fadila Sorrynki Kawai. Ni kuwa Bayan mun dawo Iya na Kira tare da fesa Mata labari,Iya Tace matsiyata Inshaallah bazai fitar da su ba sai sun ji jiki,Iya Tace ke jibi Zan tafi kauyenmu fa,nace Haba Iya Dan Allah ki zauna Mana sai Nan gaba,Iya Tace a gidan surukai Dan Rashin kunya, Fu'ad ne ya kwace wayar yace Dan Allah Iyanmu karki tafi,Iya Dan Wai ta kawo Hujja a barta ta tafi sai Tace Dan Nan na shanya kubewa da Daddawa a saman Rumfa Kar ayi Ruwan sama su lalace,Dariya Fu'ad ya dinga Yi yace Iya Wannan Hujjar Taki ba Hujja bace kwananki Nawa a Nan idan Ruwa za ayi ai yanzu Kam ya hada harda farantin shanyar Taki ya tafi dasu,Ki Bari gobe zamuzo da Fadila muje yawo,Iya Tace da Jiniya zamuje? Fu'ad yace ae,To yanzu Naga wurin Zama na soke tafiyar sai wani satin me zuwa cewar Iya,Muna ta Dariya,Iya Tace jibi Kuma a gidanka Zan yini Fu'ad ku hada min shayina me kauri komai Rana Ni Kun Gama birgeni,Indai zanzo waje ko da Yamma ko da Rana Ana bani shayi an Gama birgeni, Fu'ad yace Madara Iya Guda za zuba Miki,Iya tace yawwa da Breadi me kwakwa, Fu'ad yace to,Kafin na tafi Kuma kuyi min sakwara me laushi da Miyar agushi (Egusi) naci na koshi, Fu'ad yace karki damu Iya,sai me? Iya Tace ayi min farfesun zabo,Da me? Tace anjima Kuma ka kawo min gasashiyar hantar Nan da ka siyo min Rannan, Fu'ad yace to Iya anjima zanzo na kawo Tace Ina jiranka ka Hado min da Madara L&Z yace to,Muna ta dariyar Iya. Iyata sabo da samun canji ta Kara haske da kina tayi wani kyau Abinta,A Daren Fu'ad ya kaiwa Iya da Kansa ta dinga godiya,ya kaiwa Umma da Abbi nasu suma,muma ya siyo Mana namu hantar Muka wargaje dadin mu. Angon Rabi Kawai Amarci suke kwasa,Rabi Sai abinda take so,da safe ma kanwarsa ce ta kawo musu Breakfast,Rabi ta tsala kwalliya cikin atamfa super ta lefenta,Kanwar Saddeeq ta rike Tace baza ta tafi yanzu ba,Kanwar Saddeeq Zainab Tace Allahu Akbar yanzu muka San Dan Uwan mu ya Kara aure,Fadila ranar Dana kawo Mata abincin farko tsawa ta daka min tare da korata da abincin gida Tace kuje can kuci abincinku Ni ban cin irin wannan ko a gidan Ubana nafi karfinsa,da gani ko Dadi bazai Yi ba,nace Maman Saddeeq fa maman mu ita ta dafa Tace maman fa Taku ai ba Uwata bace ko,Haka na fita na tafi Ina Hawaye,Mama Tace na kyaleta,Rabi Kan Zainab ta dafa,Zainab ta girmi Rabi tayi biyun Rabi a girma Amma Rabi ta dafa kanta Tace na tabaki da Alheria Zainabubu Kanwar mu,Allah ya kawo wacce zata share muku Hawaye wacce zata sharewa Dan Uwanku Hawaye,Ku bini a Sannu Rabi ta furta tare da mikawa Zainab Hannu Suka wani tafa,Zainab sai Dariya takeyi itama,Tace Rabi kinyi a rayuwa Allah ya bada zaman lafiya,Rabi Tace Ameen Zee ta Abuja Birnin tarayya Nima gani nazo zamu Tara tare. Sadeeq yazo tare da Zainab suka karya suna ta Hira,Rabi tace Sai Watarana zamuje wajen Kawata Rumaila kiji wacce ta fini abin Dariya sosai,Zainab Tace Allah ya kaimu, kafin ta tafi gida ta bar Rabi da Angonta. Masu Sharhi Ina godiya,aci gaba da gashi. AsmaBaffa 7/9/21, 3:55 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE WACCE TA FITAR DA SHI DA WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAN YAFE BA. DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM. 101-105 Official By AsmaBaffa. Page naku ne Aynah Alhusnah (Mrs Idris) Fu'ad sabo da gudun surutun mutane ace Abbinsu ya kulle matansa da yaransa ya tambayeni shawara Bayan mun dawo gida Muna kitchen tare Yana tayani girki yace Baby ya kike gani idan nace a saki su Momy? Rumaila murmushi nayi nace da ka kyauta kuwa Bai kamata a barsu ba ko ba komai akwai yaran Abbi a ciki,Sun bani tausayi wlh Kawai a tura musu aniyarsu a sake su,Murmushi Fu'ad ya saki tare da Jan Hanci na kadan yace Amma dazu kika musu tsiya? Ai Kawai Dan na Dan rama nayi musu Amma sun bani tausayi ko ba komai Iyayen Mijina ne da kannen Mijina Bai Dace na musu hakan ba sai dai zuciya da Bata da Kashi da Kuma irin abinda Suka min na rashin kauna,Basu taba kaunata ba Amma Kawai ka fitar da su Dan Allah suje da Halinsu,Aniyarsu ta bisu Kawai,Murmushi Fu'ad yayi yace to sai gobe Inshaallah sai muje a fitar da su,Allah ya kaimu na furta. Washe gari misalin Sha Daya na Rana muka dau wanka zuwa police station kudi Fu'ad ya biya aka fitar dasu,kafin a Bari su tafi sai da suka Sha masifa wurin Yan Sanda suka musu kaca kaca,tunda Suka ganni tare da Fu'ad Suka dinga Harara ta suna min kallon banza,ban kulasu Ba Fu'ad ya Kira Driver ya ce ya maida su gida,Momy tazo wucewa ta Bangajeni saura kadan na fada Kan wani table, Fu'ad ya rike Ni da Sauri,su Khaleesat kuwa Tsaki Suka ja min sannan suka Yi gaba, Fu'ad ya kalleni yace ke kika ce a fitar da su,Shuru Kawai nayi ya ja Hannuna Muka nufi gidan Abbi sabo da Fu'ad ya bawa Abbi hakuri a kyalesu Shine Abbi yace duk muzo gida Yana son ganin mu har Rabi da Mijinsu Saddeeq,Mun Iske kowa ya Hallara har su Momy da mazan gidan Baki daya,Yan aiki ne kawai babu,Abbi ransa a bace ya fara magana cikin kakkausar murya yace Momy da Mama ku tashi ku tattara naku ya naku ku bar min gidana,Ko waccenku ta tafi gidan Ubanta sai na neme ku,Ku Kuma duk Yan matan Nan ko wacce na Bata sati Uku wallahi duk wacce Bata fito da Miji ba daga Nan zuwa sati uku to sai na aura Mata duk Wanda Naga dama,ruwanku ne ku kawo Wanda kuke so ruwanku ku barshi Nan da wata daya sai na Daura muku aure,na gaji da Dabbaccin da kuke min a gida,me na rage ku dashi? Ilimi Allah ya gani ba Wanda ban Baku ba Amma kun biyewa Iyayenku Kuna hauka,Ku fada min Iyayenku ba kishiyoyi bane? Har sa Rai kuke Yi Zaku zauna ku Daya ba kishiya idan kun yi aure,ai ku abin a muku Dariya ne ma,abin kunya ne Kuma ace Wai Kuna gudun kishiya har zaku je ku tayar da tarzoma,abin kunya harda Uwar 'ya Ana kokawa tir da Hali irin na Iyayenku,Rabi Sanda Mijin Fadila ya Mata Fyade Baku damu ba gwara mijinku ya dinga Zina akan yayi auren Sunna ko? Ko Ita Rabi ba 'ya bace? Rabi an samu Baki Tace da Uwata da ubana Kuma suna Raye cikakkiyar 'ya ce ba marainiya ba,Abbi yace rufe min Baki Kema Yar Iskar ce ai,ba tare kuka dinga gulmace gulmace ba? Ko tunanunku ban sani ba? Sai ku Rungumi Kaddara Fadila da ke Ku zauna Yan Uwa abokan gulma,idan kunga dama karku zauna lafiya har Mahdi ya bayyana,Fadila idan Zaki Rungumi kaddara ki zauna da mijinki lafiya kinyiwa kanki gata,idan kin Bari ya sake ki sai dai ki koma Dangin Uwarki ki zauna ba dai gidana ba,Kuma wallahi bazan dauki auren jeka ka dawo ba dukkan ku duk wacce tayi yaji daga gidan Miji to ba gidana ba,Rumaila Kuma matar Dan Uwanku ne ko ku so ta ko ku kita Allah ya rigada ya hada ba yanda zaku yi da ita. Abbi ne ya Kalli Saddeeq yace Kai Kuma matsalarka Daya da ka Iya yiwa yarinya Fyade baka kyauta ba,wallahi badan ka aureta ba na so na bi Mata hakkinta sai kayi ta Istigifari,Rabi tayi sauri Tace ya Gane gaskiya Abbi Kuma yayi nadama Kuma gashi ya aureni Muna zaman mu lafiya wallahi Dan Allah karka kaishi kotun Musulunci ya Sha Bulala Tamanin wahala ta sameni ta jinyar Miji,Abbi yace ai ba Iya Bulala bace Yana da aure hukuncin kisa za a Masa ta hanyar jefewa,Rabi ta fashe da kuka Tace Dan Allah Abbi karka Bari na dawo bazawara,Abbi yace Kai Saddeeq kaji tsoron Allah kayi kokarin Adalci a tsakaninsu Banda fifiko, Inshaallah Saddeeq ya furta Yana Jin kunyar Kansa abinda ya aikatawa Rabi Yana me Nadama,Tsawa Abbi ya bugawa Momy da Mama yace ku bar min gida na nace muku ko,Suka Mike ba shiri su Islam suna ta bada Hakuri Abbi yace wallahi sai sun tafi,Ana ji ana gani Suka bar gidan da manyan akwatuna sai Hawaye suke zubarwa,Nasiha Abbi yayi sosai Amma su Khaleesat akan an Kori Iyayensu sai fushi sukeyi suna Hararar Rabi,sai Kuma su Harare Ni Nima Ina kallonsu Har Abbi ya sallame mu,Fadila Kamar zata fashe Haka ta fito tare da bangaje Rabi ta fice Kofar gida Wai baza ta Shiga Motar Mijinta ba Matukar Rabi tana ciki,Rabi Baki ta tabe ta shige gidan Gaba suka Yi tafiyarsu da Angonta,Fadila Taxi ta shiga ta koma gidan Saddeeq,Ni da Fu'ad part din Umma muka koma tare da Aunty Samha sai dare muka bar gidan,a wajen Umma muka ci Dinner sannan Muka wuce gida. Muna Hanya yau ba shi ke Driving ba Driver ne Muna gidan baya tunda Naga Yana ta wani mammane min a jikina Yana faman rirrike min yatsu nasan Abinda ya ke nufi,Yau she Zan koma School kaga fa ka koma Office Nima ya kamata ka mai da ni,ga Islamiyya ma gaba Daya bana zuwa,Yana min wani irin kallo na musamman yace Ina sane Zaki koma Amma Islamiyya kin koma Saturday