t:   *GAMO!* *BILLY GALADANCHI*       1. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** A sukwane ya fito daga ɓangaren da yake mallakin sa agidan. Kallo ɗaya zaka masa ka tabbatar wannan ɗan kwalisa ne, Yana sanye da riga fara ƙal shirt ƙirar kampanin Mk, da wandon jeans blue shi ɗinma kamfanin Mk ne, agogon hannun sa Rolex ne wannan kuɗin sa zekai kimanin dalar amurika dubu goma! Akwai zoben a hannun sa  wanda ya ƙarawa faratan nasa kyau. Takalmin ƙafar sa baƙaƙe ne normal shoe ƙirar kamfanin Mk. Ƙamshin turaren sa yana mamayar duk duniyar daya nufa sabida tasirin sa, Turaren Tomford the king   ne ajikin sa, haɗe da wani Arabian king oud! Fuskar sa ba fara bace sam sedai bazamu kirashi baƙi ba, kyakyawan daidai kyawawan ƴaƴan hausawa, fuskar sa tana ɗauke da tsawo da ɗan faɗi kana kuma akwai zagayyayen saje wanda yake haɗe  da kwantacciyar sumar kansa, yayi zagaye zuwa gemun sa. Yanada wushirya bakinsa a zagaye yake da laɓɓa masu ɗan tudu sedai ɓa cen cen ba. Yanada dogon hanci samɓal tare manya manyan dara daran idanuwa dasukeda yalwar fari, baƙin zagayen idonsa daga ciki baƙi ne amma a gefen sa yaƴi kalar bulu. Yanada tsananin cikar halitta zamu iya cewa ƙirar sa tafi kamada ƙirar samudawa madaidai ta. Kana kallon sa zakaga ƙarfafan mutum dankuwa nonuwan sa tas sun cike ƙirjin sa, ga 6 parks ruɗum ruɗum a cikin sa, ƙasan sa ya tsuke amma kafaɗunsa da faɗi cikakken mutum me kamala.   Da ɗan sauri ya isa cikin falo na ɗaya inda ya tsallake wannan falon yayi kutse zuwa falo na biyu har zuwa matakin na uku inda ya tarar ana yiwa mahaifiyar sa Makeup zataje taron ƙarawa juna sani da aka gayyace ta. Zubewa yayi ya gayar da ita cikin girmama wa, da fara'arta ta amsa  masa sannan tace, "Hakeem sai ina kuma?" Murmushi yayi sannan ya ce "Maganar tafiyar damuka yi ne lagos Ummi, flight namu ze tashi by 11 this morning" Ɗan ɓata fuska ta yi, "Amma ba nace ka dena zancen tafiyar nan ba sai next week Hakeem?" Sosa kan sa yayi cikin jin nauyin abinda zai faɗa kafin yace, "Ummi Nihal, fa tafiya zatayi yau itama, dan Allah ki barni naje, tafiyar ta aiki ce, yanada muhimmanci sosai kuma" Nisawa tayi ta zaro  wayar ta cikin damuwa, 'har sai yaushe Nihal da Hakeem zasu basu haɗin kai a harkar nan?' Ta ayyana a ranta, tana me kiran wayar Babbar aminiyar ta wato Hajiya Baraka mai gwal. Da Sallama ta ɗaga call ɗin ta tana fara'a suka gaisa sannan ta ce, "Hakeem yace Nihal bata gari?" Murmushi ta yi sannan ta ce, "Nihal gatanan a kusa dani, tabbas tafiya takeso tayi amma Daddyn ta ya hana ta banda kuka ba abinda take" Sauke Numfashi tayi kafin ta ce, "Hakeem ma gashinan ya kafe akan lallai seyaje Lagos, tafiyar aiki ce, ya zamuyi kenan? "Your Excelency ki barshi ya tafi, koda kin hanashi a yanayin yanda Nihal take bazata bamu haɗin kai ba, inyaso idan ya dawo semu zauna" Godiya tayi mata tare da sallama sannan ta ajiye wayar taci gaba da baiwa me makeup.haɗin kai batare data kuma waiwayar Hakeem ba, shikuwa yakai 40mns har aka kammala makeup bata bashi izinin tafiya ba, ta miƙe zata fice yabi bayan ta har wurin mota, seda aka buɗe mata ta zauna sannan ta rage glass ta kalle shi, duk yayi kalar tausayi "Hakeem wai menene? Tamkar zeyi ƙwalla ya ce, "Addu'a Ummi tafiya fa zanyi" kawar da kanta tayi gefe, "Inada taro Allah ya kiyaye" Ta zuge glass sama ta bada izinin tafiya take convoy ya tashi. Sumar kansa ya shafa cike da damuwa, 'Ummi duk in zeyi tafiya takan dafa kanshi ta masa addu'a mesa zata masa haka yanzu kuma?' Agogon hannun sa ya kalla sannan a ƙagauce yabar wurin zuwa wurin motocin dasuka jeru sama da goma suna jiran sa, faɗawa yayi yana me addu'ar neman kariya ta barin gida. **************** "Momy na Haɗaki da Allah ku barni.naje, dan Allah da manzan sa Momy, zamuyi Fulani's day out, zamuyi kanuri momy duk acen, Momy babu wata matsala a ƙauyen fa, inshaa Allah wannan karon da zanje baza'a samu matsala ba" Nisawa Haj Baraka tayi kafin tace, "Nihal zan barki ki tafi saboda farin cikin ki, inaso kema ki dubi Allah ki faranta mun idan kin dawo, sannan zan gayawa Daddyn ki kinje jigawa kawai amma bazance ƙauye ba, kiyi a hankali kar kuma kizo kina wasa da azkhar ɗinki, safe da yamma" Tsalle ta daka ta faɗa ajikin Momy har tana mata kiss a kumatu, "I love you Mom" Dariya tayi na ƙarfin hali dan harga Allah hankalin ta be kwanta da tsfiyar ba, Jiki ba ƙwari ta miƙe sannan tace, "Bana so Excelency ta rigani isa wurin taro, zan gayawa Bouncer's huɗu suje da ke a motoci uku" Kallon Momy tayi cikin damuwa, "Momy that will definately be too expose, ki barni inje da ƙawaye na dan Allah" A nutse ta kalle ta kafin tayi magana, "Idan bazaki je da suba anfasa yafiyar" Ba yanda zatayi dole ta haƙura dasu ɗin momy tana fita ta kira ƙawayen ta suka hau sowa, dama 30mns ya rage subar garin kuma a shirye take tsaf dan haka ta fita tare da guads kamar yanda Momyn ta ta faɗa. Khaleesat tana ganin guads ɗin nan gaba ɗaya ta ɓata rai, cikin jin haushi tace tana kallon Nihal, "Niha gaba ɗaya so kike ki ɓata mana tsarin nan wallahi, me kuma waɗannsn ƙartin zasu mana anan? Dan Allah send them sway" kallon takaici Niha tayiwa guads ɗin, "Leesat wlh Mom ce, ta kafe akan lallai sena tafi dasu sabida tsaro" Tsaki Leesat taja me tsayi, "kinga ƙawata basu 200k suce su kama hotel na 2days ɗin da zamuyi su huta, karsu nuna kansu a gari har sai mun dawo" Shiru Nihal tayi tana nazari kafin tace "Ohh Na fahimci me kike nufi yanzu, zan basu 300k su kama hotel da 100k 200k suci abinci for 2days" Sowa suka kuma yi sannan suka tafa, suka juya domin gudanar da ƙudirin su na korar guads ta hanyar siyesu da kuɗi. A waiting centre inda boader's suke zaman jiran kira domin tashin jirgin su kuwa, Hakeem ne a kishingiɗe, yayi resting bayan shi saman seat, soyayyar Hudy tana huda sassan jinin jikin sa, tayaya Abi da Ummi zasu rabashi da farin cikin sa? Tayaya ze rayu batare da hudyn saba? Duk tsananin iko da kuma ji da kansa daya ke ace matar auren sama se an zaɓa masa? Baze taɓa cikawa Ummi da Abi wannan burin nasu ba sedai suyi haƙuri! Wayar sace tayi ringing a hankali ya janyo ta daga aljihun wandon sa ya ƙurawa screan ɗin ido har seda call ɗin ya yanke sannan ya kira back, Tana ɗaga wayar da shagwaɓa ta fara masa, "Honey ni dan Allah haka zakamun? Na saka raina da ganin ka amma babba dakai kace wai Ummi ta hanaka zuwa, yadai dace kasan ka girmi haka" Sauke nannauyan ajiyan zuciya yayi, shida kanshi yasan Huddy ba tada tarbiya amma idan ya rabu da ita soyayyar ta fa ta kashe sa? Lumshe idon sa yayi sannan yace "Hudy ina Airport zanzo sokoto yanzu, kina bani wahala da yawa huddy, ki sani ina miki so wanda ban taɓa yiwa wata halitta makaman cin sa ba, dan kawai inzo in ganki i had to lie to Ummi, yau ɗinnan ko addu'an datake riƙe kaina tamun idan zanyi tafiya batayi ba because batasan tafiyar kwata kwata" Ɗan gajeran tsaki taja a zuciyar ta tace 'Ko kinaso ummi ko bakya so sena zama matar ɗan president' a sarari setace, "Kai so sad, am sorry it makes u cross the limit,na sanka sam baka ƙarya" Murmushi yaƴi, "For the very first time in my life i lied because of you my gurl, i lied because i love you" Kafin tayi magana an soma sanarwar kiran passengers matafiya sokoto, inda da hanzari ya miƙe yabi bayan ƴan uwan tafiyar sa yana kashe wayar sa. ******************* Ummi gaba ɗaya hankalin ta be kwanta da tafiyar nan da Hakeem ya matsa akan zeyi ba, tasan halin sa tsaf, yanayin sa kaɗai ya nuna mata cewar akwai abinda yake damun sa, Hakeem ya tsananta akan ƙiyayyar Nihal ita kuwa auren Nihal ɗin yanada matuƙar amfani agare sa take ga ko nan gaba, baya ga haka Nihal nagartacciya ce, tare suka taso da mahaifiyar ta, sun zama tamkar ƴan uwa meye abin gudu ajikin ta? A ranta tace 'Lallaɓashi zanyi tare rarrashi har yazo ya fahimci manufata'. Sanda ya isa sokoto, driver abokin sa yazo ya ɗaukeshi take awurin ya kashe wayoyin sa, kai tsaye masauki ya isa ya buƙaci cin abinci cikeda ƙyama shi yana da tsananin tsafda da tsanda iyayi ga masifaffen ji da kai! Se bayan Magrib ya buɗe wayoyin sa Ummi ya fara kira ya tabbatar mata ya shiga meeting ne yasa wayoyin sa akashe, ta masa addu'a sannan suka yi sallama. Runtse idan sa yayi haɗe da sosa kanshi cikin damuwa, shi baya ƙarya wannan halin sane da kowa ya sani me kyau, mesa yanzu yake ƙarya? Yama rasa wazai yiwa ƙaryar sai ummin sa. Huddy ya kira akan gashinan zuwa gidan su ta shiga kintse kintse da shafe shafe, duk wani turare da boka ya bata saida ta dangwala hatta kwallin idon ka ido na daya bata seda ta shafa tukunna ta zauna zaman jiran zuwan sa. Kai tsaye ƙirjin sa ta faɗa ta kwanta lub, "Oyoyo Honey I missd you alot" Murmushi yayi ya ɗan janye jikin sa "Huddy zaki fara ko? Cikin shagwaɓa tace "Its just a hug fa, kakuma san its bn long na ganka, plss ka barni ko 5mns ne" Janye jikin sa yayi gaba ɗaya "Wannan ma ya isa sanda zaki zama Halal ɗina komai ma zamuyi" Ba haka taso ba amma haka ta haƙura ta zauna suka ɗan taɓa hira, sannan ta gabatar masa da abincin da gaba ɗayan sa barbaɗe barbaɗe ne boka. Haka yaci wanda zaiji suka sha hirar su sannan yayi ɓarin naira agidan su ya koma masaukin sa. Nihal kuwa sun isa ƙauye lafiya anan aka shiga hidimar duniya ana zagayen ƙauyen ana dariya, ɓarin naira ake tayi a garin kuwa. Nihal shanaye goma ta siya ta bayar kiwo tare da bada kuɗaɗen abincin shanayen ga wani kawun ƙawar ta akan amata kiwo tana tsananin son kiwo. Sanda suke zagayen kasuwa Nihal da ƙawayen ta ƴaƴan masu naira sai sadaka sukeyi da kuɗi, haɗuwar su da Barde shine babban kuskuren su a rayuwa! Leesat ta kalle sa tana dariyar shaƙiyan ci sannan tace "Tabb sena tuna wani labari da ada muna ƴara muke karantawa a school, labarin ƙurungu sarkin kawuna, ashe dama akwai irin su a duniyar zahiri! Gaba ɗaya suka saka masa dariya, abinda ya basu mamaki suma se suka dara, Nihal tace "Leesah wai mesa bakida kirki ne, halittar Allah ne fa, kai ɗan ƙauye ungo zoka karɓa" kallon Nihal yayi data kirashi da ɗan ƙauye ya matsa ya karɓa kyautar dubu ɗaya datake miƙo masa yaƴi godiya, tana kallon sa tace "Malam ƙurungu dan Allah makiɗa muke so, masu ƙidan fulani zamuyi biki acikin jejin cen" Kallon sosai yayi mata kafin ya ce, "Wanne jejin? Leesah ce tace "Jejin ɗan sadau" Murmushi yaƴi "Nasan da shagalin bikin, ai kuna matsawa wurin masu kalangun cen shikenan angama magana" Godiya sukai masa suka nufi wurin. Barde da sauri yaje ma ɓoyar su a kusada Oga ya zube yace "Yallaɓai tasamu, inaga aiki biyu zamuyi gobe" Oga mahe yana busar sigarin bakin sa ya ce, "Ya ake ciki ne? "Oga baƙi ne agarin nan ƴaƴan manya damuke nema ido rufe, ko fyaɗe mukayiwa shegu mun huce haushin iyayen su" Dariya Oga yayi yace "Nasan dasu Barde, duk kashe su zanyi, idan munje kwasar shanu gaba ɗaya harbesu zanyi, iyayen su suyi abinda zasuyi" Nan suka hau sowa aka shiga tsara yanda kisan ze kasan ce, Barde yace "Wayaga yaran manya a hannun mu, zanso ganin iyayen su suna kukan mutuwar su a TV ni kuma ina dariya" Haka suka zauna tsare tsaren mugun abu har kusan isha. ***************** Washe gari Hakeem ya shirya dawowa gida Abuja, yaga Hudaisa hankalin sa ys kwanta, ya zama dole ya dawo gida ko hankalin mahaufiyar sa ze kwanta, ya fahimci sam bata cikin nutsuwar ta akan tafiyar sa. A sukwane ya ɗale matattakalar jirgin, mutanen dasuka san yaron president ne sai bibiyar sa suke da gaisuwa, 'Yan jarida kuwa suka masa caa inda saida ya tsaya suka ɗan gaisa suka masa tambayoyi wannan ziyarar ta ba zata daya kawo a sokoto, yake shaida musu personal abu daban ya kawo shi. Jirgin su Hakeem ya nutsa sosai akan gajimare sanda matuƙin jirgin ya fahimci cewar jirgi fa babu lafiya!! Yayi iyakar yinshi amma gaba ɗaya seya zaman control ya ƙwache masa, abokanan aikin sa sukazo amma jirgi sai shawagi yake a yamutse. Dole suka yi anouncing kowa ya ɗaura rigar iska ya zama acikin shiri dan jirgi yana shirin tarwatse wa! Innalillahi wa inna ilaihiraji'un itace kalmar dayake ta nanata wa. Ɗaukacin mutanen jirgin se kuka suke suna saka rigunan domin fita daga jirgin amma banda Hakeem. Ya runtse idan sa gagam yana hango mutuwar sa ayau. Be shiryawa rayuwar sa ƙarewa a yanzu ba, beyi tanadin tadda mahaliccin saba, ya gina abubuwan more rayuwa iri iri a rayuwar sa ta gaba, ya shirya ƙyale ƙyalen more rayuwa bila adadin sabida sabunta ingancin jin daɗin sa!! Tabbas mutuwa tayi masa shigar sauri, babu amfani shiga acikin jerin masu kokawar ceton rayukan su, tabbas idan yana daga cikin ƙaddarar rsyuwar sa mutuwa a jirgin nan baze tsira ba komai son sa da rayuwar sa, mutuwa ita kaɗai ce aba dabaza ka iya faɗar yaushe kakeso kayi ta ba, kaico inama yasan idan ya shigo jirgin nan tabbas ta shi ta ƙare da babu wata ilar dazata kaishi waha jirgin ajalin sa!! Duk irin addu'ar dayake sabida kawai ya samu tsira hakan be hanawa Jirgin tarwatse ba ji kake tassss!!! Tamkar tashin Bomb! *KADA KU MANTA ƘITTAFIN GAMO NA KUƊI NE, ME BUƘATAR CI GABAN SA SEYA NEMENU TA WANNAN HANYAR.* *✨TAURARI✨* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻. 9/11/21, 6:58 AM - Buhainat:                *GAMO!*           *BILLY GALADANCHI*            2. Ummi tana zaune kawai taji wani mummunan faɗuwar gaba ya ziyar ce ta! "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un itace kalmar data furta a hankali, wayar salular ta ta janƴo ta kira His Excelency the president, sedai kamar ta sani bazata shiga a matsayin call ba sedai voice mail later when he is less busy ze kirata. Akalar kiranta ta mayar ta zuwa Hakeem wanda tayita faman kiran wayar sa arufe gaba ɗaya. Dik abinsa akwai layin da sam baya taɓa rufe sa shine layin sa na Family, lokaci yayi daya kamata ace sunyi landing daga lokacin da ƴakira akan zasuyi boading, meye Lagos zuwa  Abuja? Tsaki taja a hankali dannan ta tabar cikin falon tana addu'a Allah ya dawo da Hakeem lafiƴa dan gwara Abi sunyi waya kuma tasan shida Nigeria sae Next month! Dayawa daga cikin mutanen dasuka fara fita a jirgin suna cen suna yawo a saman iska sanda ya tarwatse, matuƙan jirgin sunso sosai su faɗa a ruwa amma kafin sukai ga isa acikin ruwan jirgin yaƴi watsewa mafi muni, Hakeem be ƙara tuna kansa a ko'ina ba, ya sare dama yayi imanin shida rayuwa sedai a lahira idan anayi, shikenan Ummi, Abbi, Yaa mamu, Zuhar ƙanwar sa gaba ɗaya bazai ƙara ganin su ba har abada, Huddyn sa ma wani zata aurah shikenan be bar koda ƙadangaren dazai masa addu'a ba sai ummin sa, Daddy ayƴuka sun masa yawa wataƙila baze wuce shekara ba zai manta dashi, tun yana wannan tunanin har numfashi ya ajiye masa!!!! Ƙarar saukar bundiga shine abinda ya tashi ɗaukacin matan dasuke je biki daga bacci suka soma neman tseratar da rayuwar su ta hanyar shirin gudu, Nihal dake a ranaze ta kalli Khaleesat tace, "Munshiga uku khaleesah! Me nake ji a garin nan tamkar ƙarar saukar ruwan harsashi bayaga haka kuma ga kukan mashina, karki gayamun rashin jin maganar Momy na shirin tona asiri na! Kan khaleesah ta samu bakin bata amsa suka jiyo ƙarar bundiga a kusa da roof na ɗakin dasuke ciki, Muryar wani yana cewa "A duba ɗakin da baƙin ƴan matan suke ciki a fiddo mun su, wacce tace dani ƙurungu sarkin kawuna zanwa ciki ta haifi irina dan uban ta" Ƙirjin sune ya doka suka kalli window ɗakin da suke ciki, dama gini ne na alfarma me irin manyan windows ɗinnan dake ita amaryar ai mahaifinta wanine a Nigeria, faɗawa kawai sukayi suka fita ta window suka nausawa jejin dake bayan gidan a guje..... Allah ya tsare su dan gaba ɗaya ɓarayin basu lula ta bayan gidan ba. Haka sukayita gudu wanda tun suna gane inda suke wulla ƙafafuwan su har suka soma kasawa suka gajiya. Neman itaciya sukayi suka zauna s gefen ta sunata faman mayar da numfarfashi a wahale, jikin su banda rawa babu abinda yakeyi sun maƙale wa juna tamkar zasu koma ajikin junan su tsabar storo, anan suka yada zango har sanda gari ya waye tatas! Nihal ce ta fara miƙewa tsaye tana ƙarewa wurin da suke kallo, ƙirjin ta ne yayi mugun dokawa tace tana kallon Khaleesah, "Gaba ɗaƴa gonakin damukayi ta kutsowa banga ko ƙurar suba anan Khaleesah, so nake mu juya mu koma inda muka fito semu bar garin, na tabbatar zuwa yanzu sun gama duk abinda zasuyi a ƙauyen" Khaleesa dake numfashi da ƙyar dama Athsma ne da ita yace tana kallon ta "Nihal wlh bazan koma ba, kidnappers ne koda rana operation suke yi, muyi nan gaba kaɗan na tabbatar zamu haɗu da wani ƙauye a gaba, inyaso semu nemi hanyar gari mu koma gida" Hawaye ne suka gangaro daga idanuwan Nihal masu tsananin zafi, tabbas ta kawo kanta a halaka, banda hula da doguwar rigar bacci da kuma safa baɓu abinda yake ajikinta ko ɗan kunne ɓata dashi, seko zobe wanda ya zamar mata dole zama dashi dan ta saba, Khaleesa ma kayan bacci ne ajikin ta riga da wando masu santsi amma sunada faɗi se hula da safa, sabida yanayi irin na damina akwai sanyi ya sanya suka saka kaya me yalwa irin haka, dukda dai rigar Nihar gajeran hannu ne da ita. Hannun ta takai ta share ƙwallan sannan ta ce "Khaleesah Momyna" Itama Khaleesa kuka ta saka ta ce, "Nima Momyna nakeso naje gunta" Rungume juna sukayi suka hau kukan kusan rabin awa sannan suka haƙura suka kama hanyar dazata ɓulle dasu suke ga! ***************** Saukar ruwan saman da ake me ƙarfi ne ya farkar dashi daga dogon suman dayayi wanda a zabure ya farka da salatin annabi a bakin sa, dukda ana ruwa wurin akwai yalwar haske, kallon kansa yayi kafin yabi inda yake zaune da kallo, tabbas kujera ce kuma ta jirgi sedai wannan karon yashe a cikin korayen ciyayi! A hankali ya soma tuna abubuwan dasuka faru dashi daga sanda aka soma sanarwar jirgi yana cikin matsala, ana nufi kenan wannan yayi surviving? Addu'ar dayake ta yi a lokacin da jirgin ke shirin tarwatse wa da gaske kenan Allah ya amsa, to amma wannan wurin inane? Kuma meyasa duk acikin jirgin bega ko turɓar saukar wani awurin ba saishi, kodai lahirar kenan??? Miƙewa yaƴi ya ganshi a tsaye adaidai lokacin kuma ruwa ya tsagaita sosai a wurin koma ace ya ɗauke cak! Wurin ya ƙarewa kallo tabbas shi kaɗai ne to ina sauran? Shidai a matsayin sa na musulmi ya tabbatar mutuwa akwai zafi kuma beji wannan zafin ba dan haka kuwa be mutu ba, amma to wai duk ina sauran passengers sama da ɗari da hamsin da jirgin ya ɗakko? Yanayin shirun wurin da rashin motsin komai ya tabbatar masa cewar a jeji yake! Aljihun sa ya laluba ya janyo wayoyi ukun sa ya shiga dubawa ɗayar ma ruwa ya shiga jikinta sosai na aljihun bayan wandon sa ƙwaya biyu ne ba abinda ya semesu gaba ɗaya ko alamar network babu awurin, gauron numfashi ya sauke sannan a sukwane ya soma taku batare daya san inda zashi ba, duk kuwa takun dazeyi daya ƴana fahimtar dashi tabbas yana ƙara nitsawa ne a ƙurmin jeji maras gaba ko yamma?!! Hankalin sa fa ya tashi babu wacce ke faɗo masa sai Ummin sa daya laftawa ƙaryar zai je Lagos amma yaje sokoto kuma yana tunanin bashida wata mafita a wannan wurin, haƙƙin saɓawa iyaye kaɗai ya isa a wurgashi wutar jahannama! Taku yaji a bayan sa wanda ya sanyashi saurin waigawa sedai bega kowa ba, wannan ya sanya yace tabbas illusion ne kawai, dan abinda ya sanya yanaso yaji kenan wato ya samu abokin tafiya amma shishi kaɗai fargaba kawai zata turashi lahira! Wani takun yaji sosai akusa dashi wannan karon wanda ya sanya ya juyo da ƙarfi yana ambatar "A'uzubillahi mina shaiɗanirrajeem" Shiru kuma tamkar beji komai ba, ya kalli ƙasan wurin ba taku sai nashi sannan kuma babu alamun kowa, nannauyan ajiyar zuciya ya sauke ya soma addu'a a hankali kafin ya juya zuwa hanyar dayake ji tamkar itace zata kaishi gari duk da dai yanaji ajikin sa akwai babbar matsala dan kuwa gabs ɗaya ya kula wurin babu wani taku dayake nuna akwai ko dabba dake bi! Shin ina ya nufa? ***************** Lokacin da khaleesah da Nihal suka fahimci rana tana shirin faɗuwa basuga koda alamar kiyashi a tafiyar tasu ba sesuka fahimci cewar tabbas suna cikin tsaka mai wuya, idan suka ce su koma inda suka fito ma to bazasu gane hanya ba, sabida sunyi ta sakin hanya, duk inda sukaga kwana ɗauka suke hanyar gari ce sai subi ta kawai! Nihal data gama gajiya ta galabaita ga yunwa ga kishi ruwa ta kalli Khaleesa ta ce, "Khaleesah ajali shine abinda ya fito damu daga gida gaba ɗaya, khaleesah idan da zamuga gari agaba toda tabbas babu garin dazamu gani babu gonaki a wannan yanayin na damina, amma ki dubafa sai daji muke tsallaka babu alamar gona ko ɗaya, bama wannan ba haba ɗaya babu alamun mutane kaiko dabbobi banaji sunabi wannan hanyar, ina mukace a haka zamu ta tafiya wlh mutuwa zamuyi" Kallon ta khaleesa tayi dan ita gaba ɗaya ma ta sare cikin tausayin kansu ta ce, "Nihal muyi addu'a kawai, muci gaba da tafiya, in Allah yaso zamu kuɓuta" Nihal dai shiru kawai tayi tabi bayan ta amma sam bata samu nutsuwa ba. Mom Nu'aiym ce. Mai Buƙatar samun ci gaban littafin GAMO da kuma HUDA yayi ƙoƙarin ganin ya nememu ta wannan hanyar. 07084161619. 9/11/21, 6:59 AM - Buhainat: *GAMO!* *NA: BILLY GALADANCHI* 3. Ummi tana zaune sanarwar faɗuwar jirgi ya bayyana a faffaɗan TVn dake manne a parlor ɗinta, cikin hanzari ta miƙe tsaye tana ambatar sunan Allah wayarta da aketa kwaɗawa kira bata daga ba ta kalla cikin tashin hankali, ko wannan shine dalilin kiran? Da azama ta ɗaga kiran wayar tana sallama. "Your Excelency Barka da wuni" Bata amsa gaisuwar ba ta ce, "Jirgi daga sokoto zuwa Abuja akace yayi bundiga daga sama, babu mutum ɗaya daya rayu" Nisawa Commissioner of information yayi kafin ya ce, "Wlh yau abinda muka tashi dashi kenan Ur Excelency, jirgin nan ya ɗakko sama da passengers 150, a zuwan ze zube wasu a abuja ya wuce da wasu lagos idan yaƴi juye, aciki akwai Ministan lafiya daya baro gida wato sokoto, akwai kuma kwamishinan jin daɗi na jihar kaduna, akwai mataimakin gwamnan jihar jigawa shikuwa yaje ɗaurin aure, Excelency gaba ɗaya gari ya rikice dan wasu ma yanzu muke samunmlabarin dasu aciki" "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un" ta furta a giɗime "Wannan labari ne mafi muni a yau, zan kira shi a waya yanzu" Nan da nan ta kirashi adole yace ze dawo a ranar. **************** Yunwa ta gama sosai da matsalar su Nihal, gaba ɗaya sun rasa tudun dafawa, sunyi galabaita iya galabai ta har yamma basu kai ga wani gari ba. Neman wata bishiyar kuka sukayi mai kogo suka zauna a kusa da ita suna mayar da numfarfashi, seda aka daɗe sannan suka nemi cin ƴaƴan kukar ta hanyar tsinto wa su fasa su ɗakko ƙwame, haka suka zauna zaman shan ƙwame babu ruwan sha har saida azabar tsotso ya goge saman dasashin cikin bakunan su! Suna nan zaune gari ya haɗe da hadarin gaske tako ina, tsawa aka daka tare da walƙiya me hasken gaske saida suƙa ƙanƙame juna, anan sai ruwa ya fara sauka dama lokacine na tsakiyar damina. Suna nan an soma yayyafi sukaga hayaƙi irin na wutar itace a gefensu, kamar ka kunna wuta amma ruwan sama yana duka, kusa dasu sukaji muryar ƙaramar yarinya dabazata wuce shekaru goma ba a yanayin muryar ta tana cewa, "Baba ƙaƙamu mai ƙwame ruwan sama yana shirin kashe miki wutar girkin ki, kuma sannan kinyi baƙi" Kallon juna sukaƴi sannan suka sake baki suna kallon inda maganar ke fitowa amma ba kowa a gaban su! Gaba ɗaya gwiwowinsu sacewa sukayi suka gagara koda motsawa ne daga inda suke. Daga cikin kogon sukaji muryar Babbar mace tana cewa, "Ai dole nazo in tattare kayana zuwa ciki, baƙi kuma babu ƙwankwasa ƙofa? Basu jira wata fitinar ba suka arce da gudun fanfalaƙi duk iyakar hadari da iskar d akeyi be hanasu ranta a nakare ba, sunyi gudu sama da awa huɗu basu huta ba har zuwa sanda ruwa ya ɗauke suka isa inda ko ruwan ba'ayi da alama ma magrib tayi dan wurin ya ɗan soma duhu, wani fili fallau suka isa suka zube suna mayarda numfarfashi tare da ambatar sunan Allah, Muryar wannan yarinyar suka ƙara ji tana ce dasu, "Bayin Allah kun jawoni da nisa, Baba Ƙaƙamu tace inzo karɓa mata kuɗin ƙwamen da kuka sha" Daga kwancen dasuke suka soma ja da baya da mazaunan su, basa ganin yarinyar se magana take "Baba fa tace lallai ne in karɓo kafin na dawo, dan idan Kakan mu yazo kunci bashi baku biya ba dik inda kuka shiga saiya nemo ku" kallon juna sukayi acikin ƙaramin hasken dabai gama wadatar wurin ba, da sauri Khaleesat ta zare zoben hannun ta wurga inda take jiyo muryar yarinyar "Bamuda kuɗi amma ga zinare, dan Allah ki dena bibiyar mu" Alamun an ɗauki zobe kawai suka gani, sai iska mai ƙarfi data wuce ta gaban su, da sauri suka ƙanƙame juna, anan sukayi ta addu'a duk wacce suka iya sannan basu shirya ba bacci yayi awon gaba dasu. ****************** Hakeem ya rigada ya sare da rayuwar sa, sabida tako ina ya tabbatar babu wani mahaluƙi a tattare dashi, amma tunda dare yayi gari ya sske wayewa ya lura cewar tabbas akwai namun jeji masu haɗarin gaske a jejin, dan kuwa idan beyi ƙarya ba tabbas cikin talatainin dare jiya ba komai sai hasken farin wata yaji rurar zaki, shin wai mafarki yake ko gaske ne? Shin Gaske ne tabbas wannan dashi yake Faruwa shi Abdulhakeem kokuwa? Koda wasa bai shiryawa rayuwar sa ƙarewa ajeji ba! Daga ƙarƙashin wani ƙatoton dutse dayake zaune ya mike tsaye, wurin yakebi da kallo ta ko ina, sannan a hankali ya zaro wayar sa ya kalli agogo, har lokacin babu alamun Network, taimama yayi ya sallaci sallan asubahi ya jere gwanayen addu'oi sannan ya miƙe yaci gaba da tafiya. Tunda labarin abinda ys faru ƙauyen nan ya shiga kunnen mahaifiyar Nihal tasoma kuka hankali a tashe, babu shiri haka ta gayawa mijinta gaskia, inda masifa tamkar ba gobe akan hakan kafin ya aika securities da sojoji akaje garin domin kama waɗan nan ƴan ta'addar amma sun sauya sheƙa, bayan sunyi nasarar kashe mutanen garin sama da goma tare da lalata har amaryar da aka zo bikin ta, hankalin senate president ya tashi dankuwa an nemi Khaleesat da kuma Nihal ba'a gansu ba aka tabbatar kidnapping nasu akayi dan haka aka ɗan tsagaita koda zasu kira waya amma shiru shiru kakeji tamkar an aiki bawa garin su. Ummin Hakeem tana zaune abin duniya ya dame ta sosai tana tunanin Hakeem, gaba ɗaya wayoyin sa a kashe, kodai gudun auren nan ne da Nihal ya sanyashi guduwa? Bai taɓa kwatanta yi musu haka ba koda wasa, tunda suke dashi koda zai rufe layukan sa duka bazai taɓa rufe layin gida ba, President da kanshi ya kirata a waya baya gida lokacin dama ba zama yake ba, Tana ɗaga kiran sa ya ce, "Fatima kikace Hakeem jirgin 11 yabi na zuwa lagos a wannan ranar? Da sauri ta ce, "Tabbas haka ya gayamun, kuma ina barin gidan shima yafita" "Daga ranar dayace dake zaije Lagos har zuwa yau babu wani mai koda sunan Abdulhakeem dayaje lagos daga abuja, anya babu abinda yake faruwa dashi kuwa, na saka amun tracing layin sa, amma gaba ɗaya nuna ake tamkar area da layukan suke ba'a Nigeria bane ba" Gumi me tsanani ya taso mata lokaci guda tashigs firfita da hannun ta katsam sekuma idan ya sauka akan jaridar dake kusa da ita dake ɗauke da hoton Hakeem da kuma date da aka buga labarin, muryan ta yana rawa ta ce "Ibrahim ka duba jaridar Daily trust ta uku ga watan nan, ban samu na duba jaridar ba amma yanzu front page ɗin yaja hankali na sosai" Gyaran zaman sa yayi cike da isa kafin yace "Ina Villa 3, ki ssmeni da jaridar yanzu" Bata ɓata lokaci ba wurin zarar News paper ɗin ta kuma ja mayafinta,.muƙarabanta suka bita a baya fuuuuuu tamkar zasu tashi sama har Villa 3. Zama tayi a hargitse ta miƙa masa jaridar shikuwa a nutse ya soma dubawa, "JIRGIN DAYA TASHI JIYA ZUWA ABUJA DAGA JIHAR SOKOTO HADDA ƊAN SHUGABAN ƘASA ABDULHAKEEM IBRAHIM TASA ACIKI!!" -Har yanzu bamu samu ƙwaƙwaran labari game da mutuwar Abdulhakeem ba, amma tabbas jaridar mu ta tabbatar jirgin hardashi acikin sa, dan kuwa sun samu tattaunawa yana shirin hawa jirgin inda ya tabbatar mana cewa yazo yin wata ziyara ne dats shafi rayuwar sa bats aiki ba, amma abin mamaki har yanzu bamuji sunan sa acikin waɗan da suka samu wannan mummanan hatsarin ba ko meye gaskiyar lamarin sai Allah.- President Ibrahim tasa hankalin sa ba ƙaramin tashi yayi ba, nan da nan zufa ta rufe shi ya soma kiran waya akan tabbacin hakan a garin na sokoto take aka aiko da shaidar jirgin days ɗauke shi zuwa sokoton da wanda ya hau ya juya tabbas Abdulhakeen ya mutu shima!! **************** A hankali suke tafiya cikesa rankaji, ko waccen su yunwa tayi kusan ta hallakar da ita, zuwa wani lokacin gaba ɗaya sun gama galabaita, banda ruwa babu abinda Khaleesat ke nema, gashi acikin kwans biyun nan ruwan saman ma andena yin sa, suna tsoro yau ace suci wasu ƴaƴan itatuwan ace saisun biya, tun khaleesah tana daurewa harta zube a ƙasa batako iya magana, hankalin Nihal ya tashi ta shiga neman yanda zatayi da ita amma ina ga dare yayi dole ta fita neman koda tafki ne ta nemo ruwa a hannunta ta bata tasha. Motsi takeji wanda ya sanya ta soma tafiya baya da baya, haka Hakeem ma, motsi yakeji wanda hakan ya tilasta masa soma tafiya da baya da baya yana kallon gaban sa, bayan su ya daki na juna wanda atare suka ƙwallah ƙara!!! Mom Nu'aiym. *✨TAURARI✨* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/11/21, 6:59 AM - Buhainat:   *GAMO!* *NA: BILLY GALADANCHI*     4. Neman hanyar gudu dukkansu sukayi sai kuma suka dakata suka waigo suna kallon juna acikin hasken dabai wadaci idanuwan su ba kasancewar duhun magriba ya rigada ya kunno kai, sun ƙurawa juna ido na wani lokaci kafin daga bisani Nihal tace "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un! Dan Allah aljanu kuyi haƙuri, bazan ƙara sha muku ƙwame ba, kudena zuwa a siffar mutanen dana sani bazan taɓa aminta daku ba" Juyawa tayi da gudu zata felle tana ƙwallawa ƙawarta kira a hargitse, tsayawa yayi yana kallon ta harta ɓacewa ganin sa 'Me Nihal takeyi a wannan ƙurmin jejin?' ya tambayi kansa a zuci, 'Shin wai anya ba mafarki yake ba kuwa? Amma kuma ta yiyu ba mafarkin bane ba tunda ya tabbatar ya hau jirgin kuma ya tabbatar anyi announcing cewar jirgi ba laifi har wasu suka saka rigar iska, da sanin sa kuma sanda jirgi ya fashe, ganin sa kan kujerar jirgi a jeji ya tabbatar masa cewar tabbas ya faɗo ne kuma Allah ya tseratar dashi. 'To kodai Nihal ma tafiyar da akace zatayi sokoto itama taje? kuma tana cikin jirgin daya faɗi dashi?' Ya ayyana a ransa, wannan tunanin kawai ya sanya yabi hanyar dayaga tabi da gudu shima yana kiran sunan ta aranshi yace 'Tabbas kenan akwai wasu mutanen da suma suka faɗo tanan daga jirgin nasu kuma Nihal tana cikin su! "Ki tashi mu tafi Khaleesah, nayi GAMO! Nayi gamo da aljani me siffar Sadauki Hakeem, dan Allah badan niba ki tashi mubar nan wurin kyasha ruwan daga baya" khaleesah kwata kwata ma batasan inda kanta yake ba, gaba ɗaya ta gama galabai ta, jijjigata Nihal keyi tana faman kuka har zuwa sanda ya ƙaraso wurin da suke, ganin sa akansu yasa tace "Khaleesah gashinan zai kashe mu, ki daure ki tashi mu tafi" ta ƙarashe msganar a tsaye tana shirin neman hanyar gudu, hannun ta ya riko ya janyota tazo gaban sa, hannayen sa yakai fuskarta ya waigota ta kalle sa sannan yace a hankali "Nihal calm down mana, bawani aljani wlh nine Hakeem, badake jirginmu ya faɗi ba daga sokoto? Jin ya ambaci faɗuwar jirgi ya sanya da sauri ta kalle sa tunawa da tayi a daren da abin ya samesu tagani a facebook jirgi ya faɗi daga sokoto zuwa Abuja, tana zare ido ta ce, "Ban fahimta ba, kaime kake anan to? Ni kidnappers ne sukaje sacemu muka bar ƙauyen damuke muka ɓata bamu gane hanya ba muka faɗo nan" Nannauyan ajiyan xuciya ya sauke sannan ya ce, "Daga sokoto nake, muka samu plane crash kawai se farkawa nayi na ganni akan single chair na jirgin a jeji, dama ns ɗaure kaina da belt kafin faruwar abun, nayita wahala kusan 4 days ina yawo a jejin nan" A wahale ta ɗaura kanta a kafaɗar sa tana nanata kalmar, "Alhamdulillah! Alhamdulillah, Allah mun gode maka, dan Allah Sadaukee ka kaini gun momyna wlh tsoro nake ji! A ranshi yace 'Ina fama da kaina ma bare kuma ga mata' "ki rika addu'a kawai, inshaa Allah zamu kuɓuta, wane hanya ne kika ce ƙauyen yake? Tana share ƙwallan idan ta tace, bazamu iya ganewa ba, kwanan mu uku muna tafiya, kuma tun farko mun sake hanya ne, munso mu koma muma amma bamu gane komai ba" Shiru yayi yama rasa tunanin da zaiyi. Ruwan sama ne ya ƙwalle tamkar da bakin ƙwarya, abinda yayi saurin farkar da Khaleesah ta soma buɗe bakinta don tasamu tasha koyaya ruwan yake, hannaye Nihal ta sanya tana cikawa seta sunkuya take bata, bata damu da tsananin dukan da ruwan saman yake mata ba, Hakeem yayi tsaye kawai yana kallon ta, haka tayita bata har sanda ta nuna alamun ya isheta sannan itama tasha. Cikin tausayi Hakeem ya kalle su yace "kuyi alwala an kammala magrib tunda kukaga ruwa yazo an idar da sallah" Ba musu dukkan su sukayi alwala suka fara sallah inda suka laɓe ajikin bishiyar mangoro ys jagorance su. Dukda akwai tsananin sanyi ga dukan ruwan sama sunsha hakan be hanawa khaleesah jin wani masifaffen sanyi a ƙafar taba, sannan daga bisani se wani azababben zafi ya ziyarce ta wanda atake ya haddasa mata haɗa gumi,da ƙyar taga sun idar da sallan ta miƙe a rikice se kuma ƙafar tayi mata nauyi, cikin wata murya me nuna alamar tana shan azaba ta ce, "Nihal wani abu ya cijeni a ƙafa me tsananin raɗaɗi, ki taimakeni ji nake tamƙar zan mutu" Duhu ya rigada ya sauka sedai ruwan ya lafa, Dukkansu har Hakeem miƙewa tsaye sukayi, ya zaro wayar daya tura a cikin wandon sa na ciki gudun karta jiƙe da ruwan sama ƴa haske torchlight, nan da nan ƙafar tayi wani girma sosai, sunkuya wa yayi yana duba ƙafar ga alama lokacin sallan isha yayi sabida ruwa ya tsagaita se kawai ya fahimci saran maciji ne, ɗagowa yayi ya kalle ta ya haske ta torchlight, tausaƴi ta bashi sosai yanda take gumi duk sanyin nan, kafin ya damu damar cewa wani abu kawai sai ihun Nihal yaji, da sauri ya kalle ta tare da haske ta a fuska, "Sanyi sosai wani abu ya laulayemun ƙafata" Haska ƙafar yaƴi shima saida yaja baya, wani ƙatoton maciji ne, ys naɗe mata ƙafa gaba ɗaya bakinsa alamun zekai sara yana kallon babban ɗan yatsan ta, "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un! Karki motsa Nihal macijine ɗauke numfashi zai dauka da kanshi, shine ya sari khaleesah ma" Ihu suke a tare Nihal bata motsa ba ksrya sareta amma bata fasa kuka ba, khalesah kuma tama rasa me zata ce se juyi take awurin bata ko iya ɗaga ƙafarta, gaba ɗaya Hakeem ya rasa me zaiyi, wazai kama acikin su!!!! *Am sorry yau nayi busy ne.* Mom Nu'aiƴm. *✨TAURARI✨* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku nemi wannan lambar 07084161619. 9/11/21, 6:59 AM - Buhainat:          *GAMO!*      *NA: BILLY GALADANCHI*    5. "ki daina magana Nihal, cikin sa ne yake ciwo, yana masa sauƙi zai sake ƙafarki" Addu'a kawai ta somayi shi kuma ya sunkuya ya ɗaure ƙafar khaleesa da rigar sa daya cire, bakinsa ya saka inda akayi saran ya soma tsotse jinin dake wurin yana zubar wa. Nihal tana tsaye tamkar mutum mutumi kanta a sama idan a rufe har sanda taji macijin yana warewa a hankali a jikinta, ta bayanta ya zaga ya wuce da sauri ta dawo bayan sa tana ƙaƙƙame jikin ta a razane, "dan Allah mubar nan wurin, wlh akwai tsananin tsoro" baice komai ba har sanda ya gama tsotse iya abinda zai iya, wannan bazai manta ba a film yaga sunayi idan maciji ya sari mutum, a haka suka ja Khaleesa da gaba ɗaya ta gama shiga ɗimau ta suka soma tafiya da zummar barin wurin. Sunyi nisa sosai sukaga dare yaƴi musu, ga Khaleesah ta galabai ta, Hakeem ne ya kalli Nihal ya ce da ita, "Nihal wannan wurin inaga anan ya dace mu kwanta, zuwa safiya saimu kama hanya" A firgice ta kalli wurin sannan ta ce, "A fili fallau haka, idan ruwa ya sakko fa? Nisawa yayi "Ya zamuyi to? Yarinyar nan ta gama galabai ta, bazaki gane azabar datake ciki ba wlh, tanama da dauriya sosai, saran maciji ba wasa bane ba, kuma yanada kyau muyi sallan isha" Batace komai ba dama sam ita da Hakeem ba magana sukewa juna ba, idan akwai wutar da zasu wurga juna aciki tabbas dazasu wurga juna kawai kowa ya huta da ganin ɗan uwan sa. Taimama sukayi suka taimakawa Khaleesat tayi sannan suka sallaci isha haɗe da shafa'i dakuma wutiri, Hakeem ya dade yana jere addu'oi sannan ya ɓuge da buɗa murya yana karanto karatun alk'urani mai girma a sarari da murya sama saboda su samu su samu bacci acikin nutsuwa. Gaba ɗaya kasa bacci khaleesah tayi tsabagen azabar da ƙafarta ke mata, gumi take haɗawa na fitina, tana cikin tsananin azaba, ganin duk sunyi bacci gashi kukan ma ya gagare ta ya sanya ta miƙa hannu da ƙƴar ta bubbuga cinyar Hakeem, a hankali ya buɗe idansa dama dutsen dasuka raɓu dashi ya jingina dashi daga zaunen dayake bacci ya ɗauke sa!! Kallon ta yayi acikin hasken farin watan daya mamaye ilahirin wurin, wartsake idan sa yayi sannan ya matsa kusa da ita, har lokacin gumi take haɗawa cikin tsananin tausayi ya ce yana kallon ta, "Sannu khaleesa kin kasa bacci ko? Cikin tsananin zafin ciwo ta ce, "Na kasa bacci hakeem, ku taimakeni banaso in mutu a jejin nan, idan akwai wani abu daka sani na magani ka bani, wlh ina cikin tsananin azaba mara misaltuwa" Wani ƙululun baƙin ciki ya mamaye duniyar sa, wani tausayi dabai taɓa yiwa kowa irin sa ba sai ita ya taso masa daya tilasta masa haɗa ƙwalla mai zafi, saida ya haɗiyi wani yawu mai tsananin ɗaci sannan ya ce, "Kiyi haƙuri khaleesah, da ikon Allah bazaki mutu ba, kuma zakiji sauƙi, bari gari ya waye naga ma ya soma washe wa, zan ɗebo ganyayen dake nan zan fasa na cura miki inshaa Allah zaki dace kinji" A hankali ta gyaɗa masa kanta ta koma ta kwanta abin tausayi, matsawa yaƴi kusa da ƙafar ya soma yi mata addu'ar samun sassauci danya tabbatar ajaline kaɗai zai bada sassauci raɗaɗin azabar datake ji daga saran maciji, shi tunda yake ma bai taɓa ganin maciji irin wannan ba, kalar sa yellow shar da baƙaƙen idanuwa, shi kansa daurewa kawai yayi baiyi ta kansa ba sanda ya ganshi! A hankali yana tofe ƙafar da addu'a harta samu bacci saidai kana kallonta kasan cewar tabbas acikin baccin ma azaba take sha matuƙa, zama yayi yanata addu'a tsare da ita baiko yi tunanin runtsawa ba tunda ya farka bai kums bar side ɗinta ba har gari ya soma haske, ya tashi yaƴi sallan asuba sannan yaci gaba da Azkhar yana tsare da ita bayaso ko kaɗan ya tashe ta. Sanda Nihal ta farka ƙura musu ido tayi na wani lokaci kafin ta taso ta maso kusada Khaleesah, ƙafar ta kalla taga yanda yayi wani suntum takai hannu zata tashe ta cikin tausayi da sauri ya riƙe hannun ta suka kalli juna, ɓata fuska yayi ita kuwa ta buɗi baki ta ce, "Lokacin..... Yatsansa ya dauka ya ɗaura akan lips nashi tare da yin sautin shshhhh alamar tayi shiru, da mamaki ta kuma buɗe baki zata tambayi dalili cikin tsawa yace "Ke bakyaji ne wai, karki tashe ta mana" Khaleesah ɗan matashin ihun dayaƴi shine ya tashe ta cikin jimami ta farka sannan tayi salati, harara Nihal ta wurga masa cikin takaici sannan taja gajeran tsaki ta miƙe batare data koda kalle ta ba ta soma shirin yin taimamar ta, matsawa da sauri yayi kusa da khaleesa, tausayin ta yakeji kamar me, yana kallon ta da tausayi ɗauke a fuskar sa ya ce, "kiyi hakuri ta tasheki ba haka naso ba, naso ki samu bacci koda awa uku ne, wannan sudar da bata iya shiru ta tayar da ke, yanzu ya ƙafar? Kinji sauƙi kuwa? A hankali ta gyaɗa kanta sannan ta koma kwanciya zazzafan zazzaɓi takeji, ga jiri, a zaune ta samu tayi salla. Nihal kuwa sai cika take tana batsewa! Shidai shiryawa yayi abinshi ya kalli Khaleesa ya ce, "Bara na dubo abubuwan danake ga zasu taimaka wa ciwon dukda bawai nasan su bane, amma dai ganyaye da itatuwa magunguna ne masu amfani" Batare daya kalli Nihal ba yace "Ki kula da ita" Ita ɗinma bata tanka shi ba harya bar wurin ya shiga jeji. ************* Villa kam yasha baƙi ƴan ta'aziyya, gaba ɗaya Nigeria ta gama ɗauka akan Abdulhakeem ya mutu yaron president, our great youngest pilot in Nigeria, ansha kuwa da Mahaifinsa da mahaifiyar sa ƙaramar hauka sukayi, Mr president ana zaman karɓar gaisuwa yana sharar ƙwalla da majina shaɓe shaɓe tamkar wani ƙaramin yaro, Her Excelency the wife of the president gaba ɗaya ciwo ta faɗa, dik a cikin yaranta tafison Hakeem, mutuwa tayi mata babban yankan ƙauna, tana roƙon Allah ya bata dangana akan wannan babban rashin. A gidan su Khaleesa ma datake ƴar governor na Jigawa state da kuma gidan sh Nihal an shiga karɓar gaisuwa anyi amanna da cewar tabbas kashe su akayi ba amfanin neman su, sai dai kam iyayen su sun shiga tsananin tashin hankali! Hakeem duk iyakar ƙoƙarin shi na ganin cewar ya gane hanyar dayabi yazo neman ganyayen nan gaba ɗaya abin cin tura yaƴi! Tun safiyar nan har la'asar bai dawo ba, hankalin su ya tashi suka shiga neman sa musamman Nihal sabida gaba ɗaya ta gagara ɗaukar Khaleesa ita kuma bazata iya tafiya ba,ga yunwa haka suka sha tsamiyar dasuka ga bishiyar ta a wahale, sannan Nihal tana kuka ta ce tana kallon Khaleesah dake cikin tsananin azaba, "khaleesah zan sakaki a bayana in goyeki, semu tafi, Hakeem dama ba mutumin kirki bane ba, mutumin dake zuwa gidan mu fin awa 2 baya iya cewa dani cikanki tsabar girman kai da jin kai shine zai bauta mana, yaga alamar zamu zame masa kayan nauyi shine yayi mana na ƴan duniya ya gujemu! A wahale khaleesa tace "Idan ya gujemu mun shiga uku, taya zamu rayu a wannan jejin muna mata mumu biyu ga wannan lalurar data sameni, na sani kinsha faɗamun rashin kirkin sa amma haɗuwar nan tamu sai nake ga tamkar yanada tausayi, ashe bashida kirki" Bayan hannu Nihal takai ta share ƙwallan ta, "Allah yanaji kuma yana gani ƴar uwa, tashi ki hau bayana zan goyaki muyi gaba ko Allah zai sa mu dace" Saukar da kai ƙasa khaleesah tayi cikin jimami sannan tace "Wlh Nihal kodaga cen zuwa nan bazan iya tashi ba, ni kaɗai nasan irin abin da nskeji, wani ɗaci ne har cikin raina, bansan ya zan kwatanta miki ba" Haka da ƙyar da dabara Nihal ta ɗagata ta goya a wahale suka kama hanyar dabasu san inda ƙaddara zata kuma cilli dasu ba. Da ƙarfi yake ɗaga murya wurin kiran Khaleesah! Tako ina jejin amsa kuwwar kiran dayake wa khaleesah yakeyi, tun yanayi da ƙarfi harya gagara ɗaga muryar, ga yunwa damma yankunan dayake zagaye ruwa ne, yakan sha kuma yayi alwala, gaba ɗaya ya shiga ruɗu duk inda ya juya hanya iri ɗaya take dawo masa a jejin, tunanin sa tas yana kan matancen guda biyu musamman Khaleesah, Allah kaɗai yasan halin datake ciki. Damuwar tunanin su yafiye masa zafi akan wannan jejin dayake cikin sa, yayi imani da Allah idan har ajalin sa a jejin yake saiya tafi dashi, damuwar sa wahala ne, har akayi magrib yana yawo a jejin neman hanya amma sam bai gane komai ba, haka har duhu sosai ya gama sauka. Yanzunma dutse ya nema ya zauna akusa dashi yana faman addu'o'i wayarsa saura masa 87% a babbar, me binta 56% bayaso gaba ɗaya yau ace wai sun ɗauke dan sune hasken sa, so yaga ya samu signal koyaya ne yayi amfani da GPS ya nemi hanyar fita a jejin acikin sauƙi. Tun Nihal tana daurewa goyon harta gagara daurewa, atare suka faɗi ragwaf a kife, da ƙyar da siɗin goshi suka mirgina, khaleesa tana ɗaukar numfashi da ƙyar ta ce da Nihal, "Nihal da zakibi ta tawa dakin tafi kin barni, wlh na tabbatar dawuya na kai safiya da rayuwa ta a jejin nan, gaba ɗaya jikina nini kaɗai nasan abinda nake ji, zaku biyeni a rasamu duka, gwanda ki koma ki ƙarar da abinda ya sameni, akan ace an rasa labarin mu har abada" Kuka Nihal ta fashe dashi "Bakida hankali ne kike faɗamun irin wannan maganar? Tayaya zan rayu a farin ciki idan na tafi na barki, ohh na tafi na barki ki mutu kenan? Dan Allah ki dena faɗa ma" Anan suka zauna sunata kuka atare. Mom Nu'aiym. *✨TAURARI✨* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 9/11/21, 7:00 AM - Buhainat:        *GAMO!*      *NA: BILLƳ GALADANCHi* 6. "Bazan taɓa iya tafiya na barki ba khaleesah,  duke abinda zai samemu saidai ya samemu a tare, idan ma mutuwar ce khaleesa  gwanda mu mutu a tare!" "Amma Nihal kina kallon fa ƙafar nan, kiwane wucewar daƙiƙa ɗaya da tsananin azaba yake wucewa a duniya ta, na tabbatar yau akwai azaba, idan har abinda nakeji ba zafin ɗiban rai bane ba toko tabbas ina tausaya ranar da zan ja in kuma sauke numfashi na na ƙarshe, wlh Nihal ina cin azaba dabansan yaya zan misalta miki ita ba" Hawayen idanta ta share sannan cikin ƙarfin hali tace "Banaji zamu iya tafiyar nan babu Hakeem acikin ta, ya zamar mana dole mu neme sa, Allah ne garkuwar mu shine makamin mu, gwanda na neme sa akan na barki a wahale, zanyi alama hanyar nan zanɗan zago inga koda zamu haɗu dashi" Cikeda hope ta gyaɗa mata kai kawai ita kuwa gyara mata kwanciya tayi ta nufi jejin, da hannu take alama ta hanyar tuge hakin dake ko ina a zube, idan ta tuke saita wurgar gefe taci gaba da tafiya, a nata hikimar zata gane idan zata juyo. A haka ta kutsa cikin jejin tayi nisa sanda ta fara kiran sunan sa da ƙarfi "HAKEEM! HAKEEM!" Ta kira sunan sa yakai so ɗari, tun tana yi tana kuka har muryan ya dushashe hawayen idan ta ya ƙafe tas! Gaba ɗaya ta dena gane komai tashiga tashin hankali mara misaltuwa. Sai da taga rana ta faɗi tukunna ta nemi hanyar tafiya inda Khaleesa, ta sani yanzu ta fara buƙatar taimakon ta, a hanya sanda ta sama mata mangoro da goba data bishiyar su ta ɗeba tare da yin bismillah kafin ta ɗeba ɗin. Dik iyakar ƙoƙarin Nihal ta rikice a hanyar nan, ta tabbatar tayi shaida amma gaba ɗaya saida ta rabo inda take rabi saita dena ganin tsinkar hakin data tara da alamar inda ta tugeshi, abinda ta fahimta musamman shine inda ta baro ba'ayi ruwan sama ba amma tabbas nan yankin an tsulala ruwa mai yawan gaske, haka ta saka aranta zata gane taci gaba dabin hanyar a sukwane tana fatan ta tarar da khaleesah lafiya.   