[2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *63* Ganin ya sake mik'ewa zai cigaba da Abunda yake yasa ta bude bakinta da ya bushe sosai tace"Don Allah kayi hakuri ka rabu dani nagaji wallahi." Girgiza mata kansa yayi yana lumshe idonsa yace." Baby ni bangaji ba ki k'yaleni nayi kinji ko." Cikin shagwaba da sangarta yake mata magana yana wani irin marairaice mata, yanayin yanda yake mata yasa ta sake jin Sabon fleengs a jikinta ta lumshe idonta tana jinsa yana mata salon shi Wanda yake rikirkita mata jiki ta rungume shi kam tana sauke ajiyar zuciya wannnn karon da kanta ta had'a bakinsu guri guda saboda yanda take jin wani irin fleengs a gangar jikinta. Sai da sukayi awa uku suna aikin Abu d'aya Hanifa yanzu ta zama 'yar gari ta fara gane dad'in Abu idan ta tuno lokacin da take realizing sai ta lumshe ido tana ji kamar kar dadin ya 'kare wanka sukayi a tare yana ta wani lallab'ata da kansa ya dauka mata wasu irin Riga da wando masu mugun kyau da tsada ya bata tare da fad'in"Kiyi min kwalliya dasu tunda mun daina fad'a ko."! Da murmushi a fuskarsa ya fadi maganar kar'ba tayi tana duba kayan wandon irin na jins ne iya cinya Yana da blet da wasu sar'koki a jikinsa rigar kuwa irin mai kamar brixiya nan ce da mad'auri gaba da baya duk jikinta a waje yake da hatta Brest dinta basu 'buya ba.... Kayan ta fara sawa a jikinta shi kuma yana binta da kallo kamar ya lasheta sai lumshe idonsa yake yana gyara mata har tayi tsaf!! Wani irin kyatatacan kyau tayi masa ya dunga mamakin yanayin tsarin jikinta duk Kyawun jikin Katrina yau ya tabbatar da cewar Hanifa ta fita, boxer kawai ya zura a jikinsa ya rike hannunta suka futa parlor cin yarshi ya zaunar da ita yana kallonta ita kuma kunya duk ta isheta yace." Baby kinga yanda kikayi kyau kuwa? Murmushi tayi masa yace." Pls Baby ki daina min abunda zai dunga bata min rai kinji ko." Daga kanta tayi ya 'kankatar da muryarsa yana fad'in"Kice kina sona har karshen rayuwarki." Kallonsa tayi ya kai bakinsa saman idonta yana hurawa lumshe idonta tayi ta bud'e su tana kallon fuskarsa girarasa ya daga mata tare da fad'in"Dazu kince baki sona ko."!? Girgiza kanta tayi tace"Abunda kake mun ne bana so ka duba ka gani na baro iyayena da 'yan uwana na zab'e ka kai kuma sai bani wuya kake kana zagina. " muryarta na rawa ta k'arashe maganar." Yace." Har in daina numfashi zuciyata bazata daina sonki ba kuma bazan taba cutarki ba INA so duk wani Abu Dana umarceki dashi Kiyi ki daina min musu ni kuma nayi miki alk'awarin rikeki da amana zan kula dake sosai zanyi miki komai na rayuwa." Lumshe idonta tayi tana jin yanda yake mata dadin baki tun zuciyarta bata yarda har ta amunce din yana sonta kawai dai yana da wani irin haline amma tana ganin zatayi kokarin yi masa biyayya soyayya suka yini suna yi sai da yamma ne suka sake wani wanka tare ta kalleshi tana marairaice fuska tace"Hanny Allah ka kawo min kayanmu na Hausa wallahi bana jin dadi in zauna da wannnan a jikina in baka gidan." Da lumsassun idonsa yake kallonta kafin yace." Zan kawo miki gimbiya kome kike so zanyi miki kinji ko." Dariya tayi cike da farin ciki ta sanya wata duguwar Riga wacce taji stons rigar tayi mata kyau mutuka ta kuma fidda sharp dinta sosai ya dunga binta da kallo yana lumshe idonsa inda take ya nufa ya karbi abunda take gyara gashin ta dashi ya fara gyara mata yana d'aga mata girarshi ta cikin mirror din tana kallonsa sai dariya take masa tana son salon soyayyar sa shi kuma yana so yaga tana dariya dimple dinta na lo'bawa Yana bala'in sonshi sai da ya gyara mata gashin tsaf ya tattara shi tsakiyar kanta ribonm ya d'aura mata ya d'ora mata vail saman kanta ita kanta da ta kalli mirror din ta tabbatar tayi kyau kwana uku kacal fatarta tayi Wani fresh turarashi ya dauka ya fesa mata jikinta ya kama hannunta suka futa tare......... Sonop shi da Mobson zaune kan kujera suna kallon waya da alama akwai abunda suke dubawa suna futowa kallo ya koma Kansu Mobson yaji wani irin b'acin rai haka kawai ya dauke kansa daga Kansu shifa yana yiwa Khalid bakin cikin samun Wannan santaleliyar yarinyar Sonop kuwa fuska ya saki sosai ya mike da sauri ya 'karasa Khalid ya sake ta rungume juna sukayi Sonop na Dan dukan bayan shi yana dariya yana sakinsa yayi kanta zai rungumeta da harshen turanci yake fad'in"Baby kinyi kyau ke d'in ta mussaman CE." Saurin kaucewa tayi jikinta na 'Bari Khalid ya rike mata hannu da murmushi a fuskarsa yake kallon Sonop din da soka hannunsa cikin aljihun jins din dake jikinsa cikin turanci suke magana dashi Sonop din ya d'aga kafad'arshi alamun babu damuwa Khalid ya kalli Mobson dake ta faman latsa waya yace." Guy yane ina Abbakar ne."!? Yace." Yanzu zai shigo kasan shi da baccin tsiya na Riga shi tashi ne." Kafin Khalid din yace wani abun sai ga Abbakar ya shigo parlor yaji dadin ganin Hanifa tare da Khalid ya saki fuskarsa sosai tace"Ya Abbakar barka da yamma." Yace." Barka Hany ya kadaici ." shiru tayi Khalid yace." Guys muje ko." Tare suka futa suka shiga wata mota mai kyau da tsada Hanifa ta dunga bin garin da kallo tana kallon yanda tsare-tsaren gine ginen su yake lallai america komai nasu daban ne wani irin titi suke tafiya a kanshi duk da yaks akwai sauran haske a gari amma fitilo ko ta INA sai kyalli suke wani katafaran gate taga Motan na niyyar shiga gabanta ya fad'in ta dunga bin harabar gidan da kallo karnika ne kusan biyar suna shawagi a gurin ga sucuritys ko ina grest kafet ko ina lambu da gurin hutawa ne can gurin da ake parking Sonop ya shiga da motar Kafin d'aya daga cikikb securitys ya karaso gurin bude murfin motar yayi yana musu barka da zuwa A takure Hanifa ta futo tana bin gidan da kallo mamaki take da irin gurin ganin yanda Securities suke bawa Sonop girma ta gane gidansu ne Kafin ma ta gama tunaninta taga wata baturiya ta futo da jikinta sanye da wata gunturawae Riga iya gwiwa hannunta rike da wata 'bak'ar jaka mahad'in takalmin dake kafarta mai tsinin dunduniya Linda kenan mahaifiyar Sonop tana ganinta ta gane kamaninsu da farin ciki ta 'karaso gurin tana yi musu Welcom. Khalid taje ta rungume tana d'an dukan bayan shi Kafin ta rungume Hanifa a jikinta tana shafa fuskarta tare da 'kwarzanta kyawun ta Sonop Yace. " Mom zakije unguwa ne." Tace." Zanje gurin birthday ne amma Janipar da Burandi suna ciki na Sanar musu da cewar zaka kawo musu ba'kuwa." Sallama tayi musu kafin ta wuce motarta su kuma Sonop ya jagorance su shiga had'addan parlor da ya amsa sunansa gurin had'uwa Janipar da Burandi suna zaune kujera d'aya suna sanya da wasu matsayatan kaya duk jikinsu a waje manya-manyan nonowan su sai shek'i suka sun kumburo da alama suna shaye-shayen maganin kara girman su kana kallonsu zaka fahimci cewar cikakkaun turawa ne fatarsu fara tas hatta da gashin Kansu ba baki bane hira suke suna ciye-ciye sukayi sallama suka shiga Mobson ya samu abun kallo ya dunga lumshe idonsa yana jin sha'awarsa na tashi shi kuwa Khalid tunda ya kallesu sau daya bai sake ba yana ganin kyauta a ka bashi su bazai kar'ba ba Abbakar ma dai basu masa ba cikin turanci Sonop yake musu bayani komai Janipar ce mai Dan sakin fuska a cikinsu tazo taja hannun Hanifa ta zaunar da ita tsakiyar su sai wani irin turanci take mata Wanda bata ganewa Sonop yace."Ba taji sosai." Girgiza kai tayi tana shashafa mata jiki. Hanifa ta dunga bin Khalid da kallo kamar ta fashe da kuka haka take ji. A nutse ya karasa gurin ya mikar da ita tsaye rungumeta yayi a jikinsa sosai yana mata magana Cikin rarrashi kan tayi hakuri ta zauna gurinsu akwai abunda za su futayi yanzu ta ta zauna cikinsu saboda maganin kada'ici" Hanifa tana ganin da ta zauna tare dasu gwara ta zauna ita kadai cikin gida yafi mata alkairi ita Sam bata son Abunda zai hadata da wani Arne cikin 'kasar kowa yayi addininsa kuka take yana rarrashinta duk suka zuba musu ido Burandi da ta mato kan Khalid din taji wani irin kishin yarinyar sosai ta kwadaitu da guy din, bakinta ya fara sha yana tsotsa yana lumshe idonsa hade da shashshafa bayanta sai da ya tabbatar ya sanyayar mata da jiki sannan ya kaita ya aje kusa dasu Kuka take tana kallonshi Shi kuwa Sonop sai shafa kansa yake cike da wata irin mahaukaciyar sha'awar yarinyar yake jin anya zai iya wani Abu a halin yanzu Khalid ya tsokanosa ganin yanda yake kiss din yarinyar yana lumshe idonsa ya gane yana jin testing sosai futa sukayi kai tsaye wani Barbing Saloon na mussaman suka nufa, duk wannan Tarin sumar kan nashi da yayi shekara da shekaru yana kashe mata kudi hade da tattalinta ta ko wane fanni haka ya zube zunzurutun kudi ka asketa tas kanshi ya zama babu 'Kwallin gashi na gamin gafara gaban mirror ya tsaya yana dubawa Sonop na 'kara kwarzanta masa yanda hakan yayi masa kyau murmushi yake kawai lallai futar ta mussamance. Shi kadai aka yiwa irin wannan s asakin saboda muhimancinsa Su kuma akayi musu iri d'aya bayan sun futa daga barbign saloon din suka nufi wani had'addan boutique nan suka dunga jibgar 'kananun kaya na mussaman had'e da kayan ado irin dangin su sarkoki irin nasu da yan kunne tafka tafkan zobuna hade da agogona masu mugun tsada takalma boot ko wane dressing da nashi Khalid ya siyawa Hanifa ingilsh wears kamar mahaukaci duka duka dogawayen rigunan daya siya mata basu fi bayar ba haka suka cika mota da siyayya suka nufi gida ko da suka isa gidan kayan kawai suka sanya aka kwashe suka sake futa yauma club din suka nufa cike da nishadi *** Hanifa takure take cikinsu su kuma suna ta kallonta da mamakin kyawun ta gami da rashin wayewarta sai magana suke mata ta kasa tanka musu abunda ta fuskantar dasu kawai take iya daga kanta amma tana ganin babu wani Abu da zata iya koya a gurinsu na wayewa tana kallonsu suka bude wata shirgegiyar show glass taga sun futo da wata kalba da ko ba'a fada mata tasan giyace a ciki suka mik'a mata kwalba daya karba tayi ta aje kan table din dake gabanta tana kallonsu suka ware kid'a suna rawa suna kurbar abunda ke cikin kwalbar suna dariya kanta ya dunga juya mata tana jin wani irin ciwon kai kwanciya tayi kan doguwar kujerar tana kallonsu dish-dishi Janipar tazo tana Jan kafarta cikin layi ta dube idonta Tana kallonta bakinta take kallo ta gane magana take mata wacce bata fahimtar komai lumshe idonta tayi bacci ya dauketa mara dadi.... Su kam bayan sun bugu nan suka zube suka fara aikata masha'arsu suna nishi cike da nishadi Cikin baccin ta taji nauyin mutum a kanta a furgice ta tashi taga Burandi a kanta da sauri ta ture ta ta fadi ta mike tsaye jikinta sai kyarma yake kallonsu take suna yi mata dariya Janipar tazo ta kama hannunta tana mata magana Fuzge hannunta tayi ta matsa gefe guda tana mamakin abunda sukeyi cikin nishadi suka cigaba da tsotsar junansu Hanifa kam rintse idonta tayi tana tur da wannan d'abi'ar tasu gani tayi sun rungume juna sun nufi wani bedroom ajiyar zuciya ta sauke ta zube nan bakin kofar shigowa tana tunane tunane can taji alamun kamar za'a bude kofar a shigo zabura tayi ta mike tana zare ido Linda ta shigo parlor da sallama hada ido sukayi da Hanifa da sauri ta rungumeta Tana tambayar ta INA so Janipar Hanifa kasa CE mata komai tayi taja hannunta suka haura sama kan wani makeken bed da yasha shimfid'a na alfarma ta zaunar da ita tana fadin"bari inyi wanka in futo in shiryaki." Hanifa dai binta kawai take da kallo har ta shiga toilet matar duk alamun tsufa ya kama ta amma tana Abu irin na yara a gogon dake kafe a dakin ta kalla taga k'arfe goma dai-dai sai a sannan ta tuna batayi sallahr magariba bare Isha'i dama tana duba lokaci ne duk lokacin da ake sallahr farilla a Najeria sai tayi tana kallo Linda ta futo daga toilet jikinta da towol ta shige wani guri minti goma ta futo a kintse zama tayi kusa da ita Hanifa sai binta take da kallo Linda ta bude drowar dake gefen gadonta ta d'auko wani kwalin magani mai Dan tsayi tq mik'awa Hanifa tana yi mata bayanin yanda zatayi amfani dashi wai na Karin ni'ima ne kuma yana k'arawa mace sha'awa duk sanda zasu sex da mijinta ta dunga sha hanifa dai karba tayi kawai ba don zatayi amfani dashi ba ,Mik'ewa tayi taje ta kunna TV take Hanifa ta rintse idonta ganin mace da namiji tsirara suna sexcual salo-salo Abun babu dadin gani gabanta ya dunga fad'uwa Linda tazo ta zauna kusa da ita tana yi mata dariya tare da kara yi mata bayani sosai wai so take ta koyi yanda ake kwanciyar aure saboda ta samu labari daga bakin Sonop cewar bata da wayar wa komai dama kuma batayi mamaki ba ganin yanayin shekarunta da kuma 'kasar da ta futo Hanifa dai jinta kawai takeyi don ba sosai take fahimtar Abunda take cewa ba saboda hard'addan turanci ta ga yanda take nuna mata abunda yake faru a TV din ne yasa ta gane abunda take nufi. Wani irin takaici da damuwa suka tarar mata a zuciya k'arfe goma sha biyu na dare babu alamun zuwan khalid bare ya futar da ita daga gidanan kafuranan har yanzu TV aikin abu daya take blue film ne series da Wannan ya kare wani zai shiga jinsin mutane daban daban style kuwa inda ana koya ta koya iri-iri Linda ta kalleta tare da kallon agogo tace"Ni zanje in kwanta gashi nan ki cigaba da kallon idan kinji bacci ki kashe TV akwai kayan bacci Cikin sif ki bude ki kimtsa jikinki." Hanifa ta bita da kallon tsana har ta futa daga dakin..... Da sauri taje ta kashe TV din ta dawo ta kwanta kan bed din ta fashe da wani irin kuka mai cin rai kallon wannan abun ya sanya ta jin wani irin yanayi a jikinta sai kyarma take niples dinta na mik'ewa suna kyakyayi sosai take jin kamar hannunshi a kasanta yana mata wasa kamar yanda ya saba jikinta ya shika sosai zazzafar sha'awa ta taso mata ya riga da ya sabar ba mata da salon soyayyar shi bayan haka kuma ta kalli wannan shadancin yayi mugun daga mata hankali babu abunda take illah taji yana tsotsar kasanta kamar yanda taga saurin yarinyar nayi mata a TV kuka take tana kara damk'e pillow a k'irjinta haka bacci ya dauketa mai cike da mafarkin Khalid din da soyayyar sa dake ta kwanta da nauyin sallah a kanta gefin asubah ta farka bayan tayi mafarki gata tana sallah a furgice ta bude ido ta duro daga bed din dakin take bi da kallo cike da tsoro ta shige toilet din wani irin haddadan toilet ta gani da bata ta'ba ganin irinsa ba ko a cikin film da sauri tayi Abunda zatayi ta futo can wani guri ta kebance ta nannade kanta da mayafin a bayar jikinta Sallah ta tayar tana yi tana kukan zuciya hade da rik'on Allah ya kawo mata sauki cikin lamuranta ta Dade tana addu'a kafin ta mike daga gurin bakin window dakin ta nufa ta d'age labulen tana le'ken harabar gidan a hankali taga mota na silalowa cikin gidan tsaye tayi tana kallon aka bude kofar motar mutumin nan dake mugun bata tsoro ya futo daga ciki securities na bin baysnshi kai tsaye taga ya nufo cikin gidan sakin labulen tayi ta ra'be jikin bango gabanta sai dukan uku uku yake. Motsi taji a bayanta ta juyo da sauri suka had'a Ido da Linda ta shigo cikin k'ananun kaya masu fiitar da tsaraici kamar ba babbar mace ba ta karaso gurinta tana rungumeta hade da tambayar ta yaya ta tashi Hanifa ta fahimci matar tana da saukin kai da son mutane yasa ta gaisheta da irin na turancin Mara kangado Linda ta amsa taja hannunta suka futa daga dakin dakin dake kallon Wanda suka fito taga sun nufa Linda tana fad'in"Muje Ku gaisa da (Hero) sunan da Linda take kiransa dashi kenan Ya shigo gida yanzu Hanifa dai binta take Zigwi-zigwi suka shiga cikin dakin Had'uwar d'akinsa tafi ta Linda nesa ba kusa ba ko ina ta kalla ta wata irin kwabet ce kudi a jere ga wasu irin fitulo da akayi musu ado da Gold sai shek'i suke tsakiyar rufin dakin wata tafkekiyar Fitila ce mai Wani irin ado mai bazar bazar glop d'aya ne a tsakiyar futular ya haske dakin gabadaya sai shek'i yake kana kallon hasken kasan na Gold ne Janipar da Burandi ta gani gaban shi yana shafa Kansu Linda taje ta zaunar da ita kusa dashi Tony ya d'ago kansa yana kallon Hanifa nan Linda tayi masa bayanin ta babu zato Hanifa taji ya rungumeta yana shafa bayanta Ihu! Ne kawai bata kurma ba amma jikinta sai kyarma yake Ta sunkuyar da kanta kasa dalili bata so ta kalli fuskarsa tunda tayi masa kallon farko take jin tsoron sa turanci yake zubawa Wanda bata San me yake cewa ba. Kafin Linda tazo taja hannunta su futa daga dakin. D'akinta ta mayar da ita ta zauna kan bed ita kuma ta futa jimawa kad'an sai gata ta shigo da wani madaidacin akwatu a ganinta gabanta ta bude shi Hanifa ta ga wasu irin gold a ciki sao shek'i suke Dan kunne da sarkoki a warwaraye sarkokin kafa ko wanne kusan set biyar Linda take mata bayani da cewar (Hero) ne yayi mata kyautarsu." A tsorace take kallon matar... *31/1/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *62* Katrina itace yarinyar da ya samu ya ma'kalewa yarinyar irin black ameracan nan ce tana da mugun kyau da tsarin jiki mai kyau duk wani Abu da ake bukatar ya mace ta kasance dashi Katrina tana dashi itama tunda taga Khalid din ta mak'ale masa shiyasa tana tayawa bata tsaya musu ba suka fad'a wani kebantaccan daki Khalid Yana ji bazai iya yin wani Abu da mace Cikin bainar jama'a ba. Shiyasa ya jata dakin.sosai ya gigice ya dimauce da sallon romancing din da take masa kwanciya yayi plate kan bed ita kuma na gurfane gabanshi tana yi masa wasa sosai yake sakin nishi da gurnani kafin ya Ankara yaji ta kama joystick din ta fara sucking yaji wani irin yammmm!! A jikinsa abunda yake bala'in so kenan yake so Hanifa tayi masa amma saboda k'auyanci taki. Mik'ewa yayi sosai kan bed din yana lumshe ido dadi na ratsa masa kwakwalwa Katrina sai gigita shi take da sallonta yana ihu!!! Ita kuma tana masa dariya bakinta ta cire ta haye kansa kamar yanda uwa take shayar da Yaro nono haka ta sama sa a baki aikuwa ya cafka da sauri ya fara tsotsa cikin futar hankali Katrina ta dunga ihun dadi gabanta na zurara joystick dinshi ta kamo da hannu tana kokarin tusawa a gabanta ya matse jikinsa domin duk abunda yake yana Cikin hankalinsa yana ganin tunda bai aikata zina da Hanifa ba babu wata mace da zata rinjaye shi indai romancing ne zaiyi ya ragewa kansa zafi....... Katrina ta gigice ta Kai makura gurin bukatuwa da turanci take masa magiya kan ya cita kansa kawai yake girgiza mata ya kwantar da ita hannunsa ya zura kasanta yana mata wani irin wasa take ta dunga ihu tana rirrike dantsansa yanayi yana murza nonanta Katrina ta dunga nishi tana sambatu daf da zatayi release ne ta dunga Wani irin ihu da bashi haushi hannunsa ya zare da gayya aikuwa ta rarrumoshi ya fado jikinta yaji wani irin ruwa me dumi a jikinsa Alamun ruwan jikinta ne da Jan ido yake kallonta itama shi take kallo kwanciya yayi ya bude mata jikinsa taga joystick dinshi a tsaye kyam- kyam take taji gabanta na motsi gaskiya zata dadi Abunda ta fada kenan kafin ta kama da hannunta tana wasa da ita ta kaita bakinta ta fara tsotsa Cikin wani irin salo. Ajiyar zuciya kawai yake sauke yana nishin dadi har ya samu yayi relinzing sosai ya samu gamsuwa kamar Wanda yayi sex kwanciya sukayi jikinsu duk a mace bacci ya dauke su Khalid ya manta da wata Hanifa tunda ya samu biyan bukatar shi gurin Katrina. 8:30 na safe suka shiga gidan cikin gidan dukaninsu da akwai alamun bacci a tare dasu Sonop da Abbakar Mobson suka nufi part daya shi kuma ya nufi part dinshi fuskarsa a murtuke ya murd'a kofar ya shiga shiru parlor har yanzu TV a kunne take kuma gurin nan inda suka barshi....... Kai tsaye bedroom din ya tabbatar tana ciki ya nufa yana murzawa kofar ta bude ranshi a bace ya shiga can gefe ya tadda ita kudundune jikin hijab da alama sallah ta idar bacci ya dauketa. Hannunsa zube jikin aljihun wandon dake jikinsa ya tsaya kanta hade da tsira mata rikitattun idonsa da suke cike da Neman futuna, jin alamun inuwar mutum a kanta yasa ta d'ago kanta sai da gabansa ya fadin ganin yanda idonta yayi jazur hada ido sukayi tayi saurin kauda kanta tana kokarin mik'ewa daga gurin ya tare hanyar.... Jingina jikinta tayu jikin bango tayi kasa da kanta kwata-kwata bata son ta kalli fuskarsa saboda tsabar yanda take jin haushin sa shima nashi b'angaran hakane haushunta yake ji sosai kamarshi ta rufe masa kofa.... A dakile yace." A kan wane dalili kika rufe kofa kinaji inata bugu baki bude ba." Shiru tayi masa yace."Ba dake nake ba. " Kayi hakuri banji lokacin da kake bugu bacci nake. "Muryarta na rawa ta fadi maganar. Tsaki yaja yana Sosa sumar kanshi yace." Koma dai kina sane kika rufe damuwar ki ce nazo da bukatata kin rufe min kofa ki sani duk sanda na nemeki ki ka'ki to kina cikin fushin ubangji ." Kallonsa take da mamaki a fuskarta tace"Ashe kasan da haka kai kuma kake aikata abunda bai dace ba shin Abunda abokinka yayi min jiya dai-dai ko rashin dai-dai."!? Ta karasa maganar idanunta tsaye a kansa babu damuwar komai a tare dashi yace." Yanda kika dauki abun baibai ni dashi ba haka muka dauka ba ko in manta da garin da kike kuma kin manta sonop din waye haka addininsu yake so ina ganin ba wani abu bane Dan ya rike hannun ki." A cunkushe tace"Kai din da kake ganin kamar ba wani Abu bane to ni a gurina gagarimun abune kuma haramun ne hakan idan baka kishina ni ina kishin kaina saboda haka ka gargadeshi daga yau sai yau kar ya kara taba min jiki kai kadai Allah ya hallata min babu wani gardin banza."Ta'be bakinsa yayi alamun bai damu da maganar da tayi ba yace." Idan kin isa ke din Mara kunya ce kuma Mara d'a'a to ki same shi ki fad'a masa cewar ke d'in Ubanki! malami na addinin musulunci don haka ya daina taba ki." Yanda ya fadin Ubanki! Din ta gane da gayya yafad'a domin ya 'bata mata rai babu shakka taji zafin zagin da yayi mata sosai take kokarin danne hawayen dake kokarin zubo mata ta fara kokarin ratse shi ta wuce tare ta yayi da ganganar jikinsa yana watsa mata Dan iskan kalli wai harshi zata rufewa kofa sannan tace masa azzalimi maganar nan tayi masa ciwo gashi yanzu ta sanya shi yaje ya aikata abunda baya cikin tsarin sa,, ganin yanda yake matse ta jikin bango ne yasa ta fara hawaye tana tunkude shi yana kara danne mata k'irji da NASA yace." Jiya da kika rufe min kofa hakan bai hanani jin dadina ba kece zaki fadawa kowa halina komai kike takama dashi akwai wadanda suka fiki saboda haka ki rike naki ya huta."!! Yana gama maganar shi ya bar gurin tolit ya shiga zuciyarsa wasai yasan ya kuntata mata kamar yanda ta kuntatata masa. Hanifa duk ta fahimci inda maganarshi ta dosa wato zargin ta ya tabbata kenan ba gidan ya kwana ba da taki bude masa kofar yaje gurin matan banza ne innalillahi wa'ina ilahi raji'un. "!!! Zuciyarta taji kamar zata tarwatse wani irin kishi da damuwa sukayi mata dabaibayi kuka sosai take kanta na kara ciwo taja bargo ta rufe jikinta da fuskarta ta cigaba da kuka Mara sauti kwata-kwata yanzu lamarin ya soma bata tsoro tana mamakin dama haka rayuwa take ka amincewa mutum ka bashi amana da yardar ka shi kuma ya cuceka. Wanka yayi ya futo hankalinsa kwance ya kimtsa jikinsa cikin k'ananun kaya irin na shan iska yayi fucewarsa parlor kwanciya yayi kan doguwar kujera bacci nasan daukarshi kira ya shigo wayarshi Mamynshi mik'ewa yayi zaune suka gaisa daga b'angaran ta tace"My son tunda ka kira waya sau daya baka sake kira ba ina fatan kana lafiya ko." Ajiyar zuciya ya sauke Yana murza goshin sa yace." Mamy lafiya ta lau kawai babu time ne shiyasa kika ga ban kara kiranki ba kullum bama zama a gida dad ma tunda na kirashi ranar da muka sauka ban sake kira ba." Mamy tace"To Alhamdullahi dama abunda nake so naji kenan jiya Yayyunka duk sun had'o komai har da na d'ayar matar taka Khalisat ta dage da haka." Yace." Mamy haka din shine dai-dai kinga dama babu abunda akayi mata na aure." Mamy ta watsar da maganar tace" Yanzu mun tsayar da maganar d'aurin aure wata uku masu zuwa lokacin ita Nasrin din ta kammala karatun ta." Yace."Mamy duk yanda kukayi dai-dai."! Motsi yaji ya daga kansa yana kallonta ta futo daga cikin dakin jikinta har yanzu da zurmemen hijab har kasa tsaki yaja ya cigaba da wayarshi da Mamy yace." Mamy ni zan fi wata uku anan komai ayi ba dole sai inanan ba in nadawo kan lokacin Shikkenan idan ban dawo ba NASIRIN tana iya zuwa babu wata damuwa..... Na kokarin shiga kicin din dake parlor taji abunda yake cewa ta soma fahimtar wani kad'an daga cikin maganar su jikinta a sanyaye ta shige, shi kam ko kallo bai bita saboda yanda take bashi mugun haushi cikin gida tana masa yawo da hijabi ,Mamy tace." Nasrin ta damu da number ka na bata zakaga ta kira ka insha Allah yace."OK babu damuwa hakan." Sallama sukayi ya kashe wayar hade da zubawa kofar kicin din kallo..... Tana ciki tana dube-dube kwata-kwata duk wani nau'in abinci dake cikin kicin din ba irin na hausawa bane idan ma irin na hausawa ne to bata San ya ake amfani dashi ba indomee kawai take so taji Duk iya dube-dubenta bata ganta ba jin Gina tayi jikin gas tana hawaye yunwa naso ta cinye mata 'yayan janji wai ya zatayi ne.!!! Kuka takeyi taji magana a kanta saurin goge hawayen tayi tana kallon matashin baturan dake tsaye daf da ita cike da kulawa yace." Madam ko ina bukatar wani Abu ne." Da kyar ta iya hada turancin da ta iya tace masa indomee take so ta ciki." Take taga ya nufi Wani daki dake kicin din ya dauko kwalin indomee ya futo dashi ta dunga bin kwalin da kallo Sam ba irin ta najeria bace itafa ba irinta take so ba, ya nuna mata daga kanta kawai tayi don babu yanda zata yi take taga ya fara hidimar hada mata ta girgiza masa kai tana nuna masa alamun ya bari ita zatayi futa yayi daga kicin din ya barta dabuwar da take so tayi fa attaruhu sai kawai da ta soya shima sai ta tasa masa attaruhu jikin wani plate ta juye ta futo har yanzu yana zauna da waya mak'ale a kunna sa wannan karon da Nasrin yake waya tana jin yanda yake kashe murya tayi saurin shigewa Cikin dakin gabanta na fad'uwa babu shakka yana waya ne da mace tana cin indomee tana share hawaye babu laifi ta koshi sosai taje ta wanke hannunta da bakinta bakin gado ta zauna tana sak'e-sak'e Mik'ewa tayi jikinta babu kwari ko na kwabo ta futa parlor lokacin ya gama wayar ya juya bayan shi bacci na fuzgarsa yaji maganar ta kansa bude idonsa yayi yana kallonta tayi saurin kauda kanta tace"Ka kira min Haruna a waya inaso mu gaida da Iyayena." Da b'acin rai a maganar shi yace." Baza'a kira shi ba din."!!! Zumb'ura bakinta tayi tana dauke kanta. Ya mike zaune yana watsa mata kallon wulakanci yace."Ko bakiji me nace ba ne."!? Tace." Naji'' Wuce daga kaina. " ya fad'a cikin d'aga murya..... Gurin ta zube ta fara rafka ihu!!! Mara misali tana burgima kamar yanda ta saba da yiwa Ammi lokacin tana gida kuka take tana fad'in"Na tsane ka! Na daina sonka! Ban sani ba Ashe mugune kai!! Wallahi na daina sonka daga yau kuma sai ka mayar dani gidanmu. Wayyo Allah Ammina!!!! Ta karasa cikin kuka. Ma tsanani dafe kansa yayi yana jin ciwon abunda take ya tsani kuka damunsa yake shi yarasa wane irin haline da ita da baka fada mata magana daya tayi abunda yake hadashi da ita taurin Kai da rashin wayewa kukanta na damunsa ya sauko kasa har inda take kwance yaje ya tattarota ya rungume kam! Kam! A jikinsa yana sakin ajiyar zuciya sanyayyir murya shi da yasa yaudararta da ita da ita ya fara rera mata wa'kar da ya saba. Hanifa ta dunga bugun sa tana kuka hade da toshe kunnen ta tana fadin"Banaso banaso banaso!! Duk karyane baka sona kawai kana sha'awatane Wannan Ba so bane. " ganin yanda jijiyar kanta take tashi ne yasa hankalinsa ya tashi yaga fuskarta duk ta sauya saboda kuka yace." Kiyi shuru banason kukan ki YAFE min kinji ko bazan sake ba!!! Ajiyar zuciya take saukewa Yana k'ara kankameta jikinsa ya cire mata hijab din yana sunsuna wuyanta wa'kar dai ya cigaba da rera mata sautin kukan nata yayi sauki tayi lamo a jikinsa shi kuma na cigaba da hura mata kunne yana fada mata kalamai masu zafi cikin wa'kar shi mai taken *Tauraruwatace* Sai da ya tabbatar tayi ladab sannan ya dauketa cak ya nufi bedroom din da ita kwanta da ita yayi ya kwanta hade da jawota jikinsa cikin fad'a yace."Nine bakyeso ko."!! Zumb'ura baki tayi ya bi bakin da kallon sha'awa lips dinshi ya ciza ''Ki bani amsa."!!!? Kauda kanta tayi tace"Ni ka kira min Ya Haruna."!! Ya mike ya futa parlor hannunsa rike da wa yarshi ya dawo ya zauna tare da fadin"Taso ki gani." Ya fara kiran no din Haruna is swich uf yace."Kin gani ko tun ranar da muka iso k'asar nan nake kiranshi don in fada masa halin da ake ciki bayan nan kuma in tambaye shi yaya yaje gida wayar taki shiga kingani dai wai akashe take." Jiki a sanyaye ta koma ta kwanta tana jin dadin hakan.... Wayar ya aje drowar gefan gado ya kwanta hade da dorata saman ruwan Cikin sa lumshe idonsa yayi ya bude su a kanta sha'awarta yake sosai ya fara shafa bayanta yana bata zafafan kissis masu wahalar mantawa idonta ta rufe tana jin haushin abunda yake mata yanzu ya gama ci mata mutumci zai zo ya moreta da sauri tayi yunk'urin mik'ewa ya rike ta da kyau bakinta yake kokarin kamawa ta datse hakoranta marairace mata yake yana lumshe idonsa a hankali yace ." pls bab ki bude min insha sweet d'ina kinji ko." Ki tayi sai kici-kicin guduwa take ya kwantar da kasan shi rumfa yayi mata da faffadan k'irjinsa ta rintse idonta jin hannunsa kan Brest dinta yasa ta sauke wata zazzafar ajiyar zuciya Khalid ya riga ya gama ganota hannunsa ya sanya kasanta yans wasa dashi ta dunga sakin ajiyar zuciya duk da d pant a jikinta hakan bai hanata Jin dadi ba. Yayi kasa sosai da. Fuskarsa pant din ya cire ya kafa kansa gurin...... Bude masa tayi sosai ta nishi! Shi kuma yana kaa kunnata sai ya tabbatar da tazo hannunsa sannan. Ya hau sosai ya fara ha'karta kamar yanda ya saba wannan karon bataji zafi dadi dadi zafi-zafi haka take ji sai zatayi realizing ne ta dunga dukansa tana ihu! Sam bata gane komai ita dai taji dadin da take ji ya 'karo shi kuma hakan sai ya kara masa k'arfi Sosa yake aiki har ya samu stysfiend kwanciya yayi jikinta ba tare da ya zare ba yana jin yanda joystick dinshi take 'kara han'karowa tana nunawa bata koshi da abincin ta ba. *30/1/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *69* Cikin bacci taji kamar motsi cikin dakin ta bude idonta da suka 'kara kumbura saboda kuka da kuma bugu da suka sha kofar shigowa ta kalla taga alamun inuwar mutum kafin ta mike haske ya gauraye dakin dishi-dishi take ganinshi yana karasowa inda take, ranta babu dadi ta koma ta kwanta tana mamakin abunda ya shigo dashi dakin Idan bata manta ba yau kusan satinsa hudu rabonshi da shigowa d'akinta komai zaiyi a parlor yake.....Zama yayi gefen bed ya dafe kansa yana jin yanda mararsa ke wani irin daurewa sha'awa nasa ke kulle masa mara Nasrin ce ta tsokano shi da yanayin shigarta sosai ta tayar masa da sha'awa duk da kafin ya bar gurinta sai da ya ragewa kansa damuwa amma duk da haka kamar kara masa 'karfin sha'awar ake hannu ya kai ya d'ora a jikinta ta mike zumbur tana watsa masa kallon tsana idonsa da suka kankance da babu alamun kunya a cikinsu yace." HAKKINA zan karba Wanda nayi kwana da kwana ki ban amsa ba." Hanifa da tunda taga yayi mata irin wannan zaman tasan dama da akwai magana sai ta tsorota da al'amarin sa saboda tasan halin muguntarshi taja bargo ta rufe jikinta gabanta na wata irin fad'uwa bed din ya hau sosai ya yaye bargon yana daga murya yace." Bakiji me nace ba ne zaki rufe jiki nace hakkina nake so." Muryarta na rawa tace bani da tsarki." Karya kike."! Kai tsaye ya fada ya cigaba da cewa"Da lokacin fara al'adarki da lokacin da kike gamawa duk na sani nasan jiya kinyi wanka ni zaki rainawa hankali. " mik'ewa tayi zaune tana kallonshi yayi saurin kauda kansa yana mamakin yanda idonta ya kumbura tace"Kai yanzu bakaji kunya ba." Kafadarsa ya daga alamun bashi da damuwa yace." Wace irin kunya kuma? Kawai saboda lalura yasa nazo gareki na kusa samun wata kije ki rike naki.'' Kai kurrum ta gyada domin bata son taja maganar saboda dare ta mike da sauri ta nufi toilet kamar yasan abunda ta shirya masa yayi saurin tare ta ya matse jikin kofar toilet din yace." Ni zaki wa wayo ne."? Nishi take na rashin k'warin jiki tace"Bazan ta'ba amunce maka ba saboda baka da imani kai ba mutumin K'warai bane duba kaga abunda ka abunda kayi mun saman idona Idan da tsautsayi ka nakasta ni kace min me? Ni kake duka kake kokarin kaga bayana Allah yayi min sakayya." Jikinsa ne yayi sanyi yana duba saman idon yace."Duk abunda nayi miki kece kika jawa kanki gobe ki shirya muje asibiti." Yafad'a yana shashshafa jikinta ture shi tayi tana hawaye tace." Ka daina kusanta jikinka da nawa saboda ni yanzu bana da wannan ra'ayin bana kaunar na bude idona na ganka a kusa dani na tsane ka." Yaji zuciyarsa nayi masa wani irin zafi da turiri wato yarinyar nan baza ta daina fad'ar wannan Kalmar ba daga gareshi faukarta yayi tana buge-buge hade da dukan shi ya jefa ta kan bed Fitilar dakin ya kashe yazo ya danneta da k'arfin tsiya ya tube mata kayan jikinta shima ya tube nasa kuka take tana turesa hade fada masa Kalmar da ya tsana"Na tsane ka."! Yana jin duk abunda take ya zage k'arfin shi kanta ya dunga sukuwa kamar yana kan doki! Sukawa yake yana cije bakinshi wani irin dadi yake ji idan yanayi sex da yarinyar yana wata irin shashshekar kuka yayi relinzing na farko ya cigaba da aiki babu kakkautawa Hanifa kam kukan azaba take sosai take jin rashin dadin abun da yake mata Sam bata son ta kalli fuskarsa saboda tsabar bakin ciki da takaici ta dunga buge-buge tana bugun k'irjinsa ko a jikinsa sukuwa yakeyi sosai yana cije bakinsa ya samu yayi rilizing a karo na biyu ya cigaba da aiki wannan karon ji yayi gurin yayi kwararo ya saki sosai ga bai matse shi yanda yake so na duk da cewar akwai ni'ima da take gudana a jikinta itace ma take kara sashi haukacewa a kanta amma shikawar gurin yayi mugun bata mishi rai da kyar ya samu yayi rilinzing a karo na uku ya sauka yana Jan wani siririn tsaki wanka yayi ya futo yana laluben short nickar dinshi kan bed din ya dauka ya zura a binshi ya futa daga dakin. Da kyar ta samu ta mike ta shiga toilet ta tsarkake jikinta ta futo tana jin wata irin azababbiyar yunwa na sasakar cikinta kicin ta nufa ta same shi a parlor da waya a hannunshi yana wani lallausa murya tsaki taja ta wuce kicin din shi kam hankalinsa na kan hirarar da Katrina take masa sai dariya yake Hanifa na futowa taji yana fad'in"Ok ki turo min sabbabin pictures din da kikayi inanan zuwa america saboda ke." Tabe bakinta tayi ta wuce ciki ko kallonta baiyi ba ya cigaba da wayar shi da kyar ta sha tea din da ta hada ta koma ta kwanta tana tana kukan zuciya da haka bacci ta dauketa Rana bata 'karya sai dai a dade ba azo ba, yau ne ranar d'aurin auran Khalid da Nasrin........ Hanifa na kwance cikin daki duk abun duniya ya isheta Neman hanyar da zata gudu take Ya shigo dakin yana zabga kamshi yana sanye da dakakkiyar shaddar galili yar gasken anyi masa dinki hannu irin na manyan maza yar ciki da babbar riga yayi kyau da kwarjini kai kace mutumin kirkine ya sanya hula zannar bukkar ya cika da kamala da haiba babu Wanda zai kalleshi bai yaba da kwalliyarshi ba ya tsaya kanta yana gyara link dinshi rife idonta tayi zuciyarta kamar zata tsago ta futo yace."Yace." Baki da matsala ko ina fatan kin San yau ne d'aurin aurena da Nasrin. " ? Mik'ewa tayi tana gyara bakinta sosai ta aro dauriya da jarumta tace"Na sani komai kafin ka fad'a min Mahaifiyar ka ta aiko min kuma masu gyaran amarya sun zu sun gyara mata gurin zamanta inayi maka fatan alkairi hade da fatan zaman lafiya da matarka." Yace." Ameeen nagode." Kokarin fura yake tace." 'Dan tsaya ina da magana?" Ya tsaya kallonta yana wani 'bata fuska tace"Inaso inje gidansu Abbakar ne." Yace." Me ZAKIJI yi a gidan."!? Ina so kawai inje mu gaisa." Girgiza kansa yayi yace." Ban amunce ba idan kuma ki kaje kome nayi miki kece kika siya." Muryarta na rawa tace"Tunda na fad'a maka baka yarda ba to bazan zauna ba cikin gidanan ba idan na dawo ka kashe ni." Girgiza kansa kawai yayi yana mamakin yanda akayi yarinyar ta raina shi yace." Tunda kinfi son duka kije ki gani wallahi sai na sabauta ki." Yana gama maganar shi ya futa ta zube bakin kofar tana rafsa ihu! Tana fad'in Allah ka kawo min agaji cikin wannan rayuwar da nake ciki."! *** 'B'angaran Su Mamy kuwa buki suke sosai don gidan ya cika da danginta da dangin Alhaji Tijjani sai sha'ani suke abun gwanin ban sha'awa dukaninsu suna fad'in"Yanzu Khalid yayi aure wancan auran da yayi ya tara suna ne kawai shiyasa ma basu damu da su San matar ko wace iri ce ba kawai dai sun San yarinyar yar talakace tils kuma ita ta ma'kalewa Khalid din har ya aureta don shaka yau suka yanke shawarar cewa idan sun kai amarya zasu shiga suka kalarta Hanifa tasha zagi daga gurin kawayen mamy da yan uwanta wasu na mamakin wai me yasa bata sanya khalid din ya saketa tun wuri ba mamy nace musu lokaci kawai take jira. Haka 'b'angaran Amarya Nasrin kowa da irin shawarar da yake bata kan Hanifa wasu na cewa tana shiga tayi waje da ita domin ita din ba abokiyar zama bace kar ta sake tayi kishi da yar talaka ta dage ta kwace Khalid din a hannunta da kissa da salon soyayyar ta kar ta. Nasrin jinsu kawai take a yanda take masifar kishin hanifa ai tana gani idan bata bar mata mijinta ba zata iya kasheta ko ta naksatata taci alwashin sai ta koreta ko ta halin kakane Khalid sai ya saketa..... Sosai ta shirya jikinta da magungunan mata yan gasken ko ina ta gifta kamshine ke tashi sanin da tayiwa Khalid din da mutum ne shi mai masifar son k'amshin tsiya yasa ta ta nadi kayan kamshi Wanda aka hadasu da asiri domin mallaka.... S shagalin kwana uku suka jera suna gudanar da shagalin buki da dinnar Khalid ya manta da Hanifa cikin gidan yanzu ta amaryar sa yake sai da ya tabbatar Nasrin ta shigo cikin gidanan nashi hankalinsa ya kwanta ranar ko 'duriyarsa ba'aji ba yana can kan amarya Nasrin yana budirinsa.....Hanifa kam kwana tayi tana kuka babu abunda ya d'aga Mata hankali da sanya ta kuka irin zagi da cin mutumcin da yan uwan amarya hade da yan uwan Mamy din suka shigo har cikin daki sukayi mata iyayenta suka zage tas mussaman Abbu suka dunga aibatata suna zaginsa kuka sosai take da kyar bacci ya dauketa washe gari ta tashi da wani irin ciwon kai da zazzab'i ta dunga kwara amai Mara misali..... Yini tayi tana Abu daya babu alamun Khalid Wanda rabonta da ganinsa tun ranar d'aurin aure da ya shigo yau kwana hudu kenan bai shigo in da take ba Shigowa ya tadda ita kwance a kofar toilet ya mutsa fuskarsa yayi ya zura hannunsa cikin aljuhu 3qotar din dake jikinsa yace." Meye haka zaki kwanta bakin bandanki don kazanta."! Tana jin muryarsa a kanta ta bude idonta da suka jirkice saboda azabar wahala ta mayar dasu ta rufe tsaki yaja ya futa daga dakin.....wasu zafafan hawaye suka shigo zubo mata ta tsani rayuwar duniya ta tsani rayuwar da take ciki addu'a take Allah ya dauki ranta ta huta da wannan masifar, kimanin wata biyu kenan rabonta da taga jinin al'ada yanzu ta tabbatar ciki ne da ita saboda yanda take jin mararta nayi mata ciwo ga rashin cin abinci da kasala da take fama dashi sai uwa uba amai da take kullum da safiyar Allah..... Khalid part din Nasrin ya koma yana jin wani irin daci a zuciyarsa yarinyar shaik ta koma kamar wata mahaukaciya ya rasa me yake damun rayuwarta kullum kuka..... Nasrin ta futo daga bedroom daga ita sai wata k'aramar Riga da ta matse ta jikinta yayi luf-luf Brest dinsa sun futo ta saman rigar kauda kansa yayi yana Jan tsaki Wani irin haushinta yake ji a zuciyarsa yarinya sai kace ice jikinta duk ya ji masa ciwo saboda tsabar bushewa kwata-kwata baya sha'awar yin sex da ita Tunda yayi sau uku yaji babu dadi don sai da yayi jinyar kansa joystick dinshi tsatstsagewa tayi ta dunga masa zafi gashi da kyar ya samu ya shi gate gurin a bushe ba irin na Hanifa ba da yake nin'kaya cikin ruwan dadi ruwan ni'ima dake sakashi sambatu karaso tayi ta zauna kusa dashi tana shafa sajen fuskar sa tace"My Man naga kana ta wani fushi wai menene." Kallonta yayi yana bata fuskarsa yace." Je ki tambayi kanki ki k'yaleni."! Manya-manyan nonowanta take goga masa a jikinsa tsigae jikinsa ta dunga tashi sha'awar yin sex ta sake bijiro masa yasan wahala kawai zai sha gurun Nasrin ture ta yayi yana ya mutsa fuskarsa, bata fuskarta tayi tana buga k'afafu irin na shagwaba tace"Wallahi ni sex nake so kayi dani don baka isata gaskiya My man kana da sugar ina alfahari da kasance wata matarka kai jarumi ne."" Kallonta yake da Jan ido yace." Malama ni bazan kara sex dake ba sai kin gyara kanki domin ni cutuwa nake jikinki kamar ice mtsssss."!!! Cike da takaici take kallonsa tace" karya ne kace min haka wallahi saboda nasan nafi wancan yar iskar da ka ajiye a daki nice ma zake jikina kamar ice don kaji nace INA son sex dinka." Kamar zatayi kuka take maganar........ Yace." Kece kike abun ki wancan din da kike magana a kanta tafi ki dadi da zurfi nifa banzan munafurce ki ba kiji ki gyara jikin ki." Ya mike daga gurin...... Nasrin ta kama kuka tana fadin"Amma ka cuce ni Wallahi Allah ya isana." Ko sauraron ta bayi ba ya sake koma part din Hanifa itace kawai zata iya dauke masa wannan jarabar tasa. Lokacin da ya shiga dakin ta samu ta lallab'ata tayi wanka ta futo daure da towol a jikinta tana duba kayan da zata sa dake ta bawa kofar shigowa baya ya shigo a kid'eme ya rungumeta ta baya yana sauke ajiyar zuciya ya fuzge towol dinta 'kara ta kwallara ta dunga ture shi da ragowar k'arfin jikinta a gigice ya rungumeta yana lasar wuyanta gashin kanta yake ya mutsawa yana sauke zazzafar ajiyar zuciya daukar ta yayi jikinsa na kyarma ya kaita bed din ta yunk'ura da gudu ta dura kasa da gudu ta nufi kofar fita ya bita da mahaukaci gudu kamar zaki ya daukota a kafad'a ya jefata bed din mararta ta kulle ta mike a zabure zata sauka nauyin sa ya sauke a kanta ya fara bin jikinta da zafafan kisis masu rikita lissafi Hanifa taji zuciyarta na wani irin tashi sakamakon k'amshin turaran jikinsa yawu ya taru a bakinta tofa masa tayi a fuska ta kuka kamar Wanda ta k'ara ingizawa ya hade bakinta da nashi ya dunga shan miyau din da take gumtsewa sosai yake romoncing dinta duk ya haukace mata joystick yake kokarin danna kamar yanda ya saba kawai yaji ta shige zuruf! Sai wani irin ruwan ni'ima mai dumi da ya fara gudana cikin takaici da b'acin rai ya fara kai kawo yaci gurin sakwaf-sakwaf ba kamar yanda ya saba yi ba kamar zaiyi kuka saboda takaici haka ya cigaba da yi yana sakin nishi da ya lura zaiyi rilizing ne ya futo da joystick din ya feshe mata fuska saboda tsabar mugunta ya ture ta har tana buguwa yana hucin bakin ciki ya nufi toilet yayi wankan tsarki da Hanifar da Nasrin din duk haushin su yake ji ko kallonta baiyi ba ya futa parlor yana shawarwari da zuciyarsa mata biyu duk sun zama kayan takaici Yanzu meye mafuta sex din nan bai wani gamsu ba kawai ya hak'ura ne saboda yanda yake so ba haka ya samu ba..... B'angaran Nasrin ya koma ya dunga zazzage mata masifa iya son ransa kafin ya futa ya koma part dinshi ya shirya ya bar gidan da tsanani bakin cikin matayen nasa. *6/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *64* Hanifa ita mamaki ma take ganin uban gold din dake cikin akwatu wai nata ne ita INA zata kai wannan gold din, duk wasu hirarraki da Linda take mata Sam bata fahimtar ta burinta kawai Khalid yazo ya dauketa da cikin gidan Duk ta tsorata da al'amarin su Burandi Linda tace"Kije kiyi wanka ki kimtsa jikinki Kafin mijinki yazo ko. ? Hanifa ta d'aga kanta alamun amsawa ita kuma ta futa daga d'akin. Toilet din ta shiga tana rarraba ido kwata-kwata na'urorin dake suke cikin toilet din ba irin na gidansu Khalid bane ta dai ga kwami na wanka(jaccuzi) irin na gidan su Khalid wannan ta iya amfani dashi tayi saurin had'a ruwa ta shiga tayi wanka ta futo sauri-sauri ta mai da rigarta Don baza ta iya d'aura towol ta futo dashi ba dalili batasan Wanda zata futo ta gani a dakin ba aikuwa tana futowa suka had'a ido da Sonop yana zaune gefen bed Yana danna wayarsa murmushi ya sakar mata yana lumshe idonsa Hanifa ta tsaya jikin kofar toilet din gabanta na wata irin fad'uwa cikin turanci Sonop din yace."Baby ki karaso mana mu gaisa da juna."! Taji tsoron ta ya tsananta tuno abunda yayi mata jiya yasa duk ta furgice tana kokarin komawa toilet din ne Khalid yayi sallama dakin. Jin muryarsa yasa ta juyo da sauri da gudu taje ta rungume shi tana kuka shima rungumeta Yayi tsam! A jikinsa yana shafa bayanta Linda ta shigo dakin tana ganinsu haka tasa dariya tana kallon Sonop tace"Ka gani ko abokinka da matarshi kai ka tsaya wasa." Sonop ya Sosa kansa yana kallon yanda Khalid yake sake rungumar yarinyar kishi na cin zuciyarsa amma ko a fuska bai nuna ba yace."Momy nima na kusa yin aure ki kwantar da hankalin ki." Batace masa komai ba ta futa daga dakin Khalid kuwa zama yayi gefen Sonop ya d'ora ta a cin yarshi ita kuma sai kallonsa take Kwata-kwata baiyi mata kyau a haka ba yasa anyi masa aski kansa sai shek'i yake meye amfanin haka." Kokarin hada bakinsu yake ta kauda fuskarta tana fadin"Mu tafi gida." Yace." Nan din ma gidane idan na mayar dake gida zaki zauna ke kadai ne Yanzu nazo Im dubi zamu kara futa ne." Kuka tasa tana fad'in"Ni kam nagaji da wannan garin Wallahi kawai mu koma gida." Ransa ya 'baci ganin irin abunda take masa gaban Sonop ya tsani k'auyanci wallahi, jiya yayi kokarin matse sha'awarsa bai taba ko wace mace ba da sha'awa yazo gurinta tana masa shirme yace." Ni kuma nace bazan mu tafi Yanzu ba sai kiyi Abunda kike so." Tana kuka Sonop ja jin wani iri Cikin zuciyarsa baya son kukanta yana ji kamar ya ture Khalid din shi ya rungume ta ya rarrashe ta ranshi a Dan bace yake ma Khalid din magana da cewar bai iya rarrashin mace ba ai ba haka ya kamata yayi ba." Khalid ko Sauransa baiyi ba ya ture ta daga jikinsa ya futo tayi saurin mik'ewa zata bishi Sonop ya rike ta rungumeta yayi sosai yana sakin ajiyar zuciya Hanifa ta dunga dukan shi tana tuttureshi har ta samu nasarar kwace jikinta ta sakko 'kasa gabanta sai wani bugawa yake nan ya yadda Khalid da Tony a tsaye suna magana gefe taja ta tsaya tana dai-dai ta nutsuwar ta.Sonop kuwa zubewa yayi kasan dakin yana jin yanda gabansa yake mik'ewa Cikin wannan yanayi Linda ta shigo ta same shi Da sauri taje ta d'ago shi tana tambayar sa abunda yake damunshi mararsa ya nuna mata yana fadin"Momy ina sha'awar matar Khalid ita nake so addini mu da nasu ba irin daya bane inaso inyi sex da ita baby tana bani sha'awa." Linda ta shiakaiyi fa sumarsa cikin damuwa take rarrashin kan yaje ya nemi amincewar shi Khalid din tana ganin yanda suke dashi zai amunce da bukatarsa Sonop jinta kawai yake yana jin bazai iya fadawa Khalid wannan maganar ba yanayi masa kwarjini sosai amma kuma yayi alkawarin kafin su bar k'asar zai San yanda zaiyi yaja ra'ayin yarinyar ya biyawa kanshi bukata. Mik'ewa yayi ya d'auki akwatun gold din ya sauka 'kasa har yanzu Tony da Khalid na tsaye suna magana Kai tsaye Sonop yaje ya rike hannun Hanifa dake ra'be a gefe Yana fadin"Muje ni na kaiki gida tunda haka kikeso ." Hanifa bata da zab'i sai na bin bayansa k'afafunta sai karkarwa suke ta tsani ya rike mata hannu suna futa Abbakar da Mobson dake tsaye harabar gidan suka bisu da kallon mamaki suna mamakin ina Khalid din yake ake wannan aika-aikan! Hannunta ta fuzge ta nufi inda Abbakar yake ta fashe masa da kuka! Cikin tausayi yake kallonta yace." Sai hakuri hanifa kin San yanda al'adar garin yake ko."! Daga kanta tayi tana kuka take fadin"Ya Abbakar bana son Wannan dab'ia da Khalid yake min wai a gaban shi Wani NAMIJIN a dunga ta'ba min jiki yana kallo bazaiyi magana ba ni nagaji wallahi da nasan bai da ilimin addini bazan aure shi ba." Karaf! A kunnen Khalid dake zuwa gurinsa ransa a bace yake kallonsu Mobson yace." Ke idan ban da kauyanci irin naki wani abune don Sonop ya ta'baki hannun ki fa kawai ya rike ba wani abun ba haka kar ki bada gayu mana." Khalid yace." Rabu dasu Mobson wato tazo tana fad'awa Ubanta Abunda yake da akwai ko har ni ne zatace bani da ilimin addini lallai sai na bata miki rai wallahi." Mota ya shiga yana wani irin huci Sonop da bai San Abunda suke cewa ba ya bishi cikin motar Khalid ya fuzgeta da gudu suka barsu tsaye a gurin dake akwai wani key din motar a hannun Mobson yasa suka shiga suka bi bayansu Hanifa cikin mota sai kuka take duk ta rasa abunda yake mata dadi Abbakar rarrashinta kawai yake yi tausayi take bashi sosai kwata-kwata ba tsaran auran Khalid bace dole ne Tasha wahala Mobson dake driving yace."guy Kaine kake bawa kanka wahala da shiga damuwa kan lamarinsu ka k'yaleta itama jiki magayi tunda dai ta za'bi zama dashi a madadin iyayenta duka sai mi sanya mata ido duk da ba wani ilimin addini nayi ba nasan Dole Allah ya hukuntaki ni idan da nine ma Wallahi abunda zanyi miki sai ya fiki haka, hummm dama ni nasan wancan Guy din ba wani son Allah da Annabi yake mata ba ya samu biyan bukatar shi Shikkenan. " abbakar yace." Wallahi ban taba tunanin haka daga gurinsa ba Mobson yarinyar na fa abun tausayi CE ni da nasan abunda zai faru kenan da banyi ruwa da tsaki kan al'amarin ba." Mobson ya daga kafadarsa alamun abun bai dame shi ba Hanifa dai kuka take tana jin wani irin tsanar Mobson cikin zuciyarta dama ita can bai mata ba gwara Abbakar sau dubu a kanshi INA su gidan Mobos yayi parking suka futo jikinta babu K'wari ta nufi part din su kuma suka nufi nasu tana shiga taga Sonop a parlor da kwalar giya a hannunsa yana sha da sauri ta dauke kanta gabanta na dukan uku-uku ta shige bedroom din Sonop ya bita da wani mayen kallo yana lashe bakinsa, Yana tsaye gaban mirror kungusa daure da towol da alama daga wanka ya futo ta kalleshi da b'acin rai taje ta zauna kan bed hade kanta tayi da gwiwa tana kuka duk yana kallonta ransa a bace yake shiryawa sosai yarinyar ta bashi mamaki wai shine bashi da ilimin addini take fad'awa jama'a a ganinsa wannan tozarci ne cikin wasu 'k'ananun kaya ya shirya kansa ya d'aura agogo komai na jikinsa abun kallo ne mussaman takalmin dake daure a kafarshi kanta ya tsaya yana kallonta ta dago fuskarta jage-jage da hawaye tana kallonsa yau dressing dinshi ya bata tsoro sosai ganin har da Dan kunne da siriyar sark'a ga askin da ta tsana a kanshi kewayayyiyar fuskarsa ta kalla tana kallon yanda aka 'kara 'Kawata masa ita gurin gyara mishi gashin dake fuskar sosai yayi kyau a fuskarsa karamin bakinsa ya kara kankancewa kansa cewar yana cikin fushi fuskarsa a tamke take yake kallonta ya kasa cewa komai sunkuyar da kanta tayi jikinta duk yayi sanyi kallon da tayi masa a yanzu dai babu Wanda zai masa ya San wani Abu wai musulunci ta cigaba da share hawaye tana masa addu'a gurin ya bari ya nufi kofar futa da gudu taje ta tare hanya tana kuka take fadin"Yau duk inda zakaje sai na bika baza ka dunga barina a gida ni kadai ba kaje ka dunga kwana da matan banza." Ya kalleta yana kokarin danne zuciyarsa ga abunda take sa'ka masa yace." Ke kikace a dawo dake gida gashi an dawo dake gidan me za'ayi miki."? Cikin kuka tace" Ni nagaji da zaman wannan garin na arna jiya ni kadai naga tashin hankalin da nagani cikin gidan da aka ajiye ni kai ma yanzu ka duba irin kayan da suke jikinka kamar ba musulmi ba dubi harda yari da sar'ka Allah da kansa ya la'anci duk NAMIJIN da yake yi shigar mat.... Katse ta yayi yana fad'in"Ok shine yasa kika tsayar da Abbakar kina cewa dashi ni bani da ilimin addini. " ? Tayi kasa da kanta Cikin damuwa itama sai bayan ta fad'i maganar tazo tana da ta sani girgiza kansa kawai yayi ya yunk'urin wucewa Yana jin idan ya tsaya a gurin babu abunda zai iya yi mata ya huce fushinsa sai duka gashi baya da ra'ayin haka." Ta cikwikwiye masa Riga tana kuka a fusace! Ya juye ya ture ta tafadi yana ya mutse fuska yake duba jikinsa yanda tasa rigar daga baya Duk ta ya mutse ransa a bace ya koma cikin dakin... Wasu kayan ya sanjo yazo ya wuce ta a gurin yana Jan tsaki kofar dakin ya buga da k'arfin gaske ya barta Cikin kuka da nadamar wannan rayuwa da ta jefa kanta a ciki............... Wani had'addan club ne da ya amsa sunanan sa gurin haduwa da kayatuwa a 'k'asar nan zasu fara gabatar da abunda ya masu garin manya manyan bebies su hudu cikinsu harda Katrina suna Cikin wasu yan iskan 'k'ananun kaya Wanda dasu ma gwara babu jiran lokacin da zasu fara gabatar da dancing din suke Khalid Sonop mobson Abbakar duk sun yi shigar turawa da ta saje dasu sosai shi kanshi Sonop abin ya burge shi mutuka babu Wanda zaice wai daga nejeria suke..... Lokaci nayi suka cire kunya da tsoron Allah a zuciyarsu suka fara gudanar da wa'kar Hipop ce Wanda Khalid yake suna amsawa amma cikin yanayi na kwarewa da wayewa suke rungume-rungume da tsotsa-tsotse da yan matan nan Katrina ta rike wuta sosai sai shashsafa khalid take tana lasar fuskarsa duk inda yayi sai ta bishi ta zauna jikinsa tana tattabashi yana wa'kar yana lumshe idonsa hade da cusa fuskarsa a k'irjinta abubuwa dai suka dunga yi babu kyawun gani akwai inda ma sukayi kamar suna sex ita dashi duk cikin wa'kar mai take *Dancing again* Gaskiya ne dama da akace idan harkan shadainci ne sai komai ya tafi dai-dai sosai Wannan wa'kar ta girgiza jama'ar dake cikin k'asar a muruka ciki kuwa harda Tony da suke can wani hall a zazzaune lokacin manya manya masu kudi suka dunga watsi da kudi gami da ma khalid kyaututtika na mussaman....... Wa'koki uku sukayi masu zafin gaske Wanda harsu manya-manyan mawakan k'asar suka jinjina ma Khalid saboda yanda ya basu salo sosai suke masa jinjina gami da manya manyan kyautuka gidaje biyar da company uku ya samu bayan zunzuruntun kudi Tony ya mallaka masa wata mota Wanda ban taba ganin me irinta ba a najeria gaskiya Khalid ya samu daukaka fiye da yanda kuke tsammani kuma ya samu masoya sosai a 'k'asar ta america. Duk abunda yake faruwa Hanifa bata sani ba tunda tun ranar da ya tunkude ya futa bata kara sanya shi a idonta ba yau kwanaki uku kenan tayi wata irin rama da damuwa ta dabaibayeta har tayi kuka ta gaji ta sare da al'amarin babban abunda yake damunta a halin yanzu shine ta ganta a gaban iyayenta da danginta ta nemi gafararsu yanzu ta tabbatar da cewar ga abunda iyayenta suke hango mata kenan Khalid ya yaudareta ya ci amanar soyayyar da take masa dole ta nemawa kanta mafuta a rayuwa. [2/1, 11:30 AM] BintaUmarAbbale: **** Can gida kuwa Alhaji Tijjani abun nema ya samu domin duk abunda ya faru a can kamar a gabanshi akaiyi hankalinsa ya tashi da irin makudan kudin da yaji cewar danshi ya samu komai ya karanta shi a cikin jarida kuma ya kalli zafafan wa'kokin da Dan nashi yayi duk a ganinsa babu wani aibu a harkar cigaba ne kuma daukaka ce duk Wanda ya zagar masa da to ya tabbatar bakin ciki yake masa Allah ya daukaka shi da yawa daga cikin abokansa da suka kalli yanayin yanda wa'kar take sai da sukayi masa magana cewar yaja masa kunne ko don gaba idan zai futar da wa'ka ya dunga kishin addinin sa tunda yana a matsayin musulmi bai kamata ba Abunda yayi to Duk Wanda yayi masa irin wannan maganar baram-baram suke rabuwa dashi... Mamy ma abun ya bata haushi sosai to don dai bata da bakin magana ne kawai tayi shuru amma sosai kawayenta suka gaya mata magana a fakaice cewar idan basuyi da gaske ba turawa zasu iya rinyarsa yanda ta samu labarin mutumin da suka sauka a gurinsa gagarimun Arne ne makiyin Allah da Annabi hankali ta yayi mugun tashi ta tunda kiran wayarsa bata samu haka ta hak'ura tana masa addu'ar shiriya....... Take wasu matasa ire-iren masoya khalid din suka fara yin copy na pictures dinshi suna futarwa har suka samu damar futar da pastars dinshi a gari da suna mannawa kan titina da bangon gidajan jama'a wadanda basa maraba da al'amarin da sunga pastars din jikin gidansu zasu yageta suyi turrr da Khalid din da arniyar dake mak'ale a jikinsa. *** Haruna ya shigo gidan hannunsa rike da pastar guda d'aya d'akinsa ya bude ya manna a jikin bango ya zauna kan kujera yana Neman numbar Khalid din kullum sai ya kira wayar bata shiga kawai yau yana futa cikin gari yaga yanda matasa suke ihu da ribibin pastar ya ya samu nasarar samun guda d'aya vdos din kuwa sai da ya bada dubu uku sannan aka tura masa a wayarsa gajiya yayi da kiran wayar ya kunna vdo ya fara kallo yana murmushi abun ya burge shi sosai yana ji inama dashi cikinsu Gaskiya yana ra'ayin ya zama mawa'ki sosai..... Muryar Nasiru ya kiyu tsakar gida shida Inno sai zage-zage take tana tsine-tsine! Ya futo da wayar a hannunsa pastar yaga jama'ar gidan sun kewaye suna kallo gami da tsine masa suna had'awa da Hanifar Ammi kuwa tunda ta ga abunda yake jikin pastar din ta koma daki tayi zaune abun duniya ya isheta kawai sai ta fashe da kuka Cikin tashin hankali da nadama wai yarinyar ta Hanifa ita ke auran wannan ashararin mutumin dake aikata zina a filin Allah kuka take sosai tana tur da wannan rayuwar da hanifa ta jefa kanta a ciki. Da wani irin zazzab'i ya shigo gidan nan ma ya Tatar da abunda yake faruwa kunnensa ya jiyo masa sautin muryar Inno tana fad'in"Wannan yarinya Allah yayi miki abunda kika yi mana kin cuce mu kin hada zuriarmu da arna baza mu ta'ba YAFE miki ba tana kuka take maganar tun a hanya yaga yanda matasa suke kallon pastar abun ya dauki hankalinsa sosai yasa ya tsaya ya kalli abunda sukewa dafifi a kai fuskar yaron har ya mutu baza ta taba bace masa ba ya tsorata sosai da al'amarin da sauri ya bar gurin yana jin yanda jikinsa yake wani irin rawa kafin ya shiga gida yaji wasu dattawa dake bayan layi suna maganar tare da fad'in"Eh yarinyar ba ai itace yarinyar Munzali da ta gudu kan yaron yanzu ko wa ya sani ma tana Raye ko kuma sunyi cinikin kanta don wannan kafuran babu abunda baza su iya ba." Da sauri ya wuce gida yana shiga kuma ya riski wannan tashin hankalin take ya fadi a gurin bai San inda kansa yake ba fad'uwar sa a gurin ta dawo dasu hankalinsa salati kawai suke suka nufe shi gaba d'aya. *1/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *61* Yana futa kai tsaye part din dasu Abbakar suke ya nufa dake a bude yake ya shiga bakin shi da sallama Abbakar ne kawai ya amsa Mobson na toilet na wanka Sonop da Joy suna zaune kan wani makeken kafet suna buga Lodo hannu ya bawa Sonop sukayi gaisuwa irin tasu ta gayu Manson ya futo ciki k'ananun kaya shigar shi duk tafi tasu muni kamar ba bahaushe ba, ko su Sonop basuyi irin shigar shi Khalid dariya yake masa yana nuna shi shi kuma sai wani tsalle yake yana dariya cikin dariya Sonop ya mike yana kallon Khalid ya fara masa magana da turanci wai yana so ya shiga ya gaisa da madam dinshi." Khalid yace." Tana bacci ne sai dai in mun dawo." Lumshe idonsa yayi yana tuno siffofin bab din..... Khalid ya kalli Abbakar dake zaune suna lodo da Joy Cikin harshen Hausa yace." Zamuje mu gaisa da momyn Sonop kana gidane."