Sunday 8am to 11am ya Isa,Ba ta Yamma Zan na zuwa ba idan na dawo daga Boko? Kai ya girgiza cike da Izzarsa yace auren naki Kuma fa shike Nan kullum kina school Morning and Evening kin dawo kin gaji ga Assignment da karatu Ni Baki da lokaci na kenan? Zan samu lokacinka Mana dole,a'a Ni ban yarda ba Islamiyyar ma ta kusa da gidan Zan saka ki ta matan Aure Saturday Sunday 8-11am,idan matsalata ta dawo Dani gida nazo na daukeki a makarantar,Dariya ya bani Kawai, yace Zaki Dariya da Hujja ne,Muna komawa gida shigar mu Palo ke da wuya ya daukeni cak muka Haura Sama Bedroom dinsa,A gadon ya kwantar Dani babu Bata lokaci ya Shiga zare min kayan jikina,Nace Wai me zaka Yi ka Bari sai anjima, Hararar Wasa ya watsa min,yace idan Ina Yi ki barni naji Dadi na Ni kadai karki min Ihu,Ina Dariya nace Ni dama ba Wani ihu nakeyi ba,to zamu gani ya furta Yana Mai Shafar Albarkatun Kirjina,Yace Wai me kike Basu ne kullum suke Kara girma? Haka kake cewa kullum Wai sun Kara girma,Wani Abu ya tuna yace au na tuna kitchen ya wuce sai ga shi da wani magani a robar me Kama da faro,yace me kika ga an rubuta? Karantawa nayi Naga an Rubuta...... Charkwai matsagwai Don Jin dadin Jima'i,mace ko Namiji zasu Iya Sha Rabin Robar kafin Saduwa,za aji Dadi na musamman za Kuma a Dade Ana Yi ba tare da an gaji ba. Dariya nayi nace waye ya baka? a kunne ya rada min yace a fridge din Abbi na gani na sato,Dariya muka dinga Yi nace ba ruwana wlh,Ke dalla mu shanye muji idan munji yayi sai na siyo Mana,Kinga an Rubuta Ingantaccen maganin gargajiya,ba cuta ba cutarwa,anyi shi da 'yayan zogale da Sinadarin Ayu. Robar ya Bude ya shanye Rabi,ya bani Nima nayi Bismillah na shanye ragowar Rabin,Yace ance a jira Nan da 10mnt zai fara Aiki,Wanka muka shiga zamuyi kafin magani ya fara Aiki,Ko minti biyar banyi ba Muna Bayi Muna wanka jikinmu duk kumfa,Cinyoyina na fara tsukewa Ina dunkulewa Kamar me Jin sanyi,yace Mene Haka ke ki tashi,Idona ne ya canja ya koma ja,wani sha'awa nakeji ta gaske,Idona ya kalla yace kuka Kuma zakiyi ko Sabulu ne ya Shiga? Nace Ni dai ka karasa min wankan Nan mu tafi Kawai Malam, Fu'ad ya dinga dariya yace a'a mu a hankali zamuyi wankan mu,Shower na Danna da sauri na rike na karasa wanka na tas na Daura Towel nace sai ka fito, Fu'ad Dan mugunta sai yaki Fitowa har nayi Shirin bacci na Shuru,Kofar Toilet din na shiga bugawa,yace Mene Wai? Ka fito Mana Haka kamar me Haihuwa ni zanyi bacci na,Yace kiyi baccinki idan nazo na tashe ki,Toilet din na Bude tare da bankawa ciki,sanye na ganshi da rigar wanka abinsa a jikin mudubi Yana ta kallon fuskarsa Yana wani gyara Dan gemunsa da sajensa,Wani Haushin sa naji Kamar na Naushe shi,Nace kazo mu tafi Dan Darajar Allah Nifa na gaji,Yace Wai na rikeki ne Baby kije Ni Aiki Zan rage Miki Zan wanke Miki Toilet ne, Baki na Bude Ina kallonsa bashi da Niyyar Fitowa harda daukan Blitch Detergent,Da sauri na fisge na mayar na ajiye nace muje kwanciya zamu Yi,bacci zanyi Kuma idan nayi bacci karka tashe Ni,yace na yarda je kiyi baccinki bazan tashe ki ba,Kuka na saki nayi waje Ina Bubbuga kafafu kamar Yarinyar yaye. Fitowa yayi yace na fito to,Towel din na fisge na maida shi toilet nace kwanta to,yace Haka Zan kwanta ba kaya? Nace ae Haka nake nufi,Kin kwanciya yayi,Naja da baya can nesa na taho da gudu Iya karfina na tura shi saman Bed,ai kuwa ya fada Yana ta min dariya,yace kece kullum kike cewa ke babu dadi bakya Jin komai ki ta min Yanga Ashe da ciwo? Na gane kuskurena dama karya nakeyi tunda na Saba Ina Jin dadi ai kaima ka sani tunda kaga yanda nake Ihun Dadi,to cewa kikeyi Ihun wahala ne,da sauri nace wallahi karya nakeyi na Dadi ne Kuma daga yau na daina pretending. Tun kafin ya fara tabani yau nice Ogar aikin Ni nayi komai ya karasa aikinsa,Gaskiya maganin Nan yayi,munji Dadi na musamman gashi Kuma mun Dade sosai sai da Mukayi Style sunfi Uku,gaskiya wannan Rana baza mu mantata ba,Daren kaf sai da muka kare shi a jiyar da juna Dadi. Fadila kuwa tunda ta koma gidan Bata kula Mijin nasu ba,Haka ya Kira Rabi tazo part din Fadila tunda itace Babba,Nasiha da fada ya musu sosai,Rabi Tace Inshaallah zanyi Aiki da abinda kace,Ita kuwa Fadila Tsaki ta ja tare da Mikewa ta wuce bedroom dinta,Bayan an Gama yiwa Rabi kwanakinta ya koma bangaren Fadila,tunda ya koma Fadila gaba takeyi da shi ko magana Bata Masa ba,yayi Maganar duniya Taki amsawa,dakinsa dake part dinta Bata je ba,Kuma abinci sai dai ya fita Restaurant ya ci,gaba daya Sadeeq a cikin kunci da tashin hankali yake,ya Matsu kwana biyun Fadila ya Kare ya koma wajen Rabi,Rabi kuwa Sai dai ta gyara sashenta ta dafa abinda take so ta ci ta koshi ta tsala kwalliya,idan Dangin Saddeeq sunzo Wajenta suke zuwa suyi abinda suke so su Kuma Sha Hira da Wasa da dariya ga karramawa. A waya Rabi ta kirani ta bani Hakuri Akan duk abinda ta Yi min nace na yafe ba komai,Haka idan Abu ya wuce Mata duhu tana kirana a waya ta tambayeni na Wayar Mata da Kai,Saude ma a waya ta bani Hakuri sannan ta fada min an sa bikinta,Ita kuwa Hajara saura ma sati uku bikinta,a waya ta tura Mana anko,Ina nunawa Fu'ad yace duk abinda nake so ga kudi Nan nasan inda yake ajiyewa na eba nayi,Ni Kuma hakan Daya bani dama Bai sa na dinga Masa barna ba,Kuma bana taba Masa ko sisi sai da saninsa duk da kuwa ya bani damar hakan,Iya kuwa sau Uku Fu'ad ya sake fita da Iya yawo ta zaga gari Ana musu Jiniya,a Nan ya sa aka Mata International passport sabo da tafiyarsu da zasu Yi zuwa kasa me tsarki,Sai da Iya ta damu ita lallai gida zata koma sannan aka Mata Sha Tara ta arziki Driver ya maida ta har kauyenmu gidanta,Iya ta Kara kyau tayi kiba sosai. Iya Bata Dade da komawa ba kawarta Wacce ta kaita gidan Sanata suyi aikin share share ta kawo wa Iya Ziyara,Tace Iyan Rumaila naji abin Alherin Daya sameki Kinga yanda kika Kara haske da kiba kuwa gaskiya kinyi auren yarki da kafar dama,Iya Tace Allah ya nufa,gashi Nan da wata Uku zamu keta Hazo zuwa Saudi Allah ya Kira mu mun amsa,Kawar Iya tace Iyye gaskiya Ina murna,Dama akwai abinda ya kawo Ni wajenki Iya,Iya Tace Ina jinki,Dama Baban Sanatan Nan da muke Aiki a gidansa shine matarsa ta Rasu Kuma ita kadai ce matarsa ita ce Uwar yayansa ciki harda me girma Sanata,To kin San mutuncin mutum Aure,In fada Miki tun watan jiya Sanata ya dinga neman Ina za a ganki,nace ai ke kawata ce shine yace nazo na tambayeki idan Zaki Auri Babansa,Iya Tace Tsohon Zan Aura? Haka Kawai Ina zamana lafiya a jawo min takaba da wuri,Kawar Iya Tace ke fa ba tsoho bane,shi kanshi Sanatan yaro ne kwanan Nan ya cika shekaru 40, Kuma irin auren wuri ne,kin San irin auren da Iyayen da keyi da kadan suke girmar yaransu na farko ke kin sani,Wlh Baban Sanata baifi shekara Hamsim da wasu Yan haya haya ba,idan kika ganshi Zaki Rantse yayan Sanata ne, shi yace Kawai Bai son Zama ba mace,Aure shine cikar mutum,Hakan tana faruwa Sanata ya dinga nemanki ko Zaki Auri Babansa,Kuma wallahi Iya Baban me kudi ne na gaske Attajiri ne gadon kudi ne, shi kanshi Sanatan kudinsu ne yasa aka tsaida shi takara,Kuma Baban Sanatan ko yaushe Yana kasar waje idan kika ci sa'a ma da ke zai dinga keta Hazo,Iya kiyi tunani Alheri ke Kwankwasa Miki kofa,Kuma Baban Sanatan zaiyi sa'an Baban Rumaila shekarunsu zai kusa zuwa Daya,Iya Tace Ahhhh wannan Mijin aure ne,wannan abin a aure shi ne,Ya Gama cika sharudan aure,a Ina zamu zauna idan anyi auren? A cikin Kano GRA,Iya Tace na Amince kawai,Kawar Iya ta rangada Guda Tace nasan baza ki ba Dani ba ta wajena sai dai kiyi shawara da danginki da Kuma yaranki,Kar su Rumaila suce Basu yarda ba,Iya Tace sunci Ubansu gaba Dayan su,ko da Basu hanani ba sai yanzu su din banza,Iya Haruna Danuwanki fa zai yarda? Uba na ne shi? Harunan me, Nan take Iya ta jawo waya ta dinga Kiran yaranta ta fada musu,fatan Alheri Suka Mata sun San ko sun hanata baza ta yarda ba ubansu zata ci. Rumaila ni ta Kira a karshe,Iya Tace ke Rumaila Kafin na tafi kasa me tsarki Inshaallah zanyi aure na samu Mijin Aure,nace Haba Iya Ni Wallahi ban yarda ba,Iya Tace ke din banza Rumaila ke wacece Dan jakar Ubanki? Karki yarda Din,Kuka na saki Fu'ad Yana kwance a cinyata,sai da na Gama Wayar Ina share Hawaye nace Wai kaji Iya ce zata Kara aure, Fu'ad yace to sai me? Ni gaskiya ka buga waya ka Mata nasiha, Fu'ad yace ba ruwana tsakanina da Iya da kunya,surukata ce mene Nawa ciki idan ba so kike Iya taci Ubana ba,kina ji dai Tace kudinta zata Nema na kanta Kar mu dinga taimaka Mata tana Mana