A ɓangaren khaleesa kuwa Nihal bata haɗa mintuna 30 da tafiya ba ruwan sama ya sauka tamkar da bakin ƙwarya, tayi ƙoƙarin jan gindi taje ta laɓe ajikin bishiya amma gaba ɗaya saita kasa, dan haka anan take har ruwan ya fara harya ƙare, wani irin azababben sanyi ya kamata, nan take ta shiga makyarkyata, gaba wasu suturun kirki a jikin ta, lokaci daya khaleesa zazzaɓi ya rufe ta, wani mugun ciwon kai ya taso mata, nan take ta soma zubar da ƙwalla. Ganin ruwan ya tsagaita ya sanya ta ɗaga murya ta fara kiran "Nihal! Hakeem" Amma ita ɗinma har duhun dare ya sauka tana nan acikin taɓo da azababben sanyin dake kaɗawa babu wanda yazo ya kawo mata ɗauki. Haka tayi taimama ta dungura sallah, ga zazzaɓi tana ji kamar ta tashi sama. Wannan lokacine na tsananin damuwa awurin khaleesa, batayi zuwan rashin jin magana a ƙauyen ba, hasalima cewa tayi bazata zoba, mahaifiyar ta tace sam dole tazo tayiwa babbar ƙawarta kara ita ba mazauniya garin abuja bace, addu'a dai itace ta saka a bakinta taketa yi har sanda wani ruwan ya kuma ɓallewa, wanda atake ta samu attack na athsma, tun tana gane me ake ciki har ta shafe tatas! Nihal kuwa gaba ɗaya bata tunanin kanta sai ƙawarta, idanta a rufe yake sosai akan khaleesah, ita da khaleesah sunsan junane ta hanyar ƙawarsu Amarya Sa'adatu, amma ba sanin yanzu ba, tuni suma suka ƙulla kawance saidai ba cencen ba. Nihal yarinya ce ƴar ƙwalisa mai asalin ji da kanta, tana da fara'a da kyau na nunawa sa'a gaba ɗayan ta ba fara bace ba baƙa ce irin baƙin nan na afurkawa mai sheƙi da santsi, fatarta sumul take kuma a murje kana kallon ta zakaga asalin ƴar hutu, yanayin zubin idan ta yanayi ne na idon ƴaƴan indiyawa, dan kuwa mashaaa Allah idan ta zube maka idan ta saikaji tamkar ka ruga, manya manya gasu farare tas zagayen baƙin baƙin wuluk, layin ƙasan idanta da kwallinsa yazo bata buƙatar yawan saka kwalli, hanci siriri dogo na usul ga ɗan jinjirin bakinta mai ɗauke da haƙwara farare tatas sedai ƙwaya biyu na gaba sunada tsayi, ilahirin jikinta shape ne mai asalin kyau tanada tsayi sosai sedai batada cikar ƙirji, a takaice dai Nihal baƙa ce sosai amma me kyau na usul. A ɓangaren halayya tanada isa, son mulki, nuna cewar ita wata ce, raini ɗagin kai uwa uba kuma ji da kai, saidai kuma tanada tausayi sosai musamman akan talakawa, tana son ƙananun yara sannan kuma tana tsananin son yin kyauta, wannan halayyar ta raina mutum ya sanya tun farko Hakeem ya tsaneta, amma fa tsanar datake masa tafi wacce yake mata dan ita ta damashi ta kuma shanye tatas a ɓangaren ƙiyayyar nan, kallo take masa na Namiji mai ji da isa, wanda baisan darajar mata ba, ita arayuwa bata burin auren mai kuɗi tana kula da yanda mahaifiyar ta ke shiga kewa duk sanda mahaifinta yayi tafiyar wata biyu ko uku, dan haka nema ta zaɓi zaid sama da Hakeem ma'aikaci a NNPC domin tasan zai samu lokaci na tattalin ta kamar yanda mazan novel sukeyi, saɓanin Hakeem dayake ɗan shugaban ƙasar su gaba ɗaya yaron da kafin zuwan mulki ya taso sosai a gidan masu hali ƴan kasuwa, tin dama cen Hakeem ɗan masu naira ne. Hakeem yanda yaga ake tsula ruwa ya tabbatar wa kansa cewar matan nan suna cikin matsala, ga duhu sosai shima kenan dayake da torchlight ta waya inata gasu da gaba ɗaya suke ɗif, hankalin sa ya tashi sosai ya shiga ruɗu, inda ana ruwan ya tsingo ganyen bishiya masu faɗi ya nannaɗe wayoyin sa ya musu maɓoya a kunkurun sa ya fito neman su acikin ruwan. A gida an kammala zaman makokin su duka uku, iyayen su har yau suna ɓaƙin ciki da rashin samun koda gwarsu ne, haka suka haƙura suka ɗauki abin a matsayin ƙaddara, danshi mahaifin Nihal baiko tuna akan basu sanar masa labarin tafiyar taba, tsananin baƙin cikin daya shiga a rayuwa! A hankali Nihal take tafiya jin taku a bayanta bayan tsagaitawar ruwan, bataso ta waigo sabida batasan dame zatayi karo ba, babu namun jeji ko ɗaya a jejin tana mamakin wannan wane irin mugun jeji ne! Tsit daga kai ne sai halinka, addu'a takeyi taga hanyar dazata sadata da ƙawarta ko zata samun nutsuwar zuciya, tabbas abokin tafiya ma rahama ne babba, dan kuwa ji take tamkar tayi fukafiki ta tashi a sama kowa ya huta! Takun sosai yake matsowa kusa da ita wannan ya matuƙar gigitar da ita, walƙiya akayi me hasken gaske, ji tayi an cirgo ta bayan rigarta ta faɗa jikin abu, lokaci ɗaya tare da wata iriyar tsawa dats gigita duniyar ta fiye da jan da akayi mata, wata razananniya ƙara da ƙwalla tare da ambatar "Wayyo momy!!!" Mom Nu'aiym. *✨TAURARI✨* *WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼‍♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩‍🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻. Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Sukace a baku wannan sassaukan lissafi. 2 books: 500 1 book: 300 VIP 2 books: 800 VIP 1 book: 500 Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻. Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin. 2029764071. First Bank Nafisa Nuhu. Shaidar biya ta wannan lambar 08033719070. Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar. 07084161619 Shaidar biya ta 07084161619 Muna maraba daku. Mungode💃🏻💃🏻💃🏻 . 9/11/21, 7:00 AM - Buhainat: GAMO!*   *NA: BILLY GALADANCHI*!    7. Hannun sa yakai ya rufe mata baki sannan a hankali  Kunnenta ya raɗa "Daina magana Nihal, a gabanki akwai karen jeji kinji" Jin muryan Hakeem ya ƙara rikitar da ita, dukda yake ta tabbatar shiɗin ne saidai ta fara tunanin anya ba aljani bane yake mata gizo kamar hakeem? Yaushe yazo nan ɗin? Da sauri sauri take sauke numfashi har zuwa sanda ya saketa da kanshi.... Zabura tayi zata ruga da gudu ya kuma riƙota ta dawo jikin sa, har lokacin ta bayan sa take, "ki nutsu idan baso kike ki ƙara ɓacewa a jejin nan ba, gaya mun yanzu ina Khaleesah, tunda na kasa mayar da kaina inda kuke yarinyar tayi tsaye a raina, na tabbatar tana shan wuya" Sauke nannauyan ajiyan zuciya tayi cikeda samun sassauci kafin tace "Mutuwa taketa cewa zatayi, kai na fito nema, dan Allah karka bari ta mutu, wlh inason mu koma gida atare" Hannunta ya riƙe yana mejin zafin zuciyar sa fiye da da, "Ɓata nayi Nihal, na rasa  hanyan komawa agareku, wlh da ƙyar na sameku a yanzu, ita tana ina yanzu?  "Nayita neman hanyar komawa gareta ban samu ba, na ɓata nima a jejin nan wlh, gaba ɗaya nashiga matsala banda nutsuwa, khaleesah tana tsananin buƙata na a kusa da ita" Cikin damuwa ya ce, "To yanzu ina mafita? Muje neman ta kawai" Haka suka rings bi inda suke tsammanin zasu ɓullo amma tafiyar harta kaisu asuba basuga koda mai kamada khaleesah ba, saima burguna da wasu ƙananun namun jeji dake tabbatar musu da cewar sun faɗo wani jejin mai namun jeji ba wancen ba!    Khaleesat tana kwance acikin taɓo tajiyo wasu muryoyi a saman kanta dabata gane wanne iri bane, ga dai magana rangaɗaɗam amma sam ba hausa bace ba kuma turanci bane kai gaba ɗaya ma ba yarurrukan damuka saba ji bane, da ƙyar ta iya ɗaga ido ta kalle su, mutanen datake yawan gani a film, ana cewa dasu ƴan zindirawa, masu yawi tsirara da ganye kaɗai suke rufe al'aurarsu ta gaba baya ko oho, lumshe idanta tayi bayan ta ƙare musu kallo sannan a ranta ta ayyana "Lallai ni khaleesa na haukace, yanzu kuma gizo abubuwa suke mun" Tana nan lumshe da ido har suka ɗagata sunata wasu waƙe waƙe suna kiɗa  sukayi gaba da ita, gaba ɗaya bata iya koda guttun motsi, tafiya mai nisa sukayi da ita, batasan inda zasuje da ita, ga bakunan su basu gajiya da waƙe waƙen ba.     Da sauri Hakeem ya riƙo hannun Nihal ya mayar da ita bayan sa, tare yi mata alama akan tayi shiru, ganin ƴan zindirawan nan ɗauke da khaleesah suna iface iface suna tsalle tsalle, cikin sanyin jiki ya ce a hankali "Karkiyi magana dan Allah, wlh mutanen jeji ne sam basuda hankali, zasu iya kisa kai tsaye" Idon tane ya kawo ruwa a hankali ta ce, "To me zasuwa khaleesah? Kaddai kashe ta zasuyi? Dan Allah kazo muje mu karɓo ta karsu kashe ta Hakeem" Da ssuri yace "Shshhhhhh, ki daina ɗaga murya, sannan kina haukane? Tayaya zamu tinkare su ai yankamu kawai zasuyi" A bayansa ta lafe haka suka ci gaba dabin bayansu cikin sanɗa har suka isa wani wuri mai kamada gari, gari ne ma tunda gashi nan akwai bukkoki da ɗakuna irin kara ba ginar laka ko bulo, agaban wani mutum aka ajiye khaleesa, tana kwance komai jinsa take tamkar a mafarki. Ana ajiye ta mutumin dake kan kujerar nan ya faɗo ya mata sujjada yana wasu surutai dabasu gane kan surutan nasa ba! Nihal da Hakeem kallon juna sukayi suna mamakin wannan al'amarin? Basu gama shan mamaki ba saida sukaga duk mutanen wurin sun taru sun zube suna sujjada! Hankalin su ba ƙaramin tashi yayi ba, Hakeem yace da Nihal "Waɗan nan mutanen nasan labarin su, shekarun baya a Nigeria an taɓa samun mutane irin su, indai har labarin danaji gaskia ne toko tabbas muna cikin tsaka mai wuya, Abi ne da kansa ya gayamun an samu mutanen dake rayuwa a jeji su abu mai tai suke bautawa indai yakai girman akuya! Abi ya sanar dani idan suka zo abin bautar su ya mutu za'a zauna anata kuka na kwana bakwai, daga nan se a shiga jeji duk abu mai rai da aka haɗu dashi na fsrko yana motsi shine sabon abin bauta. Nayi tunanin irin su ne saboda yace haka suke yi sunata sujjada wa koma miye, wanka da komai yi suke masa koda dabba ne kuwa, hatta sarki abun yake bautawa. Idan har ba kuskure nayi ba tabbas wancen sarkin ne kuma kinga ya zube yana mata sujjada" Zufa ce t tsatsafowa Nihal a hankali tana kallon sa tace "Yanzu ya zamuyi? Idan labarin ka hakane suma haka al'adar tasu yake kuma khaleesah ta faɗa hannun su, kenan dawo da ita hannun mu abune mai matuƙar wahala, bayan haka ko ƙoƙarin guduwa mukayi da ita tabbas zasu kamamu tunda sun fimu sanin kan jejin nan" Shi ɗinma zufa ya sharce a goshin sa sannan ya ce, "Yanzu dai mu ƙara laɓewa mu barwa zuwan dare komai, yanzu ke ki adana kanki anan, niko zanbi bayan su duk inda suka kaita zan nemota inyaso cikin dare saimu sace ta mu gudu da ita" Jinjina kanta taƴi alamun gamsuwa sannan ta ce, "You have to be very very carefull, mutanen nan wlh basuda hankali" Murmushi yayi mata baice komai ba kawai sai gani sukayi an saka wuƙa an fasa ƙafar Khaleesah dake ciwo, take wani jini ya tartse a firgice Nihal ta ƙwalla ƙara abinda ya janyo hankalin ɗaukacin mutan garin dake wurin zuwa ga inda suka jiyo sautin muryar mace, ita ma kanta Khaleesa wata uwar ƙara ta ƙwallah jin anyi mata wannan yankan! Sarki ne cikin yaren su ya ce a duba meyayi ƙara!!!! *Manage zan sauke wani da yamma, ina typing ya goge wannan kaɗanne karku jini shiru.* 9/11/21, 7:00 AM - Buhainat:      *GAMO!* *NA: BILLY GALADANCHI* *Iittafin GAMO da HUDA na kuɗi ne, dan Allah idan kina buƙatar saya ki tuntuɓi wannan lambar 07084161619.*     8. Hannu yakai ya rufe mata baki, sannan ya danƙwarar da kanta sukayi ƙasa, kallon ta yayi yanda take zarar ido a firgice ya girgiza mata kai a hankali alamun karta yi motsi ma, suna nan a duƙe manyan gwarazan maza suka riƙa tsallake kansu suna wucewa da gudu haka ta haɗe jikinta da nasa cikeda tsoro, hannunsa ya ɗaura saman kanta, zuciyar ta sai harbawa take sairi da sauri, tausayin Nihal sosai yake fiƴe da tunanin mai tunani. Haka suka takure saida taku ya ɗauke sannan ya jata da rarrafe suka lafe bayan wata bukkar wacce saida dare ya raba sannan suka shige ciki ganin hadari  ya gangamo. Tsugunawa sukayi har gari ya waye basu rintsa ba suna nan a tsirace dukkan su, bamaiyin magana acikin su.    Khaleesah har gari ya waye ana mata cure cure a ƙafa, bayan an fasa an tsatse jinin aka bata wasu ruwa tayita aman jini sannan aka rufe ƙafar da wasu ganyaye da mata suka daka! Tabbas ta samu tsananin sassaucin abinda takeji daya danganci azaba amma shin me suke nufi? Waɗan nan mutanen sukuma su waye? Me suke nufi da ita? Addu'ar tane Allah ya amsa tanaga! Ƴaɓ zindirawa basa salla basa salati, basu masan annabi ya kafu ba, haka aka fito da ita da sanyin asuba aka ɗauko wani dutse aka ajiye ta akai. Wadu maza ne suka shiga rabata da kayan jikinta, inda ta fara kokawa tana kakkare jikin ta amma haka ta ƙsrfin tuwo suka rabata da rigar ta da wando suka mata zigidir! Wannan safiyar ma su Hakeem fitowa sukayi daga bukkar nan suka dawo maɓoyar su cikin sanɗa, sedai me suna fitowa suka hango an shiga ciki an fito da wasu kayan dasuka gani a bukkar ajiye an nufi wurin da khaleesah take a zaune tana makyarkyatar tsoro da kuma sanyi! Hakeem ɗauke idanshi yayi daga duban khaleesa yana tsoro idan ba sacrifice zasuyi da itaba, zakara suka ɗakko fari fat suka tsaya asaman kanta suka yankashi jinin yana tsiyaya a saman sumar kanta har zuwa jikinta, bakinta ta buɗe ta soma  karato duk wata addu'a datazo bakinta a sarari cikin murya ƙasa ƙasa. Cikin ƙatuwar tukunya tana tafasa agefe aka wurga zakaran nan sannan aka ɗakko akuya aka wurga ta ciki da ranta!  Haka matasa maza da mata suka zagaye ta wasu suna kiɗa wasu kuma rawa ana zagayar ta ciki hadda sarki. Wata ƙwarya aka ɗakko aka miƙawa sarki ya karɓa ya kurɓa, sannan ya baiwa wata mace itama tasha haka aka riƙa zagaye da ƙwaryar a tsakanin mutanen wurin sanda kowa yasha sannan aka miƙawa khaleesa, kallon ƙwaryar tayi jinine aciki tabbas tayaya zata iya shan jini? Ɓata fuska tayi sannan ta kawar da kanta daga duban ƙwaryar dama mai miƙa mata, sukayi sukayi taƙi karɓa dan haka suka sanya wani ƙato ya riƙe kanta wani ya kafa mata ƙwaryar a baki, tana turjewa yana tirsasa ta. Hakeem bindon daya ɗakko acikin bukkar nan ya janyo sannan ya rarumo dutse madaidaici ya saita ƙwaryar ya harba! Take ta suɓuce a hannun wanda take hannun sa kuma ta tarwatse a ƙasa jinin ya watse, wani irin razana yayi cikin tsananin tsoro ya zube a ƙasa yana wani surutu da basa ganewa kuma basaji danya musu nisa. Zabgegen takobi wanda suke tunanin shine sarki ya zaro a fusace ya fille masa kai, sannan wanda yake riƙe da kanta ma ya fille kansa, jikin khaleesah ne ya ɗauki ƙyarma, lokaci guda ta saki fitsari a jikinta, gashi an mata tsirara haka sarki yayi wata magana aka zare ta zuwa wannan bukkar da suke ɓuya kowane dare. Cikin ɗoki Hakeem yace da Nihal "Yau da dare zamu saceta mu gudu" Tana murmushi tace "Allah yasa su barta aciki, nizan goyata idan muka sace ta" Batare daya ce komai ba ya ƙura mata ido , a ranshi yace dama Nihal tana dariya, dama kyakkayawa ce haka? Narke fuska tayi a shagwaɓe tamkar zatayi kuka sannan tace tana langwaɓar da kanta "kanata kallo na meye ne to?" Hannun sa yasa yakai hancinta yaja "A jejin nan idan kikamun rashin kunya miƙaki zanyi awurin maguzawan cen suyi peppersoup dake su cinye" Kallon juna suke har lokacin a narke ta ce, "Da wannan yunwar daka barni dashi ai gwanda kawai ka miƙa ni a gunsu" Hannunta ya riƙo cikin tausayi "kiyi haƙuri Nihal inshaa Allah yau zan sama miki abinda zakici" Sauke kanta da ƙwayar idanta tayi a ƙasa cikeda jin yunwa "wasa nake dama, ta yaya zaka samomun tunda yake babu abincin ne" Motsi sukaji kusa dasu da sauri suka waiga atare, wata macece da Namiji suke maƙale ajikin bishiya suna aikata masha'a basu masan dasu Nihal a wurin ba, sai yare suke ƙasa ƙasa cikin sambatu kuma ga alama laɓewa ne sukayi. Hakeem kawar da kansa yayi ganin Nihal.ta tsorata tana sadda kai a ƙasa cikin tsoro! Ganin takobi da kibiya yasa ya zaresu yaja hannunta a duƙe suka bar wurin. Tunda sukaga wannan Hakeem ya kula Nihal tamkar tsoron sa takeji ko kunya, cen bayan garin yajata suka zagaye wani dutse suka zauna, saida ya gama tsudying wurin sosai sannan ya ce, "Niha zance na nemo miki abinci, ki zauna anan karki kuskura kibar nan wurin" Da sauri ta kalle sa a razane "Zaka ƙara ɓacemun Hakeem, dan Allah karka barni, ka jirani kawai mu tafi kaji" Idanta ya kalla ta bashi tausayi sannan ya sunkuya kusa da ita yace yana riƙo hannayenta duka biyu "Nihal ke ƙanwata ce ta kusa sosai, bazan taɓa cutar dake ba har abada, duk wani abu dazai cutar dake bazan soshi ba, ki zauna anan Nihal, hanyar dazan ɗauka ta samomiki abinci mai hatsarin gaske ce, kimun addu'a naje nakuma dawo lafiya kinji, namiki alƙawarin nanda awa ɗaya zan dawo" Jinjina masa kanta tayi alamar gamsuwa sannan ya sake hannayen.ta ya miƙe ya zaga ta hanyar dazata sadashi da wannan garin! A hankali ya shiga garin tsit bakajin motsin komai bakuma kajin motsin kowa! Jikin sa yana rawa danshi kanshi yasan hanyar daya ɗakko bamai ɓullewa bace ba ya kutsa har inda ya hango wani cage cike da kaji kwana biyu da suka wuce. A hankali cikin sanɗa ya buɗe shi ya kamo kaji biyu ya mayar ya rufe sannan ya koma daga baya ta wannan hanyar domin komawa wurin Nihal yaga yanda suke kunna wuta da dutse. Murna yake sosai ya kusa isa wurin Nihal, so yake ya gasa mata su da takobin nan zai yankasu. Gabanshi kawai yaga maguzawan nan susu biyu bamai kalar imani ko tausayi akanshi haka ya duburburce ya rasa inda zai shiga ɗaya daga cikinsu ya cizgo shi saida ya yada kajin nan dama ya haɗe ƙafarsu wuri daya ya ƙille da wani ganye, sukayi gefe guda a haɗe. Wanka masa lafiyayyen mari ɗaya daga ciki yayi saida yaga taurari sannan ya soma yin faɗa cikin yaren da sam Hakeem.baya ganewa! Kansa sukayo su duka biyu tamkar zasu cinyesa ɗanye! *********** Nihal tana nan zaune taga shiru shiru bai dawo ba, tasani tabbas ba lafiya ba, a sukwane ta miƙe zataje neman sa saita tuna yace karta kuskura tabar wurin wannan ya sanya ta koma ta zauna! A ranta tana ayyana "anya lafiya kuwa? Saman kanta daga kan dutsen tajiyo wasu muryoyi na maza, a hankali ta ɗaga kanta tana kallonsu, waɗan nan ma kamar waɗancen ne, saidai su da yadi ajikinsu ma'ana bada fure suka rufe tsiraicin suba yadine kamar lailai fari, kallo ɗaya zaka musu ka tabbatar waɗan nan ƴan ta'adda ne, abinda yafi bata mamaki shine hausa sukeyi rangaɗam! Saidai kuma acikin hausar zaka tsinci harshen fulanin jeji, dankuwa sunayin hausar ne tare dayin sirki da fuƙatanci. Ƙirjinta ta dafe tana ƙara matsewa da dutsen har yau bata manta muryoyin mutanen dasuka wurgota cikin wannan bala'in! Haka taja jikinta ta rakuɓe har zuwa sanda suka gama fitsarin su da rabinsa ya ƙare ajikinta sukayi shirin juyawa, tsananin ƙishiruwa ne ya haddasa wa maƙoshinta ɓushewa inda atake ta ƙware ta soma tari bilhaq! Kallon juna sukayi sannan suka sake kallon wurin tabbas ga ƙafar mutum nan a tare suka juya domin zagawa suga waye yake musu laɓel!! Mom Nu'aiym.     9/11/21, 7:00 AM - Buhainat: *GAMO!* *NA: BILLY GALADANCHI* *LITTAFAN GAMO DA HUDA NA KUƊI NE MAI BUƘATAR SAYA SAIYA TUNTUƁI WANNAN LAMBAR 07084161619.* 9. Hakeem ganin zasu hallakashi ya sanyashi zaro takobin days sata kai tsaye ya ɓurmawa ɗaya aciki, ya kuma juyowa ya yanki wuyan ɗayan, zube ya barsu awurin suna kakarin mutuwa, ya ɗauki kajin sa ya gudu dasu. Zuwansa yayi daidai da ganin sanda mutanen dayake da tabbacin bandits ne suna ƙoƙarin zagawa ƙasan dutsen nan, kibiyoyin dabaisan ya ake amfani dasu ba sai a film ya zaro yayi saiti ya harbe ɗayan a bayan sa inta ƙara kawai ya ƙwalla ya zube agun, ya kuma saita ya harbi ɗayan a wuyan sa, na ukun ne ya gudu baƴan ya waigo baiga kowa ba! Hanzarin zuwa yayi yaja hannun Nihal bayan ya ɗauke bundigogin da biyun nan suke rataƴe dasu, takobin sa ya kuma sakawa ya yankesu sannan yabarsu awurin ba rai ya ruga wurin Nihal. Yana zuwa ya tarar dik ta jiƙe, ga bundigogi a hannun sa masu nauyi ga kibiyoyi ya tattaro harna waɗancen ga kajin daya sato haka ya zari Nihal ya ɗaura a bayan sa ya shiga rusar gudu yau ƴan mazan ganin bundiga kawai ta tunasar dashi aikin sa daya ajiye akan mahaufin sa! Zagawa ya kuma yi kan dutsen ya lalube aljihun waɗannan ƴan fulanin ya tattare bullet da kuɗin dabasufi dubu goma ba yabarsu agun. Mamaki sosai Nihal keyi yanda yake shararar gudu tamkar babu komai ajikin sa, koda yake tasan lokacin dayake aikin soja kafin mahaifin sa ya zama shugaban ƙasa! Yayi gudu na sosai da ita sannan ya nemi wata bishiyar ya kwantar da ita agefen bishiyar ya ɗare akan bishiyar ya ɓoye bundigogin nan da kibiyoyi ya riƙe iya takobin ya zauna ya yanke kajin nan ya samo yanga ya tashi wuta da dutse ya gasa gajin nan sannan ya bata taci shima yaci wata gora ya miƙa mata ya ce, "Waɗan cen fulanin sun ganki ne? Kallon sa ta yi kafin ta ce, "Ban saniba gaskiya, nidai na gansu saina ɓoye kaina saida sukazo tafiya tari ya sarƙe ni, sainaga suna leƙe na to daganan kuma sai ihun su na dingaji, ban fito ba kace in zauna karnaje ko ina" Kallon tausayi yaƴi mata ya lura kuka takeso tayi,ilai kuwa saiga ƙwallan yana silalowa daga idanta,farcen sa ya saka ya ɗauke mata su sannan ya ce, "karkiyi kuka my sister, Inshaa Allah i will be the best brother on earth, i make sure na kafa tarihin zama babban soja a Nigeria saina ɗaga darajar ki na tabbatar na fitar dake daga wannan jejin" Jinjina masa kai ta yi kukan yana daɗa ƙwace mata, sannan ta ce "Wlh tsoro nakeji, fulanin dana gani kamar bandits kuma ance kisa sukeyi sannan kuma suna yiwa ƴan mata fyaɗe! Sauke nannauyan ajiyan zuciya ya yi sannan a hankali ya ce, "Babu abinda zai sameki da yardar Allah, abu ɗaya na sani na tabbatar fulanin nan saisun ɗauki fansar ƴan uwan su, sannan kuma na tabbatar maguzawan cen saisun ɗauki fansar ƴan uwansu sabida haka faɗa zan haɗasu" kallon sa ta yi da mamaki "Meye ya haɗaka da maguzawan banda khaleesah kuma? Kallon ta yaƴi cikin ƙarfin hali ya ce, "Abinda yake damuna shine basuda imani, wasu maguzawa ne suka nemi kasheni saina kashesu instead, bayan haka kuma saiga fulanin nan, daga nesa na gansu suna fitsari sai kuma gasu suna shirin zagawa, banko iya harba takobi ba dana harbe dukkansu, haka na jarraba na harbi bayu ɗaya ya tsere daga nan kuma nazo na saka takobi na ƙarasa su! Kinga waɗancen maguzawan ba wanda yaga sanda nayi kisan amma zasu nemi sanin waye! Sukuma Fulanin nan zasu nemi wanda ya taɓa ƴan uwansu ya kashesu. Da kibiyoyin maguzawa na harbi fulani, dan haka indai sunsan juna cen zasu nufa daga zaran sunga kibiyar su, sukuwa su zasu tuhuma akan kashe maguzawa ƴan uwansu. Yanzu so nake nakai bundigogin fulanin nan agarin maguzawan cen na ɓoye idan sunzo bincike zasu gansu kuma zasu kashe juna mu huta, saidai banason rabuwa da bundigogin dan kuwa sunada bullet yakai ɗari dana haɗa a aljihunsu! Kuma zasu iya zama mana garkuwa idan muka riƙe su" Shiru ta yi na wani lokaci kafin ta ce, "ka riƙe bundigar ai makami ce Hakeem, kawai ni mu ɗakko khaleesah mu gudu" Shiru yayi sannan cen ya ce, Idan dare ya raba zan barki a saman bishiyar nan duk rintsi karki sakko, zanje nazo da ita inyaso saimu gudu daga wannan yakin gaba ɗaya, bandits basa zama jejin dababu ntwrk,.so.inaga gaba kaɗan zamu dace da ntwrk sai nayi kiran waya" Cikeda gamsuwa da bayanin sa ta gƴaɗa masa kai. Suna nan zaune suka jiyo ƙarar mashuna, da sauri ya ɗagata suka hau kan bishiya cen da nisa bayan sun tattare komai zuwa sama. Suna saman bishiyar mashin ɗinda ya wuce yakai hamsin ko wanne da goyon mutane uku akai! Nihal ƙanƙame Hakeem tayi jikinta yana tsananin rawa, batama san me takeji ba na danagen da azaba akan storo, sai kace a film da rana ba tun kafin daren yayi! Haka suka zauna akan bishiyar nan tsawon awa biyu daga inda suke suna jiyo ƙarar tashin bundiga ta ko ina, hankalin Hakeem ma ya tashi fiye da tunani kenan basuda nisa camp ɗinsu da nan wurin? Muryan Nihal a sarƙe ta ce, "Hakeem me kenan? Zafa su iya kashe khaleesah ko? Kallon ta yayi ya kai hannun sa saman kanta "Nihal calm down mana, i promise you komai zai tafi daidai kinji, khaleesah ba abinda zai same ta" Suna wannan saiga mashunan sun dawo wasu ɗaɗɗaure da igiya ga khaleesah acikin su tana fama da ƙafa dukda yake ma da sauƙi maganain dasuka saka mata ya mata aiki sosai tana ƙafar lafiya lau, a tsirara take har lokacin wani kuka ne ys ƙwacewa Nihal ta sakeshi sosai abinda ya dakatar da wanda suka jiyo kukan suna waigen wurin, hannu Hakeem yakai ya rufe mata baki ya ware idanshi a tsorace dan tabbas idan suka ganshi da bundigogin nan zasu gano cewar shine ya kashe ƴan uwansa!!! Wanda ke janye da ragamar mutanen dake tafiya a ƙasa ya ɗaga kansa sama donshi tabbas dags cen yajiyo sautin kukan!! Mom Nu'aiym. 9/11/21, 7:00 AM - Buhainat:     *GAMO!* *NA: BILLY GALADANCHI* *LITTAFAN GAMO DA HUDA NA KUƊI NE, MAI BUKATAR SAYA YA TUNTUƁI WANNAN NUMBER 07084161619*    10. Ɗaga kan da zaiyi kawai sai tsuntsuwa tai masa kashi a ido, wannan ya sanya ya yi hanzarin kai hannu ya shafe kashin yashiga mutsitsika ido, gaba kawai yayi tare da mantawa da muryan kukan da ya ji. khaleesah ƙirjin tane yayi tsananin dokawa dan tabbas wannan muryar Nihal ce, cikin rashin kuzari ta kalli saman icen saidai bataga komai ba, wannan ya sanya taci gaba da tafiya tana roƙon Allah ya ɗauki ranta a wannan lokacin ta huta. Wani daga cikin wanda suke turasu suna tafiyar wahala a ƙafa gashi ƙafar tata ma ɗingishi takeyi. Hannu yakai ya dakar mata mazaunai yana dariyar shaƙiyanci cikin hausar ta harshen fulani ya ce "Aradu kayan nan ajjiyar oga ne, kasan fa idanshi idan ganin matan nan masu diri" Wani baƙin cikine ya taso ya tarnaƙe ta, abun ya kai mata iya wuya amma batako waigo ba, saboda tsabar ɓacin rai batako ganin gaban ta. Tuntuɓe tayi nan take ta tafi luuu zata faɗi, da sauri wannan mutumin ya riƙota yana dariya, hannunsa a saman dukiyar fulaninta "ke kina haukane dazakiwa oga asara" Bata ko waigo ba ta ƙwace kanta daga jikinsa, wani daga cikin masu turadu na bayansu rigar sa ya zame ajikin sa ya matsa ta gabanta ya miƙa mata sannan ya ce, "Ba'a wasa sam da kayan oga, maza ki rufe" Bata damu da mugwayen kalamansa ba, karɓa kawai ta yi ta saka cikin sauri jikinta har rawa yake sannan ta sauke nannauyan ajiyan zuciya saura ɗankwali, sam batajin daɗin yanda kanta ma yake a buɗe. Saida sukayi nisa sannan Hakeem ya sakko tare da taimakawa Nihal ta sakko ya kwaso dukka kayan sa ya goya kibiyoyi a baya ya saƙala takobi a kunkurun sa sannan ya rataye bundigogi bayan ya cika aljihun sa da bullet. Hannun ta yaja suka soma biyewa takun waɗan nan bandits ɗin zuwa cikin jejin nan. Kallon nutsuwa tayi masa bayan sun samu wani ƙaton kogo sun maƙale acikin sa sannan ta ce, "Hakeem inaga ba alkhairi bane bibiyar waɗan nan ƴan ta'addan, sojoji ma sun gaza dasu bare kuma kai, kai kaɗai ne fa, su kuma sun kai su ɗari uku, a gaskiya nidai inajin tsoro wani abu ya same mu" Murmushi yayi irin na karismatic men ɗin nan, ita tunda takema bata taɓa ganin yayi murmushi ba, ashe dama haka murmushi yake masa kyau amma shi sam bayayi. "Bazan iya tinkarar su ba sam amma su ai basusan komai ba sai gaba da gaba, nikuma inada dabarun yaƙi kala kala, kin manta cewar ni ɗin nan soja ne, a hankali zanyi fatali da rundunar su" Kallon tsoro tayi masa kafin ta ce, "Ka kaini gida nidai, kisa suke yi kashemu zasuyi,haka ƙaddarar khaleesa tazo, Allah ya kuɓutar da ita, mu kuma dabasu gammu ba dan Allah karka janyo mana musiba" Ya tabbatar cewar Niha bazata fahimce sa ba ,ko ba komai mata sunada rauni, "Ba tinkarar su zanyi ba dear, ƙawarki ce bazan iya bari ba a hannun su, tabbas saina karɓo ta koda kuwa hakan yana nufin tawa rayuwar zata ƙare, bazan iya barinta anan ba gaskiya, saboda haka ki nutsu muyita addu'a zan sace ta inzo mu gudu" Kallon sa kawai take batace masa komai ba. Anan dare ya riskesu sukayi sallan isha. Zaman shiru sukayi na tsawon awa ɗaya kafin ta ce tana kallon sa "Sadaukee yunwa nakeji" Kallon ta shima yayi lokaci ɗaya ya ɗauke kansa sannan ya ce, "Mun manta da ɗayan kazar nan a sama bishiyar nan, bazan iya komawa cen ba ki bari da safe zan sama miki abinci" Shiru ta yi hakan ya sanya ya ɗago ya kalle ta, gaba ɗaya ta tabare fuskar nan tamkar zatayi kuka ɗauke kanshi yayi haɗe da kashe hasken fitilar wayar sa, yaga batry ɗin sa yana ƙarayi ƙasa sannan ya kwanta abinshi, duhu ne ya mamaye ilahirin kogon abinda ya sanya da sauri ta masa kusa dashi ta kwanta a bayan sa gaba ɗaya ta cure jikinta wuri ɗaya, iska ce mai ƙarfin gaske ta taso hadari gadan gadan ya haɗe jejin sai tsawa ake da walƙiya, idan akayi wata tsawar sai gaba ɗaya Nihal ta shige acikin jikin Hakeem, shi kuwa yayi shiru tamkar bacci yakeyi baya ko motsawa, haka aka kwana ana tsula ruwan daya hanawa Nihal da Hakeem koda runtsawa ne a wannan daren gaba ɗaya, kuma tsabar ƙarfin ruwan ya sanya har kogon dasuke aciki ya cika sosai da ruwa dolen duniya ya tilastasu karashe wannan daren a tsaye. Nihal sanyi takeji saboda ruwan da iska yake mai sanyi, gashi kayan jikinta duk a jiƙe suke, tsaye acikin kogon, zazzafan zazzaɓi yayi mata dirar mata mikiya, nan da nan ta shiga makyarkyata tana karkawa! A ɓangaren Banɗits kuwa tafiyar awa uku ce ta kaisu inda zasuje, haka khaleesa ga ciwon ƙafa ga zazzaɓin nan datakeji ga yunwa, numfashin ta sama da ƙasa yake mata tsabar tsananin azaba. Haka suka yada zango a ɗaɗɗuresu a sarari suda maguzawan nan anan taga tashin hankali sun dawo oga baya nan yafita operation. Matan maguzawan nan suka fara ta kansu ɗays cikinsu ya matsa kusa da ɗaya tana jikin bishiya a ɗaure ya kama mata dukiyar fulanin ta ya shiga murzawa hadda ƙeta sai kuka take tana shura ƙafa amma ko'a jikin sa, wani ɗan uwan sa yazo shima suka dinga mata abubuwa hannun wannan a ƙasanta na wannan a dukiyar fulanin ta, agaban duk mutanen dake nan suka kunce ƴar nan namijin dayayi amfani da uta yakai 30 tun tana motsi harta daina gaba ɗaya suna fahimtar ta mutu wani daga cikin su ya ce "Munyi Nasarar zuwa Oga baya nan, kumuzo matanan muyita sukuwa a kan shegu, wacce ta mutu mu wurgar da banza" Haka suka dinga jan matayen nan, mazajen su suna ihu amma haka suke amfani dasu cikinsu hadda yara dabasu san komai ba, wasu suna al'ada haka suke hawan su babu abinda ya dame su. Sunyiwa yara sunkai ashirin mata fyaɗe sannan suka zo kan khaleesah. Gaba ɗaya ita da ƙyar ma take numfashi, haka suka jata ba imani suka kwantar dan suma sun soma gajiya, suka fara shafa jikinta, anan ne ruwa da iska ya taso abinda ya sanya suka kuma ɗaureta kenan suka shige bukkokin ssu suka bar nan ajikin bishiyoyi iska da ruwa suka musu mugun duka! Khaleesah gaba ɗaya ta cire rai da rayuwa, burinta kawai Allah yasa ta cika da kalmar shahada dan tasan wannan mawuyacin halin data shiga sai Allah. ************** Wayewar gari sukayi asubahi da ƙyar Nihal ta iya yi sannan ya barta awurin ya shiga jeji, tuni layin machine na bandits da kuma takun sawayen su yasha dukan ruwan sama ya wanke! Yayi nasarar harbo zomo har biyu yazo ya yanka amma da ƙyar ya iya haɗa wuta ta miƙe Anan ya gasa mata amma ga mamakin saita gagara ci ko kaɗan, shi kaɗai yaci sannan ya musu guzurin saura. Babu yanda baiyi ta tashi su tafiba amma san ta kasa da ƙyar ya goyata a bayan sa yana so su isa inda bandits ɗin nan suke saboda sighnal yake nema. Haka duka kutsa a jejin nan yayita cin tafiya, tunda suka soma ganin biri ya shiga tsoron hanyar dasuka shigo, ga namun jeji nan kala kala, wasu suyi cikinsu ya kashe wasu kuma ko kallon su basayi! Haka ya samu wurin daya lura babu komai ya ajiyr ta shima ya zauna, yanzun ma yayi yayi taƙi taci abinci dole ya haƙura ya barta shiyaci. A saman kansu yajiyo wani sauti ko shakka bayayi wannan rorar zakice mai firgita mutum, da sauri Nihal ta matse shi, shi ɗinma dafata yayi ya soma kalle kelle. Ata gaban su ya hango wani gabjejen zaki yana tinkaro su kenan wannan cage ɗin sune? Girjin sa yayi mugun dokawa saboda gwanda bandits da zakin nan! Haka ya miƙe tsaye itama ta miƙe tayi bayan sa a wahale, bundiga ya saita yayi hanzarin pulling trigger ɗin kana ya bai zaɓa ɓata lokaci ba ya sakewa zakin darma a ƙahon zuci! Saida zakin yayi wata rora mai firgitarwa sannan ya zube awurin jinin sa yana malala, wata macen zaki itama ta shigo ta soma.shinshinar wanda ke zaune, atake tayi wata uwar rorar datafi duk nashi ƙarfi, tsalle ɗaya ta faɗa akan Hakeem wanda yayi dabarar zaro kibiyar dake bayan sa yana maici gaba da kokawa da ita ya daɓa mata a ƙahon zuciyar ta sannan ya cillar da ita yayi hanzarin zare takobin sa ya yanka wuyan ta a wahale. Anan ya zube yana mayar da numfarfashi na kusan mintuna uku sannan ya zari Nihal ya saɓa a bayan sa ya ruga da gudun fanfalaƙi yabar cikin cahe ɗin dayake na dutse ne! Gaba ɗaya aguje ya soma laƙuben hanyar barin jejin inda ba kalar naman dajin dabai haɗu dasu ba amma wannan karon ba wanda ya kulashu. *************** Mahaifiyar Hakeem tana kallon Momyn Nihal ta ce, "Ashe dama ƙaddarar rayuwar Nihal da Hakeem bata tsaya anan ba, ashe lokaci ɗaya zasu tafi lahira su barmu da kewa" Kallon ta ita ma take cikin rashin madafa sannan ta ce, "Your Excelency nifa na rasa dalilina na gagara yarda cewar tabbas yaran nan mutuwa sukayi. Kinga dai Hakeem bayan shi an tabbatar mana da cewar anga passengers sama da talatin da jirgin bai watse ta gefensu ba suka faɗa dazuzzuka, kuma shi hakeem yana cikin su sabida VIP ne kuma jirgin ance wutsiyar sace ta watse banda gaba gaban, duk wanda yake VIP.an ɗakko su a jeji wasu a ruwa, amma shi ai bamu neme shiba ko? Ita kuwa Nihal yanda suke dason kuɗin na da tuni sun kira sunce azo a kawo kuɗi a karɓe ta, ƙawayen ta sunce sunga fitar su ta window itada ɗayan ƙawarsu dasuka ɓata a tare. Nafi tsammanin sun shiga wani wurin ne sun gagara fita" Sauke nannauyar ajiyar zuciya Ammin Hakeem tayi sannan ta ce, "Ana kan neman su fa, kuma tabbas ko jiya anga wasu a jeji naji labarin har a news, saidai shi Hakeem ne ba'a gansa ba, amma idan haka kike tunani bara zanwa His Excelency magana a tura neman dukkansu, su Nihal nemesu a jejin nan dake kusa da ƙauyen da suka je" Haka suka tattauna sosai ƙafin suka rabu. ****************** Wayar da ya janyo yana dubawa time yake kallo, ɗagowar da zaiyi saiya hango bukkoki tare daashuna jere a gefensu sama da ɗari. Da sauri ya ɓuya a bayan bishiya. Anan ya laɓr har dare ya raba ya daina jin ihun mutane sannan ya bar Nihal anan ya kutsa domin sato Khaleesa! Saida yaje tsakiyar wurin sai yaji surutai a bayan sa yana waigowa yaga bandits ɗin nan sun masa zobe! Ita kuwa Nihal kawai tsoro taji tafito daga bayan bishiyar tabiyo shi ashe ashe sun ganta suka kamota zasu zo da ita camp kawai saiga Hakeem aiko suka damƙeshi!!!! Kallon kallo ake tsakanin su da khaleesa har zuwa sanda gari ya waye hasken safiya ya bayyana suka nemi yin sallar asuba aka zanesu! Nan Oga ya fito da rawanin sa da wata zabgegiyar bulala a hannun sa aka kawo masa kujera ya zauna sannan ya kalli Hakeem ɗauke da bundigogin daya saya da hannun sa yayi wata dariyar mugunta kafin ya ce, "Kai ubanwa kazoyi a gona ta" Kallon tsanata Hakeem.ya wurga masa kafin ya ce, "Nazone in tafi da ƴar uwata da kuka ɗauko dabata mutu komai ba, dan Allah ku bani ita mu tafi" Dariya Oga yayi sannan ya ce, "Wanda baizo gona taba ma neman sa nake bare kai daka kawo kanka, ai senashi uwarka tukunna yaro xan saurara maka, ya akayi akaga bundigana a hannunka, ko kaine kashe harɗo da mangal" Shiru Hakeem yayi inda Ogan nan ya zabga masa mugun mari saida ya gigice dukda zaman sa soja ya kalle sa cikin tsana ya ce, "Bakada hankali ne kake duka na? Ka sakemun ƙanwata idan kuɗi kake so zansaka a akawo maka" Dariya sosai Oga yayi sannan ya ce, "kai wanene? Ƙaramin ɗan iskan jeji mai yawo da mata? Bari kaji bakada kuɗin dazaka biya rayukan yarana daka kashe! Kashe ka zanyi bayan nasa samari hamsin hamsin sunyi waɗan nan matan fyaɗe a gaban ka sun mutu na baiwa karnuka sun cinye gawar su sannan in kashe ka!! Ƙirjin Nihal yana dokawa jin wannan maganar ta ce tana kallon ogan tana kuka, "kayi hakuri malam, karka kashemu kaji, ƙaddara ce ta kawomu wurin ku, kaga wannan ɗan shugaban ƙasa ne jirgi ya faɗi dashi yazo nan, mukuma yan ta'adda irinku sukace zasu mana fyaɗe muka tsre ashe jeji ne mukazo shine muka ƙare a nan, ni mahaifina shine senate president ita kuma ƴar gwamna ce waccen" Ta ƙarashe maganar tana nuna khaleeesah" Wata mahaukaciyar dariya Ogan nan ya fashe da ita sannan ya ce, "kawai yau idan akace Allah yana sonka magana ta ƙare, naji labarin ana neman ku keda wannan wato dama kune kuka kawo kanku, kai kuma ai ubanka ya zata ka mutu taɓaɓɓe an zata lagos zashi amma sai ga shege a jirgin sakkwato, wlh shine tabbas, kuma na ganku a jaridu, ba iyayen ku sunce bazamu taɓa kaiwa gareku ba! Ba sunce kun mana nisa ba, maza maza ku ɗakko manƴan wayoyi zan fara cin wannan mai bakin surutu kuyiwa senate president video ina amfani da ƴarsa, kuyiwa gwamna ma, shugaban ƙasa shi doƙe ɓiliyan biyar zai bani in bashi ɗansa, amma fa kafin na bashi ɗan nasa saina cire ƙafar sa ɗaya ya zama ɗan shugaban ƙasa gurgu. Suma matan na fasa kashe su, kawai so nake ayita kallon su ina amfani dasu kiwa yaƙi aurar shegu kuma ɓiliyan ɗaya ko wacce ubanta zai kawo ƴaƴan ɓarayi kawai! Jikin Nuhal yana rawa ta soma musu gashi yaran har sun fara video ya zabga mata mari ya yaga rigar jikin ta, hakeem ya zaburo wani ya saka kan ɓudiga ya kwaɗa masa akai take ya zube wurin a sume! Ya wurgar da Nihal kwance a ƙasa ya zare mazagin wandon sa yayi kanta, sai ihu suke suna sai oga, suka tashi Hakeem da ruwan sanyi ya farka a zabure yana ji yana gani ogan nan yake ɓarar ƙafafun Nihal tana ihu tana maƙewa amma sai marinta yakeyi "Hakeem ka taimake ni" Yajiyo sautin muryar ta a raunace gashi a rirriƙe,kawar da kanshi yayi daga dubanta yana zubar da ƙwallah!!!!!!! Anan zamu dakata da free pages namu wanda yakeson ci gaba ya tuntuɓeni da wannan lambar 07084161619. Mom Nu'aiym. 9/11/21, 7:02 AM - Buhainat: GM    11. Jikinta yana rawa sosai idanta yakai akan wuƙar dake rataye awuyan wani ya riƙe mata ƙafa ɗaya, da azama ta yunƙura ta zaro wuƙar kai tsaye ogan nasu ta cakawa wuƙar a wuya, tayi kukan nura ta cakawa na gefen sa, gaba ɗaya ƙaramar hauka ta shiga kusan mutane shida ta cakawa kafin su rirriƙe ta, sai ihu takeyi tamkar hauka sabon kamu. Gaba ɗaya su kuma sai sukayi wurin ogansu suna jijjigashi ganin baya numfashi ya sanya suka fashe da kuka, ɗaya daga cikin su ya zabgawa Nihal lafiyayyen mari "Kika kashe oga, wlh yankan rago zan miki" Hakeem dasuka sake agigice bundiga ya raruma, da ido ya haddace adadin mazan dake wurin masu ƙafiya su tara ne, duk sauran rundunar su sun tafi operation, kai tsaye jikin sojojin ya motsa, ak47 ɗinda yayi sa'a da ita ya daddage ya harbe su duka acikin daƙiƙa uku! Wanda sukaji rauni acikin su ya ƙarasasu da bullet Mutanen dake jejin nan waɗan nan maguzawan suma ya kuncesu, waɗan da dama suna nan ya kuncesu hausawa ne ƴan uwansa da kuma inyamuri biyu sai bayarbe uku. Haka yasa suka ɗaura juna akan mashunan su suka shiya ɗauki Nihal daketa kuka ya nemo mata riga a bukkar su ya bata da zani suka saka ita da khaleesat. Hatta matan daya sama a bukkar saida ya harbesu ya dauke jakunkunan kuɗi ƙwaya uku suka ɗare mashunan suka haura keji!     Sunyi tafiya mai matuƙar nisa ga alama jeji suka luɓa ko yanzu, man mashuna suka soma ƙarewa dole aka shiga shirin barin mashina anan ahau ƙafa. Nihal gaba ɗaya a yamutse take dan sam hankalin ta baya jikinta zamu iya cewa kisan datayi ya taɓa kanta sosai harma batasan me take ba. Wani wuri da nisa sosai suka yada zango gaba ɗaya a galabaice suke, anan ɗaya daga cikin su ke cewa da Hakeem. "Wannan babban jeji ne yallaɓai, ni soja ne kuma daga fita operation suka kama ni, nasan hanyar nan inada map ma saidai gaskia ko yanzu saimun cire son jiki munyi gaba, danma wannan ta kashe wanda yafisu sanin jejin amma ai da yanzu sun cimma na, matan nan su huta mu bar nan wurin" Nisawa Hakeem yayi cikin dana sanin abubuwa da yawa, idansa ya ssuke akan khaleesah, ƙafarta yanda tayi wani irin kore ya tilasta masa zubarda ƙwalla, cikin raunin murya ya ce yana kallon ta, "Sannu khaleesah, anya zaki iya tafiya kuwa,ƙafar nan taki tana bani tsoro, wani green color nake ganin tanayi ga wani maiƙo saikace inda ake tatsar mai" Kallon sa kawai ta yi amma batace masa komai ba har sanda ya ƙaraso ya ɗaga ƙafar, dandannawa yashigayi a hankali yanaso yagane shin ruwane acikin ƙafar kome saidai me gaba ɗaya sai ya kula bata motsa ƙafar, batajin ma ana taɓawa, da sauri ya kalle ta a karo na barƙatai, "Khaleesah kalleni" Ɗagowa tayi sukayi ido biyu, "Idan na taɓa ƙafar nan dake miki ciwo kinaji? "Ban fahimce ka ba? Kawar da kansa yayi ya mayar da dubansa zuwa ga ƙafar, hannun sa yakai ya danna da ƙarfi ko motsi batayi ba. 'Kaddai yarinyar nan ƙafarta ta gama ruɓewa?' ya ayyana a ranshi, cikin tausayi ya ce yana kallon mutumin daya kira kanshi da soja, "Aikin me kake a sojoji? Sosa kanshi yayi sannan ya ce, "Yallaɓai Nurse ne ni a sojoji, ina tsakiya da duba wani patient dayayi artabu dasu fagen yaƙi kawai suka mana zobe a camp ɗinmu, ƙarshen ta wanda suka ɗakkomu a tare kasheshi sukayi, wannan jakar dakaga na ɗakko ta aikice, nida likitan mu suka ɗakko duk wani wanda yayi rauni acikin su mune muke duba musu shi sun hana muna motsi, shi wancen likitan soji dasuka kashe ai idan suka kawo marasa lafiyan su allurar dake dasƙarar da jini yake musu basu sani ba sai mutum s hankali ya mutu, shine suka gane suka kashe shi, niko yanzu shisa na ɗakko gaba ɗaya jakar ta kayan aikin damuke musu aiki dashi, acikin wanda suka fita operation akwai huɗu danake koyawa aiki akan tilas, gwara karsu amfana da jakar" Sauke numfashin samun sassauci ya yi, "Bani jakar,inaso zan duba ƙafar nan kafin mubar nan" Baiyi musu ba matso da jakar yana buɗe masa" Kallon kayan yayi sosai sannan ya bincike su tas, sanda ya saka hand gloves, sannan ya ɗauki abubuwan dayake so yayi amfani dasu ha haɗa da abubuwan kashe ƙwayoyin cuta ya wankesu sosai sannan ya mata shinfiɗa da wani xani aka kwantar da ita, shida ɗayan sojan nan suka cire wannan abun da maguzawan nan suka liƙa mata lokaci ɗaya wari ya soma tashi, nan da nan suka wanke wurin suka mata available injection dake cikin kayan sannan suka sake rufe wurin da waɗancen suka fasa, Nurse ɗin mai suna khamis ya ce "Wai meya sameta haka? Hakeem yana duban yanayin ta ƴa ce, "Maciji ne fa ya sare ta, its a long story amma khaleesa tasha wahala a rayuwa" Da sauri Khamis ya janyo jakar ya buɗe wani zip dake bayan ta yana janyo wani abu ya ce, "Gaba ɗaya danasan macijine da tuni am bata wannan tasha, ganin wannan ramin ban zata maciji bane wlh, wannan ko shekara dafin maciji yayi ajikin mutum amai kawai zaiyi" Haka ya ɗakko ya bata bama wani wadattacen ruwa haka tasha ko minti goma batayi da shanshi ba gaba ɗaya inda yayi green ya soma tsatsafo da wani abu baƙi da green daidai inda zufa take fitowa mutum nan take ta soma aman jini baƙi shima da green, ta galabaita sosai kafin ya tsagaita sai bacci. Hannu Hakeem ya bashi suka gaisa yana fara'a ya ce, "Kowane ɗan adam kaga ya faɗo a rayuwar ka kada kayi musun zaman hakan alkhairi agare ka, ashe kisan maguzawa da kisan bandits danayi sanadine dazai kuɓutar daku ya kuma taimaki khaleesah, ita kuma Nihal na fahimci hakan ya zama babbar barazana agareta, tunda idan ka kslƙe ta da kyau zaka fahimci sam bata cikin nutsuwar ta da hankalin ta hasalima ko ƙudane ya taɓa ta sakaga tana yi tamkar zata tashi hakan kuwa alama ce dake nuni kai tsaye da cewar kisan datayi ya haifar da wata matsala a kan ta tunda ba sabawa tayi ba, abin kuma ya bata shock wanda shine yaƴi harbi zuwaga ƙwalwar ta" Shiru duk wurin ya ɗauka kafin Hakeem yaci gaba da magana "Ku tashi muyi gaba nizan goya khaleesah" Haka suka tashi ya saɓata a baya ya kamo hannun Hakeem, acikin yarbawan nan akwai mace ɗaya itama ta galabaita. Haka suka tasasu agaba zasu wuce sai dai me tashin kukan bindiga tun daga nesa suka jiyo nan da nan suka razana, Hakeem ya ce "Da inda suke zuwa nan zaikai kilomtr ɗaya tafiya akan mashin a yanda nakejiyo sautin bindigar, maza a ɗaura kowa akan bishiya musam man matan nan" Suna ƙoƙarin ɗaura khaleesa daketa bacci kawai suka ƙaraso inda suke! *Kada ku fitar mana dan Allah, mai buƙatar saya kuma ya nemi wannan lambar.* 07084161619. 