!? Abbakar ya mike yana fad'in"Mai zai zaunar dani a gida muje nima muga gari." Futa sukayi a tare wata lafiyayyar mota suka nufa Joy ya bude mazaunin dravar ya shiga Mobson ya zauna kusa dashi Khalid da Sonop Abbakar suka zauna a baya, take sautin music ya fara tashi muryar 2pac ta fara tashi cikin wa'kar shi mai taken,Bizzy bone!! Cike da nishadi suka futa daga gidan............. Hanifa da kyar ta duba wata doguwar riga cikin kayan da ya shigo dasu rigar cotton ce amma bata Kai kasa ba ta tsaya mata iya gwiwa duk cikin kayan itace mai dama-dama wata irin hula ta gani cikin kayan kamar ta sanyi ta tattare gashin kanta ta tufke shi hular ta sanya ta zaune gefan gado hade da zabga tagumi yunwa kawai takeji cikinta sai kullewa yake..... A hankali ta mike ta nufi kofar futa sai kuma ta dawo da sauri tana dafe k'irjinta turowa tayi da wannan tafkeken agogon mai dauke da hoton mummunan mutumin nan da danshi gabanta ya dunga fad'uwa yunwa na cigaba da cinta a hankali ta koma ta kwanta kan gadon ta jawo bargo ta rufe har kanta take wasu zafafan hawaye suka fara zubo mata a hankali tace."Wayyo Allah na Ammi na."!! Hawaye ta goge tana shakar majina "Ko wane irin hali Abbu da Ammi suke ciki a yanzu." Cikin zuciyarta take fadin "Wannan maganar. Rungume fulo tayi ta dunga kuka tana fadin" Abbu ka YAFE min ba'a San raina bane abbu nima sonsa ne ya jawo mun." Tana wannan sambatun bacci ya dauketa Cikin baccin nata ta dunga mafarkai Mara dadi ta tashi da wani irin ciwon kai da kyar ta lallab'a ta tashi window dakin ta dake tana kallon harabar gidan gari yayi duhu haske ko ina dab ake da kiran sallahar magariba a ganinta toilet ta nufa kamar wacce kwai ya fashe wa a ciki tayi al'wala tayi rantsuwar sai tayi sallah, tana futowa ta dauki d'ankwalin les din data cire dake yana da girma sai ta Dora skit din kan doguwar rigar jikinta ta hau kan daddumar da taga yayi sallah d'azu sallahr la'asar tayi ta hada da magariba bayan ta idar tayi addu'a ta shafa shiru tayi tana tunane tunane yunwa takeji tana jin tsoron futa parlor dole haka ta hak'ura ta futa dauke kanta tayi Kwata-kwata bata kalli shashen da hoton yake ba a hankali ta latsa abunda ya fada mata aikuwa minti biyu taji ana kokarin bude kofa kafin ta Ankara wani matashin bature ya shigo yana tambayar ta cikin turanci ko akwai abunda take bukata."? Dake ba sosai take jin turancin ba tace." Masa abinci zai kawo mata." Futa yayi ba tare sa yace komai ba, tayi tsaye bakin kofar tana jiranshi minti biyar taga ya futo daga wani guri dake cikin parlor hannunsa dauke da wani tire irin na silver tsorone ya kamata ganin futa yayi amma kuma ya fito daga parlor tayi saurin matsawa tana kallonsa cikin tsoro! Shi kuwa cike da ladabi yake mik'a mata tiran abincin ta karba hannunta na rawa ta shige bedroom din kullewa tayi ta bar key din a jiki zama tayi kasan lallausan kafet din dake kusa da bed ta fara bude abincin saurin rufewa tayi tana ya mutsa fuska Gaza ce guda anyi mata wata irin dahuwa an barbade ta da Wani Abu gasu irin ganyayyaki sai shin kafa da akayi mata dahuwar da faduka da kwai duk ta ca'be babu kyan gani karni ne kawai yake tashi, Hanifa ta tsani karnin ko na menene shiyasa ma bata cin kifi sosai sai dai Jedi jefi da sauri ta bar gurin zuciyarta na wani irin tashi, wai yaya zatayi ne ga yunwa naso ta kasheta tayi a karo na biyu ta futo tana kokarin danna wannan abune taji za'a bude kofa saurin matsawa tayi ta 'buya jikin labule k'amshin turaransa ne ya tabbatar mata da shine da sauri ta futo ta rungume shi ta baya Tana sauke ajiyar zuciya cikin bazata yaji ta ya juyo da ita suna fuskantan juna fuskarsa babu yabo babu fallasa yake kallonta ranshi ya b'aci ganin irin shigar dake jikinta a fusace yace." Wannan wane irin iskancin ne duk ina kayan dana shigo miki dasu jiya zakiyi irin wannan haukan." Kallonsa tayi tana turo baki tunkude ta yayi tayi kamar zata fadi ta tsaya tana kallonshi ya shiga bedroom din bin bayansa tayi jikinta duk a sanyaye ya mik'a wata mutsiyaciyar riga mai madauri a wuya rigar tana da gidan nono kuma duk bayanta a bude yake gashi iyakacinta gwiwa yace." Maza ki sanya yanzu ki futo parlor Sonop naso Ku gaisa duk ya damu dake ke kuma kina so Kiyi wa mutane hauka."!!! Rigar take bi da kallo tana kallonsa tace."Ni bazan sa wannan rigar ba wani ya ganki gaskiya bazanyi Wannan kafurcinba ko bani da aure bai hallataba ballanta da aurena." Fuskarta a hade ta fad'i maganar sakin bakinsa yayi yana kallonta kafin yace." Ke ni kike cewa kina da aure."!? Kasa tayi da kanta tana wasa da hannunta ya jefa mata rigar a fuska ya fuce yana huci! Bayansa tabi da kallo Yanzu ta fara jin haushin wannan dabi'ar tashi idan shi yace tasa masa rigar zata sanya masa amma baza ta ita futar da tsaicinta gasu gardawa ba, dake a bude ya bar kofar tana jiyo hayaninyarsu a parlor sun kunna kad'e-kad'e da ya cika gidan sai ciye-ciye sukeyi mik'ewa tayi ta karasa bakin kofar tana le'kensu tafi minti goma tsaye a gurin tana sakawa da kwance kafin tayi shahada ta futa parlorn bayan ta yafe jikinta da d'ankwalin les din tunda ya hango futowar ta haka yaji ranshi yayi mugun b'aci hula daban Riga daban siket daban wai Wannan yarinyar wace irin yar kyauyece."! Kasa yayi da kansa har ta karaso tsakiyar parlor cikin tsarguwa ta fara gaishe su Sonop ya tsira mata ido yana lashe jajayen lebansa, cikin turanci yake tsokanar ta ita dai batashi take ba hankalinta duk na kan lemon zakin da taga suna sha dasu abarbaba kayan marmari ga sunan nau'i nau'i Khalid take kallo tana marairaice fuska Mobson ya kalleta da murmushi a fuskarsa yace."Ya akayi ne madam ko kinaso kiyi magana dashi ne." Daga kanta tayi cikin tausayin kanta tana jin takaicin irin wulakancin da yake mata, Sonop ne yace." Guy ga madam na magana." Ka tsaye yace." Bani da lokacinta Mtsss! Da tsaki ya karasa maganar. Shiru sukayi Abbakar yaji rashin dadi yana tausayin Hanifa a garin da bata da kowa gashi ya lura da irin rashin kirkin da abokin nasa yake mata. Jikinta babu kwari ta juya da niyar barin gurin tana matse hawayen da yake kokarin zubo mata.... Wani irin kallon sha'awa Sonop ya bita dashi ya kalli Khalid da hankalin shi ke kan wayar dake hannunsa cikin turanci yace." Guy ya kamata kaje ka kula yarinyar mybe akwai abunda take bukata fa." Khalid yace." Rabu da yar'kauye ta bata min rai ne." Sonop ya mike ba tare da Neman izini ba kawai ya shiga bedroom din da Hanifa ke ciki tana kife kan bed tana kuka taji motsin shigowa dakin kin d'agawa tayi tana tunanin shine sai da ya kusantota sannan taji wani irin k'amshin turare na daban ba irin nashi ba dagowa tayi idonta jage-jage da hawaye kawai ta ganshi tsaye a kanta yana mata wani irin kallo.... Da sauri ta zabura ta ma'kure jikin bango tana kallon sa ita fa ta tsani kallon fuskarsa sai kace soyayyan kosai jazur da ita da wani ido kananu ganin jikinta na kyarma yasa ya zaune gefan bed din a hankali yace."Bab take it easy ki nutsu kinji ko." Shiru tayi tana kallonsa yace." Kukan me kikeyi ne? Kome kikeso ki fad'a za'ayi miki Khalid yace kinyi masa laifi ne ki daina kuka banaso. "! Yafad'a yana ya mutsa fuska.!!! Kokarin dura kasa take ya rike hannunta yarrrr taji ta kwala kara Khalid ya shigo dakin ganin Sonop zaune gefen gadon hannunsa rike da nata bai dame shi yace." Guy ka k'yaleta kawai wannan yarinyar yar taurin kaice duk abunda nakeso bashi take so fa tun ranar da aka d'aura mana aure da ita take bani wahala komai nace baza tayi ba kasan bana son takura ina ganin zan maida ita najeria ne kafin in gama abunda ya kawo ni 'k'asar nan." Sonop yace." Guy baza ayi hakaba zata zauna tare dakai damu na lura akwai rashin wayewa a tartare da ita idan babu damuwa zamuje da ita can gurin Momyna akwai Aunty's dina ina nufin 'kannan Momy zasu koya mata zamantakewa." Hanifa tana kuka tana kokarin fuzge hannunta da Sonop ya rike tana jin ciwon abunda yake mata ga Khalid a tsaye ya kasa hanashi dake cikin turanci suke magana yasa bata fahimci komai ba Khalid yace." Good Wannan maganar taka tayi min sosai duba jikinta fa ga gani irin dressing din da tayi babu kyawun gani haka zata sa na saurare ta ne."!! Sonop yace." Na lura akwai yunwa a tartare da ita ya kamata ka tsaya a kanta sosai ka tabbatar da cinta in yaso ko meye sai ya biyo baya. " sakin hannunta yayi mike yana kallonta wata irin gawurtacciyar sha'awarta na yunkoro masa, futa yayi daga dakin yana cije leps dinshi Hanifa ta dunga kuka tana birgima kan bed din tana fadin"Allah ya Isar min Wannan mutumin da ya taba min jiki kana kallonsa Allah ya Isar mun Khalid yau nayi nadamar auranka nayi nadamar za'barka a matsayin miji Allah ya Isar min abunda kayi min ka yaudare n.......... Kafin ta 'karasa maganar dake bakinta ya d'agota a fusace ya kifa mata Wani gigita can mari da sai da taga taurari yana huci! Yace.' Ni kike zagi kina gayawa magana Dan ubanki."!! Hanifa ta rike kuncinta cikin 'barin jiki take kallonsa le'banta sai rawa yake wasu irin zafafafan hawaye sai zarya suke a kuncinta. Cikin yanayi na fushi da b'acin rai! Yace." Wallahi ki shiga hankali ki San irin maganar da zaki na fadamin Dan ubanki ni sa'anki ne ko kuma don kinga na aureki na kwanta dake gado d'aya kike kokarin zagina shin kinsan ni wanene kuwa."!? Hawaye take tana kallonsa ya tattaro miyau na bakinsa ya tofa mata a fuska becafull!!!! Futa yayi daga dakin a mugun fusace!! Suna ganin yanayin da ya futo suka San akwai matsala cikin damuwa Sonop yake Dan dukan bayan shi cikin harshen turanci yake masa magana kan yayu a hankali da komai tunda akwai karancin wayewa a tartare da yarinyar Dole ya fuskanci matsala Khalid sai sauke ajiyar zuciya yake cike da b'acin rai yace." Ku muje muyi abunda ke gabanmu Mobson ya mike yana gyara wandon shi dake sabulewa babu abunda ya dameshi da abunda ya faru da Khalid din da hanifa shi dai burinsa ya za'ayi ya daukaka akasar yana so ya zama big boy so yake ya samu daukakar da tafi ta Khalid din shiyasa yake yiwa Sonop ladabi duk abunda yace ko bai dai-dai bane to a gurinsa dai-dai ne Abbakar kuwa jikinsa duk yayi sanyi da al'amarin bai taba tsammanin khalid zai yiwa yarinyar hakaba duba da irin yanda ya haukace a kanta amma tashi guda har ya sanja hali akanta lallai Adam babu mai iya masa sai Allah amma yana ganin idan haka ta cigaba da faruwa tsakaninsu to zai zauna da Khalid din kome zai faru tsakaninsu ya shirya masa futa sukayi Khalid zuciyarsa duk babu dadi kai tsaye wani had'addan club suka nufa suna so su samu manya-many bebies ne sun shirya zasu shiga studio ne akwai wata wa'ka da Khalid din ya shirya to dole sai da mata da maza ne saboda yanda yanayin ta yake............ Kuka taci iya son ranta ta hak'ura tunda babu mai rarrashinta da kyar ta mike ta futo parlor haske ko ina ga TV na ta faman aiki karar kida duk ya cika parlor suna kallon album na wa'kokin turawa ne gashinan abun babu kyawun gani abunda ya futo da Ita parlor shi ta dauka ta koma d'akinta kofar ta kulle ta bar key din a jiki doguwar ledar ta zazzage kasa taga hijabai biyu da dogwayen riguna biyu hamdala tayi ga Allah ta zauna ta fara shan Lemo da abarba sha take kamar wata mayunwaciya taji dadinsu sosai har ta rage wani guda hudu gatsa tayi ta jingina jikinta jikin bed tana tunanin yanayin rayuwa idan da tasan wannan rayuwar zata fuskanta da auran Khalid da bata aure shi ba abunda take fada cikin zuciyarta ta bude idonta a hankali tana shafa kuncinta wai ita ya Mara har yana zagin ubanta hawaye ya zubo mata majina taja ta mike jikinta duk yayi mata tsani! Toilet ta shiga ta hada ruwa tayi wanka ta shiga wani kimanin minti ashirin tayi a ciki ta futo towol ta d'aura ta futo duguwar rigar ta zura a jikinta ta bud'e ledar pants daya ta dauka ta sanya a jikinta ko brzy batasa ba ta kwanta kan bed ta lullub'e jikinta zuciyarta sai wani irin 'kuna take mata daga zarar ta tuno Ammi da Abbu sai taji hawaye addu'a take tana jin wani irin zafi a zuciyarta har bacci ya dauketa cikin baccinta ta dinga jin bugu Yana kiran sunanunta sama-sama mik'ewa tayi zaune tana kokarin sauka daga bed din wata zuciyar tace "Kar ki bude masa ki koma kiyi kwamciyar ki ." Komawa tayi ta kwanta tana tsaki yanzu ji take bata da makiyi kamarshi. Ranshi a bace ya bar jikin kofar zama yayi kan kujera yana jin yanda mararsa take daurewa ganin lafiyayyun bebis ya tayar masa da hankali yaji yana sha'awar sex shiyasa ya dawo gida yanzu haka Ya bar su Sonop a can ko wanne yana morewa shi ya dawo ta rufe masa kofa ..... Jin kamar zai suma yasa ya mike cikin zama ya futa mota ya nufa ya figeta da gudu kai tsaye club din ya nufa yana ganin bazai zauna ya halaka kansa a banza ba. *29/1/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *66* Bud'e idonta tayi tana kallon cikin dakin ji tayi wani irin jiri na dibarta ta koma ta kwanta wasu hawaye na zubo mata na tsananin tausayin kanta suka shigo tare da Dr saurin kauda kanta Sam batason kallon fuskarsa ya tsaya kanta yana kallon yanda ta koma ranshi duk ji yake a bace wai ciki lallai tayi masa bazata Dr ya duba ta sosai ya basu sallama salau-salau take tafiya Sam jikinta babu k'arfi Abbakar yana ji kamar ya taimaketa to bashi da hurumi kan hakan Wanda ta kamata yayi hakan yayi gaba abunshi jiri na dibarta ta isa inda motar take bude mata Yayi ta shiga fuskarsa a had'e suka bar asibitin suna isa gida ya futo ya shige ciki babu abunda ya dame shi da ita a hankali Abbakar ya taimaka mata ta futo yanzu ta daina kuka domin taga bashi ne mafuta a gareta ba Sonop ne da Mobson suka futo daga daya part din nan suga abunda ke faruwa Sonop hankalinsa ya tashi ganin yanda Hanifar take wata irin tafiya ya kwana biyu bai sanya ta a idonsa ba shi dai Allah ya jarraveshi da son yarinyar kokarin rike hannunta yake ta fuzge tana watsa masa wani irin kallo na tsana Mobson ya gani yaji babu dadi kan kallon da tayi masa tana tafiya a hankali yake bin bayanta har suka isa kofar parlor ya bude mata tana saka kafarta santsi ya de'be ta zata fad'i take Sonop ya rungumeta ta fad'a jikinsa a zafafe ta d'ago daga jikinsa wani irin gigitaccan mari ta yarfa masa dukaninsu sunyi masifar mamakinta Khalid yayi saurin tasowa daga inda yake a fusace ya 'karaso gurin mari ya kaud'a mata a zafafe yace." Sonop din kika Mara saboda baki da mutumci Ashe zaki iya marina kenan."!? Kuka take tana kokarin shigewa ciki ya fuzgo ta ta fad'i gurin a fusace yace." Bashi hakuri ko kuma in bata miki rai yanzu." Shiru tayi cikin zuciyarta tana rantsuwar babu abunda zai sanya ta bashi hakuri ai shine ya shiga hurumunta kuka take ta kiyin abunda yace din ya kara daga hannu zai mareta sonop ya rike hannun yana girgiza masa Kai sosai yarinyar ta bashi mamaki kamar shi ta daga hannu ta Mara lallai taci albarka cin son da yake mata ya kalli Khalid dake huci yace." Ka rabuda ita kawai nine mai laifi da na kusance ta duk da nasan da niyyar da nayi hakan ." Khalid yace." Ina kallon komai ba taimakon ta zakayi ba shine zatayi wa mutane tsaurin ido ita din wacece! ? Kana da matsayin da zan iya rabuwa da ita a kanka don haka sai ta baka hakuri a gurin sannan zan saurara mata." Sonop yace." Ni idan tabi ne na YAFE nasan tana kishin addinin ta ne da auranta kawai mu bar maganar." Kujera ya koma yana wani irin nishi zafi biyu ta hada masa ga ciki gashi saboda tsanar bata da mutumci ta Fidda hannu ta mari Sonop a gurin lallai a ganinshi yarinyar bata da tarbiyya ji yake ma duk ya tsaneta Wallahi. A hankali ta mike tana kuka sai da tazo daf dashi ta tsaya tare da sassauta muryarta tace"Komai kayi min na barka da Allah kuma yanzu na gane abunda ake ta fad'a min akanta nasan kome kayi mun ni najawo kaina na barka da Allah insha Allah sai ya saka min." Ya bita da wani irin kallo na tsana yana girgiza kansa tunani yake mai zaiyi mata ya huce takaicin ta Sonop ya zauna kusa dashi yana rarrashinta da kalamai masu dadi nan ta fad'a masa abunda yake da akwai To Sonop din ma bai yarda da a bar cikin ba Shi kuwa Abbakar jikinsa ne yayi sanyi ganin abunda Khalid yake yayi yawa so yake su koma najeria dole yayi wani Abu kan lamarin idan yarinyar ta shiga wani yanayi na wahala dole hakkinta ya kamashi. Bedroom din ya shiga ya tadda ita kwance kan gadon ta rufe jikinta da bargo har fuskarta bargon ya fuzge yace." Tashi ki sha maganinki." Ta mike zaune da wani irin yanayi take kallonsa yayi saurin dauke kansa daga kanta maganin ya Ciro cikin kwali duka ya Ciro su uku ya mik'a mata da ruwan roba yace." Shanye shi ." karba tayi ta sa a bakinta taji ya narke Kafin tasa ruwan furzar dashi tana ya mutse fuskarsa ya mike mata ruwan da sauri yace." Ki kora da ruwa malama." Saboda yanda bakinta keyi ta karbi ruwan ta kora maganin ya ballo wasu k'ananun magani kusan guda goma fuskarsa a hade ya mik'a mata tare da fad'in"Kora da wannan." Ta kalli hannunsa ganin tarin maganin da yake mik'a mata jikinta a sanyaye ta karba ta watsa a bakinta burunta kawai ta samu lfy ruwan ta kora tana jin yanda zuciyarta take tashi jin wani irin wari-wari da maganin yake,futa yayi daga dakin yana Jan tsaki mugun haushinta yake ji, komawa tayi ta kwanta tana tunanin rayuwa minti ashirin tsakani ta fara jin wani irin hajijiya na dibanta tana daga kwance ta dunga ganin dakin na juyawa da ita wani irin mugun amai na yun'kuro mata da gudu ta mike ta nufi toilet kakarin aman take ya'ki zubowa dalili babu komai a cikinta mararta sai wani irin ciwo take tana murdawa mik'ewa tayi kawai taji wani ruwa tsinkakke yana biyo cinyoyinta da sauri ta matsa daga gurin tana kallon kasan gurin inda ruwan ya fara d'iga gabanta yayi wata mummunar fad'uwa ganin jini-jini hade da wani irin ruwa ya bada wata kala daban zuba yake sosai bul-bul ga jiri tana ji daddafa bango tayi ta futo duk ta rasa yaya zatayi kofar parlor ta bude babu kowa da alama sun futa ta koma cikin dakin cikin rashin k'arfin jiki ta dauki pad gudu biyu pant dinta ya Riga ya gama jikewa ta cire tana kallon wani irin daddagin Abu a jikinsa kamar jini kamar ba jini ba tana kuka ta tusa pad din ta tare ruwan dake zuba tasa wando ta futo tana zama ta sake jin bul_bul abun ya sake zubowa ta koma toilet din tana dubawa audugar da tasa har ta jike jikinta na kyarma ta sake dauko guda biyu ta cire ta sanya gabanta na fad'uwa ta futo ta zauna a hankali domin ta lura idan tayi motsi mai k'arfi abun yake zubah tagumi tayi tana kukan zucci yini guda abunda take kenan haka tayi ta tara pants sai daf da magariba ta daina jin zubar abun sai ciwon mara kuma ya dameta da wata irin yunwa bakinta duk ya bushe saboda tsabar fargaba da tashin hankali....... Dakin ya shigo ya ganta zaune kasan kafet duk tayi wujiga-wujiga tayi rama tashi guda tausayi ta bashi yq tsaya kanta hannunsa duka cikin aljihun wandon dake jikinsa yace." Ya jikin naki."!? Cikin yanayi na naiman tausayi tace"Da sauki amma yini nayi ina zubar da wani Abu daga jikina ya sauke a jiyar zuciya yasan kome meye yanzu cikin ya zube tunda Dama ba wani kwari yayi ba yace" kinci abinci."? Girgiza kanta tayi yace." Me kike so kici." Shiru tayi ya futa daga dakin minti ashirin ya dawo hannunsa rike da wasu ledoji yace." Ki bude ki gani." Badon yunwar dake kokarin kasheta ba babu abunda zai sa taci abincin da ya kawo mata gashi tana fad'a masa abunda yake damunta ya share maganar tana kallonsa ya shige toilet minti daya baiyi a ciki ba ya. Futo yana ya mutsa fuskarsa yaron dake musu hidima ya kira ya tsabatace toilet din sannan ya shiga wanka yayi ya futo ya kimtsa jikinsa parlor ya futa kamar yanda ya saba ya fara wayar shi da Nasrin yana kyalkyala dariya Hanifa duk ta najiyo shi dama haka yake mata duk daran duniya. Tana cin abincin tana hawaye haka ta samu taci iya Wanda zata iya ta d'an gyara gurin, abun duniya ya taru yayi mata yawa tana kuka tayi wanka ta kimtsa ta kwanta har yanzu tana jiyo maganar shi k'asa-k'asa dama ya daina kwana da ita tun ranar da ya nemeta taki amin cewa yake kwana a parlor shi kadai magana ma bayi mata yake ba sai yaga dama,,, tana jin daci da damuwa gami da kishi bacci ya dauketa to da k'warin jiki ta tashi ta kimtsa jikinta cikin wata irin Riga gwon mai hannun shima daga mazaunanta ta matseta sosai hakanan k'irjinta sun futo sosai duk cikin kayan itace mai Dan arziki gashin kanta ta gyara ta tufke hula ta sanya jikinta babu kwari ta futo parlor Yana zaune daga shi sai short nickar dama tana kwance duk tana jin motsinsa suka hada ido dashi yayi saurin kauda kansa gabansa na fad'uwa yarinyar tayi masa kyau sosai kirarar jikinta na furgita shi a hankali tace." Ina kwana."? Hankalin sa kan wayar shi yace." Lafiya Lou y jikinki."? Da sauki." Tafad'a tana kokarin wucewa kicin din ya bita da kallo cike da sha'awa lips dinsa yake lasa yana jin yanda joystick dinshi ke motsi Hanifa kan ruwan tea ta dafa cikin sauri domin tana jin motsin mai musu hidima bataso ya futo ya ganta a haka hannunta rike da wata'karamar buyar shayi ta futo ta wuce cikin dakin ya bita da kallo yana lumshe idonta mi'kewa ya bita lokacin tana fiffita tea din ya tsaya kanta yana sanyaye murya kamar gaske yace." Mai yasa zaki sha bakin shayi."! Ta kalleshi cike da mamaki tace"Haka kawai nake sha'awanshi haka." Zama yayi bed din hade da tsurawa bayanta kallo ya lumshe idonsa yana fad'in "Kin San saura kwana biyu mu bar k'asar nan ko." ? Cikin zuciyarta taji kamar ta zuba ruwa a kasa tasha don dadi a zahiri kuwa sai ta girgiza kanta alamun bata sani ba." Yace." Idan anjima zamuje ki duba abunda kike so ko baza kiyiwa su Mamy tsaraba ba."! Tace"Zanyi musu yace." OK." Shiru dakin yayi yana ta kallon yanda kwantaccan gashin kanta ya kwanta bayanta hannu yasa ya cire hular yana shafa gashin jikinsa duk ya saki yace." Baby banji dadin Abunda kika yiwa Sonop ba kin bata min rai sosai kar ki sake masa wani abun makamamcin haka domin yana da kima da daraja a idona." Taji haushin maganrsa tace"Yana da daraja da kima a gurinka har yafi ni kenan? Yafi kuma darajar auranka ko."? Cikin gatse tayi masa maganar domin yanzu ta daina tsoron sa kan sa'bawa mahallici" Saboda Yana da wata niyya tashi yasa bai biye mata ba yace." Ko d'aya ke din kin fiye minshi kuma aurena ya fi minshi kiyi la'akari da yanayin garin da kike bayanan kuma ya damu dake me zai sa ki mareshi tsaurin idone." Tace"Shi mai zai sanya ya dunga ta'bani idan babu komai a gurinka ni da komai don haka ni wancan gold din da suka bani banaso ka mayar musu da abunsu" yace." Wannane kuma baki isa ba idan munje najeria sai ki bayar sada'ka huta." A Dan fusace ya fadi maganar don ya soma fusata da yanda take gasa masa magana Shiru tayi masa yaja tsaki ya koma ya kwanta yana mamakin tsaurin idon da take masa a nutse take kurbar tea dinta tana jin ta samu sassaucin wani Abu tunda ta fad'i abunda ke zuciyarta..... Shiru dakin yayi ta gama shan tea din tana mamakin zaman me yayi a dakin..... Murya shi taji Yana k'asa-k'asa ta juyo tana kallonsa yana lumshe mata idonsa mik'ewa yayi ya zuro kafafunsa kasa ya sanya ta tsakiyarsa kanshi ya dora kafadarta yana mata magana 'k'asa-k'asa, fuzge jikinta tayi ta bar gurun ya bita da kallon mamaki idonsa duk ya sauya kala saboda tsabar futunar dake cinsa, toilet ta shiga ta tsuguna tana daureye jikinta jini ya fara zuba tayi mamaki sosai ganin ba lokacin al'adar ta bane gyara jikinta tayi ta futo tana jin yanda jinin yake zuba sosai baya cikin dakin taje ta d'aga labulen window tana le'kensa can ta hango shi ya futa da mota tsaki taja ta koma ta kwanta tana mamaki yaudararsa wai ita zai yaudara yanzu ta gane halinsa kad'an-kad'an mararta ke ciwo tana jin jini na zuba sosai ta dunga sanja pad tana mamakin sauyin da ta samu....... Khalid bai shigo gidan ba sai can dare domin sai da ya gama shakatawa gurun Katrina sukayi na ban kwana sannan ya dawo gida ransa duk babu dadi yanzu so yake kawai a d'aura auransa sa Nasrin ko don ya nunawa hanifa ita din ba kowa bace a gurinsa, da safe suka tashi da shirin zuwa gidansu Sonop domin yi musu bankwana ranar Tony bai futa ba yini sukayi tare Hanifa duk ta kasa sakewa dasu Lind ma kuwa irin kyautar da tayi musu sai abun ya baku mamaki! Mobson da Abbakar indai kudi ne sun samu sosai kamar yanda suke bukata Kuma suna alfahari da kasancersu da Khalid din shine ya zama sillar komai......... Cike da nasarori suka iso 'kasar tasu ta gado Mamy Khalisat Hafiza Nasrin suka taresu cike da farin ciki suke runguneshi shi kuma sai murmushi yake cike da farin cikin kasancewarsa cikin yan uwansa babu Wanda yabi takan Hanifa sai Khalisat ce take mata sannu itama daga haka tabi ayarin 'yan uwanta suka shige motarsu har Khalid din Hafiza taja suka bar filin jirgin.......Abokin Mobson ne yazo da mota ya dauke su har Hanifa dake wani irin kukan zucci na tsananin takaicin. Wulakancin da Khalid da yan uwansa ke mata Abbakar ma abun yana kona masa rai yayi alk'awarin idan kura ta kafa Dole zaiyi masa magana gaskiya abunda yake wa yarinyar yayi yawa. *3/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *67* Kuka sosai takewa Abbakar cikin motar tana fad'in ita bazata je gidansu Khalid dinba kawai ya kaita gidansu Abbakar ya rasa ya zaiyi da ita dole suka wuce da ita can unguwar su tada tana kuka ta futo daga motar gidan ta shiga tana goge hawaye Ummansu Asalamiyya na gyara kayan miya taga shigowar ta hankali a tashe ta rungumeta tana rarrashinta Ummansu Asalamiyya tasan komai dangane da gudowar da tayi da kuma auranta da Khalid Abbakar yayi mata bayanin komai bayan haka kuma gari ya dauka da zancan duk inda tayi sai a dunga tambayar ta wai ita zata San gaskiyar lamarin saboda dangatarsu da Ammi ita dai tace "itama bata san komai ba Asalamiyya dake cikin daki ta futo hankanta duk a tashe Da kyar Tayi shuru Kafin tace komai Abbakar ya shigo gidan........ Da mamaki take kallonsa sati guda kenan rabonsu da waya dashi baice musu zai dawo ba shiyasa suke mamaki, Mahaifiyar tashi ta dinga kallon yanda yaron nata ya sauya yayi haske har da kiba ranta duk ya b'aci ganin shigar jikinsa da wani tsinanan aski a kanshi tace" Tare kuke kenan."!? Zama yayi yana gaishe ta yace." Yanzu muka sauka shine tasa kuka wai baza ta je gidansu Khalid din ba. " tace"Khalid din yana ina ne yaya akayi yarinyar nan ta koma haka duba duk yarinyar mai gam'ba da kwarjini ta lalace." Abbakar yace. " Umma Khalid ya bani mamaki K'warai da gaske Kuma inda nasan irin wannan rik'on zaiyi mata Wallahi da ban bada goyon bayan auran ba." Ummansu ta tab'e bakinta tace"Ko yanzu kana da kamasho na zunubi ko wane irin hali yarinyar zata shiga na damuwa kana da hakki akai ka sani sarai yaron ba Tsarar auranta bane kayi ruwa kayi tsaki akai kan lamarin ai Sam baku kyauta ba." Ta karashe maganar tata tana kallon Hanifa cikin damuwa da takaici tace"Ke kuma gashinan abunda aketa guje miki kenan kin kasa ganewa saboda haka jiki magayi tun ba'aje ko ina ba Kin fara koke-koke." Hanifa na kuka tace"Umma don Allah kuyi hakuri sharrin shaidan ne Wallahi ni yanzu bana sonshi na tsaneshi Umma ki tamakeni ina so in koma gaban iyayena Wallahi bana son zaman aure dashi nagaji Umma naga halin Dan Adam naga rayuwa nayi da nasanin abunda nayi." Tana kuka take maganar. Sosai Ummansu Asalamiyya ta tausaya mata halin rayuwa kenan ita dama tuntuni tasan Wannan auran babu inda zaije tunda angina shi ba a tafarkin dai-dai ba rarrashin ta take har ta samu tayi shiru Asalamiyya ta kawo mata abinci mai rai da lafiya Zagewa tayi sosai taci ta koshi yaushe rabonta da cin abinci irin na yau bata iya sakewa taci abinci ta 'koshi....... Yana futowa daga toilet kiran Abbakar na shigowa wayar shi Abbakar yace." Guy yarinyar nan fa muna tare da ita gidanmu kuka take gaskiya tana cikin damuwa sosai inaso zamuyi magana da kai." Yace." Abbakar nagaji wallahi kar ka damu da rigimarta kawai ka dauko min ita ka kawota Shikkenan. " abbakar yace." Zan kawo ta sai dare amma." Kashe wayar yayi ya kwanta kan bed yana lumshe idonsa bacci na fuzgarsa kira ya shigo wayar shi Nasrin ce kashe wayar yayi bacci zaiyi babu Wanda zai dame shi..... Hanifa kam sakewa tayi gidansu Asalamiyya sosai tana jin dadi ta dawo cikin kasarta wayar Asalamiyya ta 'karba tana kiran numbar Haruna taki shiga bataji dadi ba, taso taji muryarsa ko taji dadi ta tambaye shi Abbu da Amminta... Bayan sallahr Isha'i Abbakar ya shigo gidan.... Hanifa tace"Ya Abbakar don Allah bani wayarka zan kira Ya Haruna ina da numbar shi." Ya mik'o ta wayar Yana fadin"Ki duba ina da numbar shi zakiga NASA Haroon."hannunta na rawa ta karbi wayar tana godiya cikin sa'a kuwa tana kira ta shiga ajiyar zuciya ta sauke tana fad'in"Ya Haruna Hanifa ce." Haruna yace."Alhmdullahi Hanifa kunanan lafiya."? Idonta yayi raurau tace." Alhmdullahi." Yace." Nayi ta kiran wayar Mashahuri bana samu Ashe kunyi tafiya ne zuwa america." Tace"Eh mun dawo Ya Haruna ina Abbu da Ammi kazo ka dauke ni mu tafi. " da kuka ta karasa maganar.... Haruna. Yaji wani iri a jikinsa da'alama yarinyar tana cikin damuwa tabbas idan ya fad'a mata halin da abbu yake ciki zata shiga damuwa sai ya fara rarrashinta hade da kwantar mata da hankali tana kuka tace"Ya Abbakar ban kyauta ba nayi nadama kacewa Abbu ya yafe min." Haruna yace."Abbu ya yafe miki hanifa kin kwantar da hankalin ki tunda kun dawo inanan tafe insha Allah a satin nan zan shigo garin kano." Tace"Shikkenan Ya Haruna sai kazo din." Abbakar ya karbe wayar ya futa, minti goma ya dawo yana fad'in"Hany tashi muje yanzu ya kira waya kar ki damu insha Allah duk ina sane da abunda yake faruwa tsakanin Khalid kiyi hakuri zanyi masa magana komai zai wuce." Tace"Nifa Ya Abbakar babu inda zanje nan zan kwana." Cike da mamaki Ummansu Asalamiyya take kallonta batace komai ba tana kallon ikon Allah tausayin yarinyar take ji. Abbakar ya futa kusan Rabin away sai gashi ya shigo gidan lokacin duk suna daki har Hanifar tayi kwanciyar ta kan katifar Asalamiyya suna hira yace"Hany kiyi hakuri ki taso muje gashican yazo da kanshi tace"Ya Abbakar bazan je gidansu ba mamynsa bata sona bata bani abunci shima bai damu dani ba bazan iya zama da yunwa ba Ya Haruna na zuwa zan bishi gurinsu Abbu bana son zama dashi yanzu." Abbakar duk ya rasa ya zaiyi ya sake futa daga gidan a karo na uku Khalid din ya tadda a mota ya bude motar ya shiga Khalid ya kalleshi fuskarsa a had'e yace." Tana ina."! ?" Guy yarinyar na fa taki Wallahi." Abbakar ya fad'a da damuwa a fuskarsa A d'an hasale yace." Me kake nufi ne? Ko kuma kana zugata ne kar ka dauka bana ganin irin kallon da kake min kan yarinyar ina gani ina share ka ne. " Abbakar yace." OK dama ina so muyi magana dai Khalid gaskiya abunda kakewa yarinyar nan bai kamata ba kar ka mance da cewar kai ta za'ba a madadin iyayenta haba guy kar ka bani kunya mana ya kamata ka tsaya tsayin daka kan lamarin ta ta nuna maka so ta damka maka amanar ta da yardar ta abunda kake mata bai cancanta ba kuma bana jin dadin hakan gaskiya. " Yace." Ok ta fad'a maka wani abu kenan bayan Wanda na sani kome na dai ji da kunnena tana kirana jahili a gabanka bakace komai ba ta mari Sonop a gabanka bakace komai ba abunda tayi dai-dai ne ko rashin dai-dai ? Ina ruwan ka tsakanina da ita? Matarka kace ko kuma tawa banason ka sake min magana irin wannan ai baka fini sonta ba." A hasale yake maganar. Abbakar yace." Guy itafa gaskiya duk inda take dolene a fad'e ta kwata-kwata abunda kake babu shi a tsarin aure kana shiga hakkinta a gaskiya idan ka cigaba da wannan dabi'un naka zanyi nadamar abunda na aikata a game da auran naku. " Khalid mamaki yake sosai wai shi yau Abbakar yake fadawa magana kan Hanifa lallai dan Adam butulu ne yaji wani irin kishinsa ya kamashi ranshi a 'bace yace." Ok futar min a mota zan wuce duk lokacin da kuka ga damar kawo ta sai Ku kawo ta idan kuma auranta zakayi bisimilah." Cike da mamaki Abbakar yake kallonsa da jin maganar da ta futo daga bakinsa yace." Guy me yayi zafi haka? Gaskiya ban ta'ba tsammanin Wannan maganar zata futa daga bakinka ba idan akwai mai kaunar auranka da yarinyar nan to nine na farko amma zaka fada min wannan maganar bai dace ba." A hasale yace." Abbakar futar min a mota nace bana son gaskiyar taka."! Abbakar ya d'aga kafad'a alamun bashi da damuwa ya bude motar yana fadin"Fad'an masoya Hutu ne nasan kana cikin fushi kaje gaba zaka gane gaskiya nake fad'a maka." Ba tare da yace masa komai ba ya figi motar a guje ya bar gurin...... Abbakar ya wuce cikin gidan ransa a bace Sam baiji dadin mummunan fahimtar da Khalid din yayi masa ba, ransa s bace ta koma gida wai shi hanifa zata wulakanta tana gudun sa kamar wani dodo ta za'bi zama gidansu Abbakar saboda kar ya cuceta ransa ya b'aci sosai bacci ma da kyar ya dauke shi haka ya tashi da safe yana dacin rai duk sun hallara a daining Alhaji Tijjani yace."Myson ina sirikar tawa ne tun jiya banganta ba."!? Shiru yayi yana kur'bat tea Yace."Ko bacci take ne."!? Ransa babu dadi yace."Dad tunda mukaje k'asar nan banji dadin yarinyar nan ba Wallahi yanzu haka tana gidansu Abbakar babu yanda banyi da ita ba kan zuwa gidanan ta'ki guduna take." Alhaji Tijjani yace." Take gudunka ko take gudun zama cikin gidan nan? Abunda ya kamata shine kaje can gidana dake Tudun yola a gyara ya sanya duk abunda babu ciki ka ajiyeta ciki nifa nafi zargin bata son zama damu ne." Yace." Dad wai dama haka auran yake? Kullum yarinyar nan da Kalar abunda zatayi min." Alhaji Tijjani yayi murmushi yana fadin"Baka ganin yanda nake fama da Momynku sai kayi hakuri myson gashi zaka had'a mata biyu amma bana shakka a kanka zaka iya rike mata biyu na sani, amma Abunda nake so da kai shine kar kayi zuciya ka ki zuwa dauko matarka kaje ka daukota kafin aka gama gyara gurin zaman/" girgiza kansa yayi yana kurbar tea yace." Dad Allah babu inda zanje idan ta dawo kanta idan bata dawo ba ta huta." Murmushi kawai Dad din yayi ya mike da niyyar tafiya kasuwa Khalid din yace." Dady zan shigo da yamma INA so in fara kallon yanda ake kasuwanci. " yace"Hakan na da kyau myson ina alfahari dakai da duk abunda zaka zama a duniya." Yace" Dady godiya nake." Mamy ta mike ta bi bayanshi har ya futa, tana dawowa tace" Wannab matar taka ai ba abokiyar arziki bace tana faman sinne kai kamar munafukaa dama bazan bari Ku zauna min a gida ba duka har Nasrin din Ku tarkata kuje can Ku karata." Yace."Many ke dai jiniki bai had'u da yarinyar ba." Shiru tayi batace masa komai ba sai ta dauko maganar Nasrin ya kuwa biye mata yana sauraron yanda take tsara masa yanda shagalin bukin zai kasance. Hanifa kuwa hankalinta kwance tayi bacci mai dadi gidansu Asalamiyya sai take jin kamar agaban su Ammi take gaskiya tayi kewarsu sosai wani irin so da kaunarsu ya rufe ta kasa tayi da kanta tana goge hawaye Asalamiyya ta dafa kafad'arta tare da fadin"Hanifa tun jiya INA lure dake Kafin kiyi bacci kina ta faman koke -koke don Allah ki bari haka kar ki dorawa kanki wani ciwo komai ya faru dai ya Riga ya faru kuma kaddarace Amma gaskiya kema kinyi kuskure kamar yanda kowa yake fada miki hakan nasan sai yanzu kin gane kuskuren da kika tafka sai kiyi kokarin ki gyara kuskuranki." Ajiyar zuciya ta sauke da damuwa a yanayin ta tace"Asalamiyya wallahi sai yanzu nayi hankali nasan meye rayuwa nagane abunda ake taso a nuna min game da tarrayata da Mashahuri ni a ganina irin son da yake min bazai bari ko kuda ya sauka a jikina Amma abun mamaki shine yake cusguna min yake kuma bada goyan bayan a wulakanta ni Wallahi Asalamiyya ban taba tsammanin zaiyi min haka ba." Asalamiyya tace"Hanifa kenan dama yaushe zakiyi tsammanin haka tunda so ya rufe miki ido kinsan fa nan gidan muka zauna dake ina nuna miki illahar abunda kikeyi kika ki ganewa kinga yanzu ya nuna miki asalinsa saboda haka kiyi kokari ki gyara tsakanin ki da iyayen ki kuma ki kwaci 'yan cinki da mutuncinki a gurinsa ki daina bari yana miki wulakanci da tozarci." Hanifa tace"Nifa yanzu kwata-kwata bana sonshi bana sha'awar zama dashi wallahi."! Dariya Asalamiyya tasa tace"Kina fad'ane kawai, amma nason irin son da kike masa baza ki iya hak'ura ba." Tsaki kawai taja tace"Ki bari Asalamiyya guy ya nuna min rashin tausayi da rashin imani." Asalamiyya ta mike tana dariya tare da fadin "Duk a cikin soyayya ne." Karin kummalo mai rai da lafiya sukayi sosai Hanifa ta sake take taya su aikin gida..... Misalin biyar na yamma Khalid ya iso unguwar tun kafin ya shigo layin ya d'inke da matasa gami da yara Khalid nayi musu watsin kudi yan dubu -dubu sosai al'amarin ya furgita mutane suka dunga futowa harda matan aure suna rubibi layi ya dinke Khalid nayi musu Watsin kudi kamar bayaso Hanifa kuwa hakan Sam bai burgeta ba sai ma haushin sa da take ji ta lura shi mutum ne kai izzah da nuna shi wani ne ga 'barnar dukiya Sam yanzu baya burgeta Abbakar ne yayi masa jagora har cikin gidan lokacin mahaifin su Abbakar din ya dawo daga kasuwa suka gaisa dashi a tsanake dake yana da labarin komai ya zauna dashi yana masa nasiha hanifa yasa aka kira masa yace tayi hakuri tabi mijinta insha Allah shi da kanshi zai kaita gurin iyayenta amma yanzu tayi hakuri komai ayi shi a hankali kuka ta dunga yi tana fadin ita baza ta bishi ba da kyar Ummansu Asalamiyya ta rarrasheta ta hak'ura ta futo fuskarta a tur'be ne Khalid sosai yake mamakin yanda yarinyar take gudun sa zuciyarsa babu dadi yayi musu sallama tare da zube musu makudan kudin da ya furgita su.....yana futowa ya gansu tsaye ita da Abbakar fuskarsa ya 'bata ya shiga motar Abbakar ya lalla'bata da kyar ts shiga motar tana kuka ba tare da yace wa abbakar din komai ba yaja da gudu ya bar gurin. Abbakar yabi motar da kallo yana jin wani irin takaici da damuwa guy yanzu ya daina burgeshi ganin yana kokarin ya cutar da mai sonshi son bai son hallaci ba...... Gudu kawai yake kan kwalta ita kuma tana kuka hade da Jan majina a fusace! Yaja burki tare da buga mata wata irin tsawa da tasa tayi shiru tana zare ido yace." Idan bakiyi min shiru ba za ki futar daga mota banza shashasha kawai wai kamar ni zaki dunga gudu kina koke-koken banza da wofi idan kin'ki ne sai me? Da har zanzo ki dunga kuka badon Dad ya bani umarnin sake dawowa barinki zanyi kiyi ta zama a gidan in yaso sai ki auri Abbakar din."!!! Ta kalleshi da jajayen idonta da suka sha kuka zare mata NASA yayi yace." Ki nai miki 'karya ne."!? Kasa tayi da kanta tana jin wani irin tsoron sa na shigar ta "Banza dake 'yar k'auye irinki har zaki na nunawa mutane ke din wata tsiyace wallahi duk sanda kika sake gwada irin abunda kikayi sai na baki mamaki."!!! " Khalid."! Ta fadi sunansa kanta tsaye Wanda shima sai da yayi mamakin hakan." Idonsa ya zare mata tace"Ni nace ina sonka na gumi iyayena akanka na dauka kai din managarci ne kuma kasan menene so a rayuwar ka na dauka kai din Dan halak ne Wanda yasan amana da sadaukarwa gaskiya nayi kuskure dana zab'e ka k'azama mijina a halin yanzu ina nadamar abunda nayi ma iyayenna kuma ina nadamar ace ni din ina a matsayin matarka bana sonka baka burgeni na tsanek.. Kafin ta karasa ya kaud'a nata wani irin gigitaccan mari da yasa taga gilmawar taurari a idonta. *4/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *68* Yana wani irin huci yace." Idan na kara jin kin fad'i cewar ba kyasona sai na mugun bata miki rai Wallahi, to an fada miki nima wani sonki nake da zaki dunga wani ikirarin bakya sona, ina da yan mata Wanda suka fiki komai da komai ganin irin naciyar da kikayi min yasa na aure ki amma na kusa yar da kwallon mangwaro na huta da kuda idan da nasan baki da tarbiyya babu abunda zai sanya na aure ki shashasha kawai." A fusace yaja motar don har tana buge kanta da murfin motar ko a jikinsa ya dunga gudu kan titi zuciyarsa nayi masa zafi ya tsani yaji Tace bata sonsa to idan bata sonsa babu shakka akwai Wanda takeso take zuciyarsa ya soma shiga wasi-wasi kan kalamanta a rayuwar sa ya tsani yana tare da mace tayi masa kishiya yana mutukar kishin kanshi, Hanifa kam babu kuka sai da zuciyarta ta 'Ke kashe tana jin a duniya bata da babban ma'kiyi kamarshi ganin ya dauki wata hanya ta daban yasa ta kalleshi fuskarta a hade tace"Ina zaka kaini kuma?." Bai kalleta ba yace."Gidan ubanki Zan kaiki." Ranta ya b'aci sosai tace"Na fada maka cewar idan zakayi rashin kirkin ka ka daina hadawa da iyayena domin sun fi k'arfin zagi a gurinka." Yayi parking din motar gefan titi yana kallonta da rinannun idanunsa da suka gama rinewa da b'acin rai yace." Ashe kina da iyaye."!? Cikin dakiyar zuciya tace"K'warai kuwa. " murmushi yana shafa sumar kansa cikin kansa cikin izgilanci yace." Wad'annan iyayen naki dasu gwara babu domin ko ke da suka Haifa bakya ganin mutumcin su bare ni zagi an zage su Duk abunda zakiyi kiyi min." Tace"Babu abunda zanyi maka sai abunda Allah yayi maka duk abunda zakayi nasan lokacinka ne wataran baza ka ganni ba bare ka zageni nagode sosai wallahi kaci amanar kauna." Zuciyarsa a cunkushe yace." Ke dai kika sani Banza kidahuma kina maganar bazan ganki ba ki sani kin shigo hannuna kenan har abada auranmu dake babu saki sai na gana miki azaba Wallahi. """ A 'Ke kashe tace"duk abunda zakayi min kayi akwai Allah zai shiga lamarin kuma bazan fasa Neman sakayyata a gurinshi ba." Khalid sosai yake mamakin yarinyar wato zuwa gidansu Abbakar yasa ta koyo rashin kunya tabbas an zugata ne ganin kwanakin baya bata iya kallonsa fuska-da fuska ta fada mi masa magana amma yanzu ido cikin ido take masa magana motar yaja ya suka bar gurin zuciyarsa na saka masa kawai ya saketa ya huta ko kuma ya jefar da ita bakin titi yanda yake jin zuciyarsa na masa suya Hak'ika bata ta'ba bata masa rai irin na yau ba, Hanifa taga masu gadi na bude wani mahakacin gida ya shiga da motar gurin parking ya nufa kallonsa tayi ta gefan ido taga ya sha kunu tab'e bakinta tayi Sam baya burgeta ya bude motar ya futo yana kallon shashen da take zaune yace." Futo mu shiga" babu musu ta futo taba bin gidan da kallo da alama sabon gini ne part Uku ne ginin zamani inda ya nufa ta bishi ya bude da makulli ya shiga sosai take kallon yana aka tsara parlor komai yayi kyau ta tsaya jikin kofa tana kallonsa ya bude wani daki da hannu ya nuna mata yana fad'in"Nan shine mazaunin ki komai akwai a ciki da zaki bukata ga kayan lefanki nan Su Khalisat sun had'a miki su. Har da na fad'ar kishiyarki."! Sam bata fahimci me yake nufi ba shima kuma yana gama maganar shi ya bar gurin zuwa yayi ya wuce ta ya nufi d'aya part din Wanda ya zama mallakinsa kafin amarya tazo Zamewa tayi ta zauna gurin ta hada kanta da gwiwa wasu irin hawaye masu zafi suka yanke mata wai wannan wace irin rayuwa ce ne? Khalid tsarinsa daban nata daban kwata-kwata ya kasa fuskantar inda ta dosa ya kasa fuskantar matsalar ta duka zagi hantara kyara rashin kulawa gaskiya tana cikin tsananin tashin hankali zamanta dashi tana ganin bazai taba yiwuba ta kai awa guda a gurin kafin ta tashi da mataccan jiki ta nufi bedroom din da ya nuna mata tana shiga taga wasu irin manya manyan akwatu irin na fata a jere dakin ta dunga bi da kallo gashinan kamar yanda ta fad'a babu abunda babu ciki ta karasa a hankali ta zauna kan bed din gabanta na wata irin fad'uwa ta jawo akwatun gold dinta da Tony ya bata budewa tayi tana dubawa ta rufe tana ganin babu abunda zai sanya tayi amfani da gold din nan ta tsani mutumin da yayi mata kyautarsu.......haka ta yini cikin dakin sai kusan k'arfe biyar ne tayi wanka ta futo akwatun ta bude aikuwa akwai din kakkun kaya don har sunfi yawa ma ta d'auko wani les da akai mishi dinkin Riga da skit ta sanya a jikinta yunwa duk ta dameta futowa tayi tana laluben kicin tana shiga taga akwai komai na abinci ta hada jalop din taliya da bushashen kifi kamshi ne kawai yake tashi ta zuba dai-dai cikinta a plate ta futo parlor Wanda yayi dai-dai da shigowarsa parlor yana kallon abinci yaji sha'awar cinsa zama yayi kan kujera yana ya mutsa fuskarsa hand free ya bude sosai ya fara wayarsa da Nasrin yanayi yana lumshe idonsa Hanifa tazo wucewa taji yana fad'in"Humm! My love nima na damu da ke sosai ke dai ko bari a d'aura auran mana zan nuna miki true love."! Hannunta na kyarma plate din da ta zubo taliyar ya fad'i kusa da kafafunsa har sai da ya fallatsar masa a k'afafu ya janye da sauri yana watsa mata mugun kallo yace." Zaki kona ni ne kiyiwa mai sona bakin ciki ko me."!? Idanunta yayi rau-rau yanzu ta fahimci inda maganar sa ta dazu ta dosa da gudu ta shige dakin ruf da ciki tayi kan bed din ta fara kuka na nadamar rayuwar da ta jefa kanta Khalid aure zaiyi innalillahi wa'ina ilahi raji'un..... Tab'e bakinsa yayi ya mike daga gurin kicin ya nufa ya bude tukunyar da tayi girkin ya zuba cikin plate firji ya bude ya dauko Lemo da ruwa masu sanyi ya dawo ya zauna yana cin abincin sa cikin kwanciyar hankali yana sakin murmushi pictures din Hanifa yake kallo yana lumshe lumsassun idonsa ya 'kagauta lokaci yayi sosai lafiyayan jikin Nasrin ke fuzgar hankalinsa dama ba tun yau ba yake son yanayin jikinta kuluf-kuluf irin na 'yan hutu..... Sosai girkin yayi masa dadi yana mamaki Ashe dama ta iya girki irin haka kofar dakin ya kalla yana ya mutsa fuskarsa yanzu haushin yarinyar yake Sam saboda halin taurin kanta. Kuka taci sosai tana ganin gwara kwai ta nemi Khalid din ya sawake mata don a yanda suke dashi a haka tana ganin zanansu bazai yi wuba tunda ya biya bukatar sa Shikkenan ya sallame ta taje ta gyara kwabar da tayi gurin iyayenta Nasiru ta tuno ta fashe da kuka tana kara tuno alkairainsa a gareta tace"Ya Nasuru ka yafe min yanzu nagane abunda kuke nufi nagane kaina na cuta Ku YAFE min ina cikin halin damuwa da rashinku." Ita kadai take kuka tana sambatu hade da rungume fillo hawaye sai ambaliya yake a fuskarta. kyar tayi sallahr magariba da Isha'i jikinta duk yayi sanyi Sam yanzu rayuwar duniyar ta fuce mata daga ranta tana futowa parlor ta ga plate din da yaci abinci da wayarshia aje kan kujera tayi mamaki sosai ya akayi ya bar wayar gashi baya parlon wayar ta dauka hannunta na kyarma ta bude sai taga akwai security tayi tayi ta bude ta kasa ajewa tayi da sauri ta bar gurin zuciyarta nayi mata zafi kishin sa take sosai tana bude tukunyar da tayi girkin taga wayam! Takaici ya isheta indomee ta Dora ta futo parlor tana gyara inda ya b'aci ta koma kicin din lokacin indomee tayi ta juye a aplate fringi ta bude ta dauki robar yoght mai sanyi ta futa tana kallon kira na shigowa wayar tashi har ta wuce ta dawo tana dubawa Sweet Nasrin sunan da ta gani kenan ranta a bace ta shiga dakin tana kuka tana cin indomee motsinsa taji a parlor minti biyar ta daina jin motsinsa nan ta gane wayar shi ya dauka ya futa ta ture plate din indomee tana jin yanda zuciyarta take mata zafi yanzu idan Khalid yayi aure ko wane irin zama zaiyi da ita, ita kadai take wannan tunane-tunanen hawaye na zubo mata... Abbu ya samu sauki sosai kuma tun daga ranar Kawu Amadu ya hana yin zancan Hanifa a gidan ko yara sun shigo da zancan zai kwabesu ita kanta Inno saboda lafiyar Abbu din yasa ta daina mitar da take kan al'amarin Hanifa duk sun taru sun zubawa sarautar Allah ido Abbu kuwa ya tsananta addu'a ga yarinyar tashi yana jin a jikinsa tana cikin damuwa da tashin hankali Ammi kam zuciyarta kawai ce tasan halin da take ciki kan lamarin da ita kanta Hanifa taji dadi ma da aka daina zancan ta yanzu ta lafiyar mijinta take duk wani sharad'i da Dr ya gindaya musu kan abbu din tana kula sosai yanzu abincin sa take masa iya cikinsa saboda inganta lafaiyarsa Alhmdullahi jikinsa yayi sauki sosai har yana iya futawa kasuwa duk da cewar su Nasiru sun hanashi zuwa yace su kyaleshi baya jin dadin zama a gida ne, bayan sallahr magariba kuwa yana zama ne a majalishi ya bada karatu da fatahohi gami da nasiha sosai mutane suka karuwa dashi kuma suna alfahari dashi a garin nasu. Haka rayuwa tayi ta tafiya tsakanin Hanifa da Khalid lamarin yayi tsamari domin kullum cikin rigima suke da juna ta Riga tagama kekashewa zuciyarta ta bushe ta inda take iya nuna shi da yatsa Indian yayi mata wani abun inda shi kuma a lokacin yake nuna mata cewar ita din bata isa ba kuma ba kowa bace a gurinshi idan ta tsananta masa ma ya sanya blat ya Zane mata jikinta Hanifa duk kamaninta sun sauya tsakanin zamansu a america da dawowar su ta susuce ta lalace kullum cikin damuwa take...... Yauma tana jin motsinsa a parlor yana waya fit!! Ta futo daga dakin ta tsira masa idonta da suka kara girman tsiya ya kalleta ta wutsiyar idonsa yana Jan tsaki Sam ya tsaneta yanzu wayarsa ya cigaba da yi da Nasrin yana fad'in"Ko menene ayi ki cire kudi yanda kike so ni bani da damuwa insha Allah anjima zanzo kiyi min tarba mai kyau." Hanifa tasan sun fara gudanar da shagalin bukinsu ganin baya zama sosai a gidan kullum cikin zirga-zirga yake wayar ta tan'kwabe tana kuka tace."Ka sake ni na huta da wannan bakin cikin naku ka sawake min wannan kaddara ran auran naka dama nice na kawo kaina yanzu bana sonka na tsane ka."! Kalmar da ya tsani yaji ta fad'a kenan ta tsane shi ya kalli wayarsa da ta jefar masa ya kalleta yana gyada kansa ya lura kamar jaka haka take yayi ta dukanta bata damuwa wayar ya dauka kawai ya nufi kofar futa Da gudu ta bishi ta cikwikwiye masa Riga tana bugun shi ta koina kuka take tana fad'in''Na fad'a din na tsane ka! Bana sonka Na tsane ka! Allah yayi gaggawar yi min sakayya akanka ubangiji Allah yayi min maganin ka!! Na tsane k........ Fuzgota yayi cikin zafin zuciya ya cire blat din jikinsa ya soma jibgarta kamar wani mahaukaci haka yake dukanta yana fad'in"Nima na tsane ki bana sonki me zanyi dake I hit you I hit it! Na tsaneki!! Ya fad'a da k'arfi lokacin da ya kai mata wani duka dai dai idonta ta rintse idon da k'arfin gaske wani k'arfe dake jikin blet din shine ya soki idonta kafin kice me ruwa ya soma zuba daga idon ta dunga ihu tana laluben hanyar guduwa, ganin ya kaita 'kasa yasa ya maida blet dinshi ya fuce daga parlor ranshi a mugun bace komai na duniya yaji ya futa daga kanshi yarinyar shaik ta zame masa masifa a rayuwarshi babban abunda ya tsana yaji tana fadin bata sonshi ta tsaneshi duk sanda ta fad'i wannan Kalmar yana ji kamar ya kasheta ya huta *Innalillahi* _Wannan wane irin so ne suke wa junansu?_ Kai tsaye can family house dinsu ya nufa zuciyarsa na masa zafi Mamy na ganinshi a hargitse tace"Myson yaya haka kuma ana tsaka da farin ciki kai kuma kana dacin rai." Ya dafe kansa wata k'walla mai zafi na kokarin zubo masa yace."Mamy na rasa ya zanyi da wannan yarinyar Hanifa tunda taji labarin aurena da Nasrin ta daga min hankali kullum sai tasa na daketa wallahi." tsaki Mamy din tayi tace"Rabu da ita duk kishine yake damunta tayi ta gama kar ka kara dukanta babu kyau.!" Yace."Mamy yarinyar fa ta soma fuce min rai wallahi kinsan ni bana son damuwa da ta kurawa wallahi." Mamy taji dadin abunda yace taba addu'ar Allah yasa yace zai sakata babu shakka zataji dadin hakan kuma baza ta hanashi ba a zahiri tace "Sai kayi hakuri tunda Kaine ka jawowa kanka ita dama 'yayan talaka wannan basu da tarbiya ni na sani." Tsaki kawai yake zabgawa Mamy ta barshi a gurin yana takaicin auranta da yayi.. Da 'yar ta rarrafa ta shiga toilet da ido daya take komai tana jin wani irin zugi da zubar ruwa da idonta yake mata ta dumama ruwan zafi sosai da towol Karami take gaSA idon nata tana kukan zuci jikinta duk yayi tsami saboda duk da yayi mata da kyar ta samu idon ya bude yayi jazur ya kumbura sutum kayanta ta cire tana duba jikinta ta cikin mirror duk shaccin duka wasu hawaye suka shiga zuba tana Jan majina ta gasa jikinta ta futo daure da towol rigar bacci tasa doguwa ta dau hula ta sanya panodol ta balli biyu ta sha kwanciya tayi kan bed tana kuka haka bacci ya dauketa da mafarkai Marasa dadi. *5/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *65* Abbu Sam bai San inda hankalinsa yake ba haka suka dauke shi suka nufi asibiti cikin tsananin tashin hankali ko da Dr ya duba shi nan ya gane jininsa ya hau sosoi fiye da kima irin Wanda ba'aso irin hakane idan sa karar kwana Shikkenan wani daga wannan fad'uwar ya tafi kenan sai a 'kiyama Dr ya dinga fad'a kan rashin kula da magani da ganin likita da Abu yake wasa dashi yace." Dole ya dunga ganin likita akai-akai saboda yanayin jikinsa yanzu ma sa'a akaci bai tashi da mutuwar barin jiki ba, duk jikinsu yayi sanyi jin abunda Dr ya fad'a gaskiya ne abbu baya San magani kuma ya'ki ya cire damuwar Hanifa daga zuciyarsa tun lokacin zuwan Alhaji Lawan abokin Alhaji Tijjani kenan yazo ya fad'a masa halin da ake ciki a game da auran Hanifa da Khalid din hankalinsa ya Gaza kwanciya mussaman da yaji cewar ya dauketa sun tafi America sosai ya shiga damuwa da hakan sai kuma abunda ya gani yau ya furgita shi sosai dama kuma yana fama da ciwon kai a tsaitsaye kawai yayi shiru ne dalili kenan da ya yanke jiki ya fadi a gurun dole Dr ya bashi gado domin kula lafiyar sa to koda ya dawo hayyacin sa sai maganar sa tayi wani irin kwata -kwata bata futa sosai sai an kasa kunne dai-dai bakinsa Ammi ta dunga kuka tana nema masa sauki cikin lamuransa shi kuwa Inno yakewa Nasiha a fakaice ganin yanda ta tayar da hankalinsa kan lalurar tasa yace." Idan tana so ta ya samu lafiya to ta daina zagin Hanifa gami da jifanta da mugun fata hakan ba dai-dai bane addu'a kurrum itace ta dace da ita, Inno dai kuka take tana tausayawa halin da yake ciki Dr ya kwantar musu da hankali cewar insha Allah zai samu kulawarsu na tsawon sati biyu maganar shi zata dawo dai-dai da izinin Allah. ** Wani irin Koran mai take kakalowa ya tsaya mata a ma'kogwaro ya'ki futowa kakari kurrum take tana rike cikinta hawayene suke bin fuskarta na tsananin azabah mik'ewa tayi a hankali ta futo daga toilet kasan tayal din dakin ta kwanta tana cigaba da kuka rayuwa tayi mata tsanini damuwa da yunwa sunyi mata 'kawanya kome ta ci sai ta amayo shi yanzu babu abunda take sin ci sai Yalo da rogo da kuli rike cikinta tayi da yake mata wani irin juyi tana jin yanda zuciyarta take wani irin tashi. Kuka take na Neman dauki taji alamun bude kofar dakin. Cigaba tayi da mur'kususu tana kuka 'k'asa-k'asa ya shigo dakin.... Ganinta kwance kasa ya bashi mamaki ya karasa gurin da sauri ya dagota fuskarta yake kallo yaga ta rame sosai tayi wani irin fari, rintse idonta tayi tana tuno abunda yayi mata ranar da zai bar gidan yau kwanaki uku kenan Rabon da ta sanya shi a idonta hawaye ya cigaba da zubo mata a fuska, kafin yace mata wani Abu wayarsa tayi kara alamun kira yana dubawa yaga Mamynshi Hanifar na jikinsa ta fara amsa wayar sallama yayi Mamy din ta amsa muryarta sama-sama tace"Myson Ashe Neman duniya ka tafi yi america ko."