biyayyar dole,ai Kai tana Jin maganarka idan ka Mata zata hakura da auren na furta da Shagwaba, Fu'ad yace Sunnar Ma'aiki Zan Hana? Ba ruwana Iya tayi aurenta Allah ya bada lada sannan Addua zamu Yi mata Allah yasa wannan shine auren Iya na karshe har Abada baza ta fito ba,Kansa Dake saman cinyata na goce ya sauka a saman kujera na tashi Fuuuuu Ina kuka nayi cikin Bedroom,Dariya Fu'ad yayi yace Zaki zo ki sameni,Ni kika jefarwa da Kai ko? Ina daga daki nace ae din an jefar. Sanata da kawar Iya da wasu Manyan Dattijai su suka Yi bincike akan Iya,Itama Iya da kanta tayi bincike ta hanyar kawarta,Iya Tace farko a fada min cutar da matarsa tayi ta mutu,akace ciwon zuciya Iya Tace Alhmdllh tunda ba kanjamau bace,a hakan ma Iya sai da tayi Test na aure a asibiti shima Tace sai yayi,Sai da ta tabbatar lafiya sannan Tace wani Mummunan halinsa Bai dameni ba Ni Zan gyara Masa Zama idan na Aure shi,Daga Baya yazo zance wajen Iya,shi dai tunda yaga Iya ya Yaba,halin Iya ya birge shi ga sa Nishadi yayi ta cin Dariya,Sanata ma yazo har gidan Iya,yayi mamakin canjawar Iya ya ganta wannan lokacin a nutse,Iya ta kalli Sanata tace Hausawa na cewa dole ace da Mijin Iya Baba yanzu Sanata ka koma dole kace da Matar Baba Iya,Sanata yayi ta Dariya, Iya sai kyauta take Sha,Dake manya ne sati daya sai Iya ce ta bugo waya Tace an daura Aure,Har Abbi ya Mata Murna da su Umma,Ni kuwa bana son zancen,Ranar da Iya zata tare harda Umma aka raka Iya Kano wani katafaren gida na gaske sai Yan aiki ko Ina,Iya ta dinga mamakin lamarin Allah,Haka Muka Bi Flight washe gari zuwa gidan Iya har Fu'ad,su Aunty Rukayya mun Sha mamakin ganin gidan da Mijin Iya ga kudi sai ka ganshi da kuruciya sabo da Naira ta ratsa shi, Ashe Babban Director ne a maaikatar lafiya ta tarayya, Ya dinga Jan mu da Hira da barkwanci kamar dama ya San mu,tun daga wannan Rana na daina Adawa da Auren Iya,Kuma Yana kiran mu a waya mu gaisa,Haka duk Yaran Iya manya marasa karfi sai da ya Basu jari me tsoka,Sanata Kuma Wai duk zai kaisu kasa me tsarki suma. Bikin Hajara da yazo munsha wanka da kyar Fu'ad ya Bari nayi kwana daya,Ana Gama biki Iro ya tafi da abarsa Lagos inda yake Aiki,yanzu sai bikin Saude Muka sa a gaba,lokacin Kuma tuni Fu'ad ya maida Ni school Kamar yanda yace Haka, Islamiyyar matan Aure Saturday Sunday,sai ta Boko Kuma kullum,Sannan yanzu Yana ta koya min mota da Kansa,Ita kuwa Rabi an sata Itama a makaranta me hade da Islamiyya idan ta tafi tun safe sai Wurin Magriba take dawowa,Muna zaman mu lafiya hankali kwance cike da so da kaunar juna,Fadila ce dai Taki hakura har yanzu gaba take da mijinta anyi fadan har an gaji an zuba Mata ido Yana ta Amarcinsa da Rabi ko ta kanta baya bi ya gaji da lallashi,Su Khaleesat kuwa sunga Lallai Abbi da gaske auren dole zai musu har Naila dole a cikin masoyansu suka fitar da mazajen aure,Haka mazan ma Islam da Abdulhakeem tare za a hada duk a musu aure dama suna da matansu a Hannu, Fu'ad Kam cikin frnds Dinsa Guda biyu Khaleed da Ahmad sunyi aure ansha Shagali Muna gaisawa da matansu sosai mun Zama kawaye. Ranar Monday kotu ta Aiko wa da Abbi takadda Akan anyi kararsa kotu yazo kotu da gaggawa Ranar Laraba,Haka Abbi dai ya sanar da Umma da Fu'ad tare da Sauran yaransa Momy da Mama ne suka Kai kararsa kotu,ranar Laraba gaba dayanmu muka Halacci kotu,a can Muka Iske Mama da Momy tare da Baba Jummai tana cikinsu dama abokiyar munafuncinsu ce itama,Baba Jummai Harara ta galla min Dan Kawai tana sha'awar Fu'ad Dina shike Nan ta tsaneni itama sabo da baza ta samu abida take so ba. Ina matukar Baku Hakuri fans na rashin posting kwana biyu,Abu ne ya taso ba shiri. Masu Sharhi da nemana don suji ko lafiya Ina godiya Allah ya bar kauna. AsmaBaffa 7/9/21, 3:55 PM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 NA KUDI NE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 106-110 Official By AsmaBaffa Page naku ne Hajja Maryam Aisha Zainab Sabo Nafee Alkali ne ya karanto Kara,Momy da Mama sune Wanda suka shigar da Kara cewa Kai Mijinsu ka ci zarafinsu ka musu dukan kawo wuka a Gaban yayansu,Alkali ya karanci ma Family Issue ne sai yace Kawai wannan karar a barta ku sameni a Office,Abbi,Momy da Mama da ni, Fu'ad da Fadila mune muka Shiga Office,Alkali yace su Mama kuji tsoran Allah ku Fadi gaskiya,Momy tace ai wallahi a Gaban yaranmu yayi Mana dukan tsiya ko Qur'ani aka kawo Zan dafa,Abbi yayi mamakin karyarsu Wato su babu nadama ma har da tozartashi su kaishi Kara Bayan shi suka yiwa laifi, Alkali ya kalli Abbi yace Alhaji ka dubu Girman Allah ka fada Mana gaskiya,wannan matsalar ba matsala ce wacce za ayi tozarci ba shi yasa nace Kawai kuzo muyi masalaha a Office,Abbi duk abinda ya faru ya kwashe tare da sanarwa Alkali Kuma Alkali ya gamsu,ya kalli Momy yace Amma ku dai mutanen banza ne,maimakon kuyi nadama ku bada Hakuri ku gyara halinku shine ma kuka kawo Kara kotu wannan kauna ce? Ya nuna Mijin naku ma baida daraja a idonku tunda har kuka kasa Hakuri har ya maida ku dakinku shine ma kuka kawo Kara,Wannan har ya Kai a kawo Kara kotu,Nan Alkali ya bude wuta ya dinga cin Uban su Momy karshe ya koma ja musu Aya da Hadisi Yana musu Nasiha,Amma ko a jikinsu sai Ma Momy cewa tayi mu fa Hakkin mu muka zo a bi Mana idan Kuma baza a bi Mana hakkin mu ba zamu daukaka Kara daga Nan har kotun koli. Alkali yace ke ki Iya bakinki ba a ja da hukuma,Ko dai Yawu ne a kwalkwalwarki ba a sani ba? Sai da Alkali ya Bamu Dariya Wai Yawu ne a kwakwalwar Momy,Baba Jummai tana kusa ta Kwankwasa kofa akace waye? Baba Jummai Tace sheda Zan bayar Nima,Alkali yace shugo ke wace? Tace me Aiki ce a gidan Alhaji,Baba Jummai ta nutsu a Gaban Alkali tace maganar Allah na gaji dama Ni badan Allah nake Aiki a gidan ba,da farkon kawo Ni Aiki gidan dama Muna duba gidan masu kudi ne sai muzo a matsayin Yan aiki,sai Mun kafu mun San sirrin komai na gidan sai muyi cunen Yan fashi suzo su kwashi dukiya a Bamu rabon mu,Kuma dalilin da ya kawo Ni gidan Alhaji kenan, Alhmdllh munyi Nasara Kuma Yan fashi sunzo mun samu sama da milliyan goma a ciki an bani Milliyan Daya,Momy da Mama da su Muka Yi shawarar komai. Farko naji sun hada Kai suna so su saci kudin Alhaji Wato Abbi su mallaki kadarori da yawa yanda ko ya mutu baza suyi talauci ba,duk da sunfi kowa yawan Yara maza da Mata Amma rashin godiyar Allah tasu ta jawo, Hakan Dana ji yasa na Basu shawara nace Ina da Yan fashi a Hannu idan suna so mu hada Kai zasu samu kudi,Haka Kuma su Momy dukkansu Milliyan Uku Uku Suka samu da aka zo fashi gidan Abbi,Sai Mama Tace a danginsu Kanin babanta me kudin gaske ne a Zamfara Nan ma munyi cunen Yan fashi,na samu Milliyan biyu,Momy da Mama Milliyan biyar biyar Suka sake samu,sai Momy ita Kuma itama Mijin Yayarta me kudi ne a Adamawa Nan mun samu kudi milliyoyi,a kankanin lokaci mun samu kudi kowa sunfi Milliyan ashirin ashirin,Baba Jummai Tace na manta gidan Alhaji Na Allah makwaftan Abbi da aka je Masa fashi sati uku da Suka wuce Momy da Mama da sa Hannunsu Kuma sun samu kudi Nima wacce nake da Yan fashi a Hannu na samu Rabo na,Dama yanzu Abinda akeyi kenan masu Aiki Ana hada Baki da su a cutar da masu gida,ko a turo mace a matsayin Yar Aiki ta sace Yaron gida a samu kudi Kuma a rasa Wanda yayi,a takaice Alkali Ni Baba Jummai a matsayin da naje Aiki kenan Kuma na je gidan masu kudi kala kala a matsayin Yar Aiki na tura musu Yan fashi da Yan kidnapping,gidajen da nayiwa Haka baza su Irgu ba,Kuma Ni tun da kuruciya ta na Sha zaman kurkuku Amma duk hukuncin da aka yanke min bana cikakken sati biyu mutanenmu zasu fitar Dani,Ni yanzu ba tsoron gidan yari nake Yi ba,Kuma wallahi Haka Kawai Shekaran jiya Ina kwance Allah ya saka min Nadama da Dana sanin abinda na aikata da cin Amana,Tausayin Abbi da Kaunar Fu'ad Dansa ita tasa naji Nadama ta kamani,na rasa ta yanda Zan tonawa su Momy Asiri shi yasa nayi amfani da korar da Abbi ya musu na Basu shawara Kan su kaishi Kara kotu. Su kuma ta bakinka Alkali kwakwalwarsu Yawu ne a cikinta ba hankali ba tunani Suka yarda,har abinda zasu ce Ni na karanta musu tunaninsu Zan goya musu baya Basu San tona musu asiri zanyi ba,sabo da Haka Ni nayi nadama na Mika wuya ga kotu sannan a shirye nake na nuna duk Yan fashi da sauran Yan ta'adda Dana sani,Ai Momy Faduwa tayi kasa ta sume,Mama kuwa Baba Jummai ta nuna tana Allah ya tsine Miki Azzaluma maciya Amana kinci Amanar yarjejeniyar da Muka kulla munafuka,Baba Jummai Tace Ni dama shekaru na