9/11/21, 7:03 AM - Buhainat: GM    12. Da sauri suka haye Hakeem ya ƙarasa miƙawa na sama ita shima ya ɗare. Lokacin ne ya fahimci sojoji ne suke farautar su da jirgin soja sukuma suna gudu lokaci ɗaya suna musayar harsashi da sojojin nan! Kallon khamis ya yi cikin ɗaga murya dan ba akan bishiya ɗaya suke ba ya ce, "khamis take charge immediatly, its our soldiers, fire the bandits" dama sun baiwa wani police officer dake cikin su bundiga, nan danan sukayiwa bandits ɗinnan harbin akawo wuƙa. Hakeem yanada ƙwarewa sosai a harkar cikin lokaci ƙalilan ya sauke bandits sama da talatin, sojojin dake saman jirgi da masuyin saukar angulu da rigar iskama ficewa sukayi daga hayyacin su suna mamakin daga ina harbi ta saman bishiyoyi haka. Haka sojojin nan suka dakata da harbi suna kallon masu aiki nayi har sanda bandits ɗinnan gaba ɗaya suka mutu sama da mutane ɗari da hamsin sojojin nan sunyi nasu su Hakee ma haka. Saidai wuri. Harbo harsashi daga jirgin dasuke sun ajiye Hakeem tsarabar bullet a hannun sa, abinda baiko damu ba, zai iya cewa wannan shine karo na shida harsashi yana huda shi ya ratsa jikin sa. A hankali suka fara sakkowa daga kan bishiya suna sakko da matan nan. Sojojin nan gaba ɗaya dai sukayo kansu suna musu sannu Hakeem ya kalli wani soja daya sani ya sare masa shi sam bai gane hakeem ba yanda ya yakuce ya fita hayyacin sa. Yana murmushin wahala yace "Sunana Abdulhakeem yaron mr president" Da sauri duk suka sara masa, mutumin da akan ƙwarewar sa a yaƙi da dabarun yaƙi aka bashi chief of defence na Nigeria gaba ɗaya. Mahaifinsa ya tilastashi ajiƴewa sabida an masa chaa aka akan Hakeem. Nan suka fara sowar ganin sa. A takaice suka ringa video na victory nasu suna kuma video tare da Hakeem akan samun nasarar halaka bandits da yayi da kanshi! Waya sukayi dake su sojoji komai tsananin jeji akwai abinda suke connecting suyi communicating da juna, nan da nan jirage suka yawaita awurin aka kwashi mutane zuwa Babban birnin tarayya, Hakeem saida ya jira mota tazo ta ɗebi wanda basu mutu ba acikin bandits ɗinnan ya shirya sosai akan seyayi ƙwaƙwaran bincike ta hanyar su! *Yanzu muka fara labari* Kai tsaye Asibiti aka wuce da Nihal da kuma Khaleesa, itama taƴi arziki da ƙafarta bata gama ruɓewa ba amma wani yanki daga ciki na nama ya zagwanye dole zasu kwashe su zubar sannan a ɗebi naman cinyarta a mata ciko dan babu yanda za'ayi abar wurin haka. Nihal kuwa sam tsabar shock bata yi wa kowa magana, gaba ɗayan ta ta rikice koda kusa da ita aka matsa zabura takeyi da sauri cikin ɗimauta. Hakeem bayan labarin dawowar sa gaba ɗaya ya karaɗe Nigeria ƴan jarida sai sintiri sukeyi akan sonjin labarin abinda ya sameshi a jeji amma bai saurari kowa ba yace sai wani satin idan Allah ya sa ya murmure. Labari ake da kuma yaɗa videos nashi akan cewar ashe ba ɓata yayi ba bakuma mutuwa yayi ajirgi ba yaje ne ya yaƙi bandits a asirce kuma yayi nasa mutane sai ihu suke akan sadaukee hakeem babban soja, nan da nan soyayyar da mutanen Nigeria kewa shugaban ƙasa ya koma akan ɗanshi dayafi so. Yana zaune a saman sopa ya nutse sosai baya tunanin komai da kowa sai rayuwar su a jeji, sunsha wahala matuƙa, koda wasa bai taɓa tsammanin cewar zasu dawo gida lafiya ba. Khaleesat itace macen datafi tsaya masa arai, yanada tabbacin cewar khaleesa tana cikin mawuyacin hali akan ƙafar nan. Ummi ce ta shigo da sallama ya ɗaga ya kalle ta zai tashi ya gayar da ita ta dafa faɗar sa "Ka zauna abunka Hakeem, Alhamdulillah Allah abun godiya, duk sanda na kalle ka agabana sai inji kamar daga yau karka kuma fita ko nan dacen, kana ɗeban kewar ka da fargabar dana shiga na tsawon lokaci a tunanin ka mutu, se yanzu na tabbatar da tabbas jini abune na daban, sai yanzu na gano dalilin daya sanya zuciyata kwata kwata taƙi aminta da mutuwar ka, Alhamdulillah Allah abin godiya" Murmushi yayi shima mai sanyi, "Ummi na ki gafarce ni na miki ƙarya, dan Allah ki yafemun bazan ƙara ba daga yanxu inshaa Allah" Dafa kanshi ta yi, "Na yafe wlh har abada Hakeem sadaukin Ummi, Allah yayi maka albarka kaji" "Ameen" ya furta a sirance kafin ya kwantar da kansa jikin kujera. "Sadaukee zanje na duba jikin Nihal. Yarinyar nan gaba ɗaya a rikice take,ko magana batayi" ɗan taɓe baki yayi kafin ya ce, "Shock ne kawai ku rabu da ita zata dawo normal soon inshaa Allah" Kallon sa tayi tana nazartar yanayin sa "Ance gawarwakin data gani da yawa ne suka rikita ta, jiya ma ana kalon tv agidan su ƙarar bundiga kawai taji ta dinga ihu" Gajeran murmushi yaƴi dabai wuce laɓɓan sa kafin ya ce, "Ummi zata murmure ne, lokaci ne kawai" Gaba tayi tana faɗar "Allah yasa" sanda tayi taku huɗu sannan ta waigo ta kalle sa "Ko zaka taho muje mu duba ta ne? Gyaran kishingiɗar sa yayi sannan ya ce, "Ummi gaba ɗaya jikina ciwo yake, ki gayar mun da ita idan kinje" Bata ja da tsayi ba kawai ta juya ta fita shi kuwa yaci gaba da kallon sa fin awa ɗaya sannan ya miƙe ga zari key na motar sa alamun shi kaɗai zai fita. Saida ya harba sosai akan titi sannan ya zaro wayar sa ya kira nata'ala yana ɗagawa ya ce, "kace Khaleesah tana National hospital ko?daga ɗaya ɓangaren aka bashi amsa ya kuma cewa "Female surgical ward, Anex room 8 ko? Yana gama faɗar hakan ya datse wayar. Da sallama ya isa ɗakin datake ya tarar ba kowa sai ita kaɗai idanta yana jikin ƙofar saidai zahiri ita ba ƙofar take kallo ba. Tsayawa yayi ya na kallon ta da murmushi ɗauke a fuskar sa na tsawon seconds sannan ya ce, "Wai dama beb ɗinnan fara ce haka? Tabbb gaba ɗaya sanda nayi nazari tukunna na gano wacece anan" Murmushi tayi sannan ta kalle shi sosai, ita kanta dabadan muryar Sadauki ba bazata ganeshi ba "Laa Yaa Hakeem, wai kaine, naga kayi fess kamar baƙin balarabe, sam.ban gane ba" Dariya ya kwashe dashi sosai sannan ya ce, "Ahh kice baki ya buɗe, lallai ki ban tambaya ba na tabbatar kin samu sauƙi" Tsawon 40mns ya kwashe suna hira, baibar wurin ba kuwa saida ƴan uwan ta suka shigo. Yana shiga mota kiran huddy yana shigowa a wayar sa, a karo na barkatai yanzumma bai ɗaga ba, ya ajiye kawai. Kirane ya kuma shigowa wannan karon family line ɗinsa ne kuma rington na swt mother ne yake tashi tilas dole ya ɗaga kiran yana mata sallama. "Hakeem dazaka samu kazo ka duba Nihal, gaba ɗaya yarinyar nan bata cikin hayyacin ta, ina tsoro idan a jejin nan Nihal batayi GAMO da mugun abuba" Cikin taushin murya ya ce, "Ummi zanje wata rana amma ba yau ba" Jin haka yasanya ta ce, "Shikenan Hakeem sabgogin ne ko" A taƙaice ya ce "Ea Ummi" sukayi sallama ya ajiye wayar "Akan masa tilas akan auren wannan Nihal ɗin ya faɗa musibar da Allah ne kaɗai ya fitar dashi, abinda yakaishi gayin abinda sam kowa yasan ba halinsa ba ne. This time around zai gayawa Abi dan Allah abar zancen Nihal ɗinnan. Mom Nu'aiym. 07084161619. 9/11/21, 7:03 AM - Buhainat:   *GM* "Kiji tsoron Allah kada ki mun sharing kuma karki fitar mun da littafi.07084161619.     13. Agogon hannun sa ya kalla adaidai lokacin dayake ƙoƙarin shiga gidan, gaba ɗaya ya manta da cewar yauce ranar da yayiwa ƴan jaridar Nigeria kaf alƙawarin suzo zai basu labarin abinda ya faru. A yamutse ya isa falon ya nemi wuri ya zauna sannan ya ɗauki wayar sa ya kira mazawaje. "Ka basu izinin shigowa, zan basu 30mns kawai akwai inda zanje" Haka ya dire wayar sannan ya fito daga motar bayan yayi parking ya nufi  ciki inda zai kimtsa sosai kafin ya fito.  Dik wani abu daya faru dasu a jejin da ysnda ya haɗu da matan nan saida ya zayyanewa ƴan jarida,  artabun su da bandits da komai. Bayan ya kammala ya fita kai tsaye kuwa asibiti ya nufa agun khaleesah.   Sanye ajikin sa fari yadine mai asalin laushi da sheƙi, yayi masa ɗinkin big man yayi matuƙar karɓar fatar jikin sa, agogon hannun na fata ne baƙi, zallan sheƙin da fatar keyi kawai zai iya makarar da mai kallon agogon, takaƙmin sa da hular kansa duk baƙaƙe ne, iya kyau yayi kyau mu samman ƙamshin jikin sa mai daɗi zai haifarwa mai ƙaramin ciki da kasala. Tunda ya isa a harabar asibitin ake masa ihu da kirari irin na ƴan diyasa, kasance war shishi kaɗai ne ya sanya hannu kawai yake ɗaga musu cikin rashin sakin fuska, dama Hakeem ba ma'aboci dariya bane ba sosai saidai bashida baƙin rai. Da sallama ya shiga ɗakin inda ya tarar mai girma gwamna yana zaune yazo duba yarinyar shida mutane da yawa. Gaisuwar girmama wa yayi masa dukda siyasar gwamnan da shugaban ƙasar kowa partyn sa daban, matsawa yayi kusa da khaleesah dake ta faman shagwaɓe fuska ganin sa awurin. Harɗe hannayen sa yayi ya tsaya yana kallon ta da murmushi a fuskar sa "Ƴan mata yada tabare fuska" kawar da kanta tayi a shagwabe, gwanda ka koma don ni fushi nake kwana biyu bakazo duba ni ba" Ɗan ɗage girar sa yayi sannan ya sauke gauron numfashi, "Afuwan kinji sabgogin da yawa, inata samun baƙi ne daga ko ina ma" Murmushi ta yi sannan ta ce "Ba komai, meka kawomun" Sosa ƙeya yayi kaɗan yana murmushi "Ba komai fa, kawai nazo induba jikinki ne amma na sanar da Mazawaje lallai a kawo miki abinci daga Villa yau, irin yunwar kusan wata ɗaya dakikasha a jejin nan gwanda kiɗan murmure" Mahaifin ta sai washe baki yake tamkar gonar auduga, "Ai yallaɓai daka barshi kawai, muna iyakar ƙoƙarin mu anan, zata murmure inshaa Allah, wahalar dakayi ma saidai Allah ya saka maka" Waigowa ya yi suka kalli juna ya ce, "Na sani ai, sunana Sadukee Hakeem Daddy" Kunya ce ta kama gwamna nan da nan ya shiga dariyar wayancewa "Ba damuwa Sadaukee zanke cewa, sannu da ƙoƙari fa" Kallon sa ya mayar zuwa ga Khaleesah, cikin sigar tsokana ya ce yana kallon ta, "Ƙwarangwal nizan tafi, ga Daddy da baƙi da yawa, kiyi ƙoƙari ki zama tuleliya kafin kibar nan" Dariya sosai tayi "Allah yaa Hakeem ko to" Juyawa yayi yabar wurin hsr yakai ƙofai ta ɗaga murya ta kira sa "Yaa Hakeem?" waigowa yayi ya kalleta batare daya amsa ba, "Kaje wurin Nihal kuwa? Tazo dubani amma har yanzu bata cikin nutsuwa dan Allah kaje" Ɗaga kanshi yayi alamar ok sannan ya fita batare daya kuma cewa kanzil ba. Zama yayi acikin mota ya shafi sumar kansa bayan ya ture hular sa baya, aranshi yana kissima yanda zai je wurin Nihal baya son tuna baya amma idan yaje mezaice mata, batada lafiya is that enough reason for him to visit? Hular sa ya mayar gaba sannan yaja tuleliyar motar sa ƙirar prada jeep baƙa wuluk ya nufi gidansu, bazai iya ƙin zuwa ba after all khaleesah tace yaje.    Tunda ya isa yake zaune a mota yana kallon number wayar ta, saidai yasan batayi wlcm back ba tunda shishi kaɗai ya tsira da wayoyin sa. Mai gadi ya haƙura ya tura acikin guads dake wurin inda sukayi masa iso a falon baƙi kai tsaye. Yayi tsaki fiye da so goma kafin daga tashigo falon bako sallama ta nemi wuri ta zauna, abinda yake hassasa wutar ƙiyayyar sa da Nihal kenan! Wannan wane irin wulaƙanci ne? Yans tsakiya da tunanin da yake ya tsinkayi muryar ta kamar amma ta tilas tana furta kalmar "Sannu" Kallonta yayi na daƙiƙa kusan goma kafin shima da ƙyar ya ce "Yauwa" A taƙaice ya kame bakin sa. Bayace ta maimaita kanta dankuwa sunfi mintuna goma babu wanda ya kuma yin magana. Saida ta gaji sannan ta ce a gyatsine "Momy ce ta ce kana nan inzo" Saida ya gama ƙarewa wacce akace tayi GAMO kallo sannan ya ce, "Khaleesah ce tace inzo" Ƙirjinta ne yayi mugun dokawa, batun yau ba abinda yakesa batason Hakeem sabida wannan rainin wayon, wato yau bama maganar Ummi tace yazo bace, magana ce akan wata budurwar sa tace yazo!!! Batace masa komai ba har wayar sa tayi ƙara, a hankali ya ɗauki wayar yana lambar sai kuma ya ɗaga kiran tare da kara wayar a kunnen sa "Ya Hakeem sannu da ɗawainiya fa, an kawo abinci har bammasan inda zan tura shiba, amma naga hadda wannan gyaɗar yara dake sakasu ƙiba aka kawo wai ita na meye" Washe baki yayi yana dariya "Banaso inga kina ramewa Khaleesah, shiyasa nace a kawo miki catton goma, kiyita sha harki zama orobo" Ɓata fuska tayi tamkar yana ganin ta sannan ta ce, "Allah ya Hakeem mugunta ne, haka fa aka ƙeroni wlh a bushe" Dariya ya kwashe da ita kalmar ƙerowa data ambata ya bashi matuƙar dariya yayi mai isarsa hadda ƙwalla, kafin ya ce "Nazo induba Nihal kamsr yanda kima buƙata, naga ita lafiya lau take ma kune kuka damu" Dariya tayi kafin ta ce, "Ba haka bane ba, da gaske she's not her self" "To Allah ya bata lafiya" Haka yace sannan sukayi sallama. Nihal tsabar baƙin ciki kasa ɗaure wannan abun tayi sanda tayi ƙwalla a kaikace ta share. Sannan ts miƙe fuu batare data kalleshi bama ta wuce abinta cikin gida abinda yayi mugun ɓata masa rai , yasha alwashin bazai ƙara zuwa gidan nasu ba.    Kan gadonta ta faɗa kawai ta rasa dalilin kukan ta, gaba ɗaya tinda ta dawo ta tabbatar wa kanta tayi GAMO da wani Hakeem daban ba wanda ta sani ba, tayi gamo da wani Hakeem daban ba wanda ta saba wulaƙanta wa ba, agidansu an rasa meke damunta amma tabbas ta sani Hakeem ne damuwar ta, inama zasu koma jejin dayake mata hidima da dariya tamkar bashi ba, a zuciyar ta ta ce 'Hakeem soyayyar ka tana mun barazana' Da sauri ta miƙe, Hakeem kuma? Soyayya? Ni? Allah ya tsareni na tsaneka hakeem!!! Ta furta a sarari.    Ɓangaren Hakeem kuwa, yafi 20mns da mota bai tashe ta ba, yarasa dalilin dayasa zuciyar sa taƙi kwanciya, anya ma ya dace ya kalli idanta ya ce mata khaleesah ce ta ce yazo? Kodai zai koma ya bata haƙuri ne? Shin yauce ranar farko dasuka fara haka? Meyasa yanzu zai damu? Tsaki yaja sannan yace a sarari "Tausayi kawai take bani"... Yaja motar sa da ƙarfi yabar wurin. 07084161619. Mom Nu'aiym. 9/11/21, 11:04 AM - Buhainat: *GM* *IDAN KINSAN BAKI SAYABA KARKI TAƁA MUN LITTAFI, KIJI TSORON ALLAH.07084161619. Ƙanwarta dake kwance akan kujerar dake cikin ɗakin ta kalle ta tare da miƙewa zaune "Anty Niha lafiya dai?" Kawar da kanta tayi daga duban ta sannan ta ce, "ki gayawa Aƙilu zamu fita yanzu" Zabura ƙanwar ta tayi cikeda ɗoki, "Yauws Big sis, gaba ɗaya ina matuƙar ƙaunarki, shiyasa da bakya nan nasha wahala sosai ba mai kaini yawo" Toilet ta faɗa bayan ta ɗaura towel, gaba ɗaya jikinta ta sakarwa shaya tana mai lumshe ido, duk inda taso tabar tunanin tunanin wannan wulaƙancin da Hakeem ya mata abun ya gagare ta. Tun sanda ts shiga jeji ta huta da kuma manta da matsalolin Hakeem yaya yanzu zai zame mata ƙarfen ƙafa! Bazata samu sassauci ba har sai ta samu yin magana da Zaid, shishi kaɗai ne a duk duniyar nan zai kwantar mata da hankalin ta yakuma mantar da ita duk wani nau'i na baƙin ciki da Hakeem yake shirin wurgata aciki. Tarasa meyasa Ummin sa take turosa yazo ya mata izgili, takuma rasa dalilin sa na zuwa inba rainin hankali ba........ Sanda takusan shafe sa'a ɗaya a ban ɗakin ƙafin ta fito, a gaggauce ta kimtsa itama Arwa ta shirya suka fito, dama momy bata nan saboda haka babu wanda sukawa sallama suka fita. Hakeem ransa a jagule ya isa gida, shi ɗinma wanka yayi ya kwanta a rigingine ya lumshe idon sa. Abubuwan sun taru sun masa yawa sosai aka, mesa zai damu da Nihal? Ita wacece da zata wulaƙanta shi? Hsr abada zai gayawa momy bazai ƙara zuwa gun Nihal ba. Da farko yaso ya haƙura ya auretan amma ya fahimci tsanar datayi masa kasheshi ne kawai bazata iyaba shi ɗinma bashida tabbas akan hakan, abinda yace bazaiyi ba shine ya ke shirin yi duk akan Nihal. Wayarsa tayi ƙara da sauri ya zabura jin rington na mahaifinsa, cikin girmamawa ya ce "Abi Barka da warhaka" Gyaran murya Abi yaƴi sannan ya ce "Ya akayi ka turo baƙi awuri na batare da sanina ba" Gyaran zamanshi yayi da azama "Na'am Abi niban turo kowa ba" Gajeran tsaki yaje kafin ya ce "Kasan Allah Abdulhakeem, dukkan ƴan matan nan ƙwaya uku next month zan ɗaura maka aure dasu! Kace Huddaisa ƴar mutan sokoto, momynka tace Nihal yarinyar senate president and i ask u kace ka yarda, yanzu yaya zaka Alhaj Marwan dawaki? Gidan uban wa zakaje da mata uku @ ur age? Sabida kana taƙamar kai sadaukee ne, bakada wayau ne mata sunfi yaƙi zama musiba ingaya maka" Rasa ma yayi me zaice mahaifin khaleesah kenan fa? Cikin sarƙewar Murya ya ce, "Abi please listen to me abinda kake tunani wlh sam ba haka bane ba...ƙit ya Abi yayi hanging call ɗin abinda ya tashi hankalin Hakeem, mahaifin sa bai taɓa yi masa haka ba! Meyayi zafi yaushe ma ya aika mahaifin sa khaleesa gun Abi? Key ya zara ba shiri ko wayoyin sa bai tsaya ɗauka ba ya nufi asibitin da khaleesa take kwance a ruɗe. A hargitse ya faɗa ɗakin yau bako sallama, turus yayi ganin Nihal zaune tanacin Apple suna hira itada khaleesah, tana ganin sa ta miƙe tare da gayar dashi, mamakin yau Nihal ta gayar dashi ya sanya ya tsaya yana kallon ta kawao. Khaleesah tana washe baki ta ce "Sannu da zuwa Yaa Hakeem, ba ka ce sai dare zaka dawo ba? Har lokacin shida Nihal kallon juna suke, itace ma ta ɗauke kanta daga duban sa ta ce da Khaleesah "Beb am going now, u have a guest" Ta hugging nata tare da paking goshin ta sannan taja kumatunta tana murmushi ta ce, "Get well soon my dear" Murmushi itama ta mata "Thank u dear, ur more than a friend, gobe zaki dawo? Tana murmushin yaƙe ta ce "Zan dawo gobe, bazan manta da ɗan waken ba kuma" Da haka tabar ɗakin duk wani motsinta Hakeem yana kallo. Saida ta ɓacewa ganin sa sannan ya kalli Khaleesa sosai ya ce, "Meke nan kukayi keda Daddyn ki? Nine nace zan aureki dazaki tura mahaifin ki awurin Abi na wai da sunan ni nace inaso zan aureki" Da mamaki ta kalle sa, fuskar ta ɗauke da tambayoyi kala kala "Haba mana yaa Hakeem, tayaya daddy na zaiyi haka nina tabbatar bazaiyi ba, abinda kawai nasan munyi magana akanshi shine dayace zai sauya sheƙa zuwa jam'iyar Shugaban ƙasa banda haka wlh ban sanar wata magana mai kamada wannan ba beside inada mijin dazan aura dabadan wannan ƙaddarar data samemu ba da yanzu gobe ɗaurin aure na" Shafa sumar kansa yayi a wahale "ƙiramun Daddynki a waya" Ba musu ta janyo wayar ta tayi kiransa ya ɗaga tare da cewa "Ƴar baiwa" Wannan sunane da Daddyn ta bai taɓa kiranta dashi ba hakan ya sanya tayi shiru saida ya kuma ce wa "Ya akayi? "Yaa Hakeem ne yakeson magana da kai" Saida ƙirjin sa ya doka jin ta ambaci Hakeem amma haka ya daure ya ce, "Ki bashi wayar" Hakeem yana karɓar wayar ya ce "Me ka kagayawa Mr president? Dukda ran Daddy ya ɓaci amma a haka saboda son duniya ya wayan ce, '"Abun alkhairi na gaya masa da cewar kun haɗa kanku kaida Khaleesah" Cikin fusata ya ce, "Nina gaya maka haka!! Yaushe nace dakai ina son ƴar ka, wannan ai rainin hankali ne, abinda ka ƙulla wlh kaje ka kunce! Da mamaki waɗannan kalaman khaleesah ta kalleshi, shikuwa bai jira cewar mahaifin ta ba ya hanging call ɗin tare da wurga mata wayar. Cikin zafi ta ce, "Me kake taƙama dashi dazaka gayawa mahaifina magana" Kallon ta ya yi "Ke karki rainamun hankali mana, wannan duk ina gaya miki siyasa ce, niba wawa bane, kuma nasan abinda nake yi, bance zan auri ƴar saba meya kaishi cura kai, this will be the last time da zanzo nan, i hate lie's and liers, shameless people kawai" Yana kaiwa nan ya fita daga ɗakin a fusace. Khaleesa abin ya mata zafi ta ɗauki wayarta ta kuma kiran Daddy yana ɗagawa ta ce, "Daddy meyasa kayi haka? Tsawa ya daka mata. "kina hauka ne, sai kuna soyayya zakuyi aure, karma naji kinmun musu wlh kina farawa zamu saɓa nidake, aure zan haɗaku koda baya so, ni nasan sharrin dazan masa, dole in ciyar da siyasa ta a gaba wlh! Shiru tayi dan tasan mahaifin ta tsaf zai ƙulla sharri inyaso, gabanta banda faɗuwa babu abinda yske yi!!!! Mom Nu'aiym. 9/11/21, 11:04 AM - Buhainat: GM. *Bazan miki Allah ya isaba akan yaɗamun littafina, Amma tabbas Allah zai sakamun.Baki saya ba karki karanta mun,.idan kina buƙatar littafina ki nemeni.ki saya, ƴan son banza association kuji tsoron Allah muna sane daku.* 15. Shiru tayi tana nazarin abubuwa da yawa,.na farko dai har abada bazata taɓa yafewa Hakeem akan izgilancin dayayiwa mahaifin taba, na biyu kuma maganganun mahaifin ta take tunawa, me yakeso ya ce kenan? Auu nuna mata yake tabbas ƙaruwar suce idan ta auri ɗan president,kenan idan tayi sa'ar auren yaron president babu wani raini da kishiyar babarta zata ƙara kawowa babarta, na wulaƙancin datake mata akan batayi boko ba, ta karɓe matsayin first lady sabida itace taje makarantar boko, tun tasowar ta mahaifiyar ta ce uwargida amma gaba ɗaya wulaƙanci take gani, babu kalar malaman dabasa shiga amma kamar momy ƙarama tafisu hatsabibanci, shin ko wannan shine abinda malam mai mabusa yake faɗa na cewar zataga alkhairi? In hakane zata jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya kenan? Taƴi nasarar aure babban mutum kuma ta wulaƙanta wanda taso a lokacin dataso!! Da wannan tunanin tayi wani lallausan murmushi a sarari ta furta "Tabbas zuwana jeji nayi GAMO da katar" Walwala idanta tayi sannan ta janyo wayar ta ta kira Daddyn ta, yana ɗagawa cikin shagwaɓa ta ce, "Daddy na soma fahimtar ci gaban ka shine in auri yaron shugaban ƙasa, tabbas idan nayi haka naja maka girma awurin mutsnen dasuke yi maka gani gani, bayaga haka kuma Daddy na tsiyasarka zata ƙara farin jini, nan gaba kaɗan idan shugaban ƙara zai kuma takara kaima kanada matsayin gwamna kenan dan tabbas koda ka faɗi sai kaci balanta na na tabbatar kai mai farin jinine mahaifi na, na fahimce ka akan farin cikinka zan iya sadaukar da soyayyar danake wa Aminullah, saboda haka Daddy na kayi komai ba komai wallahi" Wata dariya ya sheke da ita irin ta manya "Daddy's pet wannan shiyasa nake tsananin ƙaunar ki, kinfi mahaifiyar ki hankali nesa ba kusa ba, yanzu haka tunani nake hanyar dazan ɓullowa shi Mr. President ɗin komai yazo mana da sauƙi" Murmushi tayi sannan ta ce, "Daddy barin gaya maka yanda wannan aure zai yiyu koda Hakeem baya so acikin ruwan sanyi" Taba sigarin dake hannun sa ya busawa iska sannan ya ce, "Tun kina ƙarama kike maganin matsaloli na, na tabbatar ko yanzu ma banida matsala ki faɗa ina jinki" Nan ta zayyane masa yanda zasuyi maganin taurin kan Hakeem inda nan take ya kwashe da dariya sannan ya ce, "Ki warke Baby zan miki abinda kike so,zan baki dalal amaurka ta miliyan goma kije waɗan nan ƙawayen da suka rainaki ki saya musu motoci" Ihun murna ta saka dama khaleesat burinta kenan taga gaba ɗaya tana taka raina amma Daddy baya bata kuɗi komai sai Salima, godiya ta masa sukayi sallama tana wani shaƙiyin murmushi 'Tabbas zata wulaƙanta duk wanda taso a lokacin da taso idan har wannan al'amarin ya tabbata!! Daddy ma saiya yabawa aya zaƙin ta duk abinda yayiwa Momyn ta saita tabbatar ya dawo bawai mahaifiyar taba hatta ita yana mata tsananin biyayya! ........ *BAYAN KWANA UKU* Hakeem yayi tsananin mamakin jin cewar mahaifin sa yana neman sa da gaggawa a babban falon dayake karɓar manyan bakin sa, amma haka jiki a mace ya shirya ya nufi VILLA 2, inda acen falon yake. Kallon kowa yaƴi a hankali cikin mamaki gwamna kusan uku kuma duk ba na jam'iyar mahaifin sa, sannan kums ga wasu ƴan majalisu su biyu gadai manyan mutane nan taro tamkar na ƴan siyasa, mahaifin Khaleesa daketa sharar ƙwalla ya kalla saika ce ƙaramin yaro, ƙura masa ido yayi acikin fusata amma baiyi magana ba bai kuma gayar da kowa ba ya nemi wuri ya zauna kawai yana ƙare musu kallo ɗaya bayan ɗaya. Mahaifin sa sai kallon yanayin sa yake tabbas akwai wata a ƙasa ganin yanda Hakeem yake kaiwa mahaifin yarinyar nan mugun kallo, nisawa shugaban ƙasa yaƴi sannan ya ce, "Kayi magana Vice chancellor" Gyaran murya farfesa idi yari malami yaƴi sannan ya ce, "With due respect sir, maganan damuka zo dashi mun faɗeshi a baya ka ce a maimaita agaban Hakeem. Yaron nan yana neman ƴar gidan Alhaji marwan dawaki, bazan ce ga tsawon lokacin da suka ɗauka a tare ba, abin dai duk bai bayyana ba saida wannan abin ya samesu a tare, yayi ƙaryar zaije lagos ashe tare suka hau jirgin sokoto sukaje yawon duniyar su, ita kuwa ta ce wa mahaifin ta abuja zatazo biki, abubuwa dai bazan iya faɗa ba, Allah ne ya tsare jirgin ya jefar dasu gefe acen suka haɗu da Nihal da bandits suka sace ita kuwa a cikin bandits suka taimake ta, to yanzu abinda ya faru shine yarinya tanaso suyi aure sai ce mata yayi bazai auri karuwa ba, alhali ya kore manemin auren ta, yarinya sai kuka take har jinin ta ya hau a sibiti, sannan jiya yaje asibitin ya zazzage ta ga bata lafiya ya dake ta, sannan kuma ba abinda bai gayawa Alhaji marwan ba na zagi aciki hadda rantsuwar koƴa lashe zaɓe na gaɓa saiya sa ka kayar dashi, shine mukazo roƙon iri mu bamaso wannan maganar ta fita dan Allah a bashi haƙuri ya auri yarinyar nan karta zauce wallahi muna tsoro ta faɗa saboda tana tsananin son sa wallahi" Tunda farfesa ya fara magana idan Hakeem suna kanshi, jijiyoyin gefen kanshi sun tashi sun fito raɗam dasu sunyi sutum sutum, gaba ɗaya jikin sa har wani cira yake tsabar fusata, wuri ɗaya yake kallo bayako ƙiftawa, kowa ya san hakeem yasan baya ƙarya shi sam! Ya tsani mai masa ƙarya kuma fiye da kowa! Yana nan yama rasa tunanin mai zaiyi ya tsinkayi sautin muryar Abi ɗinsa yana ce wa, "Hakeem haka ne? Kallon mahaifin sa yayi ido cikin ido sannan da ƙyar ya ɗaga murya ya ce, "Abi nifa yarinyar nan bance zan aure ta b......" Cikin tsawa Abi ya ce, "My friend will you keep quit!! Kasan ba aurarta zakayi ba meya kaika neman ta da lalata, ka lalata masa yarinya kuma har kana iya kallona ka gayamun ba aurarta zaka yiba, ka sani duk videos na sintirin da kake zuwa asibiti kaɗai ya isa ya tabbatar mun maganar su gaskiya ne, cctv na asibiti an basu record na komai gashi sunzo dashi, ka tabbatar waɗan nan mutanen da kake gani suna ma sona, da wasu ne da wannan zasu lalata siyasa ta, sabida wallahi baka bina bashin rantsuwa saika auri yarinyar nan, ko yau na faɗi na mutu idan baka aure ta ba ban gafarta maka ba, shashasha kawai da baisan me yake masa ciwo ba aka, ga tashi ka bani wuri ka kuma shirya aure end of this month on 27, and the wedding most be grand wedding kamaji na gaya maka" Sunkuyawa ya yi cikeda ladabi ya ce "Kayi Haƙuri dan Allah Abi karkayi fushi dani, duk abinda kace haka zakayi, ya kalli farfesa ƙwalla a idansa ya ce, "Dan Allah ku bashi haƙuri, banaso ya yi fushi dani da kunsani bazaku gaya masa ba ku gayamun zanyi abinda kuke so,banason ɓacin ran mahaifi na kun sani ba lafiya ce ishashiya dashi ba" Kafin wani cikin su yayi magana president ya kuma cikin tsawa "Hakeem get out from here!!" Da sauri ya miƙe ya fita yana layi tamkar wanda yasha ya bugu, da farko ya zata GAMON sa da khaleesa Alkhairi ne tunda har ya taimake ta ashe zuwan ta a rayuwar sa tazone kacokam dan kawai tayi fatali da rayuwar farin cikin sa, ashe ba kowane alkhairi ne yake ɗaurewa alkhairi ba a rayuwa? Meyasa yazo ne a mara sa'a wai shi? Daga wannan sai wancen shi gaba ɗaya bazai taɓa hutawa ba, tafiya yake amma sam bai san inda yake jefa ƙafar saba, tunanin sa kuma ya tsaya cak! Baya gane komai sai surutan da farfesa ya watso cikin harshen hausa, susu kaɗai ne suke amon amsa kuwwa acikin kunnayen sa biyu, abin mamaki tun yana fahimtar kalaman harya gaza gane komai, duniyar ta soma juya masa inda yakai hannun sa ya kare hasken ranar daya haske idan shi sabida tana shirin faɗuwa daga haka kuma saigashi ya tafi luuuuu ya zube wurin a sume! Bana tantama yanzu ne zaƙin wannan littafin yake shirin zuba muku citta!ku buɗe kunnuwan ku ku kuma bani aron hankalin ku, ku fahimci shin wane irin GAMO ne wannan. 07084161619. 9/11/21, 5:20 PM - Buhainat: *GM* *Kiji tsoron Allah karki taɓa abinda ba naki bane, kiji tsoron Allah ki barmun abina a inda kika gani, kiji tsoron Allah idan kinason saya ki nemeni da wannan number 07084161619.* 16. Mutanen dake wurin suka ɗagashi sama zuwa ɓangaren sa cikin jimami, lokaci guda labarin rashin lafiyar sa ya isa kunnen Ummin sa. Hankali a tashe tazo dubashi tare da neman Dr. Dake Villa yazo du bashi yamai allurar bacci ya sanar stress ne kawai zai miƙe. Mr president bai ɓoyewa mahaifiyar Hakeem komai ba, ya tabbatar mata ya gama yanke hukunci akan Hakeem! Dukda ta tabbatar dole akwai inda akaiwa yaronta ƙazafi amma sam hakan baisa tayi musu ba akan halin yaran zamani, addu'ar shiriya tayi masa sannan ta ce da mijinta "Abi yanzu kuma ya zakayi da Nihal?" kallon nutsuwa yayi mata "Haka zai haɗasu ya aura har wannan ƴar sokoton, shiyaji zai iya" Kallon sa tayi da sauri, "Kayi haƙuri ya suri biyu abar zancen wannan ƴar sokoton, yarinyar gaba ɗaya ni bata kwanta mun ba" Shiru yaƴi yana dogon nazari ,gaba ɗaya haushi hakeem yake bashi sosai bako kaɗan ba. *Bayan kwana biyu* Hakeem ya samu sauƙi sosai amma gaba ɗaya ko ƙofar gida ya kasa fita, tunda ake sharri bai taɓa jin labarin irin sharrin nan da aka ƙulla masa ba, manya manyan mutane madu daraja suzo su zuba rashin ɗa'a akan wani dalili dabai san shi ba, da wanne ido zai kuma kallon Abi shi Hakeem? Mahaifin sa yana masa kallon fasiƙi mazinaci meyayi saura a rayuwar sa na farin ciki? Tayaya zai iya wanke kansa awurin mahaifi da mahaifiyar sa, koda wane lokaci ummi tazo dubasa yana gani tanaso ta tambaye shi gaskiyar lamarin nan amma ita kanta kunyar tambayar take bare shi, zancen zuci yakeyi har zuwa sanda mahaifiyar sa tashigo ɗakin da sallamar ta. Wuri ta samu agefen gado ta zauna sannan ta kalle shi cikin nutsuwa da sakin fuska ta ce, "Hakeem inaso wannan abin daya faru ksrya dame ka, ni ban tara sani ba na sani cewar sani yana wurin Allah amma hakeem na tabbatar wannan bayanin shiri ne irin na siyasa, kayi haƙuri ka ƙyale su, ka auri yarin yar, wata rana sai labari dan Allah ka tashi ka kimtsa yanda mahaifin ka ya buƙata muje mu duba ta" Bashida ƙarfin dazai iya mata musu dan haka kawai ya tashi yayi feshe feshen sa ya kama hanya itama tabi bayan sa. Da sallama Ummi ta tura ƙofar ɗakin tare take da escort da mata ƴan siyasa sunkai su goma, saishi Hakeem daya jagoranci tafiyar tasu. Khaleesa jiki ya warware tana zaune tanashan Apple itada wata mata dattijuwa haka. Da azama ta miƙe tsaye tare da rarumar hijabi ta saka, dukda ciwon da ƙafar ta ke mata bai hanata zubewa a ƙasa ba tana mai kwaranyo wa Ummi gaisuwa, kallo ɗaya ta gane ta, haba shekarun su kusan biyu da hawa karagar mulkin gwamnati. Taku biyu Ummi tayi ta isa gare ta hannu bibbiyu ta saka ta tasheta tsaye ta zaunar sannan ta ce, "Ki zauna abinki ƴata khaleesah yaya jikin naki? Ɗan ɗago ido tayi ta kalli yanayin Ummi sannan ta ce, "Da sauƙi sosai Alhamdulillah ai na murmure" Jinjina kai Ummi tayi sauran mutanen dasuke tare suka ƙaraso suka gayar da ita da jiki sannan ummi ta ce dasu "Ku barni da Hakeem" kowa watsewa yaƴi ciki hadda dattijuwar dake jinyar ta wacce take murnar ganin matar shugaban ƙasarsu mai adalci. Zama akusa khaleesah Ummi tayi sannan ta riƙo hannun ta ɗaya cikin nutsuwa ta fara magana, "Dikkanin abinda ya faru labari ya riskeni akan abinda yake tsakanin ki da Hakeem, naji zafi sosai daya kasance ace kun cire tsoron Allah keda shi kun mayar da saɓon sa kofin zumar ku, ina mai baki haƙuri a matsayina na uwa akan abinda ya aikata wa rayuwsmar ki, idan Allah yaso daga yanzu shine zai zama garkuwa agare ki" Kuka khaleesa ta ƙirƙi nan da nan ta zube agwiwowin ta cikin sheshekar kukan da ta ke ta ce, "Dan Allah dan annabi kiyi hakuri, wallahi Ummi Nagartacce ne, mutumin kirki ne sharrin mahaifina ne dana siyasa yaje ya ƙulla masa, ba laifina bane cewa nayi zanje awurin Mr president in gaya masa gaskiyar cewar son abin duniya ne ya saka mahaifina yiwa hakeem haka, amma yace zai tsinemun inna gayawa Mr. President, Ummi karki zargi Hakeem wlh yaronki sadaukee ne, kuma bana son tsinuwar mahaifa ta bini da tuni naje na gayawa mahaifin sa gaskiyar abinda na sani. Kuyi haƙuri, kuyi haƙuri kuyi hakuri, bantaɓa fatan komai saina taimakon mahaifiya ta data zamto bora agidan mijin ta, dan Allah Ummi ki baiwa Hakeem haƙuri, wlh ba laifi na bane" Kallon tausayi Ummi ta wurga mata, tana son mutum mai gaskiya,ɗagota ta yi daga duƙen datake ta zaunar, "Na yadda dake ƴata, na yarda da dukkanku, ammafa ki sani wannan maganar koda ace nizan gayawa Abi ita bazai yarda ba zaice kawai ina kare yaro nane dake. Kamar yanda Hakeem yabani labarin kun Gamu ne a jeji, inaga wannan itace ƙaddarar ku, ku yarda da ƙaddara ina muku fatan alkhairi. Saidai kuma dama nace innazo zan sanar dake Hakeem yanada dama wacce zai aura, a yanda naji ma ƙawarki ce Nihal, tun kafin ɓatanku aka rigada aka shirya auren saboda haka yanzu ma auren a tare za'a yishi wannan ita ce ƙaddarar dukkanku, saboda haka kuyi haƙuri" Kukanta ta ƙarawa sauti "A'a Ummi, bazan auri Hakeem ba, wlh inada wanda nake so, ki taimaka mun in samu in aureshi,shine samuwar farin cikina Ummi, na taso acikin rayuwa ta rashin ƴanci nida mahaifiya ta da ƙannena dukda yake itace babba, ban taɓa samun wani farin ciki ba sai zuwan Yaƙub a rayuwa ta, saura wata ɗaya auren mu na haɗu da wannan ƙaddarar dan Allah ummi kimun rai, kiyimun tsaye in samu farin cikin raina" Shiru Ummi tayi tana kallonta cikeda tausayi yarinyar sai kuka take tamkar ranta zai fita. Hakeem ma yayi tsaye tare da harɗe hannayen sa a ƙirji what a selfish father ga khaleesah!? Wannan wane irin mugun abune akan siyasa ka gina auren ƴarka bisa ƙarya, yarinyar is crying in a deep pain why on earth was he thinking dazai zaɓi cutar da ƴar sa akan dukiya, shi Alhaji Marwan kuɗi bazai ishesa bane? Kafin zuwan siyasa ai yanada kuɗin sa. Duk kanninsu zance zuci suke sanda wani mutum ya faɗo a fusace cikin ana rireiƙeshi akan Her excelency ne aciki yana dagewa akan lallai saiya shiga,hayaniyar shigowar sace ta katse tunanin Hakeem da Ummi, ummi ta ce su barshi ya shigo, khaleesah na ganin sa ta miƙe tana nunashi da ƴatsan ta "Yauwa Ummi kinga yaƙub nan, shine zaɓina lecturer ne a gwagwalada sabida yana mara ƙarfi shisa Daddy baya sonsa" Tsaki yaja sannan ya ce a fusace, "Niba wawa bane khaleesah, harni mahaifin ki zai kalla wai ya bani akan na janye maganar aurenmu, dan yana taƙama ya samu yaron president ,niba makwaɗaici bane kamar ku kuma koba ko ƙwandala bazan aureki ba, na fasa, damacen na zata gidan arziki kika fito irin albarka, ashe ƴar mayaudari ceke sabida haka babuni babu ke" Dafa kanta tayi cikin jimami ta ce, "Innalilƙahu wa inna ilaihiraji'un, nashiga ukuna ni khaleesah! Menayiwa Abbana ya tsaneni, meyasa zai tsaneni? Tun ina ƙarama ta yake sanya hannu wurin tattalin rusa farin cikina dana ƴan uwa na, meye laifin mu dan kawai munzo a mata, bayan yace baya ƙaunar mu mu ƴaƴa mata ne yanzu kuma sayar dani zaiyi, yaa Rahman ka jiɓanci lamari na, ya raheem yayi zaɓi na alkhairi" Yaƙub tsaki yayi ya fita a fusace cikin nuna tsananin ɓacin rai, alhali Hayar shi akayo, alhali anyi ne saboda a nunawa Ummi inganci da kyawawan halayyar Khaleesah! Zubewa take shirin yi Ummi ta tare ta, cikin sigar rarrashi ta ce, "Khaleesah Calm down mana, duk wannan kururuwar da kike idan fa haka Allah ya tsara babu yanda zamuyi, shin kika sani ko aurenki da sadaukee shine alkhairin ki? Yanda naga kinada tawakkali haka nakeso ki ƙara, kawai kiyi addu'a, wannan yaron daga ganin yanda ya miki shima ba tarbiyar ce dashi ba, shin zakiso ki auri wanda idan yayi fushi bashida hankali? Maza kiyi haƙuri ki share hawayen ki kinji?" Shiru tayi sai ajiyar zuciya take. Haka Ummi ta miƙe tana kallon sadaukee ta ce, "Inada taro shabiyu na safiyar nan, zanje taron yanzu, dan Allah try and calm her down kaji my son" Murmushi yayi saboda hsrga Allah khaleesa ta bashi tausayi. Ummi tana fita khaleesah ta sakko ta durƙusa kusa da Hakeem tana haɗe hannayen ta duka biyu "Yaa Hakeem wlh inason yaƙub dan Allah ka taimaka ka bashi haƙuri" Kafaɗunta ya ɗago cike da tausayi ya miƙar da ita tsaye cikin sigar rarrashi ya ce "Calm down mana leesah, mummuna ne fa yafini kyau ne? What if i become a very good and caring husband u ever dream of? Ki daina tilastawa kanki abinda bakida maganin sa, ni dake duk bamason auren nan, Nihal ma batason aure na kowannen mu acikin mu uku yanada wanda yakeso amma ya zamuyi if this is what destiny provide for the both of us? Always have faith and trust in Allah, he created us, he love us and will surely choose what is the best of all of us, so pray and pray again then have faith kinji" Tana zubar da ƙwallah ta ce, "Yaa Hakeem ya zanyi da soyayyar yaƙub? Girgiza kansa yayi ya ce, "Just start hating him, kawai ki tsane sa zakiji ya fita a ranki" Jinjina masa kanta tayi alamun to. Ya ce, "Ki kwanta ki huta zanje da dare zan dawo kinji" Nanma batayi magana ba har ya fita. Ihu ta saka da tsalle tayi hanzarin kiran momyn ta cikin ƙaraji ta ce, "Momy they are the best of people we won!!! Ki biya wannan mai sayar da fruits ɗin kuɗin sa, aikin sa yayi tasiri" Murna uwarta ta hauyi suna ihu saikace wasu zautacci. ************* Hakeem bayan ya buɗe mota ya shiga bayanshi yayi resting ajikin back rest na sit ɗin tare da runtse idan sa, mekenan yake shirin faruwa dashi, tabbas acikin iyaye akwai ɓara gurbi, mahaifin khaleesah ys gama cutar da ita, bai taɓa ganin maha'incin mutum ba kamar mahaufin ta, yanda take kuka kana kallon ta kasan cewar she's in deep pain, as a governor how can he stood so low!! Baya son khaleesa bai taɓaji yana sonta ba amma inshaa Allah he promise himself cewar he will make her happy for the rest of his life indai ya aure ta, Huddyn sa itace a ransa har gobe haka zai daure ya biyawa iyaƴen sa ƙudirin su da burikan su, shima kuma ya mallaki khaleesah ɗin sa kar baƙin ciki ya kashe sa. Mom Nu'aiym. Idan tabbas kinaso kuma tsakani da Allah halin saya ne bakida kimun magana. 9/12/21, 11:19 PM - Allah Akbar left 9/14/21, 3:33 PM - Buhainat:    *BM* *ƳAN SON BANZA READERS ASSOCIATION BA RUWANKU DA LITTAFIN NAN, IDAN NA KAMAKI KINA MUN SHARING KOTU CE ZATA RABAMU DAKE.* 07084161619.      17. A sukwane ya shiga cikin gidan, gaba ɗaya yau kuma sai zuciyar sa ta karkata akan Huddyn sa, idan dai har ba muryanta yaji ba babu wani zaman lafiya. Kayan jikin sa ya zare sannan ya kwanta akan makeken bed ɗinsa mai ɗauke shinfiɗa ts alfarma. Wayar sa ya laluba  sannan kai tsaye yakai hannun sa awurin sunan ta "Huddy na" kira ya wurga mata inda nan take ringing biyu ta ɗaga kiran tare dayin sallama, runtse idansa yaƴi wuri ɗaya sannan a hankali ya ƙanƙame soft pillow ɗinsa ya furta cikin murya mai sanyi, "Huddy na" wani sanyi ne ya mamaye ta ta nutse acikin katifar datake kwance akai ta lumshe idanta sannan ta ce, "Man i tot i lost u for ever, Alhamdulillah ka dawo rayuwa ta a yanzu, Alhamdulillah for everything" Murmushi yay tamkar tana gabanshi "Baby i missed you so very much, na miki laifi kinata kirana a waya ban ɗauka ba, Huddy so ake a rabani dake ina da gatana a duniya anaso a auramun mata har biyu kuma wallahi duk bana sonsu! Dafe ƙirji tayi tare da miƙewa zaune, muryanta yana rawa ta ce, "Baby ban gane ba" Kwantar da murya yay cikin shauƙi da tausayin da suke ba shi ya ce, "Baby dear please calm down, yanzu kina ina? Inaso zanzo sokoto na ganki gobe" Cikin mutuwar jiki ta ce, "Tunda aka sanar cewar kana raye na tarkato nazo Abuja gidan anty Hali dubu, nayita ƙiran wayar baka ɗagawa man, najejje neman a Villa ban isa in shiga ba ya zanyi? Da sauri ya miƙe zaune cikin zaƙuwa "Beb u could have text me ai, sena san kina gari am coming to see you right away" Tsalle ta daka ta ajiye kiran, a gurguje tayi wanka ta shiga feshe feshe,.fuskar nan raɗau da makeup tamkar wata tsohuwar karuwa! Kwallin tsafin data karɓo danshi kawai ta saka take hasken manya manya idanuwan na ya ƙara bayyana. Huddy kyakkyawar gaske ce tamkar ka sace ta ga gudu, gata fara ƙal saikace haihuwar larabawa saidai nonuwa ne da ita jarkan jarkan amma ba ɗuwawu, yanda kukasan an wurga allo a jaka haka hudaisa  take a baya. Wannan dalilin ne ya sanya koda wane lokaci acikin cikon ɗuwawu take da heeps na ƙarya, idanda zaku ganta a riga da zani intayi cikon nan zakuce wsnnan ita ta ƙera kanta! Tasha ado fiyeda tunanin mai tunani, sanda ya iso ya sanar yana mota da gudu ta sauka. Saida tazo yake iya hangota sannan ta sauya akalar takunta zuwa catwalk. Koke nace ƴar uwar Huddy kika ganta a wannan lokacin saita burgeki. Kwantar da kansa yayi ajikin backrest na sit ɗin motar ya lumshe idon sa yana mai ƙare mata kallo, tsarki ya tabbatarwa ubangijin daya ƙagi wannan baiwar Allah, yanason kyau arayuwa a ranshi ya ce 'kalli idon dan Allah" Murfin motar ta ɓalle ta shiga ta zauna, duk tasiri da ƙarfin da turarukan sa suke dashi saida nata ya bar masa dukan ƙirji, kai tsaye faɗawa tayi jikin sa cikeda shauƙi shi ɗinma a yau hugging nata yayi kafin ya ce, "My baby is all grown up now, me kikeci ne kika zaɓa ɓulɓul anya ma tukunna kinyi missing ɗina kuwa?" Janye jikinta tayi daga nasa sannan ta narke fuska wane zatayi kuka "Nayi missing naka sosai Man, i tot i lost ma, ko abinci ban fara ciba saida naji sanarwar kans raye na ganka a tv kana magana" Hannun ta ya riƙo yana murmushi "Am sorry, da farko na zata zan iya haƙura dake amma gaba ɗaya sainaga ina neman zaucewa shine na lalubo ki da gudu, wannan zuwan ma na neman alfarma ne" Ha ɗaɗdun idanuwan ta ta zube masa tana mai lumshe su "Man me kake nema aguna? Koma wane alfarma ne ina mai tabbatar maka ka samu tunkan ka faɗa" Serious face a ɗaura akan tashi "Da gaske?" ya furta yana mata wani kallo daya kusan kashe ta a zaune, wani irin sha'awar Hakeem takeji tamkar ta far masa takeji! Cikin shagwaɓa ta ce "To da wasa? Murmushi ya yi "So nake ki taimaka ki aureni Huda, so nake kiyi haƙuri da yanda ƙaddara tazo mana ki zauna acikin mataye biyun dasuka zama zaɓin iyaye agareni" Murmushi tayi mai ciwo dukda tarigada ta gama amincewa kanta da ƙafarsu zasu bar mata gidan imma anyi auren "Man koda zanzo ƙwarƙwara bayan kayi mata huɗu wlh indai zan rayu dakai.ba matsala, wannan buri nane in rayu dakai koda akwai ko babu, bare akan mata" Wani daɗi yaji ya mamaye ruhin sa gaba ɗaya nan suka shiga hira ta masoya, wayar dake ringing ta daƙƙo daga gefen murfin motar data ajiƴe ta ta ɗaga kiran bayan ta kammala ta ajiye wayar. Kallon wayar yayi "Baby meye haka? Meya samƴ screen na wayar? Kallon wayar itama tayi "Lafiyan sa ƙalau meka gani? Hannu yakai ya ɗauki wayan ya duba "Babu latest nashi ne? Murmushi tayi "Akwai mana last 2 weeks yafita" Riverse gear ya saka ya juya ya hau titi daidai "Muje kin girmi wannan, waima tunda kikazo kinje yawo kuwa? "Murmushi kawai tayi bata bashi amsa ba" Ɗan kallon ta yayi a dame "Menene Beb?" yatsun hannun ta tashiga ja "Kawai inajin kishin kane, idan fa ka aure wasu matan, kai mijin sune ko? Dariya yayi ya ce, "ƙuruciyar nan tana nan wai baby? Mijin sune mana" Ɓata fuska tayi "An you will be kissing and hugging them, bama wannan ba U'll be doing all sort of things with them ko? Da mamaki ya kalle ta "Meye wani sort of things" Cinno baki tayi waje "Abinda akeyi a haifi yara mana" Dariya kawai yayi "Yarinyar nan.ta girma, ke bakyaso nayi hakan dasu ne? Ya furta yana kallon ta "Banaso gaskiya, that thing suppose to me mine and mine alone"  Mamakin sa ne ya ƙaru "What?" Rufe fuskarta tay da tafukan hannayen ta sannan ta ce "Anty Halidubu take gayamun yanda ake zama da miji, so banshirya sharing ba, tunda baka sonsu kawai ka auresu amma karka taɓa su" Dariya yay "Tunda baby bataso nime ya kaini? Kece zaɓina kuma kin isheni" Wani far tayi da ido ta ɗauke kanta ɗaya ɓarin. Shiru sukayi har zuwa lokacin da suka isa Maiƙaya mall. Fitowar su a mota yayi daidai da fitowar Nihal da mahaifiyar ta daga cikin mall ɗin kallon juna suka tsayayi shida Nihal na kusan 30seconds, shine ya fara wayancewa ya matsa kusa da momy ya durkusa ya gayar da ita, ta amsa da fara'a a fuskarta, Nihal a cen ƙasan maƙoshin ta ta ce "Hakeem ina wuni" Miƙewa yayi suka ƙara kallon juna sannan ya ce, "Nihal kina lafiya" Bata bashi amsa ba ta mayar da dubanta zuwaga Huddy wacce ta saka cingum a bakin ta tana ta faman taunawa ta ɗauke kai daga dubansu, ga alama yanayin kallon da Hakeem yakewa Nihal ya ɓata ranta. Mommy tsayawa kallon ta tayi daga sama har ƙasa ga iyayen fake nails anyi fixing, ga gashin doki an zubo har gadon baya hatta idonta lashes ne, tabbas fara ce amma a kallon farko zaka fahimci tana ƙarawa da mai, Jinjina kanta tayi sannan ta ce dashi, "Bayan isha ka sameni gida Hakeem" Saida ya russuna sannan ya ce, "Inshaa Allah momy" Murmushi yayiwa Nihal ita ko tamau ta tanke fuskar nan abinda ya sagar masa da gwiwa sosai. Gaba yayi Huddy tazo ta wuce ta gabanta tana watsa mata wani mugun kallo. Wucewa sukayi kawai suka shiga motar su suka zauna driver yaja suka fara tafiya, waya momy ta zaro a jakar ta ta kira Ummi, "Hajiya ba'a samu bane? Gyaran murya tayi sannan ta fara magana "Dan Allah ki kira Hakeem kice ya sameki gida yanzu, nima ina kan hanya" Da mamaki ta ce, "Lafiya dai? "Inna ƙaraso zamuyi maganar" Ɓata fuska tayi sosai ya kalleta da kulawa "Huddy ya dai" A taƙaice ta ce, "Waccen mayyar ina ka sanu kuma meye na mayancewa wurin kallon ta" Murmushi gajere yayi sannan ya ce, "Wannan shine kawai? Dan Allah manta da ita kawai muje" hannun sa ta riƙo ganin yayi gaba yana gama faɗar haka "Magana nake maka fa" Ɗan shan mur yayi "Huddy meye haka? Dan Allah kinsanni bana maganar wani, kizo muje muyi abinda zamuyi mubar nan" Sanin halinsa yasa tayi shiru tabi bayan sa yanzun nan sai ya mata fushi. Sanda Ummi ta masa waya hankalin sa ya tashi sosai, a gaggauce ya dire huddy gida ya wice Villa. Shigar sa Villa kai tsaye part ɗin momy ya nufa hankali a tashe, ganin yanayin fuskar Momyn Nihal kaɗai ya tabbatar masa yau halinta na masifa ya tashi. Kusa da ita yaje ya durkusa ya kuma gayar da ita, cikin tsare gida ta amsa ko sheɗawa baiyi ba ta ce, "Zubar mana da mutunci zakayi a gari? Yaushe ka fara neman mata? Da sauri ya ɗago ya kalle ta,cikin damuwa Ya furta "Momy mata fa? Tsawa ta daka masa "Waccen yarinyar dana ganku tare kuna gararamba a gari wacece? Kana zubar mana da mutunci a gari, karasa wa zakayi yawo da ita sai ƙadangarun bariki" Cikin sanyin jiki ya ce, "Momy Hudaisa ce fa, dana baku labarin inaso na aure yarinyar sokoto, hutu tazo wurin yayar ta dake aure anan" Miƙewa tsaye tayi cikin masifa "Lallai sadauki bakada hankali, yarinyar dazaka aura zan haɗu da ita kafaɗa na ya gogi nata bata gayar dani ba, kai kuma baka nuna mata muhimmanci na ba? Bayaga haka yarinya saikace ifirutuwa batada siffar mutanen kirki ko ɗaya kama daga suturun jikin ta har zuwa tarbiyar ta, wlh bari kaji indai ni Baraka na isa da kai wlh bazaka auri wannan gantalalliyar ba, nasan zakayi tunanin saboda inaso ka auri ƴar uwarka Nihal ne, to ka sani ur my son and so she is, banawa kowannen ku tunani da ban, dan haka daga rana irin ta yau na janye maka auren dake kanka na Nihal tunda baka so kuma bata so amma wlh karna kuma jin labarin wannan tsamurarriyar mainsifar angulu" Ummi dai batace komai ba, Hakeem tun yana ƙaramin sa a hannun Baraka ya tashi, sannan itace ta fara kawo shawarar tanaso ya auri Nihal, ada sosai suke shiri daga zancen haɗasu aure komai ya watse, idan har Baraka tayi hukunci akan ƴaƴa sam Ummi bata saka bakin ta, dan haka wannan ma bazata ce dasu komai ba. Ƙara zubewa Hskeem yaƴi ya shigaya akan tayi haƙuri yana son Huddy amma ina bata saurare shiba, daga ƙarshe ma korashi tayi akan ya bar mata wurin. Mom Nu'aiym. 9/14/21, 3:33 PM - Buhainat:   *CM*         18. Ƙafan momy ta riƙe cikeda tashin hankali "Momyna Hakeem ne fa, dan Allah ki taimake ni karki rabani da Huddy, wlh kin mata fahimta ne kawai a baibai amma tanada nagarta, zan gaya mata ta daina saka gashin doki ta daina yin duk abinda bakyaso kinji momy?" Harara ta wurga masa "Abinda bana so ko abinda yake haramun ne? Yaya yarinya zata ganni taga ka kai gwiwoyinka a ƙasa ka gayar dani ta danna mun harara ta ɗauka kanta. Kaga Hakeem ka daina yaudarar kanka, na  gaya maka daga kan Nihal ɗin har ita na janye maka auren su kaje khaleesa ta isheka, koba komai nasan batada rashin tarbiya, Nihal kuma baka sonta itama bata sonka na aure dai, so a bar maganar su" Nihal ce ta taso tazo kusa da momy dama wannan budirin dik da ake bata ce komai ba itada Ummi. "Momy tayaya akan maganar auren sa da wata zakice afasa  namu, bayan tun a jeji mukayi Gamo muka aminta zamu auri juna, dan Allah karki masa haka mun muku biyayya shima kuma ku masa adalci, aishi mijinta ne zai iya hanata ire iren wannan shigar kinji" Kallon Nihal kawai ya tsayayi itakuwa ko kallon sa batayi ba. "Kai da gaske take kun yarda kun aminta zaku auri juna?" Momy ta tambaya tana kallon sa, nan ma Nihal tayi zaƙal ta sharɓe zancen "Mom ai wanda ya mutu akewa ƙarya, nina mishi alƙawarin zan barshi ya auri zaɓin sa, yanxu kuma in aka masa haka gaskiya ba ai masa adalci ba" Sauke numfashi Momy tayi "Tunda kince haka shikenan, Amma gaskiya wannan yarinyar saika kula da tarbiyar ta" Baice komai ba ya kai zaune cikin nuna tsananin samun relief, itama Nihal haka. Ummi se a sannan tayi magana a hankali tana zube idanta akan Nihal "Sakarƴar wane garice ke Dazaki yarda mijinki ya aureki da yarjejeniyar auren wata bayan ke, keda ya dace kiyi babban yaƙi ki raba kanki da zaman kashiya, ni ina nan tamkar zan tashi sama akan bana ƙaunar Sadaukee ya haɗaki da kowa amma ke shirme ne a kanki, idan kinsan bakya sonsa gayamun a fasa auren"ƙurawa Ummi ido tayi batako ƙiftawa, tabbas batason Hakeem amma tayaya zata kalli idon uwar haihuwar sa tace bata sonsa ? Wage baki tay "Mom ina sansa mana, dama shirme nake yanzu kuma na dawo hankali na, dukkanmu nida shi da kowa ƙaddara ce ta haɗamu saboda haka ni da ku dashi gaba ɗaya mu dauƙi wannan ƙaddarar muyi haƙuri da ita a yanda tazo" Kallon juna momy da Ummi sukayi nan take suka sakawa abin albarka sannan suka zauna zaman meeting da magana akan auren da Mr. President keta hura wuta acikin sati uku!    