? "Mamy me ya faru."! Yafad'a Yana gyara zamansa kasan tayal jawota yayi jikinsa ya rungume rashin k'arfin jiki ya hanata kwace wa. Mamy tace" Duk abunda ya faru ina da labari kuma na kalli vdos din komai saboda INA so cikin satin nan ka dawo Sam bana bukatar ka tare da wannan bayahudan mutumin makiyin Allah da manzonsa." Ajiyar zuciya ya sauke da damuwa a muryarahi yace" Mamy kema kin soma daukar maganar mutane ko? Nifa kin San halina kin San wanene ni! Banyi wa'ka don kudi ko wata daukaka ba kawai ra'ayina ne kuma kudin da na samu a wannan harkar basu isa su Sanya ni na futa daga addini na ba duka kudin zan rabar dasu ga mabukata Mamy ki kwantar da hankalin ki din Allah." Tace"Hankalina bazai kwanta ba sai na ganka a gabana tukkuna! Kace kai baka aikata zina to me ka aikata da wannan kàfurar da kuke rungume da ita? Abun da kayi ya jawo mun zagi a gari Myson." Jin muryarta na rawa yasa yace."Mamy pls karyi min kuka don Allah. " Tace"To yaushe zaka dawo gida." Yace." Insha Allah ki shirya zuwan mu sati biyu masu zuwa." Tace"Yayi yawa Myson." Yace."To ki fad'i yaushe kike so na dawo." Tace. "Ka dawo nan da sati." Yana dariya yace." Angama mamy tace"Yawwa kuna waya da Nasrin ko."? "Eh kwana biyu bamu yi ba saboda bani da time amma insha Allah yau zan kirata." Albarka ta sanya masa sannan sukayi sallama da juna Lumsassun idonsa ya zuba mata yana kallonta da sanyayyar muryarahi yace." Me yake damun ki."?! Hanifa ta gaza cewa dashi komai sai Jan majina take! Ya sauke ajiyar zuciya Yana shafa fuskarta da hannunsa ya sake maimata tambayar shi ta farko.... Da kyar tace"Cikina ne yake ciwo." Kai tsaye yace."Kinci wani abune. "? Girgiza kanta tayi a hankali tace" Kome naci sai nayi amai." Bai kawo komai cikin ranshi ba yace." Je kiyi wanka kizo muje wani guri." Ta kalleshi da idanunta da sukayi jawur gira ya d'aga mata yana kasheta da mirmushinsa Wanda ke kashe mata jiki.... Lumshe idonta kurrum tayi tana nazarin maganarsu shi da Mahaifiyar shi taji dadi sosai da maganar komawa gida sai dai daya maganar ce ta kasa gane inda ta fahimta, ji tayi ya dauketa Cas ya nufi toilet da ita ya fara cire mata kayan jikinta yana mata shu'umin kallo binsa kawai take da kallon mamaki tana ganin k'arfin halinsa da kuma rashin kunya irin tashi ya dunga bin jikinta da zazzafab kisis masu rikita lissafi dole ta biye masa tana sauke zuciya ganin yana nema ya wuce gona da iri ne yasa ta dunga sanya masa kuka tana rutture shi dole ya hak'ura amma tsawon kwanakin nan guda uku hakuri kawai yake ya Tara sha'awarta sosai yana gani yau tunda a gida zai kwana sai ya more Wanda ita kuma nata b'angaran taci alwashi a kansa na sai ta rama Abunda yake mata, tana kallon yanda yake ta mata rawar jiki ya dauko mata wasu igilishi waer dogon siket da Riga mai don hannu gashin kanta ya gyara ya nannade matashi guri guda karamin mayafi ya Dora mata a kanta ta gyara suka futa a tare kamar wadanda suke cikin farin ciki, Cikin mota ya kalleta da sakakkiyar fuska yace." Me kike so kici yanzu."! ? Kai tsaye tace"Rogo da 'kuli." A hankali yace." Menene rogo da kuli kuma."!? Kasa yi masa kwantacensa. Tayi yace." OK bari muje restaurant din komeye sai ki fad'a musu shiru tayi masa har suka isa wani had'addan gidan cin abinci Wanda ya amsa sunansa gurin had'uwa. Inda Allah yasa akwai hausawa gurin yasa suka fahimci me take nufi to duk jerin abincin dake hotal din babu rogo su tunda suka bude gidan abincin ma basu ta'ba sarrafa rogo ba don haka sai suka kawo mata dankali na Hausa soyayya sosai taji d'akinsa amma dai soyar Shi batayi mata yanda take so ba, Khalid yayi ta mamakin ganin tana cin dankalin hannu baka hannu 'kwarya bakinsa ya tab'e ya cigaba da latsa wayarsa Katrina na zuwa ta d'afe jikinsa tana dariya jawota yayi da murmushi a fuskarsa ya zaunar da ita cinyarsa Hanifa taji tana kokarin sha'kewa ganin abunda yake faruwa kallonsu take Cike da mamaki da kishi duk yanayin ta ya sauya Katrina sai so take su had'a baki yana kaucewa Hanifa ya kalla ta gefen ido ganin ta mike daga gurin ya dauke Katrina daga jikinsa mik'ewa yayi yabi bayan Hanifa sake tafiya bata kallon gabanta Katrina ta biyo bayansa tana yi masa magana cikin turanci tana tambayar shi Hanifa yace mata matarshi ce dariya take masa tana nuna alamun rashin yarda da sauri taje taja gaban Hanifa tana kallonta tana kallon Khalid din minti biyu sai ta fashe da dariya cikin hard'addan turancinta take fad'in Hanifa Sam bata dace dashi ba ita bata ga wata alama na cewa ita din matarsa bace. Hanifa ta Kai iya makura gurin jin haushin yarinyar a zuciya ta tsinka mata mari! Ta bar gurin a fusace!! Katrina ta rike kuncinta cikin tashin hankali tana kallon Khalid din dake tsaye yana kallonta fuskarsa babu wata damuwa yayi niyyar wucewa Katrina tace"Kana kallo ta mareni wai meye alakarka da itane." ? Kai yace." My Wife."! Kafin tace wani Abu yabi bayan Hanifa dake tafiya gefen titi tana kukan takaici cin birki yayi a gabanta ta tsaya tana share hawayen ta motar ya bude mata a sanyaye yace." Shigo mu tafi." Batayi musu ba ta shiga ya tada motar suka nufi gida..... Suna shiga dakin ta dinga kuka tana fad'in,"Na tsaneka nayi da nasanin auranka ka cuce ni.! Duk abunda yazo hannunta zata dauka ta jefeshi dashi da kyar ya rungumeta a jikinsa yana mamakin kukan da take ya tabbatar kishi ne yake damunta tabbas sai da so ake kishi da kyar ya samu tayi shiru ta dunga sauke ajiyar zuciya zuciyarta na wani irin tashi ta funcike jikinta daga nasa toilet ta nufa da gudu ta fara kwara amai duk dankalin da taci sai da ta amayar dashi tayi kwance a toilet din Cikin mawuyacin hali yana tsaye kanta sai faman ya mutse fuska yake ya tsani ganin kazanta ko kadan ita kanta Yanzu ya fara kyamkyaminta futa yayi daga dakin domin kiran Yaron gidan domin yazo ya gyara gurin tsaki kawai yake yana ya mutse fuskarsa. Tana zaune cikin toilet din mai aikin ya shigo ya gyara gurin ta kasa ko da motsa d'an ya tsanta bare ta tashi daga gurin ya shigo toilet din ruwa ya had'a ruwa kayan jikinta ya fara cire mata kayan jikinta dukanta yayi ya sakata cikin ruwa ya fara mata wanka jikinsa duk ya saki ganin yanda hallitun k'irjinta suka kara cika mussaman niples dinta sun kumburo sosai shatin gurin da ya bada duhu yayi mutukar gigitashi daurewa kawai yake yana cud'a mata jikinta cikin towol ya futo da ita ya zaunar kan bed ya koma toilet din wanka yayo jikinsa sai kyarma yake ya futo da karamin towol a kugunshi bed din ya zauna hade da jawo ta jikinsa a gigice wata irin gagarumar sha'awar yarinyar yake jin tana nema ta haukatashi ganin zaiyi mata irin rainin hankalin da yasa ne yasa ta fuzge jikinta da sauri ta mike tsaye can gefe ta rakube jikinta tana watsa masa wani irin kallo da bata ta'ba yi masa irinsa ba." Ya d'ago jajayen idonsa yana kallonta bakinsa na motsi da kyar taji abunda yake cewa Ma'ke kafad'a tayi.... Ya mike da kuzari a jikinsa ya isa inda take rumfa yayi mata da faffad'an k'irjinsa yana lumshe mata ido yace." Me kike nufi da haka."!? Kai tsaye tace"Kaje gurin karuwarka ta biya maka bukatar ka amma ni na daina zama kana wahalar dani a banza baka tausayin halin da nake ciki." Ranshi a Dan bace yace." Ni bani da wata karuwa sai ke."! Taji maganar kamar da akwai cin fuska gurin take kokarin bari ya tare da da gangar jikinsa yana kokarin kama bakinta ta fashe masa da kuka tana dukan k'irjinsa ko a jikinsa burinsa kawai yaji yana shan bakinta mai dadi.... Ture shi take tana masa haukan karya duk. Bb bv bb. B ya rasa ya zaiyi ya dauketa da sauri ya nufi bed din yana ajeta ta duru kasa tana kuka sosai ta bashi mamaki ya kalli yanda k'irjinta suke motsi joystick dinshi ta sake mik'ewa marairaice mata yayi yana fad'in"Bab pls kizo kinji ko ke kadai gareni ki San bana zina idan da inayi da kema zaki zama shaida kar ki shiga tsiniwar mala'iku pls bab."! Ya k'arashe maganar da karyayyar murya... Hanyar futa ta nufa da sauri ya mike ya biyo bayanta daukar ta ya kaita bed din ya kwantar kamar wani maye ya kwanta jikinta hade da matse ta tsam a jikinsa da kyar take Jan numfashi domin ta sakar mata duk nauyunshi gashi dama a galabaice take babu wada cikin maganarta tace"Allah kome zakayi yau bazan yadda ba yanzu duk na gane yaudararka bani da amfani sai lokacin da kake da bukata sannan zakazo ka haye ni kamar doki kayi ta Abu daya ni bazan iya ba gaskiya." Ta k'arashe maganar tana zumb'ura bakinta idonsa ya kankance cikin b'acin ran jin abunda take cewa yace." Idan kin hanani ta dadi rai zanyi ta k'arfi inyi iya yanda nake so babu yanda zakiyi dani gwara ma ki hak'ura." Tana kuka tace"To ina kaje ka kwana uku can ya kamata ka koma a biya maka bukatar ka ko kuma kaje gurin karuwarka."!! Maganar tayi masa zafi sosai ya da gata hade da yarfa mata mari lafiyayye yana huci yace." Ni kik fad'awa wannan maganar.? Don kinga na damu dake."!? Mik'ewa tayi zaune hawaye na zurura tace"A ina ka damu dani.? Ka fad'a min ? Wallahi baka damu dani ba da ka damu dani baza ka dunga wulakanta ni ba ko ka bari wani ya ta'ba min jikina yau kwananka Uku baka gida saboda bukatarka ka dawo zakace ka damu dani."! Ranshi idan yayi dubu ya 'baci kamarshi yarinyar nan zata dinga fad'awa irin wannan maganar lallai ta samu dama a kanshi kuma dole ya nuna mata wanene shi tabbas bata san bad'ininsa zahirinsa ta sani ya kalleta da jajayen idonsa yace." Idan dan kinga ina nemanki ne yasa kiga fada min wannan maganar to zan nuna miki ke din ba komai bace a gurina zan nuna miki ni namiji ne Wanda ba'a nunawa da hannu, kome kike takama dashi ki rike abunki kiyi iko dashi zakiyi mamakin wanene Khalid. "!! A fusace! Ya duro daga kan bed din tayi saurin matsawa toilet taga ya shiga da alama wani wanka ya sake ji ya futo yana cizar lips dinshi yar yanzu joystick dinshi motsi take ko kallon inda take baiyi ba ya kwanta bed din tare da rufe jikinsa da bargo takure jikinsa yayi yana kukan zucci sosai yarinyar ta shammace shi kuma ta sanadinta bazai aikata zina ba amma da ba don haka ba har ta isa ta nuna masa gadara akan jikinta rintse idonsa yayi yana jin yanda tsigar jikinsa ke tashi joystick dinshi na kara girma Dan rashin zuciya irin nata...... Kwanciya tayi a hankali Sam bata na damar Abunda tayi masa tana ganin haka shine dai-dai zai gane tana da kima da daraja..... Bacci ya soma fuzgarta taji alamun bude kofa da sauri ta bude idonta tana duba gurin da ya kwanta babu shi a gurin sakkowa tayi sa sauri ta d'aga labulen window can ta hango shi yana kokarin futa da mota gabanta yayi mugun fad'uwa Shikkenan zai koma inda ya futo zubewa tayi a gurin tana kuka Cikin tashin hankali amma duk da haka bata nadamar Abunda tayi masa.... Khalid kuwa Katrina ya kira a waya ta fad'a masa inda take can ya nufa domin ta rage masa sha'awar dake kokarin kaishi lahira aikuwa Katrina tayi masa wasa sosai kuma ya gamsu iya gamsuwa yana jin kamar yayi sex ne a hotel din ya kwana sai misalin Tara na safe ya shigo gidan Abbakar da ita ya tadda a parlor Abbakar yace." Guy tun dazu na shigo hanifa tace"Kafuta." Gyada kansa yayi yace." Bari inyi wanka in futo." Hanifa ta bishi da kallo har ya shige dakin...... Tace"Ya Abbakar baka San inda yake kwana ba ko."!? Yace." OK kina nufin bai kwana a gida ba."? Kai ta gyada Abbakar yace."mybe wani Abu ne ya futar dashi." Tana kuka tace"Abbakar yaushe zamu koma gida nagaji inaso inje inga iyayena bana son zaman garin nan Ya Abbakar ka taimaka min don Allah. " Abbakar yace."Karki damu insha Allah mun kusa komawa najeria tunda dai munyi abunda ya kawo mu kuma mun samu nasara kan komai." Tace"Abbakar Khalid duk ya sauya min baya kula dani kullum cikin tsawa yanzu nagane komai kuma na gane dama can yaudarata yake yana sha'awarta ne." Abbakar duk da ya San maganar da tafad'a dai+dai ne yace." Ki daina fadin Wannan maganar Hanifa yanayin dabi'un Khalid da naki sun banbanta dole ne ki dunga ganin haka daga gareshi idan kina so ki ji dadin zama dashi to ki cire duhun kai a tare dake kuma ki daina masa gaddama tuntuni nasan halinsa mutum ne shi Wanda baya son gaddama da musu akan komai kibi umarninsa sai ki zauna lafiya."Ya Abbakar INA kokarin yi masa biyayya dai-dai gwargwado wallahi bana jin dadin Abunda yake min." Muryarta na rawa take maganar. Abbakar yace." Kiyi hakuri ki cigaba komai zai wuce insha Allah. " kafin tace wani Abu ya futo jikinsa sanye da d'amammiyar vest black da 3Qutar fari kal-kal sosai yayi mata kyau saisayen askin da akai mishi ya soma futowa sajan fuskarsa ya kwanta luf-luf dashi ya kara haske da girma, ganin irin kallon da yake watsa mata yasa ta bar gurin daki ta shiga tayi kwance kan bed tana share hawaye. **** To haka rayuwa ta cigaba da tafiya a'kasar ta america yau satinsu uku cikin 'kasar kullum basa zama a gida suna shirye-shiryen koma najeria yayin da ciwo da rashin kwanciyar hankali suka addabi Hanifa dalili kuwa tun ranar da abun ya faru tsakaninta dashi ya dauke mata wuta d'if! Ko gasheshi tayi baya amsawa ya bar mata Cikin dakin yana kwana a parlor kullum take jiyo shi yana faman waya ita ta rasa ko wacece al'amarin yayi mugun daga mata hankali tayi kuka har ta gaji ta barwa Allah, wata irin rama tayi Mara kyan gani sai uban nonowa da suka tumbatsa a kirjinta babu abunda take ci ya zauna a cikinta, yau ma bayan ta gama kwarara amai kamar ko da yaushe ta rarrafo ta futo jin motsi yasa ta futa parlor ganinshi tayi tsaye gaban TV yana kunnawa ya juyo suka hada ido dauke kansa yayi ya kunna TV ya koma ya zauna...... Tunda ake fad'in abun bai ta'ba zama ya kalla ba yau dai ya sanya memori din take wa'kar *Dancing again* ta fara tashi Hanifa ta kurawa TV ido tana so ta tantance su wanene jiri taji yana dibanta ta fad'i. A gurin cikin tashin hankali tana fad'in"Wayyo na shiga uku na me zan gani ni Hanifa wayyo Allah na ka cuce ni Allah bazai barka ba! Kana aikata kafurci gaban idanun jama'a ka futa daga musulunci tirrrr! Da wannan dabi'un naka nayi nadamar aurank...... Kafin ta karasa ya tsinketa da mari hade da haurinta da kafafunsa yana fad'in"Ubanki ne ya kafurtar dani? Da zaku dunga fada min wannan maganar ko kuma Kinga na shifa sabgar ki."!!! Dishi-dishi take ganinsa ta dam'ke cikinta inda ya buga mata 'kafarsa luuuuuu ta kifa kanta kasan gurin........ Ya fahimci suma tayi da sauri ya dauko ruwa ya kwara mata a jiki batayi motsi ba hankalinsa a tashe ya dauke ta ta futa da gudu Abbakar ne ya futo daga part dinsu yaga abunda yake faruwa da sauri ya bude mota Khalid din ya shiga shi kuma ya zagaya ya zauna mazaunin dravar motar ya figa suka fura daga gidan........... Dr ya futo yana goge fuskarsa Khalid din ya bishi ofis dinsa Dr yace." Ta farfad'o yanzu amma tana cikin matsala domin tana dauke da ciki Dan sati hudu Wanda sakamakon rashin kulawa da rashin cin abinci yake barazanar zubewa yanzu dai komai ya dai-dai a kula da ita sosai khalid ya 'bata fuska sosai yace." Dr ya za'ayi ne bana son Cikin nan wallahi." Dr dake bashi da matsalar komai kun San dai baturan mutum yace." Sai abata maganin da zai zubar dashi." Khalid yace." Eh shine dai-dai don gaskiya ban shirya haihuwa yanzu ba." Dr yayi rubuce-rubuce Cikin wata takkada khalid din ya mik'awa Khalid ya mike da sauri ya futa daga ofis din jin zancan cikin nan yayi mugun daga masa hankali phamcy ya nufa domin kar'bo magungunan. *2/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *78* Driving yake yana girgiza kansa K'warai yayi mamakin abunda Khalid yayi masa wai me yake nufi da zantukansa kan Hanifa? Kwata-kwata babu soyayyar yarinyar cikin zuciyarsa a halin yanzu amma Khalid ya bashi wata dama ne yanzu da zai shiga ciki ya dama zai auri yarinyar mutukar tana sonsa yanda yake fad'ar cewar matarsa ai ba'ahallice ta don shi kadai ba to zai aureta sai yaga yanda zaiyi girgiza kansa yake ransa duk a bace baya son tashin hankali ko kadan ya dauka duk wannan shirmen a tsakaninsa dashi ya kau tunda dai yanzu sun girma sun mallaki hankalin Kansu amma daga abun alkairi sai ya koma na tsiya.. Ganin yana girgiza kansa yasa nace"Yaya Tahir kayi hakuri don Allah ina ganin kamar kwakwalwar shi ta soma samun matsala ne don Allah kayi hakuri." Kallonta yayi ya mudubi yace." Me akayi kike bani hakuri."!? Nace"Wancan Mara hankalin jahili ya futar maka da jini."! Murmushi yayi yace." Karki damu mun saba haka dashi dama yanzu idan na saukeku kafin in wuce kasuwa zan tsaya ayi min dressing din gurun karkidamu." Ajiyar zuciya na sauke nace"Ka daina biye masa tunda kafi shi hankali da nagarta ta koina ma akwai bambanci." Murmushi yayi yana min wani irin kallo yace." Naji dadin wannan yabo naki idan na dawo daga kasuwa zamuyi magana mai muhimanci." Kasa nayi da kaina ina murmushi..... Yana sauke mu gate din makarantar ya juya kan mota yana fad'in "Ku nemi abun hawa daga antashi ina tunanin sai k'arfe shida za mu futo daga kasuwa yau." Mukace to Allah ya taimaka" motar yaja mu kuma muka shiga makarantar muna hirar abunda ya faru a asibiti. **** Mamy duk jikinta yayi sanyi da al'amarin domin ta lura da kallon kiyayyar da hanifa take mata kuma bata ji dadin abunda tayiwa Khalid ba tunani take akan hadinta da Attahir din ita dai iya saninta Tasan tana gidansu Abbakar a yanda Dadyn su ya fada mata cewar tana ar'bain za'a mikata ga iyayenta amma yanzu ta ganta tare da iyalin Alhji Lawan mijin nata take kallon Wanda yake zaune ya rufe fuskarsa tace"Alhji me tsakanin matar Khalid da iyalin abokin ka Alhaji Lawan shin ko da hadin bakinsa ake kokarin cin amanar d'an mu." Ya dago kansa yana kallonta jikinsa duk yayi sanyi yace." Bani da masaniya kan komai amma yau yau din nan zan bunkici lamarin nima abun ya girgiza ni."shiru sukayi ya d'ago kansa yace." Sannan kina sane da cewar matarshi Nasrin tana gidansu sati uku ko." ? Tace"Alhji na sani na rasa yanda zan bullo musu ne mahaifiyar ta tace myson na so ya kashe mata yarinya da bakin cikinsa kuma yana dukanta na bata hakuri taki wai dole sai an zauna da Khalid din an kafa masa sharad'i ka duba ka gani Khalid ina yaga nutsuwar da za'a zauna dashi halin yanzu." Yace." Nima abunda mahaifin yarinyar ya tare ni dashi kenan ina ganin mi Bari ya dawo nutsuwarsa ya fadi ra'ayin sa game da ita tun farko dama ni wannan auran ba a son raina akayi shi ba kece kika matsa kinga abunda yake faruwa ni bazan yi masa dole ba." Mamy dai shiru tayi yanzu lamarin ya soma daure mata kai sunan zaune likita ya futo yana musu bayanin cewar kamar yanda suka dauka ko Khalidin yanuwa akansa yasa yake sambatu kwata,-kwata ba haka bane kawai tsabar tension ne da damuwa yayi masa yawa yasa hankalinsa ya gushe amma insha Allah yanzu zai dawo cikin nutsuwar sa." Hankalinsu ya kwanta amma ba sosai ba burinsu kawai suga Khalid din na mu'amula da ita mutane kamar kowa. Ko a hanya ma zancen kenan Asalamiyya tace"Wallahi mun samu labarin hatsarin da ya samu sosai na tausaya masa amma ance baiji ciwo ba ko." ? Mansura tace." Baiji ciwon komai ba sai hauka!! Asalamiyya ta kalleta da mamaki tace"Wane irin hauka kuma."!? Mansura taji zafin yanda ya shake mata wuyan Dan uwa tace"In banda hauka kawai daga zuwa dubiya ka kama mutum da sha'ka aikin banza kawai da yana son matarsa ya saketa wallahi tunda yayi Wannan furucin ma sai mun aureta sai ya mutu!! Asalamiyya tayi shiru tana jimanta maganar tace"Nifa nasan Khalid na son Hanifa kawai tsautsayi ne yasa ya saketa kuma dole yayi nadama zai iya aikata komai kanta amma kuma Mansura a gaskiya banji dadin sunsn da kika kirashi dashi ba don Allah ki bari haka." Nace"Kinga Asalamiyya duk Wanda yaga abunda yayi a asibitin nan dole ya kirashi da mahaukaci naga sai wani Abu kike zaki tare masa ne."!? A zafafe na fadi maganar tace"Wace ni!! Nima yaya na nake tawa kamfen ke Mansura ki bar wani hura hanci mu zamu dauka tunda mun Riga Ku." Mansura na dariya tace" A'ina ai insha Allah hanifa ta Attahir ce Abbakar ya hak'ura kawai aikuwa Asalamiyya tace" Wato kun hade baki kenan zaku watsa mana kasa a ido dole in sanya yayana ya mike tsaye kar ayi masa tsakiyar da babu ruwa." Dariya muke nace"Duk kuyi Ku gama ni babu Wanda zan aura cikinsu domin ni ba aure ne a gabana. " Asalamiyya tace"Ok kina so ki ce mana zaki komawa Khalid Mashahuri ko me."!? Wani irin kallo na watsa mata nace''Aslamiyya ki bari kar ki kara min irin wannan maganar kina tunanin ko da na rasa mijin aure zan komawa Wannan azalimin mutumin Allah ya kiyaye ni."! Asalamiyya tace"bana son naji kina kiransa da wad'annan kalaman wallahi ni na tabbata duk kan so yayi miki abubuwan da kike kuka dasu kiyi hakuri ki barwa Allah komai kinga kun haihu ke dashi don Allah ki rage jin zafinsa ki barshi da hakkin ki ma da zai dame shi." Mansura tace"Anya Asalamiyya bakya ciki da guy nan kuwa irin wannan abu haka." Tsaki Asalamiyya taja tace"Ko daya ina da kamalu na me zanyi da wani kawai dai ina tuno irin rigimar da aka sha kafin auransu Wanda na tabbatar da cewar rabon Maryam ne tsakinsu Wallahi sosai nake tausayawa rayuwarta dole idan ta girma taji labarin yanda uwarta da ubanta sukayi aure ya kasa yi mata dadi idan suna tare da juna ne shine abun zaizo da sauki." Tsakanin Mansura da Asalamiyya haka akayi ta surutu kowa na fad'ar ra'ayin sa. Ni dai jinsu kawai nake domin ni nasan irin kudirin da nake dashi kan Khalid halin yanzu bana kaunar ganin mummunar fuskarsa bani da babban makiyi sama dashi da yan uwansa Khalisat ce kawai nake ganin mutumcin ta amma dukaninsu har mahaifinsa bana kaunar wata mu'amula arziki ta hadani dasu. *** Jin abunda Dr ya fada ne yasa Alhji Tijjani ya nufi kasuwa ransa a bace ya nufi b'angaran Alhji Lawan yana zaune tare da wasu baki ya shiga suka gaisa zama yayi cikin kujera yana girgiza k'afafu Alhji Lawan ya sallami bakinsa yana kallon abokin nasa yace." Wallahi yanzu nake shirye-shiryen tashi in nufi asibiti Attahir domin duba jikin Khalid abunda ya kwantar mun da hankali da Tahir yace jikin nasa da sauki Alhmdullahi. " Alhji Tijjani yace." Alhmdullahi jiki da sauki kuwa ni ba wannan ne ya kawo ni ba. "! Alhji Lawan yace." Allah dai ya sa lafiya." Yace." Alhji Ashe yarinyar nan matar Khalid tana hannunka shine ka kasa fada mun Ashe tsakanin mu akwai rufa-rufa munyi magana da kai kwanakin baya kace zaku mai da ita gaban iyayenta Ashe ba haka bane yanzu ina son inji dalilin zamanta a gurinka."? Cike da mamaki yake kallonsa da jin maganganun sa gyaran murya yayi yace." Alhji ni da kai dai duk ba yara bane maganar bam Sanar maka da cewar hanifa na hannu ba duk bata taso ba kaga na farko dai Wannan yarinyar kamar yanda ka nuna cewar baka son inyi maka maganarta na na bari ka nuna naka naka ne Khalid shi kadai ka Haifa baka damu da hakkin yarinyar nan ba komai kaga ya faru da saka hannun mahaifinta shine ya damk'a min amanarta a hannunta tare da sharadin aurar da ita mutukar ta samu mijin aure abunda kake son sani shine dai hanifa na hannuna ita da yarinyar ta." Yace." Duk naji bayanin ka maganar zakayi mata aure bata taso ba domin dai na lura da cewar Khalid yana so ta dawo hannunsa saboda haka zamu shirya sabon d'aurin aure." Wani irin kallo yake masa kafin yace." Wannan maganar taka ba mai yiwu bace kwata-kwata sharadin addini bai bayar da damar zabawa bazawara miji ba zabi na gurinta idan tana da ra'ayin komawa hannun khakid Alhmdullahi idan kuma bata da wannan ra'ayin to zamu bata zab'i ne ta samu Wanda zuciyarta ta aminta dashi mu aura mata." Alhji Tijjani ransa ya b'aci yace." Ko? Ai naga alama kama so ka aura mata yaron ka tahir ne Wanda nake ganin Indan kukayi haka kun ci amana ta kowace siga abunda yafi kawai Ku barwa Khalid matarsa ko don yarinyar dake tsakaninsu Cike da mamaki yake kallon abokin nasa wai sun ci amana babu shakka yau ya kara tabbatar da cewar abokin nasa yana da mugun son kansa da yawa. Yace." Shikkenan ni da kaina zan zauna da yarinyar idan na koma gida zamuyi magana da ita idan tana son komawa gidan Khalid zanyi farin ciki da haka kuma zan shige gababa har inga tabbatuwar lamarin idan kuma wani ta kawo min tace shi take so zan aura mata shi koda kuwa Attahir din da kake maganar sa ne."!!! Alhji Tijjani baiji dadin rashin hadin kan da ya samu na daga gurinsa saboda haka ransa a bace sukayi sallama. **** K'arfe Tara saura na dare Abbakar yayi parking din motarsa. Muna zaune a parlor muna kallo naji wayata ma ringing dubawa nayi no Abbakar ne na daga muka gaisa a nutse yace." Ki futo gani a harabar gidan." Cike da mamaki nace"Wai Yaya Abbakar da gaske kake ne." ? Yace." Bana daukar Abu da wasa kawai ki futo muyi magana." Sosai nake ganin mutumcinsa saboda karamcin sa a gare ni nace." To ganin nan futowa." Mansura na kalla nace"Sistar Abbakar fa da gaske yake." Tace"Aiki ya same shi kema Kin san abunda yake da akwai kawai ki sallame shi don Allah. " mik'ewa kawai nayi ba tare da nace mata komai ba dakina na shiga na sanyo hijab ina futowa muka hada ido dashi kafadarsa sa'be da baby Maryam tayi bacci haka kawai ya dauketa suka tafi yawo cikin mota. Kallona naga yanayi yana ya mutsa fuska yace." Kinyi shirin futa cikin dare ina zakije."? Kai tsaye nace"Ya Abbakar ne yazo." Kai tsaye yace." Koma ki zauna yanzu dai ba lokacin zance bane k'arfe tara na dare idan yana so ya dawo gobe." Nace"To kai waye ya fada maka zance yazo."!? Mansura tayi saurin fadin" Wallaha yaya kar ka yarda da ita soyayya suke. Yace." Na fiki sanin haka mansura ki k'yaleta ta futa tagani wato ta manta da cewar nace zamuyi magana da ita a irin wannan lokacin ko." Nace"Ban manta ba ka Bari in dawo." Hanya ya tare yana fadin "Babu wani guri da zaki cikin dare." Ni al'amarin ma sai ya bani dariya nace"Ya Abbakar din nan fa Dan uwana ne ka daina zargin wani Abu." Yace." Karya kike saurayin ki ne." Dariya nake wayata ta sake kara alamun kira. " nace Ya Abbakar pls ganin futowa." Kallon yayi yace." Kin raina maganta ko?" Kafin inyi magana Abba ya shigo dukanimu muka yi kasa sannu da zuwa da murmushi yake kallona yace." Hanifa ga can Yayan ki Abbakar yana jiran ki. " nace"Eh abba yanzu zanje gurinshi ." ciki ya shiga yana nazarin yaran tabbats a gane akwai soyayyar yarinyar a zuciyar yaron nasa. Ganin hankalinsa ya dauke yasa nayi wuf na futa ina dariya ya bini da kallon mamaki kafin ya gyada kansa ya shige ciki Mansura tace"wallaji naji ciwon abunda wancan mahaukaci yayi maka." Mik'a mata Mrym yayi yace." Ku daina kiranshi da mahaukaci hakan bai kyautuba yana kishin ta ne kawai yasa ya aikata haka ni nasan waye Khalid tunda kusan tare muka taso mukayi makaranta daya yana da bak'ar zuciya dama kuma can bama shiri dashi. Tace." Yana sonta ya saketa! Wallahi dazaka aureta da nayi farin ciki wallahi ina sha'awarka da ita domin yarinyar tayi." Murmushi yayi yace." Nima tayi min insha Allah zamu zauna da ita bari ta shigo yanzu sai ki shigar dani a gurinta." Tana dariya tace"gaskiya ne ai kai duk macan da kace kana so ba tare da gardama ba zata yarda... Gemunsa ya shafa da kwantaccan murmushi a fuskarsa yace." Na lura ai kamar bana gabanta." Mansura tace"A'a kawai dan baka furta bane." Sai ya sake jin k'warin jiki sosai kan lamarin yana jira ta shigo domin dai ya lura Abbakar din yana so yayi masa shigar sauri ne. To can waje ma muna ta fafatawa da Abbakar ne kan lallai sai yaje gombe gurin abbu kan maganar auranmu ni kuma ina kara nusar dashi cewar ya jinkirta maganar saboda yanayi na shayar wa da nake bayan haka kuma karatuna Dana fara don gaskiya ina jin dadinsa. Fafur ya'ki amincewa da hakan yace idan karatu ne zanyi a gidansa burinsa kawai ya mallakeni saboda shima ya soma zargin Attahir da sona bayan haka kuma duk yana da labarin hadarin da Khalid ya samu ta dalilinmu da tahir din yana so ayi komai a gama kafin Khalid din ya futo daga asibiti yanzu wani irin kishin Khalid din yake yana ganin ko yanzu ya bukaci ya biyashi kudinsa zai biyashi saboda shima yanzu ya kai Munzali yana da kudi Wanda bai San iya adadinsu ba. Shiyasa yake ganin a yanzu dai babu wani mutum da zai hura masa hanci indai kan hanifa ne sai dai su gwanza Allah ya bawa me rabo sa'a. Ganin yanda ya kafe ne yasa na amunce da maganar sa yace." Insha Allah daga zarar ya dawo daga Dubai zai je gombe domin gobe yake saran tafiya Dubai Insha Allah. Sallama mukayi dashi ya futo da wasu manya-manya Leda guda biyu ymika min tare da fadin"Tawa daya ta baby Mrym daya godiya nayi masa ya shiga motarshi ni kuma na shiga gidan ido muka hada dashi yana zaune a parlor baby na kuka yana jijjigata fuskarsa nake kallo duk yayi wani kicin kicin ya mik'a min ita tare da fadim''bata nono tasha ban San me yasa ba kike ma yarinyar mugunta da horon yunwa ba."!!! Baby ja karba INA fadin" Kaine fa ka futa da ita sai yanzu ka shigo da Ita.' Shiru yayi mun na kalli Mansura naga tana wani bata fuska nace"Ke kuma meye. "? " Ban sani ba duba time fa! Kawai kinje kina zance Kim bar yarinyar mutane na kukan" ni dariya ma ta bani kawai nayi musu shiru ita da yayan nata tunda nasan abunda saukewa Bacci ta koma na mike na nufi daki da ita ina zama gefen gado suka shigo dakin na dunga mamakinsa tunda muke cikin gidan bai taba shigo min daki ba ko baby zai karba iya kacinsa kofar shigo kan abun mudubi ya zauna mansura ta zauna kusa dani dafa ni tayi tace"Hanifa munzo da kokon bararmu ni da yayana." Nace " wace irin bara kuma."!? Gyaran murya yayi yace." Bara dai wacce kika sani amma bata abinci ko ta kudi ba Wannan barar tasha bambam da wadancan." Nace"Tom ko barar mecece Ku fada INA sauraran Ku kuma idan ina da iko zan baku abunda kuke bara akansa.... Mansura tace"Muna so ki bamu kanki." Nayi dariya tare da fad'in "Wannan wace irin bara ce." Dariya tayi tace"Dama ai yayana ya fada miki barar daban take da sauran. Na kalleshi da mamaki naga yana lumshe min ido tsigar jikina ta mike take ja fara jin wani irin fleengs Wanda na Dade banji shi ba dauke kaina nayi naji muryarsa yana fadin"idan kinki bani kanki to ki bani zuciyar ki!! Hakika Kim cika mace kin kai inda ake so ke din ta dabamce cikin mata kina da nagarta da ba kowace mace ke dai i Irinta ba ki amince dani ki bani yardar ki insha Allah zan zame miki bango majin ginar bayanki zakiyi farin cikin aurena domin zan dauke miki bakin cikin da kikayi shakara da shekaru kan da namiji.""" Kalaman sa sunyi mutukar tasiri a gareni ta yanda nake jin zuciya ta zan iya auran shi hakikanin gaskiya Yafi kwanta min a rai kan Abbakar ni kaina ban san dalili ba.... Nace"Zuciyata kawai kake so na baka."!? Gyda kansa yayi kamar wani yaro salonsa yana kara rikitani nace"Kace zaka zame mana bango majin ginar baya ni da yarinyarta ko." Ya mik'o min karamin hannunsa yana fad'in "Idan kina shakku kan maganata ki bani hannunki mu d'aura." Lumshe idona nayi ina kallon Mansura nace"Kece kika zama shaida a tsakanin mu da yayanki sanin kanki ne aure a halin yanzu baya cikin tsarina saboda dalilai guda biyu ni macace mai shayar wa bayan haka kuma karatuna dana fara jin dadinsa hakika cikin zuciyata babu aure a cikinta balle in amincewa wani da namiji yayanki ya shammace ni gaskiya ne na yaba da kulawarsa gami da kyawun hali da zuciyarsa da yanda yake tsaye kan baby Maryam ni hanifa na sake damkawa namiji amanar kaina a karo na biyu Ke zaki zama shaida anan na damkawa yayanki amanar kaina duk abunda yafi Alkairi a tsakanina dashi Allah ya zab'a mana." Sosai sukaji dadin kalamai na Mansura sai sake kwarzanta mun kyawun halin yayan nata take shi kuma ya wani tsaremu da ido yana sakin kyataccan murmushi zuciyarsa wasai hanifa ta aminta dashi. *** K'arfe biyu shaura na dare ya bude idonsa tar!!! Yake kallon celling dakin yana tunano abubuwan da suka faru.... Da wata irin zabura ya mike a zaune ! Ya d'aga tafukan hannunsa yana kallo kamar me nazarin wani Abu. Dirowa yayi daga gadon ya nufi kofar futa karo suka ci da Dr yayi saurin rik'o hannunsa ya dawo dashi ciki zaunar dashi yayi gefan gado yana fad'in "Khalid ina zakaje ne ko kuma wani abun kake bukata."!! Girgiza kansa yayi yana kallon Dr din da jajen idonsa yace." Ni za'ayiwa haka? Wai me na tsarewa mutane ne!? Matatace fa."!!!! Dr yace " na fahimci maganar ka kwantar da hankalinka ka samu lafiya tukkuna komeye sai ayi." Wane irin kwamciyar hankali kake nema dani dr.!!!? Ina raye wasu banzaye na farautar matata shin haka dama duniya take."! Dr yace." Khalid bana so kana Wannan sambatun shin wai baka saki matar taka ba ka nutsu ka dawo hankalinka ko don ciwonka kaga jininka yanzu ya dawo normal don Allah kar ka dawo mana da aiki baya." Wani irin kallo yakewa Dr din yana jin kamar ya shakeshi ya huta yace." Saboda na saketa shine zasu ci amanata Ashe dama ba sona take ba! Karya take Ashe mayaudariya ce ita."! !! Wani irin naushi ya kaiwa bangon dakin Wanda har sai da hannunsa yayi kas- kas a zabure ya doro daga gadon ya nufi kofar futa yana buga sambatu. Dr ya rikoshi da sauri wani irin bangaza yayi masa saiga shi a kasa bude kofar yayi ya futa. Dr lukuman ya mike da sauri bayansa yabi Wani likita ya futo daga Wani daki yaga abunda yake faruwa take yaje ya had'o allurai suka daine khalid din dake kokarin fucewa waje cikin futar hayyaci da gushewar tunani. Daukar sa sukayi suka nufi dakin dashi suka kwantar dashi suna tunanin lamarin iya bunkicensu sunyi sun gani kuma baya dauke da wata matsala a kwakwalrshi shine Wai me yake kawo masa wannan furgincin ne.? *18/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *76* Mamy na tsaye a harabar gidan motar ta shigo can gurin da ake parking ta tsaya dravar ne ya bude masa kofar ya futo Mamy ta karasa gurin ta rungume shi tana masa barka da zuwa rungume ta yayi yana amsawa suka nufi cikin gidan. Zama yayi cikin kujera ya dafe kansa tace"Myson Lafiya dai ko."? Ya d'ago jajeyen idonsa yana kallonta sai lokacin ma ta lura da yanda ya rame yace." Mamy ina jin wani kunci cikin zuciyata shine dalilin ma da ya sanya na kasa wucewa gidana nayo nan." Zama tayi kusa dashi tace"Ga alama nan na gani myson me yake damunka haka ka rame fa." Yace." Mamy ki bari kawai zuciya tace kawai take min zafi idan na tuno da butulci irin na wasu mutanan." Tace"Sai hakuri waye yayi maka butulci." Ya murza goshinsa cikin takaici. Yace." Mamy mu bar maganar kawai zan wuce gida yanzu." Mik'ewa yayi tace"Ka bari kaci wani abun mana." Komawa yayi ya zauna yana ya mutse fuskarsa ita kuma ta nufi kicin domin had'o masa abinci wayarsa ce ta dameshi yana dubawa yaga Nasrin tsaki yaja ya bar wayar tana ringing wani irin haushin yarinyar yake ji... Mamy ta shigo da kayan abinci ta Jere gabansa tana zuba shi tana fadin"Myson kasan yanayin ciwonka ko ka daina sa damuwa cikin ranka. " Yace." Ok." Cin abincin yake yana tunani kafin yace." Mamy kinje kinga babyn nan kuwa." ? Tace"Wace baby kuma."!? Shiru yayi yana nazari tace"Oh!!! Nagane A'a banje ba wallahi nayi ta so su Khalisat suje su ganta Allah bai nufa ba." 'Kwafa yayi yace." Mamy ki duba lamarinan don Allah abunda Abbakar yayi meye sunanshi cin amana ko kauna."!? Tace"Ban fahimta ba..". Girgiza kansa yayi yana jin wani kuttun bakin ciki da kishi yace." Yarinyar da na saki ita yake son ya aura." Tace"To kai meye damuwar ka da ita bayan ka saketa kuma."!? Shiru yayi kawai tace"Kar ka damu halin Dan Adam kenan komai yayi ka barshi tunda kasan kafi karfinsa ta ko ina arzikin ka yake ci." Yace"Mamy bana son ina son Abu wani ma yace yana so rainine wallahi sai na nuna masa kuskuransa." Tace"Da'alama dai har yanzu da soyayyar yarinyar nan cikin zuciyarka ko myson."!shiru yayi yana tsakurar abinci tace"Lallai to Allah ya kiyaye abunda zai kai ya kawo." Tissue ya yaga ya goge bakinsa ya mike yana fad'in "Many na wuce gida sai Allah ya kaimu." Tace"To don Allah karka sanya damuwa a ranka kaji ko?"! Yace." Karki damu mamy sai da safe." Sai da taga motar su ta futa daga gate din sannan ta koma gida tana mamakin lamarin wato tun ba'a je ko ina ba har ya soma tambayar yarinyar shi lallai yarinyar tana da wani irin matsayin cikin zuciyarsa kuma yana bala'in sonta. **** Tana zaune cikin damuwa da Neman mafuta ya shigo gidan da kyar ta mike saboda ta kara kiba ba kamar sanda ya tafi ya barta ba ta tareshi da sauri zata rugumeshi hannu ya d'aga mata yaja tsaki ya shigeta. Jikinta a sanyaye tabi bayansa yana zaune yana kokarin cire takalmi tace"My Sugar wannan halin ko'inkula da kake nuna min yana damuna fisabillilahi yaushe rabon daka dauki waya ta yanzu kuma ka dawo gidan ina maka sannu da zuwa iskar da ta kwaso ni ma baka kalla ba wai me nayi maka ne."!!? Shareta yayi ya shiga toilet zaune tayi a gurin har ya futo ya gama shirye-shiryen sa ya futa parlor da stytem dinshi binsa tayi tana masa magana wata irin tsawa ya buga mata wacce tasa tayi baya da sauri! Yace." Rabu dani ba abunda ya dawo dani "k'asar na kenan zaki zo kaina ki tsaya kina min zancan banza da wofi ko dama nine nace dole sai na auri mtwssss!!! Kuka take tace" Nagaji da wulakancin ka wallahi tallahi baka isa ka dunga gaya min magana ba don ni ba irin tsohuwar matarka bace wacce kukayi auran bariki da ita ni aurene iyayena naso kuma kowa ya shaid.... Kafin ta karasa ya mike a zafafe ya kwasheta da wani irin mari jikinsa na tsuma! Yace." Me kike nufi don ubanki."!!! Nasrin na kuka take fadin"Abunda kake nufi shi nake nufi wannan yarinyar da kuka Haifa shegiya ce."!!! Yaji kamar ta watsa masa ruwan zafi a jikinsa! Duk irin gwagawar mayar da yake ta bariki bai ta'ba shiga hurumin da bana shi ba ya tsani zina ya tsani masu aikata Har shi Nasrin zata kalla ido da ido tace ya haifi yar zina... Bedroom din ya shiga yana wani irin huci ya fuzgo blet ya futo Nasrin na ganinshi da belt da gudu zata 'b'uya kafarta ya tad'o ta fad'i a gurin kawai ya hau dukanta ko ta INA yana fadin" ki gyara bakin ki daga fad'ar wannan Kalmar yarinyar dana Haifa yar sinna ce yar halak ce! Da zan haifi yar zina to babu shakka kece uwarta! Nasrin na kuka na kokarin k'watar kanta take bashi hakuri Khalid idonsa ya rufe yana so ya huce haunshinsa kanta sai da yayi mata laga-laga sannan ya jefar da blet din ya barta kwance a gurin jikinta rud'u-rud'u da duka. *** Tsaf suka futo ita da Mansura da nufin tafiya makaranata alhamdullahi hanifa ta samu gurin karatu makarantar Legal dake jahar kano makarantar da Mansura ke zuwa ita da Asalamiyya dake dama can akwai karatun Sam bata sha wahalar komai yau satin ta daya kenan da fara zuwa tare suke tafiya da Mansura wacce sukayi wani irin sha'kuwa da juna dake Mansura irin mutanan ne masu sakin fuska da barkwanci tun Hanifa na jin nauyi da kunya har ta sake cikin gidan take gudanae da harkokinta s cikin gidan. Baby Mrym na hannu mai akinsu a parlor tana sanya mata pampars Hjy Aziza na zaune kan kujera tace"Har kun futo kenan." Mansura tace" Eh mama." Tace"Hanifa kafin Ku tafi ki zauna ki baiwa yarinyar nono ta 'koshi don bata son shan madara kafin ku dawo zatayi ta kukan yunwa. Nace"Wallahi Mama yarinyar nan kullum kara wayo take Sam bata gajiya da tsotsar nono murmushi tayi tana fadin"Eh dama yanzu ta fara jin dadinsa dole ta dameki da tsotso." Zama nayi na karbeta hannu Iya mai aiki na dage hijab din jikina nono na futo dashi na fara bata.... Salamu'alaikum." Murya shi ta daki dudan kunnena. Da sauri naja hijab din ina kare nonona. Shima kamar Wanda akace ya kalli inda take yaga tana ta wani kakkarewa yayi saurin kauda kansa a tsanake ya karaso ya zauna kusa da mamanshi suna gaisawa Mansura tace"Shaik yana ga yau ka fito da wuri."? Hararata yayi yana satar kallon hanifa dake ta son cire nononta baby Mrym ta rike tam tana tsotsa yace." Kawai babu gaisuwa zaki fara damuna da tambaya." Dariya tasa tace"Barka da asubah babban yaya." Yace." Barka dai." Iya mai aiki ta ta gaishe shi ta futa a hankali nace"Ina kwana."? Ba tare da ya kalleta ba yace." Lafiya lou." Suka cigaba da magana da mama non on na zare da karfi ka saki rigata ina ganin idan nace dole sai ta koshi da nono zamu makara aikuwa yarinyar ta fasa kuka yayi saurin kallona yana bata fuska yace." Ke kam kin fiye mugunta da yawa shin wai waye ya fada miki kallonki ake da zaki cirewa yarinyar nono tana sha ki barta ta cika mana da kanta shine alamun ta koshi abunda kike cinzali ne." Kallonsa nake cike da mamaki yace baya kallona to ta yaya ya San da cewar ta karfin na cirewa yarinyar nono lallai ma mutumin nan Dan sa ido ne Mansura tace"Makara zamuyi wallahi ita kuma baby bata koshi da nono." Mama tace"Mik'o min ita nan kuje." Mik'a mata yarinyar nayi tana kuka kamar zata shid'e!!! Ya wani bata fuskarsa sosai ke kyace yarshi yace." Wannan dai-dai bane mama bata yarinyar nan taje da ita." Nace"Makarantar zani da ita." Ya kalleni ido da ido yace." To meye amfani kin tafi kin bar yarinya na kuka alhalin abincin ta na jikinki idan bazaki da ita ba to ki zauna ki bata tasha ta koshi. " ganin yanda yayi kicin-kicin da rai ne yasa na karbi yarinyar hannun mama na zauna da kyar na samu na futo da nonon cikin hijab din duka na lullub'e mata fuska don kar ya ganni haushin abunda yake min nakeji a hankali naji ta saki nonon na saki rigata ina fadin"Mams kinga tayi bacci.' Tace"Bari iya tazo ta Goya ta. " iya ta futo daga kicin ta karbeta mukayi mata sallama.... Mansura na kokarin futo da mota ya futo yace." Muje in saukeku nima kasuwa zan wuce."Mansura tace." To waye zai dawo damu nifa bana son shiga a dai-dai tashu." Yace." Kiyi min waya sai nazo." Tace"dama haka nake so wallaji." Gidan baya muka zauna yace." Baku isa ba daya ta dawo kusa dani." Mansura ta koma yaja motar muka futa daga gidan kira'a ya saki muna saurare kadan kadan suke hira da kanwarshi yana satar kallona tana mudubi ni kam kaina na kasa ina duba wani littafi har muka isa cikin makarantar parking yayi muka futo ya kalleni kamar zaiyi magana kuma ya fasa motar yaja yana fadin"Idan kun tashi ki kirani a waya nazo na maidaku gida." Tace." Insha Allah.... Cikin makarantar muka shiga shi kuma yaja motar. **** 'Karfe biyu shaura mun futo daga lectures Mansura tace"Bari in kirashi bana son mu futa bakin titi cikin wannan ranar da ake tabkawa." Hankalina na kan wani test da Abbakar ya turo min ina dubawa hade da sakin murmushi Sam banyi mamaki ba wai sona yake da aure kuma baya son aja dogon lokaci za'ayi kome a gama cikin wata daya yau da daddare yanan zuwa domin mu tattauna. Dake babu abunda nake boyewa Mansura sai na mik'a mata wayar tana karantawa tana dariya nace"Kinji Abbakar da wata magana don Allah. " tace"Nifa banyi mamaki ba dama ganin yanda yake rawar jiki akanki." Nace "Sai yayi ya gama ni kam kwata-kwata bana shawa'ar aure wallahi abunda bai sani ba na daukeshi a matsayin Dan uwana ne ni bazan yi soyayya dashi ba." Muna cikin tattauna maganar Asalamiyya ta futo tana fadin"Yaya na ganku tsaye anan."? Nace"Muna jiran zuwan Yaya Tahir ne." Tace"Baku zo da mota ba kenan."! Mansura tace"Eh." Tace" to ni kunga tafiya don wallahi muguwar yunwa nake ji ga shegen malamin nan ya rud'a mu da tambayinsa." Nace"Kinga Mansura muje kawai don Allah nono na ya soma zuba watak'ila baby nacan na kukan yunwa." Tana dariya tace"Kema kin kama camfe-camfe mutane ko."!? Nace"Wani abun da gaske ne fa." Asalamiyya tace"Ke Hanifa na manta bam fad'a miki ba dazu da safe kafin in futo saiga Khalid ya dura unguwar mu ke kinga yanda ya ciwa Abbakar mutumci wai ya gane sonki yake wallahi sai ya daure shi mutukar ya shiga gonarsa." Mansura tasa dariya tana fadin"Yasin zanzo inga Abban Maryam din nan Dan rigima ne yo idan banda Abunsa har yana tunanin hanifa zata koma masa ne da yake wani abu lallai ai yayi ya gama." Nace"Asalamiyya Khalid bai da kirki wallahi kice ma yaya Abbakar ya futa sabagar shi." Tace"Ai yace." Sonki ma yanzu ya fara kome zaiyi yayi da yana sonki ya sake ki." Nace"Asalamiyya ina jin takaici wallahi idan kika ce wannan guy yana sona yana 'kina dai." Mansura tace"Wallahi kuwa." Nace"Don Allah mu bar zancan banza dashi." Asalamiyya tace"Ke bakiga cin mutumci da gore-gore ba ." Mtsssw jahilci ne ke damunsa, don Allah ki bar maganar wallahi raina b'aci yake da ita." Titi muka tsaya wani me d'an sahu ya tsaya muka shiga. Hira muke a tsakani mu....... Wani irin cin burki mukaji a gaban mu." Dukanin mu muka sanya salati. Diraban ya futo a gigice ya nufi motar dake wani irin she'ki kana ganinta kasan ta miliyoyice jikinsa na kyarma ya rankwafar da kansa yana bawa na ciki hakuri.... Muna tsaye muna kallon ikon Allah dukanimu jikinmu yayi sanyi direban ya karaso jikinsa na kyarma yace." Don Allah Ku nemi wata Ku hau." Kafin ma muce wani Abu ya kunna Babur dinsa ya bar gurin da gudu.... Hankalin mu ya koma kan motar dake can gefe Nace"Me kenan hakan? Wannan ai iskanci ne da rainin hankali gami da rashin sanin hakkin Dan Adam."!! Bakina na kumfa nake maganar . Mansura tace"Nu tsoro nake ji mu bar maganar Ku daina kallon motar don Allah mu samu wani abun hawan." Nace"Ni bana jim tsoron ko wane irin Dan iskan namiji tunda na zauna da tantiri irin Khalid wallahi ya sake ya futo sai na tsinke shi da mari.!!! Murfin motar aka bude kafin ya zuro kafarshi idona kur kansa har ya futo yaja sanye da k'ananun kaya idanunsa manne da bakin glass dama tunda ya zuro kafarshi nasha jinin jikina ganin kamar na san takalmin kafarshi gabane ne ya fadi' ganin fuskarsa yana tunkaro muku take na daurewa zuciyata na had'e fuskata katamau! Yana dunfaro mu ina sa'ke daukar aniya!! Hannu na d'aga cikin zafin nama na kifa masa wani gigitacan mari Wanda ya sanya glass din fuskarsa cirewa yayi NASA guri sai muka fara kallon kallo dashi cikin kad'uwa gami da mamaki al'ajabi yake kallonta. Nace"Kai wane irin kidahumi ne kuma Mara sanin hakkin mutane kawai mutane na tafiya za kaci burki a gabansu. Ko kuma Kaine ka shimfid'a kwaltar idan Kaine ka shimfid'a kwaltar sai kayi mana bayani muji."!!! Cikin tsawa nake maganar yayin da ya tsira min rikittatun idanunsa da suka sauya kala zuwa b'acin rai.!!! Tsaki naja nace"Aikin banza da wofi kawai kullum baku da aiki sai na wulakanta talaka da Mara galihu kawai Don kana da kudi ko kuma wani mulki zakayi kokarin halaka rai hudu idan da tsautsayi Babur din ya kifa damu fa."!!! Shiru gurin yayi Asalamiyya dake gefe guda jikinta duk yayi sanyi Dan zuwa yanzu ta gane wanene a gabansu. Mansura ce ba gane shi ba.... Tsaki na buga na watsa masa wulakamtaccan kallo nace"Kaje ka koma makaranar yaki da jahilici anan ne zaka gane muhimamcin Dan Adam."Mansura ta karaso tana fadin "Hanifa wai meye hakane. Kayi hakuri don Allah" ta fada tana janye hannuna..... Wani kyarma jikinsa yake ya zura duka hannuwansa cikin aljuhu yana jajanta lamarin. Motar Attahir tayi parking gurin ransa a bace ya futo yana fad'in "Mansura tsayuwar me kukeyi bakin titi, waye wancan."!? Khalid ya juyo a slow jin muryarshi ido hudu sukayi da juna... Tsawan minti biyu Attahir din ya 'karaso inda yake yana fadin" Kamar Khalid yaushe ka dawo gari."? Kallonsa yake kamar yaga wata sabuwar hallita yana mamakin wace irin alakace tsakaninsa da Hanifa? Attahir din ya mik'a masa hannu alamun su gaisa. Wuce shi yayi again ya nufi inda take tsaye jira kawai take ya 'karaso babu zato ta sake tsinke shi da mari!!! Na wannan karon yafi masa ciwo kan na d'azu ta mareshi gaban babban makiyinsa abokin adawarsa kuncinsa ya dafe yana wani irin huci!!! Da azama taje ta bude motar ta shiga tana fad'in "Don Allah Ku shigo mu tafi mu bar wannan mahaukacin.... Attahir ya karaso da b'acin rai yake fadin" Ke! Kina da hankali kuwa."? Shima ya samu rabonsa da wani irin banzan kallo ta watsa masa ta dauke kanta.... Cike da mamaki yake kallonta kafin ya juye ya kwatsa musu tsawa tare da fadin"Ku shiga mota." Mansura ta shiga mota Asalamiyya tabi bayanta jikinsu yayi sanyi da Abunda Hanifa ta aikata... Gurin Khalid din ya nufa, d'aga masa hannu yayi tun kafin ya isa ya juya yana wata irin tafiya kamar zai tsaga 'kasa motarsa ya shiga amma bai kunna ba... Attahir ya d'aga kafad'a sama ya juya ya shiga tashi motar suka bar gurin.... Yafi awa guda a gurin yana sakawa da kwamcewa wani irin zazzafan zazzab'i ya rufe shi jikinsa na tsuma ya kunna motar da gudu ya bar gurin..... Hannunsa ne yake karkarwa nufashinsa na sar'kewa take sitiyarin motar ya 'kwace masa motar ta gangara cikin manya-manyan bishiyo ta daki wata rusheshiyar bishi yar darbejiya. Kansa ya bugu da kan motar take nuffashinsa ya dauke. *15/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *74* Hanifa na samu kulawa mutuka ta ko wane 'bangare Hajiya Aziza matar Alhaji Lawan zuwanta uku duba hanifa duk zuwan da zatayi da abun alkairinta haka kawai take jin tausayin yarinyar a zuciyarta kullum ta kalli Hanifar sai ta ayyana wani Abu cikin zuciyarta...... Yau kwana biyar kenan da haihuwar Alhji Tijjani ya iso gidan tare da rakiyar abokin shi Alhaji bilya sai akaci sa'a Lokacin malam d'ahiru ya dawo daga kasuwa shine ya jagorance su har cikin gidan...... Hanifa najin ance ga mahaifin khalid yazo sai ta fara kuka Ummansu Asalamiyya tace"Wannan kukan da kikeyi bashi da amfani ki barwa Allah lamarin ki yanzu dai tunda kun Riga kun hada dasu dole kiyi hakuri." Hanifa ta goge hawaye tace"Wallahi Umma bana kaunar duk wani Abu da ya shafi Khalid shima Dadyn nasa baya sona shiyasa naji gabana ya fadi da zuwan sa." To ai sai dai kiyi hakuri kuwa ki taso ku gaisa dashi ai magana ta kare ke dasu." Hanifa ta sanya hijabi ta futo kanta kasa take gaishesu Alhaji bilya ne kawai ya amsa Alhaji Tijjani kam nacan kallon baby yana murmushi yarinyar kamarsu daya da son dinshi Alhji bilya yace." Alhaji ana gaisuwa. " ya dago kansa yana dariya yace." Wannan sabuwar matar tawa da wane suna ta dace ne!? Hanifa taji kamar ta gaura masa mari ya cigaba da cewa"Ta dauke min hankali."! Dariya sukayi amma banda Hanifa Malam Dahiru yace." Dama Ku muke jira Ku zab'a mata suna." Alhaji Tijjani ya kalli Hanifa dake sake gaishe shi a karo na biyu ya kalli Malam Dahiru yace." Hala itace yarinyar ko."!? Malam Dahiru yace." Alhji wai dama baka santa ba."!? Girgiza kansa yayi yace." Malam duk wannan abunda ake wallahi ni yarinyar sai ince maka ganina da ita d'aya ko a hanya ne sai ta wuce na wuce bangane ta ba. " shiru sukayi hanifa ta mike yace." Zauna kinji ko."! Komawa tayi ta zauna yace." Yarinya kiyi hakuri kinji duk abunda ya faru ki barshi a matsayin kaddara idan da zan fad'a masa nawa ra'ayin akanki ya dauka to zance masa ne ya mai da auranku ko don wannan yarinyar to baya ra'ayin hakan kiyi hakuri kinji ko duk abunda kike bukata kiyi min magana ni mahaifinsa kuma kakan wannan yarinya da kika Haifa zan tsaya miki gwargwadon iko Allah yasa haka shi yafi alkairi ." ameen tace ta mike ta bar gurin kallo suka bita dashi Alhaji Tijjani ya hango nagarta sosai tattare da yarinyar idan da zai fad'awa Khalid din ya dauka kai tsaye zaice ya mai da matarsa saboda yana hango nadamar da zaiyi a gaba kudi masu yawa ya zube musu kana a ka dunga shigo da kayan abincin Dana baby itama Hanifar ta samu rabonta ko kunya babu Alhji Tijjani yayi ma yarinyar huduba da sunan Matarshi Hjy Maryam Hanifa bakin ciki duk ya isheta taso a sanya mata Halimatussadiya sunan Amminta amma kawai an kama an sa mata sunan wata makiyar ta wani irin tsanar matar take ji cikin zuciyarta. **** Tun lokacin da Haruna ya Sanar musu da cewar hanifa ta haihu inno take ta sirfa bala'i a gidan da masifa kuma dai kyaikyayin bakin Haruna yasa ya Sanar musu da cewar Hanifar fa na gidan Malam Dahiru tuntuni sun rabu da Khalid din saboda haka ta kusa dawowa gida Shikkenan fa inno ta daga hankalinta cikin gidan ita bata yarda hanifa ta dawo gidan ta 'bata musu sauran yara ba. Duk yanda Abbu yaso ta fuskanci al'amarin matar taki har dasu kuka tana fad'in "Bata yarda ba Hanifar tayi zamanta a can kawai ta dunga zuwar musu idan ma ta samu wani mijin a can to tayi auranta dukaninsu suka dinga ganin k'arfin halin matar iya kawaici dai Abbu nayi mata amma wannan karon ransa ya b'aci da abunda takeyi take ciwonsa ya tashi amma Inno ta rufe idonta ko dubashi bata shigo tayi ba tana ganin kamar yana goyon bayan yarsa ne..... Ammi ma nata b'angaran Sam bata kaunar Hanifar ta dawo gabanta da zama Saboda dukaninsu zasu zama abun kallo ne gwara ta zauna can gurinsu malam Dahiru ita kam bata maraba da ita, b'angaran Abbu kam yana ganin hakan ba hukunci bane idan mutum yayi laifi jansa ake a jiki anuna masa kuskurensa idan suka futo suka nuna mata biyayya irin haka nashi tunanin zata kara fusata ne ta gudu, amma da yaga al'amarin yayi tsanani b'angaran inno din da ita Ammi din sai ya ajiye wani Abu cikin ranshi Yana dai jiran zuwan su garin.... Manya-manyan ragona guda biyu Alhji Tijjani ya kawo dasu akayi ma yarinya hakika dasu dai-dai gawrgwado Ummansu Asalamiyya na kula da Hanifa saboda wannan narse din duk ta fada mata abunda yake da akwai shiyasa bata barin hanifa nayi wasu abubuwan na karfi....... Kafin suyi ar'bain Hanifa da baby ta sun hada wata Uwar kiba gami da haske hanifa ta sake cikowa ta ko'ina idan ka kalleta sai ka rantse da Allah ba'a cikin najeria take rayuwa ba dalili tafi kama da Larabawa saboda yanda take samun kulawa don Ummansu Asalamiyya ko tsakar gida bata bari ta futo sai da kwakkwaran dalili kullum tana daki cikin dumi kullum baby Maryam na goye a bayanta sai ta bukaci nono take mik'a mata Asalamiyya dake zuwa makarantar legal itama duk sanda bata da lectures babyn na gurinta tana rainonta..... Dakin ta shiga da little sunan da ta sanya mata kenan Hanifar na kwance kan gado tana latsa wayarta tace"Wai hanifa tun yaushe nake tambayar ki sunan da ya dace a dunga kiran babyn nan dashi kin banzar tar da maganar."! Ajiye wayar tayi ta mike zaune tana kallon Asalamiyyar tace"Wai wane irin suna kuma bayan ga sunanta Maryam sai an kara kirkirar wani sabo."!? Asalamiyya tace"Aifa da nauyi tunda sunan mahaifiyar Khalid ne." Wani irin kallo ta watsa mata tace"Asalamiyya sai me? Don sunanta ne? Surukata ce da zan boye wa yarinya sunanta nima don anfi karfina ne amma wallahi banso aka sanya mata sunan wannan matar ba bata kaunta ko kad'an. " Asalamiyya tace"Har yanzu batazo ba ko."