sun ja Nawa Zan Kara Nan gaba ai Kawai a kaini kurkuku na karasa rayuwa ta a can,bani da yaro ko daya bare jika,Mutuwar tsaye Muka Yi Ni da Fu'ad har Alkali,Baba Jummai ta kalleni Tace Rumaila lokacin idan Zaki tuna da yan fashi suka kawo ki part din Fu'ad,me yasa Duk Yan aikin Gidan ba a dakko ko Daya ba sai Ni,Sannan da sukace Fu'ad sai ya Sadu Dani ba Niyyar su bace nice na karanta musu Sabo da a duniya Ina sha'awar Fu'ad, Fu'ad Baki ya bude da sauri tare da rufe fuskarsa da tafin hannunsa Dan wannan abin kunya ne,Baba Jummai taci gaba,Ke Kuma Rumaila sai kika ce kin fanshe Ni kika tausaya min,a lokacin idan na dage sai da Ni za ayi to zaku Iya harbo jirgina musamman idan Yan Sanda Suka zo bincike shi yasa na kyaftawa Dan fashin Ido,nace na nemi afwa a barku kuyi a sirri ko tantama bana Yi Indai an barku Kun lulluba to baza ku aikata komai ba,dalili na shine bakin ciki na Miki tunda ban samu Fu'ad ya sadu Dani ba to kema bazai sadu da ke ba,sabo da nasan Fu'ad akwai tsoron Allah duk Ihun da kikeyi nasan wallahi karya ku keyi,shi yasa na biyewa kowa na dinga Nunawa ban san komai ba,sai gashi cikin hukuncin Allah kin auri Fu'ad,Baba Jummai ta tafa min a Gaban Alkali Tace na yaba Miki kinyi dace Rumaila,Amma su Momy wallahi da su muke komai Muna cutar mutane. Abbi da dukkan mu mun rasa bakin magana,Momy tayi sumanta ta gaji ta farfado ba Wanda ya kula ta,Alkali yace yanzu za ayi shari'a Kuma wallahi tunda Kun amsa laifinku da kanku Zama daya zuwa biyu Zan yanke Hukunci,ko cikinku akwai me karyata Maganar Jummai? Momy tana Hawaye tace duk abinda ta fada gaskiya ne,Mama ma karya ta kare,Alkali yace ranar Monday a dawo zaman kotu babu Wani zaman sirri a Gaban kowa za ayi,Momy, Mama da Baba Jummai Yan Sanda ne suka tafi dasu za a ci gaba da tsare su har a Gama Kara. Da Mamaki Muka dawo gida, jikinmu yayi sanyi,tuni labari ya watsu a dangi,su kansu su Fadila da su Islam kuka Wiwi Suka dinga Yi Basu taba zaton rashin Imanin Iyayensu ya Kai Haka ba,Sai ga Fadila Ana komawa gida ta wuce part din Rabi,Rabi Mamaki ya kamata dama taji komai da ya faru,Rabi da fara'a Tace Sannu da Zuwa Aunty,Fadila da murmushi Tace yawwa Kinga wallahi kwadayin danwake nakeyi Dan Allah kiyi min na ci,Idan nayi da kaina bazan iya ci ba,Rabi Tace Aunty ko dai juna biyu ne?Fadila Tace ban son Iskanci Kawai Ni ki min Ina jira,Rabi ta shiga kitchen sharp sharp tayi Mata,tana ci Saddeeq ya shigo dama kwanan Rabi ne yayi mamaki Amma Kuma yayi farin ciki matuka ganin Matansa suna ta Hira lallai Fadila anji jiki,Zama yayi a cikinsu,su Rabi an samu kishiya harda share Angonta suka ci gaba da hirarsu da Fadila,yace ikon Allah yau baza a kula Ni ba?Fadila Tace Dan Allah Malam tunda ka dawo ka tafi kayi wankanka mu Hirar zumunci mukeyi,Kai Saddeeq ya jinjina yace au abinda zaku Yi min kenan shike Nan sai na rabaku,Fadila ta kalli Rabi Tace je ki kula da mijinki,Rabi ta Mike suka Shiga ciki,Fadila sai da ta cika cikinta sannan ta koma sashenta,Rabi da Saddeeq Kuma da dare a banfaren Fadila Suka raba dare suna Hira. Ni kuwa da Fu'ad da muka dawo wanka Mukayi Kawai tare da kwanciya Muna tattauna abinda ya faru,Abbi kuwa Bai Yi saurin yanke Hukunci ya saki matansa ba sabo da shi a duniya baya son saki,ace ya auri mace Kuma ya saketa,sai Ranar Laraba da Muka koma kotu,ko da aka zo Shari'a Baba Jummai a waya ta Kira Ogan Yan fashin nasu Tace su hadu a Salama Hotel Dake maitama wata sabuwar harka ta samu,yace sai gobe zai zo,Duk wasu mugaye sai da Baba Jummai ta Basu Venue na wajen haduwa,da Yan Sanda aka kamasu a Hannu Daya Bayan Daya,Ranar Monday aka sake Shiga kotu babu Bata lokaci kowa ya amsa laifinsa,sai lokacin Abbi ya saki Momy da Mama saki dai dai aka yanke musu hukunci,Mama da Momy daurin shekara talatin a gidan Yari Baba Jummai kuwa sabo da ta Dade tana Yi gashi a cikin yan fanshin sun tabbatar da sunyi kisan Kai Alkali ya musu daurin Rai da Rai a gidan Yari har Baba Jummai,Baba Jummai da Yan fashi ko damuwa basuyi sosai ba sabo da dama sun Saba,wannan ne Kawai aka yanke musu Rai da Rai,Momy da Mama su suke ta barka kuka tare da Yaran da suka Haifa,Dukkanmu dasu Umma jikinmu yayi sanyi Kuma mun tausaya musu,Abbi matansa sun koma Biyu Umma ita kadai a gidan Nan sai Yara duk sun koma karkashinta ta Zama Uwar kowa,Aunty Samha da yaranta ita dama gidanta daban Haka Muka ci gaba da Zama cikin kwanciyar hankali da Jin dadi,Har Saude mun Sha biki tana Kano gidan mijinta Haka su Naila Abbi ko Shagali ba ayi ba sabo da abinda ya faru Aure kawai aka daura tare da Kai Amare,Gaba Daya sun sakko wulakanci da Rashin mutunci ya kare,kafin na musu magana ma sun min magana mun gaisa,suna Neman shiri da mu ko yaushe suna zuwa gidana. Karatuna yayi Nisa Sosai,Bayan wata hudu da auren Rabi ta samu ciki itama ga Fadila nata ya girma,Hajara ma laulayi take fama,nice dai Kawai har yanzu ba rabo, Fu'ad na sa a gaba Ni Wallahi Nima sai an min ciki,kowa Yana ta samu mun Riga su aure Amma Ni Shuru, Fu'ad muna zaune a Palo Yana Aiki a system dinsa Yana Kora lemon Kwakwa Dana hada Masa,Nace Ni kowa Yana ta samun ciki ban Dani, Fu'ad yayi Dariya yace to me zanyi Aiki na Riga nayi Allah shike ba da Haihuwa ba Ni ba,kici gaba da Hakuri Allah zai bamu ya kike Abu kamar bakya zuwa makaranta Babyna,a kafadarsa na Daura kaina nace Kaine dai baka dagewa sosai idan da kana dagewa ai da tuni na samu ai Allah yace Tashi in taimakeka,Yanzu machine kike so na koma fisabilillahi Abu sau Uku sau hudu har fa cewa kikeyi kin gaji Amma kice bana kokari? Nace Kaine Mana baza ka dinga tuttula madarar taka a ciki ba Taya Receptors zasu sakalo Sperm din su kaishi shi cikin Mahaifa ta su Dora saman kwai, kullum sai saka kwai nakeyi a banza sai Ina Sa Rai sai Naga Kawai Ina period Ina ta saka kwai Haba Dan Allah Dan Annabi,Idan ka kawo ka barshi can ciki jikin Mahaifa sabo da Sinadarin dake Jan sperm ya fisge shi yayi ciki da shi shuuuuuuu ya dasa shi jikin kwai Haba Ni fa Ana mana Genetic a school rashin dagiyarka ce Baby Kawai kayi min ciki yawwa, Fu'ad Dariya yake ta Yi Bai ce komai ba sabo da abin Nawa ya wuce hankalinsa,Aikinsa Kawai ya keyi,System din na rufe nace dare yayi kazo a samo me Sunan Abbi,Ina ta so naji Ana Mama Mama a gidan Nan muje, Fu'ad yace to an gama,dama a ransa yace sai yayi maganina,Ko da muka fara soyewa Fu'ad kin gajiya yayi kamar Engine,sai da ya kure min maleji,Ga mugunta yana ta min kuka na saki tun Ina daurewa,Kuma yaki ya Kyaleni yace yau sai kin samu ciki Baby,nace wallahi Wasa nakeyi nasan Allah ne ke badawa Dan Allah kayi Hakuri,Ba karamar wahala ya bani ba Daren Nan guda,washe gari da safe yace zai sake tashi nayi na gudu dakina na datse da key. A shekarar su Iya da Affa,tare da Yan Uwa na kaf suka tafi kasa me tsarki,Rabi da Fadila tare da Saddeeq Suma sai labari naji sun tafi,Saude Ma mijinta ya biya Mata sun tafi tare da Sauran matansa,Kuka na dinga Yi Ni Fu'ad Bai biya min ba,Yana baccin Rana na Shiga na kwanta tare da fashewa da kuka,Yana baccinsa me Dadi ya tashi nace Ni sai kullum ace Ana kauna ta,I love you Taki karewa Amma ga su Rabi can a Makkah da su Iya Ana ta Shagali idan Muka Yi waya suna tare Ana ta Jin dadi Ni kuwa Ina Nan sai dai naci soyayya na koshi cikin ma an kasa Yi min,yanzu Akan wannan kika tashe Ni a bacci? Gasa kikeyi da Mata? Abinda Zaki koya kenan daga Kinga kawa tayi Abu sai kice sai an Miki kema,Fuska ya Bata ya dinga min Masifa Ina kwaikayon wasu,rayuwarsu daban Taki daban Indai Abu ne Zan Miki Amma wlh daga yau idan na sake ji kince kawarki ko wata an Mata Abu ke ba a Miki wlh sai na Bata miki,ku daga Kun samu sake sai iskanci iri iri,wani kawa da Yan Uwa an biya musu ke ba a biya miki ba to wannan Hassada ne Idan Baki sani ba,nayi niyyar Next Year Amma na fasa tunda Tabara ta sa Zaki koyi Hassada,jarabar Su Rabin Nan ma Ni ban San ya akayi suka Yi aure a Nan ba kin wani koma kin jone dasu tashi kiyi waje,Ni fa ba Hassada nake musu ba wlh Kirana sukeyi kullum a waya naji su tare da su Iya Ana ta harka shine naji dama muna tare,shine Zaki zo Ina bacci na ki tashe ni? Kukanki ne zai sa na Miki abinda banyi niya ba? Ki kiyayeni wlh Naga Alama kishiya kike so ayi Miki kema,me yasa Baki Yi koyi da su Rabi ba kice na Miki kishiya kema irin Rabi,Kallonsa Nayi da sauri nace ah dama kace Kawai aure kake Nema,Dama Iya ta fada Baku da tabbas,kwanciya yayi tare da juya min baya Yana dariya a ransa har ya koma baccinsa,Na Gama kulewa