Gidan ake renovating kamar hauka, kai jama'a naira shegiya ce! Babban wargajejen parlor ne da girman sa zai ɗauke set ɗin kujeru shida kuma ko wanne zasuyi tazara da juna. Acikin wannan babban parlor ko ina an baza ƙofofi wanda gidan mai ɗauke da part huɗu kowane part ƙofarsa ta zuwa falon a haɗe take! Gidan yayi kyau ainun daidai gidan Ɗan shugaban ƙasa. Tsayawa fassara uwar dukiyar dake cikin gidan ma ɓatawa kai lokaci ne, Hakeem kullum bayan fargaba babu abinda yake. **************   Gabatowar lokacin auren nan ba ƙaramin tayarwa Nihal hankali yake ba, yanzu ba ƙiyayyar datakewa Hakeem ko rasa zaid bane yake damun ta a'a, ita damuwar ta rashin koda kiran waya daga angon nata, haka zata rayu dashi? Idan har yau tun tana gidan su baya kulata intaje gidan sa fa? Batasan menene tsakanin sa da zuciyar ta ba a yanzu amma tabbas koma menene tasan cewar mai nauyi ne.    Khaleesa kuwa rashin yawan damuwa da ita da yake ba abu bane daya dame ta sam, to ina ruwan ta dashi tunda cen bayan kwana biyu yakan kirata kuma yaje gunta a garinsu so biyu,  bayan nan yanda take ɗaɗɗaga kai kawai ya isa ya nuna maka cewar ba soyayyar mijin bane a gabanta mulkin take so! "Ɓangaren Huddy kuwa soyayyace ta asali ake dandaƙawa itada Hakeem, wanda har ya zamana sukan raba dare atare, babbar damuwar ta ayanxu baifi ita kaɗaice ƴar talakawa ba acikinsu, bayaga haka kayan ɗaki yana neman yi mata karan tsaye, mahaufin ta dama sheksrunsa kusan 7 yana kwance yafa fama da ciwon shanyewar ɓarin jiki!. Tayaya zata rayu da waɗannan shaiɗanun da ruɓaɓɓun kkayan ɗaki? Takaici iya takaici ys ishe ta.     Hakeem yana kwance asaman gadon sa ya runtse idansa abubuwa sun masa yawa, baisan ta ina zai fara da waɗannan matayen uku ba, yasan yana yiwa Huddy son da koda kansa baya yiwa shi, khaleesah kuwa baya sonta sam, haka kuma ba wai ƙinta yake ba, kawai mahaifin ta ya tsana fiye da komai a rayuwa, ya tsani maƙaryaci, ya tsani munafuki, mayaudari kuma makwaɗaici. Amma Nihal fa? Zarya takeyi a tsakanin zuciyar sa da ruhinsa, ya tabbatar cewar gangar jikinsa da ruhinsa sun aminta da nagartarta amma zuciyar sa ce take hango masa Huddy aduk sanda yake tsara rayuwar sa tajin daɗi da mace! Meyasa baya yiwa Nihal adalci bayaji koda a waya ya kirata sama da so uku tun faruwar abinda ya faru shida momy. A hankali ya buɗe idonsa a lumshe sannan ya zari wayar sa ya kira lambar ta. Tana zaune tana dudduba kayayyakin da aka kawo domin shirin dinner ɗinta, a hankali ta zari wayarta tare da barin cikin mutane kafin takai ga ɗaga wayar kiran ya yanke call ɗin ya yanke. Tana shirin komawa ya kuma kira wannan karon a hanzar ce ta ɗaga tare da faɗin "Assalamu Alaikum" jin sautin muryarta ya sanya ya nutsa sosai acikin katifar dake kan gadon tare da lumshe idansa, "Amin wa Alaikissalam, Nihal" Yanda ya kira sunanta saita da ɗan rikice cikin dabircewa ta ce, "Nihal kina lafiya?" A taƙaice ta ce, "Lafiya na ƙalau" Shiru dukkansu sukayi na some seconds sannan ya kuma ce wa, "Akwai abinda kike buƙata ne? Cikin jin zafin tambayar sa ta ce "Kamar ya?" Shi ɗinma haushi sosai ta bashi ya ajiye wayar tare da hanging up 'Yarinyar nan gaba ɗaya girman kanta yana ban haushi da ita, taje dan kanta' Ya ayyana a ranshi kasai. ******************* Gaba ɗaya a haɗe akayi shagalin bikin nan a garin abuja, sannan kuma a Villa akayi ɗaurin auren dukka uku sha'ani na auren ƴaƴan manya. Babu wacce ta zama koma baya a kayan ɗaki, amma dau duk a ciki babu kamar Nihal wacce take cikin tsananin zullumi da baƙin ciki akan auren mutumin da gaba ɗaya bai damu da ita ba! A babban falon daya zama mahaɗar shigar me gida kowane sassa daga cikin gidan aka tarasu Hakeem kowa ya watse an barshi da mace uku duk aciki babu wacce zaice yau itace uwargida, abu ɗaya ya sani auren Nihal aka fara ɗaurawa sannan na Huddy kafin na khaleesa, amma ya rasa ta ina zai fara, kallon su yake da ɗaɗɗaya ko wacce ta caɓa ado ido fiki fiki amma banda Nihal ga alama ma kuka take, nannauyan ajiyan zuciya tausayin ta ya sauke itada bataso danshi ya samu cikar burinsa sannan a hankali ya furta, "Amm ina fatan ko wacce tasan cewar zaman haƙuri zatayi da ƴar uwar ta, ko wacce da dalilin zuwanta gidan nan, kuma ko wacce anan ƙaddarar ta ce aure anan, Allah ya rigada ya tsara cewar ku ɗinnan dukka matane kuma zan aureku a atare, babu wanda ya isa ya tsallake tsarin rayuwar Allah akan sa, saboda haka ku xauna lafiya, ku sani ni mutum ne mara son hayani ya ko kaɗan, bayan haka kuma banason ƙarya abinda zakayi in tsaneka shine ƙarya. Kwana bibbiyu zankeyi a ɗakin ko wacce ammafa ban yarjewa kowa shigowa nan falon ba sai ranar girkin ta, bayan ƙaramar ƙofa dake da haɗi da part da kowacce wanda yake mashigar ɗaki nane daga nan na ɓangaren ko wacce babu wata alaƙa dakuke da danan falon, falo nawane so please ko wacce zata kula dani da falon nan a ranar girkinta, idan kin fita a girki ƙofar da take taki kibi ta nan sannan ki rufe ta sai ranar zagowar girkin ki. Ba wanda yace dashi komai acikin su duk sunyi ƙasake suna jinsa, ganin haka yaci gaba da magana "Akwai kitchen a part na kowacce nan babban falon ma akwai kitchen, ranar girkin ko wacce zatamun girki anan ne, ranar da batada girki ta dafa abinda take so a part ɗinta. Banacin abincin masu aiki sabida haka dole ko wacce a ranar girkinta tamun girki,breakfsat,lunch and dinner" Nan ma gaba ɗaya shiru sukayi hakan ya kuma bashi damar ci gaba da magana kamar haka, "Bansan yanda zakuyi ba, ɗakin wa zan fara kwana anan? Da sauri huda ta kalle sa, itada khaleesah. Nihal bata ce komai ba ita dai bata kuma ɗago ba abinda ya isheta ya ishe ta. Khaleesa ta ce, "Yaa Hakeem ɗakina zaka kwana mana, ainice uwargida duk sun sani" Kafin yayi magana Huddy ta sharɓe zancen da cewa, "Nice uwargida Honey ka manta alƙawarin dakamun akan cewar nice uwar gidanka har abada? Wani uwar harara Khaleesah ta ɓalla mata sannan ta ce, "Tabbas na yarda bakida hankali, agidan uwar waye yace dake haka? Kinga malama wlh ko zamu kwana anan yau bazan yarda yashiga ɗakin kowacce aciki ba indai bani bace!!! Mom Nu'aiym. 9/14/21, 4:52 PM - Buhainat: *DM*          19. Da mamaki sosai Hakeem yake kallon khaleesah, sabida harga Allah yayi mamakin wannan zaƙalƙalewar datake a hankali ya kira sunan ta "Khaleesah" Shiru tayi ta waigo tana kallon sa idanta taf ƙwallah, cikin nutsuwa ya kuma cewa meye hakan? Hawayen idan ta nenya silalo takai bayan hannun ta ta goge sannan ta sadda kanta a ƙasa cikin sarƙewar murya ta ce, "Kayi haƙuri, ina shirin tashin maka rigima daga zuwana, rashin adalcin ne yamun yawa, an rabani da masoyi na dazai aureni inje ata farko nan kuma ace nice koma baya, amma kayi haƙuri zan zama ta ƙarshen su" Sauke numfashi yayi sannan ya janyo wayar sa ya kira babban abokin sa Yusuf, bayan ya ɗaga wayar ya ce "Waye uwargida nikam yusuf? I'm confused"  A nutse ya ce dashi "Wacce aka fara ɗaura auren ta ita ce uwar gida mai binta ita ce ta biyu saita ƙarshwen ta zama ta uku, ka fara tsoron fitinar mata ne tun yanzu" Sauke gauron numfashi yae kafin ya ajiye kiran batare daya ce da Yusuf komai ba ya kalle su. "Auren na da Nihal aka fara ɗaurawa, sannan aka ɗaura na biyu da huddy khaleesa kece ta ƙarshe, saboda haka yanzu ma haka zamuyi. Nihal itace zata zama uwargida, Huddy ta biyu ke khaleesah zaki zauna ata uku" Turo baki Huddy tayi tana wani karairayi "Honey dan Allah nika canja" Miƙewa tsaye Nihal tay, muryanta a sarƙe ta ce "Na barwa ta ukun kwanan a juyashi zuwa kanta, ta biyun ta shiga girki jibi yaa Sadaukee inaso zanje na kwanta kaina yanamun ciwo" Kallon ta kawai ya tsaya harta ɓacewa ganin sa, tabi ƙofar da yaje yazo da ita anan ta koma ta rufe sannan taje ta rage kayan nauyin jikin ta tsabar kuka har jiri take gani, wanka tayi a cikin toilet daya tsananin tafiya da hankalin ta sannan tayi shirin kwanciya ta kwanta abunta bayan dogayen addu'o'in bacci. A ɓangaren su khaleesah banda rawar ƙafa babu abinda takeyi itace da kwana,gaba d'aya banda kukan munafurci data ƙirƙira ba abinda take, shi kuwa Hakeem mamakin ta yake sosai, yama rasa gane shin ainahin mecece gaskiyar khaleesah game da shi. A nutse ya shiga cikin ɗakin dayake mallakin sa a part ɗin nata wanda ya shigo daga babbar ƙofar dake falon, sedai bata nan dama shi baisan me zaice da ita ba wannan ya sanya ya shiga laluben wardrobe daya rigada ya sanya aka tsara masa tuni ajikin bango take, komai daya shafi sututu da ababen buƙatar sa akwai a ɗakin, kamar yanda ko ina akwai inda ɗakin yake mallakin sa. Plain white towel and bathrobe ya ɗakko ya rage kayan babbar rigar nan ya saka ya shiga towel ya sakarwa kansa shaya. Lumshe idon sa yayi yana tunanin Huddyn sa, tashi kawai tayi ta shige ɗakin ta rai aɓace ya tabbatar fushi takeyi dashi, bai shiryawa kansa da rayuwar sa haka ba a daren farkon sa da Huddyn sa, meyasa yanzu zasu masa haka? Gaba ɗaya an ɓatawa Huddy rai yasan rigimar ta ba zatayi baccii ba yau, ranshi ya sosu sosai da yanayin ta, gashi bazai taɓa iya gwada rashin adalci ba dayaje ya rarrashe ta, but still zai mata text message. Fitowar sa wanka yayi daidai da shigowsr khaleesa aguje cikin ɗakin kuma a firgice! Riƙo ta yayi gaba ɗaya yana wurgar mata tambayar lafiya amma sai ƙoƙarin ƙwace kanta take, saida ya haɗe jikin sa da nata sannan ya matse ta, a hankali ya furta "khaleesah menene?" Da sauri sauri take sauke numfashi tamkar zata ɗauke rai kafin ta ce, "Kare ne a ɗaki na ƙatoto, so yake ya cijeni wlh da gudu ya biyoni, dan Allah kazo ka koreshi" Da mamaki ya ce, "Kare kuma? Tana ƙara karkawa ta ce, "A ƙatoton gaske ma kuwa" Zaunar da ita yay akan gadon sa, sannan ya juya yana faɗar "Bara na duba ki zauna anan" Bata ce komai ba sai takure wa datayi a wuri ɗaya tana zazzare ido a firgice. Ba inda bai duba ba amma baiga komai ba dan haka ya dawo, a kusa da ita ya zauna yana ƙarewa yanayin ta kallo "Kin tabbatar kare kika gani? Danfa gaba ɗaya gidan nan ba kare ko ɗaya" Ƙara jan jikinta tayi zuwa makurewa wuri ɗaya "Tayaya zaka ce ba kare, gaskiya ni kazo ka kaini gidan mu gun Aunty Nafisa, nan wurin kasheni kare zaiyi" Hannunta ya riƙo cikin sigar rarrashi "Kiyi haƙuri ba abinda zai sameki anan, aina rufe ɗakin nan koda yana gidan bazai iya shigowa nan ɗakin ba kinji" Kwantar da kanta ta yi a saman kafaɗar sa tana sauke numfashi a hankali, hannun sa ya saƙala a bayan ta, yana fatan ba tsoro ne ya fara firgitata ba daga xuwan ta. A hankali yashiga jijjigata harya sanda numfashin ta ya sauya alamar bacci ya fara ɗaukar ta sannan ya kwantar da ita sannan yabi yanayin ta da kallo, kwata kwata batada maraba da tsirara kayan dake jikinta, riga ce mai santsi da asalin kyau,mirginawa tayi ,ta kwanta a rigingine abinda ya ƙara bayyanar da tsayuwar miƙaƙƙun nonuwan ta dasuke da madaidai cika.yanayin surar jikinta gwanin burgewa. Baysu ne karonsa na farko da ganin khaleesa a haka ba. Amma shin meyasa ya kwsɗaitu dajin tsananin sha'awar ta? Kodan a wancen lokacin a jeji ne? Kawar da wannan tunanin ya yi da sauri ya kimtsa ƙansa cikin kayan bacci masu kyau da santsi sannan ya kwanta akan gadon tate da rufa musu duvet, ya kai hannun sa ya kashe fitilar dake ɗakin iya dim light kawai ya bari dama switch na fitilan ƴana jikin bedside ne. Kusan 1 hour Hakeem ya rasa tunanin me yake,gabb ɗaya sha'awar Khaleesa ya addabe sa, ƙamshin turaren dake jikinta shine abinda yake fizgar sa, a hankali yaja jikin sa zuwa inda take ba shiri ya soma shinshinar ta, abinda yasani shine tabbas wannan turaren shine yake ƙara rura wutar sha'awar daya keji. Cikin baccin ƙaryar datake ta fara ɗanja baya, riƙota yayi jikinsa har rawa yake "Khaleesah karki tsorata Hakeem ne" Ya furta cikin muryar da sam batasan yanada irin saba a duniya, shiru tayi yaci gaba da shafarta tamkar wani mayunwacin zaki yana, bakinsa ya haɗe da nata sannan yakai hannunsa asamn dukiyar fulanin ta, da sauri ta riƙe masa hannu ta fara janye bakin ta "Dan Allah kayi haƙuri" Ta furta da rawar murya da alamun kuka, ƙara matseta sosai ya yi, "Haba Khaleesa, nifa mijinki ne kuma ke ba yarinya ba ce, please ki tsaya mana" Cikin shagwaɓa ta ce, "Ance wannan abin da zafi, dan Allah karkamun" Yana shafa sumar kanta ya ce saitin kunnenta "Calm down mana dear, i promise i will be gentle ba abinda zakiji, kawai ki saki jikinki" Shiru taƴi masa ta lafe duk abinda yake ita bashi bane a ranta murna take bokanta yaci, wannan hatsabibin turaren yayi tasiri don taga zaucewa sosai agun Hakeem. A hankali take masa kuka yana wasa da dukiyar fulanin ta yana kuma tsotsa, hannun sa ba inda baya yawo ajikin ta, lokacin dayazo shigar ta ta soma musu bai saurare ta ba sauri yayi kawai ya nemi afka mata, haka ta dinga zuba ihu abinda sam ya hanawa Nihal da Huddy bacci. "Yaa Hakeem dan Allah kayi haƙuri, wlh da zafi, sosai nakejin zafi ka barni in huta na tuba" Shi gaba ɗaya surutan datake baya fahimtar komai saida ya samu nutsuwa sannan ya kwanta ragwaf har lokacin sha'awar bata natsa masa ba. Dare guda bai barta ba tun tana murna da turaren boka harta fara tunanin tabbas yau Hakeem kashe ta zaiyi. Sai wuraren 5 na asuba sannan ya saurara mata, amma kafin wannan lokacin gashi dai shima ya galabai ta amma gaba ɗaya ya kasa haƙura da sukuwa a kanta, da zararn ya huta minti arba'in sai kawai ya koma ruwa tamkar wani zautacce. Gari ya waye tas amma tana nan kwance, tamkar matacciya! Ganin haka ya sanya wuraren ƙarfe tara ya shiga part ɗin Huddy inda ya tarar tayi kuka tamkar zata aje arai. Zaman rarrashi yayi kusan mintuna talatin amma sam bata kulashi ba, cikin damuwa ya ce "Huddy kiyi haƙuri, na miki alƙawarin kece uwargi da na kafin zuwan waɗannan matayen a duniya ta, yanzu yaya kike so nayi? " Cikin kuka ta ce "Honey so kake inyi dariya bayan na tabbatar da cewar kasani dole sai ihun matarka ya hanani bacci, dole badan naso ba na sauya wurin kwanciya zuwa ɗakin ƙarshe a part ɗina sabida yanda take zabga ihu akan abinda kuke aikatawa. Na yarda da ƙaddara mana amma tayaya zaka ɗauki ranar danake wa ɗauki ka baiwa wata? Bayan haka ka kwana kana aikata abinda nice ya dace kana aikata shi da ni, yaa Hakeem cewa fa kamun baka son Khaleesah da Nihal yaya zaka zo ka tsumu acikin tarayyar dahar maƙota saisun jiyo kaida ita kakuma nunamun ƙaddara ce" Riƙo hannun ta yayi "Kiyi Haƙuri Huddy na, wlh tsananin yanda na saka rai da kene yau ya sanya gaba ɗaya na kasa haƙuri akan yin wannan abun na dire haushi akan ta. Amma na miki alƙawarin daga rana irin ta yau bazan ƙara saduwa da kowace mace ba idan ba ke ba,kuma yau a ɗakin nan zan kwana, na mayar kwana ɗaɗɗaya dan kawai kiji daɗi. Haka ta aminta dashi badan zuciyar ta, tana mata daɗi ba sannan ta shiga yi masa hira a binda ya shagaltar dashi har wurin aazahar sannan ya ƙara tunawa da Huddy. Koda yaje bata ɗakin dan haka bai wani tsaurara ba, tun dama cen ya sallaci azahar awurin Huddy kuma yaci abinci. Shirin sa tsaf yayi ya fita bashi ya waiwayi gidan ba sau bayan isha lokacin kuwa ata main part na ƙofar gidan Nihal ya shiga dubata dan kuwa harga Allah ya manta da ita agidan. Babu kowa a falon daga ƙarar na'urar sanyaya ɗaki sai kuwa ƙamshin daɗi mai saka bacci. A hankali ya shiga sallama yana duddubawa gidan babba ne faluka sama da biyar akowa ne ɓangare. Ɗakunan bacci ya fara dubawa inda a ɗaki na huɗu ya sameta zaune akan sallaya tana addu'a ga alama salla ta idar tsaye yayi harta kammala ta waigo ta kalle sa saboda ƙamshin turaren sa daya addabe ta, miƙewa tayi saida tazo kusa dashi sannan ta russuna kaɗan ta ce "Yaa Hakeem Barka da Wuni" Bai amsa harta miƙe tsaye sosai sai idonta dayake kallo juyawa tayi zata zauna asaman resting chair ya riƙo hannun ta. Waigowa ta kuma yi idon nan harya kuma kaɗewa. "Nihal bakida lafiya ne? Tsayawa kallon sa tayi cikeda takaici wani ƙululun baƙin ciki ya tsaya mata iya wuya tamkar zata shiɗe ta ce dashi a wayan ce "Lafiya na ƙalau meka gani?" Haɓarta ya riƙo ya daga kanta idanshi da nata ya sarƙu lokaci ɗaya ƙirjin duƙƙansu ya doka. "Meyasa idanki yayi ja?" Hannun sa dake kan haɓar ta ta doke sannan ta kuma juyawa cikon ƙosawa da zaman sa a ɗakin ta ce, "Banaji ya dace kamun wannan tambayar, iyaye na nake tunawa da gidanmu ina kuka, a ƙasar hausa dama amare suna kuka ai, ni amaeya guda ta Hakeem dole nayi kukan rashin su, da zaka tafi ka barni zanfi kowa farin ciki, gaba ɗaya na tsani hayani ya ni" Wannan mugun izgilancin da girman kai shiyake haɗashi da ita, cikin haushi ya ce, "Idan banci darajar zama yayanki ba ki ragamun,inaga yanzu ai matsayi na yakai ki girmama ƙimata tunda ni mijinki ne, ni zaki kalla ki gayamun ina miki hayaniya" Dafa kanta ta yi cikin damuwa "Ba hayaniyar kake mun ba yanzu me nene? Tun jiya dana barka da matanka nake cikin kwanciyar hankali, yanzu daga zuwanka zaka dameni" Kallon mamaki ya bita dashi, yaji zafin abinda ta masa sosai amma sai ya kanne idon sa ɗaya ya kafeta da ido saida ya tattaro courage nashi sannan ya ce, "Zuwa nayi dama in sanar dake cewar na mayar da kwanakin girkin ko wacce ɗaɗɗya, idan na aka ce kowa bibbiyu zaiyi zeyi tsayi tunda ku uku ne" Zaunawa ta yi sannan ta ce, "Ina matukar takaicin wannan abun fa, nifa yaa Hakeem babu ruwa na da wani zancen kwanan girki. Duk yanda ka tsara dan kanka" A ƙufule yayi tsaki sannan ya juya batare da ya ce mata komai ba, ita ɗinma tsaki taja sannan taje ta rufe ƙofar ɗakin ta danna mata key, takaici sosai yake bata, yaya zai riƙe yi mata abubuwa saikace ita ba mace ba ce? Ko alama bazata lamunci wannan ba, idan har zaici gaba da nuna halin ko in kula agare ta toko tabbas zata ci gaba da nuna masa iyakar sa! Auren dole aka mata aka rabata da zaid ɗin ta shifa koda tilas aka masa ai an barshi da zaɓin sa ita aka cutar, idan har zai mata adalci ya cancanci ace rarrashin ta yake. Mom Nu'aiym. 9/15/21, 6:38 PM - Buhainat: *EM* 20. A sukwane ya isa part ɗin Khaleesah, a kwance ya tarar da ita parlor ta caɓa wani ado cikin riga da zani da atamfa, tana ganin sa ta shagwaɓe fuska hadda ƙwallah. Zama yayi kusa da ita sannan ya kawar da kansa gefe, "Leesah ya daran?" Turo baki ta yi sannan ta ce, "Haba Yaa Hakeem, abinda zakace dani kenan,kasan yau ka barni babu lafiya, ko a waya baka kira kaji ya nike ba, tayaya yanzu tun safe bama tare har dare sannan kazo kawai ka ce dani ya daren" Kawar da kansa ya kuma yi "Tayaya zakice dani bakida lafiya alhali lafiya lau na fita na barki, ki sani ni mutum ne mai sabgogi da yawa kada kiyi tunanin zan zauna agida inta kiwon ki" Zafi da mamaki kalamansa suka bata, amma saita wani narke ta sanya kanta a kafaɗar sa "Ba haka nake nufiba Yaa Hakeem, abinda kamun jiya ban saba dashi ba, wƙh yanzu haka dabin bango na iso falon nan, su hajiyar mu dasuka zo har suka fahimci ba daidai nake ba, kuma man irin haka aika tsaya kaga ya nake ko?" Ɗan shafa kanta yayi "Indai kin kula da kanki aiba matsala, kiyi haƙuri am just like this" Murmushi ta yi kawai bata ce komai ba harya ƙara magana, "Zuwa nayi in gaya miki na mayarda kwanan girkin ko wacce kwana ɗaɗɗya, saboda kwanakin zeyi tsayi tunda ku uku ne" Ƙirjinta ne yayi mugun dokawa saboda tunawa da maganar boka, dirircewa tay "Mmemmmm amma mesa haka bayan ga yanda aka tsara?" Ƙure ta da ido yayi na wani lokaci kafin ya ce, "Ba na baki dalili ba? Cikin jimami ta ce "Amma kuma ina tsoron kare" Murmushi yayi sannan ya ce, "Ba wani kare agidan nan duk suna main gate. Ki kira maids naki su kwanta akusa dake, koda falo ne yanda dai zakike jiyo motsin mutane" Wani yawun wahala ta haɗiya sannan ta ƙaƙalo murmushi "Hakan ma tsari ne mai ko Yaa Hakeem, Allah ya bamu ikon yi maka biyayya ya kuma bamu ikon kwantar maka da hankali" A taƙaice ya ce , "Ameen" ya miƙe a hankali ta riƙo hannun sa ta miƙe da ƙyar sannan ta soma dafashi "Taimakawa zaka yi ka rakani bedroom nawa in kwanta, da ƙyar nake tafiya" Ɗan taɓe baki yay "Leesah wannan fa ragwanci ne, tayaya akan abu ƙalilan kiyita zuba raki haka" Ƙara langwaɓe kanta tay "Allah sarki, Yaa Hakeem bakajin tausayi na" A yatsine ya ce, "Leesah dear please ki zauna, zanje na kwanta yau na gaji, jiya ban samu ishashen bacci ba" Komawa tayi ta zauna, ta tabbatar Hakeem bazai bita ba kuma ta kula banda turaren sha'awa ba abinda yayi tasiri ajikin Hakeem, boka ya ce zai riƙa yin rawar jiki da ita, zaiji ba mace mai daɗi sama da ita, kuma a hankali a hankali duk zai ƙauracewa matan sa sai ita kaɗai. Juyawa kawai yay yabar wurin batare daya kuma kallon inda take ba. Babban ɗakin daya ke mallakin sa a cikin falon sa ya shiga ya watsa ruwa sannan yayiwa amaryar sa Huddy wanka na musamman da turaruka masu ɗaukar hankali. A zuciyar sa yana murna sosai akan yau take sallar sa. Zuwa yayi ya murɗa ƙofar ɗakin dazata sadashi da part ɗin Huddy saidai ya jita a rufe gagam, ƙwankwasawa yayi kusan 2mns kafin tazo ta buɗe masa ƙofar. Tsayawa yayi yana kallon fuskar ta datasha kwalliya tamkar ba gado zata hau tay bacci ba, nonuwan ta dake cike sosai a ƙirjinta suna samun tsananin kulawa a tsaye suke ƙiƙan duk girmansu basu sunkuya ba, idansa ya kaishi akan tsukakken kunkurunta abinda yaso bashi mamaki dan ya jima yanaso yakai hari akan manyan heeps ɗin Huddy, amma yanda nonuwan ta sukaja hankalin sa ya hana masa gane kunkurun bugi yake gani tuntuni A hankali ya taka zuwa inda take inta kuwa ta afkawa ƙirjin sa a sukwa ne. Cikin yanayi mara misaltuwa ta kamo wuyansa tare da manna masa sumba a lips nashi, langwaɓar da kanta tae sannan ta ce "Welcome Honey" Hannunsa yakai akan nonon ta na hangu ya cafka cikeda salo, cikin wani salon bariki ta ce "Auucchh Honey zaka rikitar dani" Gaba ɗagata yayi zuwa kan gado ya kwantar da ita sannan ya kwanta gefen ta ya mirgino ta tana kallon sa kafin ya ce, "At last am together with the love of my life, kince daren mu na farko zaki shagwaɓani please ki shagwaɓani baby na" Hura masa iskan bakinta tayi a fuska mai ƙamshin mint flavor sannan a hankali ta sanya zsanya ɗan yatsanta mai ɗauke da zara zaran fixed Nails ta zana wani layin tafiyar tsutsa a wuyansa zuwa gadon bayan sa saida ya shiga wani yanayi, cikin wata murya ta ce, "Your just a little baby in my hands dear, let me first feed u with the sweetest milk ever" Janyo kansa tayi da bayansa ta zauna ta rungumoshi yanda akewa yara sannan ta zaro masa nononta na hagu ta tura masa a baki tare da riƙe masa yanda akewa yara ta ɗauki hannunsa ɗaya ta ɗaura akan ɗayan na daman sannan ta ce "Lil Baby suck this and play with the other, am all urs now" Hakeem gaba ɗaya ya fita hayyacin sa ba abinda yakeji banda fizgar sa da al'amuran sukeyi. Tamkar rakumi da akala haka yake yin duk abinda ta ce cikin ladabi, hannunta itakuwa yana nan da wannan dogon fixed nail yana yawo a ilahirin jikin sa, sannan bakinta yana wurin kunnensa ta ranƙwafo tana zura harshen ta tare da hura masa iska mai ɗumi aciki. Gaba ɗayansu numfashi suke sauke wa, Hakeem yana son manyan kaya yau ya haɗu da Huddy mai.baiwar dukiyar fulani saboda haka ya saki jikinsa yana tsotsar su yana lasa tare da liliyar nipples nata da harshensa. Ihu sukaji tare kururuwa abinda yaso ya zaburar da Hakeem, ita kuwa Huddy nan da nan ta cafko abin cikin wandon sa ta soma shafa kan abar take ya soma shirin sume mata, nan da nan ta nemi breast nashi ta soma tsotsa, atake suka faɗa duniyar dayafi ƙarfin rubutu a littafi. Khaleesah duk yawan ihun datayi akan tsoron datake ji basuma san tana yi ba. Nihal ma tanajin ihun ta amma tayi alƙawarin har abada ita da shiga al'amarin matayen Hakeem, ta kula dukkansu kansu bibɓiyu ne dan haka ba ruwanta da sha'anin su. Hakeem da Huddy anan ta gama lalata shi, dukda yayi mutuwar jikin ganin Huddyn sa a sake amma tabbas ta tafiyar da al'amarin sa yanda bazau taɓa mancewa da ita ba. Huddy batada heeps bakuma tada ɗuwawu amma akwai taste sosai ajikinta, gata a tsuke naman cikin jikinta a cike, tanada yawan tsafta a binda ya fahimta tuni, sedai tana taɓa warin bleaching a hankali. Tunda asuba sukayi wanka atare sukayi salla sannan suke addu'a ma. Kwantar da kanta tayi asaman cinyar Hakeem sannan ta ce, "Honey na gaji da yawa kuma yunwa nake ji" Kallon ta ya yi yakai hannu asaman kitson attach dake yarfe akan ta ya shafa sannan ya ce, "Mesa kikejin yunwa da asubar fari" Wani langwaɓewa ta yi "Bayan kaina baka barni na huta ba" Shiɗin ma ƙansa ya langwaɓar "Bayan kene kikeda daɗi da yawa" Rufe fuskar ta tay da tafukan hannayen ta, yana dariya ya laƙuce mata hanci sannan ya ce, "Kinganki, ke tashi ki gayamun duk a ina kika iya wannan" A hankali ta ce "Kallo nake a waya na saboda inaso na burgeka, inaso nafi kowa baka farin ciki, ni gaba ɗaya ina sonka ne sosai my baby" Dariya yay sannan ya ce, "Am i really your baby? Cikin siga irin na yara ta ce "Sure mana me kake so" Acikin hijabin jikin ta ya cura hannun sa ya murza breast ɗinta ya ce "Wannan nakeso zan sha" Dariya tayi sannan ta ce, idan banci na ƙoshi ba dame zan ciyar da kai" Laƙuce hancin ta yay "Hakane bara na haɗo miki tea" Ɗagawa tayi ya tashi ya fita. Haka suka shafe rabin wuni sai bayan azahar ya fita, abincin ma daga wurin Anty Hali dubu aka kawo musu shi. Khaleesah tana cen tamkar zata haɗiyi zuciya ta mutu tsabar kishi datake yi, ita gaba ɗaya tafi tsanar Nihal ma dake wani jijji da kai tana nuna ita ubanta yafi nasu. *************** Dare yayi girki ya zago akak Nihal. Tunda yamma take falonsa tana shirin girki. A kitchen ɗinsa tayi masa girki, chinese egg rice, sai pepper chicken da zoɓo da salad. Sai gab da magrib ta jere komai a dining sannan ta shiga part ɗinta tayi wanka ta ɓata lokaci sosai wurin shiryawa acikin less ruwan zuma mai ratsin ja ajiki, ba wata makeup a fuskar ta sai powder da kwalli da lipbalm data saka. Turarukanta masu sanyin ƙamshi ta saka sannan ta sanya takalmi masu ɗan tudu dukda tanada tsayi ba laifi. Agogon hannunta ta kaiwa kallo taga ƙarfe takwas ta gota wannan ya sanya tayi sallan isha sannan ta hau turara gidan ta har zuwa falon sa da ko ina. Zuwa tayi falon sa ta zauna ta kunna TV tare da ɗaura ƙafar ta ɗaya akan ɗaya cingom ƙirar kamfanin orbit ne a bakinta tana taunawa a hankaƙi. Duk wannan budirin indai mahaifin ta yana gari to haka mahaufiyar ta takeyi, kuma umarni ne na mahaifiyar ta akan duk runtsi haka zata keyiwa Hakeem, sannan ta tabbatar tayi dan Allah da neman lada matsayin ta na.matar aure. Karta taɓa duba cewa wai mijinta ba auren soyayya sukayi ba, ta bashi matsayin da Allah ya bashi a zauna lafiya. Har ƙarfe goma ta gota ba alamar zuwan sa zuwa lokacin harta soma jin bacci. Daga ɗakinsa dake ɓangaren Huddy tajiyo buɗe ƙofa amma batako waigoba, shi bai kula da ita ba amma huddy ta ganta dan haka da sauri ta kamo bakin sa ta sumbata da sauti mai ƙarfi, sannan ta ce, "Ina fatan idan kaji yunwa kowane lokaci zakazo kasha madara my baby" Hancinta yaja sannan a hankali ya ce "Sure mana i will, aike tawace dole inta zuwa inashan zuma" Nihal tana jin duk abinda suke faɗa amma bata ko waigo ba har Huddy ta kuma cewa, "Kardai ka manta da alƙawarin adanamun ruwan jikinka da kayi, nafiso in fitar maka dashi kana ihu banaso inga ya fita ma a wahale" Fake ya manna mata sannan ya turata a ɗaki tare da mata bye bye itama mayar masa tay sannan ta shige. Nihal jin ta shige ya sanya ta saisaita nutsuwar ta ta taso a hankali sukayi karo a tsakiyar falon, kawar da kanta tay daga duban sa sannan ta ɗan sunkuya ta gayar dashi, kallon ta yake ta masifar yi masa kyau a haka, ga ƙamshin turaren ta dana turaten wutar data sulala falon dashi abin ba'a magana. A hankali ya ce, "Lafia lau, kin wuni lafiya?" Bata ansa shiba ta ce, "A toilet na ɗakin dake ɓangaren ka na haɗa maka ruwan wanka, tun wurin 8:30 na haɗa, wanka zaka fara kokuma sai kaci abinci" Kallonta yay yama rasa me zai ce mata, ya zauna a gidansu tsayin shekaru tabbas yasan akwai zallan tarbiya a gidan, sosa kansa yayi sannan ya ce "Yunwa nake ji, muci abinci tukunna" Gaban shi ta shiga tana jagorantar sa zuwa dining har suka isa da sauri taja masa kujer ta zauna sannan ta zuba masa abinci itama ta saka nata a plate ta ajiye nasa agaban sa ta tsiyaya zoɓo a cup ta ajiye ruwa a gefe sannan ta zauna suka fara ci bayan dukkansu sunyi bismillah. Tsit ba mai magana sai Hakeem dayaci abincin so biyu sannan yaketa cewa ta ƙara masa zoɓon. Suna idarwa ta miƙe ta tura kujerar ta shima ya miƙe ta tura nasa sannan ta shige gaba yabi bayan ta har ɗakin sa. Ƙamshin cikin ɗakin ya tilasta masa lumshe idan sa, an sauya bedsheet an gyara duk ɓarnar daya aikata sannan ga towels nashi nan da bathrobe an ajiye bai ɓata lokaci ba ya ɗauki bathrobe ɗinsa ya shiga changing room dake ɗakin ita kuma ta fito ta tattare kwanukan daduka ɓata a kitchen ɗin ta wanke su sannan ɗan abincin daya saura ta zuba a freezer ta wanke warmers ɗinta hsr zoɓon a fride ta saka saura. Koda ya fito wanka ya tarar ta haɗa masa komai na shafa a saman whealtrolley ta turo masa kusa da restinh chair na bed nashi anan ya zauna ya kimtsa tana zaune kusa dashi kowa sai girman kai yakewa ɗan uwan sa bamai wa wani magana har ya kammala shirin sa sannan ya dawo ɗakin yana ɗage kai, ya kalle ta ya ce, "Muje part ɗinki" Kallon sa tay taso ta masa musu sai kuma ta mike ya rufo ɗakin suka nufi part ɗinta, ihun khaleesah ne da yanda ta rugo da gudu tayi cikin sa ya dakatar dasu, riƙe kafaɗunta yay yana mata tambayar "Lafiya? A firgice ta ce "Karen nan ne ya dawo wlh, so yake yaga bayana, turomun shi aka yi" Nihal ta tsaya kallon ta daga ita sai wata tambaɗaɗɗiyar rigar bacci sai shigewa takeyi ajikin Hakeem tana kuka ƙarya wai saboda karta zauna gidan ta lafiya aka turo mata kare bazata iya kwana ita kaɗai ba, cikin tausayi ya ce "Calm down mana Leesah, ba gani ba ba abinda zai sameki" Tsagaita kukan da surutun tayi taci gaba da karkarwa tanata haɗa gumi, kallon Nihal yay "Kinga halin da Khaleesah take ciki ko? Yanzu ya zamuyi? Ƙanƙance idanta tayi bata ce komai ba, shikuma ya ce "To ko zanje na kwanta a gunta ne naga dai ta firgita da yawa, haka aketa firgita ta wlh" Kallon sa kawai Nihal keyi sai wani gululun baƙin ciki daya taso mata gashi sam batason ta bada kanta agun Hakeem...... *Ayi haƙuri naɗan dake layuka, babu yanda zanyi dole saina fitar ne.* Mom Nu'aiym 07084161619 9/16/21, 12:15 PM - Buhainat: *FM*   21. Saida ta haɗiyi wani baƙin ciki sannan ta ce "Aikuwa bata yanda zaka barta ta kwana ita kaɗai alhalin tana wannan yanayin, kaje kawai ka kwana mata, Allah ya baki lafiya Leesah, ki riƙayin addu'a kinji" Tana wani firgitar ƙarya ta ɗaga mata kanta shikuwa yaja hannun ta. "Muje kinji ba abinda zai same ki" Haka Nihal itama cikin ko inkula ta juya tana dafe ƙirjinta koda ta shiga oart ɗinta ta rufo ƙofar da key. Saida tabar ɗakin sa ta isa nata bedroom data zaɓa acikin sama da bakwai dake part ɗin sannan ta faɗa akan gado rub da ciki ta fashe da kuka, ta rasa kukan datake na meye a rayuwa, meyasa Hakeem yake wulaƙanta ta? Akan me bazai dubi girman darajar alaƙar iyayennsu ya raga mata ba, tayaya tana matsayin matarsa, ya wuni ya kuma kwana bai neme ta ba? Tayaya zaike riƙa nuna mata iyaksr ta, duk yawan haɗiman dake part ɗinta ace wai shine kaɗai zai taya ta kwana alhali ba kwananta bane, ita ba abinda take nema agunsa, tarayya dashi ba abu bane data taɓa kwaɗaitawa kanta bare kuma ya dameta, amma tayi tsammanin yanda ya nemi kowa itama ai macece, haka zata rayu bayan ita sadaukar da farin cikinta tayi a kan nashi, ta dubi kukan dayake akan mace ta amshi tayin iyayen saboda tausayin sa. Momy ita ta haifa amma tasani tabbas zata gindaya sharaɗi akan Hakeem bamai ɗagayawa, shiyasa ta amsa zancen tana tsammani zai nuna mata so ya ƙaunace ta saboda kawai maganar auren nan amma ba komai tabbas zata fita lamarin sa, ita duk wani haƙƙi dayake kanta nasa wanda zatayi kai tsaye zatayi, wanda yadace ya nema inya nema zata bashi amma tabbas dolenta zata fita a lamarin sa danta fahimci ya mayar da ita wawiya! Sakarya dabatasan abinda take ba. Rarrashin kanta tayi ta miƙe ta share ƙwalla ta shiga tayi wanka sannan ta saka kayan baccin ta riga da wando dakuma hula. Addu'ointa tay  sannan ta rage fitilar ɗakin ta kwanta sedai sam bacci gagararta yayi dan haka ta miƙe ta ɗauro alwala tashiga habatar da nafilfili tare da addu'a ta kaiwa Allah kukan ta.    Hakeem duk yanda yaso ya ƙwaci kansa agun khaleesa kasawa yayi, turaren ta na sababi yana masa tasiri sosai, dan haka wannan daren ma so biyu yana zagayar ta saidai gangat jikin sa kawai take agun Khaleesah, gaba ɗaya hankalin sa da ruhin sa suna kan tunanin Nihal da abinda ya aikata a gareta, shin anya kuwa yayi mata adalci? Meyasa zai ɗauki kwananta kacokam ya bayar kyauta agun khaleesah, meyasa baiyi tunanin abinda ya dace ba kawai ya yanke shawarar dayake da yaƙinin cewar tabbas zata hautsina lissafin Nihal komai ƙiyayyar ta dashi. Asubahi a masallacin dake gaban layinsu yaje sallah dama kwana biyu baisan kan unguwar ba, saboda ya rigada ya baro villah. Kai tsaye yana dawowa part ɗin Nihal ya wuce ta ƙofar main part ɗinta saidai hadimai ya tarar suka ce ta tafi ɓangaren oga. A sukwano yabi ta ɗakin dazai sadashi da ɓangaren sa kai tsaye kuwa ƙamshi ya daki hancin sa dake nuni da cewar tabbas tana kitchen kuma girki takeyi. Kai tsaye kitchen ya nufa da sallamar sa, ƙirjinta ne yayi mugun dokawa jin muryarsa kaɗai kamar yanda shima ganin ta ya sanya shi faɗuwar gaba. Murya a sarƙe ta amsa sallamar sa saidai bata waigo ba, ƙwan datake soyawa taci gaba da juyasa har ya haɗa taku biyar ya ƙaraso inda take, a hankali ya ce, "Niha aiki kike" Sai yanzu ta kashe gas ɗin sannan ta juyo ta fuskance sa, a hankali ta russuna ta gaishe shi "Da fatar ka tashi lafiya? Murmushi ya sakar mata sanan ya riƙo hannun ta "Lafiya ƙalau na tashi" Ta faɗa a taƙaice tare da zare hannun ta acikin nasa ta juya kawai ta soma kwasan kayan abincin data gama shiryawa zuwa dining. Tsaye yayi sam baiji daɗin hakan ba, ko wacce daga cikinsu tana tattalin sa amma banda Nihal, kowa ya yarda da ƙaddara amma ita ta masa magana ma asarar hakan takeyi, dawowa tayi kitchen ɗin da sallamar ta, ya amsa yana kallon ta, tayi kyau acikin kayan baccin ta, baƙar fatar nan sai sheƙi takeyi tayi kyau, hula ce a kanta alamar batayi wanka ba sai takalmin datake yawo dasu masu xubin slippers... Bayanta yabi yana ƙarewa ɗuwawun datake murɗawa kallo. Harga Allah ita batama san tanayi ba haka aka halicce ta shikuwa harta bashi haushi aranshi ya ce "Ina sha'awar kunya mesa duk matan dana aura basa nunamun kunyar su? Zama yayi kamar bazatayi magana ba ta ce tana kallon sa "Yanzu ƙarfe bakwai bai cikasa ba zan iya zuwa nayi wanka kokuma yanzu zakayi breakfast na haɗa maka tukunna" Kallon ta yayi sosai "Nima wanka ya dace infara yi, so kije 30mns saiki dawo" Bata kulashi ba kawai ta saka hijabin ta dake wurin ta wuce, hartakai ƙofa ta waigo "Yaa Sadauki a toilet naka na haɗa ruwan wanka sannan kuma na ajiye mara turare a bucket incase ull need it" Murmushi ya yi sannan ya wuce shima. Acikin dress ta fito armless kalar sararin samaniya. Sai mayafinta fari ɗan siriri ta yane sumar kannan da aka kashewa kuɗaɗe sosai. Ƙamshin turaren ta abun so dan rigar kanta saida aka turarata da turaren ƙamshi mai sanyi. Da sallama ta doshi dining ɗin saidai turus tay ganin Khaleesah ta babbake tana serving Hakeem abincin da ita ta dafa! Batayi ƙasa a gwiwa ba ta taka ta je har kusa dashi ta tsaya suka fuskanci juna sosai sannan ta kawar da kanta, ta ce tana kallon khaleesah "Kai kin kyauta wlh, naɗan gota 3ns daya ɗebamun, nagode da taimako" Wani mugun kallo khaleesa ta watsa mata ta tsani kyawun nan na Nihal, shegiya gata baƙa sai masifar kyau da tamkar ita tayi kanta, yamutsa fuska tay kafin ta narke fuskar nan ta kalli Hakeem cikin shagwaɓa "Yaa Hakeem ba kai ka ce kowa ta shigo ranar girkinta ba? Mesa kuma Nihal zata shigo mana da uwar safiya, tazo ta haɗa breakfast kace nayi haƙuri yanzu kuma meta zo yi anan?" Kallon ta kawai Nihal keyi harta kai, shikuwa Hakeem sai ya ce "Hakane na tuna kece aka kwana a gunki dan haka kece ya dace ki yi wannan dukka amma shin kunsan bansan hayani ya? Tayaya zaku ajiyeni kamar sa'anku kuna mun surutai dan Allah duk ku bar nan" khaleesah karauraya ta soma yi yayin da Nihal tayi tsaya yaukam duk yanda taso ta riƙe hawayen ta musu sukayi mata, idan nan ya cicciko suna shirin zubowa, tana ganin zasu bada ita ta juya kawai ba tace komai ba. Mom Nu'aiym. 07084161619. 9/16/21, 2:17 PM - Buhainat: *GM* 22. Harta riƙe handle ɗin ƙofar sai kuma ta juyo, gaba ɗaya ma saita dawo kusa dasu ta ce tana kallon Hakeem. "Kwanan da ba'amun ba yana nan a matsayin bashi Yaa Sadauki, wannan dana rantawa Khaleesah shima zaka biyani. Da yamma zan karɓi girki na kuma kwana biyu zanyi, matayen ka should stay away from ur apartment ka gaya musu, nima ranar girkin ko wacce bazan ƙara shigo muku ba, dan Allah kuyi haƙuri. Sis khaleesah na miki laifi dan Allah kiyimun afuwa" Wani warr tay da ido "Ba komai nagode da kika gane kuskuren ki, amma ban fahimci kin bani aron kwana ba, roƙar ki nayi? Murmushi Nihal tayi lokaci sosai yayi da zata nunawa matan Hakeem itama gogagiya ce, "Ɓanaji miji bishiya ce, idanda baida darajar a kwana dashi bana ji mata zasu kwana suna uhun ƙarya dan kawai a kwana dasu, khaleesah Nice fa Nihal? Kiyi duk abinda zakiyi a inda ba'asan koke wacece ba, amma ni nan nasanki in and out so wannan abubuwan da kike duk nasan ma'anar su" Tsawa Hakeem ya dakawa Nihal, a zafafe ya ce "Barnan wurin Nuhal" Tsaye tayi tana kallonsa na kusan 5seconds sannan ta juya batare data yi magana ba da wuce ciki. 'Tayaya zanyi kuka, bazakiyi kuka ba Nihal take gayawa zucuyar ta, wlh bazakiyi kuka ba, Hakeem kuwa zai shigo hannunki idan yazo hannunki zaiyi babban bayani' Ta ayyana a ranta. Kitchen na part ɗinta ta shiga taje ta saka aka girka mata abinda zata ci ta dawo ɓangaren ta ta soma chat da ƴan gidansu. Gaba ɗaya Hakeem ya rasa dalilin sa najin haushin Nihal akan abu kaɗan, amma shin anya daidai ne yanda yake mata? Ita tayi girkinta duk a cikin su babu wacce take masa girki kotake kula da sassan sa sai ita, shin meyasa yake mata haka? Miƙewa yayi tsam bayan ya idarda cin abincin ya shiga part ɗin Huddy. Tasha ado cikin baƙar doguwar riga ta mata kyau sosai. Gayar dashi tayi cikin shauƙi tare da faɗawa jikin sa "Baby yazo" Murmushi yayi ya sumbaci kuncinta "Kinyi kyau my dear, kinata shagwaɓani, idan bama tare ji nake kamar ni maraya ne" Wani banƙaro ƙirji tayi tana wani lanƙwasa "Koda wane lokaci zanso mu kasance a tare, amma sam ni banason shiga haƙƙi, Honey kaga abinda kayiwa Nihal jiya sam wlh baka kyauta ba, ka ɗauki kwanan ta kaje ka kaiwa waccen Khaleesah, ka fahimci wani abu ba wani kare dayake binta kawai so takeyi ta riƙa shiga haƙƙin mu" Zama yayi akan jurar dake cikin ɗakin ys zaunar da ita akan cinyar sa "Allah ko Huddy yanzu ke dama kina jin mu? Ɗan lanƙwasa kanta tay "Duk abinda kukeyi ina jinku, yanzu ma daidai ne ta girka abincin ts bayan ka ƙwace mata kwana kuma sannan har girkin datayi haƙuri tazo tayi ka ƙwace ka baiwa Khaleesah, gaskia ni banason ka da rashin adalci saboda haka yanzu ƙarkaje wurinta danta rigada ta fusata amma da dare kayi ƙoƙarin shiga ka bata haƙuri kuma ka kwana mata gaskiya" Nisawa yay "Kinsan nima inataji ajikina cewar ba daidai bane, to bakiga yanda khaleesah ke zuwa bane a mugun firgice fa, saita giɗima ni wlh" Haushin yanda ƴake rawar jiki akan khaleesa taji sannan ta ce tana taɓe baki "Ka daina biyewa makircin wata kana cin zalin wata, Allah ma bazai barka ba, datazo tana firgici ka haɗata da ƴan aiki mana ? Sa kwana mata amma ka ɗauki kwanan mace amarya ka baiwa wata haba mana Honey" Nisawa yayi "Na daina gaba ɗaya Baby na, zankuma mata kwana kinta biyu idan kin yarda" Tana murmushi ta ce "Ba komai ka biyata haƙƙinta, amma me yau ka ƙoshi ne bazaka sha madarsa ba? Hannun sa yakai ya shafesu "Indai za'a bani mezai hana insha ehm" Tana dariya ta ce to muje ɗaki mana" Tamkar raƙumi da akala haka ta caji zuwa bedroom duk hanyar da haske ke shigowa saida rufeshi sannan fa zare rigarta ya saura daga ita sai pant dama ko bra bata saka ba , Kamar kullum yauma rungumarshi tayi ta dinga feeding nashi tamkar wani jinjiri tana smfani da Nails na middle finger nata tana masa tafiyan tsutsa har ƙasan mararsa, anan suka lalace har bacci ya kwashe su. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** **************** Tun ƙarfe huɗu na yamma Nihal take yawon gyaran part ɗin Hakeem, wanke wannan boxer wanke toilet kai komai sanda tayi masa. Lafiyayen tuwon semo miyan kuɓewa ɗanye ta masa yasha naman rago da kuma man shanu, sannan ta haɗa kunun Aya da ruwa ta jere akan dining ta nufi part ɗinta sai bagan sallan isha sannan ta dawo alokacin ta tarar Hakeem ya dawo danta lura da buɗe ƙofar babbar falon da kuma takalmin sa awurin. Ɗakin baccin sa ta wuce dayake tamkar wani shago fankacece anan ta tarar ya fito wanka da ruwan data haɗa masa! Da sauri ta tura masa trolley tare karɓan towel ɗin hannunda ta shiga rage masa ruwan jikin sa, a hankali tana goge ruwan bayan kunnen sa ta ce "Barka da dare yaa Hakeem" Ɗan murmushi yay "Huddy ce tazo tamun gyara ko? Kallon sa tay tana mamakin rainin hankalin sa cikin takaici ta ce "Nina gyara" Murmushi Ya kuma yi "Haba nace kamar ƙamshin part ɗinki wurn keyi" Bata kulashi ba sai mai data tsiyayaa hannun ta ta murza ta soma shafa masa a fuska, shidai yayi sororo yana kallon ta, ita kuwa dukda nauyin sa datake ji hakan bai hanata tunawa da huɗubar Ƙanwar maman taba Mama dija, Haka ta shiga shafa masa man ƙirjinsa. Sanda hannunta mai laushi ya isa akan ƙirjinsa zuwa nonuwan sa lumshe ido ya yi sannan ya ɗaura hannun sa akan nata ya riƙe a wurin, kawar da kanta tayi shi ɗinma dayaga zai bada kanshi saiya janye hannun sa ya ce, "Inaji ai man ya isa haka ko" Juyawa tay batare da tace dashi komai ba ta shiga haɗa kayan, shi kuwa ya ɗakko kayan baccin sa ya shiga changing room yana lumshe ido har lokacin yanayin yanda ta shafa masa mai yana masa yawo, dama haka ake akewa miji kodai ita kaɗai ce take ji dashi haka, komai idan ya taso zai yi saita tayashi, gaisuwarta ma da banne data sauran. Falo suka nufa cin abinci suna fitowa ta hango khaleesah akan dining a zaune, bata ce masa komai ba,.suka je suka zauna Khaleesah ta wani matso kusa dashi tana karairaya "Dama zuwa nayi in gaya maka, zan kwana a part ɗin Nihal saboda ina tsoron wannan karen ya dawo" Ɗagowa yayi ya kalle ta amma bai ce mata komai ba, Nihal ta ce tana kallon ta "Nima ina tsoron karen nan dake kaɗai ya raina agidan nan yazo ya cijeki ƙawata. Ki tafi abunki ki shirya kizo part ɗin nawa ki kwana" Harara ta wurga mata sannan ta ce "Yaa Hakeem kaji" Cokalin dake hannun sa ya ajiye sannan ya ɗago ya kalle ta "Ba kince zaki kwana tare damu ba? Kije ki kimtso mana kizo mu kwana" Juyawa tayi tana wani mazaya ƙugun dayake a cike da ɗuwawu, Murmushi Nihal tay sannan ta zauna taci tuwon ta sosai shima Hakeem Haka, suna idarwa suka zauna falon kallon, basufi mintuna goma da zama ba bamaiwa wani magana saiga Khaleesa ta dawo da wata mara mutuncin dress gaba ɗaya da shap na gabanta da kuma nipples nata a tsaitsaye ga wani turare mai hawan kai, wanda nan da nan ya cika wurin ya sanyawa Nihal tashin zuciya, ita kuwa kai tsaye kusa da Hakeem ta zauna, tana wani hamma da miƙa "Yaa Hakeem yauma bacci nake ji sosai" Kallonta yayi yana lumshe idon sa, wannan turaren sha'awa yake saka masa da zaran ya shaƙa harya soma fahimtar hakan. Nihal dai batace masa komai ba sai zaman kallon ikon Allah. Kafin suyi wani nisa da komau Huddy ma ta fito kai tsaye kusa da Nihal taje ta riƙo hannun ta ta miƙar da ita tsaye suka kalli juna "Ki tafi part ɗinki Nihal, zanzo na sameki yanzu kinji" Bata gane komai dan idonta a rufe yake da yanda taga Hakeem nata bin Khaleesah da kallo... Wucewa tayi ita ko Huddy taja hannun Hakeem dake mata ƙoƙarin turjiya har cikin ɗakin sa dake part ɗinta. Hannu bibbiyu ta sanya ta waigo da fuskar Hakeem yana kallon ta sannan ta ce "Man ur out of controll, wane irin sakarai kakeso ka zama nifa laɓel nake muku kunacin zalin yarin yar nan kaida khaleesah, waikai baka fahimtar khaleesah batazo gidan nan danta barmu mu zauna bane?" Dafa kanshi yay, "Ki taimakeni kawai i really need to be with a woman now, help me out or lemme go to her" Riƙe baki tay "Meyake damunka ne haka? "Wani turare ne da khaleesah, duk idan ta saka sainakejin sha'awa yanamun yawa" Ƙirjinta ne ya doka, tana shirin magana khaleesah tazo ta soma bubbuga ƙofar da ƙarfi ,dama ta sakawa ƙofar key dan haka tayi banza da ita, toilet taja Hannun Hakeem ta wanke masa fuskar sa sosai sannan suka dawo ɗakin suka zauna, shiru kusan 30mns sannan ta ce dashi "Ka kabi ta wannan hanyar kaje gun Nihal matarka ce, khaleesah kuma ka ɗauki mataki akanta kokuma wlh in gayawa Ummi" Baice komai ba ya miƙe saboda ya samu nutsuwa tunda ruwa ya taɓa jikin sa. Yana fita fa part ɗinta ta zaro wayarta ta kira Aunty Hali dubu "Anty na gaya miki banida damuwa da Nihal, bata isheni kishi ba basason juna, makamina ce agidan nan ta hanyarta zankai ga mallake Ummin sa, amma khaleesa tafimu shiga bokaye, yanzu dake wannan kwallin idan na shafa hakeem damun haɗa ido komai yana gayamun shine ya gayamun wai idan yaji ƙamshin turaren dake jikinta sha'awa take taso masa" Nisawa Anty tae "Ohh Hali dubu! Wannan khaleesah anyi hatsabibiya, kawai kin gane bara gobe zanje, kedai yanzu ki shishigewa Nihal, ki manne mata akan komai zamuyi bata kashi muda Khaleesah" "Yauwa Aunty na dubu da babu kamar ta, zan kimtsa na kwanta" Haka sukayi sallama. Shi kuwa a part ɗin Nihal koda yaje ta sanya suturun bacci marasa nuna tsiraici sosai, zama yayi kusa da ita sannan ya riƙo hannun ta "Am sorry my sister" Kallon sa tayi da idonta dasukayi ja jajir sannan ta kasa ɓoye ƙwallanta ta ce muryanta yana rawa "Hakeem ko zaka barni naje gun momy dan Allah, kwana goma zanyi na dawo wlh, nan gidan na gaji da zama" Haka kawai sai yaji tausayin ta ya rungumeta gaba ɗaya "Kiyi Haƙuri zan zama mai kirki agareki, zan ɗauki mataki akan duk wanda keson ya shiga tsakanina da ke amma karkice zaki je gun momy kinji" Kuka ne ya ƙwace nata gaba ɗaya ta shiga rerawa baji ba gani, kasa ce mata komai Hakeen yayi kawai ya lumshe idonsa yana jijijjigata a hankali har bacci ya kwashe ta a hannun sa. Kwantar da ita yayi shima ya rage fitilar ɗakin ya kwanta tare dayi mata addu'oi har bacci ya suresa shima. ************** Ɓangaren ta koma bayan sunyi sallah, a nemi breakfsat chips and eggs, da dabara tace masa ya zauna anan falonta ta masa girki da kanta ta kawo, haka kuwa akayi taje tana shiryawa saiga khaleesah, suka tsaya suna kallon juna, tsaki khaleesah tae Nihal ta matso kusa da ita cikin masifa ta ce "Kinsan Allah Khaleesah, this will be the firts and the last time dazan baki warning akan zuwa nan part ɗin ranar girki na, kinga dai bana shiga sabgarki ko to ki fita a nawa sabgar, banza mai masifar son mazan tsiya" Cikin mamaki Khaleesah ta ce "Nice banza?" Tsaki kwai Nihal tay ta juya abinta ita kuwa ta shiga danna mata ashar ko kallon inda take batayi ba. Hakeem Namiji ne mai tsananin sha'awa, yana cikin jerin mazajen da sam sex bata gundirarsu dan haka acikin matayen sa babu wacce bayason kasancewa tare da ita, Nihal ce zaɓin iyaƴen sa kuma ya rasa ta inda zai gabatar mata da buƙatar sa! Yanda yake kallon ta har ta zauna ya sanya ta tsargu, tana yamutsa fuska ta ce "Ya akayi ne naga kanata kallona" Dankalin data ajiye ya buɗe sannan ya ce "Yanda akayi kika tsaneni nake mamaki,ada kinfi kowa sona, yanzu gaba ɗaya ko kishina bakyayi kina kallon sauran abokanan zamanki sunamun abinda nakeso amma banda ke" Murmushi tay mai nuni da cewar yama bata dariya sannan ta ce, "Yaa Sadaukee nifa tausayin kanmu nakeji nida kai, su momy sun kawoni anan sun ajiye da sunan matarka amma baka sona bakuma na sonka, dazamuyi wata dabara daba yanda zasuyi mu sawwakawa juna wannan jarababben auren" Nan da nan ransa ya sosu cikin takaici ya ce "Aurena dakikayi shine ƙaddara Nihal? Kawar da kanta gefe tay "Ko acikin labarun hikayoyin dasuka gabaci namu kai ka taɓa ganin amarya irina? Bazan maka ƙarya ba aguna wannan auren ƙaddara ne, kuma wlh dazaka sakeni a yau danafi kowa murna" Saukar hannun sa kawai taji a kuncin ta saida taga wasu matasan tausarari, da sauri ta riƙe wurin tana kallon sa "Allah ya isana tunda ban maka komai ba kake duka na" Hannu ya saka ya ɗalli bakinta, nan da nan ta soma turjiya a ƙasa duk ta tarwatsa kayan dake wurin har ruwan shayin masu zafi dake wurin suka zubar mata a ƙafa! Da sauri takai hannu ta murza wurin saiga fatar ta saɓule sai sabon ihu, da ƙyar tayi shiru ta soma sauraren sa "Haba Nihal, shekarunki ashirin da ɗaya kina wannan haukan meye haka? Kukan ta ta ƙarawa sauti, mesa zaka tsaneni, mena maka niba mace bace kawai saika ajiyeni a kusa da mata kayi muzgunamun, tunda baka sona ka rabu dani mana! Rungumar ta yayi "Haba Nihal waini yaushe nace bana sonki, shine zaki ƙona ƙafarki" "Kaine ka dakeni, kanacin zalina ban maka komai ba, baka tausayina ko kaɗan, ka tausayamun mana nima macece, dan Allah ka sake ni" Runtse idonsa yay cikin takaici "Calm down mana, kiyi shiru tayaya zan sakeki, yaya zaki riƙa magana irin haka ke bakya ganine ina matuƙar sonki Nihal, idan bansoki ba wa kikeso naso a duniya" Bata saurara ba ta ce "ƙarya kakemun kafison waccen shegiyar Khaleesat ɗin muguwa, na tsane ta wlh" Zaunar da ita yayi akan kujera ya shiga fifita ƙafar yana mata sannu "Nihal Mesane kikeson rikitani, ni bansan menakeji a raina game dake ba amma kome nene nasan mai nauyi ne sosai, yaya zaki ƙona kanki irin haka, tashi muje asibiti" Ƙwace ƙafar ta tayi da sauri "Ba inda zanje wanke ƙuna suke, kaɗanne zan kula da abuna, tunda dukana kake saina gayawa Ummi" Miƙewa yayi ya ƙureta da ido, kome Nihal.ke nufi da tsiro da sabon hali irin wannan, yasanta da surutu sanda take ƙarama, ya bar Nigeria yana dawowa karatu ya tarar tayi hankali sai wani girman kai datake fama dashi, ana soma shirin haɗasu aure ta shiga gaba dashi gaba ɗaya inzaiyi awa biyar a wurinta bata tanka maganar sa, yanzu kuma meye haka?" Ganin zata tsaya yi masa musu ya sanya gaba ɗaya ya ɗagata zuwa waje sai wutsilniya take da ƙafanta. *************** Khaleesah a rikice ta shirya ta fita, kai tsaye wurin Hanifer taje bata ma nemi izinin Hakeem na fita ba, da motar Hanifer suka nufi wurin boka, dama sabon boka ne za'a haɗata dashi. Mom Nu'aiym. 07084161619 9/17/21, 10:51 PM - Buhainat: HM      23. Kallon ta yayi yanda ta ƙwamushe masa riga tanata zabga ihu, ana ɗaye ƙunar tamkar ana ƙwaye mata ranta, yanda take murzarshi. Gaba ɗaya shi kuwa yanayin mulkar datakewa jikinsa ya sakar masa kasala ga tausayinta yanaji, ƙunar bama wata babba bace amma dukta gama tara musu jama'a a wurin daƙyar suka gama sukayi dressing aka rufe wurin, shi ta dafa suka je mota tamkar ƙaramar yarinya aka take kuka "Momy wayyo ƙafana, momy" Shidai yayi zaune driver na tuƙasu tana masa taɓara a gaban driver har suka isa gida. A falonta ya  ajiye ta sai kuka takeyi masa, ya ɓallo magani ya tsoyayo ruwa ya miƙa mata, nan da nan hankalin ta ya tashi da mamaki yake kallon ta "Wai meye haka ne? Saikace na baki kunamu ki haɗiya maganine fa agabanki likita ya bayar" Ja baya ta soma yi, ko kallon magani mayi tsigar jikina tashi yake, kayiwa Allah ka rabu dani bazan iya haɗiyar saba" Komawa yay ya zauna "Idan bazaki sha magani ba ko allura zamu koma a miki" Langwaɓar da kanta tay "Haba Yaa Sadauki, waime na maka ne ka tsaneni? Allura bayan duk wannan azabar da nasha, ga yunwa ko karyawa banyi ba fa"  Dafe kansa yayi "Me kikeso kici yanzu a dafa miki" "Su dafan indomie da ƙwai yunwar zata kasheni" Dafa kansa yayi sannan ya nufi waje inda bai dawo ɗakin ba saida aka dafo da ƙwai sannan. Miƙa mata yayi sannan yaja mata ƙaramin centre table gabanta ƴa karɓa ya ɗaura mata akai sannan ya nemi wuri ya zauna, maƙe kafaɗa  tay "Ni ka bani da kanka" Wani yawu ya haɗiya danya soma ƙosawa "Ke baki iya cin abinci bane ba? Kawar da kanta ta yi "Fisabilillahi mutum bashida lafiya, idan dai har bazaka bani da kanka ba yau yunwar ta kasheni" Tsaki ya ja sannan ya miƙe tsaye cikin nuna rashin kulawa "Kar Allah yasa ki ƙara cin abinci,ko duka jikinki kika ƙona iyakar iskancin da zakiyi kenan, nayi abinda zan iya ya rage naki yanzu kuma" Yana kaiwa nan yabar falon ita kuwa ta zauna ta dinga kuka taƙi kula abincin, wannan Halayyar tun a gida an hanawa Nihal yinshi amma bataji, yau inta ɗauki fushi da abinci sai tayi azumin kwana 2 daga ruwa sai ruwa.    ****************    Malamin mai kamada malamin addini kallon khaleesah yayi sosai ya lashi harshen sa sannan ya ce, "Hajiya aikin dakika zo dashi mai sauƙi ne kuma mai wahala ne, amma idan kin sauƙaƙawa kanki wahalar zaki daɗe sosai kina damawa a hannun mijinki, zaki zama wacce tafi kowa fice acikin matan sa daga ƙarshe ma zaki iya korar sauran matan kekiyita murɗa kambun" Murmushi tay cikin jin daɗi "Indai akan in taka wani matsayi ne a rayuwa Malam meye bazan yiba? Ni fatana kawai ya zamanto sai yanda nayi da mijina, ya kasance nini kaɗai yake kalla yaji daɗi, ya zamana ko tari nayi saiyaji dalili, ya zamana mahaifina ya zama shugaban ƙasar wannan ƙasar na gaba kuma da taimakon sa da kuma na mahaifin sa" Dariya Malam yayi gajera sannan ya ce "Yanzu abinda mukeso shine,ki kawo mana sumar kansa dana mahaifiyar sa da kuma na mahaifinsa" Da sauri ta kalle sa "Malam tayaya zan samu sumar kan Mr. President? Gwanda ma na Ummi mai sauƙi ne zan iya bincikar inda take wankin gashi da kitso amma shifa? Dariya ya kuma yi sannan ya ce "Wannan shine iyakar abinda zan miki, akan mahaifinki ya zamto shugaban ƙasar nan kuma aikine na daban, wannan shine matashiyar aikin dazamuyi muga cewar daga uwar sa har ubansa ba mai miki musu, sannan kuma muga cewar shima baya musa miki, idan muka gama da wannan saina mallaka shi kuma aikine da sai gugar jikina ta ɗeɓo ruwan da kika ɗebo daga jikinsa sannan zamuyi shi" Bata fahimci wannan maganar ba, ta biyasa kuɗin sa ta bar wurin sa gaba ɗaya akan zata kawo sumar kan datace inshaa Allah. ************** Wunu ɗaya cur tana fushi bataci abinci ba bai kuma dawoba shikuwa sai dare, yunwa duk ya gama hallakata ga zugin da wutar nan keyi mata ko tsayuwa bata iyawa. Kai tsaye daga dawowar sa ɓangaren sa ya nufa amma yana shiga ɗakin ya tabbatar cewar bata shigoba data gyara ɓarnar dayayi, koda yake ƙafarta ta ƙone, dukda haka ya dace tayi masa tuwo irin na jiya danshifa yana matuƙar son tuwo, dan haka a sukwane ya nufi ɗakin ta inta ya tarar daga ciki ta saka key ta rufe ƙofar dole saida ya zagaya. A dunƙule ya risketa acikin lallausan bargo, matsawa yayi ya kira sunanta har kusan so uku amma bata amsa ba, tsaki yaja tayaya mutum zaiyi bacci yanzu? Tayaya zata kwanta bata bashi abinda zaici ba, da yunwa kenan take nufi zai kwana? Mesa a rayuwa Nihal ta gama raina masa hankaline. A falon ta yana dawowa ya haɗu da hadiman ɓangaren ta, ɗaya daga cikin su ya kalla "Yaushe Nihal ta kwanta? ya furta cikin faɗin rai, russunawa tay "Yallaɓai ai Hajiya batada lafiya, tunda aka dafa mata indomie nan bataci ba kuma bata daina kuka ba, har daga bisani kanta ya soma ciwo, dosowar magriba gaba ɗaya sai zazzafan zazzaɓi koda akayi isha ma bata iya tsayuwa, ba jimawa muka kwantar da ita ɗaki ga alama sambatu ma take" Ƙurjinsa ne ya doka , da sauri ya ce "Kenan bataci wannan indomie ɗinba? "Ea ranka ya daɗe cewa tay tayi fushi bazata ciba, bamusan me aka mata ba, daganan tafi awa huɗu tana kuka, munyi rarrashi har mun gaji amma ina sai gaba abin keyi, Shigowar Hajiya Huddaisa ma ba yanda batayi taci abinci ba amma sam taƙi dole ta Haƙura ta tafi" Jinjina kansa yay tare da dire wani gauron numfashi! "Shikenan ku tafi kawai" Shikuwa ya juya ciki saman gadon ya ɗare tare ta yaye bargon yakai hannun sa ajikin wuyanta "Hasbunallah, Nihal wai zazzaɓin da zafi hakane? Cikin rashin sanin me take ta ce, "Momy dan Allah ki riƙe dutsen nan gashinan zai faɗomun akai, dan Allah ga ruwanan zai haɗiyeni kuma" Wani irin kallo ya mata yanda take tattare wa da hannun ta, da sauri ya zaro wayar sa ya kira momy, tana ɗagawa baiko jira sun gaisaba ya ce, "Momy Nihal batada lafiya,jikinta zazzafan zazzaɓi, kuma tanata surutai wai dutse zai faɗo mata ruwa zai haɗiyeta waye waye, hadda cewa take waiga mutane nan akanta" Ƴar dariya mom tay "Auu Hakeem mantawa kayi haka Nihal take zazzaɓi tun tana ƙarama? Ai indai zazzaɓi yayi mata zafi toko aikin kenan sannan kuma batashan magani saidai allura, alluran ma saikayi da gaske, Nihal tanada kafiya Hakeem, saikayi haƙuri abu kaɗan saita wuni tana kuka kuma ta wuni da yunwa sannan duk ranar datayi kukan nan toko tabbas saitayi ciwo kuma sannan taita sambatu" A ruɗe ya ce, "Momy yanzu asibiti ya dace muje ko? "Ka rabu da ita zuwa safiya, kabar wani a tare da ita tunda yake kaga batada lafiya" "To kawai yace ya ajiye wayar yana jere mata sannu, gaba ɗaya hankalinsa ya tashi, zare mata kayan nauyin data tula.ajikinta yay sannan ya shirya bacci shima, da ƙyar ya tasheta zaune ya bata youghurt tasha kaɗan, sannan ya kwantar da ita ajikinsa dake yalwar sanyi yayita murza jikinsu a haɗe har zuwa lokacinda ya soma fita hayyacin sa shima. Da ƙyar ya rarrashi kansa ganin ita harta soma bacci tana haɗa gumi shima ya yi baccin. Da asuba tana farkawa taga yana saƙƙah fitila a buɗe, bata iya tuna komai daya faru ba taci gaba da kwanciya saboda jikinta ba ƙwari. Saida ya idar da sallah sannan ya taso yazo kusa da ita har lokacin tana cikin bargo "Sannu Nihal, ki tashi ki daure kiyi salla kar lokaci ya shige" Bakinta ta murguɗa masa sannan cikin tsiwa ta ce, "Ina ruwanka dani wai?" Murmushi yay "Nihal kinsan Allah zan zaneki, maza ki tashi tunda kin warke kije kiyi sallah" Yamutsa fuska tay tana ƙunƙuni "Dama mana gwara in kama kaina dakai, ka soma dukana dan mugunta zaneni ai nasan tabbas zaka aika" kallon ta yay "Me kika ce?" Tana shirin yane bargon ta ce, "Abinda kaji" ciki ciki, ta faɗa dan haka baiji me tace ba amma tabbas yasan baƙar magana ce "Dawa kike?" ya faɗa yana tsare gida, kuma murguɗa masa bakinta tay "Wanda ya tsargu dashi nake" Zabura yay tamkar zai dake ta ta fice daga cikin bargon tana mai ci gaba da faɗar baƙar magana, amma me tana gano a tsirara take iya pant ne ajikinta ta ƙwalla uwar ƙara tare da sanya hannayenta ta rufe ƙirjinta, ihu take tamkar ranta zai fita da tabbas zai iya janyi ɗaukacin mutan gidan zuwa ɗakin da tunanin wani mugun abu ne ya same ta! Da sauri yayi wurin da take ya sanya hannu ya rufe mata baki tare da manne ta da bango, kallon juna suke har zuwa lokacin a tsorace fake ga kunyar data rasa inda zata dosa dashi "Shhhhhh kina hauka ne zaki taramun mutane ihun me kike" Idonta ne ya kawo ruwa sosai nan da nan saiga hawaye! Janye hannun sa yayi a hankali daga bakinta, cikin kuka ta ce "Abinda kayimun kaida Allah yaa Hakeem, dama ashe ba mafarki bane danaji kanata taɓamun jiki, gayamun medame kamu n? Hadda fyaɗe ko? Da mamaki yake kallon ta aranshi ya ce, 'Anya Nihal batada taɓin hankali kuwa?' Hannunta takai ta shafi pant ɗinta sai wata ƙarar ta biyo baya "Ka cuceni wlh saika biyani jikina daka taɓa, yanda ka tsaneni meyasa ka taɓani mugu kawai, auren soyayya mukayi da zamuyi irin wannan abin maganin bacci ka bani ko?" Hannunsa yakai ya matsi bakinta sosau saida idonta suka fito "Idan kika ƙara cewa na miki fyaɗe saina jimiki ciwo agidan nan, kalleni da kyau sunana Sadaukee matana uku kuma matana biyu babu ƙwaila irinki, ke yaushe ma kika girma? Idan ana maganar manyan mata ki daina sako kanki taƙamar kunkuru kike wakikafi kunkuru acikin matana? Kinsan saina miki hankali agidan nan idan bakida shi, idan wannan abun kikewa ihu dama ba kasuwa naje na siyoki ba gwanjonki akamun bare kice shiya jani, kije ki jiƙashi kisha, sakarya kawai da batada wayau" Ya karashe maganar da ture bakinta" Sororo ta tsaya tana nanata kalmar gwanjo, saikuma harya juya ta ruga da gudu ta ɗare masa wuya kamar biri tana yagar wuyansa da fuskarsa da faratanta "Kaine gwanjo, bani bace gwanjo mugu kaci zalina" Da ƙyar ya ɓallota daga bayansa ya wurgar akan gadon tare da nuna mata ɗan yatsa "Tausayinki kawai ya sanya na kwana atare dake yau har kike mun kallon raini, wlh Nihal ke baki isa macen dani sadauki zan ɓata lokaci da ƙarfin jijiyoyi na akanta ba, da ace yau na sauke ƙarfin sadaukanta kana akanki gwanda ace na rasa mazakutar gaba ɗaya,kin iya raini ni zaki gwada yin dambe dani, tabbacin bayan tarbiyar da momy ta baki akwai wata dakika aro a maƙota, daga rana irin ta yau ko part ɗina kar in ƙara ganinki, kusancin damukeda da juna shine ya kawo wannan rainin inaga" Hijabi ta soma laluba ta saka sannan ta miƙe kawai ta shige toilet da zumma tabbas idan tana numfashi saita nunawa Hakeem ta isa mace kuma tafi ƙarfin wulakaƙanci daga irinsa, idan har tana numfashi dagashi har matansa saisunga iyakarsu a hannunta. Huddy ma bokan da Khaleesah taje gunsa itama wurinsa taje neman taimako mai zama kamar malami. Kallonta yayi daga malamanta ya fahimci kishiyar waccen khaleesah ce, aransa yace tabbas zai jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya. Nan da nan ya bata aikin kawo gashi kamar yanda ya baiwa khaleesah. Yana murna cewar tabbas zai tabbatar sun kashe ƙansu da kansu, zaiyita amfani da aikin wata yana ƙalata na wata! Mom Nu'aiym. 07084161619. 9/18/21, 9:31 PM - Buhainat: *HM* 24. "Malam ni so nake gaba ɗaya ya tsani matarsa ts uku fiye da yanda ya tsani mutuwar sa, sunanta khaleesah, ya zamana nini kaɗai nice tauraruwar sa, yanada mata amma ita sam bata gabansa wuƙaƙanta ta yake safe rana dare, wannan mayyar ita na tsana ita nakeso inga iyakarta kuma nasan tana shige shigen malamai" Nisawa yayi sannan ya ce, "Na fahimceki, ai idan hakan kikeso dole saikinyi wannan aikin na farko dana baki, neman sumar kan uyayensa dashi kanshi mijin naki. Ita kuma matarsa da bakya so saikin nemo mana ƙumbar data cire sannan saimuyi ƙokarin saka mata warin jaɓa ajikinta indai ya raɓeta wari zaiji, wannan shine makarin turaren datake amfani dashi dake tilasta masa saduwa da ita' Jinjina kanta tayi "Babu damuwa Malam, da ikon Allah duk zan haɗosu na kawo in Allah yaso" Godiya ta yi ta ajiye masa abun sadaka kamar yanda yake cewa sannan taɓar wurinsa kai tsaye Villa ta nufa da nufin wai taje gayar da Ummi. ***************** Tunda ya dawo daga ɗakinta yake zirga zirga tamkar wani mai yunƙurin naƙuda, anya ya kyauta kuwa abinda ya gaggayawa Nihal? Adalci ne ya kalli ƙaramar yarinya irinta ya gaggasa maganganu kamar haka? Daidai ne ya miƙe ƙafarsa koda baya sonta ya aikata aiki irin na jahilai ta hanyar gaggaya mata maganganun duk da sukazo a bakinsa? Dana sani mara misaltuwa ya kamashi, yayi yunƙurin komawa ya bata haƙuri amma saiyaji bazai iyaba, Nihal fa ƙanwarsa ce tayaya zai bata haƙuri? Ita ɗinma aita masa rashin kunya sosai. Nihal bayan tayi wanka ta kunce ɗauri da dressing na asibitin da aka mata dama ta saka a ranta cewar bazata ƙara komawa ba, zama tai akan gadon ɗakinta tana azkhar har gari ya waye sosai sannan ta ɗauki wayarta ta shiga kafar sadarwa ta whatsapp. Kai tsaye sunan wata ƙawarta Mamu ta nema sannan ta mata sallama amma saitaga bata online. Batajin zata iya hakura, agogon wayarta ta kalla taga takwas ƴa gota dan haka ta dannan kiran wayar Mamu. Ringing biyu ta ɗauka suka gaisa sannan ta ce da ita "Mamu dama magana nakeso muyi idan ke kaɗai ce" Gyaran kwanciya Mamu ta yi sannan ta ce "Honey ya yi tafiya, so am all ears amarya" Murmushi tay sannan ta ce, "Mamu matsala ce dani, nasan kece kika taɓa fama da irin matsalar danake ciki a yanzu, wannan shine dalilin daya sanya na nemeki dan Allah mamu ki taimakeni" Tashi zaune Mamu tay cikin tausayawa, jin yanayin muryar ta ce, "Menene matsalarki Nihal?" Muryanta yana rawa ta ce, "Mamu kinsan Zaid shine saurayin danafiso a rayuwa shekaru kusan huɗu muna tare dashi, bayan nan kinsan da Hakeem dani tamkar ƴan uwan junane koda na tashi gidanmu naga Hakeem momy take riƙonsa. Lokacin da aka bijiro da zancen za'a haɗamu aure Mamu idan baki manta ba na sanar dake banason Hakeem, shima kuma Hakeem baya sona, daga haka mukaita takun saƙa harnazo na samu wannan matsaƙar ta bandits ai kinsan labarin komai. Muna dawowa matsaloli suka taru sukamun yawa, kuna saiya zamana na damu da Hakeem sosai bayan dawowar mu. Bansan ya akayi na amsa tayin iyayen muba bayan shafe shekaru suna roƙonmu akan mu auri juna. Mu uku aka ɗaura masa aure damu a matsayin matasan, ɗayar ƙaddarace ta sakashi auren ta ɗayar kuma itace zaɓinsa nikuma zaɓin iyaye ce, Mamu gaba ɗaya na kasa gane kan Hakeem, magana yake gayamun duk yanda tazo masa, har yanzu bansan menene aure ba, jiya danyaga banida lafiya haka yaso ya lalatamun rayuwa danna masa magana har yana cewa gwanjona akai masa yafi ƙarfin ya tara dani. Mamu nasan keda Isma'il auren haɗi ne, kuma nasan kunsamu matsaloli da tawa fin waɗan nan ma danake lissafowa, amma yanzu ko makaho ya laluboku ya tabbatar kuna son junan ku, dan Allah Mamu ya zanyi inso Hakeem kuma Hakeem ya soni? Wlh harga Allah bana sha'awar rayuwar zawarci, sannan zaid tunkafin nayi aure na fahimci sam baya sona, saboda jikina yake ƙoƙarin taɓawa" Nisawa Mamu tay bata manta kalar azabar datasha a hannun Isma'il amma gashi nan yanzu ya zama tarihi "Nihal bansan daya zan miki bayani ba a yanzu amma dai ki sani akwai jan aiki a gabanki, sannan kuma tabbas keda Hakeem ba ƙiyayya a tsakaninku sai wadda sashin zuciyoyin ku ke nuna muku cewar kuna yiwa junan ku. Dole saikin tashi tsaye da addu'a, yawan nafilfili da kuma juriya. Amma zan baki wata shawarar na tabbatar zaki ɓulle inshaa Allahu, dannima Anty Niyya tamun hanya ta haɗani da matar har Allah yasa na dace." "Wace matar kuma?" Nihal ta tambaya cikin zaƙuwa "Sunanta Aunty Billy, idan kika kirata zata miki abu biyu da farko zatayi attending naki taji meye matsalarki zata kuma baki shawarwari, idan har special consultation kikeso kuma saikin biya ya danganta daga yanayin abubuwan dakike so, kinga tana bada shawarar yaɓda ake janyo hankalin namiji ya dawo gareki, tana sayar da suplement masu matuƙar kyau, tana koyar da yanda ake haɗa haɗaɗɗun suplememt da inhar kina amfani dasu kin wuce raini agun namiji, tana bada shawara abinda ya shifi yanda ake tafiyar da miji akan shinfiɗa, indai kikaje wurinta da izinin Allah har ƙarin wasu addu'o'i zata baki, ga ɗora mutun akan ƙa'idar addinin islama, tanada group da ake bada shawarwari harda tarbiyan yara saidai akwai na kuɗi akwai free" Nisawa Nihal tay "Yanzu Mamu kina ganin idan naje gunta zan samu biyan buƙatar raina? Dariya Mamu tay "Sak irin tambayar nan nayi ranar farko da aka haɗani da ita, yanzu kinga duk matsalolina da Isma'il sun zama tarihi, na kara samun kusance ga ubangijina saboda ta nusar dani yanda zan tafiyar da addinina a nutse baƴaga haka kullum ina samun sabon karatu daga wurin ta" Godiya Nihal ta yi mata sannan ta ce "Yanzu ya zamuyi? "Zan turo miki number wayarta ta whatsapp, zan gaya mata kuma na baiwa ƴar uwata number ta, kiyi ƙoƙarin fara kiranta a waya dantayi saving number ki daganan saiki mata chat ta whatsapp." Godiya sosai tayi mata sannan sukayi sallama kai tsaye ta ƙara hawa whatsapp inda ta kwashe number tayi saving sannan ta fito bata damuwa da safiya bane ta kira wayar matar. Bata ɗaga ba wannan yasa ta haƙura ta koma ta kwanta har bacci ya kwasheta sai wuraren 11 sannan ringing na wayar ta ya tada ita inda tana dubawa taga number data kira "Aunty Billy" Tashi zaune tayi da sauri ta ɗaga wayar dake daf da yankewa. Gaisawa sukayi sannan ta gaya mata Mamu jega ce ta bata number ta nan tayi mata introducing kanta, bayan ta kammala ta ce . "Inada sabgogi da dama dazasu iya sakani mantawa da maganar ki idan banyi da gaske ba, yaya kikeso abun namu ya zama? Munada abubuwa kala kala. Irin da farko munada specail consultation damukewa mutum acikin kwana 3 mu gama wanda zaki biya 3k. Munada class na free inda zaki ƙaru sosai, munada class da ake biyan 500 munada na 1k. So wanne kikeso? Cikin zaƙuwa ta ce, "Kuɗi basuda matsala awurina, matsalar dake damuna itace babbar matsalata Aunty Billy, please here me out saiki bani shawara" Jinjina kai Aunty Billy tay "To Bismillah ina sauraren ki"Zama tayi gaba ɗaya ta bata tarihin rayuwar ta mijin ta yanayin aurensu da komai ba abinda ta rage mata. Saida ta gama bata labarin ta tsaf sannan ta sauke numfashi mai tsayi ta ce. "Da farko dai abu na farko dazaki farayi shine cirewa rayuwar ki cewar bakyason Hakeem kikuma tunanin cewar shi Hakeem baya sonki" cikin tausayin kanta ta ce "Aunty yaya zan ƙaryata gaskia? Murmushi Aunty Billy Tay "Ai keda Hakeem tun tuni kukewa gaskiya gaddama, dazaku tsaya ku faɗa tsakaninku da Allah dakin tabbatar da abinda na faɗa, shin ko kinsan soyayyar mijinki ne ta sanƴa har kika nemeni? Shiru Nihal tay aunty Billy taci gaba "Kina son Hakeem, shi ɗinma yana sonki abinda yake cutar daku abu uku ne. Da farko dukkanku baku yarda kuna son juna ba, na biyu dukkanku kun yarda da cewar waɗansu kukeso daban ba junan ku ba, na uku girman kai! Ke bakya girmama shi ta hanyar magana sannan shima baya girmamaki ta hanyar magana, kunason kuganku a kusa da juna amma da zaran kun haɗu sai faɗa, kunason zama wuri ɗaya amma kun haramtawa kanku zama wuri ɗaya saboda tunanin da kuke na cewar bakwa son juna, shin anya Nihal kinawa mijinki abinda ya dace ki masa ta hanyar kirsa, kisisina, karairaya, da sauran su? Ki sani fa saikin ankarar dashi irin son dayake miki zai gane yana sonki. Matsalar matan hausawa girman kai, kuma kinji ance rawanin tsiya ne, ki nemo bumper short ki riƙa sakawa, ki rage zama serious agaban sa ki dinga yin komai da zallan ƙuruciya, ki daina masa magana kamar sa'ansa, komai ya ce dake ki yi shi da hanzari, ki daina nuna masa ƙiyayyar sa ki dage da yawan addu'a, and lastly ki nemi ajikinki, ina ayyuka sosai a yanzu amma knshaa Allah zan turo miki wasu daga cikkn audios ɗina na dabarun zama da miji, da wasu na ɓangaren addu'oi saiki saurara kiji. Nihal a hankali ta ce "Nagode aunty, amma ya zanyi da kunyar danake ji, wlh inajin kunyar waɗan nan abubuwan" Yar dariya mai sauti anty Billy tay "Tabbas kunya adoce Nihal amma fa ki sani ba ko ina take kaimu hanyar dske ɓullewa damu ba, gaba ɗaya sha'ani irin na kunya akwai inda yake amfanar da mace akwai kuma inda yake cutar da ita, ki saurari bayanani na nan gaba kaɗan zaki fahimci abinda nake nufi. Yau kince sai yamma girkinki zai fita, idan har ƙunar ƙafarki bai dameki sosai ba, jingine baƙaƙen maganganun daya gaya miki a gefe ki ƙaddara cewar tabbas ya faɗa bisa ɓacin rai, ki gyare sumar kanki koda batada yawa, ki sanya suturu masu tayar da hankali ki shiga kitchen ki masa girki ki kai masa,karki kuskura ko'a fuska ya gane kinji zafin maganganun sa kuma ki bashi girma fiye da tunanin sa, ki masa ƙuruciya sosai kinaji ko" Tana dariyar jin kunya ta ce, "To Aunty nagode sosai, zanje nayi duk abinda kikace, yanzu nawa zan biya?" Dariya taɗanyi ita ma "Matsalar ki bamai neman sai an biya bace ba, idan akace matsalar data shafi aure ce irin haka bana karɓar ko ƙwandala, ladar gyaran auren nake nema daga Allah, nidai fatana ki samu abinda kike so, ina ƙara jaddada miki ki yawaita addu'a, sannan ki tabbatar turarukan dakike amfani dasu ba masu hawa kai bane. Ita mace turarukan da akasanta dasu masu sanyin ƙamshi wanda jin ƙamshin kawai yana saka ka faɗa duniyar mafarki, a kiyaye" Godiya sosai Nihal tay sannan sukayi sallama gaba ɗaya mikewa tayi tanajin wani ƙwarin gwiwa ta buɗe wardrobe ɗinta tana karewa jeren ƙananun kayanta kallo. Ita kanta tasan ta dire shape na nunawa sa'a, tabbas takanyi amfani da turaruka masu ƙarfi ammafa tana saka masu sanyi yau kaɗai bari tabi shawarar aunty Billy koda zata dace tayi GAMO da katar ta samu abin maganin bakin Hakeem. Sanyin ƙamshin daya daki hancinsa shine ya tilasta masa waigowa ya kalli bayan sa, mutuwar tsaye yay ganin Nihal acikin wannan shigar, gaba ɗaya rigar jikinta sharashara ce kuma babu bra ajikinta, sai ɗangalallen wando kaɗan ya baiwa cinyarta baya,ta taje sumar kanta ta zubeshi gefen dama a kafaɗar ta, ba wanu kwaliiya a fuskarta amma ta zuba kyau, ƙurawa juna ido sukayi na wani lokaci kafin ta ɗauke kanta gefe ta soma ɗingishin ƙarya, da hanzari ya taso ya kamata suka kuma kallon juna, shigowar Khaleesah kenan ya tilastawa Nihal narkewa ajikinsa tare da ambatar "wash ƙafana" Mom Nu'aiym. 9/19/21, 7:25 PM - Buhainat:   *IM* *BILLY GALADANCHI*    25. Wani zaro ido waje khaleesah tai tare da dafe ƙirji tamkar taga abinda zai kashe ta, a yamutse ta ce , "Meye haka kuma?" Ƙoƙarin miƙar da ita tsaye yay ta ƙara lafewa tare da cigaba da yarfe hannayen ta "Niha menene? Meya faru? Da hannu ta nuna masa ƙafarta "Bayan ƙunan dake ƙafana sai kuma na bige ƙafana da ƙofa yanzu zugi yakemun tamkar in ƙwalla ihu nakeji" Kallon ƙafar yay ta kama ta ware dressing a masife ya ce, "Kauɗin na meye ne zai kaiki cire dressing da aka miki? Mesa kin fiye taurin kai ne? Cikin fuskar tausayi ta ce, "Yaa Sadauke faɗa kuma zaka ƙaramun, ciwon kai nake dan Allah kayi haƙuri bazan ƙara ba" Ɗagata ya yi zuwa kan kujera ya dire "Yanzu meya kawoki anan ba nace ki daina zuwa mun ba" Dikda maganar ta daketa amma batace masa komai ba har saida taga khaleesah ta ƙaraso wurin itama ta zauna sanye da wata riga iya gwiwar ta, rigar cotton ce amma dukta kwanta a cikinta saboda ba komai ajikinta sai rigawa, kawar da kanta tay daga duban sannan tana wani langwaɓe kai ta ce dan Allah ka tofamun addu'a a ƙafana wlh zugi yake mun, zuwa fa nayi immaka girki nasan ba wacce zata tuna da kai tunda hadimansu suna yi musu" A kaikaice ya kalli khaleesah dayaga tana dariya "Nihal aikece kikazo bauta, ubana yana gwamna ba zan auri ɗan president in ɓuge da shiga kitchen ba, kedai da bakisan darajar kanki ba kyayi, banda maita ma miji ya tsaneki amma rawar ƙafa kawai kike masa" Murmushi kaɗan Nihal tay sannan a hankali ta raba jikinta dana Hakeem tana kallon sa cikin ido ta ce, "Kaga ina fama da ƙafa amma bazan taɓa iya barinka da yunka ba, zan maka lunch amma zanyi har wanda zaka samu kaci hsr dare, idan ƴar senate president ta gama maka girki dan Allah ka baiwa ƴar gwamna" Tana kaiwa nan ta miƙe tana ɗingishin ƙarya dankuwa ƙuna bai kai mata yanda zata dinga wannan abu haka ba. Tsaki kawai khaleesah tae itako ta faɗa kitchen bata ɓata lokaci ba wurin haɗa chinese Egg rice da mango juice da salad sannan ta nemi warmer ta zuba nata aciki shima ta zuzzuba masa ta jere akan dining sannan ta nemi barin falo ɗin, anan tayi karo da da khaleesah da Hakeem dumu dumu, numfarfashin su ne ya tilasta mata leƙa ƙasan, inda abinda ta gani ya tayar mata da hankali tare da faɗar mata da gaba, da sauri ta wuce ta buɗe ƙofarta ta shige sannan ta rufo ƙofar ta dafe ƙirjinta dake ƙoƙarin fallowa ya faɗo har zuciyarta, da kamar hakan da aka mata zalunci ne dacin fuska ko? Ranar girkinta bai gama fita ba yanzu ake azahar mesa arayuwa Hakeem bashida adalci ne? Anya zata iya daurewa kuwa? Anya zata lamunci wannan cin kashin daga wurin Hakeem da wannan matar tasa?' Dafe kanta tay tare da zaunawa a bakin gado bayan ta ajiye kula da jug ɗinda ta zubo juice acikinsu. Sallamar dataji ne ya sanya ta ɗagowa Huddy ce har ƙuryar ɗakinta ita kuma dawacce tazo? Da murmushi ta tarbeta suka gaida sannan itama ta zauna akan gadon suka fuskanci juna. "Dama zuwa nayi in baki Haƙuri akan abinda ake miki acikin gidan nan, nasani kinada haƙuri ki sani nima haka akemun, dandai na fiki wayau ne da shekaru, kiyita haƙuri wata rana sai labari" Yanayin zubinta Nihal ta gama ƙarewa kallo sannan tana murmushi ta ce, "Ayya babu komai, ai nida Hakeem auren mu ƙiyayya ce tsagwaranta bana mafarkin samun farin ciki daga wurin Hakeem ko kaɗan, nidai zan masa duk abinda yake haƙƙine daga wurina shikuma yanda ya zaɓa dan kanshi" Hannun ta Huddy ta kamo "Kinyi tunani mai kyau tawaje na, kiyita haƙuri, dama wlh inasone ki rakani wurin momynki, yanzu daga Villa nake, na sameta acen tanata mita bamuje mata ba dan Allah yaushe zamuje?" Murmushi Nihal tay "Momy badai rigima ba, ki bari gobe muje ko idan kin fita a girki ko?" "Goben dai zamuje, meye a kula haka?" "Abinci ne fa, dana girkawa Yaa Sadaukee saina ɗebo nawa" Langwaɓe kai tay irin cikin wasa sannnan ta ce, "Sis please inɗanci mana yunwa nakeji a Villa kunya ta hanani sukuni" Miƙewa tay "muje dining muci da yawa ai" Ida ta ɗauki kulan huddy ta ɗakko juice ɗinta. A tare suka zauna suka ci sosai Huddy sai santi take tana cewa bazata sarara ba sai Nihal ta koya mata girki dan ita bawai ta iya bane. ***************** Nihal tana kwance wuraren ƙarfe 8 na daren ranar sai Hakeem ta gani a kanta. A hankali ta yunƙura ta tashi zaune suka kalli juna "Barka da war haka Yaa Hakeem" Yana basarwa yace "Barka dai" Bai kuma magana ba bai kuma zaunaba sanda ta ce , "Akwai abinda kake buƙata ne?" Hannunsa yakai ya sosa ƙeyar sa, "Baƙi zanyi gobe by 12 na safe, i want u to make lunch for us su goma sha biyu ne, sannan zasu dawo dinner nanma a musu girki, take care of my part ya ringa irin wannan ƙamshin dayake ranar da kike girki, Kwana biyu zasuyi anan, so gobe da safe ma zaki musu breakfast" Murmushi ta ɗanyi, "Yaa Sadaukee aikin zaimun yawa, ga kuma ba kwanana bane ba, kyau ayi aikin daga ɓangaren wacce take da girki ai" Wani mugun kallo ya watsa mata, "Matana ba ƴan wahala bane ba, basuzo nan dansuyi bauta ba, so count them out of this rubbish kuma ki tabbatar kinyi duk abinda na ce, wlh kika bani kunya saina miki wulaƙanci" Murmushin ko yanzu ta kuma yi amma batace masa komai ba harya juya ya fita. Wayarta ta zara ta kira Aunty Billy tana kuka, bata ɗaga ba dole ta haƙura. Batafi minti ɗaya da kiranta ba saiga ta biyo bayan mised call dara tarar. Da sauri ta ɗaga suka gaisa sannan ta ce, "Aunty dan Allah kiyi haƙuri na dameki ko? Murmushi ta sakar mata sannan ta ce, "Laa ba komai, call me when ever you need my help Nihal, meke faruwa kuma yanzu? Kwashe duk abinda ya faru tayi ta gaya mata itako tay murmushi, "Nihal ki nutsu ki saurareni zaki fahimci inda na dosa. Da farko dai kinga bake kaɗai bace ba amma ya zaɓeki ya sakaki girki kinsan dalili?" A hankali tamkar gabanta ta girgiza mata kai itako ta fahimci shirun yasa taci gaba "Dan yayi imani duk acikinsu ke kaɗai zaki iya fitar dashi kunya, yace ki saka turaren dake sanyaya masa falon sa wannan kaɗai ya isa ki gano cewar daidai da ƙamshin dake fitowa daga jikinki kota wurinki burgesa yake, mesa baice kiyi girkin ba su su gyara wurin? Dan yanada haƙiƙanin duk abubuwan nan saike kaɗai zaki iya masa su yaji daɗi a ransa, ki sani abinda kika gani tsakanin sa da Khaleesah kirsan mata ne, itace ta dulmiyar dashi saboda ta tabbatar cewar zaki fito. Maganar Huddy kuwa akwai abinda take nema a wurinki, dole akwai abinda yake kawo ta abinda bamu sani ba shine Alkhairi ne ko akasinta dan haka zamu kyautata zato akan cewar alkhairin ne, amma fa kiyi taka tsantsan da ita. Nihal, Hakeem yana sonki amma bazaki fahimta a yanzu sai nan gaba kaɗan, lokacin da kuke rayuwar za'a muku auren tilas kuka tsani juna ya wuce tun a jejin nan, zaki iya tuna labarin da kika bani akan yanda ya yaƙi zaki a cikin cage ,duk wannan yaƙin dakikaga yanayi yayi shine dan kaunar ki, bazai lamunci wani abin cutar wa ya sameki yana kallo ba, aikin yana wurinki yanzu hanya ɗaya ce kuwa agaremu itace ya tara dake, daga ranar zai banbance tsakanin aya da kuma tsakuwa! Wannan aikin yana hannunki danshi bai saba kai kanshi agun mace ba, matansa sune suke bibiyar sa, mu kuma janyoshi zamuyi ya dawo hannun mu,ya kawo kanshi da kanshi, ki tashi tsaye gobe kiƴi girki na fita kunya ki sanyaya ɗakunan da wuraren da ƙamshi mai saka ɗingishi kinji ko? Jinjina kanta tay "Nagode sosai Aunty, zan yi duk abinda kikace kuma na yarda Hakeem ƴana sona nima kuma na yarda ina son nasa" Jinjina kai tay "Madallah amma nace wai kinsha abubuwa kafin tariyarki kuwa? Ɗan murmushi tay sannan ta ce "Aunty Ba daɗi kayan wlh ni zubarwa na dingayi da aka bani" Cikin faɗa ta ce "Hoo yar sababi, Allah kinci duka Nihal, yanzu gobe kiyi ƙoƙarin haɗa kaza ƴar ficika ga abubuwan dazaki nema nan zan miki message, ki tabbatar kin cinye ta tatas wannan karon har ƙasusuwan ki haɗe su tatas kinji ni ba? Tana yamutsa fuska ta ce, "Aunty gobe zanyi aiki, jibi nayi" "To Allah ya kaimu, karkuma ki manta" Nan sukayi sallama saiga saƙon message ya shigo. "Kaza bahaushiya wacce bata taɓa yin ƙwai ba. A ƙwamushe kayan cikinta amma kar a yayyanka jikinta. Garin ɗan kumasa, soyayyen riɗi, Man olive oil, garin bagaruwa kaɗan, saiki fara saka man olive kaɗan ki zuba ruwa akai saiki saka riɗi da garikan nan saisun tafasa saiki saka kazarn nan ki ƙara ruwa ki rage wuta ki rufeta da leda sannan rufe da murfi sirace ya dafa ta saita dahu sannann ki ajiye ta tsimu a wannan ruwan na wuni saiki tabbatar kin cinye ta. Note banda saka magi, ba'a saka magi sai gishiri kaɗan idan kinaso." Murmushi Nihal tayi waɗan nan kayayyakin duk ina zata gansu? Ohh Allah'. *Mom Nu'aiym* 9/19/21, 7:25 PM - Buhainat: *Nazari* 26. Da sassafe ta tashi ta faɗa kitchen amma a part ɗinta, Huddy ma tazo take gaya mata baƙin da zaiyi shine tace aiya gaya mata shisa tazo ta tayata aiki ma. Haka suka haɗu sukayi lunch gaba ɗaya Huddy sai ɗaukan darasin girki take danba abinda ta iya, ta kuma fahimci gaba ɗaya Hakeem yana yabawa ƙoƙarin Nihal adai gefen girki koda wane lokaci! Itama tanaso na burge Hakeem, ita tana ƙaunar sa fiyeda tunanin mai tunani zata iya sadaukar da farin cikinta indai zasu rayu a tare. Sanda baƙin suka iso itada Huddy ko wacce taje tayi wwanka ta shirya, kamar haɗin baki dukkansu riga da skirt suka saka na lace, saidai lace ɗin ba iri ɗaya bane ba. Sun caɓo ado daidau misali saidai dama ita Nihal makeup tana sonshi amma batayin heavy makeup, Huddy kuwa tamkar zataje gidan biki. Tare suka soma shirin serving nasu inda rabi daga cikin abokanan Hakeem idansu yake kan Nihal data tafi da imanin su akan sanyinta da ƙamshin jikinta, ga kuma uwa uba kyau da diri ɗan usuli. Har suka kammala serving nasu Hakeem banda harara babu abinda yake zabgawa Nihal ita kuma batako damu da harara dayake ta faman aika mata ba. Har abokanan nan suka gama lunch ɗinsu sannan suka shirya barin gidan saida ya rakasu ya dawo sannan a fusace ya nufi part ɗin Nihal ta ɓangaren ta, a falo ya taddata da hadiman ta tana cin abinci ya fizgo hannunta, da mamaki take binsa har suka is bed room dayafi kusa ya turata saida ta faɗa kan gadon, "Wane salon iskanci ne wannan? Meye na zuwa awurin da maza suke da wannan shigar? Kinada hankali kuwa? Kinji ƙamshin dake tashi a jikin ki?" Tashi tsaye tae "Turaren dana saka haryakai na Huddaisa ƙarfi? Kokuma suturun dake jikina basufi nata walawa ba, bayaga haka nifa na saka mayafi amma ita fa haka taje, nayi imanin baka isa kaje mata da wannan faɗan ba, danni ka raina" Wani marin yakai mata "Rsshin kunya zakimun ? Ea ina magana kina mayar mun, ƙarti sun tasaki agaba sunata kallo kina wani kwarkwasa sai kace ba matar aure ba" Dafe kuncin ta tae sai hawaye masu zafi suka zubo mata, akan gwiwowinta ta zube agun ta durƙushe sai kuka mai tsuma zuciya, batace masa komai ba fin mintuna biyar tana kuka shikuma ya kasa tafiya yayi tsaye yana kallonta. Tundaga cikin zuciyarta takejin zafin abinda Hakeem yakeyi mata, tun farko ƙiyayyar dayake nuna mata ya sanya ta ƙara tsanar sa ,Tsana mafi muni wannan dalilin ya sanya tunda zuciyar ta ta soma aminta dashi take gargaɗin zuciyar ta akan ta kiyayi shiga sharo ba shanu! Sai gashi bata tsiraba gaba ɗaya rufa sati idan tayi kenan agidan sa amma mari lafiyayyu har ƙwaya biyu, hannunsa daya sauka aka kafaɗarta ya katse mata tunanin ta, a hankali ya ɗagata tsaye bata yi masa musu ba har sanda ya sauketa akan ƙirjinsa, runtse idonsa yayi kukan datake yana taɓa masa zuciya, a hankali ya soma bubbuga bayanta, yana jijjiga kafaɗun ta, baisan sanda harshen da laɓɓansa suka rinjayi tunanin sa saiji yayi yana furta mata kalmomin "Am so sorry please my dear, bazan ƙara dukanki ba, kawai danaga waɗancen suna kallonki sai naji ba daɗi, hankalina baya jikina, badason raina na dakeki ba, dan Allah kiyi haƙuri" Kukanta ta ƙarawa sauti, nan ya ƙara manne ta da jikin sa "Idan kina kukan nan rikitamun lissafi kike, Allah ya sani banason kukanki,hankalina tashi yake kiyi haƙuri kinji" Sassauta kukan tay dan harga Allah kalamansa sunyi tasiri akanta, Anan ya barta a ƙirjin sa ita ko ta lafe, dan ita kanta tanajin wani yanayi mai daɗi a hakan da suke. Kusan lokaci mai tsayi sannan ya jata zuwa bakin gado kawai ya ajiyeta ya juya. Mota ya faɗa ya shiga ya zauna ya dafa kanshi, meya kaishi gayawa Nihal irin waɗannan kalaman? Yanzu zata fara girman kai tana ɗauka da gaske yake, amma mesa bayaso yaga tana kuka? Mesa kukanta yake motsa masa tunanin sa? Mesa arayuwa zai zamana shi gaba ɗaya al'amarin Nihal yake tunani safe rana dare? Anya ysrinyar nan batayiwa zuciyar sa shigar sauri ba kuwa, hannunsa ya shinshina tare sa lumshe ido, gaba ɗaya ƙamshin jikinta yake, ƙamshin da idan zai sheƙara yana rayuwa acikinta bawai gundurarar sa zaiyi ba. Gadai gidajen matayen sa a haɗe wuri guda ƙofofine kawai ya raba amma gaba ɗaƴa ƙamshin da gidan Nihal keyi duniya ne! Tsaki yaja sannan yaja motar yabar gidan. Amsa kiran Ummin sa yayi inda take shaida masa Abi yace a sanar mata lallai ya shirya zuwa Germanƴ shida first wife ɗinta, zaiyi tafiyar wata huɗu saboda haka zataje ta tayashi zama na wata biyu, idan ta dawo second wife nashi zatabi bayan shi, itama inta dawo 3rd wife zatabi shi su dawo a tare. Wannan labarin ya ɗaga masa hankali jin cewar nanda kwanaki huɗu za'ayi wannan tafiyar. Kallon Malam Khaleesa tayi sannan ta ce "Malam na tara da mijina jiya da dare, sannan banyi tsarki ba har yanzu shine nazo kamar yanda kace nazo ɗin" Murmushi yay sannan ya ce "Lokacin tsome yayi kenan, yanzu dai tashi mushiga daga ciki" Ba musu ta miƙe tabi bayanshi har suka isa cikin uwar ɗaka, tayi mamakin tsaruwa da haɗuwar ɗakin amma bata nuna ba. Kawar da kai malama yayi sannan ya ce ki tuɓe haihuwar uwarki zan miki wanka" Ɗagowa tayi ta kalle sa sannan ta ce "Tuɓewa fa kace malam? Akan me? Ɓata fuska yayi "Aikin nan idan bakyaso dubunki suna so Hajiya, baki ganni a talauci ba bare kice, niba ƙazami bane ƙamshin ɗakin nan kaɗai ya isa ki gane cewar ina kula da jikina, tsome zanyi a gin*****ki sannan in ciro da abin haɗin ayi miki magani bayan ammiki wanka tayaya kuma zaki nemi mayar dani ɗan iska? Shiru khaleesah tayi tana tunani sai kuma ta ce "Amma Malam daga yau ai shikenan ko? Gefen ta ya kalla sannan ya ce "Daga yau kuwa anyi an gama, wannan aikin dabake bace ni dakika ganni nan abata ba inda take shiga saita hasko alkhairi anan. Ba musu ta miƙe ta dawo zigidir, shima malam tuɓewa yayi, nan take abarsa ta bayyana saida Ƙirjin khaleesa ya doka, saboda bata taɓa ganin sanda mai girman ta malam ba, yanzu wannaj abar zai ɓurma mata idan kuma.ya kashe ta fa? Shida kanshi ya kula da yanda ta storata, hannunta ya kamo yana