? Tab'e baki tayi tace"kina mamakin irin kiyayyar da matar take min fa wallahi har yanzu bata zo ba ke nifa bana ma bukatar zuwanta tasha zamanta tunda dai Allah ya rabani da mugun danta Shikkenan. "! " Hanifa ki bari don Allah nifa nasan Khalid na sonki kawai INA ganin kamar asiri wannan matar tashi tayi masa." Tsaki taja tace"Lallai Asalamiyya baki San waye wannan mutumin ba hummm ko asiri ne ai yana tadda hali ki rabu da mugun mutum.'' Gaskiya ne." Asalamiyya tafad'a tana girgiza kai ta cigaba da cewa"Khalid ya aikata babban kuskure yanzu wannan baiwar Allah yake so a kashe tun a ciki."! Tafad'a tana kallon Little da take tsotsar hannunta. Wasu irin hawaye suka fara kokarin zubo mata tace"Asalamiyya kar ki tuno min da wannan rana don Allah. "! Muryarta na kyarma ta fadi maganar. Ta cigaba da cewa" Ya cutar dani ya axabarta dani Allah ne kawai ya sanya ina da sauran kwana a duniya wallahi da da karar kwana da tuni sai labari."! Wasu zafafan hawaye na zuba a idonta take maganar..... Asalamiyya tace"Ki daina kuka Yanzu kuma zaki fuskanci abunda yake gabanki kina komawa gida ki nemi gafarar iyayen ki ki koma makaranta Wallahi Khalid din ma don yaga baki da wayewa sosai yasa yake miki iskanci amma ki kayi karatu kika shiga jama'a kanki zai waye sosai." Hawayen ta goge tace." Asalamiyya ba tsarin Abbu bane karatun boko mai zurfi bazai bari ba." Asalamiyya tace"Wai! Nima sai yanzu na tuna wallahi kin San kusan tsarin su daya da Babanmu shiyasa tasu tazo daya a unguwa nima abunda yasa ya barni karatun saboda Kamalu yana so ne kin San ma'aikaci ne yana shawa'ar inyi karatu shine fa yace wai dole sai dai nayi legal." Hanifa tace"to INA laifi aikin samu Allah yasa nima Abbu ya barni." Ameen Asalamiyya tace suka cigaba da hira kafin little din ta fara kukan Neman nono ta karbeta tana fad'in "Kin san me ."? Asalamiyya ta girgiza kanta tace" Allah bada wasa ba bana son kallon fuskar yarinyar saboda fuskar ubanta ne da ita." Asalamiyya tasa dariya tana fadin"Kunyi raba ke dashi kin bata hasken fatar ki shi kuma ya bata kamarshi Shikkenan. "! Tsaki taja ta cigaba da shayar da yarinyar tana jin bakin cikin abunda ubanta yayi mata. **** Hajiya Aziza tare da Mansura a filin jirgin na malam Aminu kano kana kallon fuskokinsu zaka gane suna cikin farin ciki da annushuwa a hankali yake sakkowa daga jirgin yana sanye da farar jallabiya irin ta Larabawa kanshi sanye da farar hula sak Balaraben Sudan yanayin bak'ar fatarshi tayi luf luf da ita Attahir kenan Baban yaron Alhaji Lawan Wanda yake Saudia tsawon shakaru goma sha biyu kenan yana karatu alhamdullahi ya kammala yau ya sauka k'asar shi ta gado kamilallan mutum mai yawan fara'a gami da bin dokokin Allah Attahir hafixi kuma sufi! kangarau! Fannin al'kur'ani tsaf yake a kanshi ya haddace ya kuma rubuce shi sai godiyar Allahi Hyj Aziza ta rungume shi tana masa barka da zuwa (Ahalan wasalam)inji balarabe😃 *TOFA ga Attahir ya bayyana akwai kafce!!* Kwata-kwata bakinsa ya juye da larabci hausar sa bata futa sosai yake wa Maman nashi magana fuskarsa dauke da kayattacan murmushi Mota suka shiga Diraba yaja Mansura sai tsokanar sa take tana Jan dogon gemun da ya tsayar dariya kawai yake mata saboda dama can sun saba da wasa da ita cike da nishadi suka isa gida Attahir sai amsa waya yake da kyar Mansura ta karbi wayoyin ta kashe tana fadin"Ka bar garin ma bazu su kyaleka ba Yanzu kuma lokacinmu ne." K'yaleta kawai yayi yana biye mata shirmenta yana kaunar yar uwarsa sosai kasamcewar ita kadai ce dashi su biyu iyayen su suka Haifa a duniya. ***** Duk wani Abu da yake yanayi kawai cikin karfin hali tsawon kwanakin zuwan su k'asar yake cikin damuwa duk sanda ya tuno da Yarinyar da aka masa ya Haifa sai yaji fad'uwar gaba gefe guda kuma tunanin Hanifar ya hanashi sakat dalili kenan da ya sanya ya canza gida don kwanan su guda cikin gidan da sukayi rayuwa da hanifa lokacin zuwan su America yaji baya sha'awar zamansa dole Sonop suka koma kwana hotel haka yake da ra'ayi Sonop kullum sai ya dameshi da maganar wife dinshi sai dai kawai ya biye masa wani lokacin kuma idan ya dame shi sai dai ya dunga zabga tsaki har sonop din ya lura baya son zancen sai ya daina masa watarana ya dauki wayar sonop din yana tura wata sabuwar wa'kar da suka saki zuwan su kawai ya fara ganin pictures din Hanifa iri-iri wata irin zufa! Ta jika masa jikinsa sosai yake mamakin yanda akayi haka ta faru yana ina sonop ya dauki wad'annan pictures din gashinan harda Wanda ta take daure da towol wani babu d'ankwalin wani tana kuka Gasunan dai burjik wani irin kishi mai zafi yazo ya tokare masa ma'kogwaro yaji wani irin tsanar Sonop din cikin zuciyarsa wato shima munafurta sa yake kenan ko don yana ganin kamar ya bashi dama kan Hanifar ne shine ya samu damar da zai dauketa a hoto ya aje cikin wayarshi kuka ne kawai baiyi ba duk yabi ya goge su yana wani irin huci da zagin Sonop din koda Mobson ya shigo yaga halin damuwar da yake ciki ya tambaye shi dalili bai fada masa ba saboda yanzu lamarin ya soma bashi tsoro ganin yanda kowa yake farautar yarinyar..... Yini yayi gabanshi na fad'uwa yana ta so Abbakar ya kira wayar shi ya samu damar ci masa mutumci yana ji akansa zai huce fushin sa to sai aka samu akasi tun ranar da ya Sanar masa da haihuwar Hanifar bai sake kiran wayarsa ba...... Sonop sai da yaga chanji gurin Khalid din shi kuma dake mutum ne mai saukin kai kuma yana bala'in son Khalid din saboda baiwar da Allah yayi masa sai kawai ya dunga lallabashi domin. Bayaso ya bar k'asar a haukansa masa yana so Khalid din ya dawo k'asar gabaki daya da zama ko ya samu ya dinga kallon kyakyawar matarshi..... Sonop hankalinsa ya tashi da ya duba wayar shi yaga babu pictures din hanifa har kuka sai da yayi nan ya tabbatar da cewar fushin da Khalid din yake masa kenan kuma ya game shine ya goge hotunsn a takaice dai har zazzab'i yayi tsabar takaici. A yau ne Hanifa tayi ar'bain tayi kwalliya sosai Anshirya little cikin wasu irin kayan sanyi tana goye bayan Umma Wacce take ta faman sadakar gumba bayan ta gama ta shigo dakin Tace"Hanifa kin shirya ko." ? Tace"Eh Umma na shirya yanzu ma Ya Abbakar ya kira waya gashinan kan hanya." Umma tace"To Allah ya kawo shi lafiya. Kai tsaye asibitin Dr mansur suka nufa Dr ya karb'e su hannu bibbiyu yana ta mamaki yanda Hanifa tayi kyau da Lafiya baza ka taba cewa tayi aure ba bare ta haifi Yarinya gaskiya yanda ta gansu cikin koshin lafiya yayi farin ciki sosai.... Narse din da ta karbi haihuwar ce ta shigo tana dariya tana fadin"Lallai jiki yayi kyau Alhmdullahi Wallahi Dr naji dadin ganin su haka." Dr mansur yace." Nima haka yanzu zaki duba ta ne." Hanifa ta mike tabi bayan narse din wani daki dake ofis din...... Dr da Abbakar kuwa hira suke cikin fahimtar juna.... Dr tace"Alhmdullahi hanifa kin hade Yanzu kin dawo mace amma dai duk da haka ki dunga kula da gurin sosai kar ki dunga watsa masa ruwan sanyi ruwan zafi ya zama ruwan tsarkin ki ko da yaushe." Hanifa ta dunga mata godiya tana jin farin cikin jin cewar gurin ya dawo dai-dai dama kuma tana ji a jikinta yanda ya matse ba kamar da ba narse din ta cigaba da bata shawarwarin yanda zata kula da gurin suka futo Idon Abbakar akanta tayi kasa da idonta domin ta lura da yawan kallon da yake mata a yan kwanakin ita kunyar sa ma take ji Idan ta tuno Lokacin da ta zage ya dunga daukar ta pictures ya turawa wancan wawan guy din idan ta tuno da Wannan wautar da ta tafka duk sai taji ta tsani kanta..... Abbakar ya mik'awa Dr hannu sukayi sallama Dr ya biyo bayansu yana fad'in "Wai ya labarin mutumin Kane? Naga sabuwar wakarshi da yayiwa shugaban k'asar america Wannan zuwan nashi." Abbakar yace." Nima ina da ita a wayata ni baka ji tawa wa'kar da yayi min ba."!!! Ya fada yana kallon gefen hanifa yana murmushi. Dr yace." Naji mana nayi dariya sosai."!! Hanifa kam bata fahimci da waye suke ba sai da taji Abbakar yana fadin"Rabu dashi kawai ya saki ni kuma zan dauka dama tawa ce na barshi masa." Dr yace." Da kyau! Nawan kayi min dai-dai wallahi." Yace." Ka bari kawai khalid wai har ni zai ciwa mutumci irin wannan. " jin ya ambaci sunan Khalid ne ta fahimci da wa suke da sauri ta 'kara gaba ta barsu Abbakar yace." Sai na auri yarinyar na koya masa hankali." Dr yace." Hakan ba haramun bane gaskiya idan ka samu nasarar auran ta to kayi dace da mace ta gari." Hannu ya bashi sukayi musabaha da juna Abbakar ya shiga motar Dr na daga musu hannu har suka futa daga asibitin. **** Zaune yake a parlor cikin kujera yana sanye da farar shadda kar kar da ita duk kayansa farare ne ya idanunsa sakaye da farin tabarau.... Al'kur'ani ne a hannunsa yake karanta cikin kira'arsa mai dadin saurare Attahir kenan bakin Balarabe...... Cikin nutsuwa suke sakkowa daga sama Alhji Lawan tare da matarshi Hjy Aziza kenan tsaf dasu da alama akwai inda zasu je tare ya rufe al'kur'anin yana kallonsu da sakakkiyar fuskarsa kafin yace wani Abu mahaifin nasa yace." Yau satin ka guda kenan da sauka k'asar nan ka kasa zuwa ko ina kullum kana gida yau dai ka tashi muje wani gari." Cikin hard'addiyar hausarsa yace." Abbu na fi bukatar in zauna in huta kafin in fara futa yanayin 'kurarar da take tashi a k'asar nan na bani tsoro." Hararsa tayi tace"Kaji wani iyayi ko Alhji. " ! Yace." Duk ba wannsn ba kasan dai baza ka hada najeria da Saudia ba ko? Yace." Hakane Abbu wane gari ne."!? Yace." Gombe ."? Da mamaki a tare dashi Yace." Me zamuyi a can kuma nasan dai baka da alaka da gombe. " Alhji Lawan yace." Aikin Allah ne zai kaini kai dai taso muje duk dare yau zamu dawo." Gyada kansa yayi kafin ya mike hular shi ya sanya ya dauki wayar shi yace." Nima naga gari ai amma Mansura fa." Mama tace"Rabu da ita ina sane ban fada mata ba don nasan sai taki zuwa makaranta idan ta dawo tayi mana jiran gida har mu dawo. " dariya yayi yace." Lallai yau da akwai kuka kenan Mama bari ni zan fada mata don Allah. " yana dariya yake fadin maganar. Tace" dama ka saba zubar da girman ka a gurinta ai." Yana dariya ya bude mota ya shiga suka shiga dravar yaja motar suka futa daga gida. Labari Yanzu zai fara.... *11/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: [2/21, 10:37 AM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *81* Mamy tayi mamakin ganinsu da yarinyar ta karbeta daga hannunsa fuskarta a sake take kallon Khalid din tana fadin"babu shakka an samu nasara tunda gashi har an baka yarinyar ka gaskiya naji dadin wannan lamarin Shikkenan an kawo min kishiya har gida.... Mamy sai sambatun surutai take tana murna Nasrin dake zaune cikin kujera tayi wani kicin-kicin da rai! Ganin Khalid din ya hada tagumi ne yasa jikinta yin sanyi ta zauna da yarinyar a jikinta tana fadin "Myson lafiya dai."!? Ya dago kansa sai da ta tsorata ganin yanda k'watar idonsa ta sauya tace" Ina abokanan naka suke."!? Da kyar yace." Sun wuce gida." ! Ya mayar da idonsa ya rufe hade da jingina bayansa jikin kujerar shi kadai yasan abunda ke damun ransa. Mamy dai jikinta yayi sanyi ga baby ta fara kusurkusur tana sanya hannunta a baki alamun yunwa.... Ta kalli nasrin dake faman bata fuska tace"Ki kawo masa abinci ko myson zaka ci abinci ko."! ? Girgiza kansa yayi? Mamy tsoro take ji kar ya Burkice mata. Alhaji Tijjani ya shigo dai-dai lokacin da baby din ta tsala kuka tana kamo hannun mamy din tana tsotsa yace." Bakuwa mukayi a gidan." ? Da sauri Khalid ya dago kansa jin muryar dady nasa yace." Dady nq dauko yarinyar ta daga yau rikonta ya dawo hannuna dady da raina da lafiya bazan bari yata tana yawo hannun ko wane mutum ba ciki harda babban makiyina." Alhji Tijjani ya karbi baby yana washe bakinsa zama yayi kusa da mamy din a hankali yace." Alhmdullahi yau myson ne a parlor tsaf dashi yana magana sosai kai naji dadin wannan sauyi da aka samu." Tace"Abokanansa ne suka zo shine suka daukeshi zuwa gidan Alhji Lawan gurin Hanifa dalili kenan da ya samu wannan nutsuwar." Kukan baby din ya hanashi cewa komai Khalid ya karbeta Yana kissing dinta sosai yake kaunar yarsa mamy ta kalli NASIRIN a karo na biyu tace"Nasrin don Allah had'o mata tea ko kuma ki dama mata madara kukan yunwa take ji." Zuciyarta babu dadi ta nufi kicin din.Alhji Tijjani ya kallin Dan nasa fuska a sake yace." Myson naji dadin ganinka haka naji dadi da zuwan abokanka don Allah ka cigaba da zama cikin nutsuwar ka ina jin ciwo da takaicin halin da kake ciki." Yace"Dad bana jin zan futa daga cikin yanayi na damuwa har abada."! Ya kalleshi da nutsuwa yace." Me yasa ka fadi wannan maganar Myson.'' Ajiyar zuciya ya sauke ya bude idonsa tar yana kallon Dadyn nasa kana yace. " Rayuwata baza ta tafi dai-dai ba dole sai da hanifa cikinta dad yanzu ta daina sona bayan na gane kurena na bata hakuri ta zageni ta ci mun mutumci itama ta kirani da sunan mahaukaci bayan soyayyar ta ce ta zautar mun da tunanina dady mutukar hanifa ta auri auri bani ba na tabbata rayuwata na cikin tashin hankali da nadama."! Ya k'arashe maganar yana kokarin hadiye wani Abu mai nauyi da ya tukare masa ma'ko gwaro... Hawaye ne suka fara diga a kuncin sa Alhji Tijjani ya dunga mamaki wai yau Khalid ne yake kuka kan mace Wanda yana ganin indan kudi zasu siyata ko nawane suna dashi sosai yake tausayin Dan nasa sanin da yayi cewar yarinyar da yake abun akanta ta shige shi har abada domin ya samu labarin cikin kasuwa gurin abokanan Alhji Lawan cewa zai d'aura ma ransa aure Wanda yasan ba da kowa bane sai Hanifar..... Dafa kafadarsa yayi yana sassauta muryarsa yace." Myson ka kwantar da hankalin ka kaji ko insha Allah ni da kai zamu je can garin mahaifanta duk wani laifi da kayi masa ka nemi afuwarsa nima zan tayaka bashi hakuri duk domin yarinyar insha Allah zamu samu nasara ina ganin zai iya amunce maka a karo na biyu kaga idan muka gama da can sai dai kawai taji labarin d'aurin aure domin baza mu Bari garin ba sai an d'aura muka aure da juna." Khalid yaji kamar an sauke masa dala da goron dutse babu shakka yaji dadin shawarar mahaifinsa indai hakan zai zamo masa alkairi insha Allah zai durkusawa abbu kan laifukan da yayi masa a baya ya yafe masa ko Dan yarinyar sa Maryam Nasrin ta shigo tana motsa tea Wanda ta hadowa baby mrym dake kuka mamy ta karba ta kai bakinta garin kuka ta tankwabe tea din ya zuba a jikinta ta tsayara kara sosai ta rikice musu da kuka mamy duk ta gigice tana kokarin cire mata rigar jikinta take fadin "Dama tea din da zafi Ashe."!? Cikin rashin damuwa tace" Ba'sosai ba." Gurin zama ta nufa Khalid a zuciye ya jawo ta Dady yace." Khalid me zakayi mata."!? Jikinsa sai rawa yake yace." Dad baka ganin ta kona min yarinya saboda bata da hankali ita jaka dabbar ina ce."!? Mamy tace"Yi hakuri saketa ai bata k'one ba kayi hakuri. " tsaki yaja ya saki hannun nasrin din ta fashe da kuka me cin rai bedroom ta shige tana sharben kuka babu abunda take so sai haihuwa dole gobe taje asibiti a duba ta tunda taga Khalid din nasan haihuwa yanzu. Kuka sosai yarinyar take ya karbeta yana jijjigata duk ya tashi hankalinsa yace." Mamy me take so ne takewa kuka." ? Tace"Yunwa takeji bayan haka kuma da rashin sabo mamanta take nema. " zama yayi kan kujerar yana kallon fuskar yarinyar gwanin tausayi ya manna mata kiss a kumatu yace." Mamy ko zamu samu mai rano ne."!? Kafin tace komai wayar Dady din ta dauki kara yana dubawa yaga numbar Alhji Lawan ya amsa da sallama bayan sun gaisa yace." Yanzu na shigo gida na tarar da hanifa na kuka wai Khalid yazo ya dauki Maryam."! Dady din yace." Eh hakane yace ta dawo gurinsa. " Alhji Lawan yayi shiru yana nazarin maganar yana ganin kamar da gatse ya fada masa maganar yace." Amma dai kasan a shari'ance hakan ba dai-dai bane kawai a tsinke yarinya daga bakin nono Ku bari mana uwarta ta yayeta i n yaso sai ku dauka. " A dan sanyaye yace." To hakane maganar ka a wannan gabar bani da ta cewa idan ita yarinyar ta damu da diyarta tana iya dawowa hannun mijinta sai su had'u su raini yarsu." Alhji Lawan yayi shiru yana nazarin maganar yace." Shikkenan gani gata a zaune insha Allah yanzu zamuyi maganar da ita." Kashe wayarsa yayi bai tsaya sauraran amsar Alhji Tijjani ba lamarin ne yake bashi mamaki wato a wannan gabar ma ya daurewa dansa gindi sun cire yarinya daga noño yana ganin dole suyi batacciya da abokin nasa a wannan karon. Hanifa na kuka take fadin"Wallahi Abba idan dai since haka to si riketa dama tasu ce amma ni kam bazan koma gurinsu ba basa kaunta ko kadan Abbah na hak'ura kawai da yarinyar Allah ya rayata. " Hjy Aziza tace"Anya hanifa za'ayi haka kuwa Maryam fa duka watanninta shida ai bata isa daina shan nono ba kiyi hakuri ki koma dakinki ki raini yarki." Mansura ta bata fuska tana kallon mamanta tata shikam Attahir kansa na kan wayar shi karatun al'kur'ani yake bi cikin zuciyarsa amma Kuma duk yana jin dambarwar da ake. Jin abunda mamansa tace ne yasa ya kashe wayar ya fuskance su. Tace"Mama ki gafarce ni kan maganata bazan iya komawa gidan Khalid ba mama domin ni kadai nasan irin wuyar Dana sha kawai na hak'ura Allah ya raya mun ita."Shiru zu kayi suna sauraranta Alhji Lawan yace." Ki kwantar da hankalinki insha Allah bazan yi miki dole ba kamar yanda na dauki amanarki insha Allah zan d'aura miki aure da zabinki." Ajiyar zuciya ta sauke tana ganin zata iya rayuwa babu yarinyar tunda dama can bata shaku da ita sosai ba indai ka ganta a gurinta to zata sha nono ne. Baby Maryam duk ta rikita musu gida da kuka komai taki karba mamy ta dauko zani ta goyata tana jijjigata cikin ikon Allah bacci ya dauketa sai a lokacin ya sauke ajiyar zuciya.... Mik'ewa yayi yana jin wani irin jiri yace." Mamy zanje in kwanta jiri ke damuna. " gabanta ya fadi tace"Myson kayiwa Allah da manzonsa ka cire damuwa daga ranka kaga daga wannan jirin sai jininka ya hau kaga kwana biyu mun samu saukin al'amarin." Yace"Mamy karki damu." Futa yayi dams Nasrin tuntuni ta bar gurin yana shiga ya tadda ita tana kuka wuceta yayi bedroom din ta biyo shi tana fadin"Tunda kana son haihuwa yanzu nima ina so don haka zanje a cire min abunda ka sanya aka saka mun saboda kar in samu ciki." Yace.' Kome zaki iya yi ni dai karki dame ni ki k'yaleni inji da damuwata." Nasrin tasan ko wacece damuwar tasa cikin tsananin fushi da b'acin rai ta bar dakin tana zama ta fara kiran wayar mamanta dake tasan duk abunda yake faruwa ta fara tambayar jikin Khalid din tace"Da sauki mama ina so gobe inzo zanje a cire mun robar da aka sanya mun." Ba tare da damuwa ba Maman nata tace"Allah ya kaimu lafiya inji dai lafiya."? Nasrin ta fashe da kuka tana fadin"Mama har yanzu dai babu wani sauyi yanzu ma bana gabansa ina zaune a gidan ne kamar me gadi ko kusa dashi baya so nazo gashi yanzu haihuwa nake so." Mamanta tace"Ki kwantar da hankalinki ki kwanta insha Allah gobe idan kikazo sai muyi maganar." Nasrin ta kashe wayar tayi kwance kan doguwar kujera tana jiyo motsin Khalid din cikin bedroom duk ta damu da ganin yanda yake rawar jiki kan yarinyar itama dole yayi mata ciki ta haihu. Juyi kawai nake kan bed ruwan nono ya cika sai zuba yake har sun fara mun ciwo da alamu ma zasu sanya mun zazzab'i ne waya ta dake kan drowar ta fara ringing da kyar ns dauka ina goge hawaye numbar ce babu suna ajiye wayar nayi domin bana amsa sabuwar numbar kiran ya katse wani ya shigo sau biyar ana kira ana shidan na dauka tare da sallama Ajiyar zuciya naji kafin ace "Babyna."!! Gabana ya yanke ya fadi!! Muryarsa ce ta daki kunne na waye ya bashi numbar ta ? Abbakar ne zuciyata ta fada mun!! Jikina na rawa nace"Kai jahili Mara tunani ina 'yata." Murmushi yayi mai ciwo yace." Baby yarinyar ki na bacci ki saurare ni da akwai maganar da zan fada miki mai muhimanci ce?" Nace." Dana San Kaine bazan dauki wayar ba kai har kana da bakin fada mun magana mai muhimanci kaje ka gyara tunanin ka." !! Ajiyar zuciya ya sauke yace." Ki saurare ni dai kinji ko." Tsaki naja na kashe wayar zuciyata na mun zafi. Kara kiran wayar yayi naji kamar in kwala ihu ni dai na tsaneshi wallahi kokarin kashe wayar nake test ya shigo ba ba tare Dana duba ba na kashe wayar pilo na rungume wasu zafafan hawaye suka shiga zubo min duk sanda na tuno da irin azabar da ya gana mun nakan ji kamar in mutu saboda bakin ciki. Washe gari da ciwon k'irji na tashi sai zazzab'i kad'an da ya rufe ni ina kwance a bargo Mansura ta shigo tsaf ta shirya zuwan makaranta tace"Ya naganki a kwance."! Jajeyen idona na dago ina kallonta tace"Haba hanifa har yanzu kuka kike yi."!? Girgiza kai nayi nace"Mansura mama na ne ke damuna da ciwo." Tace"Ayya! Dole ne saboda ruwan da ya taru bari in Sanar da mama." Futa tayi na dauki wayata na kunna take test messages suka shigo har guda uku. Aje wayar nayi ban duba ba mama ta shigo tana fadin"Sannu hanifa ko hak'ura da makarantan nan yau ki shirya anjima muje asibiti." Ina share hawaye nace"To mama." Futa tayi daga dakin. Wanda yayi dai-dai da shigowar kira wayata numbar jiya ce Khalid ne dai dauke kaina nayi har wayar ta gaji da ta katse Yana sanye da yadin toyobo Dan asalin yau yayi gyaran fuska still gemunshi nanan ya taje shi tsaf kansa sanye da hula mai net a suwaki ne a bakinsa ya kalli Mansura a nutse Yace." Ina Hanifar."! ? Tace." Tana ciki babu lafiya. " da mamaki yace"Meke damunta." Mansura tace" Zazzab'i ne kawai." Yace" muje in ganta ." Mansura ta mike suka shiga dakin Hanifar lokacin INA duba test messages din Khalid aje wayar nayi ina kallonsa kura mun idonsa yayi yana kallona. Nayi saurin sunkuyar da kaina ina gaishe shi. Ya amsa a tsanake yace." Meke damunki ko rashin babyn ne."? Girgiza kaina nayi nace"Zazzab'i ne." Yace."Allah ya sawake kin San dai jiya na fada miki ki kwantar min da hankalinki ko."? Shiru nayi yace." Bana son ganin ki cikin damuwa kiyi hakuri kinji ko zasu dawo da ita duk barazana ce." Nace"Kai baza kaje ka karbo mun ita ba." Yace." A'a ni idan naje za'ayi batacciya ne domin nagano kishina a k'wayar idonsa kin gane ko za'ayi komai a sannu." Shiru kawai nayi inaji kamar in hadiye zuciya in huta. Futa sukayi daga dakin na mike da kyar nake motsa hannuna saboda yanda jijiyar gurin ta rike ko yaya na dungiri nonowan sai inji kamar in kurma ihu. Da kyar nayi wanka na futo na shirya na futo parlor lokacin Mansura sun jima sa futa mama ce ta sauko cikin shiri hannuta rike da key na mota muka nufi asibiti. Alhji gurinka nazo." Alhji Lawan ya fada yayin da yake zama kujerar ofis din Alhji Tijjani hannun ya mik'a masa sukayi musabaha kafin yace." To ina saurarenka." Alhji Lawan yace." Kan maganar yarinyar ne don Allah Ku tausaya mata a rayuwa fa ba'a haka Ku maida ta gurin mahaifiyar ta ta gama shayar da ita in yaso sai Ku dauka hakan bai dace ba." Yace." Yanzu dai kazo nuna mun abunda ya dace kenan."!? A hasale yace." K'warai kuwa domin dai na lura kai mutum ne Wanda bashi da imani kan komai yanzu kai a hankalinka da nazarinka ya dace abunda kukayi." Alhji Tijjani yaji ciwon maganar sa yace." Bai dace ba sai ka nuna mun dacewar shin wai yarinyar nan yar waye ne mai ita ya dauki abunsa sai ka damu kaga Alhji ka daina shiga hurumin da Bana ka ba idan ka damu da lamarin kawai ka maida wa Khalid matarsa Shikkenan. " mik'ewa yayi ransa a bace yace." Magana ta wuce domin yarinya tace baza ta komawa danka ba don haka sai ku jirayi ranar d'aurin auranta da Wanda ta zab'a ya zama abokin rayuwarta yarinyar kuma tunda haka kuka zab'a mata Shikkenan Allah ya rayata duk wani hakkinta yana kanku." ! Kafin yace komai ya fuce dafa ofis din ransa a bace yana ganin zai matso da d'aurin auran ko don ya cusguna zuciyar abokin nasa Tunda dai shi ya kasa gane meye rayuwa Alhji Tijjani ya jima yana jajanta lamarin tunda suke da abokin nasa basu taba samun matsala irin na yau ya lura ya dauki zafi da yawa ajiyar zuciya ya sauke ya cigaba da aikinsa yana tunanin mafuta. Cikin kunci da muguwar damuwa ya futo parlor yana sanye da kayan shan iska yayi zura-zuru dashi hanifa taki sauraran sa ko kadan duk uban messages din da ya tura mata taki bashi amsa Why! Ya zaiyi ne? Dafe kansa yayi Wanda yake mugun Sara masa tazo ta tsaya kansa tana fadin"Ni zan tafi gida zamuje asibiti da mamana." Bai d'ago kansa ba yace." Adawo lafiya."! Tayi mamakin yanda ya amsa mata sai ta wuce jikinta a sanyaye. Yana zaune a gurin mamy ta sauko tana goye da baby wacce ta gama rigima da kuka da kyar ta karbi Kwastan din da ta dama mata gabanta ya fadi ganin Khalid din ya hada uban tagumi ita tsoron ta daya kar sambatun surutansa su dawo ta samu abun yayi sauki. Tace"Myson lafiya dai." Jikinsa duk babu kwari yace." Mamy duniyar nan tayi min zafi wai ya zanyi ne ina ganin rayuwata tazo k'arshe.." Zama taji jikinta a sanyaye tace"Kayi hakuri da komai na rayuwa duk abunda ya sameka jarraba daga Allah kayi kokarin cinye jarrabawar ka." Yace." Mamy nayi kuskure Kuma yanzu nagane cewar rashin ilimin addini duka ya jawo mun komai insha Allah zan fara bi biyar malamai masana ilimin addini domin in inganta rayuwa ta na daina jin ciwo da takaici idan an kirani da jahili! Hanifa ta kirani da mahaukaci ta kirani da jahili mugun azzalimi duka ni daya Mamy me zanyi mata ta yafe mun taki daukar wayata taki duba sa'kona.""tausayin yaron nata yasa hawaye soma zubo mata tace"Bari in kira yayyunka su zo sai suje su bata hakuri da yawun ka ni dai ina jin kunyar yarinyar saboda halin ko in kula da na nuna a kanta da. Yarinyarta." Yace." Yawwa mamy kin kawo shawara bari in kira Khalisat naga jininsu ya had" mamy kallonsa take gwanin tausayi ta rasa wane irin so yakewa yarinyar. Cike da mamaki khalisat ta dauki wayar Khalid ya kirata lallai lafiya ta samu tace"Borth ya akayi ne ya jikinka?" Yace." Khalisat pls kizo akwai muhimiyar maganar da zamuyi dake." Jin yanda yake mata zance na masu hankali yasa tace." Aikuwa yanzu zanzo gaskiya naji dadin jinka haka lallai addu'a tafi karfin komai." Murmushi kawai yayi ya kashe wayar yace." Mamy gatanan zata zo." Tace "To Masha Allah." A kawo maka abun kari ko."!? Shiru yayi kafin yace." Mamy tea kurrum zan sha Bana jin dadi jikina." Mik'ewa tayi tana fadin "Bari in hado maka nasrin ta shiga gurina zata asibiti." Yace"Eh hakane." Kicin ta nufa tana addu'ar cigaban da samun lafiyar Dan nata. Khalisat tace"Wannan shawarar tayi wallahi ni kaina mamy kunyar yarinyar nake ji dama irin wannan ranar nake tsoron zuwanta ka gane dai abunda nake taso ka gane shi saki ko anyi shi cikin rashin dadi Allah ya kan jarrabi ma'aurantan ta ko wace siga ubangiji da kansa ya hallici saki amma baya so duk sanda namiji ya saki matarsa al'arshi sai ya girgiza borth kai naka da kayi irin Wanda ubangji baya so kenan ka aikata shi bisa son zuciyarka dole Allah ya jarrabeka."!! Yace." Yaya Khalisat nagane kurena burina kawai inga ta dawo hannuna domin in gyara laifuka na." Mik'ewa tayi tana fadin"Zanje Allah y ASA a dace." Mik'ewa yayi yace." Muje in kaiki." Da mamaki take kallonsa tace"Muje to." Mamy tace"Allah yasa a dace." Babu laifi Dana sha magani zugin ya rago sai dai-dai zazzab'i kadan kadan muna zaune ni da mama tana fadin"Ai ko yanzu suka dawo da ita dole ta hak'ura da nono a yanzu kam ya zama guba yayi tsami sai ayi mata yayen dole gaskiya abunda sukayi basu kyautawa yarinyar nan ba. Takaici bai bari nace komai ba sallama mukaji duka muka amsa ajiyar zuciya na sauke ganin khalisat cikin zuciyata na ayyana yarinyar ta suka dawo mun da ita. Duka mukayi mata sannu da zuwa a mutumce muka gaisa mama tace"Yanzu muke zancen ta Ashe tana tafe." Khalisat tace"Allah sarki wallahi kuwa nazo gurin hanifa ne." Mama tace"To sauko mun kisiyar tawa mu gaisa." Khalisat tace"Mama kiyi hakuri dadynta ya hana babu yanda ba'ayi dashi ba ya bar ya'ki.' Murmushi kawai mama tayi ta mike tana fadin"To Allah ya rayata ai duk daya ne dama nace ko ta dawo ta wuce shan nono kwana da yini nonon yati tsami dole zai zama guba a gareta." Don ta kara kwantar musu da hankali tace"Aikuwa yarinyar tayi bazata da da farko tayi kuka amma kuma yanzu ta hak'ura ko yanzu tana goye a bayan mamy lokacin da na futo." Mama tace"To masha Allah. " Shiru falon kafin ta gyara zama tace"Hanifa nasan kinyi mamakin ganina ko? Shiru nayi ta cigaba da cewa"Nazo ne domin ban hakuri bisa ga abunda ya faru dake da Khalid don Allah kiyi hakuri Khalid ya gane kuransa ya rasa nutsuwarsa komai nasa ya tsaya duka saboda ke a kwanakin da suka wuce sai da muka dauka ko ya sami ta'bin hankali ne sai daga baya muka gane cewar hakkin ki ne ki bibiyarsa don Allah ki yafe masa." A nutse nace"Aunt Khalisat tuntuni ni na YAFE masa Allah ya YAFE mana gaba daya." Alhmdullahi ta fada fuskarta a sake tace"To muna Neman alfarma ki koma dakin ki ki rike yar kinji ko tunda dai kun fara haihuwa tare." Murmushi nayi mai ciwo nace"Aunt kiyi hakuri gaskiya bazan munafurce ki bana komawa hannun Khalid yanzu zancen da nake miki ma na kusa d'aura aure." Cike da mamaki take kallona nayi kasa da kaina dalili ina jin kunyar ta saboda karamcin ta shiyasa bana son in fada mata magana mai zafi tace"Yanzu babu yanda za'ayi kenan? Hanifa Khalid na cikin damuwa gami da nadama ki duba ki gani don Allah ki koma d'akinsa." Nace"Aunt magana tayi nisa wallahi babu yanda za'ayi allah ya zab'a masa mace tagari." Shiru tayi tana nazari tace"Kinyi addu'a mai kyau Allah ya zab'a muku abunda yafi alkairi?" Nace"Ameen" mik'ewa tayi tana fadin" ni zan tafi na mike ina fadin"nagode aunt."muna futa harabar gidan naga irin motar kwanaki da sukazo a ciki zuciyata ta zargi wani abun, khalid dake zaune cikin mota ya hangi futowarsu da sauri ya bude motar ya futo, nayi saurin komawa da baya ina mata sallama ciki na shige ina Jan tsaki jiki a sanyaye ya tari aunt nasa suka shiga mota draving yake yana tambayar ta tace"Muje gida sai muyi kaganar. Jikinsa na bashi babu sa'a take yaji hannunsa na karkrawa ya kasa driving din itace ta karba suka isa gida.......... Kuka ne kawai baiyi ba jin abunda Khalisat ke cewa wai Hanifar ta kusa d'aura aure lallai akwai tashin hankali gumi ya dunga yanko masa le'bunansa gami da kumatukansa suka dunga motsi jijiyar kansa tayi rada-rada mamy hankalinta ya tashi ganin ya shiga yanayin damuwa Alhaji Tijjani ne yayi sallama ya shigo zama yayi kusa da khalid din cikin damuwa yake fad'in " Gobe insha Allah zamu wuce gombe domin ina ganin idan muka tsaya za'ayi babu mu Alhji Lawan ya bani mamaki! Nan Khalisat ta Sanar dashi abunda yake faruwa yace." Duk sharrin na Alhji Lawan din ne Yana so ya aura mata yaron nashi Tahir insha Allah burinsa bazai cika ba yarinya zata dawo hannun mu. """""" Mik'ewa yayi yana had'a hanya jiri na kwasar shi take ya yanke jiki ya fadi a gurin. *21/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *71* Dr Mansur ya zauna kan kujerarshi da damuwa a tartare dashi ya nunawa Khalid din gurun zama yana fad'in "Bisimillah ki zauna inyi maka bayanin komai." Kamar bazai zauna ba sai kuma ya zauna yana 'bata fuskarsa yace." Ina jin ka bana son ka fada maganar da zata sake fusata ni shin ka zubar da cikin nan ko kuwa."!? Dr ya kalleshi yana mamakin yanda abokin NASA ya koma Mara imani da tsoron Allah. Ajiyar zuciya ya sauke ya cire farin glashin dake idonsa yace." Abokina ka tsaya ka fahimci maganar da nake son fada maka ka, a gaskiya wannan cikin dake jikin matarka Idan akace dole sai an zubar dashi to babu shakka zaka iya rasa matarka domin ni gaskiya tunda nake wannan aikin banta'ba gwada aikin futar da ciki irin nata ba shawarar da zan baka itace kawai ka hak'ura ka kar'ba bayan ta haihu sai ka sanja planing amma yanzu gaskiya akwai matsal........ Katse shi yayi ta hanyar dukan tebur din dake gabanshi ya mike a zafafe yana nuna shi da yatsa yace." Kana nufin bakayi min aikin da na sanya ka ba ka 'bata min lokaci a banza da wofi."! Dr ya mike yana fadin"Colm down my friend mubi komai cikin sauki ni ina duba abunda zaije ya dawo ne. " ! Ya kalleshi da jajayen idonshi Wanda suka koma kamar gauta saboda b'acin rai gyada kansa yayi ya futa dafa ofis din a fusace! Dakin da Hanifar take kwance ya nufa yana shiga ya fara fuzge ledar jinin da ake kara mata Dr ya shigo da sauri yana hanashi ture shi yayi ya kusa fad'uwa yana fadin"Baka da abunda zakace min malam." Dr yace." Kayiwa girman Allah ka tausayawa yarinyar ka duba halin da take ciki ka bari ta haihu inyaso sai ka tsara rayuwarka wannan dai ka barshi yazo duniya." Yana huci yace." Dr mansur ka rabu dani wannan baby sai na kashe shi saboda bana ra'ayin sa yanzu saboda haka ka k'yaleni nayi abunda nayi niyya." Dr ya bishi yana kokarin hanashi abunda yake son yi yace." Don girman Allah ka tsaya ka saurare ni inaso kayi komai cikin nutsuwa saboda ina guje maka aikin da na sani watarana ranar da bata da amfani kada ka aikata son zuciya kazo kana nadama Khalid duniya fa ba matabbata bace." Kansa ya dafe yana kallon Dr din yace." Dr mansur yanzu me kake so nayi kan lamarin nan wai? Nine uban abunda ke wannan cikin."Ya fada yana nuna cikin hanifa dake kwance bata San inda take ba ya cigaba da cewa"Nace bana so kai ka tsaya kana min wani kabli da ba'adi nifa bazan yarda da ko wane tsari ba." Dr yace." Kai kace bakaso to ni inaso Idan ta haihu ka bani Wallahi zan rike maka shi da amana." Wani irin kallo ya watsa masa yace." Kar ka sa ran zaka raini abunda zata Haifa zanke shawara akan yarinyar tunda dai ka kafe kai da fata ka hana zubar da cikin to ni nasan abunda zanyi." Dr yace." Kome zakayi ka sanya tunani da hangen nesa a ciki kar ka aikata aikin da na sani. " Kafad'arshi ya daga alamun maganar Dr din bata ratsa shi ba ya sa kai ya futa daga dakin yana shawarar irin hukunci da zai yanke kan yarinyar...... Dr ya sauke ajiyar zuciya yana kallon fuskar hanifa tausayin ta yake ji haka kawai baiwar Allah so ya rufe mata ido ra jefa rayuwarta cikin matsala. Dole zata zauna a asibitin sa ya cigaba da kulawa da lafiyar ta domin bai yarda da abunda Khalid din yace ba yana ganin idan ya bata sallama da wuri Khalid din zai aiwatar da kudirinsa a kanta dole tasa ya kirashi a waya bayan tafiyarshi yake Sanar masa da cewar zata zauna a asibiti tsawon sati biyu." Yace." Bashi da damuwa da ita halin yanzu idan ma Dr din zai dauketa ya kaita gidansa don kula damuwar sa ce." Dr mansur ya dunga mamakin bakin hali irin na Khalid din ayi mutum da zuciya kamar ta fir'auna shi sanin da yayi masa mutum ne mai sauki kai gami da sanyin hali yanayin muryarshi sanyi-,sanyi mutum yaji sai ya dauka shi din mutumin arziki ne......... Rayuwa kenan haka hanifa ta zauna asibiti Dr na kula da ita duk wani abun bukata akwai Dr mansur yana kula da ita sosai da sosai, Hanifa kam kullum cikin kuka take tana rokonsa da ya kaita gurin iyayenta Dr sai dai ya rarrasheta kawai, Yau ma ya shigo dakin da take ya ganta tana kuka yace." Hanifa wannan kukan naki zai iya jawo miki matsala don Allah ki kwantar da hankalinki idan kuma Khalid kike so yazo bari na kirashi a waya." Girgiza kai tayi tace." Kar ka kirashi bashi nake so ba so nake ka kaini garinmu bana son zama a wannan garin na tsane shi." Dr yace." Kiyi hakuri ki kara warware wa insha Allah zan kaiki gurin iyayen ki." Tace"Ka kira min Ya Abbakar a wayarka." Dr yace." Idan wannane baki da matsala ." wayarsa ya futo da ita ya fara kiran layin Abbakar. Abbakar ya daga wayar yana fadin"Ya akayi ne Dr."? Dr Mansur yace." Hanifa ke son magana da kai." Abbakar ya cika da mamakin jin abunda Dr din yace wai hanifa ke son magana dashi yace." wai kana nufin matar Khalid."? Dr yace." K'warai kuwa akwai matsal. idan da hali kazo asibitin inason ganinka." Abbakar yace." Okey babu damuwa ganin zuwa yanzu insha Allah amma abun mamaki Yanzu yanzu muka rabu da Khalid din amma baice min komai ba." Dr mansur yace."Eh ba wani abun bane kai dai sai kazo din." Kashe wayar sukayi Abbakar ya kara gudu cikin sabuwar motarshi kai tsaye hospital din ya nufa kwata-kwata hankalinsa ya'ki kwanciya da jin abunda Dr din yace tun ranar da sukayi sa'insa da Khalid akan yarinyar bai sake yi masa magana ba saboda baya son wani zargi ya shiga tsakaninsu a rayuwa babu abunda zaice da Khalid sai dai addu'a yanzu zaice ta dalilinsa yake ci yake sha tunda suka dawo daga America kowa ya kama gabanshi Mobson birni ya sanya a gaba da bariki baya yini a unguwa sai dare yake shigowa sosai yake facaka da kudi shi kam businesses ya fara Alhmdullahi kuma Allah ya sanya masa albarka shaguna yq bude kasuwar kwari ya zuba yara suke harkar shaddodi Yanzu Abbakar ya nutsu gaskiya ba kamar da ba sutturunsa ma duk daga yadika sai shaddoji ba sosai yake sanya k'ananun kaya ba sai dai fa wannan askin nan akanshi.... Abotarsu da Khalid nanan amma tunda sanda ya nuna masa baya kaunar ya dunga shiga lamarin sa da hanifa ya daina. Cike da damuwa ya tura dakin ya shiga Yanda yaga Hanifar ya d'aga masa hankali ya kalli Dr mansur yana fad'in "Dr me ya sami yarinyar mutane." ? Hanifa ta fashe da kuka tana fadin"Ya Abbakar rayuwata na cikin matsala ina cikin nadama da tashin hankali kayi wani Abu akai Khalid yana nema ya kashe ni da raina Ya Abbakar na tsane shi nayi da nasanin sonshi da nake nayi da nasani ! Nayi da na sani a abunda nayi!!!! Ta k'arashe maganar tana gurshen kuka." Dr yaja hannun Abbakar din suka futa daga dakin jiki a sanyaye Abbakar ya zauna kan kujera ya cire hular kanshi yana goge gumin goshinsa yace." Dr Wai me yake faruwa da rayuwar yarinyar nan Wallahi hankalina ya tashi matuka nayi nadamar hada wannan auran."! Dr ya kwashe duk abunda yake faruwa ya fada masa. Abbakar yace. " Gaskiya Dr mansur Khalid ba karamin azzalimi mutum bane wallahi ban ta'ba tsammanin zaiyi wa yarinyar nan haka ba cin amana 'kiri-kiri yarinyar da ta sadaukar da farin cikinta dana iyayenta akansa ita yake wa wannan sakayyar wallahi tallahi ban ta'ba tunanin haka daga gareshi ba duba da yanda ya damu ya shiga halin kaka nikayi lokacin da suka bar gari amma shine zai saka mata da wannan abun." Dr yace." Wallahi nima nayi mamaki gaskiya zalinci yayi yawa fisabillahi ba a haihuwa aka haifeshi da zai dunga dukanta da cik.......... Kafin Dr ya 'karasa maganar shi Khalid ya bayyana cikin ofis din hannayensa soke cikin aljihun wandon jikinsa duk irin tattunar da suke a kansa gami da fad'ar aibunshi duk yaji komai wani irin kishi ne yake murd'a masa kamar ya mutu wato Abbakar Ashe ba abokin K'warai bane ya zauna gaban Dr yana warware masa abunda bai San dashi ba dukaninsu yaji yana yi musu wata irin tsana Mara misali zargin su ya d'arsu a zuciyarsa kallonsu yake da jajen idonsa Wanda suke cike da tsantsar b'acin rai yace." Duk irin maganganun da kuke a kaina naji. " shiru yayi kansa a sunkuye kafin ya dago kanshi ya kallesu yana wani irin huci ya nuna Abbakar da hannu yace." Kai ko Dr din wani sai ya aureta na sake ta idan kun cika manyan maciya amana yau inga an d'aura aue da d'aya daga cikin Ku." Yana gama maganar shi ya fuzgi Biro Daga jikin Dr ya yagi memo ya fara rubutu kamar haka _"Ni Khalid Tijjani na saki matata Hanifa"_ takardar ya cikwikwiye ya jewa Abbakar ita a fusace! Ya futa daga ofis din. "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un"!!! Shine abunda suka fada suna binshi da kallon mamaki har ya fuce daga ofis din. Abbakar ya goge gumin da yake karyo masa yana kallon Dr da yayi suman zaune bakinsa na kyarma yace." Abbakar anya guy nan turawa basu lalatashi da shaye-shaye ba."!! Abbakar yace."Kasan Allah Mansur babu wani shaye-shayen da yake kawai tsabar iskanci ne yake damunsa da rashin mutumnci amma me yarinyar nan tayi masa da zafi zai saka mata da wannan hukuncin."!? Dr yace." Gaskiya Khalid ya bani mamaki mutuka duk a maganganun sa na fahimci akwai kishi a ciki yana zargi mu ne mussaman kai."! Ya fada yana nuna Abbakar din da hannu Abbakar yace." Kar ka damu dama ni batun yau na gane yana da wata manufa akaina ba ka bari kawai guy ni zan bashi mamaki wallahi tallahi dama kawai nayi masa kawaici ne kan yarinyar tun farko ni nake sonta na bar masa tabbas zaiyi mamakin abunda zai biyo baya." Dr mansur yace." Ba sai ka fada ba Dole ne zaiyi nadama kan abunda yayi Allah ya kyauta kawai. "Abbakar yace." Ka cigaba da kula da ita cikin asibitin nan komai ake da bukata kayi min magana zan Sanar da Mahaifiyata halin da ake ciki insha Allah da ta warware zanzo na dauketa." Dr yace."kar ka damu insha Allah zan kula da ita." Haka suka futo suna jajanta al'amarin. Khalid kuwa kai tsaye family house dinsu ya nufa ya Tarar da 'Yan uwansa duk sunzo sun kawo wa mamy ziyara sai hira suke cike da nishadi, zuciyarsa na tafarfasa ya zauna kan kujera yana matse goshinsa duk suka kalleshi da yanayin damuwa Khalisat tace." Bro yaya ne ka shigo babu magana da akwai damuwa kenan." Shareta yayi mamy tace"Rabu dashi kullum magana daya wancan yarinyar ce ta sanya shi a gaba da damuwa." Khalisat tace"Mamy wacece."!? Kafin mamy din tace komai ya d'ago kansa yana kallonsu ya kalli mamy din yace." Mamy na saketa."!!! Mamy tayi saurin fad'in "Wa ka saki my son."!? Ajiyar zuciya ya sauke mai zafi ya cije lips dinshi kana yace." Mamy wai ni yarinyar nan zata munafurta tana dauke da ciki na har na wata biyar ban sani ba, saboda ta raina min hankali don ubanta ko waye ya fada mata yanzu zan haihu oho."!! Mamy ta fahimci inda maganar ta dosa sai tayi shiru tana kallon khalisat dake ta faman fad'in"Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!!! Khalid kana da hankali kuwa? Shin ba a haihuwa aka haife kan matarka na da ciki ka saketa wannan wani irin takidi ne wallahi tallahi ka bani mamaki kuma ka bani kunya yarinyar da ta sadaukar maka da farin cikinta ita kayi wa wannan sakayya! Kai amma wallahi tallahi kaji kunya." A hasale yace." Kinga babu ruwan ki don Allah ke kike zaune da ita ko ni!? Zaki wani dame ni da wa'azin ki bana so nace bana son haihuwa yanzu dole ne."! Cikin fad'a da b'acin rai Tace " dole in fad'a maka gaskiya domin shine zaman tare, wannan abunda ka aikata bai dace ba kuma ka shiga hurumin ubangji har kana da wani lokaci Wanda ka ware domin ka haihu wato Allah kake tsarawa abunda yayi NIYYA kenan wallaji Khalid karancin limin addini na damunka."! Aikuwa fad'ar haka da tayi sai ya mike tsaye a fusace ya fara zazzab'i mata ruwan rashin mutumci kamar zai Doke ta cikin wannan hali Alhji Tijjani ya shigo ya same su. *8/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *77* Wani irin nuffashi take saukewa Wanda kana kallon yanayinta kasan tana cikin bakin ciki da damuwa girgiza kanta kawai take tana sha'kar bakin ciki biyu Attahir sai kace wani ubanta sai masifa yake mata kan ta mari Khalid shin wai ina ruwansa ne? Yace." Ni Sam baki burgeni ba da mace kamar ki mai kima da mutumin ci kika tsaya kina fad'a Da namiji kan titi kin dauka burgewa ce ko me."!!? Nace"Don Allah ka bar maganar nan bana sonta baka da hurimi da ita." Aikuwa fad'ar haka da nayi sai ya kara fusata! Ya dunga fad'a cikin b'acin rai. Mansura ta girgiza min kai alamun kar in sake magana shiru mukayi muna sauraronshi ni mamakin karfin halinsa nake Asalamiyya ya sauke mukayi sallama da juna har muka isa gida fada yake da mita kan abunda nayi lamarin nasa har ya soma bata min rai! Don haka ko da muka shiga kai tsaye bedroom dina na wuce ruf da ciki nayi kan bed wani irin kuka mai ciwo ya kufce min. Kamar matacce aka futo dashi daga cikin motar take suka nufi asibiti dashi hankali a tashe tun a motar daya daga cikin 'yan sandan. Ya kira wayar Alhji Tijjani ya Sanar masa halin da ake ciki..... Babbar Riga a hannu ya futo yana salati Wanda yayi dai-dai da zuwan abokinsa Alhji Lawan yake tambayasa abunda ya faru ganin ya futo ba a nutse ba yana kokarin sauka kasa Yace. " Khalid ya samu accident yanzu kan titin sharad'a." innalillahi wa'ina ilahi raji'un."! Alhji Lawan ya fada ya biyo bayan shi kai tsaye asibitin malam Aminu suka nufa. Lokacin da suka isa khalid na ciki likitoci na tsaye kanshi babu kwarxane ko guda a jikinsa sai dai aune-,aunen da suka yi masa sun gane jininsa ne yayi mugun hawa... Fans kar ku manta da cewar Khalid yana da hawan jini dama.... Taimakon gaggawa sukayi masa kafin su tabbatar da cewar nuffashin sa ya dawo dai-dai suka futa daga dakin. Dr yace." Alhaji gaskiya akwai matsala mai karfi Dana hango a tattare da Khalid." Alhji Tijjani taji gabansa yayi wata irin fad'uwa yace." Dr wace irin matsala ce wannan."!? Dr yace." Kasan Khalid tuntuni na dauke da hawan jini amma baya shan magani da bin doka akwai damuwar dake damunsa ya sanya a ransa itace ta Haifar masa da wannan hali da yake ciki bayan wannan kuma zuciyarsa ta soma ta'buwa da alama akwai soyayyar wani Abu mai zafi a tare dashi gaskiya ya kamata ya samun abunda yake so kuma yana da kyau ya cire duk wata damuwa dake damunsa domin ya samu lafiya ingantacciya." Cikin sanyi jiki da damuwa Alhji Tijjani yace." Wallahi ko sati guda baiyi da dawowa daga k'asar waje ba mybe ko daga can ya tawo da b'acin ransa domin dama na lura da yanayin sa tunda ya dawo babu walwala a tare dashi amma insha Allah zan zauna dashi inji abunda yake damunsa." Dr yace." Haka shine yafi yanzu bacci yake sai zuwa dare zai tashi don haka dole sai gobe zan sallame shi. " Yace." Idan zai samu kulawa haka nake so Dr." Hannu ya mik'a masa suka futo tare Alhaji Lawan yana tsaye suka nufi dakin da Khalid din yake kwance dukaninsu sunyi mamakin yanda ya rame lokaci guda sunfi minti goma tsaye a kansa kafin su futa suna jajanta lamarin...... Tun a mota ya kira Mamy ya Sanar mata da halin da ake ciki sosai ta d'aga hankalinta ta fara fargaba tana jiran isowarsa abun mamaki sai taga jikinsa a sanyaye ya shigo gidan ya zauna kan kujera da damuwa a tare da ita tace." Alhji ina fatan dai jikin nasa da sauki ko? Wallahi bakaji yanda gabana ke fad'uwa ba." Ya cire hular kansa ya aje yana kallonta yace." Wane Abu kika lura dashi a game da Khalid tun bayan dawowar sa daga America. "!? Tace" Gaskiya babu walwala ya dawo maganar farko da ya fara yi min itace ta abokinsa." Yace." Zuciyarsa ta ta'bu kuma jininsa ya hau sosai nasan baki manta da cewar yana da hawan jini ba ko."!? Kuka ta fara tana fadin"ban manta ba alhaji to menene ya tayar masa da ciwon alhaji hankalina ya tashi jin cewar zuciyarsa ta fara ciwo innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Yace." Sai kinga yanda ya sake ramewa lokaci guda accident ya samu a titin sharad'a d'aura da makarantar legal ina zaune cikin kasuwa 'yan sanda suka kirani a waya suka Sanar min." Hankalin mamy ya kara tashi sai ta mike da sauri tana salati fadi take"Me yasa baka fada min ba? Dama tunda naga ka shigo jiki a sanyaye hankali ya tashi sama take kokarin hawa duk ta furgice yace." Ki dawo ki zauna Alhmdullahi ai bai samu wata matsala ba kawai dai yayi wannan suman nasa ne da ya saba shine bayanin da Dr yayi kinga idan hakane rayuwarsa na cikin hadari." Jikinta babu kwari ta zauna tana goge fuskarta addu'a takewa yaron nata kan Allah ya kawo masa dauki cikin daran ta kira yayyunsa a waya ta Sanar musu halin da ake ciki dukanin su hankalinsu ya tashi suna jiran gari ya waye suke suga halin da yake ciki. Nasrin kuwa tun lokacin da yayi mata wannan dukan washe garin ranar ta tattara ta tafi gidansu tana kuka ran mahaifiyar ta yayi mutukar b'aci shine dalilin da yasa ma tace nasrin din tayi zamanta auran ai ba dole bane dole Khalid din sai yazo da kanshi ta kafa masa sharad'i kan nasrin ai ba jaka aka aura masa ba. Duk wannan halin da ake ciki iyayen Khalid din basu sani ba domin Hjy Zainab din tana ganin kamar mamy din tasan abunda danta yakeyi taki tsawatar masa shine dalilin da ya sanya tace babu inda zataje idan sun gaji da auran sai su saketa. B'angaran Khalid kuwa Sam ba itace a gabanshi ba shiyasa bai damu ba bare ya fadawa mamy din halin da ake ciki sabgar shi yake kawai duk tsawon kwanakin da akayi. Dake asibitin akwai kula sosai yasa Alhji Tijjani bai koma ba shima ya bari tukkuna sai gari ya waye. Misalin k'arfe biyu da rabi ya farka da wata furgitacciyar 'kara a zabure ya mike zaune hannunsa dafe da kuncin sa likitan dake aiki a lokacin ya shigo dakin yana duba shi kokarin kwantar dashi yake yana fuzge jikinsa so yake ya sauka daga gadon Dr yace." Khalid kula koma ka kwanta kar ka tsinke ruwan dake jikinka." Dr din yakewa wani irin kallo k'irjinsa na harbawa yace." Tana ina."!? Dr yace." Wacece."!? Gefe da gefen sa ya kalla kamar wani zautacce yace." Naganta yanzu ita da wannan matsiyacin ni zasu munafurta me nayi musu Ashe dama karya take bata sona ta had'a soyayya ta da ta makiyina."!!! Dr ya lura kamar baya cikin hayyacin sa da sauri ya had'a allura ya zurkud'a masa aikuwa sai ya fara layi duk da haka bakinsa baiyi shiru fadi yake"Ni Khalid ni yau aka Mara na zama banza kenan idan na k'yale guy nan yaci galaba a kaina."!! Yana wannan surutai bacci ya dauke shi Dr ya Dade tsaye a kanshi yana nazarinsa hannu ya Dora saman k'irjinsa ganin yanda nufashinsa yake hawa da sauka gurin sai fat- fat yake..... Zama yayi kujera dake gefe guda don yana ganin zaman shine yafi amfani a yanda jininsa ya kara yin sama to komai yana iya faruwa. *** Da farko da muka samu labarin accident din ji dadi naji ina addu'ar Allah yasa ma ya mutu kowa ya huta ganin yanda mutanan gidan suke ta jajanta al'amarin yasa na bar gurin na shige d'akina ina duba karatuna. Amma kuma yanzu kiri-kiri bacci ya kauracewa idona ban San meye dalili ba daga na juya na kalli baby dake kwance gefena sai wasu irin hawaye masu zafi su zubo min tausayin yarinyar nakeji Sam bata San dadin uba ba, yanzu idan mutuwa ma yayi Shikkenan ya tafi bai taba daukar yarshi ba itama yarinyar bata taba ganinshi ba, narasa wace irin kiyayyace wannan kuka sosai nake inajin wata irin tsanar sa cikin zuciyata har yanzu ban tausaya masa duk da naji irin halin da yake ciki daga bakin Babansu Mansura hakan bai sanya naji ina tausayin sa ba kawai dai ina tausayawa yarinyar shi ne.... Da kyar bacci ya dauke ni mai cike da mafarkai marasa dadi INA idar da sallahr asubah test din Abbakar ya shigo wayata ko da na duba dai zancan daya ne yana sona da aure zai je gombe cikin satin domin a tsaida magana wasu irin kalaman soyayya yake mun Wanda suka sanya jikina mutuwa babu shakka Abbakar ya isa a so shi saboda kyawun hali Da zuciya idan da aurene a gabana to babu shakka zan iya auranshi domin irin son da yake min. Ina futowa na gansu zaune muka gaisa da Hjy kallonsa nayi yans tsaye sanye da dogayen kaya na farin yadin filtex yayi kyau sosai yana gyara links shi nace"Ina kwana?" Babu yabo babu fallasa ya amsa ganin yanda yake daure fuska ne yasa nace"Hjy Mansura bata futo ba kar mu makara fa." Kafin tace wani Abu Mansura ta futo cikin shiri na mike da sauri Muka futa Mansura tace"Yaya yace zamu shiga asibiti duba Abban baby yanzu ya kika gani ko kuma mu bari sai mun taso."? Nace"Mansura sai dai kuje Ku ni kam babu inda zanje gaskiya." Sai kinje."! Juyawa nayi ina kallonshi ya karaso gurinmu yace." Ba haka ake hukunci ba don ya 'bata miki a baya kema sai ki kwatanta irin abunda yayi na rashin imani hakan bai kyautu ba dole tilas zakije duba shi na tabbatar abunda kikayi masa jiya ya haddasa masa samun hatsari." Nace"Don Allah ka bar maganar nan bana sonta kwata-kwata yanzu bana kaunar abunda zai hadani da mutumin kawai Ku dai kuje ni banda ni." Ya bata fuskarsa yana kallona yace." Na lura kina da d'abi'ar taurin ka ko Hanifa. "! Bai taba kiran sunana ba sai yau yace." Nine na baki umarni kije ki duba jikinsa hakan ba yana nufin zaki koma masa bane a yanzu babu Wanda zai tursasaki yin abunda bakyaso kina magana baku had'u dashi ba yarinyar da kuka Haifa dashi fa."!? Hawayen da nake kokarin makalewa suka zubo da sauri naje na bude mota na shiga ya kalli Mansura yana fad'in"Ki duba time idan da saura har maje mu dawo ni zan wuce kasuwa ne." Agogon dake daure a hannunta ta duba tace"Muna da sauran minti talatin a kafin mu shiga aji." Yace." Muje kawai." Motar suka shiga yau ma shine yake driving Sam bashi da girman kai da nuna shi wanine komai na rayuwar shi a nutse yake yinsa. Lokacin da muka isa asibitin gabana naji yana wata irin fad'uwa addu'a nake cikin zuciyata Allah ya sanya mun dauriya da jarumta duk abunda zai tunkaro ni... Aikuwa muna shiga reception muka gansu duk a tsaitsaye cikin tsananin damuwa da tashin hankali don Hafiza ma kuka take sosai dake ita mai raguwar zuciya ce ita da wata 'kanwar mamy din sai sharar hawaye suke.... Dalili irin artabun da yake faruwa a tsakanin Khalid din da likitocin suna juyowa suna jin yanda Khalid din yake saki ihu! Yana sambatu kamar Wanda ya samu ta'bin hankali yake zantuka Wanda basa gane meye musabbabin su shine abunda ya daga musu hankali suna ganin kamar Dadyn ya ki fad'a musu gaskiyar lamarin ne ko Khalid din ya samu buguwa a kansa ya haddasa masa wannan sambatun to shima NASA b'angaran hankalinsa ya tashi tunda Dr jiya yayi masa bayanin komai kuma ya gamsu amma tun zuwan su asibitin kusa awa guda kenan ake fama da Khalid din domin ganin ya dawo nutsuwar sa. Jiki a sanyaye suka gaisa suna tambayar ya me jiki mamy hafiza Khalisat sai kallon Hanifa suke sun Gaza cewa komai da kyar da Khalisat tayi karfin halin cewa"Ina mai sunan momy Ku saukota mu ganta." Ba tare da na kalleta ba nace"Tana gida ai yanzu ma zamu makaranta ne shine muka biyo Allah ya kiyaye gaba." Mik'ewa nayi ina kallon mamy din din tayi saurin kauda fuskarta cikin jin kunya taki yarda mu hada ido da ita kwata-kwata........ Gaba d'aya muka nufi kofar futa lokacin ne kuna mukaji wani irin gif! A gigice muka juyo har Attahir din Khalid din ne zube bakin kofar dakin yana d'aga hannunsa likitocin suna kokarin tayar dashi cikin kad'uwa da lamarin sukayi kansa dady dinsa ya d'ago shi sosai ya ru'ke shi a jikinsa kafin daya daga cikin likitocin ne ya karaso da sauri hannunsa rike da sirinji cike da ruwan allura wata irin bangaza! Yayi masa kamar wani zaki! Ya mike a sukwane yayo kanmu! Ni da Mansura muka Ruga waje da gudu wallahi nayu masifar tsorata ganinshi kamar mahaukaci!! Attahir yayi tsaye har ya karaso ya kai masa wani irin kutufo! A hanci take jini ya fara zuba! Jikinsa na kyarma ya ci kwalarsa yana mazari yake fadin"Kai nake ma ruwa ajjjalo sai na kashe ka."!!!!! Ma'kogwaronsa ya dam'ka da hannu guda yana wani irin huci !!Kafin kace kwabo gurin ya hautsine sai kokarin k'watar attahir ake daga hannunshi shi kuma kamar Wanda aka karawa karfi ya damke makogwaronsa da gaske yana so ya kaishi lahira ne..... Ganin shirun tayi yawa bai futo ba nace"Mansura bari inje." Tace"Jeki wallahi na tsorata gabana har yanzu bai bar fad'uwa ba." Abunda na gani Yayi mutukar girgiza ni da dimauta ni anya wannan mutumin lafiyar sa lau kuwa cikinsu na kutsa har na isa inda yake shake dashi na dunga dukan bayanshi ina fad'in"Ka sake shi kar ka kasheshi idan ka kasheshi kamar yanda kake ikirari to kaima sai an kasheka wallahi."