dama Dan ya Bata min Rai ya fada,Fita nayi nace ai kuwa yau shima bazai bacci ba,Tsintsiyar shara na dakko na fara shara kuyasss...Kuyasss....Sip na Bude na mayar na zuge da karfi garam,,tsintsiyar na buga a jikin Mirror,juyi ya sakeyi sai Kuma ya Mike gaba Daya ya Shiga Toilet,Kitchen na Shiga na Daura Girkin dare,Yana kallo na Ina ta fushi bana kulashi,da dare ma ko da nayi Shirin bacci a dakina na kwanta,Ina ta juyi na kasa Bacci,sai gashi ya shigo,farin ciki ya kamani a Raina,kwanciya yayi Kawai a bayana tare da daura fuskarsa a dokin wuyana,Kissing bayana yakeyi,ban hanashi ba. Nace baza kayi fushi da zuciya ba? Dariya yayi yace ai Ni a wannan bana fushi komai fushinki ni ba abinda zanji,wajen wa zanje nayi? Dole sai wajen matata idan kinyi fushi ma kinyi a banza,idan kin hanani ma wlh ta karfi Zan Miki ba ruwana,idan kinyi fushi tunaninki Zan fasa ki daina,Dazu Dan bakin ciki harda hanani bacci Kawai ki fara sharar banza Don kar na huta ko? Dariya nayi nace ai Kaine kace wata kishiya,Shagwabarki ce da neman magana yayi yawa ke baza a zauna lafiya ba sai kinyi Rigima kwana Nan kike wannan Hayyatar,kice wannan kice wancan Allah yasa ma ba ciki kika samu ba kike wannan abin,ba Wani ciki da ciki ne ai Zan Gane,Haka muka Sha soyayyar mu. Bayan wasu kwanaki na fara zazzabi,Amma Fu'ad Bai sani ba,Sai Dana dawo daga School,ya dawo daga Office da wuri yau har yayi wanka Yana Hutawa na shigo,Yana Jin nice ya Mike ya Rungumeni yaji jikina zafi sosai,Wuyana ya taba da bayan Hannunsa yace Baki da Lfy Baby,tun yaushe kike zazzabi ban sani ba? Hawayen Shagwaba ya ziraro min nace Yau sati daya kenan kullum sai nayi idan naje makaranta,Amma shine baza ki fada min ba? Yace muje asibiti,Ko Uniform Bai Bari na cire ba ya rike Hannu na har cikin mota ya sani muka tafi shike Driving,Muna zuwa wani Hadadden Asibiti ya Bude min file a Private Hospital Likita ce ta min tambayoyi sannan tace na kawo mata fitsari a kwalaba, kwalabar na karba nayi Fitsarin na kawo ta auna,ta turani nayo wasu test din ta tattara bayanai a Result ta bani ta kalli Fu'ad tace matarka tana da ciki na wata Uku da sati daya,Sai Malaria dake damunta,zata fara zuwa awo duk sati,wasu Magungunan ta rubuta Fu'ad ya karba ya tafi zai siyo,sai murna yake Yi bakinsa yaki rufuwa, Ni Kuma na zauna tare da Likita muna Hira tana ta bani shawarwari da abubuwan da Zan na ci. Nace Likita Dan Allah ki fada min tsakani da Allah ya zafin nakuda yake?Likita ta dinga dariya tace sai lokaci yayi Zaki ji,Nace Allah yasa kece Zaki karbi haihuwar Nan na yarda da ke Doctor,na damu Likita da surutu nace Oh Allah sarki Dan mijina na dinga Masa masifa naki samun ciki Ashe ma Ina da cikin,Bari na Kira Iya na fada Mata ta fara tanadi. Lambar Iya ta Makkah na Kira ta daga Tace Dawafi Zan Shiga Rumaila,nace Iya ki min Dawafi Bakwai sau Bakwai sau goma Sha biyu, jikanki ya fito lafiya Iya ciki ne Dani ki siyowa jariri Kaya masu kyau a Nan,idan kin dawo ki fara tanadin yajin jego,Iya kaji Ashirin Zaki soyo min idan na Haihu,Iya Tace gwara da kika fada min kullum a masallacin Kaaba Zan dinga kwana Ina Miki Addua Allah ya saukeki lafiya,Cikin watansa Nawa?nace Iya Ni kunyarki nake ji idan na Haihu Kyaji Kawai,ki lissafa da kanki,Iya Tace anyi shashasha a Nan Amma kin Gama fada min Zaki ce kunya Kuma? Wayata na kashe Dan kar ma na kauce hanya na fadawa Iya, Fu'ad Yana dawowa muka tafi,Zan Dan tsallaka wani tudu na rike Hannun Fu'ad Nace tsallakar Dani Kar cikin Nan ya zube,Dauka na yayi ya ajiye,a hanya ma tafiya ta sadaf Sadaf nake yi Kar ciki ya zube,Girki yanzu kafin na Gama Aiki ne ko cokali Zan dauka a hankali a hankali nake lallabawa,Ko Xxx zamuyi Fu'ad sai dai yayi a hankali idan ba Haka ba bazan yarda ba,tun Yana dariya abin har ya zame masa jiki,Gajiya yayi da Jin yunwa sai na Dade ban Gama abinci ba akan Ina lallaba ciki,shine yaje ya shirya min tsiya da Likita,ranar da ya kaini Awo tace ai me ciki anfi so ta dinga jijjiga jikinta tana yin komai cikin sauri idan ba Haka ba za a haifo jariri nakasashe,Ai tunda Likita ta fada kamar fadar Allah aiki bana gajiya komai na dawo yinsa normal,Haka Kawai ma har wanki nakeyi da Hannu bazanyi a Injin wanki ba, Fu'ad Yana ta kallon ikon Allah ko ya hanani bana yarda. Yau ma Sai da na Gama komai Amma wata Jallabiya Yana cireta na dakko Ina wankewa yace Wai bakya gajiya ne Baby? Nace baka ji me Likita Tace ba? Ai yanzu kabi doka ka zauna lafiya kawai,Yaron Nan da Alama me Energy Zan haifo, Fu'ad yace ai Haka ake so,yau Baku gaisa ba,ya kamata ka shafa masa Kai ka sa Masa Albarka,Likita Tace idan ana musu magana tun a ciki to da basira ake haifo su ko baka so ya dinga zuwa na Daya a school? Fu'ad yace Ni kuwa nake so,na Mike tsaye Fu'ad Yana shafa cikin Yana kwararawa jariri Addua Ina amsawa da Ameen Ameen,Yace Allah yasa yazama na gari lafiyayye kyakyawa,nace Ameen,yace Allah yasa ya Zama mahadaddacin Alqur'ani,nace Ameen,Allah yasa ya Zama Wanda Musulmai da Musulunci zaiyi Alfahari da shi ko ita, Allah yasa me Biyayyar Iyaye ne,Ameen, Ba mazinaci ba,Ameen,Ba masifaffe ba ko masifaffiya,Ameen, Allah yasa ya Zama nagari mutumin kwarai,Wanda bazai Zama Dan fashi ba,Ameen,ba Dan Kidnapping ba,Ameen,Nace Allah yasa Gomna Zan haifo ko wani minister ko wani Sanata me kishin kasa da Alumma,me kishin Musulunci Fu'ad yace Ameen,Ido Muka hada ya kashe min Ido daya Muka dinga dariya,zai Kuma shafawa na rufe Rigata nace ya Isa Haka Mana Kai baka San kadan ba,sai ka gajiyar da shi Kuma. Fu'ad Yace to Dinkunan me cikin da kika ce za a miki Baki zabi kayan ba na siyo a Kai dinki,Nace sai ya Dan Kara girma sai Tela ya Dinka min manyan riguna Wanda zasu dinga shanye cikin,Sai Uniform dole a dinka na me ciki,yace an gama Princess,nace sai takalma flat over Size sabo da nasan Nan gaba Zan kumbura,cutar kumburi irin ta me ciki wacce ta kusa Haihuwa zanyi ta,takalma zasu Yi min kadan a siyo Over Size, Fu'ad Dariya ta isheshi ya hadu da me ciki yace to sai me? Nace a cika min Drower da Shaving Stick sabo da idan na kusa Haihuwa kullum Shaving sabo da dubani da Likita zata dinga yi, Fu'ad yace Ni ba nace style Zaki nayin shaving ba Ni bana son kwalkwal,Kai ba Wani style sai an haihu,kullum Kai kace sai an maka me tozon zakara bazan iya ba baza ka jawo Likita ta rainani ba taga sirri na ba, Fu'ad ya dinga dariya kamar me,ko da dare da yaje wajen Umma sai dai taga ya Kama Dariya shi kadai,Umma Tace maza ka Zama kwarkwar Allah ya kawo sauki. A makaranta malaman har sun gaji da Halina sai nayi kwanciyata a zaune Ana magana zance bani da lfy,ai Ina da ciki ba abinda ake cewa sai a Kyaleni,ko Assignment Ina sani sai naki Yi Ana tambayata zance bana Jin dadi,Wani malamin Biology ya shigo aji ya tashe Ni yace ke Wai ke kadai ce me ciki a duniya? Nace Malam Kai da kake Biology ai nasan kasan komai da yanayi na me ciki,ya zaka takura min,Ido ya zare min yace ke mu fa Nan karatu akeyi ba ruwanmu da cikin ki,nace lalala Ina matar Aure kake kashe min Ido daya wlh sai na Kai kararka ai Rannan ma Haka kayi min Dan Kira kace kana so na,nace Ina da aure kace baka da matsala akan naki sonka sai kazo kana min Maganar batsa a aji,har kana cewa ta Yaya ciki yake samuwa,Malami ya tsorata yaji sharri na Zan sa a daure shi,dama an tsani malamin Bai da mutunci,ganin Zan tozarta shi ya bani Hakuri yace kwanta kiyi ta baccinki,nace Ni kake kashewa Murya Kamar Mijina? Malam yayi mukus,ai kuwa na kwanta Ina Jinsa Yana ta ciwa student mutunci. AsmaBaffa 7/11/21, 10:27 AM - Buhainat: 🎈🎈🎈🎈 DANGIN RABI 🎈🎈🎈🎈 THE END (KARSHE) NA KUDI NE DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM 111-115 Official By AsmaBaffa Page naku ne DANGIN RABI FANS Yau Fu'ad da Kansa yazo daukana,Ina school an tashi mun fito da Kawayena su Laila muna Hira har mota suka rakani,Laila ta rike min jaka Wai tana tausayin me ciki,Sai da suka gaisar da Fu'ad,ya fito da Kansa tare da Bude min gaba na Shiga ya Rufe sannan ya zaga ya Shiga Muka tafi,Yana tuki yana satar kallo,Baki na turo gaba cike da Shagwaba,Murmushi ya saki tare da Furta Anya kuwa Baby kina karatun Nan? Kafadarsa na dafa tare da Furta sosai ma ai baka ga kokarin da nakeyi ba,kullum sai an tafa min a class duk period,Shawarma joint muka nufa a can yayi parking Zan bude ya Kai Hannunsa jikin sit Belt zai cire sai Kuma ya kwanta a kirjina,ka zare min Belt pls,Sake kankame Ni yayi yace Dan tsaya na huta,munkai minti 5 a Haka sannan ya tasar min a