wata dariyar shaƙiyan ci, "Hajiya kenan, inaga me gidan naki bashida kayan aikin irin wannan razanar haka ki kwantar da hankalinki, abin nan so ɗaya jal zamuyi ni dake sannan kuma bawai najin daɗi zamuyi ba zamuyi shine dan aiki dan haka a hankali zan miki baifi in saka in zare sau biyar ba saina janyo zuwan ruwan da wuri yanda bazakiji rauni ba" Jikinta yana rawa ta gyaɗa masa kanta suka wuce ban ɗakin. Wasu ruwa masu ƙamshi ya janyo sannan ya ɓulalasu acikin bahon dake cike da ruwa, nan take ƙamshin ya kuma tashi abinda nan danan ya soma fizgar khaleesah! Ɗagata yayi ya sakata a ruwan sannan ya dinga wanke mata har kanta dashi shima ya shiga ya wanke jikinsa, ya ɗakko wani kofi dake gefe yace tae tsarkin abinda bata wanke ba aciki tayi tsarki ya karɓa ya wanke abarsa aciki ys miƙa mata ya ce ta shanye, badan taso ba ta shanye su tas. Ɗaki suka koma ya kwantar da ita akan gado ya buɗe ƙafafunta ya leƙa farjinta murmushi yayi sannan ya ɗakko wani abu kamar mai ya shafa mata awurin ya sanya yatsa ya tura mata shi, ita dai banda rawa ba abinda jikinta keyi har ƙasan zuciyar ta tana jin cewar bata kyauta ba, abinda take ba daidai bane amma ta kasa hanashi dainawa. Wasu surutai ya dinga yi yana watsa mata yawunsa tamkar mai tofin addu'a daga nan ya sanya bakinsa yana lashe abinda ya shafa a farjinta, tun bata jin daɗin abinda yake harta soma sauke numfarfashi, haka Malam ya dage sama da mintuna 15 bakinsa yana wurin saida ta fitar da abinda dama shi yake nema sannan ya janye ya ɗauko wats yar roba ƙarama mai murfi ya buɗeta ya kwashe abinda ta fitar da hannun sa ya juye a robar, sannan ya ƙara buɗe ƙafarta ya soma aikata abinda yake so da ita.. Wal iyazu Billah...Allah ka kiyashe mu. Bayan ya gama komai da ita dazai kawo ya juye ruwan a wannan robar sannan yace ta tashi amma wunin ransr kartayi wankan tsarki karkuma tayi sallah sai washe gari, tayi wankan ta rama sallolin ta, har zatayi masa musu suna haɗa ido taje gaba ɗaya umarnin sa shine nata!!! Khaleesah tayi wawta bbatada labarin duk aikin nan malam kansa yayiwa, yanaso ta riƙa baiwa mijinta umarni tana karɓo masa kuɗi shi kuma umarninsa ya mata asiri zatake bi duk abinda ta samo nasane sai yanda ya sammata!! Lalata kuwa ya asirce ta duk sanda yake buƙatar ta dole ta kawo kanta dan batada zaɓin daya wuce haka dama tun ganin sa da uta na farko yake ƙulafucin samun ta yanzu kuwa ta kawo kanta!!!! Tunda tabar gidan Malam, take jin sha'awar sa, sannan kuma ji take tamkar ta duƙawa malam tsabar biyayya, bayaga haka hatta abokiyar rakiyarta wurin sa bakinta ya ƙulle bata iya gaya mata komai, abin mamaki Hakeem ɗinma bata damu dashi ba yanzu. Mom Nu'aiym. 9/20/21, 1:51 PM - Buhainat:   *HANZARI*            27. Hakeem ransa a jagule ya dawo gidan sa, tayaya zai fuskanci khaleesa da kuma Huddy ya sanar dasu zancen tafiya kuma batare da kowaccen suba sai wannan yarinyar mai neman hanawa zuciyar sa sukuni a rayuwa?.. Part ɗinsa ya nufa yaje ya kimtsa saboda gaba ɗaya baƙinsa ma ya samar a girka musu abinci a Villa suje cen suci, kawai bazai iya gafartawa masu kallon masa Nihal ɗin sa ba, dukda ya tabbatar wannan ba kishi bane ba, tsabar haushin ta daya keji. Saida ya kammala duk abinda yake sannan duk ya nemesu a waya akan su haɗu falon sa yana son magana dasu. A tare kusan suka ƙaraso idansa gaba ɗaya yana kan Nihal harta ƙaraso itace ta ƙarshen isowa, russunawa tay ta gayar dashi ya amsa a daƙile sannan saita nemi wuri nesa dashi ta zauna kafin ta ce , "Yaa Hakeem gani" Khaleesah kasa haƙuri tay taja gajeran tsaki, amma babu wanda ya kulata ita gaba ɗaya saitaji wani tsanarsu ya addabeta, dukda banda Hakeem aciki, tsakanain ta da Hakeem sha'awar sace kawai yanzu ta ragu sosai. Gyaran zama yayi sannan ya ce yana kallon dukkan su , "Naje wurin Ummi ne daga cen nake yanzu. Takuma shaidamun akwai maganar tafiya Germany da zanyi na tsawon wata huɗu zan wakilci daddy a wani aiki saboda ya gaji shi so yake ya zauna ya huta saboda haka ya turani. Ya tsara tafiyar a cewar Farko zantafi tare da Nihal zataje tayi sati 6 ta dawo, idan ta dawo sai Huddy ta je saboda itake binta inyaso intayi sati 6 itama zata dawo saike khaleesah kije inyaso zamu dawo atare" cikin masifa khaleesah ta miƙe "Kutmele, ni aka mayar sakarya kenan? Akan me za'ace nice ta ƙarshe? Hannunta ya riƙo "Calm down mana khaleesah na, calm down kinji ai abun mai sauƙi ne, kinga itace uwargida, huddy ke binta ke kuma amarya ce ai ko? Su Germany kaɗai zasuje idan zamu dawo zanje dake yawo wata ƙasar kafin mu dawo kiyi haƙuri" Ƙwace hannunta tayi ta kawar da kanta batay magana ba, Huddy ma jikinta yayi sanyi amma dake ita tafi khaleesah wayewa saita ce "Allah yasa haka shine mafi alkhairi dear, surely you will be miss" Shafa gefen fuskarta yaƴi "Thank you mƴ Hearthrob i will miss you more, tafiyar nanda kwsna 4 ne, karki wasu ƴan damu kinji" Murmushi tay kawai itadai Nihal tana jinsu batace komai ba harya watsa mata wani kallo, "Ke bazakiyi magana ba?" Murya a daƙile ta ce, "Allah ya kaimu lokacin Ameen" Tsaki mara tsayi yaja "Mamaki nake yanda akayi akace wai fiye da rabin rayuwar ku Abuja kikayi shi, kinsan ke ƴar ƙauye ce ta bugawa a jarida?" Batabi ta kansa ba ta soma shirin miƙewa, khaleesah sowa tay "Nihal zomu sasanta yanda kika barmun daren farkonki ki barmun wannan tafiyar, wlh banda baƙin ciki ba abinda zaki kwasa miji ya tsaneka kana rawar ƙafa" Murmushi tay amma bata ce da ita ci kanki ba harta miƙe zata bar wrin, Huddy ta kalli Hakeem "Abinda kake wlh bashida kyau Hakeem, Allah akan Nihal saina daina yi maka magana kwata kwata, macece kamar mu akan me zata zama bolar ka? Dan me zaka riƙa ajiye ta agabanmu kana gaya mata maganganu mara daɗi dan kawsi kaga bata magana? Tanada zuciya a ƙirjinta fa? Ka sani ba ita nakewa kallon baƙauya ba kaine dan wlh tafika wayewa, bata taɓa mayar maka akan koma meye, saikawai ka ajiye ta a tsakiyar mu kayita cin zarafin ta" Kallon Huddy yae tsakanin ta da Allah take faɗan nan to meyayi zafi? "Huddy" ya kira sunanta da ɗan ƙarfi, bata kalle sa bama ita ko Nihal ta sanya kanta a gaba tabar masa falon, "Meye haka dakike mun? Kawar da kamta tay gefe, "abinda bakaso ne nake maka shine faɗar gaskia, tafiya kuma Allah ya tsare ya kaika lafiya" Tana idarwa ta miƙe tare da watsawa khaleesah uwar harara. A maimakon taje part ɗinta saitabi bayan Nihal acen tayita rarrashin ta harta daina kukan. Tun Huddy tana bibiyar rayuwar Nihal harta soma bata tausayi tarasa dalili, ɗabi'un Nihal sukan kashe mata jiki, duk abinda Hakeem yakewa Nihal bata taɓa mayarwa, kuma ta fahimci yanda take masa ladabi ma daban ne, meyasa yake mata haka? Bata raba ɗaya biyu khaleesah ce take ƙara tunzurashi akan hakan, shiyasa ta tsaneta, ita huddy dama tanadason mulki da kuɗi amma zuciyar tausayi Allah ya halicce ta dashi, kuma dai jininta sosai ya haɗu dana Nihal tarasa dalili. Nihal a ɗakinta bayan fitar Huddy sauke gauron numfashi tayi. Tayaya zata rayu da Hakeem a wata a ƙasar daba tasu ba bayan duk duniya yafi tsanar ta akan kowa. Tayaya zata yarda da wannan tafiyar? Yaje da ɗaya daga cikin matayen sa itakam harga Allah ta haƙura. Kwanciya tay tare da janyo wayarta, tana so ta kira Aunty Billy domin neman shawara amma gaba ɗaya saitaji bazata iyaba, 'kar matar nan yaga ina takurata' ta ayyana a ranta, sai kuma wats zuciyar ta ce da ita 'Kinada zaɓi ne?' Badan taso ba ta shiga ƙokarin kiran ta, inda tae sa'a ringing biyu kawai saigashi ta ɗaga. Suka gaisa cikin mutunci sannan ta ce, "Aunty dama shawara nake nema dan Allah karki gaji dani" Murmushi Aunty Billy tay "Nihal bana gaya miki ki kirani sanda kike so ba? Banida wata matsala nifa" Godiya tay dannan ta ce, "Aunty Germany Hakeem zai tafi tsawon wata huɗu shine aka ce zanbishi nanda kwana huɗu innayi zaman danake na dawo Huddy saita tafi, Aunty wlh tsoron Hakeem nakeyi mutumin nan baya so na, shine nakeso in fasa tafiyar nan amma mecece shawarar ki?" "Ahhh Lallai na tabbatar yau bakida wayau, tayaya zaki fasa tafiya? Kikasan kota dalilin wannan tafiyar keda mijinki ku daidai ta kanku? Bar zancen fasa tafiya maza tashi ki fara shirin tafiyar, zan aiko miki message yanxu ki tabbatar yau kin fara shan abinda zan aiko miki ki haɗa" Yamutsa fuska tay "Aunty wannan shaye shayen, nime zaimun? Hakeem fa da matayen sa kawai yake wannan budirin ni kuma ko oho" "Bansan shirme Nihal, maza ki saurareni yanxu. Namiji dakike gani idan ya auri mace baya sonta tabbas indai ta isa to zai sota ne, ke macece mai aji dakikeda wayewa, Allah ya tasheki acikin zuri'ar dasuke da arziki bare kice bakida halin gyara, zawarci musiba ne Nihal, ban sankiba ban taɓa ganinki ba amma na tabbatar ke ɗinnan mai kirkice kuma kin kwantamun arai, shawarwari zan baki na tabbatar zasu amfaneki. Da farko dai ki zama mai yawan sanyi da kawar dakai akan al'amarin mijinki, ba'ace ba'a ɓata maka rai ba A'a anayi amma haƙuri kake, na biyu ki zamto mai yawan tsafta innace tsafta ba ina nufin shara da wanke wanke ko gyaran gida ba, a'a tsaftar jikinki nake nufi wurarern dasukw tsananin ajiyar datti sune kamar haka. Bayan kunnen ki da cikin kunnen. Tsakankanin cinyoyinki wato matse matsi. Sumar kanki. Ƙasan wuyanki musamman idan mai murɗiya ne. Cikin hammatan ki. Cen cikin jikinki ina magana akan al'aura. Sannan ta bayan ki layin daya tsaga tsakanin mazaunan ki. "Waɗannan wuraren sune wurare mafi ajiyar wari, sannan wasu daga ciki warin baya tashi sai ankai hanci, da yawa mata basa saka sabulu su wanke farjinsu saboda sun tafi akan cewar yana saka cuta wanda sam ƙarya ne, yanada kyau mace ta saka sabulu ta wanke amma bata saka cen ciki ba nan ne yakeda illa, idan mace tayi kashi saita fara wankewa da ruwa sannan ta saka sabulu ta wanke har cikin wancen layin daya raba tsakanin mazaunai, bayan haka wurin wanka ta tabbatar ta wankw matse matsinta da sabulu, bayan kunne,bayan wuya. Idanso samune ya zama kina amfani da turaren wanka zan koyar dake yanda zaki haɗa abinki, sannan ki koya kirsa, abokanan zamanki suna miki wayau saboda baki iya kirsa ba, itace take tafiyar da mace a gidan mijinta, bayaga haka girki idan kinsan baki iyaba ki koya, ki riƙa cin abinci tare da mijinki, ku riƙa wanka a tare, ki shafa masa mai, ki zaɓa masa suturu dazai saka shima kice ya zaɓa miki, ki zauna ki bashi labarin ƙuruciya ya zama babban abokin ki sana da kowa, idan ya nemi haƙƙin sa ki bashi insha Allahu zan baki tips na yadda ake gamsar da ɗa namiji, yanzu dai abinda zamu fara dashi shine kisha duk abubuwan dazan aiko miki dasu musamman maliya, sannan kuma ki riƙe alkunya tunda babu abinda ya taɓa shiga a tsakanin ku" Sauke Numfashi tay "To Aunty yanxu idan kin turo duk zan haɗa amma dan Allah waida gaske akwai zafi, nifa wlh aunty tsoro nake musamman yaa Hakeem" Murmushi tayi "Bafa komai Nihal, nidai fatana ku daidaita a Germanƴ, kuma ki tabbatar duk wani abu dazan koyar dake kin hardace shi tastas, bayan haka ki saka ƙaimi wurin girki" Murmushi tayi "To Nagode sosai Aunty, amma dan Allah ki bani acc number ɗinki" " 'Yan mata saikinga saƙona kinji, anjima idan na nutsu zan kiraki muyi magana" Gdiya ta mata sukayi sallama. ************* Khaleesah a hargitse ta isa gidan Malam, suka gaisa yana wani shan ƙamshi ta kalle sa ta ce "Malam akwai matsala, aiki zai lalace mana, Hakeem tafiƴa zaiyi, kuma tare sa Nihal zai tafi, zuciyata zata iya bugawa akan hakan, dan Allah so nake tafiyar ta dawo akaina a fasa da ita" "Babu alkhairi acikin tafiyar, ainasan Germany zasuje ki barsu su tafi daga cwn zan hallakar da ita kowa ya huta" Sauke numfashi tay "Madallah yanzu hankali na ya kwanta" Kallon juna sukayi suna murmushi nan da nan ya kashe mata jiki, "Muje mu gaisa da kyau daga ciki" Ba musu tabi shi, saida suka gama sheƙe ayarsu sannan ya ce "Kafin ya tafi kice ya baki mialiyan goma, ki tabbatar kin kawomun mailiyan uku" Da sauri ta ce, "Angama babban malam" Bayan ta wuce Malam ya dinga murna, zai samu damar yin yanda yaso, shifa zai iya kashe Hakeem akan kishin Khaleesah, bazai aure taba amma har ƙarshen rayuwar sa zaiyita amfana da ita, tana masa daɗi sosai, Allah ma yasa ya fara son waccen matar ya manta da ita....... *Mom Nu'aiym* 9/22/21, 8:59 AM - Buhainat: *Himma*       28. Hakeem gaba ɗaya tunda ya soma shirin barin ƙasar nan acikin damuwa yake yinshi, tayaya a rayuwa zai zauna ba mace a kusa dashi tsawon sati shida, ko dama cen shi mutum ne mai yawan buƙata yanzu yasamu mata har biyu suna  biya masa buƙatar sa za'a zo a haɗashi da wannan ƙwailar da komai bata iyaba, yarinyar nan kashine kawai bai wanke mata ba amma har kashin tashayi a jikin sa! Ga yanda yake jin haushin ta saboda tsabar girman kai wai ita ala dole yar wani. Ina zaibi ya ɓullo a fasa tafiyar nan da Nihal shiyake tunani amma ya rasa, gashi gobe tafiyar kuma kwanan ta ne yau bare ya samu ya huce gajiyar sa akan Huddy dan tafi iyawa da shi ita khaleesah ma kwana biyu yaƴi ƙoƙarin kusantarta amma yarasa warin me yakeji ajikin ta haka, ita dayake yabawa ƙamshin turaren ta mai taimakawa sanya nishaɗi awurin kwanciya, har yana cewa dabai aureta ba dayaƴi asara shine ya ta ɓuge da komawa mai warin dayama rasa na meye ne!   A ɗakin Nihal da dare yana zaune yana aiki a jikin laptop sanda ta iso kusa dashi, a hankali ta russuna ta gayar dashi sannan ta ajiye masa kofin haɗaɗɗiyar citta data dafa masa sai tashin ƙamshin kanun fari take da mintsleaves tare da lemon grass, ƙamshi ne ya gauraye masa hancin sa inda ya lumshe idonsa tare buɗesu tas a kanta, ɗan haɗa rai yae ita kuma saita sakar masa sanyayyan murmushi. "Barka da war haka ya aiki?" Kallon ta kawai yake daga baya batare daya amsa gaisuwar taba ya ce, "Meye wannan" Ɗan murmushi tayi kafin ta ce, "Naga anyi ruwa sosai gari ya ɗauki sanyi naji kuma kana cewa zaka kwana kana aikin nan danka samu ka tura shine na haɗo maka wannan kasha da zafin sa zau ɗauke maka jin bacci da kasala, zakuma ka samu ƙarin ƙarfi ajikinka" Taɓe baki yay yana kallon kofin "Ke a ina kika san wannan?" Langwaɓar da kanta tay "Allah ni yaa Hakeem banaso, komai nayi a rayuwa saikace ban iya ba" Pen ɗinda ke hannun sa ya ajiye akan paper sannan ya ɗauki cup ɗin a hankali yayi sipping, nan da nan ya lumshe idonsa tare da sauke wani feesh breath, ya sauke mata dara dara idanshi "Yayi daɗi sosai ga wani romantic flavor, am in" Ya furta tare da bata hannun sa suka tafa, hakan ba ƙaramin daɗi ya mata ba musamman ganin ya shanye tatas, nan ta zauna atare dashi shawarwari da nasihohin da Aunty Billy ta bata suna ƙara samun mazauni na daram a cikin zuciyarta Na har abada. Bayan kusan awa ɗaya ya ɗago suka kalli juna yana murmushi ya ce, "Kin wani tsatsare ni da ido munina kike so ki gani" Murmushi itama tay "Haba yaa Sadaukee aikai kyakyawa ne, baka buƙatar a ƙure kallonka dan aga muninka, koda ma ace kanada muni nidai a wurina kai kyakyawa ne bare kuma bakada wani muni ka isa kyakyawa ajin farko" Shiru yayi yana kallonta wata zuciyar take sanar masa tabbas ya baiwa Nihal dama da yawa arayuwa, har take gaya masa haka, ɗauke idansa yay daga dubanta a hankali ya ce, "Nagode" Cikin sanyin murya yay maganar da kallo kawai ta bishi, tabbas maganganun Aunty Billy Gaskiya ne, shakka babu idan har taci gaba da samun irin wannan maganar mai sanyi daga wurin Hakeem toko sai yanda tae dashi. Washe gari ranar barin ƙasa, da gaske Huddy kuka sosai tay akan tafiyar mijinta wata ƙasar ya barta, yanda ta lafe a jikinta tana sauke numfarfashi tamkar wata ƙaramar yarinya. Hannun sa yakai ya shafi sumar kanta cikin tausayin kansu ya ce, "Huddy na dan Allah kiyi haƙuri, ki sani nafiki tunanin yanda zan rayu tsawon sati shida ba tare da ke ba, amma i will see to it idan muntafi zance a turamun ke kinji" Share hawayen ta tay "Da gaske kake?" Ta tambaya a shagwaɓe, Cikin shauƙi ya ƙara rungumar ta tare da cewa "Its a promise mƴ love, kinji" A hankali ta gyaɗa masa kanta sannan ya sumbace ta a goshi kana suka fito. Khaleesah sam bata gidan, basuyi sallama da ita ba, ya kikkira wayarta bata tafiya yana mamakin inda ta shiga a rayuwa, ita wace irin mata ce dazata bar gidan ta da asubar fari mijinta yana shirin barin gari?. Saida Malam ya gama abinda zaiyi da khaleesah sannan ta kallesa bayan ta suturta kanta ta ce, "Malam na rasa dalilin dake tilastani yi maka biyayya, amma ka sani ban taɓa aikata zinaba sai wannan lokacin, kuma wlh ina dana sanin aikata hakan, taimako nazo nema a wurinka malam kawai na mallaka amma ka barni huhun ma'ahu, har yau ban gane kan mijina ba, zancen dakace Mr..president da kanshi zai kira mahaifina yace shizai naɗa ɗan takarar shugaban ƙasa na jami'yar sama shiru bai kirasa ba, sannan har gobe mahaifina baya nuna kulawar sa akan mahaifiya ta, sai waccen matar tasa, gwarama ni yana damuwa danu danyasan na masa zarra yanxu, ci gaba ɗayane akan kuɗi ko kafin nace Hakeem ya bani tafiyar nan da zaiyi ya bani 50.m koda zan nemi wani abu baya nan" Dariya yay "Khaleesah kenan, ki kwantar da hankalinki in Allah yaso koda zaku dawo daga tafiya idan kinbi bayanshi saikinsha mamaki aikin dazanyi a akanshi, kiyi ƙoƙarin samo sauran gashin mahaifiyar sa dana mahaifinsa tunda kin kawo nashi" Jinjina kai tay "Nagode Amma malam dan Allah banason wannan zinar damuke, ka daina dan Allah" Dariya yayi "Idan kika daina kawo kanki khaleesah zan daina, kece kike zuwa fa kice inshiga daga ciki dake mezanyi miki to, nifa ɗan baiwa ne na iya harka inada kayan daraja masu girma" Murmushi ta ɗanyi "Zuciya ta bataso amma sha'awarka sai taita ingizani" "Kiƴi da gaske kar in zame miki ƙarfen ƙafa,inkuma fito a matsayi mummunan GAMO a rayuwar ki, dan gaba ɗaya na fahimci ni kikewa bauta" Tashi tsaye tay "Allah ya rabani da bautawa wanin Allah" Dariya kawai yay ya bata wani turare akan tayi wanka. *************** A jirgi VIP su Hakeem suke, zuciyar sa nata tunanin halin daya baro huddy amma gaba ɗaya rayuwar sa tunanin Nihal dake tare dashi yake, saidai kuma gaba ɗaya ya rasa wannan addababben ƙamshin datake fesawa, haka yaketa saƙawa da kuncewa har suka isa Germany. Suna sakkowa daga matattakalar benen yay gaba ya barta yayinda wani matashin saurayi yazo yake sauke kowane step tare da ita, yana murmushi ya ce "Tunda nake a duniyar nan bantaɓa jin halitta mafi daɗin ƙamshi irin na kiba baiwar Allah, shin anya kuwa mutum ce ko aljan? Kallon sa tayi tana ɗan taɓe fuska zuwa lokacin sun kai ƙarshen sakkowa amma batace masa komai ba, bin bayan Hakeem tay da sauri shikuwa sai sauri yake ya taddata, baiwar Allah ko lambarki wayarki ki baki mana, wlh idan kika barni da tunanin ƙamshin jikinki zan mutu ina begen sa ne" Waigowa Hakeem yay inda itakuma ta ƙara sauri harta iso inda yake, wannan saurayin ma da gudu ya haɗa ya taddas. "Mai ƙamshi ki taimakeni da lambar wayarki dan Allah? Wlh akan ƙamshin nan inzan dawwama ina shaka bazan gajiya ba" Dakatawa Hakeem yay ya juyo gaba ɗaya, yanayin sa sosai ya nuna ɓacin ran dayake ciki, a hankali ya furta "She's a married woman" Sosa kai saurayin yae "Nima ai Am a married man" Ƙanƙnace ido Hakeem yayi "Kai ɗan iskan wane gari ne? Ya tambaya a ƙufule, Nihal hannun sa ta riƙo "Yaa Hakeem dan Allah ka rabu dashi mu tafi" Ƙwace hannun da yay cikin fushi yana nuna sa da ɗan yatsa ya ce, "Idan kai cikakken ɗan iska ne ka ƙara furta wata kalma akan matata, idan kanajin ka isa ka take a single step forward na maka alƙawarin bazaka gun nan da haƙori ko ɗaya ba, duk saina ɓarar dasu" Saurayi najin haka ya sauya hanya a ranshi yana takaicin wannan abu, harga Allah wannan ƙamshin ya masa. Harsuka isa masauki baiko kalle ta ba, bashida wani gida a Germany sai hotel ya kama musu, ga yunwa Nihal tanaji amma taga alamar baiko kulata. A luggage nata ta ɗaggo biscuit da chocolate ta zauna taci tasha ruwa abinta sannan ta ɗakko wata roba babba haka ta shige toilet, wanka tay sannan ta fito da towel iya cinya ta zauna kusa dashi, duk yanda yaso ya basar saida ƙamshin jikinta ya kusan sumar dashi ya ce "Ba kyau abinda kike Nihal, ke matar aure ce kina wuce gona da iri gaskiya, kina son mu'amala da turaruka masu sanyin ƙamshi sosai" Murmushi tae, a ranta ta ce 'Tabbas turaren wankan nan da aunty Billy tasa na haɗa duniya ne!' Saikuma ta ce, "Zan rage amma kayi haƙuri" Matsawa yae kusa da ita sannan ya soma shinshinar wuyanta yana lumshe ido, batako motsa ba harya janye jikinsa "Sanyi ne da ƙamshin nan, amma naji haushin wancen guy ɗin Allah saina saka an bincikomun waye shi saina wulaƙanta wanzuwar sa" Batace masa komai ba dai harya ƙaraci surutansa. Mom Nu'aiym. *Kuyi Haƙuri, wlh banida lafiya da safe zan turo wani inshaa Allah, zamu shiga babin loɓe...* 9/23/21, 6:42 AM - Buhainat: *Love* 29. Wazgewa yay tamkar bai taɓa dariya ba, yaga alama yana shirin bada kanshi a gaban yarinyar nan. Huddy ma yau shiryawa tay ta nufi gidan malam, tana nan durƙushe harya sallmi wasu baƙinsa sannan ya waigo gare ta. "Hajiya barkanki da zuwa" "Barka kade malam,ya fama da jama'a? Yana kallon ta yana lashe lips ya ce, "Lapia lau Alhamdulillah" Ɗan rausayar da kanta tay kafin ta ce "Malam irin taimakon daida aka saba nakeso amun dan Allah, mijinane yay tafiya da uwargidan sa,tokuma ni nashiga tsakanin kewa, ina buƙatar mijina a kusa dani, yanada kyau sosai ace muna tare a yanzu, shima haka yakeso dan dai uyayen sa sun ce sa ita zai tafi ne, aiki nakeso amun koda bata dawo ba haka kawai sai mahaifinsa yace nima inje" Gyamunsa ya shafa sannan ya ce wannan aikine mai sauƙi, amma fa sai idan kin sauƙaƙawa kanki, tsome za'a miki dan kawo gashin zai miki wahala, ki buɗe kafa a miki tsarkin baka sannan a miki tsome layi biyar a gaurayar a masa aike suna a musu, nan da nan zakiga yanda zakike juyasu" Ɗan taɓe fuska tay "Meye haka waɗan nan abubuwan da kake faɗa malam, ban gane komai ba" Sunkuyowa ya ƙarayi yana kurnushi yana daɗa jan gemun munafurcin ɗaya ajiye "Daga ciki zamu shiga, so ɗaya jal zanyi amfani dake an wuce wurin, sai kici ribar abin" Da mamaki take kallon sa sannan ta ce "A'uzu billahi minashaiɗanirrajim, Malam kanka ɗaya kuwa zina kake magana fa?" Ɓata fuska yay "Bazaki kawo kanki wurin shaiɗan ba sannan ki nemi koreshi, bakida abinda zan nema taimakonki dama zanyi, na tabbatar duk jarumtar mijinki baikaini ba ka tsawo da kaurin kayan fashe baƙi" ya faɗa yana janye babbar rigar da ita kaɗai ce ajikin sa nan da nan wata zandariyar abu ta bayyana, da sauri Huddy ta janye idonta a bakinta tanata nanata addu'ar neman tsari daga sheɗan jefaffe, dariya ya kuma kwashewa da ita kafin ya ce, "Bazaki taɓa samun namijin dazai gamsar dake ba duk garin nan idan bani ba, idan kinga sanda mai fashin baƙi wace takai girman tawa sai a finafinan batsa na turawa suma da ƙyar suke samowa, mazajw irin mu a duniya kaɗanne bamuda yawa sam! Ki shiga hankalinki kinji" Miƙewa tay a daburce "Malam kayi haƙuri ko sanda ƙaddarar ta afkamun nayi zina akan neman abinci nayi ta, yanzu nayi aure auren rufin asiri bazan yiwa Allah butulci ba dan haka ka barni kawai!" "Asararriya da ƙafarki zaki dawo, saina haddasa miki gobarar da bazaki iya kashewa ba wlh" Barako waigo ba tabar gidan a guje. Har tay nisa ƙirjinta yana dokawa tabbas wannan anyi shaiɗanin malami, zina da auren ta akai bazata taɓa iya cutar da igiyar aure ba koda zata rasa komai, da farko dama saida ƙawarta Meerah ta sanar mata tafita maganar bokaye shirka ce taƙiji gwara ta tuba, Hakeem yana sonta meyayi saura "Astagfirullahi wa atubu ilaik" Ta furta a sarari, duk sanyin ACn dake motar gumu take, da tanada iko datasa an kama malamin nan Allah kaɗai yasan me yake da sunan malamnta, hadda bada sallah yake ana ɗaukar karatu shiko wane irin ɗan iska ne haka?. Khaleesah bata kira Hakeem saida ya neme ta, anan ta narke "Baby bana samun wayar ka" Murnushi yay "Ni Leesah fushi nake dake tayaya zanbar ƙasa ki kama ƙafa ki bsr gida batare da munyi dallama ba" Shafa kai tay tana muryan kuka ta ce "Zakaga ba auren soyayya mukayi ba amma wlh ina sonka sosai mijina, bazan iya kallon tafiyarka wata ƙasar da wata bani ba, ina zanbi inga haske yanzu haka wlh a kwance nake zazzaɓin missing naka nike" Murnushi yae "Kiyi haƙuri kisha magani my leesah kinji, nima ina sonki sosai kuma ina kewarki sosai" Kallon sa Nihal tay dan sai taji gaba ɗaya hankalin ta ya tashi kuma ranta ya sosu" A hankali taji ya kuma cewa "Ummmuh wannan on ur forehead, Ummuhh wannan on ur chicks, Ummuh and this on your soft lips, i love you and take care of your self for me kinji?" Tana wani karairaya ta ce "To nagode amm dama inaso in gaya maka wata maganar" "Ehm ina sauraren ki" "Kaga kakar data haifi mamana batada lafiya, kasan mamana su talakawa ne, wlh baka gaba tsohuwar nan aiki za'a mata wai Daddy yaƙi ya bada kuɗin shine nace inaso zanyi tafiya inje na dubata kuma tunda ka bani kuɗi saina basu a mata aikin ko? Cikin alhini ya ce "Daddynki yanada matsala meye kuɗin aikin da za'awa tsohuwa? Na tabbatar 20.m zasuyi zan tura miki da safe saikiyi amfani dashi wancen kuɗin farko naki ne" Tana wani lauɗi tamkar yana gabanta ta ce "Nagode sosai my love, nagode kaji" Haka suka gama wayar Nihal tana jinsu batace masa komai ba harya juya akalar kiran wayarsa zuwaga Huddy. A lokacin a ruɗe take amma haka ta ɗaga "Love" Yana gyara kishingiɗar sa ya ce "Honey ina kika ajiye wayar insta kira, dabake bace bazan kira sau 2 ba wlh" Murmushi tay "Sallah nake danda ka kira kayi haƙuri" Zabura yay "Me yake damunki? You sound nervous" Nan da nan ta ƙara diriricewa "Noo everything is fine, am just missing you duk na rikice please permit me to go and visit my parent kafin sati 6weeks ɗin tacika, the house is too big and empty without you" Sauke nunfashi yay "Fine but dont u dare go by road is not safe, flight is safer, u go tomorrow and be very very carefull. Will send you 10.m for transport" "Noo ina zankai wannan kuɗin, yayi yawa kuɗin daka bani ko taɓashi banyi ba it will enought kome zanyi dashi, save ur money dan Allah zan nemeka idan akwai buƙatar hakan" Yana murmushi ya ce "Really? "Sure mana baby" Godiya kawai sukawa juna suka ajiye wayoyin, Huddy tana zaune gaba ɗaya ta rikice taji daɗin zancen tafiya gidan nan tun ɗazu sai addu'a take musammann dayake cewa zai maganin ta. Yanda ta tasa abincin a gaba ya kalla bataci komai ba, mayar da dubanta yay zuwa gareta "Mey hakan? Turo baki tay dama ga haushin wayar dayake "Bazanci wannan ba, ba daɗi ni shinkafa da miya da kaza nakeso" Kallon time yayi goma ta gota, gajeran tsaki yaja "Mesa kikeyin abu kamar ƙaramar yarinya ne, kifi ne gashshe da chips to meye banbancin abincin da wanda kika saba ci? Kuma turo baki tayi "Gwara na kwana da yunwa akan wannan kifin mai ƙarnin, dan Allah ka nemomun rice and stew da kaza" Zama ya yi abinshi baikuma kula ta ba itako taƙi taci kifin har sha biyu ta gota. Yunwa ya addabeta rabon dataci abinci tun breakfast a Nigeria shima tea ne kawai da bread. Baccin sa yake cikin kwanciyar hankali takai hannu ta bubbuga kafaɗar sa har sau biyu sannan a hankali ya buɗe idansa cikin hasken dim light ya kalleta, bakinta agaba tayi zaman yara akan gadon tana wasa da babban ɗan yatsan ƙafarta ta ce, "Yunwa nakeji" Wani dogon tsaki ya ja mai tsayi "Shine zaki tasheni a bacci dankin rainani? Bakisan ni koda babban dalili ba'a tashina daga bacci ba, akan me kike ƙoƙarin rainawa kanki hankali wai? Baki ta wage tamkar wata ƙaramar yarinya ta soma kuka sosai, kusan 25mns ko ita tasan yanda take wage bakinta ta wahalar da kanta amma saboda dai rigimar takeji yasa ta zaɓi ci gaba da kukan. Hakeem ganin zata raina masa hankali ya sanya ya dawo falon dake haɗe da ɗakin ya kwanta aiko ta ƙarawa kukanta sauti ganin bazai kuƙata ba yasa ta bashi falon sai turje turje takeƴi yanzu, zaune ya tashi ya riƙeta cikin tsawa ya ce, "Kina haukane zaki rinƙa mana ihu acikin wannan daren, nan fa hotel a wani country daban da namu for goodness sake, so kike ki taramun jama'a" Murguɗa baki ta yi "A ɗin mutane zan tara maka in sanar dasu ka raboni da garinmu kazo dani nan zakamun horon yunwa" Tsayawa ya yi ya tsatsare ta da idanshi sannan a hankali ya ce "Dena kukan haka dan Allah kanki zeyi ciwo, Nihal bayau bane karonki na farko da barin Nigeria kinsan ƙasashen ƙetare su basacin rice and stew yanda mukeyi kiyiwa Allah kici koda chips ɗin ne" Tana share ƙwallah da bayan hannun ta ta ce, "Ai kyau ka rarrasheni amma kawai ni komai saikakemun faɗa, niko bazan ma kuma cin abinci ba" Girgiza kanshi yayi cikin jimami da ƙosawa da al'amarin ta "To na daina kinji, yi haƙuri kici koda kaɗanne" "Ka bani a baki to" Ba dan yaso saidan bacci da gajiyar dayake ji ya biyeta ya zauna yana bata saida ta idar ta wanke baki sannan suka wuce suka kwanta, amma me duk yanda yaso ya yakice ta ƙamshin turaren wankanta da ita kanta suna rikita shi. A cikin jikinsa sosai ta shige tamkar zata haɗiye shi tana magana muryanta cen ƙasa "Tsoro nakeji, duk sanda nazo garin daba namu ba haka nake yi" Shima rungumarta sosai ya yi "To kiyi addu'a mana" bata masa musu ba ta somayi harta idar sannan sukayi baccinsu a tare har wayewar gari. *************** Khaleesah ganin bideo raɗam na Hakeem da Nihal a kwance manne da juna ya sanya da sauri ta zabura muryanta har rawa yake ta ce "Malam wai kana nufi dama mune suke rainawa hankali sunada shaƙuwa haka?" Kallon ta ya yi "Mata ai shu'umai ne ku, wannan yarinyar idan baku tashi tsaye ba ita ce zata fara kawo jikan president" Zabura Khaleesah tayi "Haba malam wannan wace irin magana ce? Kallon ta ya yi "To ai gaskiya ce" Tana haɗa gumi ta ce, "Yanzu dai malam a juyar musu da haifa ya kasance nini kaɗai nake haihuwa" Saida ya sosa kansa sannan ya ce "Sai dole da ƙumbar hannun su, idan babu ƙumba bazaiyi ba kiyi haƙuri idan ma ciki ta dawo dashi yanda kikasan ana kaɗa shayi haka zan kaɗar dashi, kuma ma idan ta dawo warin jaɓa zamu saka mata kowa ya huta" Dariya ta kwashe dashi "Yanzu me zan samu?" yana murmushi ya ce, "Susa kikeso kenan" Miƙewa ta yi "Mushiga daga ciki, gobe zanyi tafiya ne gwara mu gaisa da kyau" Haka suka luke ciki suna yabawa kansu ƙwazon su. Duk wunin ranar suna Hotel ba inda sukaje bamewa wani magana idan ba ta zama dole ba, bayan isha Nihal tana kula da Hakeem raka'a 4 yaƴi, cikin sanyi ta ce "Yaa Hakeem naga kana shirin tashi, bafa mu ƙarasa salla ba" Da mamaki ya kalle ta "Kamar yaya? "Shafa'i da wutiri zamuyi yaa Hakeem" Kunya yaji ta kamashi rabon dayayi harya manta, haka ya dawo suka yi sannan ta zaunar dashi sukayi azkhar na yamma, daga baya da kanta ta kwantar da kanshi a cinyarta ganin zai ɗaura kai a pillow, hannu takai akan sumar kansa sannan a hankali ta soma magana "Yaa Hakeem dan Allah zan roƙeka wata alfarma badan halina ba kamun" Jin taƴi shiru ya sanya ya ɗago kai yana kallon ta sannan ya ce "Wane iri" Murmushi ta yi "Yaa Hakeem dama magana ne akan nafilfili, bance bakayi ba amma na kula asuba ma raka'a biyu kake, kaga kafin azahar ya dace kayi raka'a biyu wasu saisun gabatar da azahar suke nafilan wasu nafilan kafin farillah saidai suna farawa ne da wuri kar lalurinta ya fita, ba'a nafila bayan sallan la'asar amma kaga bayan magrib saikayi ba'adil magrib raka'o'i biyu ne kacal, bayan isha saika ɗaura shafa'i da wutiri a kai, da asuba kuma ka fara da raka'atanul fajr. Yaaa Hakeen ga Azkhar bazai lashe awa daga cikin lokacin ba safe da yamma idan kanayi kafi ƙarfin duk wani sharri komai aikata sharri, Sadaukee na dan Allah ka daurw ka ringa yi kaji, zakafi samun kusanci da ubangijin ka a haka" Sauke numfashi yayi lokaci guda yaju ta ƙara samun wani matsaƴi a zuciyar sa, murmushi mai sanyi ya mata "Nagode Nihal, duk na haddace kuma zanke yi inshaa Allah" Tana ƙara shafa sumar kansa ta ce, "Kitso zan maka wannan sumar ta maka yawa" Baice komai ba sai lumshe ido dayayi. Tunawa da maganar Aunty Billy kaɗai yana sanyata nishaɗi, cikin baiwa kai ƙwarin gwiwa takai hannunta a saman wuyan sa ta soma shafawa a hankali har zuwa bayan kunnen sa da sumar kansa, runtse idon sa ya yi yana so ya kanne amma saiya kula hannun nata ya soma zuwa masa akan ƙirjin sa haka ya lumshe ido yana sauraron sabon salon ta, bata san meye sha'awa ba amma saita tsinci kanta dajin daɗin shafar datake wa jikin sa. Cikin wata rikicewa ya ce "Nihal" Bata amsa masa ba dan tabbas tana tsananin jin kunyar abinda take amma ya zatayi da huɗubar auntƴn ta dole tayi biyayya tunda taga ana samun nasara, a hankali ya kuma cewa "Tch me more Nihal, am really feeling alive" Cak saita dakatar da hannun ta, ɗago idanshi ya yi nan da nan idansu ya sarƙe. Ganin idon sa yayi ja yasa taji tsoro tashi yaƴi daga kwancen da yake ya janyo fuskarya tare da tsoma bakin sa a nata. Mom Nu'aiym. 9/23/21, 6:42 AM - Buhainat: *Love in the air* 30. Yanayin ƙamshin da bakinta ke fitarwa da saukar numfashin ta ya susutar dashi, cikin sauri yake tsotsar bakin ta tamkar zai cizge shi, idan ya lalubo harshen ta tsotsa yake tamkar jinjiri yayi karo da maman yana tsotsa saita janye ya kuma kamowa, cak komai ya tsaya mata nan da nan saita kasa taɓuka wasannin da aka kƴar da ita. Kusan 5mns yana tsotsar bakinta kafin ya sake ta, cikin jin kunya ya wuce bed room inda anan ya barta itako tarasa dalilin murɗewar mararta anan ta dunƙule tsawon 30mns sannan ta rerafa ta shiga ɗakin ta kwanta a kan gadon na wasu lokuta inda shikuma yana toilet banda shaya ba abinda yake sakarwa kansa saboda azababɓiyar sha'awar data taso masa haiƙan amma bai samu sassuaci.ba idon nan sunyi jajir haka ya haƙura ya fito baima kalle ta ba, itama tashi tayi ta ɗaura towel tare da faɗawa wurin wanka, haka tayi wankan ta fito amma a banza. Mararta a murɗe har lokacin, kwanta tayi da iya towel ɗin ta bashi baya sai ƙamshin turaren ta dake tashi, tako ina na wanka, ganin kamar tana cikin damuwa ya sanya ya rage fitiƙar ɗakin haske ya matso kusa da ita ya ɗaura hannun sa akan ƙugunta "Nihaly lafiya dai" Lumshi ido ta yi sannan ta ce "Cikinane ya ƙulle banamason na motsa" A hankali ya ɗare kan gadon sosai ya sanya hannu ya kwantar da ita a rigingine ya tura hannun sa a tsakanin towel ɗinda ke jikinta ya ɗaura hannun sa akan mararta nan da nan taja numfashi tare da lumshe ido sannan cikin kunya takai hannun ta ta rike nasa amma bai kuƙa taba ya ce yana murza mata marar a hankali "Haka yakeyi wata rana idan na murza miki a hankali a haka zakiga ya sauka. Bata ce komai sai janye hannun ta datayi daga nasa ya zauna kuwa yaci gaba da shafa saman mararta suna lumshe ido a tare, kusan 5mns yana mata hakan harta fara sake miƙa saiya soma yawo da ɗan yatsansa a saman cibiyar ta yana zagaye wa yana mata wata rikitacciyar wasa. Cikin sarƙewar murya ta ce, "Yaa Hakeem ya daina wlh nagode" Hannun sa ya kuma kaiwa wurin marar ta ya shiga shafawa har kusan da gargasan saman farjin ta nan da nan ta nemi rikice masa da wani kukan da ita kanta bazata ce ga na menen ba" kwanciya yayi ya raɓa rabin jikinta da nasa, bakinsa saitin kunnen ta yana magana a hankali "Duk sanda zaki matso kusa dani tabbas sai ƙamshin dake tashi daga jikinki ya nemi zautar dani, tun ina ƙaryata tasirin sa har yau gashi ya janyo ragama ta izuwa gareki, badan halin banzan danake nuna miki ba, badan halina ba, ina neman izininki inaso zanyi tarayya irin ta ma'aurata da ke" Lumshe idon ta ta yi amma bata ce komai ba, shinshinar wuyanta yake tamkar wani mara hankali, muryan sa tana sarƙewa ya kuma ce wa, "Nihaly please, ina tsananin buƙatar hakan dan Allah" Nan ma batay magana ba, shiru shima ya yi ya sanya yatsansa ya soma mata tafiyar tsutsa a tsakanin cibiya zuwa marar ta, ganin bazata yi magana ba ya sanya ya sanyawa rayuwar sa haƙuri ya juya kawai tare da dafe kansa dake sara masa, mesa zai bada kansa agun Nihal akan me zai tashi magana irin wannan a tsakanin su, da sauri ya tashi ya faɗa toilet tsayin awa yana abu ɗaya har nannauyan bacci ya ɗauke ta. *********** Itace ta tashe sa da asuba, atare ko yanzu sukayi saƙƙah cike da jin nauyin juna, tabbas yana jin kunyar kalaman daya furta mata daren jiya, coffee ya fara musu order sannan suka zauna azkhar kamar ko yaushe. Matsawa tayi a kusa dashi kamar yanda anty Billy ta ce haka ta dauri ta riƙo hannun sa na dama "Assalamu Alaikum wa rahmatullah" Ta furta s hankali" Yana tsatsare ta da ido ya ce, Ameen wa Alaikissalam" Bata sake hannun da ba saita ta gama rero masa ayatul kursiyyu, falaq da nasi da kuma addu'ar Bismillahillazi ya durru ma'a ismihi shai'un fil ardi wala fissama'i wa huwassami'un aleem, ta ƙara da hura masa iska a hannu da ko ina sannan taci gaba. "Ina maka tafan alkhairi Yaa Sadaukee, safiyar yau da Allah ya tashemu lafiya ina maka fatan samun nasara a cikin ta, Allah yasa ka ƙarasa wunin ka lafiya, Allah ya sanya alkhairi da albarka aduk abinda kasa agaba, ina maka fatan alkhairi, da fatan ka tashi lafiya?" Har lokacin yana nan ƙure da ita da ido,baisan sanda ƙwalla ya cika masa idon saba a hankali ƴa dauƙe kansa daga dubanta sannan ya ce "Lafiya lau ke fa?" A taƙaice ta ce "Alhamdulillah Ala kulli halin, Alhamdulillah" Tana kaiwa nan ta zame hannun ta daga nasa ta miƙe tsaye shikuwa sai kallon ta yake yama rasa wanne irin tunani zaiyi akan Nihal, tana ninke hijabi ya miƙe yaje ya rungume ta ta bayan ta, ya ɗaura habarsa a saman wuyan ta ya zagaye ƙirjinta da hannayen sa, tare da lumshe ido.... Mom Nu'aiym. 9/24/21, 5:05 PM - Buhainat: *Srange feelings*   31. Da murmushi a fuskar ta ta ce, "Kanada nauyin buhun shinkafa 50kg so goma, ni zaka ɓallani" Dariya ce ta suɓuce masa a hankali ya ce, "Kinsan dai kinfini nauyi ko? Tuni akayi ittifaƙin mata sunfi maza nauyi" Dariya ta yi me sauti, "Koda zamu shekara anan bazan taɓa yadda nafika nauyi ba, kalli ƙundar kafa yanda yake a murɗe" Murmushi yanzu kam ya yi "To Nihaly ai wannan yanayin trainin na soja ne da yawan zuwa aiki" Tabare fuska ta yi "Ni meye kake mun wani suna wai Nihaly, nifa sunana Nihal" "Haka nakeso in kira matana, kajimin yarinyar nan" Waigowa ta yi suna fuskantar juna sannan ta ce a hankali "Yaa Hakeem ka ƙara faɗa inji kace matarka" Jan siririn hancin ta ya yi "Matana Aunty black" Tabare fuska ta yi "Auu nice ma blcak, lallai ma yaa sadaukin nan Allah kuwa yau bazan kuma kulaka ba" Ɗagata chak yayi tana wuntsila ƙafa ya direta akan gadon, sannan ya sanya hannun sa ya soma yi mata cakulkuli, nan da nan ta soma dariya tana tattare wa "Tsiwa ko, zanga yanda bazaki ƙara kulani ba yanzu tana sheƙewa da dariyar dole tana magiya "Tuba nake Allah zan kulaka na yarda ni blacky ce" Bai saurara mata ba saida ta galabaita sosai sannan shima a gajiye ya faɗi kwance agefenta tare da rungume ta yana numfarfashi shima saboda yaba kansa wahala..."Yanzu fa mun shirya" Da ƙƴar take sauke numfashi "A amma zan rama ne wata rana" Dariya ya yi tare da sanya hannun sa acikin rigar baccin t ya shafa mararta "Yau ba murɗewan ciki" Bata shirya binsa da kallon data bisa dashi ba sai gani tayi kawai tana masa wani zazzafan kallo ta kasa ɗauke idon ta a kansa gaba ɗaya, a hankali yaci gaba da shafa mata tare da cewa, "Ranar dana miki ya dena murɗawa?" Bata iya bashi amsa da baki ba sai kai kawai ta gyaɗa masa. A hankali har bacci mai nauyi ya ɗauke dukkansu. *BAYAN KWANA 2* Dirar khaleesah garin su direct ƙauyan su ta nufa, wurin malamin mahaufuyar ta taje da suka saba zuwa yana musu aikin tsibbo, dama wannan shi ba zaman malam yake ba kowa a ƙauyen Boka yake ce masa. Yana ganin khaleesa ya wage baki suka gaisa sannan ya ce yana kallon ta "Kinyi kuskuren fara yarda da malam mai tasiri, ai shu'umi ne bari in gaya miki gaskiya wh asirin sa yayi tasiri sosai a kanki dankuwa yanzu sai yanda ya yi dake, duk ayyukan dakike sakashi amaimakon ya biya miki buƙatar ki tasa buƙatar yake biya, meyasa bakizo minba nida nake gani har hanji" Jikinta yana rawa ta ce "Boka kasan mai nema yana tare da samu, naga kayimun nisa ne, sannan sai aka sanar dashi aikin shi yana ci, nifa kasan ban haɗa kowa da mahaifiyata ba, mahaifina ma so nake in taka wani matsayin dazan wulaƙanta shi yanda yakewa mahaifiya ta, mijin danake aure ma Boka bawai ina son sa bane, duniyar sa nakeso in watsa gaba ɗaya bayan na kafa kaina, koda banason mahaifina wani bai isa ya zageshi in kuma ƙyale shi ba, idan na wawuri abinda zan wawura nida kaina zan saka saiya durƙusawa mahaifina dan ubanshi" Dariya Boka ya kwashe da ita sannan ya ce, "Hajiya ba Lallai ki samu abinda kike buƙata ba saboda kuskuren ki na farko, bayaga haka wannan matar tasa ta biyu bawai a zaune ta ke ba, ta farkon kuma duk ta fiku dabara dan Allah ta kama, babban dalilin daya hanaku yin nasara akan Hajiya Adama kenan tun a baya to wannan matar tasa ta farko dayayi tafiya da ita ma hakane, yarinya ce da bata nesanta kanta da Allah kinga ko aiki a kanta wahala ne" Dafa kai ta yi sannan ta ce, "Boka, taimakona zakayi, wanman aikin ba haraka bace ta dubu ɗari ko hamsin, harkar girma ce dan har wannan gidan saika rusa ka ƙera haɗaɗɗe na nunawa sa'a, nidai so nake Hakeem ya zama bawa na, sai yanda nayi dashi so nake idan nace ya zaki uwarsa ya zaga, idan ma cewa nayi ya dake ya daka saboda yanda zaikemun biyayya, aiki na haɗuws nakeso amun a kansu dan kaga so nake mahaifan sa shikuma duk abinda yace suyi shi zasuyi ba suda zaɓi" Jinjina kai Boka yayi cikin nazari sannan ya ce "Khaleesah irin wannan aikin sai kin shirya gaskiya, bawai bazai yiyu bane tsaf xai yiyu amma fa sai an kawar da jinin hakeem, saboda haka yanzu haƙurin nan dai zakiyi sai zuwa lokacin da wata acikin ku ta haihu da shi, jinjirin zamu bayar sadaka, a yanka a baiwa maiƙaimi jinin sa sauran naman zamu saɓashi a turmi mu haɗa da wasu abubuwan a binne a maƙabarta tare da sabuwar gaba, idan gawar yaran nan dakuma sabuwar gawar nan zasu motsa to a duniya aikin damukayi zai lalace akan Hakeem amma yau idan akace sun tafi kenan to har abada duk umarnin dakika bashi zaibi shiko iyayen su zasu masa biyayya tamkar shi suke bautawa, ƙasar ma dake hannunsu saiya zamana a hannunki take" wata mahaukaciyar dariya ta kwashe da ita sannan ta soma magana, "Boka wannan mai sauƙi ne ai, na tabbatar waccen bazata dawo ba saida ciki kokuma ma maybe wannan ta gida tayi cikin saboda haka zan zubar da makaman yaƙina gaba ɗaya, idan bazan mantaba mun taɓa samun wannan nasarar akan Hajiya Adama saidai ita kasan ka masu binne yaron akayi dabadan haka ba da tuni mune a sama, dan haka ba matsala yanzu zan baka miliyan biyar kasha madara kafin nanda wata tara zan ci gaba da zuba musu ido sato jinjiri agidan mu abune dayake da masifar sauƙi" Nan suka gama kitsa komai sannan ta masa sallama ta tafi. Huddy tunda taje sokoto batada kwanciyar hankali, sauyawar gidansu ya bata mamaki wai acikin sati Hakeem ya turo akayi wannan gyaran ko ita an ware ɗakin ta idan tazo, ta kira ta masa godiya sosai, sannan ta ɗaga wayar ta ta kira ƙawarta Halima. Gaisawa sukayi cike da ɗokin yaushe gamo sannan ta ce "Halima dan Allah kenasan kinada hulɗa da matar shahararren malamin nan na addini Malam Mansur ibrahim shi nakeso ki rakani a gunsa zan masa tambaya akan wani al'amari daya shigemun duhu" Sauke numfashi Halima tayi "Ikon Allah Huddaisa da kanki kike cewa zakije gun malamin addini, lallai kin soma hankali, keda islamiyya idan nace kizo muje bakya zuwa" Tsaki taja gajere "Ke danla ni yaushe zaki rakani?" Murmushi ta yi "Bari zan fara tuntuɓar matarsa inji yaushe yake gida sai muje" Godiya ta mata sukayi sallama. *Washe gari* Suna durƙushe agaban malam yayinda idansa yake kafe akan littafin addinin dake gaban sa, kana ganin sa kasan cewar ilimi ya gama ratsa shi, sannan babu talauci a tattare dashi sai zallan maiƙon dala, dan suturun jikin malam kaɗai zaka kalla ka tabbatar ya saɓawa mugwayen malaman dake shiga rigar addini suna kafta iya shege. A hankali saida ya kammala ya rufe littafin dake hannun sa ya ajiye gefe sannan cikin fari tas ɗin madubi dake idansa ya kalli Halima ya ce, "Al'amarin nata mai girma ne halima, yau idan aka ce shirka ai al'amari ya lalace, shirka tana daga cikin manya manyan laifukan da Allah ta'ala yayi alƙawarin sanya maiyi acikin wuta muddin ya mutu akan turbar kuma bai tuba ba. Menene banbancinka da kafiri fajiri idan har kana haɗa ubangijin talikkai da wani bawan sa bawan nasa ma mafi ƙasƙanci acikin bayi? Yaron da kika aura kina sonshi shima yana sonki, shin wannan kaɗai bai isheki ba saikin haɗa da neman taimakon wani gardi mara imani mara tsoron Allah? Ashe a duniyar nan tamu har gobe mata bazakuyi hankali ku raba kawunanku da zuwa wurin bokaye ba? Yanzu kinga da bakije ba zai tayaku da zina ne? Shida kanshi yasan cewar babu imani a tattare da duk wanda yake surki a addinin Allah da bautarsa shiyasa ya nemi yin lalata dake. Wallahi tallahi billahi maza da sauuri ki fara istigfari, ki shiga neman yafiyar Allah tare da neman yafiyar mijin dakika zalunta. Yanzu ki kalli ko yanayin shigarki ki kuma kalli ta halimatu, ai wannan shigar kaɗai ya isa ya gayyato miki zunubai bare kinja da nisa, baki makara ba ki tuba zuwa ga Allah tuba na har abada, ki faɗa wa addinin ki kaca kaca, idan ilimi yayi miki ƙaranci maza ki kama halima abinda take dashi na ilimi ta koyar dake, addu'oi da azkhar duk sai kin tsare su zan bata addu'oi ta baki zuwa jibi ki nutsu karki koma tunanin yin shirka ma bare aikatawa. Kisani kina daga cikin bayin Allah dayake so tunda har ya ankarar dake, ki kiyayi duk wani malamin da zaizo miki da magana wacce take da saɓani da wannan dana gaya miki, yawan malamai ma bashida amfani shiyake janyowa mata shiga hanya mara kyau, maza maza tashi tsaye zakiyi idan kinada tambaya ga gidajen talabijin nan suna bada lambobi ana tura tambayoyin dasuka shafi addini kuma suna bada amsa mai gamsarwa, duk malamin da TV ta hasko to inshaa Allahu bazaiyi gangancin bada wata amsa ko fatawa mara kyau ba, dan haka ƙu tsayar da ƙafafunku ga sauki nan yazo inda bakiga namiji ba bare ya nemi keta haddin ki" Kukan datake yi ta share sannan ta ce, "Nagode Malam, Allah ya sanya ka a aljannar sa kuma furdausi inshaa Allahu nida gidan malam ko boka har abada, daga yanzu zan roƙi wanda baya rowa, baya zalinci dukkanin buƙatata, bazan ƙara zuwa wurin kowa ba koda kuwa buƙatar tawa zata jinkirta zuwa mutuwa ta" Jinjina kansa ya yi yana gyaran zaman madubin idon sa "To Alhamdulillah inshaa Allah tunda kika tuba Allah gafurun rahimun zai gafarta miki, Allah ya yafe mana baki ɗaya" Haka sukayi sammala suka tashi dan Halima dama ta gaya mata wanu abin sadaka duk saidai malam ya bata shiba cima kwance bane ba, irin malaman nan dasuka mayar da kansu na sayarwa. Tundaga lokacin Huddy ta tsarkake zuciyar ta akan bazata taɓa ƙara kusantar wani malam ko boka ba har abada. **************** Yanayin tsarin wurin yayi matuƙar burge Nihal sai murmushi take ita kaɗai har zuwa lokacin da yazo ya rufe fuskar ta ta baya, a hankali ya zago suka kalli juna suna dariya. "Me kike tunani ne haka? "Tunani nake lokacin damuna jeji, wani lokacin har kewan jejin nake, sai in riƙa ji tamkar ace mu koma jejin inga Yaa Sadaukee na yana wasa da zaki" Ƴar dariya yay, "Lokacin da wannan zakin yakw ƙoƙarin taɓaki ji nayi tamkar raina zai fita, bansan inada wannan sadaukanta karba sai a kanki, wani lokacin idan ina tuna irin kasadar danayi a wannan jejin zuciya ta tana rayamun cewar anya kuwa banfi sonki akan kaina ba, wani abu da wannan shugaban bamdits ya tashi miki har gobe idan na tuna yanda zuciya ta take a yamutse a lokacin sai tsigar jikina ƴa mike, tabbas dazan samu dama dana dawowa wannan mutumin rai a ruhin sa da gangar jikin sa na kuma kashe sa so dubu saba'in a yanzu" Kallon juna suke ido cikin ido kamar ji tayi yaa Sadaukee yana furta kalmar so agare ta, shin anya da gaske abinda ta ji kenan? Zuciyar ta ta harba ta cen baya wani lokaci daya taɓa ce mata "Tayaya zaki aminta da maganar mahaifan mu bayan nasha nuna miki cewar na tsane ki? Idan ma ban taɓa gaya miki yau in gaya miki na tsane ki tsana mafi muni, kin takurawa rayuwa ta, gwara ki san nayi bazan taɓa sonki ba har abada!!! Nan da nan ƙirjin ta ya doka wani sashi na zuciyar ta ya gargaɗe ta akan cewar 'Daɗin zance ne ya sakashi faɗar hakan karki yaudari kanki' Iska ya hura a idonta a binda yaƴi saurin fargar da ita ta dawi daga duniyar tunanin ta, a hankali ta kalle sa ya ce, "Yarin yar nan sanin dakikayi dara daran farin idan nan naki yana ruɗa ni shiyasa gaba ɗaya kike zube mun su a lumshe ko, zan rama ne, zan duba me kikafi so a jikina inta ramawa" Murmushi ta sake masa duniyar tana tsananin mata daɗi, Ƴan kwanakin nan gaba ɗaya banda zallan kulawa babu abinda take samu daga wurin Hakeem, labari sosai suke yi da juna tamkar sun saba, duk inda zainje suna tare neman gidan zama suke saidai he's too selective when it comes to choosing area, dan haka sunsha wahala kafin su samu gidan shine aka yada zango wurin shan iska a huta. ********************* "Sati uku kenan da tafiyar Hakeem amma tunda ya tafi Huddy ke ciwo, yanzu abin yakai hadda amai take fama dashi, saidai sam gaba ɗaya bata gaya masa ba tayi zaman ta a sokoto. Khaleesah kuwa tunda tazo garin su take fantamawar ta tana rarraba ƙawaye kuɗi tanajin kanta saman iska..... Mom Nu'aiym. 9/26/21, 8:44 PM - Buhainat: *HAPPINESS AND SADNESS* 32. Hakeem yana zauna a falon sabon gidansu Nihal tayi matashin kai da cinyar sa yana sosa mata sumar kanta wayar sa ta soma bulayin neman ɗauki, a hankali yakai hannun sa ya ɗaga cikin hanzari ya karata a kunnen sa "Ummi barka da war haka" Cikin daƙiƙewar murya ta ce "Barka Sadaukee me kake nufi da matanka? Ɗan ɗage ƙafarsa kaɗan ya yi Nihal ta fahimci tashi zaiyi itama ta ɗage kanta "Ummi ban fahimta ba wani abu ya faru ne?"  "Idan Abi baya ƙasar nan tun kana ƙaramin ka ka taɓa gani ya bar ƙasa nima na tafi gidan mu? Nan da nan ya harbo bakin zaren, jikinsa yana rawa ya ce, "Ummi zasu koma gobe inshaa Allah" Bata kuma magana ba ta datse kiran kawai kallon Nihal ya yi datayi sororo tana kallon sa sannan ya zauna jikin sa a mace "Lafiya dai yaa Sadauki?" Girgiza kanshi yay "Ba komai" Sannan ya ɗaga wayar ya kira Khaleesah, saida ya kira so 3 sannan ta ɗaga muryan ta da alamun bacci ta ce, "Bacci nake inna tashi zan kira ka" Kafin ta katse ya dakatar da ita da ce wa, "Duk abinda kike ki kammala shi a yau ki koma Abuja gobe" Zabura ta yi ta tashi zaune "To amma inna je abujan me zanma acen?" Tsaki yaja "Acen ɗin me kike yi ne? Ki gane yanzu fa akwai aure a akanki" Zata ƙara magana ya ce, "Nadai gaya miki" Ya datse kiran tare ta saurin kiran Huddy daya tuna tun jiya da yamma basu ƙara waya ba, a hankali sallamar ta ta daki dodon kunnen sa ya amsa tare da cewa "Lafiya dai? Gyaran kwanciyar ta tayi sannan ta ce "Banajin daɗi ne tunda nazo yau abin yayi tsanani bana ma iya tashi tsaye jiri sosai nake ji" Da sauri ya miƙe tsaye "Haba Huddy tayaya zaki zauna baki da lafiya tsawon lokaci baki sanar dani ba, kullum saina tambayi lafiyar ki?" Da ƙyar ta ce "Baka ƙadar kanata fama da aiki ma, nasan hankalinka zaka ɗaga shigasa kawai na haƙura da gayama" Cikin takaici ya ce," Gobe ki koma Abuja, zanyi waya a turaki Villa ki zauna agun Ummi na, kije da Rumaisa, Dr. Namu zasu dubaki idan abun yayi tsanani gwara a turoki nan Germany sunada ƙwararrarun likitoci su duba ki"  "Hakeem abin ai bewai yayi nisa haka bane ba, kawai fa da safe nake shan wahala da rana zakaga ina ta walwala abuna zazzaɓin dare shine ma yafi damuna" "Wait da kike wannan maganar kinje asibiti ne? Tana matsa fuska ta ce "Haka nake zazzaɓi sai kace  ka manta,haka nake yinshi kullum, zai tafi dan kanshi wannan ne dai yaɗan zo da sabon salon kuma ya daɗe tunda ka tafi fa" Datse wayar sa yayi nan da nan ya kira yayanta akan lallai gobe ta koma abuja kuma a haɗata da Rumaisa.    Zuwan Huddy Abuja nan da nan aka gano cikina na sati biyar, kuma gaba ɗaya hauka ne kaɗai Hakeem baiyi ba akan murna, amma abin mamaki khaleesah tafi kowa farin ciki da wannan labarin, dan har ta gayawa bokan ta inda yake tabbatar mata idan tayi haƙurri watanni takwas tamkar kwana takwas ne.    Nihal tana kwance a ɗaki da waya a hannun ta tana azkhar na yamma Hakeem ya shigo, kwanciya yayi sosai a kusa da ita, ga babu komai ajikin sa sai boxer dayake sanye dashi, bata kalle saba bata kuma fasa azkhar ɗinta ba amma haka suke jiyo sautin bugun zuciyoyin junan su sai lumshe ido yake, yanayin ƙamshin dake tashi daga jikin ta shine babban abinda ke ɗimauta sa idan ya kusance ta hannun sa ya ɗaura a saman waist nata yana lumshe ido, "Nihaly my baby" Ya furta a hankali, dariya siririya tayi sannan ta ce "Ban taɓa ganinka acikin farin ciki irin wannan ba, albishir wane iri kazo mun dashi" Hannun sa dake kan waits ɗinta yake yawo dashi zuwa bayan ta har saman mazaunan ta a hankali, santsin rigar ya haɗe da laushin fatar ta abun ya matuƙar yi masa daɗi, "Nihal i will soon become a father" Kallon sa tayi nan da nan ƙirjinta ya doka amma saita kanne ta kawar da abinda yazo mata ta ce "Ban fahimce ka ba? Yana ƙara murza bayanta ya ce, "Huddyna cikine da ita fa, ɗazu ake gayamun, batada lafiya na turata abuja gwajin farko ya nuna cewar cikine" Dariyar ta ta faɗaɗa sannan a hankali ta furta, "Ina tayamu murna dukkanmu, dan wannan is a blessing to the whole family, saura khaleesah, itama ina matan tana ɗauke dashi kokuma zata samu a nan gaba" Jikinshi ne yayi mugun sanyi, nan da nan yaji tausayin ta ya kamashi, itama fa macece meyasa baya bata haƙƙin sa shin yama taɓa zama ya yi tunanin yanda ta keji? Ko mara hankali yaji maganar ta yasan inda ta dosa, kafin ya dawo duniyar tunanin sa ta juya masa baya. Ƙara rungumarta yayi ta bayan bakinsa saitin kunnen ta ya rungumota sosai sannan a hankali ya furta, "Kinawa wasu addu'a ke bazakiwa kanki ba Nihaly, ni ina fatan kema ki samu naki cikin ki haifamun yara kyawawa kamar ki" Bata juyo ba kuma bata kulashi ba sai sauyawar numfashin ta yaji alamar tana sauke nunfashi tare sa ƙoƙarin danne kukan dake shirin ƙwace mata, cikin jin zafi ya soma rarrashin ta "Haba Nihaly, na tabbatar abinda yake faruwa a tsakanina dake laifin duk na wane, amma shin ya zanyi tayaya zan taɓa abinda yake mai muhimmanci a rayuwar ki bayan nasan kinsha faɗamun cewar kin tsaneni? Akan wane dalili zan miki haka bayan na tabbatar cewar ba lallai kiyi rayuwa mai tsayi a tare dani ba tunda yake bakya sona, auren nan naga tilas aka miki ko? Wani murmushi mai ciwo ta yi "Hakane Hakeem,kayi tunani mai kyau sosai, idan ka rabani da budurcina tamkar ka rabani da farin cikina ne, ita mace idan batason Namiji inhar ya tara da ita idan harshi yana sonta mai sauƙi ne, saɓanin Namiji ace baya son mace babban illa ne ya tara da ita, kaga ko gwara kawai muyi hakan" "Nihal, ni bantaɓa gaya miki bana sonki ba, ina sonki sosai fiye da yanda nakeson kaina ma, waɗan nan maganganun da kike da ne bawai yanzu ba ne" Hannu takai ta share hawayen ta sannan ta ce, "Amma Hakeem wannan tunanin kaɗai da kayi adalci ne? Saboda kanada wasu matan kokuma so kake ka ce dani auren soyayya kukayi da khaleesah? Saidai idan soyayyar ta jeji ce bansan an ƙulla shi ba, bayaga haka kuma ni ai bawai na sanar dakai ina buƙatar hakan daga gare ka bane, amma sanda kai kake ciyar da rayuwar ka a gaba ni tawa baya kawai takeyi shekaru na yana tafiya, kaga tunda har wannan shine tunanin ka matsayin ka na babba gwara kawai ka sakeni inyaso batare daka ɓata lokaci na ba inje inda zan haihu in more nima" Tana kaiwa nan ta miƙe tabar masa gadon da ɗakin gaba ɗaya. Tayi kukan data rasa dalilin sa, zuciyar ta sam bata mata adalci ba, idanda adalci zuciyar ta zata mata tabbas da bazata fara sakewa da sabawa da Hakeem, ashe abinda yake nufi kenan ya sanya koda wane lokaci yake yagalgalar ta amma baya bari abun yayi nisa, kallon wannan kaɗai ya isa yasa ta gano ƙiyayyar dake tsakanin su babba ce ya tsane ta, abinda duk ke shiga tsakanin su yana yine domin rage zafi. Bayan magrib ba abinda take data rage masa banda fara'a, gaba ɗaya taƙi ta sake masa fuska. Yanda ta zuba masa abincin sa shi kaɗai tazo zats raɓa shi ta wuce ya riƙo hannun ta ya dawo da ita gabansa sannan ya ƙara jan kujerar dining dayake kai tayi baya ya ɗaura akan cinyoyin sa, baiyi magana ba suka ci gaba da kallon juna yakai hannun sa ya dakko plantain ɗaya ya nufi bakinta dashi, kawai da kanta tayi sannan a hankali ta ce, "Na ƙoshi" Ɗan ɓata fuska yayi sannan ya ce, "Banason musu kawai ki karɓa" Karyewar zuciya ta samu, zuciyar ta tana nufin cewa bazata iya saɓawa mijin ta ba, yanda ya ƙara ɗakko plantain ɗin ya nufi bakinta haka ba musu ta wage bakin ya saka mata aciki, taunar farkonya sakko ne ta zubar hawaye mai zafi, bai kulata ba haka ya dinga bata abincin har ruwa saida tasha tana kuka, ganin ta soma kauce kanta ya sanya ya fahimci ta ƙoshi. Kai tsaye batare dayaci komai ba ya ɗagata zuwa bed room nasu. Rigar jikinta ya soma zarewa wanda bata koda motsa ba har zuwa sanda ya gama rage mata kayan jikinta ta dawo iya pant ne ajikinta ko bra babu! Tamkar statue haka take kallon sa har ya ɗakko towel ya ɗaura mata sannan ya ce "Kije kiyi wanka" Bata ce masa komai ba ta wuce toilet ɗin. Ta jima sosai a ciki dan kuwa tafi 40mns sannan ta fito ɗauke da wannan ƙamshin dake tayar masa da hankali, ganin sa a shirye cikin kayan bacci ya bata mamaki saboda ƙa'idane sai 10 yake wannan shirin, ita ɗinma ga rigar bacci nan mai kyau ya ciro mata share shara, ɗauke kanta ta yi sannan ta zauna ajikin mirror ta soma shafe shafen data saba idan zata kwanta dama tayi sallan isha atare ma sukayi. A hankali ta taka ta isa gun rigar ta ta ɗauka ta sanya hannayen rigar sannan ta soma ƙoƙarin haɗo madaurin rigar da ake ɗaurawa ta gaba, jin an ragewa ɗakin haske ya sanya ta ɗago fuskar ta acikikn hasken dim light dake jikin bedside suka kalli juna sannan da sauri ta ɗauke idanta a nasa ƙirjinta yana tsananin dokawa! Takowa ya yi ya iso a daidai lokacin data ke ɗaure igiyar hannu ya saka ya riƙe mata hannu sannan ya tura ɗaƴa hannun sa ya kunto towel ɗin ya zube a ƙasa, ɗaurin datayiwa igiyar rigar ya soma kuncewa sannan a hankali ya cura duka hannayen sa acikin rigar ta yajasu zuwa bayan ta. Rungumarta sosai yay sannan ya shiga ƙoƙarin shafa bayanta bakinsa a saitin kunnen ta ya ce, "Badan halina ba sai domin Allah ki tayani yaƙin kawar da budurcinki cikin salama, ina tsoron inzo miki da abinda bakyaso Nihal tunda na taɓa roƙonki akan aikata hakan baki bani amsa ba, idan kin yarda zan moru daga ni'imomin da Allah ya miki" Batace masa ko mai ba harya zura harshen sa a kunnen ta yasoma mata ƴar matashiyar kuwwa aciki abinda ya tashi tsigar jikinta nan da nan. Cak ya ɗagata zuwa kan gado sannan ya shiga aika mata wasu saƙonni masu rikita lissafi. Bazata iya rayuwa babu wannan shafar marar da Hakeem ke mata ba, tabbas yana daga cikin abinda take so fiyeda komai a rayuwa! Sanda ya iso da bakinsa akan dukiyar fulanin ta suma ne kawai bata yi ba wannan ya tilasta mata soma kiran sunan Daddy, "Wayyo momy, wayyo Daddy" Amma bai kulataba har zuwa sanda hannunsa ya isa zuwaga kwamishin jin daɗin maza na ƙasa, yanayin ruwan dake ambaliya agun mai santsi ya dulmiyar dashi, gaba ɗaya bai saurara mata saida ya tabbatar a wannan daren ya kawar da budurcin ta! Nihal tayi kuka tamkar ranta zai fita gani take tamkar abinda Hakeem ya mata ƙiyayya ne zallah musamman yanda ya tashi ya barta a kwance daidai da hannun ta bata iya ɗagawa! Mom Nu'aiym. *Uzuri dan Allah, wlh yarana basuda lapia.* 9/26/21, 8:44 PM - Buhainat: *FAITH* 33. *A gurguje plss* Da ƙyar ta iya tashi ta kai kanta toilet, a durƙushe ta haɗa ruwan zafi ta shiga ciki ta zauna tsawon 30mns dukda azabar datake ji, wanka gaba ɗaya ta yi sannan ta dawo ta kwanta, har asuba bata samu bacci ba shikuwa bai waiwaye ta ba. Takan karanta litattafan hausa sosai, ba haka take gani anayi a novel ba, A yayi sambatu, yaƴi surutai ya mata magiya ya faɗa mata kalmomin ƙauna amma shin me hakan yake nufi? Hakan kuwa anya bayana nuni bane kawai daga zallan daɗin daya kasance aciki? Da ƙyar ta jira ƙarfe bakwai ta buga sannan ta kira Aunty Billy. Tana ɗaga wayar kawai ta saka mata kuka "Hasbunallah Nihal, meyayi zafi haka? Wani abu ya faru ne?" Cikin sheshekar kuka ta ce, "Aunty Hakeem baya sona, gaba ɗaya ni baya kula dani, bayan yazo yamun daɗin baki yayi abinda yakeso dani bai ko kwana ɗakin ba, aunty wlh gwara mijin Novel a littafi nasan ba haka akeyi ba" Murmushi Aunty tay "Kai ƙanwata kice an girma yau, to kinga ba kyau faɗar abinda ya shiga tsakanin mata da mijin ta, amma abinda nake so ki gane shine maza kala kala ne, wani baisan ya ake tattalin mace ba sai mace ta nuna masa, a littafi marubuta suna rubutawa ne saboda ƙarawa abun armashi da jan hankali, da ace shima makarncin ƙitattafai ne kamar ki zakiga tabbas ya baki hankalin shi da kulawa amma dake bayayi bai san haka ake ba saike ki nuna masa. Akwai wata baiwar Allah ita matsalar mijunta kunya ne dashi kamar mace, kai yamafi mata kunya da ƙyar muka shawo kan matsaƙar ya rage amma bai daina ba, ta yiyu Hakeem yanajin kunyar ki ne kokuma tayiyu shi nashi salon kenan, karki karaya ki bari muga zuwa dare me zaizo dashi" Cikin tausayin kanta ta ce , "Shikenan Aunty nagode" Nan dai sukayi sallama inda tana kwanciya saiga Hakeem a ɗakin a sukwane, yana ta zabga fara'a ya zauna kusa da ita ya kai hannu ya shafi fuskar ta "Nihal sannu, ya wurin ba zafi dai yanzu ko" Zumɓuro baki ta yi tare da kawar da kanta, "Bayan ka tafi ka barni ko tsayuwa bana iyayi wurin da zafi mana, zafi sosai da zogi mai raɗaɗi" Sunkuyawa sosai yayi ya soma shafar sumar kanta "Ayyah my baby, am so sorry, you were too swt, cant get enough of you idan na tsaya wlh zan iya ɓallaki and u have a very tight and sweet p***y that i ever dream of, gabaki ɗaya ban runtsa ba, idan na dawo zan miki sosai kuma zafi zakiji" Juya masa baya tayi cikin shagwaɓa "Nika rabu dani nayi hushi" Binta yayi yana rarrashi daga nak ya ce, "Ki tashi ga pain killer kisha ga kuma tea nasan you must be hungry" Haka ta zauna tasha saboda batada zaɓi. Lokacin dawowar Nihal Nigeria yayi Hakeem yaƙi yadda juyin duniya Ummi tayi akan za'a turo masa Huddy Nihal ta kona ya ce saidai Huddyn tazo su haɗu amma Nihal bazata koma ba wannan abun ya nunawa su momg cewar tabbas yanzu akwai soyayya a tsakanin yaran biyu. Haka huddy tazo ba lafiya saima zaman na Nihal yayi amfani dan kuwa Huddy kaya ce zalla. Time da Khaleesah zatazo a lokacin su hudaisa suka koma, inda ita kuwa taje sai iskanci take. Gaba ɗaya Hakeem ya rasa dalilin dayasa yanzu ya tsani Khaleesah saidai zuwanta yayi amfani tunda tana zuwa saiga ɓullar ciki a jikinta ɗan tayi batafi wata ba ta kwasa cikin. *BAYAN WATA SHIDA* Abubuwa da dama sun faru, cikin Huddy watanin sa 8 yayin da cikin Khaleesah keda wata 6, duk yanda kake tsammanin abubuwan da khaleesah keyi yafi da nan domin kuwa da wannan cikin take sheƙe ayar ta da Malam, shi Hakeem ma bata bari ya kusance ta, ta ce dashi ciwon mara take idan ya kusance ta yanzu, dan haka ya shafa mata lafiya, ita Huddy dukda tana cikin wahalar wannan cikin amma haka take fama da ɗawainiya ga mijinta tuburan! Nihal tana zaune tayi matashin kai da cinyar Hakeem sanda wayarta ya soma bulayin neman ɗauki, bata ɓatawa kanta lokaci ba ta ɗaga kiran musamman ganin cewar Huddy ce, muryar Huddy ce ta zaburar da ita datake cewa tazo batada lafiya, duk tambayar da Hakeem ke mata bata saurare sa ba dole sai bayan ta yabi, acen suka tarar Huddy naƙuda ce ta taso mata gadan gadan, dan haka suka kwasheta zuwa asibiti kai tsaye. Cikin ikon Allah kuwa saiga shi ta haihu yaro namiji kyakyawa mai tsananin kamannu da mahaifin sa. Murna awurin dukkansu ba'a magana, Hakeem ne ya ruga gida domin sanarwa da Momy, yayin da yana fita asibitin khaleesah tana shigowa anan suka gaisa ta karɓi baby sannan ta ce da Nihal "Kin iya wawta, amaimakon kibi Hakeem ko wanka kiyi basai kije ki dawo ba tunda gani, amma saiki tsaya duk kin yamutse" Murmishi ta yi, "Ba kowa ne anan, ƙanwarta taje haɗo kayan buƙatar su danga alama sai an sakawa Huddy jini, kinga jinjirin dole nizan riƙeshi" Miƙa hannu ta yi ta karɓeshi tana dariya "Ohhh little Hakeem, kinga kamannu, kinga ki tafi tare da driver daya kawo ni inyaso saina zauna kafin ku dawo" Dama Nihal ta gaji dan haka tayi saurin amsawa da to sannan ta fita bayan ta bata komai da za'a ɓukata da bayanin su. Duk su Ummi da kowa har momyn Nihal sukazo amma babu wanda yaga baby, kowa, ya tambayi Khaleesah Baby saita ce yana hannun Nihal ta tafi masa wanka dan haka aka zauna jiran dawowar ta, abinda ya ɗauketa kusan 2 hours kowa sai kiranta yake bata gane komai ba saita ce tana hanya. Isowar ta asibiti da sallama tashiga ɗakin duk aka zuba mata ido, Momyn ta ce ta ce "Ke ina baby, ko tare da wani kike? Nihal da mamaki ta ce , "Momy wanne babyn? Kowa saiya ƙara zuba mata idanu, Momy ta ce "Ahh Babƴn Hakeem mana ina khaleesah ta ce suna zuwa basu same ki ba akace kim tafi da baby ki masa wanka inji ward servant? Kallon Khaleesah ta yi da mamaki sannan ta ce, "Khaleesah ina baby dana bari a hannun ki na tafi wanka" Ruwan da khaleesah takai a bakinta ne ya kusan sarƙeta ta soma tari, saida ya tsagaita mata sannan ta ce, "Nihal duk anan nufi kike wai wasa kike da kowa har Ummi, wannan wane irin abu ne danla kawo Baby a ganshi bafa ni kaɗai na matsu ba dakikaga inata miki waya, kowa ya matsu yaga Baby" Cikin rashin fahimtar zancen ta ta ƙaraso acikin ɗakin sosai "Khaleesah ninake wasa ko kene? Tayaya zaki ce in bar yaron a hannunki intafi inyi wanka nagaji sannan yanzu kizo kina wasa da kowa anan, su Ummi da momy ne fa" Nan fa musu ya kaure saida Momy ta kalli Hakeem ta ce dashi "Kai waka bari da Baby da Hudaisa" A hankali ya ce "Nihal ce" Kallon sa tayi jikinta yana rawa sannan ta ce, "Yaa Hakeem Allah ita na barwa ina zanje da baby to? Ina akan babyn kace inzo muje nace ka tafi kawai? Miƙewa Khaleesah tayi, tazo kusa da Nihal.ta jijjjigata "Karki yadda ki ce zakimun sharri, muje a tambaya a waje ai akwai masu gadi, wata fita da baby a hannu? Nida ko ganinki banyi ba ni zakiwa sharri? Akan me ma tukunna kike ƙoƙarin wasa da rayuwar jinjiri, kai jama'a, kishin zamani ya zama musiba, wlh saikin fito da jinjirin nan, na fahimci so kike ki mayar da mutane shashashai" Hakeem sai wani kallo yake binsu da shi gaba ɗayan su, ganin yanda Khaleesah ke gumi sannan ta riƙe marar ta tana ihun za'a mata sharri ya sanyashi kallon Nihal a hankali ya taka kusa da ita sannan yana kallon cikin idon ta ya ce, "Gaba ɗaya ban fahimci abinda kike nufi ba Nihal, so nawa zan baki haƙuri akan maganar haihuwar nan da kika dami kanki a kanshi, zaki samu haihuwa lokaci ne baiyi ba, karki ɗauki ruɗin zuciya ko kuma zugar ƙawaye dan Allah ki fitomun da yarona wallahi shine farin cikina" Kuks ta soma yi sannan ta ce, "Haba Hakeem wai me kake tunani ne? Wlh tallahi Khaleesah na baiwa jinjirin nan" Ɗauketa ya yi da mari "Karki mayar danu sakarai mana, khaleesah tazo nan bata sameki ba, ta wuce Villa na kuma cewa ta dawo, mesa zaki mata sharri? Tsananin firgici ya tilasta mata zubewa agun a sume!! Mom Nu'aim. 9/28/21, 12:26 PM - Buhainat: *TRAGEDY* 34. Ummi ce ta riƙo hannun sa ganin kowa yayi kan Nihal ta ce," Wane irin mahaukacin tunani kake? Tayaya a rayuwa zakawa Nihal zargin sace jinjirin da aka haifa maka, shin idan ma ta sace sa ta kaishi ina? Me kake tunani ne haka akan ta? Banaji zata mana ƙarya akan yaron" Yana share ƙwalla ya ce, "Ummi kinaji fa khaleesah ta ce batama ganta ba, tayaya za'a ringa wasa da rayuwar jinriri kamar haka, yanzu idan har Huddy ta farka me zamu gaya mata?kuma tayaya zata nemi yin wasa da hankalin mu Ummi, abin nan mai sauƙi ne ta tashi kawai ta gaya mana ina takai mun yaro na" Ummi a hankali ta mayar da dubanta zuwa ga Nihal da aka yayyafawa ruwan sanyi ta farfaɗo, akan kujera aka ajiye ta saboda Huddy tana kan gado a cikin ɗakin tana baccin ta duk wannan hatsaniyar da akeyi batako motsa ba saboda sun mata allura ta huta abinta. Hannun Momyn ta ta cafko tana kuka ta ce, "Dan Allah Momy ki tasheni a wannan baccin dake ɗauke da mummunan mafarki, wlh idan ban farka ba zuciyata zata iya bugawa in sheƙa lahira, banaji na daidai, banida ƙwarin zuciyar ɗaukar wannan musibar ya rahman karka jarrabeni da wannan mummunar ƙaddarar" Ummi ce ta matso kusa da ita tana shafa kanta a kanta garin zuba mata ruwa duk an jiƙa mata sumar kanta, "Nihal kalle ni" Ba musu ta wara idon daya kaɗa ya zama jajir ta kalle ta, "Wannan ba wani abin damuwa bane zaki tashi hankalinki a banza, ni da ke da kuma kowa dake nan muna miki kyakyawan zato na kuma tabbatar kinsan cewar kowa anan ya san cewar babu inda zaki kai jinjirin da aka haifa ɗinnan, nutsuwa zakiyi kimun bayanin wa kika baiwa jinjirin? Wani yawu ta haɗiya mai ɗacin gaske, sannan cikin jimami ta ce "Gaba ɗaya tunda Yaa Hakeem yazo zai fita sai ya ce in ajiye jinjirin kusa da maman shi tunda yana bacci inzo muje mu sanar dake, sai na gaya masa ba'a haka, jinjiri dukda dai asibitin akwai tsaro sosai tayaya za'a ce a barshi bayan mahaifiyar shi allurar bacci aka mata. Haka na tilasta masa tafiya Villa ya ce hadimai zasuzo inje na huta da wannan na zauna shiya tafi. Tafiyar sa babu jimawa kawai saiga khaleesa bayan tazo saita tilastamun inje inyi wanka tunda ita gashi yanzu tazo, da wannan na bata jinjirin ni kuma nafita driver ta daya kawo ta na shiga motar sa akan zai maidani gida dama kuma ita tace inje ya kaini gida amma a hanya sai motar sa ta ɓaci danaga haka sai kawai na hau taxi amma ku tambaye shi kuji yaga na fita da jinjiri? Nini kaɗai na fita ita na barwa shi anan" Khaleesah dake gefe kawai saita saka kuka ta ce akira driver suka kirashi kuwa ya ce yanzu ya gama gyaran mota, nan da nan akace yazo asibiti, ya kwaso ya zo. Ummi da kanta ta tambaye shi inda a take ya ce, "Ur excelenct a tabbas nina fita da Hajiya da asibitin nan amma saidai akayi rashin sa'a a hanya mota na ta lala ce, naso akira mata wani driver saita nunamun sauri takeyi na tara musu taxi suka wuce, dan yaron yafi bani tausayi sai cancara ƙara yake, ga alama yunwa yake ji, ta daice wanka zata masa, amma bayan nayiwa mai taxi ɗin bayanin unguwar mu saina ga bayan sun ɗaga sun sauya hanya, wani abu ne ya faru? Cikin ƙanƙancewar ido Nihal ke kallon sa, tama rasa bakin magana, khaleesah dake kukan munafur ci ta ce, "Alhamdulillah, kowa dai ya ji yanzu, idan har akwai abinda ake nema ni bana cikin sa, beside nasan halin Nihal tabbas wasa ta ke" Saikuma ta taso tazo wurin Nihal ta riƙe hannun ta "Nihal ni nasan akwai abinda ya faru dake a hanya, gaya mun menene? Ƴan iskan gari ne suke karɓe jaririn? Tsakanina dake babu yiwa juna sharri mu ƙawaye na Alkhairi ne ya GAMA mu, i will understand you gayamun a gida kika bar yaron aje a ɗakko shi? Gaba ɗaya bata gane komai sai bin ta da kallo take yi komai kama ya ke mata da mafarki, ji take tamkar tana shillo a sama, zuciyar ta a maimakon ta mata nauyi saiya zamana shillo take tamkar akan gajimare gaba ɗaya ji take tamkar babu zuciya a ƙirjinta kukan ma ta kasa yi. *********** *Bayan kwana ɗaya* Babu jinjiri babu kuma alamar sa, gaba ɗaya kan Nihal baya gane komai, tun jiya a asibiti bata ƙara yin magana ba bata kuma ƙara yin koda kuka bane, ko ruwa bata nema ba, sallah kaɗai ke tashin ta. Hankalin mutane ya tashi musamman dayake abin na siyasa ne! Mr president dawowar gaggawa yayi daga tafiyar da yayi a ghana. Da kanshi ya ajiye Nihal shida mahaifin ta saida ya tattaro nutsuwar sa sannan ya ce "Nihal 'ƴata wani magana nakeji danake da yaƙinin bazaki aikata wani mummunan abu ga koda kiyashi bane bare ɗanki, sanar dani yanda abin ya faru" Tunda ake tuhumar ta hatta uwar data haife ta bata yi mata magana haka ba, wannan ya sanya a hankali ta buɗe bakin ta ta bashi labari tiryan tiryan sanan ta ƙarashe maganar cikin kuka da ce wa "Abi Yaa Hakeem fushi yake dani, tayaya zan cutar da ɗan yaa Hakeem, koda wani jinjirin ne daban bazan cutar dashi ba bare kuma yaron Yaa Hakeem, Abi, Daddy wlh summa tallahi Billahi awurin khaleesah na bar yaron nan" Rarrashin ta sukayi a zuwan zasuyi bincike sannan suka sallame ta. Khaleesah har ɗaki ta tarar da Huddy da tunda ta farfaɗo take kuka, kuma ta tabbatar ƙarya ne, Nihal bazata taɓa cutar da abinda ta haifa ba. Zama ɗan ɓesa da ita khaleesa tayi sannan tana yamutsa fuska ta ce, "Bansan yanda kika ɗauki wannan al'amarin amma tabbas ni a wurina wannan al'amarin mai girma ne, naga kina mun wani kallo tamkar kinfi yadda da bayanin Nihal akan wannan shiyasa nabi diddigi na kashe maqudan kuɗaɗe na binciko ainahin menene matsalar! Dawa tayi waya a wannan ranar kuma me suka ce shine abinda naje har MTN office nema da kaina nida jami'an tsaro na duba amma abin mamaki saigashi ita da uwar ta suka shirya komai tun wata biyar da suka wuce suke neman yanda zasu mallake shugaban ƙasa ya ɗaura mahaifin ta a matsayin ɗan takara na gaba a wannan ƙasar a maimaikon wanda zai ɗaura. Bayanan sirri dake tsakanin su daga wata ɗaya zuwa wata na yanzu gashinan raɗau ki zauna ki karanta da kanki ki gani. Najene kawai in samu print out na wayoyin data amsa jiya da kuma inda ta zaga saiga shi ashe rabon tonuwar asirin ta ne. Gadai number ɗin dasukayi waya jiya nan da saƙonni saiki zurfafa bincike na tabbatar ba lallai ki yarda da nawa ba" Tana idar da wannan maganar ta miƙe ta fita a binta da ƙaton ciki a gabanta tana turashi sai kace tamkar akanta aka fara ciki! Huddy da hanzari ta rarumu print out ɗin saidai bata gane komai ba wannan ya tilasta mata nufar part ɗin Hakeem da gudu inta nuna masa tare da jere masa bayanin da Khaleesah ta mata zama yayi ya soma duddubawa abin ba kyaun sauraro, a hanzar ce ya miƙe tare da yiwa motarsa key ya bar gida. Abubuwan daya gano daga MTN office jikin sa yayi matuƙar sanyi. Bayani kai tsaye ya nuni ne da cewar tabbas Nihal da mahaifiyar ta wurin Boka suka kai masa jinjirin sa wai saida jininsa za'ayi tsafi a mallake mahaifin sa da kowa sannan ya zamana ita kaɗai take sakashi ita ke hanashi, akan me Nihal zatayi haka? Anya Nihal ɗin sa kuwa? Yarinya mai son gaskiya da tsananin riƙo da addini? Meyasa zata aikata hakan kuma tana nema ta ƙalawa Khaleesah sharri?!!! Wayar sa ya laluba tare da kiran abokin sa Prince Mood, yana ɗagawa ya ce "Prince ka sanarmun zakazo Abuja ko?" Yana murnushi ya ce "Aikai ɗan halak ne, yanzu nake shirin kiranka Hafsa ta matsa saina kaita agun Nihal tun haɗuwar su Germany ƙawance ya ƙullu, munzo sai kiran waya ɗin Nihal take amma bata samu" Nisawa Yay sannan ya ce "Ba damuwa dama ina son ganin ka, Nihal ta sanarmun dama zakuzo tare kuma agunta zata sauka bara saina baka address ko nazo muje mu kai ta ne? "Tunda suka dire Hafsah wurin Nihal suka zauna a mota gaba ɗaya saida Hakeem ya bayyanawa Mood da muwarsa ya ƙara da cewar "Prince na rasa tunanin me zanyi, Nihal fa ake magana fisabilillah! Abinda bata sani ba duk a cikin mata na ita aka mun auren dole da ita kuma amma ita ce mafi soyuwa agare ni, wlh Prince inason Nihal nama rasa wanne tunanin zanyi, bana fata ace wannan maganar danake gaya maka zahri ce so nake ace yau mafarki nake" Sauke nannuyan ajiyan zuciya Mood yayi sannan ya ce "Gaba ɗaya wannan abin a hargitse amma fisabilillah Hakeem wane halin banza ka taɓa kama Nihal dashi dazai baka tabbacin wannan abun ta ikatashi da gaske? Ka sani mata fa shu'umai ne, kawai shawarar danake baka shine ka baiwa Hafsa wannan binciken ina mai tabbatar maka da cewar zata naɗo bakin zaren" Kallon sa ya yi cikin damuwa ya ce "Waɗan nan information fa na text da waya hadda number data yiwa saving da Boka mecece makomar su, gashi kishiyar ta ce ta kaso na farkon" Murnushi Mood ya kuma yi sannan ya ce "Shiyasa nake gaƴa mata akwai lauje acikin naɗi, amma bari in latso maka hafsatun inyaso zata zo kaji". Mom Nu'aiym 9/28/21, 12:26 PM - Buhainat: THE RETURN OF LEGEND 35. Tunda Hafsa ta zauna saita take kallon takardun na tsawon lokaci a hankali ta kalli Nihal sannan ta ce, "Mesa bakida wayau ne, akan me zaki bari kishiya ta yi wasa da hankalinki har haka? Meyasa alokacin baki nuna mata kalar taki haukan ba? Ina zakije da ɗanyen jinjiri Allah na tuba, kuma ina kema Allah ya kawo rabo? Koba haka mukayi magana ba tun last week abinda naketa yiwa zagwaɗi kenan danni fa na gama haihuwa, ko yanzu na tara da yawa ai" Da sauri Nihal ta kalli Hakeem sai kuma ta riƙo hannun Hafsa tana dariyar wayance ta ce, "Kinga wasa fa nake miki, kinga alamar ciki ajikina ne? Hakeem zubawa Nihal ido yayi na tsawon lokaci sai kuma ya mayar da dubansa zuwaga Hafsa sannan ya ce "Ranki ya daɗe yanzu menene abinyi?" Jinjina kai ta ɗanyi tana nazari sannan ta ce, "Asibitin da aka haihu, babu nurses ne, ba likitoci ƙaramin asibiti ne duk faɗin asibitin ba cctvs ne, ina drivern daya yi ƙaryan da jinjiri ya ajiye ta a kan hanya, nan gidan akwai CCTV camera's i believe mesa bazakuyi tunani straight, sannan waɗannan takardun data kawo daga MTN office da wanda kai kaje suka baka duk tabbas hakane anyi shi anyi wannan maganganun through text messages amma shin meyada sai ta hanyar saƙo kawai? Ina voice babu ne a cen ɗin? Sai shaidar lambar waya da kuma lokacin kira? They are using both number ta dana maman ta, tuni suka shirya komai. Hakeem ka daina zargin Nihal babu inda Nihal zataje da yaronka da sunan cutarwa, nayi waya akwai kayan aikin dana baro agida na tashi driver zai kawomun amma yanzu ku tashi muje asibitin da aka haihu tunda private ne" Miƙewa tsaye sukayi dukkansu Hafsa ta ce, "Yaa Mood mu basu wuri suyi magana sun kwana biyu suna fushi da juna, su samemu a mota" Ta cura hannun ta acikin na mood "Ɗan kurma na muje" Murmushi ya yi yabi bayanta har waje. A hankali Nihal ta tako har zuwan gaban Hakeem dayay tsaye tamkar statue yana kallon ta kawai, hannayen su ta saƙale dana juna sannan tana kallon sa cikin ido ƙwalla yabtaru a nata idon ta ce "Yaa Sadaukee na,kayi haƙuri kuskure nane, kuma ganganci nane, sakaci nane dana bari har wani abu ya samu Babyn mu, Allah ya sani Hakeem ko karen gidanka bazan iya cutarwa ba bare abinda ka haifa, ka yarda dani khaleesah na baiws jinjirin nan na fita, danasan cewar zai zama sanadiyar rabashi da mahaifiyar dako shayar dashi bata taɓa yi ba wlh dakoda zan shekara da datti ajikina bazanje yin wanka ba inbarshi a hannun ta" Lokaci guda kalamanta suka ratsashi, yaji hankalin sa ya matuƙar kwanta da maganar ta, ya kuma ƙara tabbatar wa kansa Nihal bazata cutar da jinin sa ba, hannunsa ya zare guda ɗaya yakai a saman mararta ya shafa tare da lumshe sannan ya ce, "Da gaske akwai ajiya na anan? Sunne kanta ta yi ƙasa cikeda kunya amma bata bashi amsa ba, hakan ne yasa ya fahimci tabbas akwai ɗin, rungumar ta gaba ɗaya yayi "To amma meyasa baki gayamun ba? Gyaran tsayuwar ta ta ɗanyi sannan ta ce "Bansan mezan ce maka ba ne ba" Ƴar siririyar dariya ya yi, "Amma dai baki kyautamun ba, wstan sa nawa?" Janye jikinta ta yi daga nasa "Ana jiranmu a waje fa" Hannun ta ya kamo ya riƙe suka jeru wani kallo yake binta dashi na so da sha'awa har suka isa mota. Khaleesah dake video yanda suke riƙe da hanun juna har mota ta ruga da gudu zuwa ɗakin Huddy ta tarar tana tare da ƴan uwanta dasuka zo mata jajen wannan abun. Kallon Huddy ta yi cikin yanayin ɓacin rai ta ce "Anya Huddy kinsan zafin naƙuda kuwa? Abinda ake miki gaba ɗaya na kula ni yakewa zafi kekuma ko oho, yanzu kalli yanda Hakeem yake riƙe da hannun Nihal suka fita suka bar gidan saika ce ba gudan jinin sa ta halakar ba, fisabilillahi yanda akayi an kyauta kenan kamata yayi ace yanzu Nihal tana hannun hukuma ne, amma meye hakan? Dan kawai anga iyayen ki ba masu ƙarfi ne, akan me za'a rabaki da ɗanyen jinjirin ki kuma kowa yayi shiru" Ta ƙarashe maganar da muryan kuka tana cilla wa Huddy Video data kunna mata nan suka zubawa wayar ido anan aka tashi meeting na yanda za'a ɗauki fansa. **************** A asibitin kuwa Hafsat saida aka tara mata duk wani ma'aikaci dake kan duty a wannan ranar sannan ta nemi wuri ta zauna, takan Admn officer ɗinsu ta fara da cewar "Wannan babban asibitin aka sace jikan shugaba ƙasa guda sannan magana ta mutu murus ba ruwanku kunci gaba da harkokin ku kamar ba komai, wannan wane irin sakalci ne? Gaba ɗayan ku lisence ɗinku zamu karɓe a rufe asibitin sannan kuma zamuyi ƙarar ku akan yaranmu daya ɓata saboda negligence naku" Kallon ta yayi cikin nutsuwa tabbas ya shaidata, matashiyar matar dabata haura shekaru 28 ba da ake damawa da ita a harkar system da kuma kama ɓarayi a turai ma ba Nigeria, matar prince mood tsohon kurma, cikin mutuwar jiki ya ce "Munyi ƙoƙarin ɗaukar mataki da bincike mai zurfi saiga letter daga wurin Mr president dasa hannun sa akan karmu tashi maganar tafita a hannun ƴan jarida, issue ne na gida zasuyi resolving nashi agida" Yana rufe baki ta ce, "Fine mu ƴan gidane, saboda haka zanyi bincike akan kaina anan asibitin" Direban daya tabbatar ya fita da ita gashi anzo dashi sai zare ido yakeyi danya tabbatar Hafsa saita gano zaren bayau ya saba jin labarin ta ba musamman yanda take damƙar masu laifi a hannu. Mutumin ya ce "Ba damuwa zamu baku duk haɗin kan dakuke buƙata" Miƙewa tsaye ta yi sannan ta soma zagaye daga bisani ta isa gaban ward servant da akace ita ke kula da ɗakunan a wannan ranar ta ce tana kallon ta "Nihal ta ce ta miki sallama sanda zata wuce kina mopping sannan kuma ta ce agabanki khaleesah ta matsa akan tabar yaron ta tafi haka ne? Jikinta yana rawa ta kalli direban sannan ta mayar da dubanta zuwa ga Hafsa kafin ta fara magana Hafsa ta ce "Koda yake na manta, wannan direban shi akaba kuɗi ya baki akan lallai komai runtsi kice Nihal da jinjiri ta fita,na hutar dake basaikin gayamun ba, amma dai zamu tafi dake station a garƙame ki dasa hannun ki aka sace jikan president" Da sauri ta zube a ƙasa, dan Allah kiyi haƙuri wlh saida na ce bazanyi ba suka cikamun kuɗi har dubu ɗari uku" Dariya Hafsat taƴi siririya sannan ta ce "Waye ya fita da jaririn? Shiru matar tayi saida ta mata tsawa sannan ta ce "Ni ce amma wani namiji na baiwa shi a waje" Jan kujera Hafsa tayi kusa da ita ta zauna kafin ta ce "Acikin kuɗin da aka biyaki harda aikin sayarda jikan president guda kenan? Nan da nan ta daburce ta shiga rantse rantse cewa kawai akayi ta kai yaron mota yana waje inji driver ɗin. Nan Hafsa ta shiga tambayar masu gadi da kowa kowa ya shaida Nihal ita kaɗai ta fita tare da driver ba baby. CCTV na asibitin ya nuna fitar Nihal ba jinjiri da fitar ward servant da jinjiri amma an lalata settings na ciki basuga inda Nihal ta baiwa Khaleesah babyn ba, amma a haka suka haƙura suka juya gida, gaba ɗaya driver kuwa hafsa ta damƙawa police shi akan su adana mata shi. Kai tsaye gida suka nufa part ɗin Nihal suka wuce, inda suka tarar ɗangin Huddy sunyi dandazo suna jira su fito daga motar, kallo ɗaya Hafsa ta musu tasan akwai abinda suke nufi amma haka duka yi ƙarfin halin fitowa daga motar suka doshi cikin gida, aikuwa Nihal bata tsira ba dan gaba ɗaya akanta suka makara, duka suke sake mata tako ina, duk yanda su Hakeem sukeso su tare abun ya ci tura! Da ƙyar suka ƙwaceta da taimakon ƴan aikin gidan amma ina koda aka ksrɓota jini nabin ƙafarta sannan hancinta ma da baku duk jini suke gaba ɗaya a sume ta ke! Mom Nu'aiym. 9/30/21, 7:23 AM - Buhainat: *SAD NEW'S* 36. Hakeem ƙaramar hauka kaɗai ne baiyi ba awurin, sunsha zagi kafin ya ɗauki Nihal suka juya wata asibiti da ita, duk yanda akaso a ceto rayuwar cikin nan nata ya rigada ya tafi ya zube, haka aka mata wankin ciki sannan aka bata gado dan kuwa sun mata targaɗe a hannu gaba ɗaya tafita kamannin ta. Hafsa tausayin Nihal ya kamata ya sanya ta ƙara faɗawa dogon bincike akan aikin datake. Driver shine ya jagoranci tafiyar Hafsa har wurin Boka. A lokacin khaleesah tsammani take cewar an gama binne yaron sai tayi rashin sa'a driver wahala ta hanashi rufe bakin sa ya gaya musu cewar tabbas shine da kansa ya kai yaron wurin boka, amma shi ba khaleesah ba ce ta aikeshi Nihal ce. Juyin duniya anyi ya ce Nihal ce ta bashi kuɗaɗen ya rarraba kuma ita ta aikeshi. Boka ba'asha wahalar shi kamashi ba dukda yake shida khaleesah sunsan za'azo kamashi duk cikin shirin su ne, amma bai kammala aikin saba saboda yankan yaron kurun yayi ya soma saɓawa akazo kanshi. Khaleesah tundaga garinsu tazo da yaron bokan akan kuɗaɗe masu yawa, so kawai taƙe yayi framing Nihal ita zata saka a sakeshi tunda babu wanda yasan garinsu shiyasa ya yarda danyasan manya suna iya saka a saki koma waye daga hannun hukuma, kuma ya tabbatar da tsafin gaske ma mahaifin sa saiya fitar dashi. Hakeem ganin yaronsa a yanke kuma a turmi suma kawai yayi saida aka kamashi zuwa mota, shi kuma boka aka dinga azabtar dashi bayan sun dawo amma yaƙi faɗar gaskiya. Police sunyi dukan duniya ya kafe akan shi tabbas Nihal ce ta turo shi. Zagayen Bokan Hafsa keyi tana nazarin sa, yanayin yanda yake zazzare ido babu tsoro ko kaɗan a tare dashi kallo ɗaya zaka masa ka tabbatar shaƙiyi ne kuma da akwai abinda yake so ya aikata kowane irin lokaci daga yanzu, zuciyar sa take karanta tabbas ƙoƙari yake yi yayi amfani da tsafin sa yabar wurin, amma menene weakness ɗinsa? Ta wace hanyar zatabi ta daƙusar da aikin sa ta tabbatar da gaskiya, ko shakka babu wannan shirine da aka tsarashi daki daki, bawai wayonta ko dabarar ta ya sanya ta gano komai ba dama akan zaren da suka ja mata ta hau, ya akayi haka duk dabarar ta? Ya akayi suke ƙoƙari suyi outsmating ɗinta duk hikimar ta?' Ficewa tayi daga ɗakin daya ke ajiya taje tazo da polisawa su shida, yana ganin su ya ƙara shiga zarar ido "Duk me kukeyi dabaku aiwatar da aikin ku ba har wannan lokacin? Ku cire dukkanin kayan jikin sa, ku masa zigidir iya wando zaku bari ajikin sa idan nace ina nufin komai, kunga waɗan nan sarƙoƙin da layun mugun abu duk ku ciresu daga jikin sa amma idan kun cire karku taɓa masa kaya, ku adana masa abinsa zuwa lokacin da bincike zai ƙare a kansa idan ya sauƙaƙa wa kansa saimu mayar masa da kayan shirmen sa idan ya cancanci haka" Hararar ts yaron Bokan yayi "Kiyi duk iya shegen da zakiyi iya nan ne zaki shigo hannu na tabbas! Kuma wlh sainaga bayan bayan ki idan na bar wurin nan, wa'adina bamai tsawo bane anan ko yanzu ba sa'a kika samu ba kuskure aka samu amma da sannu zaki yabawa aya zaƙinta" Ɗan murmushi kawai ta yi amma bata ce dashi komai ba, haka ta kwashi kayan da aka cire a leda ta fita waje ta sanya aka nemo mata fetur da ashana ta ƙonasu tatas. Yanda suke ƙonewa haka ya soma runtuma ihu daga ciki tun suna ɗaukar abun ba komai ba koda suke je jikin sa ne yake ci da wuta tako ina yayi ihu har ya gaji haka saida suka koma toka shi ɗinma haka ranshi ya ajiye ba numfashi. Hankalin Hafsa ya tashi amma sai DPO ya ce ba komai bane kansa ya yiwa matsafi ne tsafin sa ya cishi. Haka akayita bincike ba'a gane komai ba dole aka bar maganar tunda jinjiri dai ya mutu. Huddy ta ɗauka da zafi sosai akan Nihal dan haka bata ko mata magana Hakeem d Nihal sunyita bata haƙuri tun dawowar Nihal daga asibiti amma ta kasa fahimtar su sai khaleesah take kulawa a ɗaya ɓangaren kuwa Hafsa saida ta gano hacking numbers akayi ake tura saƙon sharri dan ayi framing Nihal an tara meeting kowa ammasa bayani amma Huddy dai hatta mijinta fushi take dashi saboda ya ce da ita itama sun kashewa Nihal yaro tun yana ciki tunda sun kafe akan ita ce anyi 50 50, saboda haka zama tsakanin Nihal da Huddy ba daɗi dukda ita Nihal sam sam bawai daɗin hakan takenjiba. Khaleesah kuwa ita da Hakeem sama sama ne saboda ya fara gano ba imani a tattare da ita sam! Amma ya kula hakan dayake bawai ya dame ta bane ga tsinannen yawon ba gaira ba dalili ya rasa ina take zuwa. *Bayan wata uku* Cikin khaleesah ya girma ya isa sosai ana duban haihuwa ko yau ko kuma gobe.wannan nema dalilin daya sanya gaba ɗaya aka hana mata fita ko ina, Hakeem ya rantse saita daina zuwa ko nan da cen har gaban iyayen ta taso komawa amma gaba ɗaya ya hanata fita. Malam ganin sati kusan 3 rabon sa da Khaleesah ya sanya ya matsa mata akan lallai zaizo ya ganta har gida, ta tsorata sosai da wannan maganar ta ce "Haba Malama, wuce wurin ai sai yayi yawa ko? Tunda daidai gwargwado ina maka duk abinda kake so ka barni har in juye mana, kana dai sane da cewar akwai hadimai a ɓangare na, da yaya zakayi ka shigo?" Fusata ya yi sosai "Asirinki zan tona wlh khaleesah, tayaya kusan sati uku zaki barni da tsu**ya a tsaye? Ina kike so.na kai abun to, kinsan dabarar yi dan ni yanzu haka ina cikin mota a zaune ina kallon gate ɗin gidan ku" Tana daga zaune ta zabura ta miƙe tsaye "Dan Allah ka koma malam, wlh tsoro nakeji" Dariya ya yi "Ki kwantar da hankaƙin ki, kedai kawai ki fito mu shiga atare kice ni kawunki ne" Shiru ta ɗanyi sannan saita tuna Hakeem baya zuwa ɓangaren ta saida babbabn dalili da wannan ta tura mai aikin ta taje ta shigo dashi har cikin falon ta ƙarami. Sallamar mai aikin ta yi tajashi zuwa cikin wani ɗaki dake ƙurya sosai, kallon juna sukayi yayi azamar cire babbar rigar sa tare da ƴar sama "Banida lokaci khaleesah maza zo nan" Tana marairai ce fuska ta ce "Amma kasan bazan iya goho ba ko? Saboda inada tsohon ciki" Janyo hannun ta yayi yakai hannun sa saman cikin ta ya shafa "Kece hasken rayuwa ta khaleesah ban taɓa samun haihuwa ba sai a kanki, nayi aure yafi so goma, na tara da mata ba adadi, shiyasa zan iya kashe mijinki akan ke da jinjirin dake cikin ki" Kallon sa take ido da ido amma ba mun bar wannan maganar ba tun tuni? Nazata ka yafe maganar cikin nan naka ne" Dariya yayi sannan ya shafa bayannta "Gaba ɗaya bakiyi kewata ba zona miki abinda kikafi so" Kallon sa ta kuma yi "Yaya zakayi idan nayi ihu" Ba damu ba ya ɗage doguwar rigar dake jikinta tare da zare mata pant akan gadon ya kwantar da ita sannan ya tuɓe kayan jikinta kamar kullum yauma bakinsa yakai a farjinta ya soma tsotsa yana liliya nan da nan ta fita hayyacin ta, tarasa menene Malam ke mata haka dake ji a duniya daɗin sa yafi komai daɗi, saida ta fitar da ruwan dayake so sannan ta kwashe har ila yau a robar nan ya juye su sannan ya zaro abar sa a soma yi mata ciki da waje a hankali ba kunya sun kafe juna da ido yana magana tana bashi hamsa. "Yau ya kika jini" Ta ce da daɗi" Murmushi ya yi "In ƙara sauri ko a hankali kike so?" Nan ma amsa ta bashi!!!! Hakeem tunda yar aikin khaleesah ta wuce da baƙon hankalin sa yake kansa, tabbas ya taɓa sanin fuskar nan amma a ina? Mai aikin ya fara tambaya