!!!! Jin muryarsa ya sanya ya soma sassauta rik'on da yayi ma tahir din ya juyo ya kura mata jajayen idonsa tsaki naja na koma gurin Attahir din ina gyara masa rigarshi cikin damuwa da takaicin abunda ya faru yaja hannuna muka bar gurin ba tare da mun sake cewa komai ba...... Wani irin kallo ya bisu dashi zufa duk ta jika masa jiki ya juyo yana kallon Mamy nashi murya na rawa yace." Mamy kingani ko kinga cin amana matata ta zama ta kowa Dady duba wannan lamarin ka gani wannan guy makiyina ne yana farautar iyalinaaaa!!! Sambatu yake yi sosai ya zube a gurin wasu hawaye masu zafi suka shiga zubo masa cikin wannan yanayi likitan dake rike da ruwan allura ya samu ya zurkuda masa take suka daukeshi suka nufi daki dashi. Mamy Khalisat hafiza kuka suke cikin tsananin damuwa da tashin hankali gami da Neman mafuta. *16/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *84* "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Abunda na iya fada kenan na bude motar. A gigice na futo hawaye na kwarya daga idona... Kai tsaye motar police din na nufa inda suke kokarin shigar dashi cikin motar har yanzu baby Maryam kuka take tana hannun wani Dan sanda yana kokarin shiga motar na karasa gurin ina kuka da mik'a hannu su bani yarinyar ko kallona basu yi ba suka figi motar da gudu Attahir ya karaso gurin da nake durkushe hannuna ya rike yace" Tashi mu bisu ai naga da sauki cikin al'amarin Allah ya kiyaye gaba." Mik'ewa nayi jikina na kyarma harga Allah na kasa gane abunda ya sanya min rawar jiki baby Maryam dai garau take babu ciwo guda jikinta ballanta ince ita nake wa kuka, mota muka shiga tare muka bi bayansu...... Kai tsaye emagency aka nufa da Khalid Allah yasa ma bai wani ji ciwo sosai ba sai dai buguwa aka da yayi. Cike da tsananin damuwa da tashin hankali suka isa asibitin mamy Khalisat hafiza sai shi uban tafiyar dukaninsu sunyi mamakin ganinsu Hanifar a gurin sai da Attahir yayi musu bayani suka gamsu.... Wata likita ta futo da baby a hannunta Mamy tayi saurin mik'ewa ta karbeta tana dudduba jikinta likitan tace"Ki kwantar da hankalin yanzu duk muka gama bunkice kan yarinyar babu wata matsala sai dai furgici kawai shima mahaifin nata Alhmdullahi ya dawo insha Allah kuma ba wata gagarimar matsala ya samu ba." Mamy ta dunga godewa Allah hannunta rike da baby tazo ta zauna ns dunga satar kallon yarinyar ganin yanda ta k'ara girma da wayo.....mik'ewa nayi ina kallon Attahir din yace." Mu tafi ne."? Kai kawai na gyada masa.... Sallama mukayi musu duka suka bimu da kallo har muka futa daga gurin. Alhji Tijjani yace." Nasan myson bai iya sanya damuwa cikin zuciyarsa ba mybe ganinsu tare ya haddasa masa wannan hatsarin da bakina da nasa yace." Ya hak'ura da yarinyar amma nasan bazai iya ba." Mamy tace"Nima abunda yace mun kenan." Khalisat tace"Addu'a zamu taya sa da ita. Duk yanayinsa ya sauya ina hankalce dashi kamar ma a cikin b'acin rai yake haka yake draving din har muka isa gida. Kokarin bude mota nake yace." Dakata."! Yanda ya fadi maganar yasa nasha jinin jikina." Fuskarsa nake kallo naga ya sha kunu Tunda nake dashi ban taba ganin b'acin ransa irin yau ba." Yace." Yau saura kwana nawa d'aurin auranmu dake."!? Kasa nayi da kaina gabana na fad'uwa gabaki daya bana so in bata masa rai! Yace." Magana nake." A hankali nace"Saura kwana hudu." Gyda kansa yayi kafin yace." Yanzu na gano kamar akwai soyayyar tsohon mijinki a tare dake hakane ko."!? Na dago Kai da sauri ina kallonsa fuska ya saki ya lakuce min hanci "Ko nayi karya ne." Nace"Har abada bani da MASOYI sama da kai hakanan kuka bani da makiyi sama da Wanda kake magana akansa don Allah kar ka karayi min irin wannan magana idan ba haka zan ta yi maka kuka." Yasa dariya yana me tsura min idonsa yace." Amma meye na tada hankali harda koke-koke."!! Bata fuska nayi nace"Wato daj nayi kuka shine kake ganin kamar sonsa nake ko.? Girgiza kaina nayi kawai nace"Haka nake ni ban iya tashin hankali ba amma wallahi ni nasan ba don shi nake kuka ba babyna nakewa kuka Alhmdullahi yanzu zuciya ta tayi sauki tunda bata samu wata matsalar ba." Murmushi yake yana kallona tsawon minti uku kafin yace." Na yarda dake amma dai ko kaka baza'a rasa sonshi cikin ranki ba ko." Bata fuska nayi ina hararasa ya dunga kyalkyala min dariya wacce yasa nima ya na fara yace." Hanifa ki saurare ni da kyau! Nace" tom ina sauran ka." Nutsuwar sa ya shiga kafin yace." Wallahi yanda nake sonki a cikin zuciyata ina tunanin babu Wanda yake miki irinsa ni bazan taba auranki na saki ba sai dai mutuwa ta rabamu wallahi da Khalid yana sonki bazai taba auranki ya sake ki ba duk dai komai yana tafiya da jarrabawa amma akwai son zuciya a ciki ina so ki soni fiye da yanda kike son duk wani da namiji a duniya ki rikeni a zuciyar ki domin ni mutum ne Wanda Yake son a nuna masa so gangariyar sa kuma ina Neman alfarma gurinki don Allah idan da birbishin soyayyar Khalid cikin ranki to ki cire ta domin bana so mu samu sa'bani a zamantakewar auramu." Wani irin sonshi da tausayin sa ya ratsa min jikina na kalleshi da wata irin murya me sanyi nace"Ya Attahir wallahi yanda nake jinka cikin raina da zuciyata zakayi mamaki! Domin yanzu na fahimci menene so lokotan baya ba soyyaya nayi ba shirme nayi gami da k'uruciya yanzu nake banbane komai ina sonka ina kauna ina so muyi zaman aure har karshen rayuwar mu ka kwantar da hankalinka guri guda Hanifa taka ce zuciyarta takace." Na karashe maganar ina sakar masa murmushi mai kayatarwa. Shima murmushin yake ya Ciro wani karamin zobe na azurfa ya sanya min karamin yatsana yace"Wannan zoben na bar miki shi har abada amma ina so duk sanda kika kalleshi kiji kamar kina tare da zuciyar Attahiru ne." Ina dariya nace"Aikuwa zanta kallonsa babu sauki." Duka muka futo daga motar cike da farin ciki don ni har na manta ma da mummunan abunda ya faru kafin mu shigo gida. **** Khalid na samu kulawa ta ko wane fanni ya warware sosai yana hira da iyayensa abokanan sa kullum suna tare da juna yanzu abunda yayi saura rauninkan jikinsa..... Yau kwana uku kenan da faruwar abun Dady ya shigo cikin dakin da yake suka gaisa da likitan dake duba shi Mobson ya gaidashi cikin dattako don yanzu mobson ya zama mutum nagartacce duk ya daina shirmen da yake shine ma in yaga yara na wani Abu na shashanci yake hana su Allah kenan ba yanda baya juya lamarinsa _Duk Wanda Allah ya 'batar ya bata Wanda Allah ya shiryar ya shiryo Allah ka shiryar damu da zuri'armu baki daya_ Dady yace." Hakika naji dadin yanda khalid yake samun kulawa ta b'angaran ku hakika kun cika abokai na gari kuma yan alk'awari ina so Ku cigaba da tausarsa ga dukanin abunda ya ji ko ya gani na b'acin rai! Insha Allah komai mai wuce wa ne." Khalid yayi wani irin murmushi me ciwo yace." Dady duk wani Abu da yake faruwa wallahi na sani jikina ya bani kuma naji kuna maganar kai da Mamy jiya kun dauka bacci nake idona biyu naji komai kuma na barwa Allah ikonsa nasan haka ya tsara lamarin sa hanifa zata kasance matar wani bani ba dady da ina da isashiyar lafiya wallahi da sai na hallaci d'aurin auranta gobe kuma inyi fatan alkairi in sanya musu albarka." Dady mobson dashi kansa likitan sukaji wani irin tausayi ya kamasu likitan yace." Gaskiya ka cika namiji me tawakkali da yarda da kaddara ubamgij Allah ya zab'a maka Abu mafi alkairi a rayuwar ka. " duka suka amsa da amin. Likitan ya futa yana mamakin lamarin. **** Gidan Abbah yayi albarka don har 'yan gombe sun iso Inno Ummansu Wasila da kanta Wasilar wacce take da yara biyu mace da namiji sai sauran danginmu gwaggo Shatu yayar Ammi ita da yaranta duka muna tare dasu sunzo d'aurin aure a cewar su ana d'aura wa zasu juya..... Sosai Mama ta karbesu hannu bibbiyu sai hidima take dasu cikin kulawa Ita kam Inno fadi take "Babu shakka yanzu ne Hanifa zatayi aure gidan mutumci. Muna zaune ni Mansura Asalamiyya Wasila muna hira wayata ta fara ringing My nurul qalbi sunan dake yawo kan screen din kenan dauka nayi cikin sanyin murya nace" My ka dawo ne."!? Yanda naji muryarsa yasa gabana yankewa ya fadi! Da sauri nace"Hasbunnalahu wanimal wakil! Ganin zuwa."! Duka suka kalleni suna fadin"Lafiya me ya faru."! Nace"Mansura Ya Attahir ne ya shigo gida babu lafiya bakiji yanda yake magana da kyar ba." Bayana tabi cike da tashin hankali hakika tana bala'in son Dan uwanta...... Yana kwance dai-dai kofar toilet ya rike cikinsa sai juyi yake babu abunda yake fada sai Kalmar "La'ila ha illahu Muhammad rasulillahi saw..... Ni da Mansura muka karasa kusa dashi cikin tashin hankali na dago shi ina fadin" Ya Attahir Lafiya ? Yanzu fa ka futa ina calandar me ya faru da kai! Don Allah ka tashi kayi mun bayani? Muryarta na rawa nake maganar. A guje Mansura ta futa sai gasu sun shigo dakin ita da mama tana tarairayeshi jikinta tana fad'in "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! Da kyar ya bude bakinsa yace" Mama cikina ciwo marata! Ki yafe mun." Mansura ta dauko waya tana kuka ta kira Abban dake baya gida minti ashirin sai gashi ya shigo cikin tashin hankali! Lokacin muna gurfane gabansa muna tofa masa addu'a idanunsa a lumshe sai gumi yake har yanzu hannunsa na rike da mararasa........ Da kyar a ka mikar dashi Abbah da Salisu me wanki suka futa dashi hankalin kowa ya tashi a gidan Inno sai kuka take tana fadin "Allah ya baka lafiya Ikon Allah kenan!! Haka duka mukayi cirko-cirko har aka shiga dashi mota dravar yaja motar suka futa. Mamy tace" Duka mi koma ciki insha Allah zai dawo da kafafunsa haka yake shiga mummunan yanayi Idan ciwon ya tashi." Inno tace"Wane irin ciwo ne wannan sai kace iska yaron nan fa yanzu muka gama wasa da dariya dashi yace zai futa ya dawo ikon Allah. " mama tace"Inno kenan hakane dama ko mutuwa ce idan tazo hakane zai kasance. " naji gabana yayi wata irin fad'uwa zoben hannuna na murza hawaye sai ambaliya yake a fuskata jikinmu a sanyaye muka koma ciki don Abba yace kar Wanda yace zai bi bayansu. Zasu dawo insha Allah. tsaye emagency aka nufa dashi domin kafin su karasa asibitin ya suma ya Kai dai biyar....... Suna zaune gurin likita ya futo yana goge fuskarsa Abba yabi bayansa ofis din Dr ya cire glass din dake idonsa yana kallon Abbah kafin yace." Alhji a gaskiya lamarin Attahir yayi tsanani mutuka Wannan ciwon ya Riga ya gama kama jikinsa da alama ya Dade a jikinsa shiyasa yayi masa mugun kamu lokaci guda babu mafuta anan gurin dole za'ayi masa aiki domin dauke ciwon ya Riga ya toshe masa mara ya toshe masa mafu tsara babban tashin hankalin ma shine kar ya kashe masa mazakuta domin idan yayi tsanani yana kashe al'aurar mutum." Abba yace. " Dr wallahi na dauka ciwon nan ya rabu da yaron nan saboda ya Dade bai tayar masa ba, sai ince maka tun yana dan shekara goma a duniya kasan anyi masa aiki lokacin don can Saudia na kaishe aka cire dalili kenan da ya zauna can ya cigaba da karb'ar magani ya kuma yi duk karatunsa a can sai dai yazo mana da ziyara, shiyasa ban ta'ba kawowa cewa zai dawo masa ba." Dr yace." Haka yake mugun ciwo ne idan aka cire yana kara yin tsiro ne a jikin mutum gaskiya dai na Wannan karon ya zama matsala sosai." Abbah yace." Gashi gobe d'aurin auransa Innalillahi wa'ina ilahi. " Dr yace." Duk wannan me sauki ne insha Allah akayi masa aikin za'a samu nasara aure kuma zaku iya daurawa ai babu matsala sai da duk wata bidi'a a kau da ita har sai ya samu Lafiya. " Abbah yace." Insha Allah haka za'ay yanzu ya jikin nasa."? Dr yace." Numfashin sa ya dai-dai ta yanzu ya samu bacci hakanan mun samu nasarar zu'ke fitsarin da Tarar masa a Mara duka mun futar dashi insha Allah gobe zamu shiga dashi dakin tiyata!. A waya Abbah ya kira Mama duka ya Sanar mata halin da ake ciki ta shiga Rudu da tashin hankali lamarin yazo mata a bazata itama ta dauka wannan larura ta rabu da yaronta Ashe kana taka Allah na tashi. Akan idona kowa yayi bacci gidan yayi shiru Mansura ma da take koke koke bacci ya dauketa mik'ewa naji cikin sanyi jiki naje na dauro alwala dadduma na shimfid'a na fuskanci Allah sallah raka biyu nayi sujjada ta k'arshe na Dade kafin in dago ina sallamewa hannuna na daga ina hawaye sosai nake addu'a gami da nema masa sauki gurin Allah hakika lamarin ya daga mun hankali addu'a nayi sosai na kwanta kam daddumar cikin damuwa bacci ya dunga fuzgata kad'an-kad'an k'arfe uku na mike firgigit wani mummunar mafarki nayi Wanda nake ta so in tuno amma ya bace a kwakwalwa ta zaune nayi ina bin dakin da kalli bakina sai motsi yake yayin da gumi yake ta yanko min tamkar babu Ac s dakin. Inanan zaune har aka kira sallahr asubah mutanan gidan suka fara tashi sai sannan na Dan samu nutsuwa naje na dauro alwala. [2/24, 10:56 AM] BintuUmarAbbale: *** K'arfe bakwai aka shiga da Attahir dakin tiyata lokacin duk mun San abunda yake faruwa kuka kuwa ni da mansura munyi kamar babu gobe daga bisani muka dawo addu'a da Neman nasara kamar yanda aka Sanar d'aurin aure k'arfe goma na Safiya hakane ya kasance karfe goma dai-dai jama'ar da suka hallacin masallacin suka shaida d'aurin auranmu da Attahiru ikon Allah an d'aura aure ango na kwance rai a hannun Allah nan limamai suka Dade sunayi masa addu'a da saukar al'kur'ani mai girma. Ni kam kuka kawai nake burina kawai a barni naje na ganshi. Cikin sa'a aka futo dashi lafiya anyi aiki cikin nasara wani kebantacce dakin suka aje shi Abbah sai a lokacin hankalinsa ya kwanta ya zauna kusa da Dan uwansa Alhji Hamisu shike tausar sa da kalamai masu sanyi. Duka wannan al'amarin dake faruwa b'angaran su Khalid babu Wanda ya sani domin dai tsakanin Alhji Tijjani da Alhji Lawan din abotar su tayi sanyi duk kan lamarin shiyasa ya zamana kowa yanayin takansa ne Alhji Tijjani cikin kasuwa ya tsinci labarin abunda yake faruwa sosai ya kad'u da lamarin nan yake tambayar wane asibiti ne. Yaji mamaki da aka masa asibiti Asibitin da khalid yake kwance ne Dr Yusuf clinic Pravite hospital ne dake da kwararon likitoci na ko wane b'angare yanzu kafin ya shigo kasuwar ma daga asibitin yake gurin Khalid ko zama baiyi cikin kasuwar ba ya sake nufar asibitin. Sosai ya nuna masa b'acin ransa kan lamarin shi dai Alhji Lawan hakuri yake bashi saboda yasan halin daukar zafinsa nan yake tambayar jikin attahir din Abban yace da sauki tunda an futo dashi amma dai basu bari sun shiga gurinsa ba tukkuna. Nan gurin suka zauna suna jajanta lamarin kafin dady din ya mike ya nufi b'angaran da Khalid yake lokacin suna tare da Abbakar don bai futa kasuwa ba Mobson kuma baya gari. Yace." Dady lafiya dai naga yanzu ka futa ko kayi mantuwa ne." ? Alhji Tijjani ya zauna gefansa yana goge gumin fuskarsa yace." Khalid rayuwar nan tana da ban tsoro wai Ashe Attahir na kwance cikin asibitin nan tun jiya babu lafiya.' Khalid ya mike zaune yana fadin"Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Dady me ya same shi."!? Yace." Matsalar mafutsara ce Ashe tun yana Yaro yake dauke da 'kaba yanzu ta zame masa matsala sosai yanzu dai anyi masa aiki. " Sosai suka tausaya masa Abbakar yace." Dady ya jikin nasa yanzu. " yace." Sun hana shiga girinshi wai sai karfe uku na rana nima inso lokacin yayi in duba shi sai in koma kasuwa." Khalid din yace." Allah yasa kaffara bari Lokacin ya isa nima zan duba shi amma dady ya maganar d'aurin auran yau nefa." Yace." Ai tun safe an d'aura me za'a fasa Khalid. " yace." To Allah ya tashi kafadunsa." **** Ganin irin kukan da nake ne ya sanya Mama kiran Abbah a waya jikinta duk a sanyaye tace "Suna son zuwa domin duka hankalin mu ya'ki kwanciya mussaman Hanifa Tun dazu sai kuka take. Babu yanda Ya iya yace." Su tawo aikuwa mota hudu muka cika muka nufi asibitin duka ranmu babu dadi.... Abbah yace." Duka ki kwantar da hankalinku ya samu sauki insha Allah uku na cika zamu shiga wurinsa." Jin abunda yace ne ya sanya hankalina ya kwanta amma bini-bini na duba zoben hannuna ina jin taruwar k'walla a idona. Munan zaune su Khalid suka shigo dauke kaina nayi bana son kallon banzar fuskarsa kusa dani ya tsaya cikin yanayin maganar me sanyi yace." Hanifa sannu kinji ya me jiki kuma Allah ya bashi lafiya." Saboda idanun jama'ar mutanan gurin yasa na amsa da ameen INA duba agogon dake manne a bangon gurin nace"Abbah kaga uku har ta gota." Kafin ma yace." Komai wani likita ya karaso gurin yana fadin"Alh kuna iya shigowa ya farka Alhmdullahi an samu nasara Ku shigo Ku dubashi." Dukanmu muka mike muka nufi dakin.... Rufuwa mukayi kansa tuni hawaye sun kece min ganin yanda yayi wata irin rama! Me ban tsoro hannuna ya rike tam! Yana amsa gaisuwar mutane a hankali. Khalid ya karasa kusa dashi yana masa sannu ina kallo ya tsira masa ido na sakkwani kafin ya amsa harda rik'o hannunsa. Sukayi musabaha Khalid ya rike hannu tam yana masa addu'a hannunsa daya rike da nawa d'ayan rike Dana Khalid sai motsa bakinsa yake kafin Kalmar ta futo dakyar "Allah ya sanya alkairi a tare daku."!! Ni da Khalid din kawai mukaji maganar..... A hankali ya saki hannun Khalid din ya matse nawa sosai yana murza zoben da ya sanya mun kura min ido yayi Wanda yasa da dai da dai aka fara futa daga dakin ya rage daga ni sai shi Da kyar yace." Zuciyata kinga yanda Allah ya mai dani ko." Hawaye suka wanke min fuska. Bakina na rawa nace"My qalbi nagani lamarin Allah ya wuce wasa amma insha Allah zaka tashi zamuyi rayuwar aure me tsafta dakai har mu haifi yara dozin! Murmushi yayi ya lakuce mun hanci kamar yanda ya saba yace"Wato baki manta ba nace zaki Haifa mun yara goma sha biyu ko." Cikin kuka nace "Ta yaya zan mance da maganar Rabin raina Kai dai Allah ya tashi kafadunka." Yace." Ameen ya labarin d'aurin auranmu"!? Ajiyar zuciya na sauke kafin ince" Wannan maganar ta wuce my qalbi kana tare da iyalinka matarka ta sinna na karbi sadakina ni din na zama mallakin ka kusan awanni biyar da suka wuce." Ajiyar zuciya ya sauke yana kallona da idanunsa Wanda suka sauya kala saboda larura yace." Alhmdullahi Allah ya tashi kafafuna in nuna miki tsantsar soyayya da kulawa." Nace"Amin ya rabbi" Likita ne ya shigo ya tadda mu mun dilmiya cikin shaukin so yace"Madam kina iya tafiya yanzu zan sha magani." Yace." Dr ka bar mun matata shin baka San da cewar yau aka d'aura min aure ba nifa ango ne." Dr yayi dariya yana nuna shi yace"Ka ganka ko kana kwance kana zaro magana." Yar dariya yayi yana kallona tare da fadin"Ko ba gaskiya bane Zuciyata." Fuskata na rufe INA murmushi na karfin hali. Dr yace"Ok bari in baka magani sai in barka kayi soyayyan" Dr ya gama abunda ya shigo dashi ya futa daga dakin nan yake Sanar dasu Abbah abunda Attahir din yace na abar masa Hanifar gurinshi Abbah yace." Hakan na da kyau zata debe masa kewa sosai Dr yace." K'warai kuwa kuma din zaku iya tafiya saboda yanayin yanda tsarin asibiti yake insha Allah zai samu kulawa sosai sai dai zaka iya shigowa da daddare karfe 9:00 dai zaka sake samu damar ganinshi." *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Hira muke sosai dashi bakinsa ya bude sai zuba min kalaman soyayya yake Lokacin sallah ne kawai yake tayar dani idan nayi tawa in d'aura masa alwala yayi tashi cikin yanayin da yake ciki. K'arfe takwas Abbah da Mama Mansura suka iso asibitin yanda suka ganshi yasa hankalinsu kwanciya tare dasu muka zauna mukayi hira sosai ake hira dashi kai kace lafiyar sa lau sha biyu saura sukayi mana sallama suka tafi..... Dr ya shigo ya sake duba shi ya futa. Gefensa ya nuna min wai nazo na kwanta na ki nace ya barni kan kujera ma ya isa bata fuska yayi yace." Wato bakyaso naji dumin jikin ki ko."! Lumshe idona kawai nayi ya bata fuskarsa... Bana son abunda zai taba masa zuciya na mike naje motsa jikinsa yayi yace." Zo ki kwanta nan." A hankali na kwanta kusa dashi da hannu daya ya rikeni muna fuskantar juna dashi sai sauke min murmushi yake naga wani irin haske da annuri na futa daga fuskarsa kwayar idonsa ta sake yin haske gemunsa ya mike Sosai sai shek'i yake rintse idona nayi gabana na wata irin bugawa a hankali yace." Kiyi bacci ni kuma inyi ta gadinki." Idona na bude ina kallonsa ya daga min gira yana matso da bakinsa kusa da nawa tsoro nayi ina kallonsa har ya samu nasarar hade bakinmu guri guda ya shiga kissis din cikin futar hayyaci mun dauki kusan minti goma a haka kafin ya saki bakina yana kallona nayi kasa da kaina." Yace." Na takura miki ko."!? Girgiza kaina nayi ina mamakin sa Ashe shima ya iya soyayya yace"Na daina kiyi bacci." Idona na rufe ya sake matsene a jikinsa. Bacci ne ya dauke mu. Kamar wacce aka d'akawa duka haka na tashi firgigit Can 'kasan dakin na hango shi kwance na dura daga gadon da sauri na karasa gurin ina kiran sunansa yana kwance bakinsa na futar da wata farar kumfa ledar da suka sanya masa ta futsari naga ta cire jini na bulbulwa daga gabansa ihu! Nasa zan yi waje ya rintse hannuna cikin nashi yana fadin"La'ila ha illalhu Muhammad rasulillahi Sallalahu alahi wasalam." Hannuna ya saki naga jikinsa ya saki sharaf! Da gudu na bude kofar na futa fadin"Kuna ina ne!! Ku zo Ku taimake shi!! Kuna INA!!!!!!! Su kusan uku suka futo daga wani daki da sauri suka shiga dakin... Na bi bayansu a gigice nake fadin "Kun gani ko !! Kun gani ko !! Ko taimaka min kar ya mutu! Rufuwa sukayi kansa kowanne na aikinsa Dr Musbahu ya girgiza kansa yana fad'in" Innalillahi wa'ina ilahi raji'un "!!! Duka suka mike tare fuskokin su da yanayin na damuwa da tashin hankali! Jikina na kyarma! Nace" Kar Ku fada min kada kuce mun ya mutu."!!! Daya daga cikin su yace." Sai hakuri Allah ya gafarta masa." Zubewa nayi a gurin, tunda ga lokacin bam sake sanin inda kaina yake. *24/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *75* Dukaninsu suka futo cikin shirin tafiya Hanifa na sanye da atamfa supar mai ruwan ganye anyi mata doguwar riga hijab tayi amfani dashi milk tayi kyau sosai amfa jikinta duk yayi sanyi tana tunanin wani irin kar'ba zata samu gurin iyayenta kuka take so tayi tana dai kokarin danne shi... Little na bayan Umma a goye yarinya kullum kamaninta da mahaifinta sai sake bayyana yake tayi kiba sosai dake dama tana da girma aka haifeta Abbakar sai wani munafikin kallo yake mata Hanifa dai tsaf ta lura da inda ya sanya gaba mamakin sa kawai take a nutse suka karasa inda motar Alhji Lawan take a fake..... Malam Dahiru ya bashi hannu suka gaisa cikin mutumci Harkasa Hanifa ta dur'kusa tana gaishe da mutumin tana bala'in sonsa saboda adalcinsa..... eirpic din dake kunnen sa ya cire cikin dattako ya mik'awa malam Hannu yana d'an rankwafawa gurin gaishe shi.... Malam Dahiru yace." Malam Tahir barka ka dawo lafiya."!? Attahir yace." Lafiya lau malam." Fuska a sake ya mik'awa Abbakar hannu abokanan fad'anshi kenan ya gane Abbakar sosai 'yan Koran bayan Khalid ne abokin fad'an shi..... Da mamaki yake kallon Abbakar din ganin yanda ya saki fuskarsa suna gaisawa girgiza kansa yayi yana ganin yanzu yayi hankali ko ga yanayin tufafin dake jikinsa..... Hajiya Aziza kam tsokanar Hanifa take yau zata koma gida. Aiko take hanifa ta fashe da kukan da take ta boyewa abunda ya dauki hankalinsa kenan ya futo daga motar yana kallon yanda suke ta bata baki kan tayi shiru ya matso gurin a nutse yace." Mama ya kamata Ku shigo mota mu tafi komeye sai ayi cikin motar." Hjy Aziza tace" Hakane." Hannun Hanifa taja suka shiga motar gaba d'ayansu motar dake siana ce duk ta dauke su gurin zaman Malam Dahiru da Alhji Lawan daya suna ta tattauna maganar Abbakar da Attahir gurin zamansu daya su kuma matan duk na guri daya... Asalamiyya sai rarrashin hanifa take itama tana tausaya mata tasan tana tuno abunda ya faru ne..... Direba yaja suka dauki hanya. Kallonta yake ta mirror dake tana saitin shi shi kuma yana saitin mirror din sosai yake mamakin kukan da take ya kalli Abbakar da damuwa yace." Abokina me akayi ma yarinyar ne take kuka akwai damuwa fa."! Abbakar yace." Labarin akwai tsayi sosai bari mu sauka insha Allah zan warware maka komai." Gyada kansa yayi ya mayar da eir pix dinshi ya kalli Abbakar din yana fadin"Ina Abokinka ."!? Abbakar ya gane wa yake nufi yace." Baya gari yau sati takwas kenan." Attahir ya girgiza kansa yana cigaba da sauraran karatun al'kur'ani. Mota ta cigaba da tafiya kan kwalta yayin da idanun Attahir suka zamewa Hanifa wani irin dafi a tare da ita tuni ta daina kukan da take tana mamakin kallon kurralan da bawan Allahn yake mata Saboda kallonsa yasa ta sunkuyar da kanta kasa dalili duk dagowar da zatayi sai ta ganshi yana kallonta haushin sa ta fara ji ta tsani kallo a rayuwarta haka dashi kamili amma sai masifar kallon tsiya Shi kam Attahir da ya lura da yanda take motsi tana tutturo baki cikin 'kosawa sai ya gane cewar kallon ne bata so murmushi yayi cikin zuciyarsa ya ki dauke kansa daga kanta domin yaga iya gudun ruwan ta tunda yake a duniya bai ta'ba tsayawa yana kallon mace ba sai yau sosai ta dauki hankalinsa da damuwar da take ciki ya d'ora ayar tambaya kanta. K'arfe biyu saura suka isa gombe Hanifa gabanta ya dunga fad'uwa tana addu'a cikin zuciyarta ganin motar ta tsaya kofar gidan su ne ya sanya gabanta ya tsananta fad'uwa Itace ta karshen futowa da gudu yaran gidan suka shiga cikin gidan domin kai labari Hannun Asalamiyya ta rike tamau suka nufi gidan ai suna shiga suka tadda matan gidan ko wacce ta futo daga shashen ta sun tsaitsaya Inno kuwa sai kaiwa take tana jawowa tana fad'in "Naji dadi ai da sukayi zuwan bazata mazan gidan suna kasuwa wannan yarinya yanda suka zo da ita to haka zasu koma da ita domin na fada cewar baza ta zauna mana cikin gidaba ta lalata mana yara da mugayen halayen ta... Duk wannan surutai da inno take a kunnen su. Hjy Aziza cikin zuciyarta take mamakin al'amarin Hanifa kuwa zubewa tayi bakin kofa tana kuka Ummansu Asalamiyya ta dago ta tana rarrashinta Hjy Aziza tace " Sannu da gida baki kukayi daga kano." Inno tace"To sannu maraba Ku shigo ciki sannuku da zuwa." Matan gidan suka fara musu maraba...k'atuwar rumfarta ta kaisu bayan ta shimfid'a k'atuwar tabarma tana fadin "Ku zauna mana hajiya naga duk jikinku yayi sanyi da'alama kunji kalamai na kan wancan munafukai yarinyar ko."! Inno ta fada tana kallon gefen da hanifa take rakube. Ummansu Asalamiyya tace." Ayya Iya Abu komai dai a hankali hannunka baya rubewa ka yanke ka yar." Inno tace"Tun yause mu muka yanke muka yar dashi ai tun kafin kuzo nace Haruna ya Sanar muku da cewar mun bar muku ita kuje Ku rike ita da yar da ta Haifa." Hjy tace"Ayi hakuri dai duk cikin b'acin rai ne ga hanifa dai tazo Neman gafararku kaddara CE." Inno ta mike tana fadin"Zancan dai kuke so."!! Futa tayi tana mita nan ta tadda matan gidan har sun soma aikin tarbar baki zabi ta sanya aka yanka goma sai 'kawai da ta sanya a dafa musu Haruna ya shigo yana dariya ya nufi b'angaran Ammi Lokacin tana cikin kuryar dakinta duk abunda ke faruwa ta sani tana jiyo hayanir komai Sam bata kaunar hada ido da yarinyar yanzu b'acin ran ya sake dawo mata sabo.... Haruna ya shiga yana fadin"Ammi ga baki nan fa sun iso kuma harda manyan mutane ciki ga Abbu bayanan." Tace." Haruna meye nawa ciki ka kira Nasrin a waya ka Sanar masa." Yace." Na kira ya'ki dauka amma bari in sake kira cikin sa'a wayar ta shiga yace." Nasir Ku Bari kasuwa yanzu Munyi manyan baki daga kano sun kawo hanifa." Kashe wayar yayi ya futa.... Wani k'aton daki ne a soron gidan da yasha shimfidu dakin kamar na masarauci nan Abbakar ya bude ya shiga dasu ciki yana tayi musu sannu da zuwa kwalin Lemo da ruwa ya shigo musu dashi ya sake futa. Attahir ya dunga bin dakin da kallo komai tsaf-tsaf al'kur'ani sun fi goma manya da kananu littafin addini iri-iri dakin daga ni na masanin addini ne sai k'amshin turaran wuta yake.... Dakin Abbu kenan da yake bada darasi duk daran duniya. Wani karamin littafi na addini ya dauka yana dubawa cikin nutsuwa Alhji Lawan da malam suna tattauna maganar Hanifar da yanda abun ya faru anan ya fahimci kadan daga cikin abunda ya kawo su garin littafin yake dubawa yana yana mamakin d'anyan kai irin na Khalid din yana mamakin kuskuran da ya tafka sakin mace da ciki ko shari'a bata yarda da haka ba.Girgiza kansa yayi ya cigaba da duba littafin hannunsa. Cike da fara'a da annushuwa Abbu ya shigo dakin Nasir da Hafiz na bayan shi suka dunga gaisawa. Cikin sakin fuska ana tambayar bayan rabuwa bayan sun nutsu ne AlhLawan ya gyara zamansa yana kallon Abbu yace." Allah shi gafarta malam Nasan kai din mutum ne mai yakanah da mai da komai ba komai ba don Allah muna Neman alfarma gurinka kan abunda ya faru da yarinyar ka hanifa ka dauka kaddara ce da rabon da ya rantse a tsakani muna Neman alfarma Ku yafe mata abunda ta aikata muku itama ta fahimci komai kuma ta gane kuskuran ta don Allah abar komai ba komai bane magana ta wuce." Abbu ya sauke ajiyar zuciya yace."Alhmdullahi Allah ne abun godiya hakika nayi farin ciki da zuwan Wannan ranar kuma naji dadi kasancewar tafarkin aure hanifa ta haifi wannan yarinya Tuntuni wannan lamarin na jingina shi ga allon kaddara dole haka sai ta faru to Alhmdullahi dake ubangji naji rokon bawansa ne ya amsa min addu'a ta kan yarinyar ta gane gaskiya kuma ta fad'a hannun nagartattun mutane irinku hakika babu abunda zance muka sai godiya."""""" Malam Dahiru yace. " Alhmdullahi dama nasan daga b'angaran ka babu matsala komai ya wuce ga hanifa ta dawo gurinku da yardar All....... Inno ta katse shi ta hanyar fad'in "A'a Alhji ina jin kunyar ka fa tuntuni na yanke shawara akan yarinyar." Tana gama maganar ta ajiye kwaryar nono kindirmo ta futa daga daki..... Suka bita da kallo cikin mamaki!! Abbu yace." Kuyi hakuri inno kenan kowa hakuri yake da ita a gidanan ta kafe kai da fata wai hanifa bazata zauna cikin gidan nan ba." Dariya suka harda Attahir yana mamakin rigimar matar Kafin Abbu yace wani Abu Alhji Lawan yace." Abu mai sauki ni zan juya da hanifa kano zata zauna a gurina dama ina sha'awar tayi karatu sosai idan kuma Allah ya kawo mata miji Shikkenan sai nayi mata aure inace Shikkenan." Abbu yayi murmushi tare da fadin"Duk hukuncin da ka yanke dai-dai ne Alhji." Malam Dahiru yace. " Masha Allah gaskiya lamarin yayi Alhji Allah ya tayaka riko."" Abbu yace bisumillah fa." Duka suka kalli kwaryar fura Abbu ya bude fefen da aka rufe dashi. Attahir ya gyara zamansa hade da ajiye littafin hannunsa yana fadin"Bari in nade hannun Riga Ku gani yau na samu abunda nake so." Dariya suka sanya masa shi kuma duk yabi ya tsiyaya musu a kofuna ya tasa kwaryar gabanshi yana sha yana lumshe idonsa sosai yake jin dadin furar. 'B'angaran Ammi kuwa ko da Hanifar ta shiga gurinta gaisuwarta kawai ta amsa ta bar mata dakin. Hanifa ta hade kai da gwiwa tana kuka mai cin rai tasan duk fushin da Ammi take bata da laifi kofar kicin din ta tsuguna tana share hawaye tace"Ammi hakika nayi kuskure nagane rayuwa kuma nagane abunda kuke so nagane Ammi don girman Allah ki gafarta min wallahi ba'ason raina kome ya faru ba."!! Ammi dai batace komai ba ta cigaba da abunda take cikin wannan yanayi Abbu ya shigo hanifa da gudu ta rungume shi tana kuka hannunta yaja suka zauna yana fadin"Hanifa kinyi kuskure kuma yanzu kin gyara kuskuranki ina fatan zaki kiyaye ki gane rayuwa na yafe miki tuntuni." Tace"Abbu nagode Ammi taki saurara ta Abbu ka nema min gafara gurinta. " tana kuka take maganar yace." Insha Allah itama tuntuni ta YAFE miki ki kwantar da hankalinki." Wani irin kaunar mahaifin nata take ganin yanda ya maida komai ba komai ba yana ta yi mata nasiha Nasir da Hafiz suka shigo daukar abinci duka hanifa ta gaishe su tana jin wani irin kunyar nasir din...... Yace." Ina yarinyar taki take." ? "Tana dakin inno." Cike da kunya ta fadi maganar girgiza kansa kawai yayi har yanzu soyayyar ta nanan cikin ransa..... Mik'ewa tayi ta soma taya ammi aikin raba abinci Hafiz da Nasir dama abunda suka shigo dauka kenan Alhmdullahi sunci sun koshi don abinci kusan kala hudu aka shirya musu gefe ga soyayyan naman zabi nan bayan na miya da lemuka birjik abun gwanin ban sha'awa, Attahir ya sake yaci abincin sai santi yake suna masa dariya. K'arfe hudu sun futo da niyar tafiya Hanifa kuka take sosai tana rirrike Ammi tana fad'in "Ammi kice kin yafe min ko naji dadi a raina Ammi nima ba laifina bane kaddara ce insha Allah bazan sake ba duk abunda kuka umarce ni zanyi." Duka gurin tausayin ta ya rufesu har Inno dake faman masifa ta kalli Ammi tana fadin"Ke ko Halima ki yafewa yarinyar nan tunda ta gane kuranta tace baza ta sake ba yo idan ma ta sake wannan karon sai dai ta nemi wasu mutanan arzkin don nasan babu Wanda zai sake shiga sabgarta ."!!Tana kuka tace"Eh Wallahi inno bazan sake ba ni dai yanzu burina inji Ammi tace ta hakura." Abbu yace." Halima kiyi magana mana." A nutse tace"Hanifa na yafe miki Allah ya kiyaye gaba duk wad'annan iyayen ki ne ki rike su sosai yanzu kin koma hannunsu ki daukesu tamkar mu kome zakiyi a rayuwa ki kyautata hakuri a ciki Ubangiji Allah yayi miki albarka ya albarkaci zuriarki." Duka gurin suka amsa da "ameen" rungumeta tayi tana kuka cike da farin ciki.... Har bakin mota suka rakosu tare da tsaraba iri-iri Inno sai washe baki take tana dadin"Muma Maman tafe insha Allah. Allah ya saka muku da alkairi mungode da karamcin Ku." Haka suka yi sallama ko wanne zuciyarsa babu dadi mussaman hanifa kuka take ta rasa me yake damunta a zuciyata aikuwa kafin su isa kano kanta ya soma yi mata wani irin ciwo mai zafi ta dunga bata fuska tana lumshe idonta Attahir duk ya lura da halin da take ciki har yanzu magana ta fatar baki bata hadasu ba kawai yake jin tausayin ta idan ya tuno labarin da Abbakar ya bashi game da izayar da Khalid yayi mata sai yaji zuciyarsa nayi masa ciwo shi a ganinsa ma tana a haka meye ya rud'eta a halayyar Khalid da har zata bujirewa iyayenta a kansa gaskiya ko shi yaji takaicin wannan lamarin. [2/13, 9:12 AM] BintuUmarAbbale: Alhji Lawan yaso kai tsaye su tafi da Hanifar a ranar ganin hanifar taki sakin jikinta yasa yace." Idan ta huta ta nutsu sai Attahir yazo ya dauketa a wannan matsayar suka tsaya suka rabu cikin farin ciki da samun nasara a zuciyoyin su zuciyar hanifa kam babu dadi sam domin zaman garin kano ya futa daga kanta tafi son zama cikin yan uwanta to don babu yanda zatayi ne kawai..... Sosai Abbakar yake dawainiya da ita da babynta kwata-kwata baiji dadin wannan Abu na cewar zaman Hanifar zai koma gidan Alhji Lawan yaso ta zauna a gabanshi amma yana ganin kafin ta koma can din zai Sanar mata da abunda yake damunsa a game da ita. Misalin k'arfe biyu na dare ya farka a zabure jikinsa sai zufa yake ya kuna Fitilar gefen gado yana bin dakin da kallo hannunwan sa ya sanya ya rufe idonsa gabansa na wani irin fad'uwa ya mike ya shiga toilet tsarkake jikinsa yayi ya futo still zama yayi gefen bed ya rufe fuskarsa da hannunsa yana tunanin mafarkan da yake kan yarinyar wai me hakan yake nufi ne? Yarinyar shaik ya saketa ma taki ta barshi ya huta kullum ya rufe ido ita yake gani tana masa murmushi sautari cikin mafarkin baya ganinta ita d'aya tare da namiji yake ganinta Wanda ya kasa tantance wanene!!! Why! Mafarkin yau yafi na ko yaushe d'aga masa hankali ita ya gani tare Wanda ya saba ganinsu suna zaune guri guda sun tsurawa junansu ido daga ni kallon soyyaya suke kafin ya karaso gurin yaga guy nan ya jawo ta ya rungumeta yana kissis dinta ita kuma sai lumshe idonta take tana shashshafa bayansa zuciyarsa na wani irin turiri ya karasa gurin fuzge ta yayi da karfin ya zabga mata mari yana mata masifa kamar yanda ya saba babu zato! Itama ta kwasheshi da mari!!! Tana watsa masa mugun kallo Wanda kana ganinsa kasan na tsana ne ta nuna shi da hannunta tana fadin"Kai ka shiga hankalinka dani meye alakata da kai da zaka zo kana dukana yanzu na wuce ka bakin mugu azzalimi wannan da kake gani."! Tafad'a tana nuna masa mutumin dake zaune amma ya kasa gane ko wanene tace"Shine mijina farin cikina insha Allah ni nayi maka adabo babu ni babu kai."!!!!!!! Guy ya taso ya rungume kungunta suka barshi tsaye a gurin......... Fuskarsa ya bude ya kwanta plate kan bed din celling ya kurawa ido yana tunanin lamarin ya tsani ayi masa kishiya ya tsani yaga wani namiji ya rab'e ta! Kuncinsa ya shafa wai yarinyar shaik ce ta mareshi kan wani ji yake lamarin kamar gaske..... A zabure ya mike tsaye kai wa bango naushi "No"!!! Abunda yake fada kenan! Ya koma ya zauna yana huci ! Dole ya bar kasa nan cikin satin nan duk da cewar bai kammala abunda ya kawo shi ba dole zai barta domin yaje yaga wace wainar ake toyawa jikinsa na bashi wani Abu daban *** Cikin nutsuwa da kamala ya futo daga d'akinsa yana sanye da Pakistan irin na maza ash color kanshi da hula mai raga-raga kafarshi sanye da takalmi na fata mai kyau cikin nutsuwa yayi sallama parlor Suka amsa Mansuru dake kokorin tafiya makaranta ta kalleshi tana kunshe baki, harararta yayi ya cire takalminsa tace"Yaya ka ganga kuwa don Allah ka sauke wandon nan yayi sama sosai." Banza yayi da ita yau ba 'yan maganar bane ta fuce tana dariya zama yayi suna gaisawa da Mahaifiyar tasa tace"Yanzu ka futo kenan." Yace." Mama na makara ko." Girgiza kanta tayi tace"A'a yanzu dai-dai na tafiya yace." Allah yasa dai in gane gidan." Tace"Zaka gane Insha Allah. " mik'ewa yayi yana fadin"To sai na dawo. " tace " Allah ya kiyaye hanya..... Mota ya shiga ya nufi gidansu Abbakar domin dauko hanifa Ranta duk babu dadi take shirya jikinta bata son komawa gidan kwata-kwata gwara nan din ita a ganinta dama can sun saba da juna Yanzu wacce irin rayuwa zatayi da mutanan hawaye ya zubo mata Shikkenan Khalid ya rabata da iyayenta kuka take sosai Ummansu Asalamiyya ta shigo ta sameta tace"Ke kam kuka bazai kare a gurinki ba ko."!? Shiru tayi tana shashsheka ta cigaba da cewa"Da gurin su Amminki da nan gidan sa gidan Alhji Lawan duk dayane ke dai kawai ki kwantar da hankalinki ki raini yarki har Allah ya kawo miki miji kiyi aure shine hankalin iyayenki zai kwanta dake su sake dake amma wannan kukan bashi da amfani a tare dake." Hanifa tace"Umma inajin wani iri ne cikin raina."! Tace"Kiyi addu'a Allah zai kawo miki sauki cikin lamuranki." Asalamiyya ce ta shigo gidan ta dawo daga makaranta Ummansu ta futa daga dakin. "Asalamiyya ki shirya kafin yazo daukata wannan guy ne mai kama da Balaraba ya kirani a waya wai yana kan hanya." Asalamiyya tace"Aiko duk da ina da Kamalu na zanzo in sake ganin kamilin mutumin nan gaskiya yayi min sosai Allah kuwa da mace na auran maza biyu da sai na aure shi. " cike da mamaki Hanifa take kallonta tace"Kai Asalamiyya kin banu wallahi aure kike so kawai kicewa Kamalu ya futo ayi a huta." Tace"Kema karya kike kice bakiji wani Abu a game da mutumin ba. " Lumshe idona nayi ina hasko fuskarsa lokacin da ya kureni da ido a cikin mota nace"Asalamiyya haiba da kamalar mutumin ita tafi daukar hankalina dashi kinga mahaifina yana tara gemu na sinni to wallahi banaso amma sai naga gemun wannan yayi masa kyau ya kyatar dani sosai mtwssss! Amma yana da wani hali fa." Asalamiyya tasa dariya tana fadin"Kema kin kyasa kenan? Dariya kawai nayi nace"Mugun kallon tsiyane dashi wallaji irinsu ne masu sanya 'yan mata fad'uwa a hanya."! Asalamiyya tasa dariya tana fadin "Bari inyi sauri inyi wanka in futo. Tana futa kirashi ya sake shigowa wayar ta ni mamaki ma nake ko wanene ya bashi numbarta iho! Sai da ta kusa katse wa na dauka don nayiwa kaina alk'awarin duk inda namiji yake na daina rawar jiki akansa domin dai namiji ya koya min hankali....gyaran muryarahi ma fara ji Kafin ya amsa sallama ta yace." Gani na iso fatan kin shirya ko."!? Nace"Saura kad'an ka jira minti ashirin. " bata fuskarsa yayi shifa shiyasa baya shiga sabgar mata kamar shi k'aramar yarinya zata sanya zaman jira a mota." Kashe wayar yayi ya kunna karatun al'kur'ani yana saurara Nace"Asalamiyya shirya don Allah na lura mutumin nan akwai fushi kinga harda kashe min waya."! Cikin sauri Asalamiyya ta shirya tace"gashi yunwa nake ji wallahi. " nace kici abincin ki dama nace masa minti ashirin da saura." Abinci take ci muna hira Umma ta shigo da Maryam a hannunta tana fad'in "ki bata nono Hanifa ki daina nuna halin ko'ina akan yarinyar nan don Allah ki dunga bata nono tana koshi." Karbarta nayi nace"to Umma."! Tana futa na ciro nono ina bata wani irin tausayin yarinyar nake ji wai har yanzu ubanta bai ganta ba dangin ubanta basu santa ba wannan wane irin rayuwa ne hawaye na goge ina jin cikin zuciyata bani da makiya sama da mamyn khalid din da shi kanshi insha Allah Allah sai yayi musu abunda sukayi min...... Muna futowa Ummansu Asalamiyya tace"Insha Allah Yayanku kawo miki sauran kayan ki Dana Maryam din." Nace"Umma na barku lfy." Tace"Hanifa Allah yayiwa rayuwar ki albarka ya zab'a miki Abu mafi alkairi." K'walla ta cika min ido nace",Ameeen Umma." Yana hango zuwan su ta mudubi ya mai da farin gilashin gyara zamansa yayi sosai ya bude kofar motar.... A nutse muka karasa gurin yace." Bisimllah ko." Shiga nayi Asalamiyya ta zauna kusa dani babu yabo babu fallasa yace." Na zama dravar kenan ? D'aya ta dawo kusa na." Nace"Asalamiyya bani ita ki koma kusa dashi." Yace." A'a ke zaki dawo nan tare da babyn ki ina ji kamar iyalina na dauko a mota. " na kalli Asalamiyya ta kalleni juyowa yayi da murmushi a fuskarsa yace." Ko tsarin baiyi ba." A hankali nace " ina wuni ya hanya na watsar da tambayar da yayi min ganin yana nema ya kauce hanya yace." lafiya lau Alhmdullahi." Asalamiyya ta gaidashi ya amsa kafin ya karbi yarinyar a hannuna abun mamaki ya dunga kissis dinta a fuska dasu baki yana kyalkyala dariya itama yarinyar dariya take masa... Kallon juna muke ni da Asalamiyya cike da mamaki. Kimanin minti goma yana wasa da yarinyar Kafin ya sa'bata kafad'a ya kunna motar yana fad'in"To koyi zamanku ma nan yarinyata ta isa ta wadatar dani." Mu dai shiru mukayi yaja motar muka dauki hanya yana draving yana tsokanar yarinyar yana dariya kamar ya mai da kansa yaro shima....... Nayi mamakin girman gidan da yanda aka 'kawatashi sosai tsarin sa ya burgeni parking yayi ya fito da yarinyar a hannunsa muka futo a nutse Yayi gaba yana fadin"Bari in jagorance ku ." bayansa muke bi ina kallon yanda yake tafiya a nutse komai nashi babu baragada kana ganin mu'amular shi zaka gane mai ilimin addini ne Hjy Aziza na zaune a parlor mukayi sallama ciki ta farin ciki ya tare mu tana mana barka da zuwa kasan kafet na zauna ina gaishe ta tana amsawa a sake. Mai aiki ce ta shigo parlor Hjy Aziza tace"Ki kawo musu abinci ina fatan kin gama gyara dakin ko? Don ga bakuwar har ta iso." Mai akin tace"Na kammala Hjy bari in kawo musu abinci. " Hjy Aziza tace"Hanifa ki saki jikinki damu nan ma gidane zo muje in nuna miki dakin ki " na mike a nutse Asalamiyya ta biyo bayana.... Har sai da suka shiga dakin sannan ya dauke idonsa daga kan yarinya komai nata yayi masa nutsuwa da kuma irin gidan data futo bayan wannan kuma yana so ya aikata sinni yana so ya fara da bazawara kamar yanda manzon rahama yayi babu shakka ya samu matar aure anan kusa domin yana ganin baza aja dogon lokaci ba za'ayi komai a gama saboda yana saran komawa Saudia karshen shekaranan kafin lokacin yazo za'ayi komai a gama. Mik'ewa yayi da yarinyar a jikinsa ya nufi sashen sa haka kawai yake kaunar yarinyar duk da ya San ta babban abokin fad'anshi ce hakan baya damunsa saboda shekaru da dama sun saba gwabsawa kan abubuwa da dama to wannan karon ma da'alama zasu gwabsa dashi yanda yakejin yarinyar cikin ranshi yana ji kamar shine ya haifeta bai San meye dalili ba. Nace"Asalamiyya kinji yarinyar nan shiru kusan awa hudu fa ko bacci tayi." Asalamiyya tace"Mybe tayi bacci a gurin sa gaskiya yana da kirki Wallahi ni dai yana burgeni yana son yara." Nace"Anya Asalamiyya ba dashi xa'ayi ba kuwa naga duk kin wani susuce! Dariya tayi ta mike tana fad'in "Raba ni da Masifar Kamalu ni tsoro nake ji ma kar inyi subutar baki in fada masa wata kalmar." Ina dariya nace"Yafi dai ki kiyaye harshenki." Mayafi ta yafa nace"Asalamiyya zanyi kewarki Wallahi. " tace"a hankali zaki saba." Muna futowa daga dakin Mansura ta shigo da sakakkiyar fuska muka gaisa da ita Hjy tace"Asalamiyya har zaki tafi." Eh wallahi yamma tayi." Hjy tace"Bari dravar sai ya mai dake." Tare muka futa harabar gidan Hjy Aziza tayiwa Asalamiyya kyautatawa sosai dravar yaja motar suka futa daga gidan. Ciki muka koma tare Mansura sai Jana da magana take cikin rashin sabo nake amsa mata muka zauna a parlor ina jin wani irin yanayi a jikina sabo da juna babu dadi. A hankali yake sakkowa da jirgin yana sanye da suit blue and white ya matse wuyansa da nacktie hannunsa daure da agogon silver bakin glass ne a fuskarsa kansa yasha wani irin d'an iskan aski yayi tozo sosai gefe da gefe anyi wata irin kwalliya da zane-zane kamar stars shi kad'ai ya dawo ya bar Mobson acan yana shek'e ayarsa fuskarsa babu annuri ko na kwabo haka ya 'karasa inda dravar sa yake yq bude masa mota ya shiga ya zauna ya zauna da sauri dravar yaja motar suka bar filin jirgin. *13/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *85* Da sauri Dr Musbahu ya futa daga dakin ya kira wasu narses suka shigo cikin gaggawa suka futa da ita daga cikin dakin..... Jiki na rawa ya futo da waya yana Neman numbar Alh Lawan hakika mutuwar wannan bawan Allah ta girgiza shi mutuka duk da yake ganin mutuwa ba sabon Abu bane a gurin shi amma mutuwar Attahir tayi mutukar bashi tsoro da sanya shi rudani yana shakkar Sanar da Alhji Lawan mutuwar yaronsa Abban suna shirye-shiryen zuwa asibitin ne kiran wayar ya same shi babu abunda ya kawo a ransa suka gaisa kafin yace." Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! Abbah gabansa ya fadi shima ya fadi Kalmar Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Don tun kafin Dr din ya Sanar masa ya gane me afkuwa ta afku fad'ar Kalmar Innalillahi wa'ina ilahi raji'un da Dr din yayi ta isa mutum ya gane abunda ke da akwai. Yace." Dr Allah yayi masa cikawa ko."! Dr Musbahu yace." Yanzu yanzu Allah ya karbi bawansa." Mamy dake shigowa dakin da saki Fula's din tea a gurin fad'uwa tayi a gurin tana fad'in "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!!! Wayyo Allaha na."!! Abbah ya juyo da sauri don bai San sa shigowar ta ba.... Mansura dake daki ta juyo kukan mamanta da gudu ta futo Maganar da taji Abbah nayi ne ya sanya ta yanke jiki ta fadi a gurin *Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Kuli nafsin za'ikatul mauti* Mutuwar Attahir ta girgiza zukatan mutane da dama ta inda daga ko ina mutane ke babba kowa domin zuwa gaisuwa mutanan gombe ma da kwanansu daya da tafiya suka sake dawo wa kwantsinsu da kwarkwatar su Abbu ya dunga yiwa Attahir addu'a da saukar al'kur'ani....... Duk Wanda ya ganni sai ya tausaya mun na zama kamar me kwantaccen kai kullum cikin sambatun surutai da murza zoben alk'awari haka jama'a zasuyi ta shigowa suna ganina sai dai kawai in ta kallonsu masu yi mun gaisuwa kuwa karya ta su nake domin fadi nake mijina bai mutu ba yanan.....Har akayi sadakar uku ina jikin wannan hali domin na kasa dawowa nutsuwa ta Duk da cewar kullum sai Abbu yayi min rubutu da tofi nasha amma abun kamar kara yawa yake tsowon kwanaki ukun nan ba cin abinci sai dai ruwa da abunda baza "a rasa ba su Kansu su Abbah tausaya mun suke zuwa yanzu mutuwar ta fara sakin su ni kam duk lokacin Dana rude idona ina kallon daran mi dashi a zabure nake bude idona INA kurma ihu hade da surutai marasa kan gado. Muna Zaune da Mansura da wasu 'yan ajinmu da suke zo min gaisuwa sai tausata suke da kalamai masu sanyi na soma jin nutsuwa cikin raina Ammi ta shigo cikin shirin tafiya don sun shirya tsaf yau zasu koma Abba yace." Zasu dawo ranar bakwai. Rungumeta nayi cikin yanayi na damuwa da tashin hankali nace"Ammi kinga yanda rayuwata ta koma ko Mijina ya mutu ina cikin halin damuwa Ammi Ku yafe mun laifuka." Rikeni tayu muka zauna ta fara rarrashina sa kawo mun misalai iri-iri ! Haka na dunga kuka INA ji kamar nima inbi Attahir din in huta parlor muka futo na zube gaban Abbu ina wani irin kuka na tsantsar tausayin kaina." Abbu ya dunga yi nasiha dole tasa jikina yayi sanyi duka muka rako su har suka shiga mota ban bar kuka ba sai da dravar yaja motar sannan muka koma ciki. **** Rayuwa kenan tun ranar da Attahir ya mutu Khalid ya sake shiga taitayin sa sosai mutuwar ta gigita shi mutuka ya gane duniya abar banza ce dama ubangiji ya fada cewa daya bayan daya zai dunga dauke muminan bayin sa duk mutuwar da kuka ta girgiza mutune taki barin zukatan jama'a to babu shakka wannan mutumin mumini ne mutuwar Attahir ta taba ran dubbanin mutane hatta da abokan shi na Saudia sai da suka zo gaisuwa sosai suke fadin kyawawan halayen sa da nagatarsa addu'a kam Attahir ya shata a bakin mutane bila adadin..... **** Yau sati uku kenan da rasuwar Attahir lokacin na Dan soma warware wa albarka cin addu'ar da nake samu da kuma ruubutun da ake mun....INA saka ran ma ranar Monday zan koma makaranta zaman dakin da nake ne ya isheni na futo parlor Mama Rakiya da ita da Mama suna zaune suna hira nace"Mama Rakiya yaushe kika zo."? Tace"Ban jima da shigowa ba har nake tambayar Mamanku kina ina."!? Zama nayi kan kujera nace"Ina cikin a kwance. " cike da tausayina tace"Allah sarki ya kamata ki sanyawa zuciyar ki hakuri da dangana haka hanifa duk Wanda kika gani a duniyar nan ba zama zaiyi ba." Hawaye na goge nace"Mama Ku tayani addu'a don Allah Wallahi duk Wanda yake jin mutuwar Attahir ba kamar yani ba mama a hannuna fa ya mutu." Tace"To ya zakayi babban abunda yake bukata a gurin ki shine addu'a. " nace"Kullum cikin yi masa nake." Mama Rakiya dai yayar Mama ce uwarsu daya ubansu daya tana zaune ne a abuja tana aure mutuwar Attahir ya kawo ta matar tana mutukar sona da kauna ta babu irin kayan airzikin da bata kawo mun don wani abun ma in ta aiko dashi bata bawa Mansura sai ni. Yanda take kaunata nima haka nake kaunarta......... Tace"Kingama Hanifa da zan fada miki kiji yana da kyau ki hakuri ki barwa Allah lamarin sa idan komai ya lafa kiyi hakuri ki koma gidan Khalid uban yarki tunda dai Allah baiyi zakuyi dogon zama da Attahir ba." Ji nayi kamar in shaketa in huta na tsani mai wannan sunan ballanta shi kansa bata fuska nayi tamkar ban taba dariya ba nace"Mama ni da aure har abada na Riga na gama aure idan kuma Allah ya kaddara dole zan sake wani auran to bazan koma gidan Wanda kike magana akansa ba." Dukaninsu suka bude baki suna kallona cike da mamakin Tace"Sinnar Annabi Muhammad kike cewa kingama guda nawa kike kar ki kara fadin wannan maganar idan ba haka ba zaki shiga fushin ubangiji wallahi." Mama tace"Ba kya ganin nayi shiru ma na rasa me zance mata hanifa akwai wauta da rashin iya magana aure dai dole kiyi idan ka baza ki koma gidan khald d'in ba sai ki fito da miji kiyi aure." Nace"Mama da kanki kike cewa nayi aure.'!!? Murmushi tayi tace"Laifi ne to. ? Ko don Attahir d'ana ne sai in hanaki aure ? Girgiza kanta tayi tace"Shima zai fi son kiyi auran kan zaman da kikeyi dukaninmu har Abbanku muna miki sha'awar komawa gidan tsohon mijinki." Shiru nayi kawai INA mamakin maganarta wasu hawaye masu zafi suka shiga zubo mun jiki a sanyaye na mike na bar musu gurin. Ruf da ciki nayi kan bed hawaye suka cigaba da zubo min zoben Attahir nake kallo ina tuno lokacin da ya sanya min shi.......Wai inyi aure mutuwa sati uku ake cemin inyi aure lallai nayi mamakin Mama kamar ba itace ta haifi Attahir din ni ko zanyi aure ai bazan komawa Khalid ba. Mansura ce ta shigo dakin ta zauna kusa dani tana fadin"Yau nagaji wallahi daga yau dai ma cigaba da zuwa makaranta da motar mu dama Ya Attahir ne ya hana kin San yau saboda rashin abun hawa sai Abbakar Asalamiyya ta kira yazo ya dauke mu." Shiru nayi mata tace"Hanifa wai lafiya ne."! Mik'ewa nayi ina goge fuskata tace"Wai har yanzu baki bar kuka bane."? Nace"Mansura kinji wata magana dasu mama ke yi mun."? Wace irin maganace."!? Majina naja nace"Wai inyi aure kinji don Allah wallahi duk na tsani maza ballanta wannan munafikin mai suffar 'yan wuta. "! Tace" Waye wannan kuma kike suffatan shi da wuta."? Tsaki naja nace"Khalid mana mama Rakiya wai in koma gidana mtsssw!! Mansura ta dunga kallona ta rasa ma me zata ce ta sauke ajiyar zuciya tare da fadin"Hanifa wai sau nawa naji Ya Attahir na miki fada kan irin zagin da kike ma Khalid shin wai ke bakya yafiya ne? Allah ma ana masa laifi ya YAFE ballanta ke."! Nace"Oky kema kina bayansu kenan." K'warai kuwa idan baza ki koma d'akinsa ba me zai sanya ki dunga zaginsa."!? Cikin b'acin rai take maganar nace"Wai ko sonsa kike ne."? Tsaki taja tace"Kinji ke ai baki da fahimta duk inda aka so da fada miki Gaskiya baza ki fahimta ba Mutum yayi Abu ya gane kuransa ya nemi afuwa ke wace iri ce da baza ki yafe masa ba."!! Raina a Dan bace nace"Ni nace miki ban YAFE masa ba."! Tace"Da kin YAFE masa ai baza ki dunga jifansa da irin wannan kalaman ba." Tsaki naja ta cigaba da cewa "Wallahi da kinga yanda Khalid din ya koma cikkakan mutum sai abun ya baki mamaki! Tare suka zo da Abbakar daukar mu har yake tambayar ki nace kina gida wallahi ni kaina Zan so ki koma gurinsa domin yanzu dab'iunsa sunyi kyau komai cikin nutsuwa yake sosai ya burgeni."!! Nace''babu shakka ya rud'aki da irin kalamansa Wanda yake yaudarar mutane dasu wannan mutumin ni banga Wanda ya kaishi munafurci da sharri ba." Mik'ewa tayi tana fadin ana kaiki kina Kin zuwa shawara dai da zan baki shine ki tsaya kiyi tunani kuma don Allah idan ya kiraki a waya ki dunga amsawa ba kyau wulakanta mutum." Kallonta nake har ta futa girgiza kaina kawai nayi wallahi har cikin raina nake jin tsanar sa kyawun sa da kudinsa Sam yanzu basa burgine na kudura cikin raina idan suka takura min da maganar sa to zasu nemi ni su rasa a gidan. **** B'angaran Khalid kuwa ya Riga da ya game fahimtar muguwar tsanar da hanifa tayi masa don duk irin gaisuwar da ya dunga yi mata lokacin mutuwar bata kalleshi ba ballanta ta amsa masa hakanan ya hak'ura, Shi yanzu wani irin tsoron ta yake ji gami da shakkarta kullum sai yayi yin kurin kiranta a waya sai ya fasa haka kawai take masa kwarjini duk ya rasa meke masa dadi kome yake kauna da sonta na manne a zuciyarsa. Zaman sa da Nasrin babu yabo babu fallasa don bai fiye zama a gari ba kasuwanci sosai suke su ukun Inda suke shigo da manya manyan shaddodi dogwayen riguna na maza da mata hade da takalma abun dai sai San barka. Nasrin duk wannan kibar babu ta rame yau da lafiya gobe babu sanyi yayi mata mugun kamu ya rike mata mahaifa babu irin maganin da basa yi tsakaninta da Khalid idone don sunfi shekara guda rabon da yayi aurattaya da ita to itama nata b'angaran bata damu ba Tunda ta San dalilin da ya hanashi hada shimfid'a da ita tayi da ta sanin yafi cikin kwando duk ranar da bakin ciki ya isheta daki ta shiga taci kukanta ta koshi haka kawai ta cuci kanta domin da namiji duk ranar da Mamy ta ganta cikin irin wannan halin takan kwantar mata da hankali da kalamai masu sanyi. **** Estate mai dauke da gida goma a ciki ya gina kafin ya fara aikin abunda ya niyyata..... Duk wani Wanda yake makota da Abbu unguwar yana cikin farin ciki da nishadi dalilin samun sauyi ta dalilin Abbu din. Zakuyi mamakin cewar Khalid ya rushe gida sama da goma a tsohuwar unguwar da Abbu ya zauna ya Gina masallaci mai dauke da sunan abbu din sosai ya kashe kudi gurin K'awata masallacin duk wani Abu da ake bukata ciki ya sanya AC ko ta ina tayal kuwa Tun daga farkon layin haske ko ta ina Al'kur'anai carbuna gami da botoci a suwaki kai duk abunda za'a bukata akwai cikin Masjid *Munzali Ibni Mas'ud* Khalid da kansa yaje gombe ya dauko Abbu yazo aka bude massalaci tare dashi Abbu Allah barka kawai yake sanya masa farin cikin da yake ciki bazai misaltuba mutanan unguwar da suke zaginsa ada suke ganin aibinsa suka dunga Neman afuwarsa yaransu da manyan su Abbu da lura suna zube masa sai ya hana domin baya so su kauce hanya su fada halaka shima su sanya shi ciki yace ya yafe musu..... Manya-manyan kasa suka hallaci gurin bude massalacin nan mai suna *Munzali ibini Mas'ud* sosai suka yaba kokari irin na Khalid din. Cike da farin ciki Abbu ya koma gida ji yake kamar ya fi kowa farin cikin shiryiwar Khalid din dama shi duk abunda Khalid din yake bai taba masa mugun baki ba saboda yasan shiriya ta Allah ce. Gaskiya ni kaina nayi farin cikin da wannan masallacin mai sunan mahaifina a kaso Dari na tsantsar sa kaso Hamsin ya zube ta dalilin bude wannan masallacin duk da mu ganshi a TV gurin labarai sai naji ina son in je in ganshi ido da ido ganin yanda ya had'u a TV nasan a zahiri sai yafi haka kyau. Cikin zuciyata nace duk sanda naje gidansu Asalamiyya naje na gani. **** Bayan bude masjid din tafiya ta kamashi tonisia satinsa uku ya dawo cike da samun nasara al'amura sai kara bunkasa suke kudi sai shigowa suke ya zama ma cikin kasuwar su suke kadai suke odar sai dai su bada sari cikin satin suka shirya zuwa gombe su uku Abbakar Mobson sai shi kansa Khalid din. Tsakanin Mansura da Abbakar soyayya me zafi suke kullum suna mak'ale a waya nayi ta mamakin har yaushe sukayi irin wannan shakuwar ni dai idone nawa wani lokacin haka zai biyota makaranta suyi ta soyayya nayi ta mamaki ni yanzu soyayya bata bani sha'awa ko kadan. Abbu yaji dadin zuwan su sun samu tarba ta ko wane b'angare ita kanta Inno tayi murna da zuwan su Ta dunga tsokanar Khalid wai ko bikonta yazo ne murmushi kawai yake mata, basu yi mamaki ba sai da suka ji abunda yake tafe dashi Ammi Abbu Inno Haruna Nasr Hafiz Ummansu Wasila da ita Wasilan duka zasu je kasa me tsarki domin sauke farali Inno zubewa tayi a gurin tana kuka kafin kace kwabo gidan ya cika da makota yan uwa kowa na fad'ar albarka cin bakinsa Albarka kam Khalid yasha abakin. Mutane haka da zasu tafi ya dunga musu yayyafin kudi abun har ya soma bawa Inno tsoro dake macece mai son kudi bata hana ba tana kallon yanda yara ke rirrike shi shi kuma sai futo da kudi yake yana basu da kyar Haruna ya watsa yaran basu tafi ba suka tsaya waje suna jiran futowar su Haruna ya dunga buge masa shaddar jikinsa yara duk sun ya mutsa masa jiki. Suna futowa yara sunfi Dari a jikin motar su shi dariya ma abun ya bashi motar ya nufa ihu!! Suke ya bude motar ya samu ya zauna Wani guri ya bude ya futo da d'aurin yan dubu-dubu guda uku na dubu Dari uku kenan Haruna ya mik'awa yace." Ka basu nagode k'warai da wannan kauna a karamcin yau na tabbata ina da masoya a garin gombe. " Ihun da hayaniyar da matasan keyi ya hanashi jin abunda Haruna ke cewa Ya daga musu Hannu Mobson yaja motar suka bar gurin. *** Allah sarki Haruna da murnarsa ya kirani a waya yake Sanar dani Khalid ya biya musu aikin hajji naji mamakin al'amarin nace"Allah ya sanya alkairi. Ina jin sanda Inno take cewa dashi ya bata wayar zatayi magana dani gabana ya fadi nace"Ni wallahi bana son masifa." Mansura dake kusa dani ta kalleni girgiza kanta tayi ta cigaba da duba littafin dake hannunta a d'arare muka gaisa da ita tace"Kinji irin alkairin da yaron nan Khalid yayi mana ko.'