jiki muka Shiga ciki,mun ci chips da Shawarma tare da Ice cream Dake dama Ina son sanyi abina,sai da muka Gama ya mana take away na wasu kayan tande tande sannan muka koma gida. Tunda na samu ciki ban damu ba bana Shan wahala har ya cika wata bakwai lokacin yayi girma sosai duk na sake kiba na bude,Sai Kuma yanzu nake wahalar cuta iri iri,daga wannan sai wannan,lokacin tuni Fadila ta Haifo yarta mace katuwa ko suna sai kusan dare Fuad ya kaini,Rabi itama ciki ya girma ita da Hajara,Saude ma haka,Su Naila kuwa dama sun samu Yaron ciki Farida ce Kawai Bata da komai ba a Dade ba Hajara ta Fara Haihuwar Yarta mace, Fu'ad yayi kokari da kyar ya barni nabi Flight zuwa Lagos suna tare da Rabi,Saude ma ta je,ko kwana daya Bai Bari nayi ba na dawo Haka,Kaya manya na masu ciki nake sawa,cikin Yana bani wahala sosai,Yana shiga wata takwas sai kuwa na fara kumbura a kafafuna,sabo da wahala Fu'ad baya zuwa Aiki sosai sabo da ko aikin Gidan kadan nake Yi,Umma me Aiki ta turo min take tayani wasu abun,Gaba Daya na karaya na koma ga Allah kusan kullum sai nayi kukan wahala,Yau ma da dare nayi Shirin bacci na kwanta da kyar, Fu'ad ya dinga rigima,Ya fara Wasa da sassan jikina Ina nokewa, yace Dan Allah Baby bakya tausayi na? Jiya banyi komai ba Kuma yau ma gashi komai ya Kara sweet,Dan Allah ka dinga barina in hutawa wlh bani da lafiya da me zanji da cikin danka ko da kai,Kullum fa da zazzabi ga ciwon kai Kawai Dan kina da ciki shike Nan Baki da lafiya Dan Allah Sweetheart,Ina ma cikin Nan zai dawo jikinka kaji abinda ake ji,ka tashi kayi Nafeela Allah ya sauke ni lafiya ma Kar nazo na sheka lahira,Ni duk na Mika alamura na ga Allah, Da sauri yace Inshaallah lafiya Zaki Haihu kinji,ganin na damu yace ankon sunan fa da kika ce Zaki fitar? Nace wa yake ta wani anko Ni ta kaina nakeyi ko suna bazan Yi ba Kawai Allah ya sauke ni lafiya,Ameen ya Furta Yana shafa gashi na,yace to Ni ki ji Dani Nima ga Form na kawo a cike min,Dariya nayi Muka Shiga kissing din juna tare da Sarrafa juna Yana abinda yaga dama,a hankali yake komai yanda bazai wahalar Dani ba. Washe gari Khaleesat ce tazo sanye cikin Abaya Blue me tsada,Ina kwance a sama na sakko a hankali Ina tafiya da kyar, Khaleesat tana ta kallo na Ina sakkowa a steps Tace Rumaila wallahi ki rage kwailo gaki Nan Ras da ke kinyi wani kyau da kiba kin ganki kuwa? Amma ke kullum ban taba ganinki da lafiya ba sabo da kina da ciki,Dariya nayi Ina Zama kusa da ita sanye nake cikin doguwar Rigar atamfa Dinkin masu ciki,kaina ba dankwali nace ke kike ganin Haka Amma Ina lafiya ga mace me ciki,Gaisawa Mukayi Tace Ina Babyn naki? Allah ya dawo da shi na fada Masa abinda kika ce,tunda Rashin kunya kike Masa,Dariya Khaleesat tayi Tace Kawo min abin ci dama yunwa nake ji idan naje gida sai nayi girki nafi so Kuma Kawai sai abincin dare zanyi,me kika dafa? Nace pounded yam with Egg source Kuma ta Sha nama,Khaleesat Tace wow Abincin da Mijina yafi so kenan Zuba min a flask Kawai na tafi dashi na huta,ki shiga kitchen ki zuba Mana da kanki,Babyn naki fa? Haba ai kin San Flasks dinsa daban ke kin San bazan Baki nasa ba wlh,ai nasan komai nasa na daban ne,nace har spoons Nasa daban ne,babu abinda wani zaiyi amfani da shi sannan na Bawa Babyna shi, Khaleesat Tace Iyayi Kyaji da shi Ni bazan iya wannan abin ba,sai dai idan Kar ya ci,da kanta ta zuba a flasks ta fito ta min Sallama ta wuce. Nima fuska ta na gyara na yafa Mayafin na dauki Hand bag Dina nace da me Aikina naje Shopping yanzu Zan dawo,pls kafin na dawo ki Kara gyara kasan,sama na gyara komai yanzu,To a dawo lfy Hajiya,Glass Dina me tsada na maka a fuskata na shiga motar Fu'ad Baka katuwa,Ni ke Driving naje na siyo abinda nake bukata sannan na Kira Fu'ad,Nace ka tashi na biyo na daukeka ko na wuce gida? Yanzu sai da kikai Driving bayan na hanaki nace ki Bari sai kin Haihu,Akwai abinda na damu Zan siya ne shi yasa,zo ki dauke Ni to,Office dinsa na Shiga Ina mota ya fito ya sameni sanye yaje cikin kana Nan Kaya na kirki muka wuce gida,Ina Driving Yana tsokana ta Wai me ciki ko kunya bakya ji kowa yasan ta ya aka same shi,ban kulashi ba sabo da na Saba da tsokanarsa kullum,yace Wai yanzu ya zanyi idan kin Haihu sai anyi 40days zanyi wani Abu? Ae na bashi amsa,yace wlh akwai kura a kasa,ke l bazan iya ba babu ruwana jini na daukewa Zan dawo bakin aiki,nace ai Iya Tace a can Wajenta Zan zauna,tab ki daina ma sa Rai wlh bazan yarda ba muna ta surutu har muka je gida. Tafiya na ja rayuwa na gudu ciki na ya cika wata tara, kullum sa rai nakeyi da Haihuwa, Fu'ad ma Bai fita yayi nisa gudun kar a samu matsala,Yau Kuma Saturday Abbi ya tura Fu'ad Lagos zaiyi wani meeting zai wakilce shi,7am ya bi Flight yace da wuri zai dawo,Sai da ya lallabani sabo da na tashi bana Jin dadi,shi Kuma tunaninsa tunda kullum Haka nake cewa Bai kawo komai ba, kuka na sakar Masa da kyar ya lallasheni ya tafi,Ciwon Baya da Mara ne ya takura min naji abin ba sauki Kawai na Kira Umma na fada Mata a waya ai kuwa sai gata ita da Fadila a mota,Fadila ke Driving na hada kayan Dana tanada na Haihuwa a wata jaka katuwa ta Yan gayu me tsada,kana gani kasan Yan gayu ne kudi Kuma ya zauna,Umma ta kalli jakar Tace Haihuwar fari kenan ba a San Kan Nakuda ba har wani kyale kyale akeyi,nace Umma ayi sauri Kar na Haihu a mota Muna Hira da Fadila,Umma Tace ah ba nakuda kike Yi ba,idan tazo wannan Maganar baza ki Iya yinta ba, private Hospital inda nake zuwa Awo can Muka je,Bayan an duba Ni Tace Haihuwa ce Amma ba Yanzu ba sai yamma gado za a baku,Dakina Ni kadai dake na kudi ne ko Ina sai kamshi,Kamar jira ake a bani daki sai ciwo Gadan gadan ya taso,Marata na rike Ina bubbuga kafafu na,Umma ta kalle Ni,Shuru bana iya magana,Fadila tana gefena Tace ciwon ne ya dawo? Ko kulata banyi ba,Dankwalina na zame na mikawa Umma bana magana,na fara wash wash....Umma Tace Sannu Addua zakiyi Nace wacce Zan karanta? Umma Tace ko Mai ma,zamewa nayi na sakko kasan Tiles na zauna Ina cewa Umma Kira min Iya ciwon Nan bana tashi bane dama na fada Masa,Umma Tace ai Rumaila har yanzu Baki fara komai ba tunda kike Iya magana,Nace Nan duk banyi komai ba? Fadila Tace sosai nace to Kawai mutuwa zanyi,Indai ciwo ya fi wannen ai sai na tafiya Kiyama,Umma ce ta Kira Iya ta Mata bayani,Iya hankalinta ya tashi tace bani Rumailan ko Bata Hayyacinta? Umma ta Mika min waya nace Iyata na fashe da kuka,Iya Tace Rumaila ya jikin ba Kuka Zaki ba Addua akeyi,Nace Iya sai dai Allah ya sada mu a darulsalamu,Iya Allah sarki Uwa sai ta goge hawayenta hankalinta ya tashi tace ko nazo ne Rumaila? Nace ae Iya ki taho na ganki,Iya Tace gani Nan Inshaallah,ai Iya mijinta ta sanarwa Kawai ya Mata booking a jirgi tazo sharp sharp,Asibitin ta wuce Direct a Taxi. Umma ta Kira Fu'ad Yana Meeting da mutane Yana ganin Kira ya dauki Excuse ya fita ya Kira Umma,Umma Tace muna asibiti fa Rumaila nakuda sunce Haihuwa sai Nan da Magriba ma,Hankalin Fu'ad idan yayi dubu ya tashi,Ina Rumailan? Umma Tace gata yace Bata Wayar ko baza ta Iya ba? Umma Tace ga Fu'ad,Lokacin ciwon ya Murda tun Ina daurewa Ni dai na kasa na fashe da kuka,Yana ji ta waya Ina cewa Zan mutu,dama Ni akwai kwailo,sai birgima nakeyi a saman gadon,idan na gaji na sakko kasa,Sai da ya Dan lafa Sannan Umma ta Kira Fu'ad ta bashi Ni,Sai Kuma ya jini Ras muka gaisa nace naji sauki karka damu yace to,kafin ya rufe Baki ciwon ya dawo nace Iya ya dawo wallahi wayoo Allah marata...wash......... Fu'ad Wayar ya kashe ya koma Meeting,da kyar yake dannewa yayi sauri ya sallami kowa gashi Return ticket dinsa sai 6pm,Gashi zai canja wani babu na time din duk sai yamma,ai kuwa ya dinga tsinewa Nigeria Yana me za ayi da wannan kasar komai nata babu na arziki sai tsiya,ai har abada wannan kasar idan kaga anci gaba a kasar nan to sai dai idan mutanen ciki za a kwashe gaba Daya a kawo sababbi a zuba,Dan ko jariri ne Indai an haife shi a Nigeria to idan ya girma ya Sha nonon zalunci,shi kadai yake ta masifa sai waya yake bugawa Umma ba ji ba gani,Ko minti biyar bayayi zai sake Kira yace Umma ya jikin nata? Taji sauki?har yanzu Bata Haihu ba? Ina asibiti Ina ta gumurzu har Yamma ban Haihu ba sai wurin 5pm da taimakon likitoci na Haifo Dana Namiji katon gaske kyakyawa ajin farko. Na Sha wahala,sai bayan na Haihu an gama komai Har jaririn Iya sun Masa wanka Nima nayi na canja kaya,aka hada min tea me kauri Ina Gama shanyewa jini ya Balle min,Hankalin kowa ya tashi jini na tashin hankali ba