ta ce dashi ita dai kawai hajiya ta ce kawunta ne, bai ɓata lokaci ba ya kutsa kansa acikin gidan saidai takalmin sa kawai ya gani. Daidai lokacin dayake zagaye da mamaki a lokacin ne suke surutai cikeda rikicewa da ihun zuwan ruwan Malam, hankalin sa yaje ga ƙofar ɗakin yana ƙokarin murɗa handle ɗin ƙofar ɗakin! Mom Nu'aiym. 10/1/21, 3:26 PM - Buhainat: *REGRET*    37. Ƙarar fashewar abu ne ya sanyashi sake handle ɗin ya waigo da sauri ya kalli walk way ɗin, dropping light ɗin wurin ne ta faɗo ta tarwatse tsayawa kallon wurin ya yi yana mamakin dalilin faɗowar ta, kafin yayi wani yunƙuri hadimai sun cika ko ina suna ƙoƙarin tattare ɓarnar. Juyawa yayi yana ƙurewa ƙofar ɗakin kallo sai kuma batare daya buɗe ba kawai yafita yabar part ɗin zuwa gate, table da gate men ke zama akai ya zauna tare da runtse idon sa, maganganun daya jiyo suna amsa kuwwa acikin kunnen sa, shin anya ba mafarki bane ba, anya ba tunanin sa bane kawai yake bashi haka? Amma har cikin gidan sa? To amma ai da idonsa ya ganshi sanda ya shiga ta camera dake ɗakinsa, saidai matsalar iya waje take haskowa. Miƙewa yayi tare da soma yin safa da marwa a wurin. Ta ɓangaren Hakeem ta buɗe masa ya fita har gate dayake ta baya dama gate ɗin babban falonsa ba haɗe yake da nasu ba, saidai wannan karon ma tabbas Hakeem ƴaga fitar sa daga part ɗin amma yana mamaki, ko takalmi babu a ƙafarsa kenan zagaye yayi? Bazai ƙarfafa zargiba amma tabbas koma menene khaleesah taci zatafin sa. Nihal yauma kamar kullum shiryawa tayi tsaf ta nufi ɓangaren Huddy, bazata daina bata haƙuri ba, bazata daina nuna mata cewar ba ita bace ba, bazata daina nuna mata iyakar gaskiyar ta ba har sai ranar da Allah ya nuna mata gaskia ta tabbatar da cewar ba ita ɗin bace. Tana ganin ta ta mike a fusace "Amma Nihal har sai yaushe zan gaya miki ki daina zuwa mun ɓangare na na tsane ki? Har sai yaushe zaki yadda da kalamai na ana banason ganinki kin ha'inceni kin cuceni kin kuma ci zarafi na, bazan taɓa yafe miki ba wlh, har abada,abinda kika aikstawa gudan jinina aka ƙyaleki ba gata akai miki ba na barki da fitowar rana da kuma faɗuwar ta" Wani murmushi mai ciwo Nihal ta yi sannan ƙwalla nabin fuskarta ta ce, "Najima sosai inajin tarihin kishiyoyi masu zaman lafiya amma ban taɓa yarda da hakan ba sai a kanki Huddy, na soki so mafi kyau da gani, mun ƙaunaci juna ƙauna mafi tsafta, amma yau saigashi mun wayi gari kin kallon idona kina gayamun kin tsaneni, banida kalmomin dazan wanke kaina daga zargin da ake akaina, amma na tabbatar yanda muka zo duniya a matsayin baƙinta haka da ɗaɗɗai da ɗaɗdai zamu koma, munzone a matsayin manoma kuma duk abinda muka shuka shi zamu girba. Bazan ƙara zuwa neman yafiya agareki ba Huddy saboda ba abinda na aikata miki face alkhairi Huddy, ranar da babu wani wanda ya isa yayi togiya, ranar tonon asiri Allah zai bayyana miki gaskiya, amma dai ki daina Allah ya isa ina tsoron kar haƙƙi na ya koma akanki" Tana kaiwa nan ta juya kawai. Huddy jikinta ne yayi sanyi matuƙa, zuciyar ta ta fara raya mata 'what if da gaske Nihal ƙazafi ake mata?' Lumshe idonta tayi sannan a hankali taja ƙafarta zuwa bakin gadon ta tana addu'ar Allah yasa ba Nihal ɗin bace ba saboda ko shakka babu tana tsananin ƙaunar abokiyar zaman tata, saboda nagartattun halayen ta. **************** Tagumi ta zuba tana ƙurawa ƙasan ƙafarta ido, lokaci zuwa lokaci tana shafe hawayen dake kwaranya a idon ta, tabbas taji ciwo, taji zafin abnda aka matan nan guda biyu, da farko dai kashe mata yaron dako motsinsa bata taɓa ji ba acikinta ta ƙwallafa rai sosai da shi. Na biyu kuma sharrin da aka mata akan jinjirin Huddy, duk yanda taso ta yakice maganar aranta abun yaci tura, gani take duk inda ta shiga a dangi da ita akeyi, bayan haka kuma hsr a jarida saida aka buga maganar wasu matasan hadda yin zanga zanga akan lallai sai an basu ita sun kashe ta suma, da ƙyar akayiwa abun kwaskwarimar siyasa. Ya daɗe sosai tsaye a kanta amma batasan yana wurin ba duk da kuwa daddaɗan ƙamshin dake tashi a jikin sa. Tausayi sosai ta bashi hakan ya sanyashi sanya hannayen sa duka biyu ya ɗagata ya miƙar da ita tsaye, idan nan daya rigada ya sauya launi ta sauke akan shi gaba ɗaya saita rikitar dashi, cikin ruɗu ya ce "Yaa Rahman Nihaly meya sameki? Dama mana mai neman kuka ne aka jefeshi da kashin awaki kawai kuka mai tsuma zuciya ta fashe da shi tare da faɗawa jikinsa gaba ɗaya "Yaa Hakeem wannan baƙin cikin tabɓas shine zaiyi ajali na, tayaya yar jinjirar zuciyar dake ƙirjina zata iya ɗaukar wannan nauyin? Tayaya ƙwalwar kaina zata taɓa iya ɗaukar wannan nauyin da aka ɗaura mata? Yaa Hakeem jinin ka fa, kuma wannan mummunan sharrin hadda mahaifiyata aka ƙalamawa, duniya tana mana kallon marasa imani rayuwa ta juyamun baya da yawa acikin lokaci ƙan......Nan da nan ya haɗe bakinsa da nata, duk yanda taso ta ƙwace kanta haka ya daddage da ƙwallan da komai datake fitarwa a sanadin kukan ya haɗiye, saida ya tabbatar jikinta yayi sanyi sannan ya jasu suka kwanta suna fuskantar juna, hannun sa yakai a hankali yana shafar fuskar ta sannan ya ce, "Nihal idan kina haka ni yaya kikeso nayi? Yaya zan rayu idan yau akace bakya cikin farin ciki, Nihal ninasan ko wacece ke, ko farkon abinda ya faru na shiga rikici ne saboda kin san jini, amma ƙin aminta da abinda ya faru ya sanya na sako Hajiya Hafsa acikin maganar nan, kuma gamsasshen bayani tayiwa mutane akan hakan, kawai Driver ne da kuma Boka dasuka ƙala miki sharri wannan duk is part of there plans so ninasan sharri ne. Nagaji da wannan halin dakike jefa kanki aciki kowane lokaci, ki shirya zakije masarautar Daulatul Dinar wurin Hafsa, u really need a break" Batace masa komai sai kallon juna da suke ido cikin ido, hannun sa kuwa yanata faman zarya a sassa daban daban ajikin ta. ******************* Kwana uku da barin Nihal a gari Khaleesah ta fara labour gadan gadan, Hakeem da kanshi ya ɗebe ta tare da hadimai biyu sai Huddy ya tafi dasu asibiti inda kai tsaye yayiwa Ummi waya itama tare da Momyn Nihal sukaje. Saidai me khaleesah ta ɗebi dogon zango dankuwa har cikin dare bata haihu ba, da wannan su Ummi suka tafi gida ciki hadda Huddy, dama kuma sun rigada sun ɗinke yanzu tare suke taken ƙawance, taje tace da asuba zata dawo. Khaleesah bata haihuwa ba sai wuraren ƙarfe huɗu na dare, abinda yayi matuƙar bata wahala, na sunkucho namiji kyakyawa kamar ta, duk yanda nurses sukaso ta kalli yaron ƙin kallon sa ta yi, saboda harga Allah bazata fasa niyyan ta ko kuɗirinta akan sa ba, dole saita mallaki duniyar zamanin ta, ya zama tilas ta mulki Ƙasar da suke shugaban ta dukda zamtowar ta ma ce, dole ta miƙawa Boka ɗan nan shima jinine na Hakeem. Haka suka ɗauka zafin haihuwa ne da kunya suka rabu da ita aka shiga hidimar yaro gadan gadan nan danan aka shiryashi aka shiga tarayrayar jikan president! Wayewar gari kowa ya halarto dan haka ta matsa sai an sallameta dukda zubar jinin da take fama dashi, Hakeem ya hana, hankalin ta yanaga bayar da yaron nan dankuwa bata yanda za'ayi ta rasa wannan ikon datakeso ta yi, ta wulaƙanta mahaifinta yanda yake yiwa mahaifuyar ta, ta saka ya saki matarsa, shima Hakeem ya saki matayen sa ta zamto ita kaɗai ke faɗa aji a duniyar ta! Koda suka je gida wanka akayi mata aka kimtsa ta sosai sannan aka shiga hidimar abinda zata ci. Ƴar aikin ta dasuke ɗasawa ta kira ɗaki ta bata umarnin rufewa yaron baki sa seletop ta masa goyon gaba ta fita a unguwar zata bata number dazata kira ta kaiwa jinjirin. Basusha wahalar yin hakan ba saboda hankali gaba ɗaya baya kansu. Bokan garinsu Khaleesah da kanshi yazo ya karɓi jinjirin, saida ya zauna sosai a mota sannan ya cire hular kansa ya kalli yaron ya ƙyalƙyale da dariya, tunda yake haɗuwa da mata marasa imani bai taɓa haɗuwa da mai hali irin na khaleesah ba! Tayaya mace zata wofintar da abinda ta haifa kacokam ta bada shi a kasheshi? Anya ma khaleesah tanada hankali kuwa? Anya babu ifiritai akanta kuwa? Zai nuna mata yafita iya shege, ba shi aka ƙonawa ɗansa tilo Namiji ba da yakeji dashi, yayi mata magana akan kece kikayi alƙawarin zaki kularmun da yarona ya dawo lafiya ya akayi haka amma saita bishi da zagi dan taga tanada kuɗi to bazai yi mata aikin ba amma tabbas zai ƙona jinjirin nan ya aika mata tokar sa, gwara ma ita zataga tokar ɗan nata shifa sai gani yayi a tukunyar tsafin sa yaro yana ci da wuta yana kiran sunan Baba amma sam bashida hanyar ceton sa! A ɗayan bangaren kuwa kiran Malamin shaƙiyancin ta ta yi ta sanar masa ta haihu amma jinjirin baizo da rai ba, da mamaki ya miƙe zaune sannan ya ce "Baizo da raiba kokuma bayan an gama shiryasa acikin kayan masu laushi kalar sararin samaniya saiya koma, Hajiya khaleesah duk son danake miki baikai ko rabin son danakewa Jinina ba, karkimun ƙarya don kuwa gaba ɗaya zan iya ɓatar dake a doron ƙasa, ni dama ba karɓar yaron zanyi a hannunki ba, bakuma wai duniya zan nunawa nina miki cikin sa kika kuma haife sa ba, kawai dai inaso ki sani cewar nine uban sa ba Hakeem ba" Cikin takaici ta ce "A Germany na samu cikin jinjirin nan, dan haka ba ɗanka bane ka yarda ko karka yarda kuma yaro ya mutu, dabara yanzu ya ragewa mai shiga rijiya wa inma ya shiga ta kai kokuma ya shiga ta ƙafa" Tana kaiwa ta datse kiran tare da jan tsaki, ta gaji da ikon da Malam ke mata, ɗan iska kawai! Malam kuma miƙewa tsaye ya yi yana zagayen ɗakin sa, aishi har sanda ta haihu yana kallo acikin ƙwarya har wanke jinjirin da shirinnsa, shi zata yiwa hauka bari ya nutsu har bayan suna tabbas zaije ya karɓe ɗansa, a kashe zai iya kashe Khaleesah akan ɗansa ɗaya tilo, koda taje germanƴ shiyasan da shigar ciki ajikinta nasa na kusan sati biyu itace batada hankali, yanzu akan wannan gudan jinin nasa basai yaga bayan ta ba ya karɓe abun sa!!!!! Hafsat dariya take kamar wata zautacciya da pt stript a hannun ta, shagwaɓe fuska Nihal ta yi "Aunty Hafsah dan Allah fa" Zaunawa ta yi sannan ta ce wlh sabon ciki ne dake Nihal, tashi maza muje asibiti ayi scan inga ɗan wata nawa ne" Dariya itama Hafsa tayi "Nayi period wancen watan wannan watan kuma ya haura da sati biyu bai zo ba" Rawa Hafsa ta tashi tanayi tana waƙa, itadai Nihal dariya kawai takeyi, Aunty Hafsa akwai abin dariya. Mom Nu'aiym. 10/2/21, 12:46 PM - Buhainat: *REGRET 2!* 38. Maƙale da waya a kunne tana murmushi,kwance tamkar zata koma gaba ɗaya acikin katifar, wani narkewa take acikin lallausar katifar shauƙi yana ɗebar ta, muryan ta cen a maƙale ta ce "Gaba ɗaya yaa Hakeem ko mai kamada kai nake so in haifa, kwata kwata bana son in haifi mai kama dani, tunda ka ce Babyn khaleesah da ita yake kama" Murmushi shima ya yi sannan ya ce, "Nikuma mai kamar ke nake in haifa, black but beautiful, kuma mace nake so, inta yawo da ita agari" Siririyar dariya ta yi "Ya Sadaukee yaushe zan dawo to? Gaskia inaso nazo naganka kuma inga New born" Dariya ya yi "Karki damu da kaina zanzo na ɗakko ki nanda kwana uku kinji" Ƴar ƙara ta sake "Happy me soon zan ganka" Yana shafar kansa ya ce "Kawai ke bakida buri face kiga cewar kin tastemun ruwan jiki tas" Turo baki tayi tana shagaɓa "Kai wai gaba ɗaya ba'a sirri dakai" Dariya yayi sannan ya ce "Wayyo Ƴaa keem, zan suma, kayi haƙuri jiri nake ji" Kuka ta somayi masa na shagwaɓa "Haba dan Allah ya Hakeem, wannan wasan ƴana bani kunya dan Allah ka daina mun" da kanshi ya datse kiran yana dariya yau yayi tsokana ya tabbatar a kwai babban fushi yau. Khaleesah saida ta gama shirin ta tsaf sannan ta fito, mutane masu zuwa barka ta tarar sun cika falonta, da wanda ta sani da wanda bata sani ba, suna zazzaune. Wuri ta samu ta zauna sannan ta gaisa dasu da fara'a ɗauke a fuskar ta. Ganin anyi jigum ya sanya ta kalli mai aikin ta dake tsaye wurin ta ce da ita "Jainaba ki kawo Baby mana bakiga baƙi ba" Ɗan russunawa ta yi sannan ta ce "Bara na karɓo shi Aunty Huddy ce ta karɓeshi" Batafi 5mns da tafiya ba sai gashi ta dawo tana gunsheshen kuka wiwi. Da azama Khaleesa ta miƙe "Ke lafiya meye haka? Kowa saiya soma tambayar ta cikin sheshekan kuka ta ce "Auntƴ Khaleesah ne wai ita lallai ban.bata yaro ba, kuma wlh har nan ta zo ta karɓe shi a hannu na" Dafe kai tayi taje taga taga zata faɗi cikin ƙaraji ta ce "Wlh tarihi bazai maimaita kansa akaina ba, yaron ta da aka kashe takeso ta sauke haushin akan nawa yaron, tayaya zan rayu idan babu yarona, wlh saikun fitomun da ɗana. Wasa wasa fa ƙaramar magana ta zama babba, dankuwa kaf gidan aka tambayi yaro kowa ya ce bashi bane bai karɓa ba. Hakeem gaba ɗaya daina tunanin komai ƙwaƙwar sa tayi sai Nihal ce da aka kira ta mai waya yanata kuka sanda ya ɗaga wayar cike da tausayi, "Yaa Hakeem calm down, kayi haƙuri mummunan ƙaddara ne suketa bibiyar mu, kaga wannan abunda zaka kwantar da hankalin ka ka gane ne da farko ance ni yanzu kuma Huddy, kaga abin fa yafi ƙarfin gida yanzu kam dole saikun sako hukuma aciki, azo gidan ayi bincike sosai waya fita waya shiga, jinjiraye a ringa wasa da rayukansu sai kace tsuntsaye gaskiya ya dace ka tashi tsaye, gidannan akwai iyayen cameras ina? Cikin takaici ya ce, "Nihal akwai amma banda cikin gida, wajene kawai muba hotel zamu saka cameras a ɗakuna, a falone kawai muka saka shima nawa" Nisawa ta yi sannan ta ce "Yanzu ka kwantar da hankalin ka Yaa Hakeem, kaifa soja ne babba mai ƙarfin zuciya, ya dace ka zama jarumi, ni na tabbatar Aunty Huddy bazata taɓa aikata wani abu mai kamada wannan ba, so karka zargeta, acikin gidan ka idan akwai abun zargi to Khaleesah ce, amma banaji itama zata cutarda jinin ta" "Kawai ni komai ya isheni, tayaya ƙananun yara, wallahi tausayi yaron nan yake bani, yanda akayiwa wancen kawai nake gani a idona ina tausaƴin wannan, amma ba komai Allah ya kuɓutar dashi daga hannun azzalumai" Jinjina kai tayi "Amma yaa Hakeem kasa ido akan khaleesah, dukda yake duk wayar datake yi Hafsa tana kwafewa tayi hacking layinta itama, gaskiya Yaa Hakeem ka tashi tsaye amma ana nema a mayar dakai wani iri" Cikin gamsuwa da bayanun ta ya ce "Babu illah Nihal, zan saka ido sosai inshaa Alllah. Sallama sukayi akan zata dawo washe gari sannan suka ajiye wayoyin inda ya rage raɗaɗin daya addabeshi ya shiga binciken gaske ance uwarsa sumanta uku, tana faɗae irin yanda akace anyi da wancen Babyn tana ihu. ************** Cikeda nutsuwa ya isa ɗakin na Huddy inda ya tarar tana zaune akan sallaya ta harɗe hannayen ta a saman gwiyoyin ta, counter riƙe a hannunta ta kafe wuri guda da ido tamkar wata zautacciya! Zahiri idonta yana kan wurin datake kallo amma kwata kwata hankalin ta banan ya ke. Shi ɗinma a ƙasa ya zauna suna fuskantar juna a hankali ya ce, "Huddyn Hakeem bakida bashin kowa akanki dazaki tilastawa kanki zama acikin damuwa irin wannan, haɗuwa da khaleesah arayuwa mummunan GAMO ne da dukkanmu mukayi, banida haufi a kanki na fahimci komai da kowa, inada shakka akan uwa ta cutar da abinda ta haifa duba da yanayin da saƙonnin da aka turomun sukazo dashi na tabbatar ko yaronki khaleesah ce ta cutar dashi, kawai burinta tadaina ganin giccin ku a duniya ta sai ita kaɗai, wasu matayen gaba ɗaya akan neman duniya sun aminta da damalmala lahirar su! Basajin has gaba ɗaya burikansu yana tafiya ne akan yanda zasuyi su mulki alƙaryun da suka tsinci kansu aciki, amma ki kwantar da hankalinki ki tashi ki tsala ado kamar yanda kika saba ni nan inada maganin kowace shegiya a hannun na! Sai a sannan ta kalleshi ido cikin ido. "Ba zafin abinda akamun ya sanya ka ganni a haka ba Hakeem, zafin abinda nayiwa Nihal, dama saida ta gayamun tana tsoron Allah ya isan danake mata ya dawo kaina saboda batada haƙƙina akanta, gashi tunkan aje ko ina na fara girbe abinda na shuga ina cikin tsananin nadama, idan taji wlh dariya zatamun, idan taji zatace dani Allah ya ƙara, amma da adane sanda mukeda kusanci da aminci na tabbatar dazata tsaya ta ceceni! Kaiconi kaico kaina da idona ya rufe naƙi ganin gaskiyar datake ta gayamun, idanda zanwa Nihal adalci ita ce ta raini cikin nan" Hannunta ya kamo ya riƙe yana murzawa a hankali "Baki fahimci wacece Nihal ba har yau, ki sani ita a duk inda Allah zai haɗaƙu to gamo ne na alkhairi,tunda na gaya mata bata nutsu ba, tunda na gaya mata bata gajiya da kirana tana kuka, tana nan zuwa gobe gareki ta share hawayen idon..wayar sa datayi ƙarace ta sakashi katse zancen ya ɗaga cikin tausahin murya "Yaa Hakeem koda na kira Huddy bazata ɗaga ba, da sauri ya saka speaker "Please stay by her side, nasan halin Huddy zata iya zama ita kaɗai taita kuka zatayi ciwon kai,tanada saka abu arai, nasan yanda naji wancen lokacin ina tsoron wani abu ya sameta bana nan, dazaka amince danazo yau" Cikin fusata ya ce, "Amma tun ɗazu na gaya miki bazaki kamo hanya yau ba ko? Tayaya zaki niƙo hanya har nan alhali ba jirgi ba ne, ni an gaya miki karen hauka ne ya cijeni?" Yawu tayiwa haɗiyar ta kaici sannan ta ce "Em tom na ce dan Allah ka zauna akusa da ita" Baice komai ba sai murmushin yaƙe ya kashe wayar, kuka huddy ta rushe shi, bayan Hakeem har Nihal aka shiga tsakanin su yanzu kuma reshe ya juye da mujiya! Ƙarar bundiga ita ce ta ruɗar da ilahirin mutanen gidan nan suka shiga rububi, gaba ɗaya farfajiyar gidan saita cika yaro da babba aka zubawa Hakeem da wasu sosjoji sama da ashirin ido dasuke sanye da kayam soja suna harbawa iska bullet ido! Hakeem saida kowa ya nutsu sannan ya saita ƙafar jainaba akaro na farko datayi fitsari a wando kenan ya ce, "Zan tambayeki so ɗaya jal bazan ƙara tbayar ki ba, nasan gaskiyar komai zan tambayeki ne saboda kawai ki ƙaryata kanku da kanku, ina kika kaimun yarona? Muryanta yana rawa da jikinta ta kalli Khaleesah data haɗe rai sai ta tuna irin azabar da Khaleesah zata mata tasan hakeem bazai iya harbin ta ba ta ce "Aunty Huddy na kaiwa shi ita ce...daram kaji sautin bindiga sai a ƙafar Jainaba saita ta tashi sama sannan ta faɗo ƙasa ya ɗauke kansa daga dubanta sannan ya ɗaura bundigar a saman kan direban cen munafuki "Ina kuka kai sabon jinjirin Khaleesah kaida asararriyar cen? Wani yawu ya haɗiya sannan ya tuna abinda aka ce za'ayiwa ƴarsa idan ya tona asiri nan da nan zufar wahala ta ƙwace masa cikin takaici ya soma murmura baki, saita kansa Hakeem yabƙara yi "Kanada ja kenan akan fasa kanka da bullet danace zanyi, ko bayan shugabancin ƙasa akwai ƙarfin ikon tsaron ƙasa dake kaina kana daga cikin criminals na ƙasa sai in harbeka in kashe banza! Zubewa yayi awurin hsnnayen sa a sama "Yallaɓai wallahi ba laifina ba ne, hajiya ce ta tilastani ta, sace mun yarinya ta ce zata saka a mata fyaɗe idan har banyi abinda ta ce ba, agabana ma tasa wani gardi yayita jagalgala jikin yarinyar shiyasa amma banda abinda ta gayamun bansan komai ba ɓankuma yiwa kowa ƙage ba, ni koda na ɗauki Hajiyar gidan senate bata ɗauke ba jinjiri kuma tabbas ban ƙaraso da ita gida ba amma nine ma na baiwa taxi driver kuɗi tare da kwatanta masa inda za'aje da ita, sannan nine tare da wannan matar ta asibiti muka kai yaron hsr wurin boka a mota, saidai wlh bansan me za'ayi wa yaron ba saida ta faru, yanzu kuma data ce lallai afita da yaron data haifa a cikin sirri saina tare yar aikin Jainaba muka kai yaron wurin wani yana zaune a mota,bansan me za'a mada ba" Da ƙarfi Hakeem ya kwaɗawa driver nan bayan bundiga saida ya suma! Sannan a fusace ya kalli Khaleesah daketa zare ido, a hankali ya taka a kusa da ita ya damƙi haɓsrta ys matse haƙorin sa a dantse ya ce "Ke ina yaron da kika haifa?" zare ido ta soma yi sannan ta ce "Sharri sukamun saidai ko ka tambayi Huddy" Mai gadin waje ne ya shigo cikin gida da leda a hannun sa da takarda, russunawa ya yi sannan ya ce "Wani mutum ne yazo ya kawo wannan ya ce a baiwa hajiya Khaleesah" Saketa Hakeem yayi ya miƙawa wani soja bundigar sa sannan ya karɓi takardar ga abinda aka rubuta aciki. _Tsammani kike kinfi kowa wayo,kin kashemun tilon ɗana bayan saida kikayi alƙawarin zaki bashi kariya, sai gashi an ƙonashi ƙurumus, to aikin danace zanmiki ki mallake mijinki da zuri'arshi idan bani jinjirinki na fasa, ga gawar jinjirin ki nan.na ƙonashi da ransa yanada ihu har saida ya komawa mahaliccin sa!! Kiyi duk abinda zakiyi mai ƙaramar zuciya kawai_ Hakeem sake maimakta karatun dakardar nan yayi a sarari kowa ya soma ja baya ya kalli mai gadin ya ce "Zazzage duk abinda yake cikin ledar nan" A hankali jikinsa shima ya fara rawa dama yaji ƙauri ya ɗage kan viva poly bag ya zazzage saiga jinjiri a ƙasa an ƙonashi gaba ɗaya a kakkafe yake fatar dukta saɓule gwanin tausayi, tare wurin aka ɗauki salati, ita kuwa ta kafe yaron da ido batako ƙiftawa! Mom Nu'aiym. 10/5/21, 11:30 AM - Buhainat:   *FRAME* 39. Asaman gwiwowinsa ya zube gaba ɗaya tare da fasa wata uwar ƙarar data kusan tarwatsa ilahirin! Huddy ce ta tallafi kafaɗun sa, itaɗinma ganin jinjirin a haka kuka takeyi "Calmdown please Hakeem, surely u'll overcom this, be brave"  wata uwar ƙara ya kuma ƙwallawa sannan ya miƙe ya cafko wuyan Khaleesah data kafe wurin tamkar wata mutum mutumi haka ya shaƙe ta da ƙyar aka ƙwace ta. A lokacin gidan ya cika danƙam harda maƙota, nan take wanda basa iya gani su ƙyale suka fara video a ɓoye kafin ka ce mene duniya ta ɗauka. **************    A hannun hukuma aka damƙa Khaleesah domin bincike amma abin mamaki bata baiwa kowa wahala duk abinda aka tambayeta zata bada amsa tiryan tiryan, sannan banda haka bata magana, batacin abinci bata komai, mahaifinta kuwa yayi tsaye akan cewar sharri akayi mata.   Agaban shugaban ƙasa mahaifin khaleesa ne a durƙushe  yana gayar dashi sannan daga bisani ya ce, "Your Excelency akan maganar khaleesah ne, nikeso kar a duba abinda ido ya gani a baibai, so nake ka dubi girman Allah ka bada dama ayi bincike, banaji mace zata haifi yaro takuma bayar a kashe hankalima bazai ɗauki wannan maganar ba samsam, gaba ɗaya a burkice ta ke tunda taga yaron nan, bana raba ɗaya biyu ta shiga ɗimauta ne gashi an ɗaure ta tamau batada hanyar kare kanta" Nisawa Mr.president ya yi sannan ya ce "Banida tabbacin abinda aka faɗa amma koma wacece acikin matan sa take aikata hakan tayi babban laifin dabazai yafu ba, saboda haka na baka dama kaje kayi bincike sosai saboda gudun kada ashiga haƙƙin wani, na tabbatar cewar bazakayi abinda zai cutar damu ba. Godiya ya masa sannan ya bar wurin.    Yanayin yanda ya zauna ma kasan bada wasa yazo ba. Ya zazzaga yagama ganin direba da ƴar aikin Khaleesah, a offuce na dpo sai zubewa yake yana kaiwa gwamna gaisuwa, bayan sun natsa ya ce "Mutanen da aka kawo nan dasuka aikata laifi tare da khaleesah duk na zaga na kuma gansu, akwai maganar danakeso inyi dasu ka saka a kawomun su har gida yau da yamma ƙarfe huɗu" Russunawa ya yi tare da cewa "Yallaɓai aida waya ka kirama ya wadatar da kaina zan kawosu har gidan inshaa Allah" Miƙewa ya yi sannan ya gyara babbar rigar sa ya ce, "Wannan ziyarar inaso ta zama ta sirri, sirri mafi sirri acikin duk sirurrukan daka taɓa yi arayuwar ka, bana so koda zuciyarka tasan da wannan sirrin bare harshen ka yayi izgilin furtawa koda inuwar ka ne bare ganhar jiki da ruhin wani" DPO washe baki ya yi "Ai ranka ya daɗe banaji ma na sani bare na ƙarar, ko labari ma banjiba, inani wasa da abinda yafi ƙarfina uban marayu masu iyayen ma ka goya" Gaba kawai ya yi muƙarabansa suka mara masa baya. **************** Tunda abin nan ya faru gaba ɗaya Hakeem bashida lafiya, Nihal bata samu flight ba sannan kuma babu yanda batayi ba ta dawo amota ya hanata akan lallai saida jirgi, abin duk ya dameta tasan akwai wata a ƙasa amma gaba ɗaya anƙi a gaya mata hatta Momynta sai hanya hanya take mata. Wayar ta ta ɗaga yau musamman ƙirjinta haka kawai yake dukan uku uku! Number sa ta yi dialing daganan ta kara a kunne, ringing uku sannan ya ɗaga, "Nihal" Zaune ta tashi sannan da hanzari ta kira sunansa "Yaa Hakeem lafiya meke damunka? Yanaji muryarka haka? Saida ƴa Lumshe idonsa sannan a hankali ya ce "Ba komai bacci nake kawai" Da ssuri ta ce, "Wannan murya ne dake nuni da cewar kana jin jiki meyasa zaka ɓoyemun? Dan Allah ka sanar dani menene yake damunka? "Nihal zazzaɓine kawai, karki tashi hankalinki saboda na warke ma yanzu haka danake gaya miki wannan maganar magani nasha dake bugar dani shiyasa kikaji muryana haka banda wannan na warke sarai" Kuka ta soma yi "Haba saikake yimun abubuwa tamkar niba matarka bace, ace bakada lafiya har haka ni banma sani ba? Fisabilillah anmun adalci kenan? "Nihal, kiyi haƙuri kinji" "Amma yaushe zan dawo? I really need to come and see you" "Ba yanzu ba, ki zauna sai cikin jikinki yayi ƙwari banason shirme, yawo zakike yi da cikin? Me zakizo kiyi anan? Zanzo na ganki nanda kwana biyu" Kuka ta saka masa a waya "Dan Allah ka barni nazo wallahi bana cikin nutsuwa sai nazo na ganka" Cikin tsawa ya ce "Nihal, I have spoken!! Cikin sanƴin murya ta ce "Kayi haƙuri" Bai saurare ta ba ya datse kiran yana maijin zafin abinda ya mata amma ya zaiyi? Idan har ya nuna mata sanyi sanyi zata dinga roƙarsa ne har saitayi galaba akan sa, baya fatan ta dawo a kuma tsundumata acikin abinda bai shafe taba. Driver mai suna Aƙilu da kuma yar aiki mai suna Jainaba suna durƙushe agaban mai girma gwamna(Mahaifin khaleesah) saida ya gama abinda ya ke sannan ya ɗago kai ya kalle su ya ce sa Aƙilu "Mecece matsalar ka a rayuwa? Duburburcewa Aƙilu ya yi ya shiga rububi nan da nan ya ce, "Ranka ya daɗe gaba ɗaya wlh tsorata nayi, amma ba ina nufin tonawa Hajiya asiri ba, dan Allah ka gafarceni" Murmushi gwamna ya yi, "Zan iya kashe ka anan in binne ba wanda yaji koya sani, kai koda an ji ma me za'ayi? Da sauri ya ƙara russunawa, "Kayimun aikin gafara ranka ya daɗe, don Allah" Dariya mai sauti ya yi, "Duk iyakar yanda kaso ka kunce baka isa kaucewa kaidina ba, saboda haka zan baka zaɓi biyu masu sauƙi, idanfa ka so suzo maka da sauƙi" Baiyi magana ba gwamna ya ci gaba Zaka tsaya ka bayar da shaida irin ta ƙarya akan Nihal itace ta shirya komai ta ce ku ɗaura akan khaleesah kaida wannan matar idan kayi haka ka kafe akan haka, zan baka naira miliyan ɗari biyu, kema zan baku naira miliyan ɗari, inyaso daga zaran kun gama bada shaida ka aureta sannan kuce kun ajiye aiki, ku canja gari mai nisa kaje kayita kasuwancin ka" Da sauri ya kalli Gwamna "Ranka ya daɗe miliyan ɗari fa ba dubu ɗari ba, wlh zanyi ni dama rashin abinyi ne ya haɗani da wannan baƙar jarabar, zanyi abinda ma bakace in faɗa ba tabbas duk zan haɗa in tabbatar Hajiya Nihal ta faɗo, hakan ma zai dagule maganar son takarar shugaban ƙasa da mahaifinta yakeyi, odan Allah yaso saika mulki ƙasar nan nan gaba kaɗan" Jainaba ma haka ta ce ta amince nan da nan DPO ya yabbatarwa mai girma gwamna da kanshi zai jagoranci abun, shima ya gangara da miliyan hamsin! *************** Nihal tana cikin masarauta gangamin motar ƴan sanda ya risketa! Tare da ƴan jarida da masu ɗaukar rahoto dansu ƴaɗa agidajen tvn su. Bacci ma take sanda wannan tashin hankalin ya riske ta, a wannan lokacin kuwa Mood shine sarkin wannan masarautar. A nutse ya fito daga fadarsa zuwa wurin da hayaniyar ke tashi, kallon ma aikatan tsaron ya yi tare da 'yan ɗaikar rahoto sannan ya ce "Ba'a mana hayani ya anan mu sam! Menene ya shigo daku har cikin masarautar Daulatul dinar da wannan gayyar kuke tashin hankalin mu" Wsni ɗan sanda daga ciki ya russunawa tare da cewa, "Allah yaja zamanin sarki daga babban birnin tarayya muke, munzo ne mu tafi da yarinyar Senate president mai suna Nihal" Gyaran tsayuwar sa ya yi sannan ya ce, "What are the charges?" Police ɗin ƙara russunawa ya yi, "Ana zarginta da kashe jariran da kishiyoyin ta ke haifawa mijinta, na farko ta baiwa boka ya yanka jinjirin ya saɓa a turmi wai zai binne saboda ubanta ya zama shugaban ƙasar nan na gaba, na biyu kuma ta baiwa wani bokan an babbakawa jinjirin wuta saida ya ƙone ƙurumus ya mutu, shine ta gudo nan, to amma da aka matsi bakin wacce ta fita da jinjirin sai kawai ta tabbatar mana ce war itace ta sanyata ta kuma gudo nan garin" Murmushi Hammood ya yi, "Da farko ka ce ana zargi, daga baya kuma kana bada tabbacin ita ce ta aikata, wanne zan ɗauka?" "Ranka ya daɗe ai ita ɗince ma, abubuwan da ma'aikatan gidan keta tonawa ita ce ta saka su ai abun ba'a magana, gaba ɗaya kowa ya gama tabbatar wa itaɗin ce kawai" Jinjina kansa ya yi, "Idan har binciken da zanyi ya tabbatar mun da cewar ba ita bace ka tabbatar zan maka abinda bakayi tsammani ba" Yana dariya ya ce, "Yallaɓai wane bincike ne a duniyar nan zan tabbatar ba ita bace tunda ita ɗince kuma gaskiya ta bayyana, matsalar da aka samu ɗan masu ƙarfin iko ta taɓa, jikan shugaban ƙasa da gwamna, wlh wannan karon Rawani saidai yayi haƙuri saboda anfishi ƙatfin iko" Maganar ta daki Mood saida ya ɗago sosai ya kalli ɗan sandan ajikin rigar ɗan sandan ya karance sunan sa, hannu ya miƙa masa sukayi musabaha ɗan sandan gani ya ke aiya cinye, Hammood ya ce, "Da za'a samu jajirtattun police irin ku a ƙasar nan damun huta, ina aƙfahari da kai. Kaje ka sanarda wanda suka turo ka ɗaukar ta cewar rawani ya ce zaikai ƙanwar sa agaban hukuma da kansa gobe da safiya" Tsaye ya yi inda ran Hammood ya yi mugun ɓaci saida ya haɗa da korarsu tukunna!!!! Nihal kasa tsayuwa tayi dan a gabanta komai ya faru, haka suka jata ciki akayi ta rarrashi, jaridar yamma kuwa ta wannan ranar da labarin aka fara a shafin farko!!! ************* Tunda Hakeem yaji wannan labarin hankalin sa ya yi mugun tashi, bai samu runtsawa ba har saida jirgin su ya sauka a garin washe gari ƙarfe goma na safe, a airport a gaban kowa ya rungumeta, ita ɗinma rungumarsa ta yi ta soma wani kuka mai tsuma zuciya. "Yaa Hakeem so sukeyi su kasheni, bayana suke so su gani dan Allah ka ceceni, wlh ina cikin tsananin damuwa, ina cikin tashin hankali, banjiba ban gani ba anbi an tsaneni!! Haka ta yita surutai gwanin tausayi duk dauriyar sa saida yayi ƙwallah, Hafsa ma kuka ta taya ta, a mota ma tana jikin sa yana faman rarrashi "Nihal idan munje kotu be brave enough kinji, karki karaya zaki iya dasu" Ɗagowa ta yi da sauri "Ya Hakeem kotu?" Jikin Nihal gana rawa ta furta hakan "A mana, sun yiwa abun shigar sauri, yau za'a fara zama" Shiru ta yi batace komai ba, zuciyar ta ta mutu mutus bata tunanin komai dan kwanyar tata ta tsaya cak!! *KOTU* Lokacin da aka ajiye khaleesah da kuma Nihal a cikin cage na kotu duk tambayar daza'a yiwa khaleesah bazata amsa ba saidai bin mutane da kallo, dama an kawo medical report dake tabbatar da rashin lafiyan ƙwalwa da khaleesah ke fama dashu tun bayan faruwar abin. Daga na lauyoyin da aka ɗauka suka dira akan Nihal, ganin abinda su jainaba suka ce ya sanya Nihal da aka tambayeta ta bada amsa kamar haka. "Banida wani abinda zance fa ce na barwa Allah, duk abinda Allah ya tsago acikin ƙaddarar ɗan adam bazai tsallake saiya faru a kanshi, so kuke inta rantsuwa ina kare kaina bazan rantse ba nikam, abu ɗaya na sani bazan taɓa amsa laifin daba nawa ba, kuyi duk abinda zakuyi dani amma bansan komai ba akan hakan, kuma koda zamu shekara miliyan anan amsar dai itace bansan komai ba, idan kunso ku kashe ni amma ku zare mahaifana daga wannan maganar, laifina ɗaya haɗa kishi da khaleesah, ita ce ƙaddarar mafi muni data taɓa afakuwa arayuwa ta, na kuma barta da fitowar rana da faɗuwar ta Allah yayi mun sakayya akan sharrin datayi mun" Alƙali nan da nan ya fusata "Rashin kunya zakiyi mana? Kallon sa ta yi Amma murmushi kawai ta masa bata ce komai ba. Nan da nan ya tabbatar da laifi akanta ta hanyar shaidu sannan ya yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya!! Hakeem miƙewa ya yi itama kuma saita soma ganin dishi dishi! Cage ɗin ta riƙe sannan ta soma ambatar sunan Allah, ɗan tayin cikinta saida ya juya, a hankali ta somayi baya baya nan take ta tafi luuuuuuuu. Mom Nu'aiym. 10/6/21, 11:15 PM - Buhainat:    *THE TRUTH* 40. Gaba ɗaya Hakeem rikicewa ya yi ya tallafo isa gareta tare da riƙota, "Nihal wayyo Allah, ku taimakeni, ƙaramin cikine ajikin ta karta kuma yin ɓari" Da sauri Khaleesah ta kalli inda suke. Cikin ɗaga murya ta ce, "Ciki kuma? Wallahi baku isa ba! Bayan boka ya gayamun babu wacce zata ƙara haihuwa da Hakeem saini, boka baya ƙarya, duk abinda ya ce zai faru zai faru sai idan dai shege kikayi ba cikin hakeem ba ne. Gaba ɗaya sai kallo ya koma sama, cikin mamaki Ummi ta miƙe "Keda akace bakida hankali tayaya zakiyi kije gun boka" Dariya ta yi "Duniya nake nema da mulki, tunda na aminta nayi zina da wanin mijina da aurena meye bazanyi ba? Na kashe ɗana dana haifa saboda in zama wata a duniya zan iya kashe kowa, nice na kashe yaron Huddy na maƙalawa Nihal, yanzu kuwa mahaifina ne ya maƙalawa Nihal, dole saimun mulki ƙasar nan, har uwar mijina na ce a kashe saboda yana mata biyayya" Gaba ɗaya acikin kotun kowa ya fara salati dama mahaifinta bai zoba shida su Mr. President, gaba ɗaya khaleesah tamkar wata zararriya haka ta gama tona asirin kanta da kanta, zuciyar batason ta furta amma gaba ɗaya bakinta duk wani sharri datake shirin yi da wanda ta yi saida ta faɗa kai tsaye a wurin, nan take alƙali ya ce a ɗaure ta sai angama sabon bincike a kanta!! Hakeem Nihal a hannun sa da gudu yabi hanyar barin kotun, wasu police sunso hanashi fita da ita ya daka musu tsawa dole suka nemi hanyar bi suka shafa masa lafiya. **************** Dukkanin wani bincine ya tabbatar da laifi akan khaleesah, ita kanta bazata iya cewa ga dalilinta na gayawa duniya gaskiya, abu ɗaya ta sani can ƙasar zuciyarta ba haka taso ba, ta rasa dalilin daya sa gaba ɗaya da zaran an tambaye ta sai taita bada amsar gaskiya! Wannan ya sanya aka yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya amma ƙememe mahaifinta ya ɗaukaka ƙara tare da cewa sam bai yarda da wannan ƙazafin ba kuma dole ya karɓi belinta. Mr. President cewa ya yi a ƙyale ta da wannan hukuncin ya yafe mata, amma gaba ɗaya mahaifinta bawai ya gama sharewa bane, dan haka ya shirya tuntuɓar Hakeem makomar aurensu. Har lokacin bata dawo acikin ishashen hankalin taba saboda abinda ya same ta,yanda take kwance haka al'amarin zuciyar ta ya ke a kwance ko shakka babu ta shiga tsoron zama da kishiya, kenan yanzu so akayi a kashe ta? Allah kaɗai shine ya ƙwace ta. Hakeem da tun ɗazu yake tsaye kanta yana kakkon ta zama yayi akan gadon na asibiti sannan kuma saiya riƙo hannun ta, abinda ya tilasta mata waigowa ta kalle shi, a hankali ta lumshe idonta tare da baiwa ƙwallan idon ta daman gangarowa daga idonta, hannu ya kai ya share mata sannan ya ce, "Tun jiya ban dawo ba kiyi haƙuri" Kukan ne yaso ya ƙwace mata "Yaa Hakeem ka yarda dani wallahi ban aikata ba, ban aikata laifin da ake zargina da shi ba na rantse maka sharri ne aka ƙullamun, taya zan cutar da jinin ka? So akeyi a rabani da kai, so akeyi a kafawa bayana mummunan tarihi, ina zankai wannan abun kunyar da wane ido zan kalli mutane, dan Allah koda zasu kasheni a yau ka ce ka yarda dani bazan aikata wannan mummunan aikin ba" Shafar sumar kanta dake a barbaje ya yi sannan ya ce, "Koda duka duniya zata taru ta bada shaidar abinda aka faɗa cewar ke kin aikata wallahi bazan yadda ba, Nihaly nasan halinki fiyeda yanda nasan halin kaina, nasan bazaki taɓa aikata abinda ake zarginki da shi ba, ko cinnaka bakyaso ki kashe bare ɗan mutum, kwaɗayin mulkin da ake alaƙanta ki dashi ni bazai sa na yarda ko 'yar arziki ce Nihal acikin sa kika tashi, meye ne yanzu zai girgiza ki? Na tabbatar wannan sharin zai koma ne akan mai shi dan tun kan akai ko ina khaleesah ta gayawa kotu da dubban mutanen sa suka halarci kotun cewar ta aikata har abinda bamu ma sani ba, cewar tana aikata zina da wani bokan ta kuma yaron ma da aka kashe na bokan ne. Jiya har abinda bashi ya kaimu kotun ba saida khaleesah ta faɗa, dalilin aurena da ita ma bata raga ba. A jiyan har dare baki farfaɗo ba shiyasa na tafi da safe kuma na koma kotu inda aka yanke mata hukuncin kisa amma mahaifin ta ya kafe akan lallai saiya ɗaukaka ƙara hadda karɓar belinta. Amma Abi ya ce a watsar da wannan maganar taje itada Allah aure kuma tuni na aika mata sakinta har uku dan bana bukatar gyara, Huddy tana ta kuka akan bakida lafiya" Sororo ta yi tana kallon sa sannan daga bisani a hankali ta furta kalmar "Alhmdulillah". *************** *Bayan wata uku* Abubuwa da dama sun faru a wannan lokacin, ciki hadda ƙin yarda da sakin da Hakeem yayiwa khaleesah saida ya fito musu a sojan sa sak! Khaleesah da shirin ta taje wurin Bokan ta na abuja akan ya taimaka yayi duk abinda zaiyi aurenta ya dawo akan ta itada Hakeem, anan take yace saidai ta nemi ko boka tabuara na sati ɗaya inda ya tabbatar mata idan ya saketa tayi idda zaiyi aiki Hakeem.ya maidata gidan ta, anan ta buƙaci ya aure ta ya ce sam bazai aureta ba saidai ya haɗata da wani bokan, nan da nan ta amince haka ya nemo boka ita batama sanshi ba aka ɗaura aurenta da wannan bokan, nan ta ke bokan nan ya nemi tarawa da ita nanfa tana ganin bokan hankalin ta ya tashi. Ba wani bane fa ce bokan garin su, batada labarin sunsan juna dama bayan ya kashe mata yaro saiya tafi wurin abokin shegantakar sa ya bashi labarin khaleesah, shikuwa daya gano ɗansa ne ta bayar aka kashe yayi alƙawarin tabbas saiya ɗauki fansa akanta. Shine fa aka shirya mata wannan ƙullaliyar dama kuma sunsan zata nemi ɗaya daga cikin su. Khaleesah taƙi yarda ƙememe taga rashin mutun ci, dan kuwa nan suka shaƙa mata wani turare suka tasata agaba sukayi amfani da ita gaba da baya sama da awa shida sida ta galabaita, farjinta tamkar zai faɗo ƙasa saboda yanda ya kumbura. Malam da suka saba sheƙe ayarsu yana kallon ta yace "Kin kashemun yaro kin zaci zakici bulus, shima kin kashe masa ɗan saurayin damuke taƙamar zai gajemu kin zaci zakici bulus, to gaba ɗaya munyi maganin ki, bake taƙamar ki bin bokaye ba, to wlh ko jaɓa saita fiki farin jini acikin al'umma, karki ƙara zuwa inda muke asarariya, kuma daga yanzu daga rana irin wannan babu wani namiji dazai kuma kusantar ki, idan kika buɗe ƙafarki wari wanda ke niyar kusantar ki zaiji da har seyayi amai, mahaifarki ma nayi aiki ancuremun nayiwa wata aiki da ita, koda zaki kawo duk mutanen duniya idan sunzo nan saidai suka fili badai gida ba, kema yanzu kina fita idan kin waigo saidai kiga fili badai gida ba" Kuka ta saka ta shiga magiya kamar zatayi sujjada amma basu saurare ta ba bokan garin su ya ce "Bashi bane abin tashin hankalinki yarinya, bazaki gano kinyi kuskure ba har sai sanda sha'awa ta addabeki kuma ɗa namiji kawai zai iya kawar miki amma da kuɗinki ba mai iya kusantar ki, na saka miki yawan sha'awa khaleesah saikije kiji da wannan kawai! Tasha kuka daga ƙarshe suka haɗa mata da duka suka kore ta. Yanda ya kafeta da ido sai abinma ya bata dariya "Sadaukee kallon na meye? "Ba komai ba, yau na tashi inaji ajikina wani mummunan abu zai faru dani mara daɗi, ina tsoro idan ba rasaki zanyi ba, narasa dalilin faɗuwar gaban danake fama dashi haka kurun, nasan zaki kwantar mun da hankalina, na tabbatar bazaki barni a haka ba saikin nemamun addu'a shiyasa nazo" Murmushi tayi da ɗan cikin da sam bazaka gane akwaishi ba saika ƙura ido sosai,shafar sumar kansa ta yi "Sadauke bamai iya kaucewa ƙaddarar sa amma a irin waɗan nan lokutan ka yawaita furta Innalillahi wa inna ilaihiraji'un, wannan shi kaɗaine abinda zai kwantar maka da zuciya ina maka fatan ƙaddarar ta zama mafi alkhairi acikin duk wata ƙaddara daka taɓa fuskanta arayu" Janyota ya yi jikinsa, yana furta kalmar data gaya masa dama a zaune yake tana tsaye wannan ya bashi damar ɗaura kunnen sa asaman cikin ta, babyn kuwa kamar ya sani ya soma wuntila ƙafa yana kicking, dariya ya yi "Ohh wannan unborn ya iya rigima, kinji harbi wai" "Lokacin neman abincin sa ne ya yi yunwa yakeji" Kafin ya bata amsa ihu suka jiyo!!! Huddy tana ta ƙoƙarin kashe Gas bayan kammala girkawa Nihal moimoi datace tanaso amma saiyaƙi ya ɗauke duƙar da fuskarta tayi tana leƙen ƙasan tukunyar tanason sanin dalilin gas ɗin naƙin mutuwa amma saitaga tamkar wutar tana bin hannunta, hannun tabi da kallo har zuwa sanda ƴakai zuwaga hannun rigarta nan take wutar but ta kama ilahirin jikinta!!!! Wannan shine ihun daya gayyacesu zuwa kitchen ɗin Nihal inda dama anan take mata girkin. Mom Nu'aim. 10/6/21, 11:15 PM - Buhainat: *SAD INDEED, THE END* 41. Hankalin isarsu kitchen ɗin gaba ɗaya huddy ta rikice batasan me take so ba, wannan ya sanya gaba ɗaya ta afka ajikin Nihal inda sukayi tarayya wurin ƙonewar!! Ihunsu a tare ya kira mutanen gidan gaba ɗaya suka rankaya anan. Baba surayya itace ta ɗebe zanin jikinta ta jiƙashi a ruwa ta rufawa Nihal da bako ina jikinta ya kamaba, inda Huddy ma aka shiga watsa mata ruwa da ƙyar aka kashe wutar da na jikin Nihal dama kaya ne ya taɓa amma baijega fatarta sosai ba sai inda ba kaya, Huddy kuwa hasbunallah!! Gaba ɗaya tama daina motsi, Hakeem dayayi mutuwar tsaye matsawa ya yi kusa da ita ya cicciɓe ta amma me suturar data ƙone ajikinta ta haɗe da fatar ta suna saɓule wa, miƙewa tsaye yayi yana ja da baya a hankali, saida ya isa ƙarshen ginin ɗin kitchen sai kawai ya zube awurin asume. Dole ambulance aka kira ta wuce da su asibiti, gaba ɗaya Nihal ɗinma a rikice ta ke, anan aka nata dressing amma Huddy kallon farko game hankali yasan koda ta rayu bazata mori rayuwar ba hatta fuskarta a wani gefen ta ƙone, batama taɓuwa dan sabulewa takeyi haka akayi mata dressing Hakeem bai farfaɗo ba har sai wsshe gari inda ya tarar gaba ɗaya Nihal ƙunan kaɗanne amma Huddy hatta gashin kanta ya ƙone, tunda abun ya faru batayi magana ba har sai bayan sati biyu ana mata kallon taji sauƙi za'a fita da ita waje sannan ta soma magana, Hakeem duk ya je ganta sai yayi ta kuka tamkar wani ƙaramin yaro. Yauma hakane dayaje hannunta dake a ƙoƙƙonge ya kalla kamar yanda ya saba surutan sa haka ya ce "Huddy wannan shine abinda yayi mun nauyi a ƙirji ransr da wannan mummunar ƙaddarar ta sameki. Wannan shine abinda nake gayawa Nihal take cewa inyita addu'a, tabbas Allah mabuwayi shine sarkin sarakuna, wlh shishi kaɗai ya isa ya mayarda mai lafiya mara lafiya acikin daƙiƙa ƙasa da ɗaya, kalli yanda haliutarki ta sauya kome zaki zama arayuwa zan rayu dake Huddy, zan soki fiye da soyayyar dana miki a baya, ke mai kirki ce kuma inshaa Allahu zaki tashi kinji" Da ƙyar ta iya ɗaga baki ta ce "Hakeem bazan rayuba ninasan, zuciya,gangar jiki da ruhina suna kusantoni sosai kusada kushewa ta, idan da abinda na aikata agareka ka yafemun, ka gayawa iyaye da abokan hulɗata duk su gafarce ni, ka taimaka ka nemamun yafiyar kowa da kowa, ni wannan ita ce kaddara ta, kuma tabba Gamo na dakai alkhairi ne Yaa Hakeem, dalilinka na daina shirka na tuba, kacigaba damun addu'a Allah ya gafarta mun" Kuka ya ƙwace masa "Haba Huddaisa wannan wace irin magana ce, gashi nan an samu ci gaba kin soma magana, da ikon Allah zaki miƙe, inshaa Allahu zaku warke zamu rayu cikin so da ƙaunar juna ki daina faɗar wannan baƙar maganar kinji" Wani wahalallen murmushi ta yi sannan ta ce "Ka yafemun" Saikuma ta soma shaƙuwa daganan sai kakarin mutuwa, yana kuka yana kalimatushahada har Allah ya bata ikon amsawa daga nan ta amsa kiran Allah!!!! Kuka kam anshashi tunba Nihal ba data ɗaura alhakin komai akanta tunda ita ta tilasta akan saita mata alale. *Bayan wasu watanni* Nihal sai jijjiga Litle Hudy take amma banda ihu babu abinda takeyi, yarinya duk rarrashin da zaka mata gaba ɗaya kamar tunzurata kake, ta iya kukan banza kamar me, Hakeem ne da kanshi ya karɓeta ya soma rarrashin ta, da ƙyar ta yi bacci, kallon Nihal yayi cikin tausayi sannan ya ce "Sannu Nihal, Hudaisa tana yawan baki wahala ace yarinya sai dare ya tsala taita mana ihu" Dafa kai ta yi sannan ta ce "Ni yau gaba ɗaya da tunanin khaleesah nake ɗawainiya, anya yaa Hakeem ɗan adam bazaiwa kansa faɗa yaji tsoron Allah ba?" Murmushi ya yi sannan ya ce "Ki manta da wannan aitaga sakayya, ni gaba ɗaya tausayin da take bani baifi warin datake ba, tun abin yana a ɓoye harya bayya na, gaba ɗaya yanzu namiji indai Namjine ko ƙaninta ne ko yayanta keko ubanta warinta amai yake sakashi, wannan shine ƙaiƙayi koma kan masheƙiya" shafa kanta tayi "Dana ganta saida na yi ƙwallah, gaba ɗaya tamkar ba khaleesah 'yar ƙwalisa ba, Allah yasa mufi ƙarfin zuciyar mu" Cakulkuli ya soma yi mata yana faɗin "Rabu dani da zancen wannan mummunan GAMON! Hannunsa ta soma riƙewa "Zan daina amma ka barni" Gaba ɗaya bai saurare ta ba haka ya ringa yi mata saida yaga tana shirin shiɗewa sannan ya dakata, nan da nan suka afka shafin ma'aurata suna shirin kashe bus Huddy ta cancara uwar ƙara nan da nan gaba ɗaya suka kalli juna suka kwashe da dariya Hakeem ya ce, "Wainikam yaushe zaki yaye ta ne, ysrinyar nan tsakani da Allah bata ƙaunar muke kashe arnan nan,ki yaye ta mu tattara mu kaiwa Ummi tayita kaya" Dariya suka kuma sakawa sannan ta soma bata nono, saida ta kwantar da ita sannan suka tsunduma aikin neman lada!! ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *TAMMAT BI HAMDILLAH!* *Abinda muka faɗa daidai Allah ya bamu ladan sa. Inda mukayi kuskure kuma Allah ya gafarta mana ya yafe mana.Allah ya bamu ikon aiki da abinda aka rubuta na alkhairi Ameen.* *BANAN MUKASO TSAYAWA BA, AMMA DALILAI DA DAMA SUKA TILASTANI DATSE TSAWON RUBUTUN, INA FATAN A HAKAN MA KUN IƘMANTU KUMA SAƘONA YA ISO GAREKU, NAGODE DA ƊINBIN ƘAUNA ALLAH SAKA DA ALKHAURI.* *'YAR MUTAN GALADANCHI KE MUKU FATAN ALKHAIRI.*