? Nace",Ummm."! Tace"Kai! Gaskiya bantaba tsammanin mutumin kirki bane sai yanzu yazo ya jide mana kayan abinci gami da kayan masarufi ya zube mana kudi ya Gina massalaci da sunan mahaifin ki gaskiya wannan shine mijin da yafi cancanta ki aura." Nace."Inno kin manta kafurcin da ya aikata kenan kefa da bakin ki kike kiran shi da arne kike kiran shi da maroki! Duk wannan kudin da ya zube miki da kujerar makkan da ya biya muku duka kudin arna ne.'!! Inno tayi salati tana fad'in"Kece me zuciyar kafurai wacce bata manta Abu kuma bata yafiya mu dai mun YAFE masa har abada tunda ya gane kuransa." Nace"To kar ki 'kara cewa na koma gurinsa ke dai da ya rud'aki da kudinsa sai kije kiyi tayi."!! Kuka ta Fasa! Nayi saurin kashe wayar. Mansura tace"baki kyauta ba Hanifa wai don Allah yaushe kika zama hakane? Yanzu inno din kike fadawa irin wannan maganar? Banza nayi da ita tace"Idan don marigayi kike wannan abun to kinayi a banza ne wallahi nasan da yana Raye bazai ji dadi ba abunda zakiyi ki faranta masa ki bi umarnin magabatansa shi ya manta dake mybe ma Allah ya bashi mata ta gidan aljanna wacce ta fiki komai kin tsaya kina shirme.! Nace"Kema Mansura ina ganim kima da mutumcin ki amma gaskiya saboda irin wannan katsalandan din da kike min duk naji kin soma futa daga raina shin wai dole ne Duk wannan abunda kuke yi kunji shi Khalid din ya furta da bakinsa tun bayar mutuwar Attahir din kinji ya furta yana sona na dawo gurinsa kamar yanda kuke so har yanzu fa bai ce komai kune kuke abunku." Tace"Ta yaya zai furta ai baiga fuska ba duk irin wulakanci da kikayi masa gurin zaman makoki akan idona fa! Wallahi ki sauya halin ki." Nace"Wallahi Mansura ko Khalid ya furta yana so na koma gidan sa ko bai furta ba bazan koma ba domin bana son in auri kowa nafi son ranar kiyama in tashi a cikin jerin mateyen Attahiru." *25/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *73* Wani mayen kallo take binsa dashi tana jin wata matsananciyar sha'awarsa na ratsa ilahirin jikinta yau kusan sati biyu kenan rabon da yayo sex da ita ko ta nema baya kulata gashi ya Riga ya Sabar mata da sex kullum ne sai sunyi amma tun lokacin da ya saki matarshi ya daina kusantarta...... Dauke kansa yayi ya nufi mirror dinshi mik'ewa tayi taje tana shahshsafa jikinshi tana lumshe idonta cikin kissa da son dole sai taja ra'ayin sa tace"My Sugar wai laifin wani na shafar wani ummm! Na lura tunda ka rabu da wancan yarinyar ka daina bani kulawa bayan ni ko wane umarninka ina binsa ya kamata ka sassauta wa zuciya domin tana azabtuwa da soyayyarka." Tana murza kan nipple dinshi take wannan maganar ta sanya harshe tana lasar fatar bayan shi wani irin yarrrrr yake ji a jikinsa gagarimar sha'awa ta taso masa juyowa yayi yana kallonta da idanunsa da suka soma sauyawa yace." Ki k'yaleni da wannan shirmen naki idan na kusance ki ina fuskantar b'acin rai kawai ki rabu dani Yanzu ina Neman mafuta ne." Jin abunda ya fada sai gabanta ya fara fad'uwa ta dauka ta wuce wannan lokacin tunda tana shan magunguna sosai da sosai Wanda yake daukar mata da ni'ima tace"Bangane abunda kake nufi ba." Tsaki yaja ya bar mata gurin bayan shi tabi yana kokarin dauko kayansa ta rungume shi kam tana goga masa Brest dinta tana wata irin shashshekar kuka tace." Pls Khalid kazo kayi kaji wallahi na gyara kaina sosai ban San ya kake so na zama ba kuma." Kai tsaye yace." Ki zama irin wancan yarinyar da na saki kawai shine zanji dadinki." Nasrin ta dago kanta da sauri tana kallonsa wani irin kishin Nasrin na taso mata tace"Khalid wulakancin ka ya soma isata wai me na tsare maka ne kullum zaka dunga gasa min maganar daka ga dama ni fa ba Hanifa bace da ka mayar da ita takalminka ka takata ka wuce wallahi ni bazan dauki raini ba." Yace." Kar Allah yasa ki dauki raini ni na fad'a miki gaskiya ne malama."! Short nickhar ya sanya a jikinsa hade da damammiyar vest wacce ta futo masa da ainihin zatinsa da girman sa ya futa ya bar cikin kunar zuciya........ Tana kuka ta kira Momynta a waya duk ta zayyane mata yake faruwa Hajiya Zainab taga cutar tayi yawa tana ganin baza a jefa mata yarinya a wahala tsaf ta shirya ta nufi gidan aminyar tata.... Yanda Mamy din ta ganta babu walwala sai ta sha jinin jikinta suka gaisa babu sakewa sosai Hajiya Zainab tace"Abunda ya kawo min dama magana CE kan yaran nan Khalid da Nasrin a gaskiya tunda akayi auran nan Nasrin na iya bakin kokarin ta gurin ganin tayi masa biyayya amma yaron kullum sake kuntata mata yake Hjy Aure fa ajikinsa Dan jin dadi babu yanda za'ayi ya ajeta a gida baya biya mata bukatar ta wannan lamarin ba taso ba kuma a gaskiya kiyi masa fad'a ya daina cusguna mata don hakan zai iya sanya ta shiga wata matsalar Nasrin da Hanifa bace balle yace zai taka ta kamar yanda yake wa hanifa gaskiya hajiya bazan yarda da wannan abun ba." Cikin b'acin rai ta k'arashe maganar. Mamy tace"Haba Zainab na dauka ai da Khalid da nasrin duk daya suke a gurinki gaskiya banji dadin wannan maganar ba kamata yayi kafin kizo gareni kin kira Khalid din kinyi masa fad'a nasan insha Allah zai saurare ki amma kiyi hakuri insha Allah zanyi masa magana komai zai warware ni Kaine ina cikin matsala wallahi tun lokacin da ya saki yarinyar nake fuskantar matsala gurin Dady kin San dai halinsa hakuri kawai nake amma kar ki damu insha Allah zanja masa kunne sosai." Hajiya Zainab ta saki jikinta jin abunda mamy din ta fad'a tace"Ya dai kamata ki nuna masa matsayin nasrin a gurinsa ya riketa da kyau." Hira suka cigaba da yi kafin Hjy Zainab din tayi mata sallama ta tafi take a sannan ta kira wayar Khalid din tace tana nemansa a lokacin....... Cikin nutsuwa ya shigo parlor ya nemi guri ya zauna yana gaishe ta amsa babu yabo babu fallasa tace"Yanzu nan momy Nasrin ta bar gurin nan." Yace." Mamy ta kawo miki ziyara ne." ? Tace." Kai ta kawo kara myson Wai me kake so ka zama ne a rayuwa? Ko so kake ka Dora min ciwo ne? Kana kallon rashin kwamciyar hankalin da nake ciki tun lokacin daka rabu da matar ka bana cikin nutsuwa ta don Allah ka barni naji da Abu guda myson." Sunkuyar da kansa yayi yana mamakin maganar ta tace"Me Nasrin tayi maka kake cuzgunawa rayuwarta."!? Ya dago kansa yana kallonta tace"Tambayar ka nayi ba cewa nayi ka kalleni ba. "! Mamy me tace miki nayi mata."!? Yafad'a da mamaki a tare dashi. " Mahaifiyar ta tace baka bata hakkinta na aure kuma kana d'aga mata hankali a gidan." Yace." Mamy haka tace miki."!? '' K'warai kuwa."! K'wafa yayi yana jin zafi cikin ranshi yace." Mamy nine ya kamata na kawo karar yarinyar amma ni ta kawo 'kara mamy ki bar maganar kawai."! Ya fada yana jin wani dun'kulelen Abu irin na b'acin rai na taso masa a zuciya tace." Bazan bari ba domin ina so in sasanta Ku ne." Shiru yayi yana Nazarin maganar kafin yace." Mamy kwata-kwata bata gamsar dani fanni auratayya sannan bata iya girki ba nace mata taje ta nemi magani taki duk a bushe take."! Mamy taji kunyar maganar sa amma sai ta dake tace"Ita waccan yarinyar mai yasa baka kawo sukar ta ba ko kuma don ita kana sonta."? Yace." Mamy ki Bari kawai."!! Ranta a bace tace "Bazan bari ba myson sai ka fada min gaskiyar lamarin." Yace." Mamy gaskiyar lamarin shine yarinyar shaik tafi dauke min bukatuna shine gaskiya." Mamy tayi shiru tana nazarin maganarsa tace"Shine kuma kake mata wulakanci Me yasa baza ka k'yaleta taji da Abu guda ba." Shiru yayi yana shafa sajanshi mamy ta shiga yi masa fada sosai gami da Jan kunnen kar ka kara wulakanta Nasrin din mutukar yana son yaga kwamciyar hankalinta yace." Shikkenan mamy bazan sake ba." Sun Dan jima suna hira kafin yayi mata sallama ya tafi ...... Mamy ta kira Hjy Zainab a waya tace fada korafin Khalid din tilas Hjy Zainab din ta karba ta sanya Maijidda ta nemo mata magunguna masu tsadar gaske nasha dana cusawa ta nufi gidan nasrin diin ranar Nasrin ta dirki magani kamar hauka aikuwa gabanta ya dunga oyoyo yana zubar da ruwa Khalid ya samu Abunda yake so aka kwana ana Abu d'aya. ***** Alhmdullahi Hanifa ta samu sosai take cikin kwanciyar hankali da samu kulawa ta ko wane b'angare don Alhaji Lawan ma yana bada tashi gudumawar hakanan iyalinsa duka sunzo sun duba jikin Hanifar sun tausaya mata sosai kowa da irin abunda zai fada akan lamarin gabaki daya dai laifin sun daurashi ne a kanta taji ta kar'ba kuma tayi nadama ita kanta Allah-Allah take ta haihu taje ga iyayenta domin ta nemi gafararsu ko ta samu sassauci a zuciyarta, duk da cewar suna waya da Haruna yana fada mata dukanin abunda yake faruwa a gidan hakan bai sa ta samu nutsuwar kamar yana take bukata ba tana so kawai taje tayi tozali da Abbu da Amminta maganar dai dake damunta na Inno ne inda Haruna yake fada mata cewar Inno nan taci Alwashi a kanta na cewar ko ta dawo gida to baza ta zauna cikinsu domin kar ta koyawa 'yan matan dake cikin gidan d'abiunta munana. Ranar da Haruna ya fada mata wannan maganar yini tayi tana kuka Abbakar yaji babu dadi a ranshi nan ya gargadi Haruna kan ya lura kuma yasan irin maganar da zai dunga fada mata saboda yanayin halin da take ciki to shima Haruna yayi da ya sani fada mata maganar...... Tunda ga sannan idan ya kira wayarta yana sata dariya ne da turo mata hotonan Abbu Wanda yake daukarsa bai sani ba hanifa tayi ta kallon mahaifinta nata tana hawaye. ***** Cikin Hanifa wata Tara da kwana goma haihuwa ko yau ko gobe duk wani shiri na haihu anyi Ummansu Asalamiyya da taji motsi za tace"Idan kina jin ciwo kiyi magana kar kiyi shuru." Hanifa tace "To" wani lokacin kuma sai dai tayi murmushi kawai ita kadai tasan irin azabar da take sha lokaci lokacin takan yi kuka idan ta tuna itama haka Amminta tasha wahalar ta a ciki a cikin lokotan ne kuma tunanin Khalid da irin izayar da yayi mata ya tsananta a gareta idan ta tuno sai gabanta ya yanke ya fad'i kwata-kwata bata so ta rufe idonta ta hasko fuskar azzalimi bakin maciyin amana wata irin tsana tayi masa Mara misali tana ganin a duniya bata da babban makiyi kamarshi yaci amanar ta yaci amanar soyayyar ta. ***** Shirye-shiryen tafiya america yake akwai wani wasa da zasuyi tafiyar su biyu zasuyi shida Mobson da ala'karsu tayi k'arfi sosai. Kwata-kwata basa saka Abbakar cikin harkar su shima baya shiga saboda abubuwan dake gabanshi sosai sunyi masa yawa ba sosai yake zama ba yana yawan zuwa Dubai Saudia dauko kaya amma baya wuce sati biyu ya dawo shiyasa bai San Abunda yake faruwa ba dasu ba wani lokacin kuma sai dai ya tsinci maganar a gari ko cikin kasuwa, duk dai a tsakankanin lokacin Khalid ya sake sakin wata wa'karshi mai taken. *"Ma'kiyin ka na gindin ka!!* *"Makusancin ka macucin ka."!!* Sosai ya zuba cin mutunci hade da gori cikin wa'kar kana jin yanayin taken wa'kar kasan da biyu akayi ta saboda yanda yake zubar da habaici akwai wani baiti ma da ya ambaci sunan Abbakar din amma ba kowa ne zai fahimta don suna ne da suke kiransa iya su ya su su din ma ba sosai suke kiransa dashi ba...... Kofa Abbakar ya saurari wa'kar ya cika da mamakin halin rashin mutumcin Khalid din girgiza kansa kawai yayi yasan guy zaiyi abunda yafi haka don bashi da kirki ko kad'an to hakadai wa'kar ta zaga gari hatta su Hanifa suna da audio dinta amma suma basu fahimci Wanda ake ciwa mutumci cikin wakar ba. **** Yana zaune gefen cikin shiri yana sanye da wasu suits masu bala'in tsada Wanda suka kar'be shi sosai hannunsa rike da cup din coffee yana kurba kad'an-kad'an suna magana da Sonop a waya Ta shigo cikin dakin kallonta yayi ya dauke kansa yanzu ya tsani wannan Uwar 'kibar da ta shirma kullum kamar hura ta ake. Jikinsa ta mak'ale tana shafawa ya aje cup din yana ya mutsa fuskarsa tace"Honey don Allah mu tafi tare pls wallahi zanyi missing dinka sosai muje na Riga na saba da jinka a jikina." Yace." Dole ta ki Hakura kiyi zamanki a gida don babu inda zan tafi dake dube ki kinyi wata banzar kiba Mara kyau." Tace"Wai Khalid me yasa kai ba'ayi maka gwaninta ne. " tsaki yaja ya cigaba da lasa wayarsa tace"Saboda tablet din da kake bani ne fa nayi wannan kibar kai kanka kasan da ba haka nake ba. " kallonta yayi da gefen ido yace"Babu wani tablet dama can kina da jikin girma ni bazan tafi dake america kina da wannan kibar ba kina so ayi min dariya ko." Kuka ta fashe dashi tana fadin"Saboda ka je da dodo sai ayi maka dariya me dani muni ko me suma ai suna da masu 'kibar acan wannan kawai sharrinka ne." Dariya ya sanya yana kallonta yace." Kiyi kokari kafin in dawo ki sa'be gaskiya kibar nan tana bani haushi." Nasrin ta bishi da kallo zuciyarta nayi mata zafi wai ya zatayi da guy nan bashi da mutumci ta ko wane fanni....... Khalid kuwa Yana futa Mobson na isowa don haka dravar ya jasu cikin mota kai tsaye suka nufi airport....... Lokacin ne kuma nakud'a ta kama Hanifa Ummansu Asalamiyya hankalinta ya tashi take ta sanya Asalamiyya ta kira Abbakar din a waya ya bar Abunda yake ya shigo gidan cikin tashin hankali lokacin hanifa har ta soma galabaita kana ganin yanda take gumi da cizon ya tsa zaka fahimci haihu a kusa take suka taitaye suka sa a mota Kai tsaye asibitin Dr mansur suka nufa take ya bar abunda yake suka tsaya kanta shi da abokanan aikinsa yanayin girman jaririn dake cikin Hanifar ya tsorata su sosai don tub tana nishi ta daina ya dawo Sam bata da k'arfi ko na kwabo ga kan baby ya doso amma babu karfin yin nishi Dr hankalin sa ya tashi wata narse tace"Dr ina ganin kawai 'kara girma gurin ya bud'e Insha Allah zata haihu ba sai anyi mata tiyata ba." Dr mansur yace." Shawarar ki itace abar dubawa domin idan ba'ayi hakan cikin gaggawa ba to babu shakka tana iya shiga matsala. " da sauri Narse din taje ta dauko kayan aiki Lokacin Hanifa komai nata ya shika sai Kalmar shahada take hawaye na zubo mata Shikkenan Ashe dama tayi sallama da iyayenta Ashe rabuwar kenan Ashe dama bata da rabon Neman gafararsu hawaye take tana nanata kalimatusshahada bata gane me yake faruwa har narse din ta bud'a gurin ta fara aikinta cikin hikima da dubara irin nasu tanayi tana matsa cikin tana bude gurin take kan babyn ya cigaba da fasowa yana futowa a hankali har Allah yasa wani irin wawan nishi yazo wa hanifa ta rike gadon da take kwance tanayi take babyn ta futo tana tsanyara kuka irin nasu na jarirai. Hanifa ta dunga sauke ajiyar zuciya tana godewa Allah Dr kuwa da narse dim mamakin girman babyn suke lafiyayyar yarinyar take Dr ya karbe ya futa da ita nan nade cikin towol wata narse ya mikawa Ita domin a gyarata hamdala kawai yakewa Allah. Hanifa tayi lamo tana lumshe idonta tana jin wani irin sanyi na ratsa jikinta wai itace ta haihu da Khalid masoyinta Wanda ta kallafa ranta akansa ta guji iyayenta Saboda dashi saboda kawai ta dauki cikinsa ya saketa ya tozarta ya wulakanta a duniya gani tsakani ta dashi sai a lahira domin zuciyarta tana jin baza ta taba yafe masa ba baby kuma kamar yanda ya fada baya so ita tana son abunta zata rike Allah ya raya mata shi cikin aminci muryar narse dib taji tana fad'in"Sannu kinji ko juyo in gyara ki tun wuri Ai anyi mai wuyar tunda kin haihu."! Hanifa ta juyo tana gyara kwamciyarta narse din tayi murmushi tana fad'in "Wai kin San ma abunda kika Haifa kuwa."!? Hanifa tayi shiru kunya take ji. Narse din take " Kin samu baby girl k'atuwar gaske gaskiya kinyi kokari yarinyar ki kyakyawa kamar ke." Wani irin murmushi ya kufce mata tana kallon nurse din tace " da gaske mace na Haifa."? Tace"K'warai kuwa." Hanifa tq dunga jin dadi na ratsata tana son yarinya mace take wani irin kaunar yarinyar ya shiga zuciyarta...... Narse ta fara aikinta Hanifa ta dunga jin wani irin zafi a zuciyarta Lokacin da ta tuno dinkin da akayi mata daran farkonta da Khalid gashi ana maimaita mata akaro na biyu Muryar narse din taji tana fadin"Kin ta'ba haihuwa ne."? Tace."A'a."! Cikin mamaki tace"Baki ta'ba haihuwa ba kike a bud'e ke kuwa me ya jawo miki wannan matsalar."!!!? Hanifa tayi shuru tana nazarin maganar ta...... Narse din tace"Babu shakka gabanki ya bud'e sosai irin Wanda ba'aso amma insha Allah yanzu zab had'e miki gurin sai ki kula sosai da gurin kuma a gaskiya kar ki kara Bari mijinki ya dunga gwada karfin shi akanki sai ki samu sauki sosai da sosai gurin ya hade idan ba haka ba zai sake budewa." Hanifa na hawaye tace"InshaAllah zan kula Nagode nagode Dr Allah ya saka miki da alkairi." Narse din tace"kar ki damu aikina ne ai." Hanifa ta sanya dauriya da jarumata ta tsaya narse din nan ta dinke ta tsaf tsaf sannan ta hada mata ruwan wanka ta kamata ta kaita toilet da kanta ta taimaka mata tayi wanka tana bata shawarwarin kan yanda zata kula da jikinta har ya dawo Normal. Shigansu jirgi da minti goma kira ya shigo wayar shi yana dubawa yaga numbar Abbakar tsaki yaja ya aje wayar har ta katse Mobson yace." Wanene ."!? Yace." Wannan Dan iskan ne." Kafin Mobson yace." Komai kira ya sake shigowa sai da ta kusa katsewa sannan ya dauka. Abbakar ya sauke ajiyar zuciya Yana fadin"Khalid barka da asubah." ' barka dai."! Ya fada murya a sama. Abbakar yace." Alhmdullahi Allah ya sauki hanifa lafiya ka samu baby girl guy baka ga yarinya ba wallahi kamar kayi kaki aka to far yarinyar kamar Ku d'ay.......""Sai me kuma."!? Ya katseshi a fusace! Abbakar yace." Sai kazo kaga yarinyar ka taji d'umin ubanta."! A d'age yace." Kaima ubanta ne kaje na bar maka ita kai da uwarta."!!! Yanda ya fad'i maganar zaka fahimci zuciyarsa a tunzure take kafin ma Abbakar din yace komai ya kashe wayar sa..... Zuciyarsa na wata irin tafasa wato dai yarinyar shaik taci galaba a kansa sai da ta haihu dashi sai da ta rusa masa tsarin sa ya kalli Mobson da yaji Duk abunda ya faru yace." Bani sigari zuciya tana iya tarwatsewa Yanzu wai ni Abbakar ya fad'awa Hanifa ta haihu."!!! Ya fada da murya a sha'ke!! Mobson yace." Duk naji abunda yace ka rabuda d'an iska kawai." Sigarin ya mik'a masa bayan ya kunna masa....Zu'ka yake yana fasar da haya'kinta ta baki ta hanci wani irin huci yake yana Harbin iska..... *10/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *80* 'Kasa yayi da kansa sauke ajiyar zuciya tunani yake cikin zuciyarsa yana kuma mamakin ganganci da yayi wai da gaske ya rabu da yarinyar shaik a rayuwarsa ma me tayi masa ne? Ya dago kansa yana kallon abbakar murya a sark'e yace." Abbakar wai me tayi min na saketa ne."!? Abbakar yace." Sharrin shaidan ne kawai da kuma son zuciyarka."! Girgiza kansa yake yana fad'in "Yanzu na gane kan komai nagane nagane nagane!!! Abunda yake ta maimatawa kenan ya mike da sauri! Mobson ya rike hannunsa yana fad'in" Khalid ka zauna mana ina zakaje."!? Kai tsaye yace." Zanje gurinta ne zanje in ga babyna da ta Hanifar mun."!! Girgiza kansa yayi ya cigaba da cewa "Yanzu ina sonta INA lson babyna da ta haifar mun wallahi ina sonsu."!! Wannan sambatun da yake shike damun abokan nan sa kwata-kwata ya kasa kwantar da hankalinsa a yanda yake a furgice idan ya futa haka dole jama'a zasu dasa ayar tambaya a kansa Abbakar yace." Kayi wanka ka shirya sosai kayi mata irin kwalliyar da take so sai muje inda take yanzu." Jikinsa ya duba minti uku tsakani ya wuce toilet yana zancan zuci Mamy ts shigo tana fadin"Gaskiya naji dadin zuwanku yau naji bai yi wannan buge-bugen da yake ba don Allah kullum Ku dunga zuwa kuna kwamtar masa da hankali kuna d'ebe masa kewa." Abbakar yace." Mamy karki damu Khalid ya wuce komai a gurin mu ta futa daga dakin tana murna Khalid dinta ya fara dawowa dai-dai ya futo daure da towol ya nufi gurin kayanshi k'ananun kaya ya dauko jikinsa na kyarma yake sanya kanya d'aura blet din ma ya kasa mobson ya d'aura masa kana ya dauko abun gyaran fuska ya gyara masa fuskarsa tsaf Khalid ya futo tas dashi sai dai kana kallonsa zaka gane yana tartare da damuwa a fuskarsa duk ya rame. Futowa sukayi tare mamy ta dunga sanya musu albarka nan Abbakar ya Sanar mata da inda suka nufa tayi farin cikin hakan tale tayi musu addu'ar samun nasara Har sun je kofar futa Khalid ya dawo da baya dakin da aka sauki hanifa farkon zuwanta gidan shi ya nufa cikin nutsuwa ya bude dakin ya shiga yayi tsaye tsakiyar dakin yana tunano duk abubuwan da suka faru tsakaninsa da ita.ajiyar zuciya ya sauke kafin ya nufi wata drowar ya sanya key ya bude ta take ya zaro wannan akwatin mai dauke da Gold din da Tony mahaifin Sonop yayi mata kyautarsu bude akwatin yayi ya duba har yanzu kudin sadakinta na ciki kamar yanda ya hada ya aje mata ya rufe akwatin ya futo Mamy dai kallonsa take tana addu'ar Allah yasa ya dore a haka ya daina ayyuka irin na mahaukata.... Kafin su isa gidansu Attahir sai da suka tsaya a jifatu ya narka mata kaya iri-iri ita da babyn tasa wacce ya kaugata ya gani.... Mai gadi ya bude musu gate suka shiga da motar. Wanda yayi dai-dai da futowar su Hanifar ita Mansura dashi kanshi attahir din da alama unguwa zasu je. Hanifa na sanya da wani ubansu les blu dark dinkin Riga da siket sun Dan kamata amma sai tayi amfani da mayafi mai Dan girma ta rufe jikinta sosai tayi kyau ta kara kiba da cika kwarjinta ya futo attahir na rungume da baby Maryam wacce akaiwa kwalliya mai burgewa yarinyar ta zama k'atuwar sosai Kuma kamaninta na sake futowa da ubanta sai dai hasken fatar hanifa da ta kwaso.... Khalid yaji wata irin kibiyar kishi na sukarsa ya rintse idonsa ya bude ya sake ganin Hanifar shi tare da makiyinshi a tunzure ya bude murfin motar zai futo abbakar ya rike hannunsa Yana fadin"ka nutsu Khalid don Allah kar kaje kace zakayi wani abun da zai nuna kana cikin wani hali kar suyi maka kallon Mara nutsuwa idan kana jin zafi cikin zuciyarka ka fadi innalillahi wa'ina ilahi raji'un zakaji sanyi a zuciyarka." Dafe kansa yayi yana fad'in "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un."!! Abbakar da mobson suka bude mota suka fito nan Attahir ya tsaya Yana jiran isowarsu suka gaisa babu yabo babu fallasa ganin Abbakar yasa ta fito daga motar fuskarta a sake take fadin" Ya Abbakar yaushe ka dawo gari."!! Yace." Jiya na dawo zakuje unguwa ne."!? Tace"Eh wallahi wata kawarmu ke aure zamuje walima zamu had'u da Asalamiyya ma a can. " yace." Gashi kuma na kawo miki abokina Ku gaisa yana so yaga babynmu." Attahir ta kalla saboda tasan bakin kishin sa a kanta ga mamakin ta sai taga ya saki fuskarsa yace." Ungo baby kuje Ku gaisa amma pls kar Ku tashe ta baccinta yayi nisa." Abbakar ya karbi baby din yana Dan hararar Attahir din ganin zakewarsa tayi yawa haushin sa yake ji shima. Abbakar yayi gaba da yarinyar ita kuma tabi bayansu tsakaninta da mobson babu magana saboda wani irin haushin sa take ji baza ta taba mance abunda yayi mata ba. Tsayuwa tayi jikin motar tana jiran abokin ya futo abbakar yace." Baya jin dadine shiyasa bari in mik'a masa baby din." Ya bude motar ya mik'a masa baby Maryam karb'ar ta yayi ya rungume jikinsa rintse idonsa yayi ya bude su kan fuskar yarinyar fuskarta ya tsurawa ido gabansa na wata irin fad'uwa ya fara shashshana jikinta yana lumshe idonsa zuciyarsa nayi masa wani irin zafi da zugi... Hanifa ta sunkuya tana leken cikin motar "Ina yini ya hanya."!!? Fuskarsa na hade da ta baby din ya dago a jirkice jin muryarta da ta daki kunansa. Da sauri tayi baya gabanta ba wata irin fad'uwa ta juya da sauri zata bar gurin. Abbakar ya tari gabanta yana fadin" Hanifa don Allah don Annabi kar ki tafi ki tsaya ki saurarmu don Allah ki tsaya." Hade fuskarta tayi ta kankantar da idonta cikin sigar rashin hakuri tace." Abbakar bani hanya na wuce ko kuma yanzu in baku mamaki! Wato kaima mayaudari ? Ni zaku yaudara a karo na biyu to bari kiju ni a yanzu na wuce tunanin Ku nagodwa Allah da baisa na amincewa bukatar ka ba Ashe dama cutata zakuyi Abbakar na barka da Allah kuma ka karbo min 'yata daga hannun wancan mahaukacin mutumin."! Dukaninsu sunji zafin maganganun ta mussaman Khalid din ya bude motar ya futo yana sa'be da babyn gaban Hanifar ya Tara yana kare mata kallo sama sa kasa ta tattaro yawun bakinta ta tofa masa a jiki. Inda ta tofa masa yawun yake kallo kafin ya sanya hannu ya dangwalo shi ya lashe yana me tsira mata rikitattun idanunsa da suka jirkice da soyayyar ta kauda kanta tayi tana jin kamar ta shakeshi ta huta..... Attahir kuwa tun kafin Khalid din ya futo daga motar ya gane plan dinsu kawai dai ya kyalesu ne jin cewar Khalid din na son ganin yarinyar sa yasa ya bar Hanifar zuwa da yarinyar a dukaninsu zasuyi masa dabara duk ya fahimci inda suka dosa dai Khalid ya dawo da niyar mayar da matarsa a inda yake gani bai zai iya janye kudirinsa kan yarinyar ba tunda yana sonta....... Wani irin kallo ta watsa masa a fusace! Tace"Bani hanya na wuce macuci maciyin amana! Na tsane ka har abada."!!! Ya saki wani killar smile Wanda yasa tayi saurin dauke kanta k'irjinsa ya nuna da hannu cikin yanayin muryarsa da take bala'in so yace." Nine mahaukaci baby."!!! Taji tsigar jikinta na wani irin tashi fleengs da sha'awar sa na taso mata soyayyarsa mai zafi ta dunga tunowa....cikin dauriya ta kalleshi shekeke tana fad'in "Kaine mahaukaci Khalid saboda duka suffofinka na mahaukata ne na fada din."!! Girgiza kansa yayi yana jin ciwo a zuciyarsa yace." Ok nagode baby kiyi hakuri da abunda ya faru a tsakaninmu nasan nayi kuskure na bata miki kin San dai duk Dan Adam ajizi ne don Allah ki YAFE mun ina sonki baby kiyi hakuri ki dawo hannuna mu cigaba da rayuwa insha Allah zan sanja miki tunani zaki same ni mai rike amana." Wani irin kallo take masa na Mara hankali tace." Allah ya kiyashe ni fadawa halaka Khalid ko lokacin farko da na bujerewa iyayena a kanka k'uruciya ce kuma ban San waye kai ba amma kasa a ranka ni Hanifa nafi karfinka wancan karon ma kuskure ne nayi nazo ina nadama kaje can ka nemi lalatacciya irin ka. " K'irjinsa ya nuna cikin jin ciwon kalamanta yace." Nine lalatacce." !? Tsaki taja zata wuce ya sake tare gabanta yana marairaice fuska yace." Ni kikewa haka ko? Karki manta da cewar nine Khalid masoyinki na tun farko karkiyi min haka bab ki gane cewar duk abunda ya faru tsautsayi ne da sharrin shaid..... Ta katse shi ta hanyar fadin" Ai Kaine shaidan din! Domin sharrin ka da takidinka yafi na shad'ain din ka sani ni nafi karfin dukanin wani sharrin ka." Wannan karon kalamanta sun bata masa rai mutuka! Ya kalleta da jajayen idonsa ya kalli baby dake kafad'arshi yace." Wannan yar wacece."!? Gabanta ya fadi!! Cikin tsawa yace." INA miki magana ki bani amsa."!? Tace"Wannan kuma kai ka sani."! Wucewa zatayi ya tare hanya jikinsa na kyarma! Da alama hankalinsa ya soma gushewa! Yace. " INA zakuje! Da wancan Dan iskan."!? Kai tsaye tace." Kaine d'an iska ba mijina ba.""" Abbakar yace." Ke Hanifa kina da hankali kuwa shin kina tunanin kina da wani miji ba Khalid ba."! Murmushi tayi tana kallon shi tace"Banyi tsammani zaka janye kudirinka a kaina ba Ashe dama duk karya kake kai Allah na gode maka da yasa ban amunce maka ba na bujirewa masiyina Attahir dama nasan yanda kake jin tsoron wannan Mara hankalin zai iya sauya maka tunani kai abbakar na tsane ka."!! Ranta a bace take maganar..... Ransu idan yayi dubu ya b'aci Khalid ya juya yana kallon Attahir dake jingine jikin mota ya garde hannunsa wani irin takaici da kishi suka sake nunkuwa a zuciyarsa..... Ya juyo da idanunsa da suka jirkici fadi yace." OK." OK! OK! Ni za'ayi ma haka ko!? Abbakar kana ji ko mobson kaji ko ni hanifa ke kira da mahaukaci OK!!!!!.no problem!! Mobson ganin abokin NASA ya soma sambatu yasa ya rike hannunta fuzgewa yayi ya bude motar zai shiga har yanzu baby na kafad'arshi da gudu taje tana kokarin cire baby daga jikinsa...... A hagunce ya juyo ya kwarfa mata wani irin mari da yasa idanunta ya soma zubar da ruwa a gigice ta matsa da gurin gabanta na fad'uwa ganin yanda jikinsa ke wata irin kyarma hatta da le'bensa da hancinsa kumatunsa motsi suke jijiyar kansa ta mike radarada da ita idanunsa yayi jazur!! Ganin irin halin da ya shiga ne ya sanya Abbakar da mobson bude motar da sauri suka shiga domin basa so ya kwance musu anan idan abun ya motsa ya dunga surutai kenan marasa kan gado.... Ihu! Ta kurma ganin suna kokarin kunna motar su gudar mata da yarinyar ta ta daki motar da hannunta da gudu ta Riga gurin attahir da ya lura da abunda yake faruwa hannunsa ta rike tana fadin"Ya Attahir zasu gudar maka da babynka wayyo mugayene zasu gidan min da baby zasu gudar mun da 'yata." Kafin ma attahir din ya karasa gurin tuni mobson ya ja motar a guje ya futa daga gate din gidan.... Hanifa ta kurma Ihu! Ta fadi gurin tana gursheken kuka. Mansura ta futo daga motar da kyar ta tattasheta suka shiga cikin gidan shi kam Attahir ya rasa ma abunda zai ce tsabar daurewar Kai yasan domin su daga mata hankali yasa suka gudu da baby tuntuni yasan halinsu su uku nan basu da kyau duk wani Abu da suke ko ada can din ma sunayi ne da umarnin Khalid din kan wannan lamarin bashi da tacewa kan Maryam din yarsa ce amma yana ganin dole yarinyar ta dawo hannun mamanta ko Dan abincinta.... Sosai hajiya Aziza take mamakin lamarin duk laifin ta Dora shi kan hanifa ne tana ganin da ta tsaya ta saurare su da siyasa da kissa baza su tafi da yarinyar ba watak'ila abunda tayi masa ne ya tunzurashi ya gudu da yar..... Kukan da take yana tabashi sosai yace." Ki daina kuka duka barazana ce dole cikin daran nan su dawo miki da ita saboda abincin ta dake jikinki." Mansura tace"Kuma karki manta da cewar baby makiwaciyace kuka zatayi tai musu." Hanifa dai kuka take duk tarasa wane tunani zatayi. Baby Mrym na rungume jikinsa idanunsa a lumshe daga zarar ya tuno kalmarta inda take fadin"Mijina Attahir sai ya zabura!! Abbakar dake kusa dashi ya fara tofa masa addu'a idansa ya bude yana kallon Abbakar din cikin sanyi murya yace." Abbakar kaima ka farayi min kallon mahaukaci ko."!? Girgiza kansa yayi yace." Har abada babu wannan a tsakaninmu da kai." Lips dinsa ya ciza lumshe idonsa karo Mara adadi ya bude su zuciyarsa na wani irin zafi yace." Abbakar wai shin da gaske yarinyar nan take ta daina sona zata auri wai dama haka mata suke basa yafiya wallahi nagane kuskurena." Abbakar yace." Karya take ni nasan bazata daina sonka ba kawai dai wancan ustaz din ne ya rudata." !! Yace. " abbakar na tsani Attahir Kaine shaida tuntuni bama shiri dashi idan hanifa ta aure shi ta cuce ni."!!! Kafardarsa ya dafa yana fad'in "Insha Allah hakan bazai faru ba." Shiru sukayi minti uku ya dago fuskar baby mrym Yana kallonta yana sakin murmushi ya kalli abbakar din yace"Guy INA son babyn nan sosai tayi kama dani mutuka." Dariya abbakar yayi ya le'ko da fuskarsa fuskar babyn yake kalla yana fad'in "Sosai take kama da kai amma tafika fari." Yace." Yarinyar ta nine zan raina ta da yau ta dawo gurina. " mobson dake draving yace." Kayi min dai-dai Aboki." Suna hirarar baby Maryam suka isa gida. *20/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *70* Kuka sosai Nasrin take tana jin wani irin takaici da ba'kin cikin abunda Khalid din yayi mata wai itace! Duk yanda ta gyara jikinta da maganin ni'ima amma saboda tsabar iskanci yake fad'a mata wannan Kalmar tayi mata mugun ciwo wayarta ta dauko tana jan majina tace." Momy antashi lafiya."? Daga d'aya b'angaran Hjy Zainab tace"Lafiya Lou ya naji ki wani iri."? Nasrin ta goge hawayen dake zubo mata tace"Momy Khalid ne ya ci min mutumci baki gani ba har da cewa wai baku da tarbiya Ke da dady wai baku bani tarbiyya ba." Hjy Zainab tace"Kamar yaya? Amma banji dadi wannan maganar ba wallahi kuma tabbas zai iya fada miki abunda yafi haka don ba mutumci ne dashi ba." Nasrin tace"Momy harda cewa wai wancan mutsiyaciyar yarinyar tafi ni komai."! "Kinga nasrin yi shiru ki fada mun abunda ya faru da har yake miki wannan cin mutumcin." Nasrin taja majina tana goge hawaye tace"Wai cewa yayi in tambayi kaina jikina kamar ice shi bazai sake kwamciyar aure dani ba." Hajiya Zainab tace"Lallai yaron nan bashi da kirki haka yace miki."!? Wallahi mamy kamar zai Doke ni fa haka ya futa daga gidan." Shiru Hjy Zainab tayi tana wani tunani kafin tace." Ki kwantar da hankali insha Allah yanzu zan kira Maijidda insha Allah zata had'a miki miki maganin da zai dunga saukar miki da ni'ima ke kuma sai ki maida hankali gurin amfani dashi amma nayi mamaki duk irin shirin da akayi miki yaron nan ya fadi wannan Kalmar." Nasrin tace"Momy nima nayi mamaki Wallahi. " tace"Zuwa yamma zata zo har gida ta gwada miki komai kuma ki daina kuka idan yayi miki Abu ki daure ki cigaba da janye hankalinsa dama ai naji labarin irin son da yake wa wancan fitsararriyar yarinyar da ta bar iyayenta babu abunda ba zaiyi miki ba a kanta da sannu zata bar gidan ke dai ki iya zama dashi." Nasrin tace"Insha Allah momy ." sallama sukayi da juna Nasrin tayi jigum tana tunanin mafuta gashi yace bazai kara sex da ita ba gashi tana jin wata irin sha'awarsa kullum ta Allah......Tanan zaune Maijidda ta ido gidan kana kallonta zaka gane idonta a bude yake ta zauna suka gaisa tace"Momynki ta FAda min komai shine zaki zauna kina yi masa kuka irin wad'annan mazan sai anyi da gaske a Kansu ki rabu dashi kawai yau zaiji shi yana nin'kaya cikin ruwan dadi wannan magananin zaki shanye duka zaiyi wata uku yana amfani a jikinki Kin gashi ko."!? Nasrin ta kalli kwalin maganin tana dubawa hoton mace da namiji ne suna yin sex Maijidda ta cigaba da cewa '",Dan Chana kenan kina ganinshi haka guda uku ne KACAL a ciki dubu Dari kenan akwai aiki Wallahi yau sai yayi miki ihu kuma sai ya zame miki Dan anace."! Nasrin ta buga ihu tana fadin"Thank you so much auntyna nagode miki Allah ya kara girma. Ba tare da 'bata lokaci ba nasrin ta cire maganin cikin kwalin duka ta balle ta watsa a bakinta ta kora da ruwa suka cigaba da hirarsu da aunt nata da ta kasance k'anwar momyna Nasrin ta soma jin jikinta ya soma jik'ewa a kid'ime tace" aunt Maijidda kinyi har na soma ruwa. "! Tace" Naki wasa ne Na fada miki kyawun maganin to tunda hakane bari in tafi in barki ki shirya sosai." Ta fada tana mik'ewa tsaye hade da daukar Jakarta Nasrin tabi bayan ta suna sallama aunt ta tsaya tana kallonta tace"Sai kiyi kokarin karb'ar kudi masu kauri a hannunsa domin yau nasan akwai shagali." Nasrin tasa dariya hade da kama hannunta aunt tace"Wallahi aunt dole in karb'ar miki kudi toshiyar baki ke dai Allah yasa kwalliya ta biya kudin sabulu." Sallama sukayi cike da farin ciki ita kuma ta koma ciki tana ji yanda Abu ke zuba jikin pant din ta wayarta ta dauka ta fara kiran number shi yana ofis cikin kasuwa suna shirin zuwa banki domin shigar da wasu kudi yaga kiran sharewa yayi ya cigaba da rubuce rubucensa Nasrin ta dunga kiran wayar cikin takaici ya daga yana fadin"Ya akaiyi ne." ? Cikin kwantar da murya da kissa tace."My Man tashe zaka shigo ne."? Tsaki yace." Menene me zakiyi min kamar gaske kina tambayata wani Abu." Ta danne b'acin ran dake taso mata tace"Kai dai ka fada min yaushe zaka shigo zanyi maka tanadi." " mtwssss! Ya ja tsaki ya kashe wayarsa mugun haushinta yake ji." Rike baki tayi tana kallon wayar tace"lallai wannan guy sai nayi masa da gaske wai shin haka yake wa wancan banzar ko kuma ni yakewa haka."!? Bata da mai bata amsa sai kawai ta shige kicin ta fara shirye-shiryen Dora abinci kamar gaske. Hanifa kam a galabaice ta nufi toilet cikin tashin zuciya ta wanke abunda ya fesa mata a fuska tayi wanka ta futo tana jin yanda zuciyarta take wani irin hantsulawa amai na taso mata ga wani irin jiri da take ji tasan yunwa ce da damuwa duguwar Riga mai hula ta zura a jikinta ta nufi kicin taliya sa manja da yaji take sha'awa ta Dora kan gas tana tsaye ta dahu ta tace a plate ta juye Wai ita da take gudun kifi yanzu shi take so frigi ta bude ta dauki na gwangwani guda daya ta futo parlor ta zauna tana ci tana ya mutsa fuska gefe guda kuma tana tunanin yanda Khalid yau ya sassauta mata sau daya KACAL yayi ya k'yaleta abunda bai taba faruwa ba kenan tunda sukayi aure idan ya hauta sai yayi sau uku sai hudu gaskiya tayi mamaki da hakan wata zuciyar tace mata bakya ganin yayi sabon aure ne ai dole ki samu sauki sai kawai ta yarda da hakan...... To ko da ta gama cin abincin kwanciya tayi bacci mai nauyi ya dauketa. Mai cike da mafarkai marasa dadi da kan gado. Ko da ya shigo gidan bai ko ina ba sai part dinshi yayi wanka ya shirya jikinsa cikin kayan shan iska yana kallon kiran Nasrin na shigowa wayar shi ya shareta duk da cewar har yanzu yana jin masifaffiyar sha'awa da take damunshi dalili bai yi sex kamar yanda ya saba ba, zama yayi cikin kujera yayi ciye-ciyensa ya kunna kallon yana kallon wani american film Nasrin ta shigo cikin wasu irin damammun kaya kallonta yayi ya dauke kansa jikinsa ta zube tana shafa sajansa tace"My man kana jin kiran wayata kaki dauka why."! ? Hannunta ya cire yana fadin"K'yaleni don Allah." Hannu ta Kai ta damk'i joystick dinshi tana matsawa ya sauke wata rikitacciyar ajiyar zuciya ya kalleta yana kankamce idonsa yace." Kika sake kika rikita ni wallahi sai na bata miki rai ki k'yaleni kije ki rike abinki." A shageabe tace"Zo muje bedroom kaga wani abun mamaki." Dauke kansa yayi ya mayar kan TV ta shiga shashshafa masa jiki cikin wani irin salo ya juyo yana kallonta da idanunsa Wanda suka sauya cije lebanta tayi tana masa wani shu'umin kallo Brest dinta ya tsurawa ido yana kallonsu a rikice ya shiga murzasu yana nishi ta soma kokari cire masa rigar jikin sa duk sun rikice ita dashi Khalid ya haye kan Nasrin cikin futar hayyaci yafa aiki abun mamaki yaji santsi da dadi yana juya joystick dinshi sosai yake sakin ihu! Kamar yanda aunt Maijidda ta fad'a Khalid ya rike sosai yake sasakar Nasrin wacce ta sare sa lamarin tun tana taimakon shi har ta daina ta dawo kuka da rokon ya k'yaleta gogon ko a jikinsa yi yake yana sambatu kamar yanda yakewa Hanifa haka yayi ma nasrin sau hudu yayi ya samu saukin abunda ke damunshi wanka yayi ya futo ya tadda ita tayi wurjajan a gurin yace." Ko bai isa bane. " ? Wuf tayi ta mike tana fadin"Ya isa haka wannan jaraba haka." Tsaki yaja yace." Dama me kika iya raguwa kawai." Nasrin dai bedroom dinshi ta shiga tayi wanka tana mamakin maganin nan lallai gaskiyar aunt Maijidda idan zaka futar da kudin ka ka siyi Abu mai kyau to babu shakka zakaga dai-dai tunda sukayi aure da Khalid bai taba yi mata irin wannan ihun ba kai bai ma ta'ba dadewa a kanta ba irin na yau taji dadin yanda yake ihu yana sambatun kiran sunanta tana ganin kafin maganin ma ya kare aiki zata siyi wani..... Ta futo tana wata irin tafiya zama tayi jikinsa tana langwabe wa tace"My Man kudi nake so."? Hankalinsa na kan TV yake "Me zakiyi dasu."!? Shuru tayi tana tunanin abunda zata ce masa yace." Tunda baki da abunda zakiyi dasu bazan bayar ba." A shagwabe tace"Zan gyara jikina ne yanda zakaji dadinsa sosai." Yace." In dai don wannan ne zan bayar." Rungumeshi tayi tana kiss dinshi shi kam hankalinsa na kan Hanifa yana so yaje ya dubata yana kuma jin haushin irin rashin kunyar da take masa Tunda dai Yanzu ya samu saukin sha'awarsa tasha zamanta...... Khalid dan jaraba cikin dare da ya farka haka ya sake haikewa Nasrin ta dunga kukan wahala shi kuma yana kukan dadi......... *** Rayuwa kenan Hanifa ta zama abun tausayi gaba da baya cikin jikinta ya shiga wata biyar har ya soma futowa dake tana da hifs da best duk sai ya shanye kadan mararta ta d'aga ta sake wani uban haske da kyau fatarta luwai luwai idan ka kalleta sai ka rantse da cewar tana cikin kwamciyar hankali khalid kuwa sai yayi sati biyu uku bai shiga part dinta ba ya fi shiga da daddare in ya dawo daga yawonshi ya dubata ba tare da ta sani ba yayi fucewarsa Sam yanzu baya sha'awarta tunda yana samun biyan bukata gurin nasrin ga ni'ima gashi a tsuke take tsam! Amma kuma duk sanda ya tuno da ni'imar jikin hanifa mai dumi da sanya zautuwa kwana yake kan Nasrin yana sambatu da kiran sunan hanifa Nasrin bakin ciki kamar ya kasheta don akwai sanda yana sex da ita yana kiran sunan hanifa bakin ciki kamar ya kasheta bayan ya gama ya futa ne kawai ta nufi part din Hanifar har cikin kuryan d'akinta lokacin ta futo daga toilet ta dauro alwala kawai ta ganta Tace." lafiya."? Nasrin tace"Ke banza kar ki dauka wata tsiyar ce ta shigo dani gurinki gargadinki nazo yi idan ke mayya CE kin cinye wa Khalid kurawa to ni nafi karfin ki shegiya mutsiyaciya sai muna tsaka da yin sex cikin nishadi zai dunga kiran sunan ki mayya kawai."! Hanifa ta saki baki tana kallonta da mamaki ta kasa fahimtar inda maganar ta ta dosa Nasrin din ta futa tana zage-zage. Sallah kawai ta tayar tana mamakin lamarin. Duk wannan abunda ake Khalid bai San da zaman ciki jikin hanifa ba Nasrin kuwa dama 'kaida ne kafin yayi sex da ita kullum sai ya bata 'kwayoyi ta had'iya sannan zai fara akan wannan tsarin suke da ita aikuwa ta hada wata Uwar kiba Khalid ba wannan ne gabanshi ba shi dai indai zai zo yaji komai zam-zam Shikkenan Nasrin idonta ya bude da shaye-shayen maganin mata iri-iri na Hausa da na bature ta sha ta tura a gabanta Khalid ya hau yaji dadi shine burinta.............. Tana zaune ya shigo dakin cikin k'ananun kaya da key a hannunsa da alama futa zaiyi tsayuwa yayi bakin kofa yana kallon yanda tayi wani shirim ! A zaune ya karasa cikin parlor sosai hanifa ta daga kanta tana kallonsa batace komai ba. Babu yabo babu fallasa yace." Ke wai me kike cine kike wannan Uwar 'kibar haka." Hanifa ta sake kudundune jikinta cikin hijab tana dauke kanta daga kansa hijab din yake kokarin cirewa ta rike ranta a bace tace"Wai menene haka. "!? Fizgewa yayi yana tsare ta idonsa yace." Wani abun ne ki bude jikinii malama yarda dake ba." Zatayi magana ya cire hijab din ya jefar dashi jikinta yake bi da kallo mussaman k'irjinta ganin yanda suka sake girma suka tunbatsa ya sauke ajiyar zuciya yana me tsurawa cikinta ido gabansa ne yayi wata irin fad'uwa ya dago da sauri yana kallon fuskarta yace." Yes! am Surprise!!! 'Kasa tayi da kanta ya sanya hannu ya d'ago ha'barta suna kallon juna fuskarsa a mutukar murtuke yace." Ciki ne dake."? Shiru tayi tana kifkifta idonta gabanta sai wani irin fad'uwa yake...... Hannunta yaja suka shiga bedroom ya dage rigar yana kallon yanda cikin ya futo sosai wani irin naushi ya kawai bangon dakin! Yana wani irin huci ya juyo a fusace! Ya kifa mata wani bahagon mari Wanda ya sanya hancinta ya fashe ya fara zubo da jini...... Idanunsa a kankance yace." Don Ubanki yaushe haka ta faru? Me yasa baki Sanar min ba har sai da yayi kwari ni zaki munafurta!.!" Yafad'a cikin wata mahaukaciyar tsawa zubewa tayi a gurin tana kuka hannunta dafe da hancinta dake zubar da jini..... Kaiwa yake yana kawowa yana Neman mafuta amma gaskiya yarinyar nan ta shammace shi! Parlor ya futa kamar wani zararre ya dawo dakin wayarshi ya Ciro aljihun wandon dake jikinsa ya fara kiran Wani abokin shi mai suna Dr mansur yace." Dr ganinan zuwa a hospital zakayi min wani aiki emagency." Wayar ya kashe ya haure ta da kafarshi dake sanye da wani mugun takalmi yace." Tashi don ubanki muje a cire shi bana sonshi I hit it."!! Tana kuka tace."babu inda zanje a cire min ciki ni ina son kayana." Ya zura hannu cikin aljuhu zuciyarsa na tafarfasa yace."Ok me kike nufi kenan."? Shiru tayi yayi wani irin juyi a fusace ya sake haurinta da kafarshi wannan karon sai da ta kusa fad'uwa yace."Zaki tashi muje ko kuma sai na raunataki a gurin nan ni zan zubar da cikin da kaina yanzu yanzu." Tace"Khalid ko kashe ni zakayi bazan bari ka zubar min da ciki ba saboda ban sani ba ko shi kadai zan Haifa a duniya saboda haka duk abunda zakayi sai sai kayi." ! Tana kuka take maganar......... "Okey!okey!!! Abunda yake fad'a kenan yana d'aga hannu bakinsa na rawa yace." Na fahimta yanzu kina so in zubar miki dashi ni da kaina ko? Okey!! Okey! Ya fara cire blet din jikinsa da sauri ta yunk'ura zata gudu. K'afafunta ya kwarfo ta fad'i gurin Allah ya kiyaye bata fadi kan cikin ba dukanta ya shiga yi yana fadin"Dake da baby dake cikin ki sai na kashe ku."!! Ni zaki rainawa hankali ni zaki raina ki dauki ciki har yayi kwari ban sani ba zakici ubanki." Dukanta yake ta koina tana karewa hade da rokonshi yayi hakuri ko a jikinsa a lokacin idan aka kirashi da mahaukaci ba'ayi kuskure ba don ba ya cikin hayyacinta...... Lafta mata blet din yake yana fadin"Na tsane ki Sai na sabautaki."!! Wani irin wawan hauri ya Kai mata kan cikin ta kwala 'kara take ta sume a gurin jini ya fara zuba yana bin tayel din daki...... Ganin bata motsi kuma jini na zuba ya mayar da blet dinshi a fusace ya futa daga gidan Yana kokarin shiga motarshi Hjy Zainab da Nasrin suka futo da alama ta kawowa 'yar tata ziyara ne ko kallonsu baiyi ba balle ya gaishe da hjy Zainab din ya figi mota ya bar gidan cikin tsananin b'acin rai da damuwa. Hjy Zainab tace"Anya wannan yaron yana da kirki kuwa Nasrin tace"Mamy babu lafiya ba kiga yanda ya futo bane cikin b'acin rai da damuwa."Hjy Zainab din tace"Muje dai yau ki kaini in sake ganin yarinyar nan." Nasrin tace"Mamy kiyi tafiyar ki don Allah wallahi bana kaunar abunda zai hadani da ita." Murmushi tayi tace"Muje dai mu gani tunda ya futo da b'acin rai tabbas akwai abunda ya faru." Suka nufi part din Hanifa sallama suke yi shiru kai tsaye suka nufi bedroom dinta abunda suka gani yayi mutukar basu tsoro da sauri Hjy Zainab tayi kan Hanifa tana fad'in "Innalillahi!! Nasrin tace" Mamy karki ta'ba wallahi idan mutuwa tayi akazo bunkice aka ga hannun ki Shikkenan ta shafeki zo muje kawai." A tsorace suka futa daga dakin nasrin ko a jikinta addu'a ma take Allah yasa Hanifar ta mutu su huta Hjy Zainab ta shiga mota tana mamakin al'amarin tabbas dukanta Khalid yayi ga jini na zuba da akwai matsala sosai ga ciki ta gani jikin yarinyar wata zuciyar tace ko taje ta Sanar da kawarta abunda yake faruwa domin dai yarinyar duk irin kiyayar da suke mata bai kamata su bari ya kasheta ba, kai tsaye ta nufi gidan su Khalid din Mamy ta ganta da damuwa tace"Da'alama dai kina cikin damuwa." Hjy Zainab ta zauna kan kujera tana fadin "Wallahi kuwa ." nan ta warware mata abunda ke faruwa Mamy ko a jikinta Tace " Duk abunda yayi mata dai-dai ne ko kin manta ne dama nace miki bana son hada iri da yarinyar wallahi idan cikin ya zube zanfi kowa jin dadin hakan." Hjy Zainab tace." To Allah ya sawake dama bana son wani matsalar ta afku ne yarinya ta na cikin gidan Kinga Dole sunanta zai futo. "mamy tace" Ki kwantar da hankali ki babu abunda zai faru ni so nake ma wahala tasa yarinyar ta gudu da k'afafunta." Hjy Zainab ta mike tana fadin"Yamma tayi ni kam na tafi Allah ya kyauta." Mamy ta rakata gate sai da ta shiga motarta ta futa daga gidan saman ta koma ciki tana addu'ar Allah yasa cikin ya zube kowa ya huta. Tare suka shigo da Dr mansur ya tsaye kanta hannunsa zube cikin aljihun wandon dake jikinsa fuskarsa babu rahama ko kadan Dr mansur yayi tsugune Gaban hanifa da tayi dogon suma cikin damuwa Dr ya kalli Khalid din yace." Guy banji dadin ba wallahi me yasa baka bari anyi komai cikin sauki da nutsuwa ba ka duba ka ga irin jinin dake zuba jikin yarinyar nan tana da karamcin shekaru daga ni kuma babu wadataccan jini a jikintai duk inda mace take INA tausayin ta saboda ita ta kawo ni duniya mata suna da rauni a kanmu gaskiya na tausaya mata. A fusace! Yace." Kaga Mansur zakayi aikin ko ko tausayi zaka tsaya nuna min idan baza kayi ba zan dauko wani yanzu." Mansur ya gyada kansa yana jin takaicin yanda Khalid din ya gwada rashin tausayinsa kan yarinyar taimakon gaggawa ya fa yi mata jinin dake zuba jikinta ya fara tsayawa kafin ta farfad'o nufashinta na futa sama-sama Dr yace." Ta dawo mu bari zuwa anjima zamu je can hospital domin dubawa shin cikin ya zube ko kuma yanan." Yace." Kaga Dr yau yau nake so a futar da cikinan ko nawa ne zan bayar bans bukatar zaman cikin nan jikinta" Dr mansur yace." Normal ne ka kwantar da hankalinka zanyi kokarina kan hakan." Ajiyar zuciya ya sauke yana me tsurawa fuskarta ido wani irin tsanarta yake ji cikin zuciyarsa babu shakka ta shammace shi kusan awarsu guda suna tattauna maganar ta Budd idonta Tana kallon dakin na juyawa da ita zumbur ta mike tana shafa cikin ta Dr yayi saurin zuwa gurinta Khalid din ma zuwa yayi ta fasa kara tana nuna shi tare da fad'in"Ka taimaka min zai kasheni da duka wai sai ya zubar min da cikina wayyo Allah na na shiga ukuna wayyo Allah na! Ka taimake ni ka kawo min dauki Allah ka shiga cikin lamurana."! Tana kuka take fadin maganar makogwaronta ya bushe Kama's! Dr yaji wani irin tausayin ta ya lullub'e shi tabbas yarinyar na bukatar taimako kuma zai taimake ta ko ta halin kakane yace." Ki kwantar da hankalin ki kome zaizo da sauki Insha Allah. " Khalid din yace." Kaga Dr mansur meye abinyi yanzu nifa bana son bata lokaci a banza." Dr mansur yace." Zamuje hospital ne."! Hanifa tayi yunk'urin mik'ewa take ta yanke jiki ta fad'i cikin jinin da ya bata dakin Dr yace." Maza ka dauketa babu jini a jikinta a halin yanzu tana iya shiga cikin muguwar matsala." Khalid yw cicibeta suka futa da sauri Dr din ya bude masa mota ya shifa Dr ya zauna mazaunin dravar yaja motar suka futa...... Duk akan idon Nasrin ta saki labulen tana Jan tsaki a fili tace Allah yasa ta mutu kowa ma ya huta....... Jini aka sanyawa hanifa Leda uku Khalid sai kaiwa yake taba kawowa duk ya rasa abunda ke damunshi gashi Dr mansur din ya'ki yayi masa kyakyawar magana shifa Yanzu babban abunda ke damunsa shine yaga babu wannan cikin na jikinta in yaso ko meye ma sai ayi shi kuwa Dr mansur duk bata wannan yake ba ta lafiyar Hanifar yake ciki tunda ya kai matakin watanni biyar bazai iya zubar dashi ha Allah ya Riga ya fara fidda hallitar shi ko da yayi mata scaining ma yaga cikin nanan yanda yake zubar jinin ne ya sanya bakin mahaifarta ya bude amma hakan bazai kawo matsala ba insha Allah zata haihu lafiya dole Khalid din ya dauki hakuri don shi kam bazai iya zubar da cikin da ya kai wannan mataki ba........ Yana zaune a reception ya rufe fuskarsa da tafin hannnunsa Dr ya dafa kafadunshi ya bude fuskarsa da take a hade kamar Wanda aka aikowa da mala'ikan daukar rai ya mike tsaye da sauri Dr mansur yace." Khalid INA son muyi magana da Kai ta fahimta." Yace." Wace irin magana ce kawai ka fad'amin kayi aikin da NASA ka ko kuwa."!? Dr mansur yace." Nayi muje ofis nayi maka bayani." Ajiyar zuciya ya sauke ya bi bayanshi zuwa ofis din. *7/2/2029* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *72* ''Yaya hakane wai me yake faruwa ne na shigo ina ta sallama kuna hayaniya. " ya fada yana me karasowa cikin parlor Hafiza ta karasa kusa dashi tana masa sannu da zuwa ta karbi k'aramar jakar dake hannunsa...... Mamy tace"Wai baza kuyi shiru bane kunaji ana magana." Khalid dake gasawa Khalisat maganganu masu zafi ya juyo yana wani irin huci! Yace." Mamy bakya jin abunda take kirana dashi wai jahili inace ko wani taji yana kirana da wannan sunan sai inda k'arfin ta ya kare amma da kanta take kirana da jahili daga yau babu ni babu ita."!!! Ya fada da wani irin b'acin rai yana niyyar futa Khalisat din tace"Sai me? Duk me sonka shine zai Fada maka gaskiya kayi ba dai-dai ba anyi maka magana kanawa mutane rashin mutumci to duk abunda zakayi Kay....... Kafin ta karasa maganar suka ji rigijib!! Ya yanke jiki ya fad'i bakin kofar..... Da gudu Alhaji Tijjani ya karasa gurin yana fad'in "Innalillahi wai me yake faruwa ne kun barni a cikin duhu Ku fada min kunaso Ku kasheshi ne kunyi taro dangi akansa sanin kanku ne daga ranshi ya b'aci yake fad'uwa dukanin sai na bata muku rai."!! A fusace yake maganar.... Hafiza ce ta tafi da gudu ta dauko ruwa a friji mai sanyin gaske jikinsa na kyarma ya zuba masa a jiki, duk sukayi cirko-cirko musamman Mamy jikinta yayi sanyi tana addu'ar kar Allah yasa al'amarin ya dawo kanta Khalisat kuwa ko ajikinta tana ganin zalinci ne Khalid ya aikata kan yarinyar da San zuciya dole kuma ya girbi abunda ya shuka gaskiya ce kuma dole sai ta fad'a masa duk irin cin mutumcin da zaiyi mata yayi.......Sai bayan Khalid din ya dawo ne Alhaji Tijjani ya kalli Mamy dake tsaye yace." Mai ya faru." Mamy tayi shiru Khalisat din ya kalla yace." Naga kin fi kowa za'kewa kan lamarin sai ki fada min abunda ya faru." Ba tare da wata fargaba ba ta fara magana" Dady Khalid sai yayi Abu na rashin kyautawa sannan yace baza a fada masa gaskiya ba duba fa ka gani dady yarinyar da ta yi masa komai a rayuwa tayi masa hallaci ta bar iyayenta saboda shi shine zai saketa haka wai saboda tana dauke da cikinsa........ Alhji Tijjani yaji wani iri ya kalli Khalid din da mamaki a fuskarsa yace." Myson da gaske ka saki yarinyar nan." Yana wata irin zufa yace." Dady meye amdaninta na saketa domin bazan iya zama da ita tana cutata ba nace ba Yanzu zan haihu ba ta dauki ciki ban sani ba yayi wattani a jikinta Dole In dauki mataki a kanta." Girgiza kansa yayi ba tare da yace ma Khalid komai ya juya yana kallon Mamy dake zaune kan kujera tana kallonsu yace." Kawai saboda ya saketa zaku taru Ku kasheshi."! Mamy taji gabanta ya fadi tasan za'a rina tace"Tunda ka shigo kaji bakina cikin maganar."!? Hannu ya dafa mata a fusace yace. " Banji bakin ki ba amma kin Tara yaran ki kuna yi masa hayaniya ina ruwanku don ya saketa ? Ku kuke zauna masa da matar ko kuwa."!? Duk sukayi shiru ya kalli Khalisat dake faman bata rai yace." Kan wannan lamarin zan iya sakin Mahaifiyar taku wallahi idan kika 'kara zuwa har gida kika d'aga masa hankali bakwa ganin lalurarasa ne? Idan ransa ya b'aci yana fad'uwa idan da kararar kwana zai iya rasa ransa garin haka saboda dukaninsu kar wacce ta kara zuwar min gida idan ta San tazo da zumar ta bata min rai ne. Ke kuma."