kadan ba,Nan likitoci Suka fara aikinsu a kaina da kyar aka samu ya tsaya,Wurin Magriba aka Gama min komai na Dan farfado Iya ta sake min wanka na shirya na canja wasu kayan,jiri Yana daukana,dakin Hutu Suka canja min ko Ina Yana kamshi,Bayan sunyi bincike da gwaje gwaje Suka ce dole sai an Kara min jini Leda biyu,Umma ta Yiwa Yan mazan gidan waya duk Suka zo aka dinga gwada su duk babu Wanda yazo Daya da Nawa A+ sai Islam,lafiya Kalau yake Amma Leda Daya Suka ce zasu eba a turo wani shima,lokacin Fu'ad ya dawo dama yasan komai suna waya da Umma,yayi zuru zuru ya fada tunda ya tafi babu abinda ya iya sawa a bakinsa,Direct wurin abinci ya wuce yaci badan Yana so ba sabo da Kawai yaje a gwada shi,Malt ya Sha da Fresh milk, ya wuce wajen aka gwada shi anyi sa'a shima A+ ne irin Nawa Dana Islam,Nan take aka ja nasa,yayi yayi su barshi ya shiga yaga lafiya ta sunki yarda,Zama yayi tare da zuba tagumi,Ya gaji ya koma masallaci yayi Sallah ya zauna Yana ta Addua harda guntun Hawayensa Allah ya bawa Rumailansa lafiya ko ta Jaririn Bai bi ba,Yana masallaci aka Kara min Leda daya,aikuwa Ina Jin jini a jikina naji wani karfi naji ma gaba Daya na warke,Da kaina nayi wanka Amma da ruwa me Dan dumi,sai gashi Dana Yi da towel shima ba duka jiki ba,Har gashi na na wanke sabo da duk kyankyamin kaina nakeyi,Sai Dana Gama na fito na dakko sabon Brush da toothpaste zanyi,Umma Tace Ikon Allah Rumaila da Iya shiri Haka Kamar kin San Haka zata faru komai kinzo da abinki,murmushi nayi nace ai dama dole ka dinga tunani iri iri,Bayan na fito,Suna kallo harda Dan shafa man jariri a kafafunsa da Hannayena,Na dakko turaruka na Ina shafawa sama sama,Har kayan da zansa,Su Iya sai kallon Ikon Allah suke Yi,Iya Tace Dan Ubanki Wai wa kike yiwa kwalliyar ne kina jego,Ni dai banyi magana ba,na saka Bra ta tana kamshi na zura doguwar rigar Atamfa ta sabuwa dal black me digon maroon,Dake akwai ac Nan take gashi na ya Bude na taje sama sama na Dan gyara abina tare da shafa Masa Dan Mai na tufke,na koma saman gadon Hutu na,Umma sai da suka wanke kayan Dana Bata suka tafi dasu gida,ta sake zuba su a washin machine ta wanke ta shanya,Fadila kuwa lafiyayyen farfesun kaji ta kawo min,su Khaleesat su Rabi duk sun zo,Rabi Tuwon Danyar shinkafa ta kawo Miyar kubewa danya ta Sha kifi Ni Nace shi nake so, nace ta hado da yajin jego,Rabi Tace a jiki yayi kyau Rumaila Harda wannan wanka Haka daga Haihuwa,a kunne ta rada min Karfa ki jawo mutumin ya zauce,Murmushi nayi Kawai na Matsu Naga Fu'ad,Kuma sabo da shi na gyara ban so Mijina yaji wani Abu ba me Dadi ba,ban son ya shaki wani Abu marar Dadi shi yasa na daure,Me wankin toilet tuni ta shigo ta wanke ta sake goge Room din wani kamshi ke tashi,Jariri Yana ta baccinsa cikin kayan sanyi farare masu Matukar kyau da tsada, Fu'ad ne ya siyo tun cikina Yana 7mnths. Sai wurin 9pm Kamar yanda Likita Tace zata Bari ya Shiga ya ganni kowa ma zai shiga,Amma Dake Mata ne Basu Hana ba,Daga Ni sai Iya sai Khaleesat,sune zasu kwana tare Dani,Ai Likita Fu'ad ta Kira ya dinga Hararar Likita Yana Tsaki Yana bala'i Kamar zai kashe ta yace Kuma wlh daga wannan bazai sake kawo matarsa wannan Asibitin ba,aka dinga bashi Hakuri,yace ko Asibitin Gomnati ne Idan na nemi Alfarma za a barni ko ta window Naga matata, har Shugaban Asibitin sai da ya bashi Hakuri sannan ya hakura ya ja tsaki ya shiga,shi kuwa me Asibitin ya jawa maaikatansa kunne sosai,Fu'ad kofa ya bude ya shigo da Sallama Yana fargabar halin da zai sameni sai ya ganni a zaune sosai Ina cewa Iya Miko min shi na shafa Masa turare,Iya tace Iyye Rumaila ba kunya,Baki na turo nace Iya ko da ganin kirki ban Masa ba,Iya ta Miko min nayi Bismillah na karbi abina na Bude turare ina shafa Masa a kayansa, Fu'ad yayi Sallama Bamu ji ba ya tsaya Kawai Yana ta kallona da jariri Yana wani murmushi. Iya Tace Fu'ad Ashe ka shigo,yace Iya Ina ta Sallama Baku ji ba,Dukawa yayi ya Gaida Iya, Khaleesat ta Gaida shi,suka Mike tare da Iya Suka fita,a gefe na ya zauna tare da daura Kansa a kafada ta,a Raina nace da na zauna banyi gyara sosai ba ai sai kaga me gida Yana gudunka,Gashinsa na shafa nace Sannu da Zuwa Daddy, Dariya yayi yace Yawwa Mummy,ya aiki? Alhmdllh,ya bani labarin aikin da zuwansa da hanashi ganina da aka Yi,Yace kinsha wahala ga idonki Nan duk sun kumbura,nace kuka naci,na Sha wahala mutuwa ce Kawai banyi ba,dama Haka Haihuwa take? Kai Allah ya rabamu da Ita, Fu'ad yayi Dariya yace to ai Next year za a Karo Mana mace,da sauri nace wa? Nace wallahi bazan Iya ba,to Bari kaji Likita ma Tace sai nayi shekara bakwai sannan Zan sake Haihuwa mahaifata tana bukatar hutu,Sannu Sarkin karya ance Miki duk abinda ake ciki Likita Bata gaya min ba Tace Kalau kike lafiya sumul,Nace to na Rantse da Allah bazan sake Haihuwa da wuri ba ko kana so ko baka so dole a zabga min Allurar Family planing na Gama magana da Likita, Fu'ad yace Ni ban yarda ba ai sai da amincewar miji,ba sai an Miki ba Ni Zan nayi idan Zan kawo sai zare na kawo a waje na zubar sperm din ba shike Nan ba,nace da wa zaka Yi wannan tangal tangal din? Ni baza ka min Wasa da rayuwa ba Wani Iyawa zaka Yi tun yaushe Dadi zai kwashe ka kayi abinka a ciki Bazai yuwu ba,Nifa baza ka takura min da Haihuwa ba Akan Haka sai nayi yaji wannan Uwar wahala Haka,da nasan Haka abin yake ai da na dauki mataki a kanka tuni, Fu'ad Yana ta kallona Ina ta masifa Ina bala'i,yace Ni dai gaskiya Nan da 2years ki Karo min yarinya,Kuka na saki sosai,yace ke Mene Haka Kuma? Na dago Ina kuka nace ba kace sai na sake Haihuwa ba na karasa da kuka....Fuskata ya leka Dariya na bashi yace to Yi Shuru sai Sanda kike so Zaki Haihu Wasa nake Miki,Lokacin na goge Hawayena na Mika Masa jaririn,Ya karba ya Masa Addua sosai,yace kin Masa Addua? Nace ae,Abinci fa kinci? Nace na Sha Fresh milk,tea ga tuwo na ga Farfesu Fadila ta kawo zanci,sai me kike son ci? Nace Fruits Salat,nace ance na dinga cin gasashiyar Hanta, da Fruits sosai da bargon kifi,Dariya Fu'ad yayi yace kinfi karfin wannan Baby ba sai kin Kara da karya ba a Ina kika taba ganin wani bargon kifi? Jaririn Yana hannunsa na Daura kaina a kafadarsa na lumshe Ido zanyi bacci,Iya da Khaleesat Suka shigo,Iya Tace dare yayi ka tafi gida Kai sarakan Soyayya jegon ma tare zaku Yi,munafuka shi yasa Duk halin da kike ciki sai da kika wani Sha gayu Ni dama na Gama gano ki, Fu'ad yayi Dariya yace Iya ai yau a Nan Zan kwana,Tashi yayi yace zaije ya dawo,Jaririn ya mikawa Khaleesat ya fita Bai Dade ba ya jibgo Mana kayan ci Dana Sha abin ma yayi yawa,Iya ta dinga Masa fada,Gida ya tafi yayi wanka ya kwanta ya huta bacci yayi gaba dashi. Nima tunda ya tafi bacci nakeyi ban tashi ba sai da Iya ta matsa min na Bawa jariri nono sannan na koma bacci na,sai 11am na tashi,Iya tana ta min fada ban tashi da wuri ba,to ba Sallah zanyi ba,Brush nayi nayi wanka Iya da kanta taje ta min gashin mugunta da towel,Umma ta taho min da wasu kayan Nawa Wanda muka cire da jaririn ta tafi gida ta wanke a washing machine, idan ya bushe masu Aiko su goge su Adana min,Bayan naci na koshi aka sa min Ledar jini na biyu,Yana karewa aka zare,Yan makarantar mu suna ta zuwa dubani da ganin jariri,abokan arzuka,lokacin da Fu'ad yazo Ana Kara min jini ya fita,abokansa Haka Suka dinga cika asibiti suna dubani da ganin jariri na Sha kyautar kudade,Abbi da mazan gidan suna ta zuwa musamman Islam,Yayan su Fu'ad da matarsa tare da Babar Abbi Duk sun duba Ni a waya. Washe gari aka sallame mu Muka tafi Iya ta nace sai dai a maida Ni gidan Umma,nace Iya Fu'ad yace Bai so shi Bai yarda ba,Iya Tace Ubanki Baku Isa ba a barku ku Daya Haihuwar fari kuyi ta shirme,Umma ma Tace Iya tayi gaskiya,Haka Suka tafi Dani,Nace to a kaini na ebo Kaya,Umma Tace mijinki ya kawo Miki muje Driver,Driver ya tuka Muka tafi Part din Umma muka je dakin Dana taba Zama tun kafin aurena da Fu'ad Nan Umma ta shigar Dani ya Sha gyara Bamu dawo da Kaya masu Dirty ba duk an wanke an goge min an shirya a dakin Dama Ashe Umma da Iya sun Gama shawararsu,Sai Fu'ad Kawai Umma ta Kira ta fada Masa,ba yanda zaiyi yace da Ummansa a'a hakura yayi yace ba damuwa,Umma Tace kuyi magana da Rumaila abinda take bukata ka kawo Mata,Okay yace Kawai ransa ya baci kamar yayi kuka,yace Wai mutum da matarsa wannan Hali na Hausawa baza su canja ba. Haka ya kirani na karanta Masa duk kayan da zai ebo Amma Wanda yake so sai yaki kwasowa da su ya kwaso Wanda yaga dama,ya biya ya siyo min Abubuwan bukata na amfani,masu Aiki Kawai Naga suna ta shigowa da Kaya,sai da suka Gama ya shigo a karshe,Kayan nake dubawa naji ya kulle kofa ya sa key,Ta baya ya Rungume Ni a jikinsa Yana shakar kamshi na, juyowa nayi nace Su Umma sunce sai dai na zauna a Nan,yace ae ta fada min ya zanyi su ita da Iya,Nace ya Naga banga English Gown din Nan ba? Yace kin San yanda take Miki kyau kuwa? Kika saka ta nazo na ganki ai sai kisa nayi aika aika,Shagwaba na fara nace Ni gaskiya ita nake so tana min dadin sawa,wani kallo ya watsa min nayi Shuru,Jaririn ya dauka Yana ta Kallonsa Yana Jin wani irin Dadi yayi da,Flasks din ya Shiga budaya,Ni Kuma na Bude Kofar daya da key gudun kar ace wani Abun mukeyi,yace Wai kullum sai kinci tuwo ne?nace Iya ce Tace Wai sai na dinga ci anfi karfi ya na Iya,Daya ya Bude yaga faten wake da doya yasha Hanta,yayi Murmushi ya rufe ya Bude wani yaga Farfesun Naman rago yace Iyye kina goge duniya me jego,ya sake Bude daya yaga gasashen nama yace Allah 'yar Nan,Dariya ya bani na dinga kyalkyalewa,yace Ni yanzu an daina kulani,naci abinci ko ban ci ba babu abinda ya dameki sai dai kici ki koshi ki bawa danki Nono Ni ko oho,kirana ma bakya Yi a waya sabo da kin samu da,to ya Zan maka tayi na sani ko kana kyankyanmin me jego,Hararata yayi yace Zan mareki da sigar wasa,Zama nayi na dauki jaririn na juya Masa baya na Bude Zan bashi nono, Fu'ad zai leko na fasa,Yayi Dariya yace kinzo da rainin hankali,mene ban sani ba Ni Zaki boyewa nono? Na fasa bada nonon na jawo flask na zuba Tuwon shinkafa ta miyar Egusi,na sa cokali Ina ci,Spoon ya dauka shima ya fara ci tare Muka ci sai da muka kusa gamawa sannan Umma da Iya Suka shigo Wai za a yiwa jariri wanka,Iya tace yunwa yake ji,Rumaila ba Kya kula da jaririn nan, Dan Rashin Imani Kun wancakalal dashi a Kan gadon can gefe Kuna cika cikin ku shi Kuma ko Oho,Umma Tace ai laifin Fu'ad ne,Iya Tace bashi ya Sha da Allah mu sauri muke Yi,Nace to na sake juya bayana sannan na fara bashi nonon, Fu'ad Yana son ya kalla ga su Umma dole yaci gaba da cin tuwonsa,na bashi Iya ta karba ta tafi Umma kuwa dama kayan ta eba ta tafi,Suna fita yace San min na Sha kinji? Nace bada Ni ba na gyara Rigata daf,a gadon ya kwanta dama ya gaji sai bacci ya tafi da shi. Ba wani suna da za ayi sakamakon Babar Abbi tana asibiti Rai a hannun Allah ciwon sugar ya tashi me tsanani,Abbi tafiya yayi can Germany,ranar Suna yaro aka sa Masa sunan Affa na Wato Ahmad,su Fadila Suka ce ai su tunda sunan Affana ne Fudhal za Ana ce masa,su Suka zaba aka yanka min sa da Raguna biyu,Yan aiki ne Suka soya da komai,dinkuna Fu'ad set Goma Sha ya dinka min na kece Raini ga takalma da jakankuna,har su kayan bacci Inner wears duk sababbi ya Siya min Kamar me hada lefe,kusan abubuwan duk sababbi aka dinga canja min latest,har wayata,na tattara wasu duk na Bawa mabukata. Muna Haka Allah yayiwa Babar Abbi Rasuwa,kwana biyu aka kawo ta akayi janaza a can garinsu asali aka Yi komai har zaman makoki,sai da akayi bakwai Muka dawo Abuja Gidan mu ma Sai da aka canja Masa fasali da kayan ciki kaf sai da ya canja,gidan ya sake tsara shi,sutura shima sai da ya canja fin Rabin nasa dama shi kusan ko yaushe a sa sabon Kaya yake, duk ya bada Wanda ya cire aka gyara Mana gidanmu,Kullum Yana zuwa wajena har na kusa Arba'in Muka tafi da Iya,a can gidan Iya nayi Arba'in,muka zaga dukkan Yan Uwa da abokan arzuka na birni Dana Kauye,Har Dangin Fu'ad Duk na je musu,sannan na dawo duk ya dameni da waya daga Jin nace na Dade da fara Sallah,sai su Iya da Umma Suka sa na Sha gyara sosai sannan na tattara kayana aka fara maida min gidana,Gidan Aunty Samha naje ta min Allurar Planning washe gari Da dare Fu'ad yazo gidan Umma ya dauke ni Muka koma gida,sai zumudi yakeyi duk ya gigice musamman da yaga yanda na canja nayi wani kyau na musamman,Ni kaina Ina bukatar Mijina,Yace kinje wajen Aunty Samha? Nace No joke naje,inda naji jiki yaushe Zan zauna,Fhudhal ya kalla yace wannan Yaron Dani yayi Kama,Nace ai har gadarar,Ban son sharri yaushe yayi wayon da za Gane wata Gadara,nace gashi Nan Dariya ma Sai yaga dama,ko da Muka Isa gida da me Gadi muka gaisa na bashi 3k kyauta Yana ta godiya,Me Aikina itama Jiya ta dawo daga Kauye,Dattijuwa me hankali da ita ga iya Aiki ga nagarta. Gaisawa Mukayi ta koma dakinta, Fu'ad shi ya dakko Jaririn da Hand bag dita dama sanye nake cikin wani lace fari Kar,Shi Kam Danyar Gezna ya Sha wata Grey ya zuba kyau kamar yau aka daura Auren,sai kallon gidan nakeyi da Furniture an canja komai, gida ya Sha gyara Haka, Muna Shiga bedroom dinsa na Sha mamakin yanda aka wani shirya Duniyar jariri,da Dan Gadonsa shima fari saman gadon wani Net ne daga ciki kayan Wasa ne suke Lilo a saman Net din iri iri suna kawo wuta kala kala yanda zai daukewa yaro hankali yayi ta Wasa,daga Kan gadon Kuma Teddy ce iri iri gasu nan,Kai Iya Bed din ya ishe ka Bata lokaci wajen kallo. Mairo na Bawa shi ta Masa wanka na sa Masa fararen kayan baccinsa masu Dan kauri Yana ta wutsil wutsil da kafafunsa, Fu'ad ya fito a wanka,na bawa Fhudal Nono yayi baccinsa, Fu'ad Yana Gama Shiryawa ya karbe shi yace Jeki Dan Allah kiyi sauri Ni kina Bata min lokaci sabon Ango Ana ta Masa Yanga,Kwantar da shi yayi a Gadonsa ya masa Addua sosai ya kashe abubuwan da suke kawo wuta me kala kala a bed din. Daga wanka na fito ko Mai Bai Bari nayi ba ya zare Towel din ya maida shi Bayi ya dauke Ni sai saman Bed dinsa,ya Shiga Lailayani Yana Sarrafa Ni yanda yake so,Albarkatun Kirjina yake Wasa dasu Nima gaba Daya na susuce Masa Ina Masa abububuwan da zasu da shi cikin farin ciki,Yana tsotsar Nipple Dina sai Kawai ya wuce da shanyewa yaro Nononsa,Dagewa nayi na susuta shi Nima ya haukace gaba Daya kamar mayunwacin Zaki Haka ya koma lokacin da ya samu damar Shigata,sabo da an Dan Dade Kuma na Sha gyara na matse sosai har zafi zafi naji Amma Kuma nayi Enjoying fiye da tunani,sai naji Kamar ban taba Jin dadi irin na yau ba shima Haka,Kalaman kauna na Sha su Haka muka kasance cikin farin ciki har karshen Daren,Muna Kwance muna Hira ta soyayya Ahmad Fhudal ya Farka ya fara kuka, Fu'ad ne ya tashi ya kunna Masa Wutar abubuwan wasansa yaga suna Lilo a hankali ga wuta dark blue,green,red suna kawowa,Sai ya daina kukan yayi Shuru Yana ta faman kallonsu Yana ta juya idanuwa,shi kadai sai ya Kama bangale Baki Yana dariya,Na leka nace ya samu abin Yi,Yana ta kusurkusur dinsa Yana kallo har ya koma baccinsa,ya kashe Masa abin Wasan,muma makale juna Mukayi sai bacci ya tafi da mu. Haka muka kasance cikin farin ciki Ina zuwa makaranta ta,shekara nayi muka tafi aikin Hajji,daga Nan muka wuce yawo kasashe,sai da hutu na ya Kare Muka dawo Muna ta goge duniyar mu da tsinke love Iya love,kwanci tashi na Gama makaranta saura University Haka su Rabi ma da Hajara da Saude duk Muna zumunci sun waye sun goge,a Scotland ya Nemo min University lafiyayya muka tafi tare shima zaiyi PhD school dinmu Daya,Ga Ahmad yayi wayo sosai na yaye shi,Amma ban samu ciki ba sai da na kusa Gama Degree,Wannan cikin Bai bani wahala ba,ko da nazo Haihuwa ma da sauki a can na Haifi 'yata mace lafiyayya kyakyawa itama kamarsu Daya da Fu'ad sak, yana ta min tsiya bani da karfin jini,Ranar Suna taci sunan Umma Aisha,muna ce Mata Afnan,Muna Gama karatu Muka dawo Nigeria gaba daya,munyi wani uban kyau na Kara gogewa na waye na Zama wata irin Yar gayu ta kirki,ba Wanda zaice Ina da aure ma. Afnan tayi wayonta muna zaman mu cike da so da kauna. Yau Weekend muna Fu'ad Yana gida Yana kwance a center carpet,Na kwanta Nima kaina Yana saman kirjinsa a kwance,Fhudal Yana Zaune a saman cikinsa ita Kuma Afnan ta zauna Wai a Kansa ya jawo ta ya maidata kusa da Fhudal yace duk ku karasa Ni ku huta,yanzu Dan Rashin Imani harda ke,Ina chat a waya Ina Masa dariya,Yace Fhudal gidan Umma zai koma can ta can zai na zuwa school,Ya dinga murna Yana tsalle,yace sai anyi Hutu ya dawo Yana ta Murna,sai kuwa ga Islam da gudu Suka tafi Wajensa duk ya kwashe su ya tafi dasu, Fu'ad yace karka dawo dasu Dan Allah daga gidanka ka kaiwa Umma su Zan kawo musu kayan su gobe,Islam yace to Suka tafi. Daukana yayi yace ke Kuma mu shige daga ciki Danna Miki na Uku,Dariya nayi nace Haba Ina da Aunty Samha wlh ba Yanzu ba sai Nan da 5yrs yace Ni Kam nayi ta Shan harkata,Bedroom muka Shiga da kafa ya tura kofa ta rufe bam. ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** ALHMDLLH INA MATUKAR GODIYA FANS MUSSAM MASU SHARHI,.... ASMABAFFA