! Ya fada yana nuna Mamy da hannunsa rai a bace yace. " auran ki na girgid'i mutukar zaki cigaba da Tara yaran ki kuna abunda kuke so wa yarona babu shakka zaki sha mamaki don haka ki kiyaye. "!!! Mamy ta mike ta bar gurin tana kukan bakin ciki tasan halinsa babu abunda bazai iya aiktawa ba. Khalisat da Hafiza jikinsu duka yayi sani jin abunda mahaifin nasu ya fada kan Mahaifiyar tasu shi kanshi Khalid din jikinsa yayi sanyi da irin hukunci dadyn nasa.Yace." Ko wacce ta bar min gida yanzu-yanzu." Suka mike duk zuciyoyin su babu dadi suka futa a tare ya dawo da hankalinsa kan Khalid din yace." Myson banji dadi ba da ka saki yarinyar nan wai shin duk ina son da kake mata ya tafi." ? Yace." Dady har yanzu ina son yarinyar kawai wannan cikin na jikinta ne bana so."! Shiru yayi yana nazarin maganar sa yace." Myson ni kuma tun ba a haifi abunda ke cikin ba naji INA sonshi ina son k'ananun yara ka hak'ura ka dawo da ita." Girgiza kansa yayi yace."Dady ka k'yaleta kawai sai na koya mata hankali tunda ta rusa min tsarina." Yace." Shikkenan myson yanzu ina yarinyar take. "!? Daga kafad'a yayi alamun bai sani ba." Shiru yayi tabbas al'amarin yazo masa a bazata kuma baiji dadinsa ba kawai dai zaibi yaron nasa kamar yanda yake so.... Cikin tsananin damuwa Abbakar ya warwarewa Mahaifiyar shi duk abunda yake faruwa kuka sosai take tana fadin"Amma dai wannan yaron mugu ne wallahi shi ba Dan halak bane yarinyar nan na ganin ibtila'in rayuwa."!!! Asalamiyya ma ta tausayawa kawarta ta tana kuka tace"Ya Abbakar ka kaini gurinta don Allah." Yace." Zamuje sai gobe insha Allah. " suna tsaka da maganar Malam Dahiru ya shigo mahaifin su Abbakar kenan ya zauna yana tambayar ba'asi Abbakar ya fada duk abunda ke faruwa ya jima yana jajanta abun daga bisani yace." Allah ya sa haka shi yafi alkairi ga yarinyar amma gaskiya sun gwada rashin imani kanta kuma Allah zai saka mata zan samu abokin mahaifin yaron Insha Allah shi mutumin kirki ne zamuyi maganar idan da yiwuwar ta koma dakin mijinta sai a sasanta amma dai Dole za mu kaita gaban iyayenta ta nemi gafararsu duk wannan abunda ke faruwa da ita hakkin su ne." Ummu tace"Haba malam mutane suyi wannan abun kace a sasanta gaskiya kar kayi wannan maganar kawai yarinya a mikata ga iyayenta." Yace." Za'abi komai cikin sauki insha Allah. " Abbakar kuwa mik'ewa yayi ya bar gurin jin irin abunda mahaifin NASA yake fada ya San halinsa da saukin hali yana ganin tunda yarinyar ta kufce daga hannun Khalid din bazai bari ta koma ba don abunda akayi baya shi za'a maimata........... Tana sanye da atampa Yar Ingila duk aikin Dr mansur ne ya dinko mata kaya sosai ta warware sosai tana zaune gefen gado tana shan tea Abbakar suka shigo shida Asalamiyya da Ummansu har da malam Dahiru fuskarta ta saki sosai tana jin farin ciki take musu barka da zuwa Ummansu Asalamiyya tace"Masha Allah jiki yayi sauki hanifa sannu kinji." Har kasa ta sakko ta gaishesu ta koma ta zauna da kyar cikin ya kara futowa Dr mansur ya shigo da wasu takkadu a hannunsa yana nunawa Abbakar yace." Komai normal insha Allah zata haihu Lafiya yanzu zaku tafi gida da ita sai a cigaba da kula da ita bayan sati biyu ka dunga kawota INA mata awo kafin lokacin haihuwar ta ta." Abbakar ya mik'a masa hannu yana godiya sosai Umma tace"Dr mungode kaji ko. Allah ya saka maka da mafificin alkairi. " Dr yace." Umma kar ki damu ai duk yiwa Kaine aikin lada ne Allah ya dauketa Lafiya." Malam Dahiru ya mika masa hannu yana masa godiya Suka fito tare Asalamiyya ta Dan rike kafadar Hanifa dake tafiya a hankali suna magana k'asa-k'asa duk wannan abun da yake faruwa Hanifa ba tasan Khalid ya saketa ba Dr dai yace mata baza ta koma gidan Khalid din ba sai ta haihu shiyasa ta kwantar da hankalinta. Dake ana aiki cikin asibitin waje Abbakar yayi parking din motar shi suka futa bakin titi lokacin ne kuma motar Khalid ta giftasu da gudu a hankali ya tsayar da motar ya dai-dai ta mirror din motar yana hangensu Abbakar ya bude mata mota ta shiga wani irin tsanin kishi da bakin ciki sukayi masa dirar mikiya ga cikin dai ya girma ga Abbakar na cigaba da cin amanar sa wato sun mai sheshi shashasha Wanda bai San abunda yake ba, tun lokacin da abun ya faru yayi tunanin Abbakar din zai neme shi yaji shuru yau tsawon sati biyu kenan ko a waya abbakar bai neme shi ba shima yana sane ya share lamarin sa da ita Hanifar yana ganin son da take masa zai sanya ta neme shi amma abun mamaki shuru komai yake k'arfin hali yake, yana kallon motar Abbakar din tazo ta wuce da gudu ya girgiza kansa ransa a mutukar bace ya juyar da kan motar parking yayi ya futo yana taka 'kasa da k'arfi ya shifa ofis din Dr mansur din.... Kawai yaga mutum tsaye a kanshi yace." A'a my friend Kaine bisimillah. " ya fada yana nuna masa gurin zama. Hannu ya daga masa yana ya mutsa fuskarsa yace." Ina hanifa take." ? Dr yaji maganar wani irin yace."Khalid ban fahimce ka ba."!? Hannu ya d'aga masa yana huci yace." Dr mansur Ashe za'a iya hada baki da kai a ci amana ko."!? Dr yace." Khalid zauna muyi magana don Allah. " a fusace yace." Ba zama ne ya kawo ni ba kan idona komai ya faru Abbakar ya daukar min mata ko."!? Dr yace." Ka gyara lafazin ka kar ka fada fushin mahallici yarinyar da kake magana akanta kar ka manta da cewar ka saketa."!!!! Khalid ya tsira masa ido cike da takaici da damuwa ya juya a fusace ta futa daga ofis din." Dr yaja tsaki yana fadin"Kana yin Abu kamar wani Mara ilimi ka cuci kanka Khalid da kayi gangacin rabuwa da kamilar yarinya irin Wannan. " Khalid da kyar ya kai kanshi kasuwa ya shiga ofis ya kulle kansa ya kasa ta'buka komai sai aikin zu'kar sigari yana shawarwarin irin rashin mutumcin da zaiyiwa Abbakar sosai abun ya daure masa kai..... Wayarsa ya dauka ya nemo numbar mobson bugu daya ya daga yace." Kana ina ne."!? Mobson yace." Ina can rijiyar zaki ina duba gidan da nake ginawa." Yace." Kazo cikin kasuwar mu pls." Mobson yace." Guy babu lafiya kenan naji muryar ka babu dadi." Ajiyar zuciya ya sauke yace." Mobson Abbakar wai ni zai wa haka."!!? Mobson yace."Wani abun ne ya faru ."!? Khalid din yace." Ka Bari kawai sai kazo din." Kashe wayar yayi ya cigaba da zukar sigarin shi wacce ta zame masa kamar ruwa cikin 'yan kwanakin da abun ya faru ya koyi shanta hai'kam! Koda Mobson ya gama sauraran bayanan da Khalid yayi masa game da abbakar din yace." Guy ni a ganina wannan ba abun da zai sanya ka damu bane ina ganin a irin son da yarinyar take maka bazai bari ta auri wani NAMIJIN ba bayan haka kuma gashi ta haihu da kai kawai ka bari ta haihu kaga iya gudun ruwan sa amma gaskiya nima nayi mamakin Abbakar Wai dama son yarinyar yake kome."! Daga kafad'arshi yayi yace." Waye ya sani masa ga alamu nan ya nuna ai." Mobson. Ya dunga zagin Abbakar yana fad'in "ka k'yaleni dashi sai na bata masa rai wallahi wato da irin abunda zai saka maka kenan ace yana haikewa matarka ai ko sonta yake sai yayi maka kawaici amma saboda butulci duk ya manta abunda kayi mana." Khalid dai shuru yayi yana zukar ta barshi ranshi duk ji yake babu dadi..... Alhji Lawan ya shiga rud'u da tashin hankali lokacin da mal Dahiru ya gama zayyane masa abunda ya faru yace." Ashe abunda ya faru kenan ban sani ba saboda shi Alhaji Tijjanin saboda yasan babu dai-dai bai Sanar dani komai ba." Malam Dahiru yace." Gaskiya ne shiyasa ma ban tun kare shi da maganar ba saboda nasan bashi da fahimta irin taka." Alhaji Lawan Yace." Yanzu kace yarinyar na gidan ka ko."!? Yace." K'warai kuwa. " yace." To abunda za'ayi shine ka k'yaleta anan gurin ka har ta haihu amma maganar sasanci ka ajiye ta guri guda sosai nake so yaron ya fuskanci abunda yayi bai dace ba tabbas zai zo yana nadama daga zarar ta haihu Insha Allah zamu je can garin nasu mu damkata ga mahaifinta." Malam Dahiru yace." To Allah ya tabbatar da alkairi ya sa haka shi yafi alkairi." Sallama sukayi da juna Alhaji Lawan ya shiga ofis din Alhji Tijjani zama yayi kan wata kujera ransa a bace yace."Alhji yanzu abunda ya faru kenan baka fada min ba shin abunda yaron nan yayi ya aikata dai-dai. " Alhji Tijjani yace." Ashe ka samu labari kenan." A Dan fusace yace." Na samu labari Yanzu tunda Kai ka kasa fada min gaskiya banji dadin wannan lamarin ba. " babu damuwa a tare dashi yace."Alhaji kamar yanda ka shiga damuwa haka nima na nake jin rashin dadi bisa faruwan lamarin. To amma gurbin ido ba ido bane bazan so yarinyar ba fiye da yarona kasan dai lalurarsa ko baya son b'acin rai shiyasa ma nake kula sosai ranar da abun ya faru fad'uwa yayi Allah yasa cikin gidane dukaninsu sai da suka fuskanci b'acin rai na. Ina ganin tunda shine yake zaune da yarinyar baza mu matsa masa ba don yace baya so kan wani dalilin sa saboda haka don Allah kai ma kabar maganar kar ka jata da nisa." Alhaji Lawan yace." Kamar yanda kace abar maganar to an barta har abada tunda kai dai baka son gaskiya ina mai tabbatar maka da cewar hakkin yarinyar nan bazai harku ba. " ya fada yana mik'ewa tsaye Alhaji Tijjani ya bishi da kallo cike da mamaki har ya futa daga ofis din cigaba yayi da aikin sa yana tunanin lamarin shi kanshi yana bukatar karamin yaro a gidanshi to amma saboda kwamciyar hankalin Khalid din ya bar maganar yana ganin duk inda yarinyar ta shiga daga zarar ta haihu zai sanya a karbo yaron da ta Haifa mace ko namiji dole zasu Raine shi Tunda Dan sinna ne. **** Rayuwa kenan hanifa ta cigaba da zama gidansu Abbakar cikin kwamciyar hankali da kulawar Umma cikinta ya Kai wattini bakwai yayi wani irin girma sosai ita kanta ta sake budewa Asalamiyya tayi tai mata dariya tana tsokanar ta ita kam sai dai tayi dariya kawai cikin kwanakinan tunanin iyayenta ya tsananta a gareta daurewa kawai take wani lokacin kuwa sai tayi kuka take iya bacci tana ganin Idan tazo haihuwa mutuwa zatayi bata nemi gafararsu ba, duk sanda kuwa ta tuno da irin izayar da Khalid yayi mata yini take tana kuka su Asalamiyya siyi ta rarrashinta da kalamai masu dadi ganin halin damuwar da take shiga ne ya sanya abbakar ya siya mata k'atuwar waya mai tsada ita da Asalamiyya suyi ta danne-danne suna kallace-kallece a ciki to wannan sai ya Dan rage mata damuwar da take ciki Abbakar yana tafiyar da komai cikin tsari ko alama bai taba nunawa hanifa yana sonta ba saboda yasan tana cikin idda ne amma yana ganin daga Zarar ta haihu zai fada mata cewar yana sonta..... Komai nashi ya sanja yayi ki'ba sosai Allah ya sanya masa albarka harkokinsa sai bunkasa suke yanzu haka wani irin mahaukaci gida yake ginawa can unguwar tudun Yola kusa da gidan Khalid din...... Tsakaninsa da Khalid din kuwa lamarin yayi tsamari sosai Khalid yake gaba dashi don sau tari Yana shiga kasuwar tasu domin chanjin kudi yakan karasa b'angaran su Khalid din domin su gaisa Khalid ko kallonsa bayayi wani lokacin ma idan ya hango zuwansa ta CCTV CAMERA sai yace kar a barshi ya shigo Abbakar tun baya ganewa har ya gane shima sai ya rage zura jikinsa yakan kira Khalid din a waya idan ya ga dama wataran ya daga wataran kuma haka wayar zata karaci ringing dinta yana kallonta bazai dauka ba.......... Hannusa rike da wata k'aramar jaka dake sha'ke da dollos ya shiga gidan..... Ganin fuskarsa a murtuke sai ta shiga taitayinta ta lura tunda ya saki matarsa yake mata wannan shan k'amshin hannunsa ta kalla tana wani irin murmushi ta karasa tana masa barka da zuwa...... Bedroom dinshi ya shiga tabi bayansa jakar hannunsa ya aje kan bed ya fara kwance agogon hannunsa ta karasa tana fadin"My sugar yau ka dawo da wuri.'' Ummm! Abunda yace kenan ya aje agogon zama yayi ya fara cire takalmin kafafunshi cikin rashin zuciya ta sunkuya tana tayashi cirewa kallonta yake ransa duk a bace tsaki yaja ya fuzge k'afafun shi safar ya cire ya watsar gurin ya nufi toilet. Tabi shi da kallo na mamaki girgiza kanta tayi tana cizon ya tsaya Khalid shegen mutum ne tarasa yanda zata bullo masa sai botsare-botsare yake mata jikinta na kyarma ta zauna kan bed din jakar da ya shigo da ita ta fara budewa zare ido tayi ganin dalolin america dauri-dauri tayi saurin rufewa jin motsinsa tunani take ya za"ayi ta kwashi rabonta. *9/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *82* Cike da tashin hankali suka nufe shi mahaifin nasa ya dago shi ya rungume a jikinsa yana salati da sauri khalisat ta dauko ruwa me sanyi ya karba yana yayyafa masa a fuska minti biyar ya sauke ajiyar zuciya a hankali ya bude idonsa yana jin wani matsanancin ciwon kai daya bayan daya yake kallonsa kafin ya tsaida idonsa kan dady nasa bakinsa sai motsi yake yace." Dady da gaske ne."!? Duka suka bishi da kallo gabansu na fad'uwa duka suna jin tsoron surutai sambatun sa..... Wani irin murmushi yayi mai ciwo ido jazur yace." Ni za'ayi ma haka ! Matata za'a aura da aure na a kanta fa!! Dady wai dama ana haka? Yarinyar nan fa matata ce wai me nayi mata ne ta tsane!! Ta tsaneni ni kuma ina kauntar ta ta dady kayi wani Abu akai zan iya mutuwa saboda kaunarta."!!! Surutai yake marasa kan gado Wanda ya sanya mamy dinsa zama kan kujera tana matse hawaye saboda tsabar fargaba da take ciki khalisat da dady din addu'a kawai suke tofa masa yana kara surutai ya dunga kallonsu da mamaki! Yake fadin dady Ku daina mun addu'a da hankalina ba mahaukaci bane."!!! Fasu basa ba sai yayi shiru da bakinsa yana kukan zucci.... Alhji Tijjani yace." Idan dai yarinyar tayi sanadin Khalid bata kyauta ba a rayuwa mutum nayin laifi ya bada hakuri ko wane Dan Adam ajizi ne Allah ma munayi masa laifi ya yafe mana balle Dan Adam ina ji a jikina kamar akwai abunda zai faru nan gaba." Mamy tace"Idan da yarinyar zata kalleni da kima da mutumci to zan tunkareta in nemi alfarmar ta kan lamarin gaskiya nasan bazata kalleni da mutumcin komai ba saboda irin zaman da nayi da ita nagane yanzu nayi kuskure babba wallahi ina nadamar abunda na aikata mata ina jin kunyar ranar da zamu hada ido da ita." Yace." K'arshen magana itace Neman izini gurin mahaifinta duk da nasan da cewar Abu ne mai wahala ya amunce amma zamu gwada mu gani ko Allah zai sa a dace." Kansa a kasa. Duk yana jin irin maganganun da iyayen nasa suke yasan suna cikin damuwa da tashin hankali tunda ma farin cikinsa shine nasu duk ranar da ya kasance cikin tashin hankali sukaj rasa nutsuwar su akwai yaji ya fara fad'ar Kalmar innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! Cikin zuciyarsa take ya soma samun nutsuwa a tare dashi ya kallesu cikin sanyi murya yace ." Dady mamy duka Ku kwantar da hankalin Ku insha Allah sanya a cikin raina zan roki ubangji ya yaye mun hakika nasan ni mai laifi ne ta ko wane b'angare to amma Alhmdullahi Allah nagode masa da bai sa na taba had'a shi da wani ba shine dai babban laifin da bawa yakewa ubangji sa Idan matsalar ilimin addini shike damuna da yardar Allah zanbi malamai zan samu ilimi na addini kamar yanda na fada a baya domin in ingata rayuwata na gaji da kallon da jama'ar gari suke mun na jahili kuma mahaukaci dady zan cigaba da rayuwa da soyayyar yarinyar shaik cikin zuciya idan da rabon mu sake wani zaman da ita haka nake so idan kuma babu rabon haka to na barwa Allah amma tilas zan nemi gafarar mahaifinta bisa abunda ya dunga faruwa tsakaninmu dashi shekarun baya yanzu na yarda kuma na amunce da cewar Hanifa itace silar shiryuwata ." [2/22, 9:05 AM] BintuUmarAbbale: Tunda suke da Dan nasu bai ta'ba yi musu magana irin ta nutsuwa irin wannan ba sosai jikinsu yayi sanyi da kalaman nasa suma suna ganin zasu barwa Allah komai duk hukuncin da ya yanke dai-dai dady din da kanshi ya kams khalid din ya kaishe part dinsa mamy ta kawo masa abinci da magungunan sa sai da suka tabbatar da ya ci sosai ya sha maganin ya kwanta bacci ya dauke shi sannan suka futa daga dakin. Washe gari garau ya tashi jikinsa da kwari sosai yayi wanka ya kimtsa tsaf ya futo cikin dogwayen kaya agogo kawai ya d'aura ko sumarsa bai gyara ba ya fesa turare takalmi mai gidan Dan yatsa ya zura a kafafunshi ya futo kai tsaye part din iyayen nasa yana nufa. Ganinsa tsaf dashi ya kwantar musu da hankali ya zauna kujerar daining din suna gaisawa Mamy ta fara hada masa abun kari tana murmushin najin dadi yace"Mamy Nasrin bata dawo gida ba kenan. "? Tace"munyi waya da mamanta tun jiya wannan fargabar da kake ciki yasa ban fada maka ba wai zata zauna gida tsawon sati biyu zata karbi magani sai ta dawo." Girgiza kansa kawai yayi ya fara kurbar tea din. Allah Tijjani yace." Sauri zakayi Myson domin mu isa da wuri mu dawo da wuri domin zanyi baki a kasuwa." Yace." Dady ina jin kunyar haduwa da mutumin wallahi." Yace." Haka zaka daure myson komai ya wuce ka nemi yafiyarsa ka fada kasa uzirinka Idan ya amunce Shikkenan in bai amunce ba sai ka barwa Allah kamar yanda ka fada da farko." Girgiza kansa kawai yake yana kurbar tea din mamy tace." Tea kawai naga kana kurba Myson ka daure kaci wani abun ko don tafiyar da zakuyi bayan haka kuma zaka sha magani dole." Yace." Mamy bana jin zan iya cin wani Abu." Shiru tayi tana kallonsa. Ya aje cup din tare da mik'ewa Dadyn ya mike yana fadin"Myson ka cika mutum sosai da shigarka sai dai kuma cikas din daya ne wannan sumar ta kanka tayi yawa gashi babu hula." Murmushi yayi yace." Dady ka bani hular ka in sanya mana kasan bani dasu." Da sauri mamy tace bari in dauko maka." Wayar shi CE ta fara ringing abbakar da Mobson sun iso domin dasu xa'ayi tafiyar mamy ta sauko hannunta rike da hula damanga ya karba ya Dora a kansa yana dariya duka suka bishi da kallo dady din Yace." Haka nake so kullum yarona ya kasance cikin walwala kana kuma ya kasance kamili nutsatsan mutum." Yace." Dady insha Allah burinka zai cika." Mamy kam murmushi kawai take tana kallonsu suka nufi kofar futa ya juyo da damuwa a fuskarsa Yace." Mamy gashi zamu tafi banga babyna ba kuma momyna." Tace." Tana gurin Iyani yau nima banji motsinta ba mybe bacci take kasan yau an Dan tashi da sanyi." Yace. " Shikkenan mamy sai mun dawo." Tace." Myson Allah ya sa kuje lafiya Ku dawo lafiya Allah yasa a samu nasara." Ameen mamyna." Abbakar Mobson suna jingine jikin mota suka fito har kasa suka zube suna gaishe da Alhji Tijjani ya amsa da walwala a fuskarsa Mobson ne ya bude masa mota ya shiga sannan suka shiga mobson ne ke draving yaja motar suka futa daga gidan Tafiya suke suna hira sama-sama har suka isa garin gombe dama tuni Khalid ya kira Haruna a waya ya fada masa suna hanya don haka cikin Tasha suka same shi suka daukeshi zuwa gidan..... Khalid ya dunga jin fargaba da damuwa ja damunsa yana jin kunyar hada ido da mutumin to b'angaran su mobson ma hakane gwara abbakar da sauki nashi b'angaran Kyakyawar tar'ba suka samu b'angaran Abbu sosai ya saki fuskarsa suka gaisa da Alhji Tijjani kamar wani Abu bai ta faruwa ba dasu ba Khalid tunda yayi kasa da kansa ya kasa dagowa mamaki yake sosai da gannin yanda Abbu din ya kara cika da kwarjini gami da haiba domin ko lokacin da suka isa ma yana bada darasi ne ya dunga satar kallon dakin da gefen ido ko ina alkur'anai ne da littafan addini kunyar duniya ta ishe shi. Duka matan gidan da yaran gidan suka dunga shigowa suna gaishe su inno ta shigo da kwaryar fura cike a dame da ludaya a kai ta aje tsakiyar su tana binsu da kallo da bayan daya domin da Haruna ya Shaida mata cewar tsohon mijin hanifa ne yazo da mahaifinsa. Ta kalli Mobson tana nuna shi da hannu tace"Ince ko Kaine mawa'kin fitsararre Mara ta ido." Abbu yayi kasa da kansa d'abi'ar inno na damunsa. Khalid kuwa saurin dankwafar da kansa yayi cikin jin kunya. Mobson yace." Eh nine kaka da fatan mun same Ku lafiya."? Shiru tayi bata amsa ba tana nazarinsu Alhji Tijjani yayi murmushi tare da fadin"Ranki shi Dade Allah ya ja zaminki ga Khalid nan shine mijin hanifa ada Wanda tsautsayi afka musu ita dashi dukaninmu munzo Neman afuwa ne."!! Inno ta gyara d'aurin zaninta gami da gyara tsayuwarta tana kallon Khalid din da yayi tsuro-tsuro tace"Koda naji Ashe ga munafikin nan shiyasa yafi kowa sinke kai to sai ka dago kanka inga da abunda ka rud'i waccan ja'irar yarinyar ta bujire mana Mara kunya kawai."! Khalid yaji kamar ya tsaga kasa ya shige don kunya ya za"ayi ya iya hada ido da wannan tsohuwar yar bala'i . Tace." Humm! Kasan ai da kunya dole kayi kasa da kanka munafiki yanzu na gane da abunda ka ja ra'ayin yarinya ta gudar mana wannan murdewar jikin naka da iya gulma." Dariya Alhji Tijjani yayi sosai matar take bashi dariya Abbu yace." Inno komai ya wuce a daina tada maganar ji naji dadin ganin khalidu ya koma managarci mutum kuma yanzu nake farin cikin aurasu da Hanifa ina ganin shine dalilin samun nutsuwar sa." Tace"Amma dai kasan da ciwo da takaici irin haka gaskiya Alhji ba zamu munafurce ku ba ranmu ya b'aci lokacin da abunda ya faru shiyasa ma muka wofintar da yarinyar duka muka Dora laifin a kanta dalilin bujere mana ta gane ya rayuwa take ta nemi gafararmu mun yafe mata da yardar Allah shima Kuma mun yafe masa abunda yayi mana amma babu wata alaka da zata sake hadamu daku domin da lura kamar kunzo ne da wata manufa yarinya dai mun Riga mun zab'a mata miji nagartacce." Bai San sanda ya dago kansa Wanda yake ta faman sunkewa ya kalleta bakinsa na rawa kallonsa tayi tace"Kaga ja'iri ko lokacin da nace ka dago kanka ai baka dago ba amma daga jin furuci na ka dago kanka kalleni da kyau hanifa mun Riga mun bawa managarcin namiji." Wannan kalma nayi masa zafi da rad'ad'i cikin zuciyarsa shin wai dame Attahir yafi shine?? Yace." Pls kiyi duba da halin da zan shiga idan narasa ta wallahi nima managarcin namiji ne ki tambayeta kiji zata fada miki." Tace"Oh!oh! Ina naganta da zan tambaye ta e a zahiri kam cikkaken namiji ne kai amma a bad'inin ka sai mugun Abu." Shiru yayi yana me da kansa kasa Abbu baiji dadin irin maganganun da inno din ta dunga yankowa ba futa tayi tana surutai Khalid din ya d'ago kansa yana kallon Abbu cikin yanayi irin na nadama yace." Abbu Dan zatin Allah da darajar Annabi Muhammad Slw ka gafarce ni kan duk irin laifukan da nayi maka a baya hakika nagane kai din MASOYI na ne me son ingane hanya me kyau lokacin da kake taso nagane hakan Allah bai ganar dani ba sai yanzu ta dalilin auran yarka nagane abunda kake so na fahimta ina Neman afuwa gami da tafiyar ka bisa laifuka na gani ga abokaina Wanda dasu ne komai yake faruwa muna Neman afuwarka.'' Abbu yaji wani irin farin ciki da annushuwa cikin zuciyarsa ya kallesu da sakakkiyar fuska yace." Wannan ranar ita nake jira tazo gashi tazo INA da raina da lafiyata. Hakika bani da abunda zance wa ubamgji sai dai in gode masa khalidu na yafe maka dama can ban taba rikonka a zuciyata ba ina jinka a jikina sosai har yau banyi nadamar auranka da Hanifa saboda nasan da cewar kaddarace da kuma rabon wannan yarinya har ga Allah ban rike ka ba na yafe muku dukaninku." Godiya suke Alhji Tijjani yana tayasu Khalid yaji kamar an sauke masa dala da gwaron dutse yanzu sauransa Abu daya..... Haruna ne ya shigo hannunsa rike da lemuka da su ruwa ya aje futa yayi ya shigo musu da abinci tuwon shinkafa miyar taushe taji gyada da manshanu sai soyayyan naman zabi. Abba barsu domin su ci abinci a nutse Bayan sun idar da sallah ne suka sake wani zaman inda Alh Tijjani ya fadawa Abbu maganar son Hanifar ta dawo hannunsa abbu yace." Sai dai hakuri domin tuntuni ya karbi sadakin hanifa amma yana masa fatan alkairi a rayuwarsa dakin shiru yayi kowa na cikin tunani Khalid gumi kawai yake yana fad'in "Innalillahi cikin zuciyarsa so yake nutsuwa tazo masa ko kakane. Ganin irin yanayin da ya shiga ne yasa abbu din cewa" idan da bai karbi sadaki ba kuma bai furta ya bayar ba to da babu shakka zai iya umartar Hanifar da ta koma masa duk da cewar bashi da hurumi a wannan karon itake da hurumin zabar miji kuma wannan dinma da ta kawo masa ita ta Amina dashi ta banga ransa shima ya taba dashi da nagartarsa amma idan da babu wannan maganar a kasa to yana ganin zai iya sanya Hanifar ta koma masa." Alhji Tijjani ya nemi ya San ko wanene mijin take Abbu ya shaida masa da cewar yaron abokina ne Alhji Tijjani dama ya tsammaaci haka sai ya karbi maganar hannu bibbiyu yana fatan alkairi Khalid kuwa gumi kawai yake har sanda suka mike da niyar tafiya ya kasa cewa komai. Shi kansa abbu din ya tausaya masa a wannan karon kuma ya fahimci cewar da gaske yaron ya kintsu ko ga yanayin kalamansa babu shakka da babu maganar Attahir a kasa to zai iya umartar Hanifar ta koma d'akinta ko don k'aramar yarinyar ta.... Cikin gidan suka shiga domin sallama Ammi ta futo cikin hijabi tana musu sallama Khalid kuwa gaban inno ya zube ya kasa magana bakinsa sai rawa ya kasa cewa komai ita kam inno sai surutai take masa a kansa yayin da yake jin wani irin jiri da juya kudi dami ya zaro aljuhunsa ya zube gabanta ya mike taku daya zuwa biyu ya yanke jiki ya fadi gurin. *22/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *79* Wata irin tsaftatatciyar soyayya ta kullu tsakanin Attahir da Hanifa ta kai ta kawo ma a 'yan kwanakin shike dawainiya dasu gurin kaisu makaranta da dauko su ya dauki son duniya ya dora shi kan hanifa da yarinyar ta hanifa ta kwantar da hankalinta kanshi tana addu'ar Allah yasa kamar yanda ya fada din to ya zama me ta bango ma jinginar bayanta. B'angaran Khalid kuwa rayuwa tayi tsanani a tare dashi kwanansa biyar a asibiti kullum Abu guda yini yake yana surutai Wanda basu da tushe balle makama mutukar kaji shi shiru to sunyi masa allurar bacci ne allurar da ta fara zame masa matsala a tare dashi ya komai kamar wani Dan 'kwaya saboda rashin k'warin jiki duk wannan kuzarin da karsashin nasa babu shi hankalin iyayensa ya tashi mutuka mamy yini take kuka tana tu'ajibun lamarin Abu sai kace jinnu ko kuma sihiri asibitin malam Aminu kankat ne tunda sukayi bunkice kan kwakwalwarsa tabbas hakane lafiyar ta lau don haka sai suka nemi sallama mamy tana ganin ko su koma gida a jarraba na Hausa a gani to ko da suka koma gidan ma aikin kenan don idan abun ya tashi ya dunga zabure-zabure kenan yana buga kansa hade da kiran sinci amanata!! Ashe mayaudara ne! Ashe dama karya ta take bata sona."!!! Yana wannan surutan mamy na kuka da tofa masa addu'a duk ya rame ya tara gashin gwanin tausayi watarana kuma sai ya yini babu um bare um-um sai dai ya dunga kalle-kalle ko kuma idonsa ya kada yayi jazur yana hadiyar zuciya Nasrin dake tana bala'in sonsa tuni ta watsar da makamanta ta dawo gidan mamy din ana jinyar da ita sai dai watarana tana kunsar takaici da bakin ciki saboda in abun ya tashi yini yake yana kiran sunan hanifa sai dai kawai ta bar gurin saboda takaici tunda take zama kusa dashi bai taba nuna ya ganeta ba balle ya kira sunanta aikin kenan hanifa ranar kuma yini yayi yana fad'in " Eye!!matata ce! Kuma 'yata ce nine ubanta dole Ku bani iyalina."!! Dake ranar 'yan uwansa sunzo yini sukayi suna kuka suna shawarwarin ne man mafuta koda Dadyn su ya dawo daga kasuwa ya ya tadda abun da yake faruwa shima hankalinsa ya tashi d'an nasa ya rungume yana goge hawayensa da gefen babbar ringar sa rarrashinsa yake kan ya kwantar da hankalinsa insha Allah za'a dauko masa yarinyar sa budar bakinsa yace." Dady itama a dauko mun ita INA sonta dady kome ya faru damu sharrin shaidan ne dady ina sonta ina tsananin kishinta."!! Shiru yayi yana nazarin maganar Dan nasa tun ranar da sukayi sa'insa da abokin nasa kan Hanifar ya futa sabgarsa saboda yaga ya dauki lamarin da gaske shiyasa ya watsar dashi magana wani lokacin shi alh Lawan din shi ke farayi masa amma dady ya watsar dashi sosai yake gaba dashi kan lamarin. Yace." Myson wannan yarinyar ka cire ranka a kanta domun yanzu ba huruminka bace ka sake ta yau kusan shekara guda kenan baka da ala'ka da ita myson ka kwantar da hankalin ka akwai yan mata Wanda suka fita duk wacce kakeso zan tsaya maka har sai naga ka mallake ta."""" Yana wata irin zabura da zufa! Yace." Dad ya kake min hakane? Ni itace za'bi na ita nake so itace fist love dina dady tana sona! Ina sonta tsautsayi da kaddara ne nace na saketa dole ne kuma su bani matata!!! Dady jira yake yayi shiru kawai sai yaga sambatun ya zarce yi yake yana layi sai ya fara rufe idonsa yana sambatu ciki harda ire-iren tsofaffin wakokinshi da yayi ma Hanifa, kusan awa hudu cikin wannan hali kafin ya bingire a gurin bacci ya dauke shi Dukansu kuka suke dady na kukan zucci mamy tace"Alhji ina ganin a kira malamai su fara masa karatun al'kur'ani ko aljanu sun shafe shi amma wannan Abu da yake akwai rudarwa a ciki hankalina ya tashi sosai." Ajiyar zuciya ya sauke ya goge gumin fuskarsa kana yace." Babu Aljani ko kadan kawai tsabar tention ne kamar yanda likitoci suka fada Abun yazo masa a bazata! Kar ki manta da cewar Khalid tunda ya taso bai San wani Abu damuwa ba bai San samu da rashi ba kome yake so a rayuwa yana samunsa cikin sauki duk wannan abun da yake damuwa ce kawai ta saukar masa da kuma tsananin son da yake wa yarinyar nan wacce tsautsayi ya sanya ya saketa ina me tabbatar miki da cewar mutukar zai ganta a gabanshi zai dawo normal Khalid bashi da dauriyar jure kunci ko tashin hankali yayi saki ya dame shi ko ni kaina ban so ya saki matarsa ba saboda nutsuwarta gami da nagarta ta ta jure duk wasu munanan halayensa kana tayi namijin kokari ta jajurce gurin ganin bai samu nasarar zubar mata da cikinta ba tabbas yarinyar dole ne a sara mata saboda wannan kokarin nata kuma zanzo ta dawo hannunsa domin ya gyara kusa kuransa na baya.... Duk ina da labarin irin kyara da hantarar da ta samu daga b'angaran ki keda yayanki kinga kema kan wannan lamarin baki da tacewa yanzu dai itace garkuwa na samun lafiyar danki don haka sai. kine mi mafuta." Mamy na kuka take fad'in "Alh wallahi nima sai yanzu na gane kuskuren na da dai na tsani yarinyar ina ganin kamar bata da kintsi kuma bata dace da rayuwar Khalid din ba amma Dan zaman da mukayi da ita na kwanaki na gane cewar tana da hankali gami da biyyaya soyayyar myson duk ita ta jawo mata shiga yanayi na bujirewa iyaye ni da kaina zanje har gidan Alhji Lawan din in nemi afuwarta kuma in nemi alfarmarta tayi hakuri ta dawo d'akinta komai ya wuce." Alhji Tijjani bashi da ta cewa tunda dai shima Neman mafutar yake. Lamarin fa ya girmama Attahir Hanifa Mansura suna gombe yau kwanansu biyu kenan karb'ar ta ban girma Attahir ya samu daga b'angaran abbu da ammi sun yaba kuma sun amunce dashi kullum tunda suka je gombe attahir na tare da abbu a zaure yana kallon yanda ake daukar darasi manya-manyan mutane da samari matasa duk idan sun dawo daga gurin sana'arsu bayan sallah magariba suna zauren Arrama Malam Munzali suna daukar karatu sosai abun yake burge attahir shima zama yake cikinsu yana koyar wasu abubuwan. Hatta da abinci ma tare suke ci abbu hankalinsa ya kwanta da yaron sosai don haka yace baxa'aja dongon lokaci ba za'ayi komai. Wannan karon hanifa ta samu kyakyawar ta'ba gurin Ammi ta dunga murna tana zuba shagwabarta yanda take Mansura na mata dariya Ammi kuwa dake ta saba da sangarta ta bata ce mata komai. Kullum Baby Mryam na bayanta a goye wani sa'in kuma gurin Inno take wuni inno yanzu duk ta daina masifar sai lallaba Hanifa take tana fadin"Sai yanzu tayi mijin aure Haruna kuwa fada suke sosai da Hanifar yana ganin kamar koma baya ne ta auri ustazun mutum kamar attahir yana ganin bashi da wani wayewar kai dole zata fuskanci matsala ita dai kokari take su rabu lafiya maganrta Attahir kuwa tana ji babu mahalukin mutumin da ya isa ya rabata dashi domin wani irin so take masa Mara misali mutumin yayi mata ta kowace siga. **** Mamy Khalisat Hafiza sai yayar mamy din mai suna Hjy Hadiza suka dunguma gidan Alhji Lawan tare da shatara ta arzikinsu ikon Allah wai sai yau zasu je suka baby Mrym dake da watanni shida a duniya hajiya Aziza ta karb'e su hannu bibbiyu ta cika gabansu da kayan motsa baki hankali ya kwanta sosai sannan Hjy Hadiza tace"Hajiya gamu yau dai munzo ganin yarinyar Khalid sai yau Allah ya nufa don Allah a gafarce mu." Hjy Aziza lamarin sai ya bata dariya amma batayi ba sai tace"Hakane Hjy kin San komai dama sai Allah ya nufa gashi kunzo a rashin sani wallahi yau kwanansu uku a gombe amma dai ina saka ran dawowar su yau ko gobe." Jikinsu duk yayi sanyi mussaman mamy taso taga yarinyar Khalid da aketa zuzuta kamanninsu tace"Ayya! Hjy amma banji dadi ba wallahi yau kam naso inga takwara ta kuma kishiyata."!! Hjy Aziza tace"Wallahi nima banji dadin haka ba sai dai Ku shirya ranar dawowa kuma." Hira ce ta biyi baya kafin suyi sallama su tafi duk jikinsu a sanyaye sun gane basu kyautawa rayuwar su ba. Tsakanin abbu da Alhj Lawan a waya suka kare maganar dangane da d'aurin auran yaransu domun Abu yace baya so aka dogon lokaci kuma ya bashi wuka da nama kan komai ko yau idan yaso yana iya d'aura musu aure.... Gaskiya Alh Lawan yaji dadin wannan karamanci shima ya dauki alwashin yima Hanifar komai na rayuwa..... Tsakanin hanifa da Nasiru kuwa kyakyawar alaka ce sosai take ganin girmasa sunje gidansa sau biyu sun samu kyakyawar tarba sosai da sosai nasiru har yanzu yana jin soyayyar hanifa cikin zuciyarsa ganin kamar tafi karfinsa a yanzu yasa ya hak'ura ya barwa ransa. Kayayyaki sosai Ammi ta hadawa ma Hjy Aziza irinsu kuka kubewa daddawa citta kaninfari da sauransu tace duk Kai mata Abbu kuwa sanyawa yayi aka yanka zabi kusan goma akayi musu wata irin suya sosai attahir yaji dadinsu dama kuma saboda shi abbu din ya sanya aka soya don ya lura yana son naman zabo.... Inno ta dafa musu kwai kusan bokiti guda sai Zuma gangariya jarka guda itama tace duk akaiwa mutan gida cike da kewar junansu suka bar garin. **** Al'amarin Khalid ya soma bawa duk wani masoyinsa tausayi saboda kullum abun gaba yake baya raguwa Kullum cikin bashi rubutu ake da shafe masa jiki da ruwan rubutu yayi wata irin rama da haske... Labarin halin da yake ciki ya samu abbakar a ranar da ya dawo daga Dubai Mobson yazo har gida ya kare masa tanadi gami da cin mutumunci ranar sosai sukayi babu dadi tsakaninsu don haka ko hutawa baiyi ba ya nufi gidansu Khalid din domin ganin halin da yake ciki mobson da Nasrin ne dakin lokacin mamy ta futa sosai abbakar ya tsorata da ganin yanda abokin nasa ya koma yayi masifar tsorata da lamarin duniya shin wace irin azal ce ta fadawa Khalid haka sai kace mai bakin uwa!!!! Mobson yace." Kayi tsaye kansa kana kallonsa ka duba dai da kyau ka kalli halin da yake ciki khalid bai cancani haka daga gurimu ba meye baiyi mana na rayuwa ba wai har da kai za'a ci amanarsa wacece hanifa da bazaka iya bar masa ba."!!! Yanda mobson din ke masa hayaniya akansa ne yasa ya hasalo shima a fusace yace." Kar ka dameni Mobson dawowa ta kenan daga Dubai ka iskeni da wannan labarin duk abun dake faruwa bani da labari ko kana so ka nuna min cewar kafin kusa da Khalid din ne kar ka manta da cewar nine sanadin auran shi Da Hanifar . ita din banza ta shiga tsakanina dashi ina ganin duk son da nake mata zan iya SADAUKAR masa da ita a karo na biyu saboda ganin mawuyacin halin da yake ciki." Khalid jin an ambaci sunan hanifa sai ya bude idonsa a zabure! Yana waige-waigen Mobson ya rike shi ganin yana kokarin fad'uwa daga bed din ido suka had'a da Abbakar yayi wata irin zazzafar ajiyar zuciya kamar wani zaki ya buge mobson din har sai da ta fadi wuyan Abbakar ya damka ya shake sosai yana wani irin zazzare ido sha'kar da yayiwa abbakar har tafi ta Attahir sai ga Abbakar na kakari da zare id Da gudu Nasrin ta futa daga dakin tana ihu! Hankali a mutukar tashe mamy ta shigo dakin ganin yanda Khalid din ya ma'kure Abbakar jikin bango yana kakari al'amarin ya razana ta da sauri taje tana Jan hannunsa yana kara damkar ma'kogwaron Abbakar din Mobson ya zagayo ta bayansa yana masa magana cikin rarrashi..... Zare ido kawai yake yana kallon Abbakar kamar Wanda yaga sabuwar hallita Abbakar yayi fiki-fiki dashi.... Ganin kamar yana so yayi kisan kai ne yasa mamy sanya kuka tana fadin"Myson ka sake shi kar ka kasheshi! Wai duk kan me kake wahalar da rayuwarka haka! Myson mace zata iya sanyawa ka canza yanayin rayuwarka Ashe? Ka tausaya mun ka dubi halin da nake ciki ka rabu da yarinyar nan haka ka Riga ka yanke alakar dake tsakaninka da ita myson ka dawo hankalinka dukaninmu anan gurin masu bukatar farin cikin ka ne."!!! Ya juyo yana wa mahaifiyar tasa wani irin kallo bakinsa na motsi har ila yau hannunsa na damke da ma'kogwaron abbakar ya ruke tam!!!! Hawayen da yaga mahaifiyar tasa nayi yasa ya soma sassauta rik'on da yayiwa abbakar din cikin nauyin baki yace." Mamyna."!!!!!! Damtsen sa ta rike tana janye sa yana turjewa.... K'afadunta ya rike muryarsa na rawa yace." Mamy! Ki fadamin meke damuna ne."!? Zuciyata nayi min nauyi Mamy na tsani cin amana! Na tsani Abbakar !!! Yana so ya auri mamata ne! Mamy yanzu nayi nadamar abunda na aikatawa rayuwata na aikatawa hanifa masoyi yata ta asali innalillahi wa'ina ilahi raji'un. "!!!!!! Zubewa yayi gurin wasu zafafan hawaye suka fara zubo masa k'afafunta ya rirrike Yana kuka harda shashsheka! Duka sun shiga rud'u gami da mamaki Abbakar da bai gama warwarewa ya tsaya yana [2/19, 7:40 PM] BintuUmarAbbale Mamakin abun babu shakka khalid ya samu tabin hankali wani gefe na zuciyarsa kuma yaji yana jin wani irin tausayin sa Khalid Dan gayu mai fada aji shine ya zama haka? Shine ya zama kamar wani shashasha mai sambatun surutai lallai babu shakka hakkin hanifa ne yake bibiyarsa a wannan gabar yana ganin zai iya janye kudirinsa kan hanifa domin Khalid din ya lura da cewar itace damuwarsa, jikinsa a sanyaye ya durkusa kusa da Khalid din ya dafa kafadarsa Khalid ya dago idanunsa da suka wani jirkice suka sauya kala kallon abbakar din yake ya Gaza cewa komai sai dai rawar baki da yake. Abbakar yace." Khalid babu abunda zaka nema a gurina in kasa yi maka shi hakika wannan yanayi da kake ciki yayi mugun daga mun hankali ba kadan ba. Kuma INA so in fada gaskiyar abunda yake zuciyata a game da hanifa wallahi Allah daya kenan tun kafin ka aureta nake sonta ina ganin kamar ni din ma nafi ka sonta to saboda kusancin mu da kai yasa na hak'ura da ita ina ganin kai din kafi karfin komai a gurina hakanan kafi Karfin in hada soyayya dakai idan baka manta ba nine na shige maka gaba har ka mallaketa hakika raina ya b'aci da irin rik'on da kayi mata naji takaici naji haushin al'amarin sosai ina ganin kamar hanifa bata cancanci wannan sakayyar daga gurin ka to sai gashi ka rufe ido ka saketa kan wani Abu daban gaskiya lokacin zuciyata batayi min dadi ba ta inda naci alwashin riketa amana kuma na kudiri aniyar auranta, alal hakika a halin yanzu zan iya janye kudirina na auranta saboda kai da halin da kake ciki na fahimci cewar hanifa itace damuwar ka a halin yanzu insha Allah zanyi kokarin ganin ta koma hannunka a karo na biyu sai dai Kai din dole ne ka sanja halayya ka sanja dabi'u hakika Hanifar da kasani da ba itace a yanzu ba tayi wayo tayi hankali dole kaima ka sanja halayenka kafin mu tunkareta da wata magana."""""" Tsuro yayi yana saurare da jin maganganun Abbakar din bakinsa na kyarma yace." Abbakar me nayi mata ta daina sona a yanzu? Kuma wane irin halaye da d'abi'u ne dani Wanda ake guduna dasu ka fada mun indai kan yarinyar shaik ne zan daina komai na rayuwata na tsani inganta tare da wancan Dan iskan maciyin amana Tahiri."!!! Ya k'arashe maganar yana wani cije baki sai zufa yake kamar Wanda ya sha tsumin 'yan bori haka jikinsa yake kyarma. Ganin ya soma dawowa hayyacin sa ne yasa mamy taji dadin zuwan abbakar din tace"Ku kama shi kuje Ku zauna don Allah Ku cigaba da kwantar masa da hankali insha Allah komai zai dawo dai-dai matarsa zata dawo hannunsa." Kamashi sukayi suka zauna da shi kam kujera suka zauna gefe-da gefen sa. *19/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *86* Ido kawai Mansura ke bina dashi nace"Wai kina mamaki ne? "Dole nayi mamakin ki Hanifa duk kin zama wata iri wai a kanki aka ta'ba mutuwa ne." ? "Ba a kaina a soma mutuwa ba amma ji nake kamar ni kadai aka ta'ba yiwa." Allah ya kyauta. "! Abunda ta iya fada kenan ts cigaba da abunda take. **** 11:00 pm yana kwance kan mamakeken bed din sa abunda ya Dade bai ji ba yau shine ya hanashi sakat tunda al'amuran suka faru kamar Wanda aka daukewa sha'awar duk wata mace haka ya koma kamar ma ba namiji ba duk tsananin son sex dinshi ji yayi baya marmarinsa a lokoton baya 'yan kwanakin nan al'amarin ya soma damunsa masifar sha'awa ce ke damunsa wacce kullum yake kwana da ita yake kwana da ita da a dane zai bude pictures din yan mata yayi ta kalla ko kuma ya kalli Bf amma duka yanzu babu ko guda cikin wayarsa saboda tsoron Allah yasan hakan ba dai-dai bane mik'ewa yayi zaune ya dafe kansa yana rintse jajayen idonsa Why!! Ya zanyi ne."! Ya fada yana murza goshinsa mik'ewa yayi ya bude dakin parlor shi ya fito ya tsaya yana tunani da Nasrin nanan to da ya hak'ura ya ragewa kansa zafi to itama tana gida babu lafiya, kicin ya nufa ya fara dube-dube bai ga abunda yake nema ba ya futo a gigice! Kofar parlor ya bude ya nufi part din iyayen nasa shiru tsaye yayi a parlor yana nazari kicin ya nufa kanwa yake nema bai samu ba. Ya futo jikinsa duk a rikice sama ya hau Allah yasa Mamyn nashi na dakinta lokacin tana shirye-shiryen tafiya dakin mijinta kawai ya fado dakin . a tsorace take kallonsa"Myson lafiya."? Ta fada yayin da take rikeshi kan bed din ya zauna da kyar yace." Mamy bana jin dadi jikina."! Jikinsa take dubawa tana fadin "Myson meke damunka bafa nason inga kana sanya damuwa cikin ranka." Da kyar yace." Mamy ba wani abun bane cikina ke min ciwo kanwa zaki bani ko lemon tsami! Shiru tayi tana nazarinsa yanzu ta fahimci abunda yake damunsa ta zauna kusa dashi cikin nutsuwa tace"Myson kalleni ina so muyi magana." Kasa kallonta yayi saboda yasan yanayin da yake ciki tace"Kasan baka da gaskiya ko."? Murmushi kawai yayi tace"Wai haka zakayi ta zama ne babu mace? Yanzu na fahimci abunda ya taso ka cikin daran nan ya kamata ka nemewa kanka mafuta kar wani ciwon ya kamaka Nasrin dai yanzu sai addu'a kai kuma lafoyarka kamata yayi kayi aure domin bukatunka." Idanunsa da suka sauya kala ya zuba mata kafin ya risinar dasu yace." Mamy wace mace zan aura yanzu."? Haba myson duk ga mata nan a gari ko wacce ka taya zata bada hadin kai insha Allah. " murmushi yayi me ciwo yace." Mamy ya wanci yan matan yanzu basu da tarbiyya abunda ake ta fama dashi kenan sai ka aura kaga ba dai-dai ba mace d'aya nake so har karshen rayuwata yanzu tayi min nisa ta tsanani bata da babban makiyi kamar ni Mamy ko nayi aure sai dai kawai nayi domin biyan bukata kinga kuwa da akwai babbar matsala cikinsa." Mamy ta gane wacce yaje nufi tace"Indai Hanifa kake magana kanta insha Allah gobe zan shirya in nufi gidan nasu da kaina zan nema maka alfarma gurin ta ta dawo ta tallafeku." Yace." Mamy Allah yasa ta amunce ." tace"Insha Allah zata a mince. " mik'ewa taje ta dauko lemon tsami da karamin cup zata matsa masa ya karba ya tura a ga bakinsa cike da mamaki take kallonsa myson baka bari a matsa." Mik'ewa yayi kawai yace." Mamy hakan yafi sai da safe." Ta bishi da kalli har ya futa daga dakin. Sai da ya taune lemon tsamin nan ya tsotse ruwan jikinsa tsaf sannan ya tofar da totowar ya zauna gefen gado yana sauke ajiyar zuciya wayarsa ya dauka yana wani irin tunani so ya ke ya kirata yana jin shakka baya son wulakanci ko kadan shahada yayi danna numbarta tana fara shiga yaji sanyi cikin zuciyarsa. Lokacin ina toilet Mansura ce dakin dake tun ranar da Attahir ya mutu muka dawo kwana tare. Ita dauki wayar..... Jin an daga waya ya sanya shi sauke ajiyar zuciya cikin yanayin murya shi yace." Bab kar ki kashe min pls ki tsaya ki saurari magana ta." Mansura sai da ta kusa fad'uwa saboda jin cool voice dinsa cikin zuciyarta take fadin"Wannan wace irin murya ce! Zama tayi don kar ta fadi tace"Ayya ba me wayar bace Mansura CE ya kake."!? Gyara muryarsa yayi yana Dan murmushi yace." Mansurar mu kece Ashe."! Tace"Eh wallahi ." "Oky ya mutan gida ya mamanku." ? Sunanan lafiya Lou Alhmdullahi. " lokacin na futo naji tana cewa"Tana toilet okey gata ma ta futo ." Ya ji gabansa ya fadi amma sai ya dake yace." Okey ki bata wayar zanyi magana da ita."! Na karaso gurin ina fadin"Waye." ? Wayar ta mik'o min ba tare da tace komai. Na duba naga babu suna wayar na kara a kunne tare da fadin"Assalamu alaikum. "! Yanda ya sauke ajiyar zuciya yasa na gane shine da sauri na cire wayar daga kunnena ina duba numbar duk da banyi serving din no dinsa ba na gane ta da ido sabuwar numbar CE. Tsaki naja zan datse wayar naji shi yana fadin" Don girman Allah da darajar Annabi Muhammad kar ki kashe min waya."! Jikina ya danyi sanyi nace"Menene manufar kiran waya ta ko kana da ala'ka dani a yanzu." Bai ji zafin maganarta ba sai wani irin shauki da yake ji yana dibarsa ya sake gyara kwanciya harda rungume pillo yana jin kamar ita ya rungume a jikinsa yace." Eh Ashe kin manta da yarinyar dake tsakaninmu kina da ala'ka dani ina da ala'ka dake tunda mun haihu da juna."! Okey! Shine dalilin kiran."? "A'a bashi bane muhimiyar magana ce." Mtssssw!!!! To sai kaje ka nemi wata kayi da ita."! Datse wayar nayi ya mike zumbur yana duba wayar da sauri ya sake kirana na datse a fusace! Na kashe wayar gaba daya yayi sakato da waya a hannunsa wani irin gumi ne yake tsatsafo masa wai ya zai yiwa yarinyar nan ne? Ransa ya b'aci matuka." Take kansa ya soma sara masa ga tsananin sha'awarta na kara yunkoro masa muryarta da yaji a yanzu ta sauya masa tunani ita kadai yake muradi a halin yanzu. "Wallahi tallahi ! Sai kinzo kina nadamar abunda kikeyi wai waye ya fada miki wulakanta Dan Adam dai-dai ne wallahi Hanifa kiyiwa kanki fad'a ki dai-dai ta nursuwarki dob kinga yana lallab'aki yana baki hakuri shine kike masa iskanci aikin banza kawai wallahi nasan karfin hali kike kina sonsa har yanzu mutumin da kika bar iyayen ki a kansa ne fa wallahi nasan har ki mutu da soyayyar sa cikin ranki kawai kina haukan karya ne Mara wayo kawai." Cike da mamaki nake kallonta nace"Kije na bar miki ke ki aura shi tunda naga alama kamar kina sonsa." "Kin San Allah da babu maganar Abbakar a'kasa da sai na auresa din sai muga ya zakiyi kina son mutum kina wulakanta shi." Nace"Sai ki bar mun Abbakar din dama can saurayina ne kika kwace ke ki dauki wancan wawan guy din tunda kin kamu da sonsa." Ta dunga Bina da kallo na mamaki a fusace! Ta bar futa daga dakin yanda take hura hanci yasa na. gane ranta ya b'aci tsaki naja na kwanta ina tunani abubuwan da suka faru a baya tsakanina dashi take hawaye suka fara wanke min fuska Kwana nayi kukan bakin ciki b'angaran Khalid kuwa kwana yayi mur'kususu gami da zazzafan ciwon kai jikinsa duk babu dadi ya tashi tsaf ya shirya domin futa yana daurewa ne duk Dan kar hankalin iyayen nasa ya tashi.... Duk kokarin sa na b'oye damuwar sa sai da ta gane tace"Myson ka kwana cikin damuwa ga yanayin ka nan ya nuna." Ya shafa kansa yana Dan murmushi yace." Mamy antashi lafiya."!? Lafiya Lou na tashi bari a kawo maka abun kari." Mamy tea kawai zan iya sha ina sauri ne." Tace"A'a ka daure dai bari in kawo maka Iyani tun safe ta tashi tayi wainar shin kafa tayi dadi sosai. " yace."okey mamy zanci indai waina ce." Kicin din ta wuce tans fadin"Shiyasa ai saboda nasan kana sonta. Murmushi yayi kawai yana sake duba wayarsa wai ko zaiga replay daga Hanifa tun jiya ya tura mata test yana addu'a Allah yasa kalaman sa suyi tasiri a tare da ita duk dai yasan abune da kamar wuya ta amunce da kalaman sa tunda dai ta Riga ta d'ora masa karan tsana! Yace." Mamy ina momyna ne Tazo mu gaisa."! Mamy tace"Tana goye bayan Iyani kasan rigimarta da k'afafunta sai tace sai an Goya ta. " dariya yasa yana cin wainar yace." Mamy to wai wa ta gado ns gurin rigima." Tace"kai dai bakayi Wannan rigimar ba balle ince kai ta gado uwarta Hafiza ta gado haka nayi goyonta da shegiyar rigimar tsiya." Ya dunga dariya yana fadin'"gashi nan har kammani irin nata ne." Mamy tace"Eh suna kama kam Don Wanda be San uwarta ba zaice itace ta haifeta kwanaki ma rigima tasa wai sai ta tafi da ita gidanta nace"indai baby ce zata dawo da ita babu shiri." Dariya yake sosai yace." Yarinyar rashin yardar ta yayi yawa ita dai Iyani!." Tace"Ai kuwa dai Iyani tana kokari sosai tsakaninmu da ita sai dai addu'a. " yace." Insha Allah Wannan shekarar zata sauke farali." Mamy tace"Ka kyauta myson Allah yayi maka albarka." Ya mike yana fadin"Nima cikin satin nan nake son zuwa umara." Tace"Allah ya amsa mana bukatunmu." Sallama yayi mata ya futa ya Dan samu sauki cikin zuciyarsa dalilin mahaifiyar tasa. **** Mansura ko saurara ta batayi ba gurin tafiya skull ko da na futo ban nunawa Mamy komai ba sallama nayi mata na tafi..... Agogon hannuna nake dubawa Tara shaura nasan na sake Tara tayi min ban samu abun hawa babu shakka ina iya rasa lectures titin kamar anyi shara babu masu abun hawa tsaki na ja lokacin dana tuno ranar tsabtar mahalli ce duk karshen wata ranar masu abubuwan hawa basa futowa sai k'arfe goma. Masu motocin gida ne ke futowa suma din ba sosai ba sai dai irin mu yan makaranta ki ma'aikata wasu yan kasuwan kuwa basa futowa da sai k'arfe goman nan ta cika. Har nayi nufin komawa gida naga mota taci burki a gabana! Da sauri nayi gefe raina a Dan bace..glass din motar ya sauke gabana ya yanke ya fad'i! Kicin kicin nayi da fuska na dauke kaina. " bab shigo in sauke a skull din kar ki makara." Kamar da dotse yake magana mamaki ne kullum cikin sabuwar mota gaskiya mutum ne Mara tattali kawai don kana da kudi sai ka siyan mota tsaki naja. Motar ya bude ya karaso kusa dani lafiyayyar k'amshin turarasa a daki hanci na take naji nutsuwa ta na kokarin guduwa daf dani ya tsaya har ina jin hucin numfashin sa nayi saurin kaucewa ina watsa masa mugun kallo. Murmushi yayi yana me tsira min rikitacen idanunsa yayi kasa sa miryarsa sosai kafin yace." " *Nasan wuyar so nasan dadinsa ko taya zai juya!!!!!* Kauda kaina nayi ya cigaba da cewa" *Abunda zakiyi min nima ki bani zuciya duka!!* "Mtsssw!! Naja zan bar gurin ya rike min hannuna yana lumshe ido. Cigaba da wa'kar shi yayi *Kinji kanwata kaunar ki na cikin raina kuma baza na daina ba har abada mu zama jini daya!!"* Fuzge hannuna nayi na juya da sauri zan bar gurin jikina sai kyarma yake ganin gurin babu kowa gefe guda kuma ina jin wani irin fleengs na damuna zuciyata nake jin kamar zata tsage don bakin ciki. Babu zato naji ya dauke ni cak! Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! Abunda na fada kenan a d'imauce! Na dunga dukansa ina zaginsa " Maye! Sai da ya sakani a motarsa sannan yaji dadi....... *"Kuma baza na daina ba har abada ke mu zamo jini daya!!* Sautin Wa'kar shi naji cikin kunnena, a zabure! Na ture shi da hannu nake nuna shi bakina na motsi na ma rasa ma me zance masa. *"Na tuna dake a ko da yaushe sai naji sanyi! kafin kice na aikata ko meye nayi!! Kada kiyi zaton akwai lokacin da zai zo nayi sauyi!"* *Idan da so akwai dadi!* *"To kauna zata laru haka!"* *"kece dukan mafarkai na zana so ki wuce haka* *Kece dukan mafarkai na ki bani zuciya duka!"* *"Na baki tawa nima duk."!!! To jeki Adana duka ke kin shigo ta komai na na in babu ke zan wahala yan mata."!* Hucin numfashi yake sauke min gefen wuyana tsigar jikina ta dunga tashi lokaci guda jikina ya soma karkarwa kuka na fasa na buga motar hankali a tashe na ture shi ina fadin"Allah ya isa Dan iska mazinaci.!" Lumsassun idanunsa ya dago yana kallona fuskarsa naga ta sanja zuwa b'acin rai! K'irjinsa ya nuna yana fadin "Ni ne mazinaci."!? Da sauri nace" Da menene! Akin banza kawai! " kasa yayi da kansa ransa a bace yafi minti biyar haka kafin ya dago naga idanunsa duk sun juye yace." Kawai Dan kinga ina sonki na damu dake yasa kike wulakanta ni ko? Shin wai ke wace irin zuciya ce dake Mara tausayi ki duba ki gani halin da naka ciki saboda Sonki zan iya mutuwa idan kika cigaba da nuna min wannan kiyayyar..... Hannu na daga masa rai na a bace nace"Duk wani Abu da kake sai dai in kalle ka nasan ka nasan wane kai duk abunda kake wa iyayana nasan yaudara ce kuma baka burgine ko kadan nasan bazaka taba canza halinka ba insha Allah ni nayi maka nisa. Kuma ka sake kusanta jikinka da nawa sai ns roki Allah ya bi min hakki na." Kallona yake yan girgiza kansa idonsa yayi jawur! Da sauri na sanya hannu domin bude motar naji ya kunna ta bs tare da yace min komai ba yaja motar muka bar gurin titin gadon 'kaya ya dauka nan na fahimci makarantar yake da niyyar kaini. *26/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/26, 9:32 PM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI!!_ _*Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali, ke kuma da kika futar min da book na barki da Allah!.*_ *08089965176* *07084653262* *0542382124....... Binta Umar Gt bank* *83* Salati Inno take tana fadin "Ku dauko ruwa da sauri." Haruna ya dauko ruwa da sauri Dadyn ya tattaro shi jikinsa yana tofa masa addu'a yana fesa masa ruwa a fuska inno da ammi sai salati suke minti goma ya kai a sume kafin ya farfad'o idanunsa yake motsawa yana jin wani matsanacin ciwon kai. Inno tace"Oh! Kai ka zama jarumi mana daga magana sai ka yanke jiki ka fadi kamar wani mace haba ko nice hanifa bazan soka b". Alhji Tijjani yace." Haka yake tun yana yaro idan ransa ya b'aci sai ya fadi lalurarasa ce sai dai Ku taya mu da addu'a kan lamarin Abbu da Ammi sun tausaya masa itama inno din da take ta faman surutai ta tausaya masa, haka akayi ta shigowa dubasa idanunsa a rufe duka yana jin irin surutan da suke Sam baya so ya bude idonsa saboda kunyar mutanan gidan. Da kyar Ya bude idonsa Dadyn nasa ya kamashi jikinsa duka babu kwari Mobson da Abbakar suka sashi a tsakiya suka nufi kofar fita. Inno ta biyo bayansu tana fadin"Allah ya tsare hanya mungode Allah ya baka lafiya kaikuma." Alh Tijjani ne kawai yake amsawa amma Abbakar da Mobson babu abunda sukace haushin matar ma suke mota suka saka shi dady din ya shiga Haruna yazo jikin motar duk jikinsa a sanyaye Sam bai ji dadin abunda akaiwa mutumin nasa ba hakuri kawai yake bashi Abbakar yace." Mun barwa Allah komai insha muke da nasara." Mobson yaja motar zukatansu duk babu dadi. To ko a motar ma rarrashinsa suke shi kuma cikin zuciyarsa yana ta fad'in "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! Lokaci guda ya soma jin nutsuwa na zuwarsa ya dunga ayyanawa cikin ransa cewa samu da rashi duka na Allah ne duk nacinsa da son Hanifar ta dawo gurinsa to Idan Allah bai so ba dole ya hak'ura addu'a yake cikin zuciyarsa Allah ya sassauta masa abunda yake ji a game da ita Allah ya cire masa mugun nufin da yake akan Attahir din idanunsa a rintse har suka isa gida.... Lokacin da mamy ta sun shigo a jigace sai gabanta ya fadi cikin zuciyarta tasan babu nasara kwanciya kawai yayi kan kujera yana lumshe ido Dadyn nasa ya dauko masa magungunan sa mamy ta kawo ruwa yana sha ya koma ya kwanta yana cije baki duka suka bishi da kallo Duk abunda ya faru A garin gombe Ya warware mata jikinta yayi sanyi da al'amarin tace" Dama jikina sai da ya bani haka zata faru babu komai ubangji Allah yasa haka shi yafi alkairi. Kafadar Khalid din ta dafa cikin taushin harshe tace"Myson kayi hakuri kayi tawakkali kaji ko duka abunda kaga ya samu bawa to da sanin mahallici insha Allah idan kayiwa Allah biyayya bisa jarrabawar da yayi maka to zai maka sauyi na alkairi laifi kayi ka bada hakuri dama haka ake son duk wani mumini idan ya aikata kuskure ya nemi gafara Allah yana son haka insha Allah ubamgji zai sauya maka da alkairi." Jajayen idanunsa ya bude yana kallon mamy yace." Allah yasa haka shi yafi alkairi ina ji a jikina Hanifa ta kufce min sai dai babban abunda idan na tuna dashi nake farin ciki dashi yarinyar mu da ita ina farin ciki da wannan kuma naji yau kamar an sauke min wani nauyi dake kaina mahaifinta ya yafe mun babu abunda zan cewa wannan mutumin sai fatan gamawa lafiya." Dady din yace." Nima sosai dab'unsa suke burgini Wanda ada nake ganin kamar K'auyan cine gaskiya mutumin yana da kyawun zuciya." Haka dai suka zaunar dashi tsakiyar su suna ta rarrashinsa gami da kwantar masa da hankali kan ya bar komai ga Allah kuma ya cigaba da istigifari Ga Allah komai zai zo masa da sauki a rayuwa _Nan gurin inaso Ku fahimci cewar duk mutumin da ya aikata laifi ya gane ya aikata ya nemi gafara ga Wanda ya aikata wa laifin kuma ya nemi gafara gurin Allah abunda yafi amfani a yafe masa tunda har ya nemi yafiyar abunda abbu yayi shine dai-dai da aiki da hankali da ilimi a cikinsa ba tare da jayyaya ba ko wata bak'ar magana da tuna abunda ya faru yace ya yafe masa yans farin ciki yana komai ya karbi tubansa kuma na tabbata cewar da babu maganar Attahir a kasa kamar yanda ya fada din zai iya umartar Hanifar kan ta koma masa tunda ya yarda da tubansa... Idan kun lura irin abunda Hanifar kewa Khalid din Attahir baya so saboda yasan hakan ba dai-dai bane saboda haka nan gurin me zakuce ga abunda hanifa takewa Khalid din? Shin tanayin dai-dai ko a'a ? Ta barshi ma da ciwon dake damun zuciyarsa ya isa ba sai ta hada masa da cin mutumci ba nan gurin ina ganin kamar abunda takeyi tana kwantata jahilici kamar yanda take kiransa da jahili_ *Ina fatan zaku fahimci inda na dosa* **** Koda muka samu labarin zuwansu Khalid din gombe ni ban wani damu ba saboda nasan sunyi zuwan banza ne tunda anriga an gama magana kuma nasan halin abbu da magana da daya shiyasa na saki raina na cigaba da sabgar gabana Baby Mrym din ma Dana kwallafa rai kanta na soma mantawa tunda yau kusan sati biyu kenan da daukar ta wani lokacin ne idan na tuna zan Dan shiga yanayi na damuwa amma Ya Attahir na dawowa yake mantar dani da soyayyar sa mai sanya nutsuwa da kwanciyar hankali tsakanina dashi sha kuwa ce sa soyayya mai tsafta kullum da daddare muna tare da juna skull kuwa shine yake kaimu idan an tashi muke dawowa gida..... Tsananin yanda yake kula dani da sanya ido akaina ya sanya kwayenmu suke ganin kamar ma anyi auran don kwata-kwata ya hanani sanya mayafi sai hijab idan 'yan abun nasa suna kusa watarana har niqab yake sanya ni sawa biye masa kawai nake ina masa dariya.... Yau saura sati daya KACAL d'aurin auramu dashi duk wani shirye-shiryen an gabatar dashi lefen da ya hadamin har yafi na wata buduwar da kansa ya dauki komai cikin mota ya Kai gombe suka gani kowa yayi farin cikin da sauyin dana samu.. Nima ina ji a jikina kamar yanzu ne zanyi aure na jin dadi da kwamciyar hankali don haka ban zauna ba nima na fara harhada kayan gyara dake ajinmu akwai matan aure suna kawo kayan mata masu kyau na siyi wasu irin nasha da nono sai kuma irin wadanda nake gani a whsp ana turowa nan ma mukaje da Asalamiyya na hado a gidansu muka hada komai lokacin ummansu batanan nake fakaitar idanun su Mansura ina hada abuna da madara ina sha a jikina na gane sauyi ya zamana kullum ina kwana da sha'awa ina tashi da ita watarana ma bana samun bacci mai dadi idan ban tuno soyayyar da Khalid yake min ba haka zan rungume pilo ina mutsu-mutsu har bacci ya dauke ni mai cike da mafarkan iri-iri. Alhmdullahi duka abunda akace Allah a ciki ya wuce komai Khalid ya samu lafiya ya murmure yana karb'ar magani kullum ya sake yana danne dauwarsa kullum suna tare da mahaifinsa a kasuwa magariba suke dawowa gida lokacin zai nufi massalaci idan aka idar da sallah nan suke zama karatu alhamdullahi tsawon sati biyu kacal Khalid ya fahimci abubuwa da dama dangane da ilimin addini yanzu kwata-kwata kayanshi dogwaye sun fi yawa Dan ba sosai yake sanya k'ananun kaya ba gashi ta k'arfi ya koyi sanya hula wannan askin dake kanshi yasa an gyara shi a takaici dai Khalid ya dawo cikkaken mutum kamar yanda kowane musulmi yake. Mobson ma ya daina duk wani shashanci ya soma zuwa kasuwa shima al'amarin dai yayiwa duk wani masoyinsu dadi. Zamasu da Nasrin babu yabo babu fallasa don ma ba wata cikkakiyar lafiya gareta ba kusan kullum tana gidansu shan magani sanyi ne yayi mata mugun kamu sun rasa ta ina zasu bullu masa magani suke na Hausa da asibiti abun dai sai godiyar Allah haka take tsiyayar da wani irin ruwa mai karnin tsiya. Momynta ta fahimci cewar irin maganin turawa da take sha da manna wa gabanta sune suka janwo mata wannan matsalar yanzu da sun sani kawai suke Khalid kuwa yana sakar musu kudi sosai don duk abunda suka bukata da sunan zasu magani yake tura musu Shirye ya futo daga part dinshi ya nufi na iyayen nasa mamy na tsaye ita da Iyani dake goye da Mrym tana kuka yayi sallama parlor iyani ta gaishe kafin tayi niyar barin gurin ya kalli mamyn nasa da damuwa tare dashi yace." Kukan me take."!? Tace" tun jiya da daddare take faman kuka yanzu dana duba jikinta naji zazzab'i ne ke damunta." Iyani ya kira tazo yace." Sakkota mu gani." Rungume ta yayi a jikinsa yana sauke ajiyar zuciya tabbas zazzab'i ne yaji jikinta da dumi yace." Mamy dady ya futa ko."? Tace"Tun safe ya futa yace." Yana da baki ne." Mikewa yayi yana fad'in "Bari muje asibiti dake kusa mu dawo." Tace"Da ka tafi kasuwarka dama yanzu nake cewa Iyani ta shirya muje asibiti." Girgiza kansa yayi cikin yanayin damuwa yace." Momyna guda babu lafiya ai babu zama. " murmushi mamy din tayi tace"Ni nafi zaton hakori ne ke damunta. " yace." Koma menene yanzu Dr zai bata magani." Futa yayi yana jijjigar yarinyar da tayi kwance a kafadarsa tana tsotsar hannu. Draving yake yana mata wasa dariya take bangala masa yarinyar ta saba dashi sosai don wani lokacin ma idan tana kuka in yana daukarta takeyin shiru mamy din tayi ta mamaki tana fadin"ni da muke yini tare mu kwana tare kike ma haka. " sai dai yayi dariya kawai. Wani pravite hospital ya kaita sosai Dr dake kula da k'ananun yara ya binkiceta sosai nan shima ya fahimci cewar hakori ke damunta magunguna ya hado mata masu kyau Khalid ya biyashi tana kafadarsa ya fito daga asibitin lokacin bacci har dauketa.. Daf da zai futa da motarsa daga asibitin ne motar Attahir ta shigo ciki suka kalli junansu Khalid din ya tsar da motar hade da mik'a masa hannu, Hanifa dake gefensa ta kauda kanta tana Jan tsaki, duk irin kallon banzan da ta watsa masa ya gani sai yayi kamar be gani ba Attahir ya mik'a masa hannu fuskarsa dauke da mamakin sauyin da ya gani tunda suke da Khalid din bai taba yi masa kallon arziki ba balle ta kaisu ga gaisuwa dake baby ns kafad'arshi Attahir din yace." Ina fatan dai lafiya ko."!? Ya sauke ajiyar zuciya yana leken fuskar babyn yace." Tana fama da zazzab'i ne shine na kawota gurin Dr ." jin abunda yace ne yasa gabanta fad'uwa ta juyo da sauri Tana kallonsu shida baby din. Jikinta duk yayi sanyi harga Allah tana tausayawa babynta Khalid kuwa saurin kauda kansa yayi domin baya so ya kalleta ballanta ya rasa nutsuwar sa motar ya kunna yana d'agawa Attahir din hannu..... Yans driving hannunsa na rawa yarinyar ya kwantar ya Ciro hankici daga aljihunsa ya tsane gumi dake tsatstsafo masa a goshi idan da ya San zai had'u dasu babu abunda zai kaishe asibitin wani irin dunkulallan abu mai mutukar nauyi yazo ya tokare masa a ma'kogwaro wani irin kishi Mai zafi yake damunsa innalillahi wa'ina ilahi raji'un! Shine abunda yake fada yana jin wata irin hajijiya a saman kamshi take ya daina ganin gabanshi ya dafe kansa yana fadin"Hasbunallahu wanimal wakil kan motar ta kufce daga hannunsa motar ta gangara cikin wasu bishiyo ta daki wani dutse jirkicewa tayi kasanta ya fara ci da wuta. Suna shiga asibitin kai tsaye b'angaran masu dauke da ciwon 'kaba suka nufa laluran dake damun Attahir kenan tun yana yaro yake ganin likita yake bibbbiyar magani na Hausa da na bature duk sanda ciwon ya tayar masa baya masa da sauki jiya abun ya motsa masa ya kwana yana ciwon ciki yana tashi da safe ya ga ta zazzago masa kasan mazakutar sa ya kumbura yayi jaka guda ciwo gurin yake masa sosai. Kawai yace Hanifar ta rakashi yaga likita ne tayi tayi dashi ya fada mata me damunsa ya'ki fada mata haka ta hak'ura . Tana zaune ya futo bayan ya gama ganin likita suka shiga motar shiru ita dashi babu Wanda yayi magana b'angare ta Abu biyu ne suke damunta ganin da tayiwa Khalid da ciwon yarta sai ciwon attahir din gabanta sai wani irin bugawa yake. Suna isa dai-dai inda abun ya faru suka ga cincirindon jama'a Their din ya rage gudun motar tare da fadin"Duk yanda akayi gurin nan akwai abunda ya faru kafin ma tace komai taga wani police ya dauko Khalid a hannunsa kamar gawa duk jikinsa a daddauje daya police din kuma ya dauko baby dake ta faman tsala kuka. *23/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/27, 10:15 AM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI_ *Mallakar Binta Umar* *08089965176_07084653262* *Accont numbar.....0542382124 Binta Umar GT bank* *87* Cikin makarantar yayi parking din motar na kalleshi da hadaddiyar fuska nace"Malam bude min kofa na futa daga wannan motar me dauke da datti! A hankali ya dago kansa yana kallona yace." Hanifa duka ni kike jifa da wannan munanan kalaman ko.? Kauda kai nayi yace." Gaskiya ban taba tsammanin haka daga gareki ba na dauka ke din kamar iyayen ki kike gurin saukin kai da aiki da ilimi dukanin abunda ya faru tsakanina dake na amimce na yarda cewa nine mai laifi na rokeki gafara tsawon shekara guda dani dake muna Abu daya karkiyi tsammanin cewar abunda kike min baya damuna ina dannewa ne kawai saboda tsananin son da nake miki rayuwata baza ta taba tafiya dai-dai ba dole sai dake Hanifa bana kallon ko wata mace da sunan sha'awa ke kadai kin isheni kin tsaya min raina sonki da kaunar ki ya Riga ya zama jinin jikina nayi laifi na bada hakuri ya kamata ki karbi tubana ko wane irin hukunci kike so kiyi min kinyi min kar ki manta kin mareni cikin bainar jama'a kin zage ni cikin bainar jama'a tunda nake a rayuwata babu macan ko namiji da ya ta'ba nuna ni da yatsa sai ke Why!!ko kina so zuciyata ta tarwatse ne."!? Nace"Kaga ni duk wad'annan banzayen surutan naka basa burgini abunda zakayi ka burgini shine inga ka daina kulani ka daina shiga sabgata aure kuma ni da akai ya kare bazan taba komawa gidan ka har abada idan mafarki kake to ka farka Hanifa matar mutum daya CE a duniya da lahira insha Allah zanyi ta zamana haka har Allah ya dauki raina naje na iski mijina." Khalid yaji wani mahaukacin kishi ya kamashi a fusace yace." Kina magana da matacce da me rai zakiyi magana Attahir ya Riga yayi miki nisa ya ma manta dake kece kike haukan banzan ki." ! Cikin tsawa! Nace"Ga kanan babban mahaukaci dakiki kawai ni masoyina bai manta dani ba ko an fada maka shima irinka ne maciyin amana." !? Ya tartare girar sama da kasa yana kallonta da tsananin b'acin rai yace." Wato baza ki bar aibata ni ba ko."!? "Eh me yasa kace mijina ya manta ni aikin banza."! Zuba min ido yayi kawai yana kallo Nace" Ka bude mun kofa Dan anace kawai!! 'Ki yayi sai bin jikina yake da kallo nayi saurin gyara gyalena ina hararasa hannu ya kawo zai ta'ba k'irjina cikin zafin nama na taska masa mari ina huci! Nace"Ahir dinka! Kada ka kuskura wallahi zan bar maka tabo a rayuwarka Dan iska kawai." Ba tare da ya nuna mun damuwar sa ba ya sunkuyo dai-dai murfin motar ya bude ya koma yana gyara zamansa bude nayi zan futa yace."Ina mai tabbatar miki da cewar wannan abunda kike min yazo k'arshe insha Allah nayi alk'awarin futa daga rayuwar ki daga yau zan barki har abada amma karki manta da cewa kina cikin raina har abada." Tsaki naja na watsa masa kallo kafin na bude motar na fuce in fadin"Haka shine yafi maka amfani." Motar shi yaja da karfi ya bar gurin. ***** Draving yake yana jin wani irin kunci da bakin ciki cikin zuciyarsa shin wai yaya akayi ma har ya sake yarinyar ta raina shi haka da har take samun damar zaginsa da marinsa! Kan motar ya buga da karfin gaske yace." Idan sonki zai kashe ni wallahi daga yau na bar ki har abada! Mari! Ba sau daya ba sau biyu ba duk isarsa da kasaitar sa ya zubar yana Neman soyayyar ta gami da yafiyarta tana wulakanta shi babban abunda ya tsana raini da wulakanci yayi alk'awarin daga yau zai fara ya'ki da zuciyarsa akanta sosai zai fara tsayuwar dare kan Allah ya cire masa sonta daga cikin ransa. Ikon Allah ne kawai ya kashi cikin kasuwar su. *** Tsakanina da Mansura sama-sama ne ganinta ta dauki zafi sosai ya sanya jikina yin sanyi duk tsawon zaman da mukayi da ita a cikin gidansu bata taba fushi irin wannan ha mama ma taso ta fuskanci wani abun nan ta kira mu tana tambayar me yasa bama tafiya makaranta tare kamar da." Mansura tace"Mama ko wanne da lokacin lectures dinsa kinga muna daf da kammala jarrabawa k'arshe ne karatu ya dauki zafi shiyasa bama tafiya tare." Tace"Ai na dauka wani abun ne ya faru tsakaninku don na lura yanzu babu shakuwa a tsakaninku kamar da." Nace"Babu komai tsakanimu mama." Muna shiga daki nace"Mansura don Allah kiyi hakuri na fuskanci tun ranar da mukayi wannan sa'insar dake kike min haka idan kuma zamana cikin gidanku ne bakya so sai in tafi." Muryata na rawa na fadi maganar. Tace"Aikinji matsalar ki hanifa nifa babban abunda yake hadani dake rashin daukar shawara." Nace"Idan kina so ni dake mu cigaba da fahimtar juna kuma in cigaba da daukar shawarar ki kamar ko da yaushe to don Allah ki daina min zancen Khalid Wallahi raina b'aci yake da gaske na tsane shi." "Ai tunda bakyaso na daina ko kin kara ji nayi miki maganar sa tun daga ranar."? Girgiza kaina kawai nayi na wuce toilet **** Khalid Zaune cikin harami hannu a sama sai kawaroro addu'a yake ya jima hannunsa a sama kafin ya shafa addu'ar ya mike a nutse ya nufi masaukinsa yau satinsa biyu kenan cikin kasa me tsarki yayi addu'a sosai kan lamuran rayuwarsa Wanda ya fara ganin fa'idar addu'ar tashi kashi Dari ns damuwar shi kashi casain ya zube cike da nutsuwa gami da tsoron Allah ya dawo k'asar shi ta gado..... Su Kansu iyayansa sun ga sauyi a tartare dashi sosai yake walwala ba kamar Daba don har kiba da haske ya kara ya zama cikkaken mutum kamili managarci harkokin kasuwamcin sa ya cigaba sai kuma shirye-shiryen bukin Abbakar da yake gabatowa saura kwana goma Abbakar da Mansura zasu angwamce Asalamiyya da Kamalu dake duk an Riga an tsayar da magana ta ko wane b'angare Mansura da Asalamiyya tare suka gama makarantar tunda shekara daya suka fara shiyasa iyayen suka amunce da hada d'aurin auransu Yanzu Hanifa kawai suka bari baya itama wata shekarar zata kammala Insha Allah. Sosai ake shirye-shiryen ta ko wane b'angare Mansura da Asalamiyya Kansu ya sake haduwa guri guda sai shirye-shiryen su suke ina binsu abaya kamar wata almajira idan naga suna yin wani abun ma har mamaki suke bani Da Kansu suka hada magungunan ni'ima suna sha kamar dai yanda na dinga yi lokacin aurena da marigayi Wani abun idan sunayi sai dai kawai inyi dariya cikin zuciya nake fad'in "Idan namiji ne zasuji dadi ko babu dadi don kusan kullum sai na tuno bak'ar azabar Dana sha hannun Khalid ranar daran farkonmu. Asalamiyya har tambaya ta take wai yaya ake ji da zafi ko babu. Na kanje idan kinje zakiji don idan nace zan fada musu muguntar da Khalid din yayi zasu dauka karya nake don bana sonsa ne kawai nake masa sharri. *** Kwana biyu al'amarin ya soma damuna kusan kullam na kwanta bacci sai nayi mafarkin sa yana mun murmushi kalamar nan dai da ya fada lokacin da ya rike hannuna dana Khalid ita yake sake maimaita min cikin mafarkina *" Allah ya sanya alkairi a tsakanin Ku!!!!"* daga haka sai in daina ganinsa mafarkin yau ya sha banban Dana ko kullum shi nagani yana kusantoni yana sanye da fararan kaya sai wani Koran yanki a wuyansa yana karaso wa naga fuskarsa na wani irin walwali da annuri hannuna ya rike yace." Hanifa ki zama mace tagari mai tsoron Allah da bin dokikinsa babban abunda zakiyi min ki faranta raina shine kiyi aure ki nemi afuwar Khalid domin ya zama muminin mutum me tsoron Allah duk mutumin da zaiyi kuskure har ya gane kuskure yayi ya nemi yafiyar Allah da Wanda ya sa'bawa babu shakka Allah yaso shi da rahama kuma ya zama daya daga cikin salihan bayin Allah Hanifa ki yafewa Khalid ki zauna tare dashi kuma ki kyauta ta hakuri."! Na farka cikin tsananin damuwa gumi kawai nake ina bin dakin da kallo kamar gaske mafarkin da nayi gani nake zan iya ganinsa Mansura na tasa tace"Lafiya. " !? Mansura mafarki nayi da Ya Attahir! '' tace"Sai kiyi masa addu'a gobe in Allah ya kaimu kiyi masa sadaka." Komawa nayi na kwanta jikina na rawa zoben da ya sanya min nake kallo hawaye na zubo min ranar ban koma bacci ba har gari ya waye. ***** Alhji bilya ya sake zuwa da maganar sa ta shekarun baya don wannan karon ma da kansa yaje gurin Khalid din wai yaje ya duba daya daga cikin yayansa duk wacce ta kwanta masa zai bashi Khalid ya dunga mamakin mutane cikin satinan mutane sama sa goma sun kawo masa tallan yayan su suna so ya aura har ga Allah auran ba wai auran ne baya so ba kawai yasan ko yayi sai dai ya zauna da matar ba don so ba mace daya ta Riga ta gama da zuciyarsa ta inda Allah yaso shima yanda ya rage damuwa da ita don watarana sai ya kwana ya yini bai tuna ba wani lokacin idan abun ya motsa masa har kasuwa yake Kin zuwa ya kwanta yayi ta tunanin rayuwar su da ita sai ya hada da addu'a yake samun nutsuwa. *** Saura kwana biyu d'aurin daure Mansura da Asalamiyya sun zama kamar wasu taurari saboda tsabar gyaran jiki da suke ma Kansu babu yanda basu yi dani ba kan in gyara nace su k'yaleni mafarkin da nayi da Attahir shine yake damuna ina tunano lokacin da yake cewa dani in nemi afuwa Khalid yanzu ina zanga Khalid na nemi afuwarsa burina kenan Zan nemi afuwarsa don umarnin Attahir ba don shi ba. *** Tsaf muka futo ni da Mansura mukayi wa mama sallama gidan kunshi muka nufa amma sai mun biya gidansu Asalamiyya sannan mu wuce addu'a nake Allah yasa na had'u dashi Idan yayi min magana nafi alk'awarin zan saurare shi cikin dubara kuma zan nemi afuwarsa......ko da muka isa bakin layin Mansura ta toge a mota wai baza ta fito ba kwai in kira Asalamiyyar Sai mu tafi...... Tun daga farkon layin har zuwa bakin massalacin Interlock ne ko ina layin yayi masifar kyau ko ina hasken wuta k'atuwar sola ce take amfani a gurin duk ta dalilin masjid din suke amfanuwa da haske har cikin gidajan su...... A nutse nake tafiya har na karasa kofar gidan..... Da sauri naja baya Don saura kadan mu buga karo dashi Shine ya fara futowa daga gidan kafin Abbakar din yana sanye da lafiyayyar shadda ruwan kasa maiko kawai take da shaki Kai da ganin shaddar zata ja kudi babu hula a kanshi sumarsa dai-dai misali ya gyara ta sosai nan na kare masa kallo don har gemu ya tsayar da sauri na dauke kaina gabana na fad'uwa nake gaida Abbakar yana min maganar Mansura nace tana mota zamuje gidan kunshi ne." Gaba yayi bai tsaya sauraran mu a fakaice na bishi da kallo ina mamakin sauyawarsa da dane daga ya ganni yake rawar jiki yayi ta min magana INA shareshi abun mamaki yanzu ya wuce ba tare da ya kulani ba Abbakar ya lura da inda hankali ya tafi yace." Kinga mutumin ki ko."!? Nayi saurin basarwa nace"Bari in shiga in futo da Asalamiyyar." Kallonta yake har ta shige cikin gidan ya wuce Khalid ya samu cikin mota yana danne-danne a waya yana zama cikin motar Khalid din yace." Abbakar Wai ni kadai ne namiji a duniyar don Allah duba fa."! Yafad'a yana mik'a masa wayarsa ya cigaba da cewa "Dubi messages don girma Allah na rasa wane shegen ne yake nasu numbar ta, Abbakar ya dunga duba messages din yana mamaki yace." Aiki ya same ka Don ga mutuniyarka nan ma naga ta yaba da kwalliyarka ta yau nake fada maka kana barin gurin ta biyo ka da kallo." Dan ya mutse yace." Abbakar rabu da wannan yarinyar ni yanzu ma Sam! Bana son hada inuwa daya da ita saboda rashin kirkinta akaina bana so zuciyata ta kaini ga aikata mata wani mummunan abun shiyasa na futa sabgarta." Yace." Na lura ta soma sanyi gaskiya bari in kira Wife sai mu ajiye su idan zasu je in yaso sai mu wuce." Agogon hannunsa ya duba kafin yace." Okey babu matsala kasan yau zamuyi baki ko shiyasa nake so muyi mi kammala komai da wuri. " Abbakar yace." Munyi waya da Mobson yace yana kan haya shima." Yace." Allah ya kawo shi Lafiya. " tare muka futo da Asalamiyya jikina babu kuzari nake tafiya Abbakar da Mansura na jingine jikin mota suna magana yace." Ku muje cikin wannan motar sai mu ajeku a inda zakuje din." Naji gabana ya fadi daurewa nayi kawai na bude motar na shiga Asalamiyya ta zauna kusa dani tana zungirina wai nuna min shi take, nayi sauri dauke kaina Khalid kam yaga shgowarta motar ta mirror dalili kenan da yasa yaki dago kansa ballanta yayi mata kwakkwaran kallo wayarsa yake dubawa Asalamiyya tace"Ya Khalid barka da rana ya al'amura." ? A sake ya amsa yans tsokanar ta. Da sunan amarya. Yace." Kin kasa nuna min angon naki ko? Ko da yake dai ai zamu had'u gurin dinnar insha Allah. " murmushi Asalamiyya tayi cike da kunya Shawarwari nake da zuciya ta kan in masa magana ko in sharesa Asalamiyya ta yi alama wai in gaishe shi kallon gefen sa nayi karaf kuma hada ido dashi da sauri ya dauke kansa naji rashin dadin haka sosai Su Mansura na shigowa motar wayarsa ta fara ringing ya abbakar yaja motar shi kuma ya cigaba da wayarsa dukanin mu mukayi sakato muna sauraransa yanda yake wani lallausa murya yana waya raina yayi mugun b'aci kafin in Ankara naji yana abunda ya saba cikin wayar wa'ka yake wa budurwar tasa ita kuwa sai kyalkyala dariya take dake hands free wayar take duk muna jin komai bani kadai ba har su Mansura sun tayani kishin Abun da da yake. Kwallah naji na kokarin zubo min na soma fadin"Innalillahi cikin zuciyata.... Dariya yake sosai Abbakar na taya shi yace." Wai wacece ne Duk ta samu wannan shahararriyar wa'kar."!? Murmushi yayi ya Dan sosa sumarsa kafin yace."Nafisa sunanta d'iyar Senator Abdu Ba'ko."! Abbakar ya gyada kansa Sam baiyi mamaki ba Idan daga kasar India za'ace ana son Khalid bazai yi mamaki saboda yanda Allah yayi shi me mugun farin jini yace." Nasan ba zaka rasa pictures dinta ba ko."? Yar dariya yayi yace." Kai kake wata magana pictures dinta sunfi Dari cikin wayar nan duba ka gani." Ya fada yana juna masa pictures din Nafisa Khalid tsakaninsa da Allah yake maganar sa Abbakar ya karbi wayar yana duba pictures din cike da bakin ciki Mansura tace"My Man bashi wayar shi kayi abunda ke gabanka idan ba haka ba kasan sauran ! Ashe akwai sauran mata idan muna guri!!!? Da sauri Abbakar ya mik'a masa wayar ya manta da kishin mutuniyar tasa yace." Na bashi wayarsa meye abun ganin sauran ban kalla ba balle ayi min fushi! Dariya Khalid ke musu yace." Idan ban dake da abunki Mansura Muna dake me zamuyi da wasu matan ke dai ki bari kawai wasu matan sun tara suna ne kawai suna amsa sunan mata." Naji kamar dani yake take naji kaina na Sara mun takaici gami da tsantsar bakin ciki yasa nace"Abbakar ya tsayar da motar nan ka sauke ni kuje kawai zan yiwa gida bana Jin dadin jikina." Yanda na fadi maganar duka sun dauka da gaske ne saboda jiki a sanyaye nayi maganar magana ta k'asa-k'asa. Yace." Ba'ayi haka ba hanifa ki bari mi karasa daku mana me ke damun ki."!? Shiru nayi Mansura da Asalamiyya duk sun San ba da da gaske bane. Da sauri Mansura tace"Zazzab'i take fama dashi kwana biyu." A hankali ya juyo yana kallonta minti biyu ya juya ya cigaba da abunda yake da wayarsa Abbakar yace." Guy ko zamu tsaya asibiti ne Dr ta duba hanifa kana ji tana fama da zazzab'i. " yace." Okey Allah ya sawake." Daga haka bai sake cewa komai ba naji zuciyata tana wata irin tafarfasa yanayin yanda ya nuna halin ko in kula da lamarin yayi mugun bani haushi hawaye ne suka shiga tsere a kumatuna *27/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [2/29, 8:29 AM] BintuUmarAbbale: _MASHAHURI_ *Mallakar Binta Umar* *08089965176_07084653262* *Accont numbar.....0542382124 Binta Umar GT bank* *88* 'Kasa nayi da kaina don kar su kula da hawayen da nake. Duk wani motsinta yana kallonta ta mirror zubar hawayen ta yana jin kamar zubar dalma a cikin zuciyarsa daurewa yake kawai har suka isa wani karamin asibiti Hanifa ta rasa me ma zatace yana damunta idan da son samu ne zatace zuciyarta ke mata ciwo sai ta 'buge da fad'in "Zazzab'i da ciwon kai ke damuna. Nan likita ya hada mata magani yana fadin " Da San samu ne ayi mata allura nan ta mike tana fadin"Maganin ma ya isa ta tsani allura mik'ewa sukayi dukaninsu mansura da Asalamiyya suka sameta jingine jikin mota Mansura tace"Ni dai nasan wannan zazzab'in yanzu ya kamaki dalilin Khalid dama irin haka nake jiye miki kina gani dai duk wannan rawar jikin da yake miki yanzu ya daina saboda irin wulakancin da kike masa." Hannu na daga mata raina a dugunzu me nace"Mansura ki k'yaleni naji da abunda nake ji." Asalamiyya ta kunshe dariya duka na kai mata raina a bace! Nace"Nifa idan zakuyi iskanci ne zan koma gida ai babu lallai babu dole kunshi." Mansura tace"Allah ya baki hakuri yanzu dai kiyi kokarin cika umarnin marigayi ko kya samu nutsuwa cikin zuciyarki ." nace"Mansura kina ganim yanda yake wani dauke dauken Kai ta yaya zan masa magana." Tace"Bari suzo." Tawowarsu muka hango nayi sauri dauke kaina inajin fad'uwar gaba narasa me yasa yake min kwarjini a yanzu , shima tun daga nesa yake kallonta suna karaso wa ya dauke kansa Abbakar ya mik'awa ledar maganin ta shi kuma Abbakar ya mik'a mata suka shiga mota sai da suka hau kan titi ne Mansura tayi shahada ta kalli Khalid a nutse tace" Khalid Hanifa na so tayi magana da kai." Da sauri na zungureta wata irin harara na watsa mata Wanda yayi dai-dai da juyowarsa ya Dan saki fuskarsa kadan yana kallonmu yace." Wace irin magana ce ina sauraronta Allah dai yasa ta alkairi ce." Bata fuska nayi nace"Ni babu wata magana da zanyi."! Ya kalleni na minti biyu kafin ya dauke kansa da fadin"Okey!" Iya abunda yace." Kenan ya juya yana mamakin yarinyar duk yaga alamun akwai maganar da take cinta amma saboda tsabar taurin kai tace babu Mansura taji haushin abunda nayi don muna sauka ta dinga zagina da fadin"Daga yau ta cire hannunta daga lamarina ko kallonta banyi ba muka shiga gurin kunshin nima yanzu na soma jin haushin kaina kan abunda nake. **** Daga ko wane b'angare shirye-shirye ya kammala ana ya gobe d'aurin Abbu mutanan gombe suka iso gabaki dayansu har da Abbu nayi mamaki k'warai da zuwan su nayi kuma farin ciki masaukin su na yini Abbu ya zaunar dani sai Nasiha yake min da kawo misalai ni dai nayi shiru ina sauraonsa sai da ya gama kashe min jikina sannan yace." Hanifa wannan karon ma ina Neman alfarma a gurinki."! Na dago kaina ina kallonsa idona cike da k'walla nace"Abbu wace irin alfarma ce ka fada insha Allah zan zama mai biyayya a gare ka." Yace.' Ina so ki koma dakin ki ma'ana ina so ki amunce gobe idan Allah ya kaimu a sake d'aura muku aure ke da Khalid tsohon mijinki saboda yanzu na yarda da nagarta na yarda da kyawawan halayen sa hakika Allah ya shiryi Khalid ya dorashi hanya ma dai-dai ciya Khalid shine namiji da yafi cancan ta ki aura a halin yanzu." Hawayen dake zubo min nagoge nace"Abbu na amincewa bukatarka a ko da yaushe ina burin inga na faranta muku rai na amunce Abbu." Albarka kawai yake sanya mun da fatan alkairi a rayuwata. Jikina a sanyaye na shiga inda Ammi take zubewa nayi jikinta ina kuka cikin lallami da kyawawan lafuzai take rarrashina nace"Ammi kun yarda na koma gidan Khalid ko."!? Tace"Mun yarda hanifa insha Allah zakuyi zama dake dashi kamar yanda Allah yake so tunda da akwai sa albarka iyaye a ciki ina so duk wani kulli dake cikin zuciyar ki ki ajeshi guri guda ki fuskanci abunda yake gabanki aure ba wasa bane don Allah kiyiwa mijinki biyayya." Nace"Insha Allah Ammi na dauki wannan alk'awari Allah yasa haka shi yafi alkairi." Tunani duk ya cikani gami da fargaba yanzu wane irin zama zamuyi da Khalid har yanzu zuciyata na shakkarsa gani nake kamar tuban muzuru yayi amma tunda iyayena nason abun nima ns karba don in faranta musu rai zanyi biyayya gare su dashi Khalid din amma kuma dole zan kama mutumcin domin bazan taba zama muyi irin zaman da mukayi dashi a baya ba. Mansura murna take sosai tana fadin"Wallahi shiyasa nake kaunar dattijon mutumin nan yana da halin girma mutum mai kima da sanin ya kamata ai abbu yayi Ubangiji Allah ya kara masa lafiya wai!! Ko yaya Khalid zaiji idan yaji an d'aura auransa dake." Ta fada tana rike haba." Nace"Wallahi ni jin abun nake wani iri Mansura har yanzu zuciya ta bata yarda da shi ba wallahi ina shakkar sayawarsa gani nake idan ya sake ganina gidanshi zai dawo da halayen sa. "Don Allah ki daina wannan sambatun surutai ki tsaida zuciyar ki guri daya Allah na tabbatar Khalid ba zai sauya miki daga inda yake haka ba kuma zakiji dadin zama dashi sosai ko da can baya ma karanci ilimi ne da kudi da kuma tsautsayi amma nasan yanzu bazai tabayin gangancin rabuwa dake ba." "Humm! Kawai nace tace"Gobe d'aurin aure amarya bata shirya jikinta ba don Allah dube ki kinga da kin gyara jikin ki da yafi." Nace "Mansura k'yaleni don Allah wallahi fargaba ke damuna." Mik'ewa tayi ta dauko jarkar zumarta da take sha kullum da safe da dare tace"Ki fara da wannan bari in hado miki gari da madara." Nace"Allah ya sawake bazan sha ba." Kallona take da mamaki tace"Kina so kije yaji lami salam kenan!? "Nace" Abunda ya dame shi ne ni bazanyi wani shaye-shayen magani ba saboda shi sai na bari naga kamun ludayin zama dashi tukkuna Dariya Mansura take tace"Sai wani cika baki kike kamar bakya sonsa jiya fa naga irin rikicewar da kikayi kawai don kinji yana waya da budurwarsa."Hanifa taji gabanta ya fadi babu shakka sai tayi ya'ki da wannan gurin ganin ta raba shi da yan matansa a zuciyarta take wannan maganar a zahiri kam cewa tayi''babu wani rikicewa kawai kaina ke min ciwo ina ruwana da abunda yake ke nifa yanzu Sam bays burgini balle inyi kishinsa" Mansura dai jinta kawai take tasan karya take. *** Alhmdullahi komai aka sanyawa lokaci to da izinin Ubangiji sai yazo yau juma'a yau ne ranar d'aurin aurai kda. a ya hallara angwaye na cikin kaya iri daya komai iri daya Khalid ya shiga cikin su ya saje shi da mahaifinsa duka basu San abunda yake faruwa sai da sukaji muryar wani maroki yana fadin"To Alhmdullahi kowa ya hallara yanzu za'a fara d'aurin aure Insha Allah yanzu za'a d'aura auran Khalid da hanifa kan sadaki dubu dari."! Take Alhaji Lawan ya futo da kudi ya aje gaban Abbu Malamai suka shiga aikinsu Alhji Tijjani ya saki baki yana kallon ikon Allah bai ce komai ba har sai da aka shafa fatiha khalid kuwa suma tsaye yayi kawai yana bin bakin mutane da kallo ganin an shafa fatiha ya tabbatar masa da gaske ne cikin nutsuwa aka d'aura auran Abbakar da Mansura kan sadaki dubu Dari itama Asalamiyya sadaki dubu Hamsin aka shafa fatiha guri ya hautsine da gaishe gashe gami da rabon Alawa da goro Alhji Tijjani ya matsa kusa da Abbu yana gaisuwa gami da godiya wannan karamcin bai taba tsammanin wannan Abu ba hannu ya mik'awa abokin nasa sukayi musabaha da juna godiya kawai yake masa Alhji Lawan yana fadin"Babu komai ai duk an zama daya..... Khalid da tawagar abokansa suka zube gaban Abbu suna godiya Khalid ya rike hannun Abbu ya ma rasa me zaice shi kam abbu murmushi kawai yake masa gami da fatan alkairi a zaman auransu haka taro ya watse kowa na cike da farin ciki da annushuwa. Kafin kice kwabo gidan Mamy ya cika da yan uwa da abokan arziki duk Wanda ka duba za ka same shi yana walwala da farin ciki banda nasrin kuka kawai take tasan idan hanifa ta shigo gidan mybe karshen zamanta da Khalid yazo don yanzu ta lura kowa sonta yake a gidan kamar ita kadai CE mace. **** Wani irin b'acin rai ne ke damuna tun sanda naji labarin an d'aura auran na shiga toilet naci kukana na koshi Mansura ta shigo cikin wata lafiyayyar shadda da akayi mata dinkin Aliya (bubu) gaba da baya duk surfani ne na mutan Sinigal kana ganinta ka ga amarya ganin ns futo daga toilet idona jazur yasa ta tsaya kallona kafin tace"Kuka kike kenan. " ? Shareta nayi na zauna ina shafa mai tace"Ki sanya irin wannan shaddar ta jikina don Allah ki futo yanzu Abbakar yayi min waya gasunan kan hanya." Nace"Me za muyi musu."? Tace"Sunzo gaisuwar iyayene zamuyi hotona dasu da abokansu shiru nayi mata kawai. Babu wata kwaliyar da nayi ina gama shafa man na zura rigar ban d'aura d'ankwalin rigar ba kawai na YAFE jikina dashi uari da sarka na fashon na sanya kawai na futo Mutane suka dunga kallona suna min Allah ya sanya alkairi inda aka sauki su Abbu na nufa. Yauma kamar jiya haka abbu ya zaunar dani yayi tayi min fada Wanda ya sanya ni zubar da hawaye sosai nan ya miko min kudi tare da fad'in "Rike sadakin ki a hannun ki insha Allah ans idar da sallahr azahar zamu tafi." Da sauri na kalleshi nace"Abbu don Allah karku tafi yau."! Ammi tace"Sai dai kiyi hakuri zaman me zamuyi kuma idan mukayi haka bamuyi kawaici ba ke dai kawai tsakaninmu dake addu'a ce." Hawaye suka soma zobo min tausayin kaina nakeji har yanzu ina fargabar zama da khakid nasiha sosai Ammi tayi min jikina duk yayi sanyi naji komai ya fuce min aka. Bayan sallah azabar su Abbu suka dauki hanya nayi kuka mutuka da tafiyar su da kyar 'yan uwan Mama suka shigar dani gida zuciyata cike da kewar iyayenta inno da sauran dangina Ya Hafiz Ya Nasir Wasila da sauransu kwamciya nayi ina kuma Wanda ya jamyo hankalin kawayen mu dake cike da dakin zawarawa da yan mata harda matan aure kawai sai suka shiga tsokana ta mussaman zawarawan cikinsu suna fadin"Ina ma sune sukayi aure wallahi da babu Wanda ya kaisu farin ciki Amina tace ni dai jinsu kawai nake ni kadai nasan abunda yake damuna cikin zuciyata. Khalid duk ya rasa ina zai sanya kansa saboda farin ciki ranar yayi rabon kudi Wanda bai San iya adadinsu ba sai fara'a yake yayyunsa na tsokanar sa fucewa yayi ya bar gidan da yaga abun nasu yayi yawa. *** Waya ta naji tana kara wacce ke kusa dani ta mik'o min na duba numbar ce babu suna murya a cunkushe nayi sallama ajiyar zuciya ya sauke kafin yace. " My Wife.! Fad'uwar gaba naji shuru nayi yace." Nasan kina jina okey dama ba wani abun bane yasa na kira ki a waya na turo Yanzu zaki ga sa'ko k'arfe 8:00 pm da akwai dinnar da zamu futa Insha Allah." Okey! Nace na kashe wayata! Wayar yabi da kallo ya tab'e bakinsa yana raya abubuwa da dama kan yarinyar....... Ba komai bane aiken kayan futa gurin dinnar ne material ne mai mugun kwai da tsada irin Wanda amare ke sanyawa ranar d'aurin auransu wani irin dinki akayi masa doguwar Riga jikinta duk wasu irin totoci masu kyau dinkin ya bani sha'awa sosai kuma nasan zai min kyau a jikina komai ya futa takalmi da jaka iri daya sai wasu irin gold irin kirar Dubai masu stones a jikinsu sarka awarwaro hadda zubona uku cikin Dan kit dinsu gaskiya sun burgeni mutuka haka yan dakin suka rude da ganin kayan wai Dole sai na tashi sun fara shirya ni Mansura tace"Ai gwara kuyi mata da gaske Dan wani irin bakin hali ne da ita ganin sun takura min ne yasa na mike naje nayi wanka na futo suna fadin to ko kefa kowa dai da irin surutan da yake min. **** Wani irin kamshi ne buge ni lokacin Dana shiga motar ya maida murfin ya rufe zagayo wa yayi ya zauna mazaunin sa yaja motar a nutse motar take tafiya kan kwalta motar su Mansura na gaba tasu Asalamiyya na bayan mu kowa ne ango shine ya dauki amaryasa, babu Wanda yayiwa Dan uwanshi magana tukinsa kawai yake yaki kallon inda nake hade raina nayi nima ko da wasa ban kalli gefensa ba sai dai k'amshin turaransa ya sanya min wata irin muguwar kasala a nutse motar ta shiga harabar katafaran gurin taro ko ina haske tar-tar jama'a duk na jiran futowar mu ni kunyar ms futowa nke gwara Mansura da Asalamiyya basu taba aure ba ni kuwa fa har yarinya ta....... Ya kalleni babu yabo babu fallasa magana yake so yayi sai ya fasa bude motar yayi ya zagayo ya bude mun a takure na fito ganin yanda duka ido yayi caaaa! Kanmu jama'ar Khalid da suke dakon zuwansa da amaryarsa suka fara aikin daukar pictures dinsa suna masa fatan alkairi hannusa kawai yake daga musu yana godiya Ya rasa ta ina mutane suka gane yayi aure bai taba yarda da cewa duniya ta sanda dashi ba sai yau. Gaba nayi kawai nabi bayan su Mansura da kyar ya kufce daga cikin jama'ar da suka kewaye shi ya karaso hannuna naji ya rike cikin bashi bance masa komai ba muka shiga gurin....... Kujeru shida ne a Jere ko wanne ya zauna da amaryar shi...... Tunda na zauna nake bata fuska gani nake kamar kallona ake mutane zasu gane ni din bazawara ce da yarinyata maganar Amina ta d'azu na tuno inda take cewa Wai babu Wanda zai ganni yace nayi auren fari ballanta haihuwa sai naga kamar zagina take ina gani kamar mutane zasu gane a cewar wai har nafi su Mansura kyau da nuna k'uruciya..... Jikinsa ya matso dashi jikina nayi saurin motsawa ina watsa masa wani irin kallo wayarsa ya mik'awa wani abokinsa dake tsaye yana mana dariya ya karbi wayar yana ta faman daukar mu a hoto raina duk ya b'aci ganin yanda yake wani nanikar jikina.... Dauke kaina nayi a bazata naji ya juyo da fuskata le'bensa ya d'ora kan nawa nayi saurin fuzgewa amma duk da haka sai da guy nan ya dauki hotonmu a haka naga yana nuna masa yana dariya can gefen su Mansura sai dariya suke abun ya bawa duk Wanda yake gurin sha'awa ..... Khalid kam pictures din ba karamin kyau sukayi masa take ya Dora shi kan fuskar wayarsa fuskarsa dauke da kyataccen murmushi Haka aka cigaba da gabatar da dinnar din kowa na cikin farin ciki bandani idan na kalli b'angaran su Mansura da angwayensu sai inga suna sakin murmushi tare da jefawa junansu murmushi tsakanina da nawa ango idone kawai k'arfe daya saura aka tashi Alhmdullahi dinnar tayi kyau ta kayatu yanda ya kamata. Wani irin ciwon jiki ke damuna ga bacci don haka motar kawai na zauna ina kallonsu suna ta faman gaishe gaishe Dasu dauke dauke hotona cikin zuciyata hace hoto dai hoto dai mutane basa gajiya.... Motar ya bude ya rankwafo da kansa saurin kauda kaina nayi yace." Ki futo zamuyi hoto da abokanaina zasu tafi." Kamar da dotse yake magana Rai a Dan bace yace." Ko bakyaji ne."!? Na juyo da batacciyar fuska nace"Bazan yi wani hoto ba."! Kallona yayi minti biyu kafin yace." Okey."! Ya matsa daga gurin tsaki naja ina kallonsa yana magana dasu su kuma sai dariya suke masa dauke kaina nayi cike da jin haushin su. Yaya Attahir ne ya fado a raina nayi sauri duba zobon azirfar da ya sanya min a hannuna naji ruwan hawaye na kokarin Zobo min zoben nake murzawa idona a lumshe nake tunano rayuwar mu dashi Allah sarki a duniya bani da Babban masoyi sama dashi Naso inyi zaman aure mai tsayi dashi Allah bai nufa ba Ya Attahir na sona nason farin cikina "Nace" Insha Allah bazan mance da Kai ba a rayuwata kayi min hallacin da ba ko wane namiji yayi min irinsa ba." "Waye kike magana akanshi."!! Saurin muryarsa ya daki dodon kunnena Ashe a fili nayi maganar na dauka cikin zuciyata nayi bude idona nayi ina kallonsa har ya shigo motar yana kokarin kunna ta. *29/2/2020* _BintuUm@rAbb@le_ [3/1, 10:44 AM] BintuUmarAbbale: MASHAHURI_ *Mallakar Binta Umar* *08089965176_07084653262* *Accont numbar.....0542382124 Binta Umar GT bank* *89_90* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 ```Wannan pege din Sadaukar wane gare Ki``` *FATIMA MUSA* ```Momy Nijar Alherin Allah yazo har inda kike Momy na.``` *Ban manta daku ba masoyan k'warai gaskiya naji dadin yanda kuke bibbiyar books dina nagode k'warai da wannan kauna nagode da har kuka bani hankalin Ku gurin ganin na Isar da sa'kona kan wannan littafi Mashahuri nagode yawan Ku bazai barni ambaci sunayen Ku ba Kalmar godiya ce a tsakanina daku masoya na na Hak'ika.* Motar ta fara tafiya kan titi a slow sautin muryarahi naji da Dan b'acin rai a ciki yace.' Kina matar wani kina tad'in wani NAMIJIN kar ki manta Abunda kike haramun ne." A nutse nace"Wanda nake tad'in sa da ba don mutuwa tayi mana cikas da baza ka ganni ba ma balle har ka samu damar fad'ar wannan maganar." Shiru motar kimanin minti biyar bai ce komai ba hakanan nima haka har muka iso gida yayi parking ya juyo yana kallona ina murza zoben hannuna yace." Wannan zoben alk'awari ne ? Naga kina ji dashi da alama na marigayi ne ko."!? Tab'e baki nayi kawai na fara kokarin bude motar. Yace." Dan bani hankalin ki." Na juyo a fusace! Ina motsa baki murmushi yake sakar min Wanda yasa nayi saurin dauke kaina yace." Duk wani turje-turje da kikeyi ba shine mafuta ba a tare dake aure dai an d'aura ya dauro kuma baki isa ki kwance shi ba don haka nake baki shawarar ki sanyawa zuciyar ki hakuri da lisilama ki cire duk wani tunanin namiji mai rai ko mattace cikin ranki kizo muyi rayuwar aure kamar yanda Allah ya fad'a ni nan da kika gani ba bakon zafi bane duk irin zaman dakike so kiyi dani a shirye nake da nayi irinsa dake kuma duk wani abunda zakiyi domin ki bata min rai kin dade bakiyi shi babu abunda zakiyi min a halin Yanzu ya bata min rai face ambaton wani namiji gabana yana da rai bashi da rai bana bukatar haka saboda ni mutum ne mai tsananin kishin musamman akanki saboda haka nake baki shawarar kafin gobe ki cire wannan zobe daga hannun ki bana bukatar sake ganinshi a jikinki." Kallonsa nake cike da dumbin mamaki yanda yake magana a kausashe yasa na tabbbatar da cewa da gaske yake da abunda ya fada nace"Kai baka isa ka sanya ni na cire wannan zoben daga hannuna ba ka bari ma kaji Wallahi tallahi wannan auran don ba yanda zanyi ne iyayenta naso amma ni da zasu bi nawa ra'ayi babu aure a tsarin rayuwata na Riga na rasa miji managarci mai sona da kauna tsakani da Allah ba don wani Abu me zanyi da wata soyayya bayan na rasa masoyi ka sanya a ranka zan zauna da Kaine domin bin umarnin iyayena ba don wani abuba Ya dunga kallona da jajayen idonsa rai bace yace." Futar min a mota."! Kallon wulakanci na watsa masa nace"Motar banza da hofi kake wani hura hanci a kanta a zafafe na juya zan bude ya jawo ni da karfin gaske bakina ya matse ya fara lugwigwita shi cike da mugunta idanunsa nake kallon naga sunyi ja jijiyar kansa Duk tayi rada-rada tsoro ya kamani ganin yanda goshinsa yake tsatstsafo da gumi! Cikin zuciyata nace"Allah yasa ba haukan NASA ne ya motsa ba. Kokarin kwace jikina nake ya matse min baki sai zugwi yake take hawayen axabah ya soma zuba a idona Khalid kam sai da ya tabbatar ya jigata ta sannan ya sake ta yana wani irin huci! Yace." Na daina lallaba ki da rarrashin ki tunda dai na lura ke baki da kunya da mutumci idan da kinyi min na kyaleki yanzu bazan bari ba saboda ina a matsayin mijinki bazan dauki raini ba shashasha kawai."!! Naji ciwon abunda yayi min sosai nake kuka na bakin ciki nace"Allah ya saka min mugu kawai." Motar ya bude min cikin hargowa yace." Zan gwada miki muguntar tawa zaki sani ne."! Futa nayi da sauri nace"Mahaukaci kawai idan ba don kaddara ba waye zai zauna da mahaukaci.'''! K'irjinsa ya nuna yana motsa baki da sauri na bar gurin.... Ya jima cikin motar kafin ya bar gurin ransa a bace Hanifa tayi mutukar bata masa rai da kalaman ta ta raina shi kawai saboda kuskuran da ya aikata yanzu ya kara tabbatar da cewar abunda ya aikata babban kuskure ne. **** Washe gari wani bukin aka tashi dashi gidan ya cika da jama'a har dare lokacin ne kuma ake shirye-shiryen daukar amare. Abbah ya hadamu yayi mana nasiha wacce tasa ni mutuwar jiki na dauki alk'awarin yin biyayya ga Khalid din matsala kawai shine idan na ganshi sai inji zuciyata na tunzurani har yanzu na kasa yafe masa. Kar Ku manta gidan da Abbakar ya Gina kusa ne Dana Khalid can Tudun yola don haka mota daya ce ta dauke mu nida mansura aka soma ajiye ni kafin a wuce da Mansura nata gidan kuka nake ni kadai cikin daki babu wasu yan uwa duk an tafi gidan mansura naji ciwo da takaicin abun sosai dake gidan ba bakona bane yasa banji wani tsoro sosai bs mike naje na kulle kofar key din na bari a jiki naje nayi kwamciyata ina kukan zucci. Bacci ya soma fuzgata naji alamun taba kofar dakin bude ido nayi da sauri na mike zaune hararar kofar dakin.... Motsi na daina ji na koma ns kwanta kwata-kwata na kasa ta buka komai ballanta in samu damar cire lifayar jikina. Khalid kam part dinsa ya nufa bai damu da kulle kofar da tayi ba saboda yasan zatayi abunda yafi haka wanka yayi ya futo kugunsa daure da towel ba tare ya shafa mai bs kawai ya sanya jallabiya da gajeran wando dadduma ya haye ya Tada sallah raka biyu yayi ya Dade sujaddar k'arshe yana addu'a kafin ya dago ya sallame sallah al'kur'ani ya karanta yanda ya sawwaka ya rufe tsaf ya mike yaje ya kwanta yana jin zuciyarsa sakayau kullum kafin ya kwanta sai ya karanta al'kur'ani mai girma. *** Bayan idar da sallah Asubah ya nufi part din Nasrin bacci take lokacin Da isa ya zauna gefen gadon yana mata magana firgigit ta tashi tana kallonsa nan ya fahimci taci kuka ta koshi kafin tayi bacci yace" har yanzu kinki sabawa da tashin asubah ko ? Me ya samu idonki yayi jawur haka."!? Wani hawayen ne yake kokarin zubo mata tace" Babu komai." Tausayi ta bashi yace." Naga kin damu kin daga hankalin ki tunda kikaji labarin dawowar hanifa cikin gidanan kike kuka kika hana kanki sakat! Ki kwantar da hankali baki da ishashshiyar lafiya bana son wannan kukan naki." Tace"Gani nake kamar karshen zamana da kai yazo kowa ya San irin son da kake mata itama take maka ya za'ayi na iya kwantar da hankalina Khalid ina sonka duk Cikin raina ina son zama da Kai duk wani hali Dana shiga ta dalilin son da nake maka ne gashi likitoci sun tabbatar min da cewar babu ni babu haihuwa ta dalillin kwayoyin Dana dunga dubga duk don in faranta maka rai maihafata ta lalace bazata iya daukar ciki ba." Kuka take mai cin rai! Ya jawo ta jikinsa ya rungume yana rarrashinta da kalamai masu sanyaya zuciya tace"Don Allah khalid kada soyayyar hanifa tasa ka juya min baya wallahi ina son zama da kai." Yace." Ki kwantar da hankalin ki kinji ko insha Allah muna tare har karshen numfashin mu nayi miki wannan alkwarin insha Allah soyayyar wata baza ta bari na manta hallacin ki a gare ni ba ina sonki Nasrin hakanan ina tausayin ki da halin da kike ciki dole dani dake mu barwa Allah ikonsa kinsan da kudi na siyan lafiya da tuni na siya miki ita kwamciyar hankalin ki kawai nake bukata don Allah ki daina wannan koke-koken." Rungume shi tayi tsam!tsam tana jin wani irin dadi cikin zuciyarta yace." Kije kiyi sallah kiyi min kwalliya mai kyau." Mik'ewa tayi jikinta duk a sanyaye tace"Abunda harda tsokana my kai da kake da sabuwar amarya kake zolaya ta." Kwanciya yayi kan bed din yana lumshe ido fargabar tunkarar Hanifa yake saboda tsabar masifar ta yace." Ki rabu da wannan amaryar Nasrin tsoro take bani ke dai kije ki kiyi wanka ki futo ki rakani gurinta. " toilet din ta shige tana murmushi jin dadi ta soma shawo kan mijin nata tana ganin zata cigaba da zama ahaka koda bazai yi aurattaya da ita zata hak'ura har lokacin da hankalinsa zai dawo gareta ta gane abunda yake gudu. A gare ta, yaki sakin jikinsa da ita duk da likitocin sun tabbatar masa da cewar bata dauke da sauran wani ciwon sanyu Gloria yanzu zai iya hada shimfid'a da ita duk da haka dai ya kasa sake wa da ita ba don baya sha'awarta ba. Nasrin tsaf ta shirya jikinta cikin wani boyal mai masifar kyau anyi mata dinkin Riga da siket dake tana da kiba dinki ya matse jikinta yans kwance yana kallonta yana jin wani irin fleengs a tattare dashi mik'ewa yayi ya jawo ta jikinsa kissis dinta ya shiga yi sosai jikinsa sai kyarma yake Nasrin tayi ta mamakinsa ko ina amaryar tasa oho. **** Wanka nayi na shirya jikina cikin atampa supar banyi make up mai kawai na shafa fuskata nayi amfani da yari da sarkar jiya don ba karamin burge ni sukai ba gaban mudubi na tsaya na feshe jikina da turare gefan gado na zauna ina duba waya ta naji motsi ana taba kofar mik'ewa nayi na isa gurin "Waye"!? Sama-sama na fadi maganar." Naji yace." Ki bude kofar mana nine."! Har na juya da niyyar komawa na tuno nasihar Abbu da alk'awarin da na daukar masa na bude kofar tare da koma ciki bayanta yabi da kallo yana lumshe ido k'amshin dakin ya tafi da imaninsa hannunsa rike Dana nasrin suka shiga INA kallonsu har suka karaso cikin sakakkiyar fuska nasrin tace"Amarya kin b, lafiya."!? Sosai nayi mamakin matar kawai sai basar nima na Dan saki fuska kadan nace"Lafiya na tashi kefa."!? Tace"K'alau ga angon ki wai lallai sai na rako shi." "Kin kyauta."! Na fada hankalina na kan wayata. Jikin sanyi jiki Nasrin ya juya zata futa yace." My wife dawo ki zauna zamuyi magana juyowa tayi tace"Ba Wai naki zama bane Zan jira Ku a parlor." Ta bude kofar ta futa da sauri tana mamakin irin shan k'amshin da Hanifar keyi sosai tayi mamakin yanda ta sake cika da wayewa kasaituwar ta da kwarjinta a bayyane suke ba Khalid kadai ba ko ita ta tsorata da ganin yanda Hanifar ta zama cikakkiyar mace mai kwarjini da haiba. Jikina ne ya bani yana kallona na dago kaina babu yabo babu fallasa nace"Ka tashi lafiya."? Sai da ya mula tukkuna ya amsa da fadin"Lafiya kefa." ? Shiru nayi masa ganin bani da niyyar bashi amsa ne yasa yace." Jiya me yasa kike rufe kofar ki." Nace"Wace kofa."!? Girgiza kansa yayi ganin tana so ta raina masa hankali yace." Ki futo parlor ki same ni." Futa yayi nabi bayansa da kallo minti...... Nasrin kam tana futa daga dakin part dinta ta nufa zuciyarta Duk babu dadi ta tsani wulakanci ya same ta zaune a parlor ta ta hada tagumi yace." Ke da nace ki jira ni kuma sai ki dawo ki zauna." Tace." My bana son Abunda zai bata mun rai ki ya hasala zuciyata matarka na lura bata maraba dani a sashen ta." Murmushi kawai yayi duk yasan Abunda yake damunsu kishi yace." Okey ki same ni a part dina okey." Tace"Shikkenan bari in hado maka break fast yanzu." Yace." Kin kyauta min." Fita yayi ya kira yaronsa Atiku tare suka shiga part din nasa wasu lafiyayyun jakkunan fata suka shiga fito dasu suna shiga dasu gurin Hanifa motsin da naji yayi yawa ne yasa na fito parlor nan nagan su jefe jikin bango saiti guda goma sha biyu da sauri na koma dakin na zauna naji motsinsa ya bude dakin ya shigo da babbar jakar a hannunsa yaje ya aje haka ya dunga shigo dasu tsaf ya jerasu kafin yazo ya tsaya kaina hannunsa duka cikin aljihun wandon sa yace." Ga kayan lefen ki nan na futa ko."!? Nace'' kai suka dama wannan." Murmushi yayi kawai yace." Ina jiran ki a part dina." Ko kallonsa banyi ba ya futa daga dakin. Tsadaddun kaya ne cikin jakkunan Wanda yayi mugun batar da kudi gurin hada mata su da gaskiya hanifa ta gwangwanje lefe...... Kwanciya nayi ina tunanin yanda zamanmu zai kaya domin naga alamun abunda nake masa ma ya daina bashi haushi shaf na manta da yace na same shi part dinsa kiran wayarsa ne ya shigo na duba sai da ta kusa katse wa na dauka yace." Ke muke jira fa."! Kafin nace komai us kashe wayar! Yanda ya fadi maganar nagane ransa a bace yake mik'ewa nayi rufe jikina da mayafi Kalmar atamfar takalmi plate na sanya k'afafuna na nufi part din nasa. Suna zaune tsakiyar parlor Nasrin na hada masa break fast yana sanye da short nickar sai k'aramar shart blue mai karamin hannu da alama bai jima da futowa daga wanka ba, wani iri naji ganin nasrin din tana bashi soyayyan dankali da kwai a baki kujera na nema na zauna tunda ya kalleta sau daya bai sake kallonta ba yanzu rainin hankalin da take masa ya soma bashi haushi dole ne ya dauki mataki a kanta sosai ya hade fuskarsa yake karb'ar dankalinsa cikin nutsuwa . A hankali nasrin tace"Kin futo kenan."!? Zoben hannuna na murza Nace."eh"! Shiru tayi ta cigaba da Abunda take a sace yake kallonta tayi masa kyau sosai . wannan zoben na hannunta ya tsone masa ido. Tsaf ya kammala ya koma kan kujera Nasrin ta gyara gurin ta dawo ta zauna kusa dashi dauke kaina nayi. Gyaran murya yayi a nutse yace." Alhmdullahi ina so Ku nutsu Ku bani hankalin Ku." Shiru parlor ya cigaba da cewa"Babban abunda yasa na Tara Ku anan shine dukanin Ku kuna da matsayi daya a gurina ina bukatar Ku zauna lafiya Ku girmama junanku bana bukatar tashin hankali ke nasrin kece babba ki rike girman ki ke hanifa ki zauna a matsayin ki na k'arama ki bata girma a matsayin ta na wacce ta girme ki sannan kuma uwargidan ki ina so in samu nutsuwa daku kuma Ku samu nutsuwa dani don Allah insha Allah cikin satinan zan muje umara INA fatan kunji nasihata Ku zauna lafiya Ku sama min nutsuwa." Ban taba zaton ya iya magana ta nutsuwa irin yau ba kuma yayi masifar burgeni daga ni zaiyi adalci cikin matansa Nasrin tace"Insha Allah zaka same mu masu kyauta ta maka zamu zauna lafiya da izinin Allah zaman da akayi a baya baza ayi irinsa ko."!? Tafad'a tana kallona tausayi ta bani nace"E hakane Allah ya bamu zaman lafiya da junanmu." Yaji dadin lafazunta ya kalli Nasrin yace." To yau a dakin wacce nake." ? Dariya tasa tana nuna shi da hannu shima dariyar yake yace." Meye abunda dariya tambayar ki nayi fa." Tace."lallai ma my wai ni kake tambaya a dakin wacce kake."! Murmushi yake yana kallonta sosai take bashi tausayi tabbas ta shiga hadarin rayuwa ta dalilin sa dole ne ya tausaya mata. Ganin sun shagala da kallon junansu yasa na bar musu gurin inajin zuciyata kamar zata tsage don takaici da wani irin zazzafar kishi mai sanya daci a ma'kogwaro zama nayi cikin kujera ina sak'e-sak'e cikin raina Da sallama ya shigo dakin na amsa k'asa-k'asa tsayuwa yayi kaina hannunsa duka cikin aljihun wandon shi zuba min idonsa yayi yana kallo kafin yace." Ashe baki cire wannan zoben ba kenan. "!? Shiru nayi masa hannu ya mik'o min tare da fadin " Zaro shi in aje miki kwata-kwata ma baiyi miki kyau ba irin wannan tarihi ake ajesu duk sanda kika tuna dashi sai kiyi masa addu'a yanzu dai baki da alaka da me shi." Nace"Wai kai don Allah meye ruwanka da zobena ne ? Kabi ka takura min alk'awari nayi bazan taba cireshi ba har karshen nufashina." A fusace! Yace.'alk'awari ko."? Kaina na daga tare da fadin"K'warai kuwa." Danne ni yayi kan kujerar ya sakar min nauyinsa kokari yake ya zare zoben na dunkule hannuna ina buge-buge!! K'irjina ya taba na FASA kara dai-dai kunnen sa da saura ya cika ni na mike a guje na shige d'akina ina hakki! Key na zura na jingina da jikin kofar gabana sai fad'uwa yake wannan wace irin masifa ce haka kawai yace dole sai na cire zobe. Motsin bude kofar naji na zabura da sauri na nufi toilet ya bude dakin da sauri Ashe yana da wani key din kofar toilet din ya buga da karfi nayi baya sauran kadan na fadi yana shigowa ya dauke ni cak!! Dukan bayansa nake INA fadin"Wannan wane irin Abu ne wai kai ina ruwanka da zobe na." Ya jefa ni kan bed din yana fadim''Tunda taurin Kaine dake kin jawowa kanki." Gani nayi yana kokarin cire shart din jikinsa gabana ya fadi cikin dakiya nace"Nifa bana son irin wannan rayuwar kar ka sake wallahi."! Da mamaki! Yake kallona kafin ya jawo bed din yace." Okey kina bani umarni ne ko shawara kar in sake in karbi hakkina kome."? Na yunk'ura da sauri ya jawo ni jikinsa matseni yayi tsam-tsam yana lalubar bakina datsewa nayi ya dinga cizon lebunana tsananin azaba yasa na bude bakin idona ya Tara k'walla nace"Kome zaka min bazan cire zoben nan ba." Khalid dake can wata jahar bai Sam me take cewa ba don hankalin sa na kan Brest dinta da suke gigita shi ba tun yau ba. gigice yake kokarin tube min Riga na rirrike hannunsa ina kuka sosai nake jin fargaba da tsoro ganin yanda duk ya futa daga hayyacin sa magiya nake masa kan ya rabu dani na lura kamar hankalinsa ma baya tare dashi....."Don girman Allah kar kayi min mugunta na roke da Allah ka ka sake farkani! Wayyo Allah Ya Tahir!!!!." Kamar anyi ruwa an dauke dif!! Naji ya saurara da Abunda yake min..... Khalid yaji duk wani nishadi da shauki da yake ciki ya dauke lokacin da ta ambaci sunan Tahir matarsa ta sunna ke kiran sunan wani don zai aikata sinna da ita..... Wani irin kishi mai rad'ad'in zafi ya rufe shi gumi ya dunga yanko masa kamar babu Ac T shart dinsa ya dauka ya zura a jikinsa ba tare da yace min komai ba ya futa daga dakin..... Na mike duk jikina yayi sanyi nauyi da tsami! Ko a jikina halin da ya shiga dama burina ya k'yaleni wanka nayo da ruwan zafi me dumi na sauya kaya kicin na nufa don wata irin yunwa nake ji. Khalid kam ya Dade abun nayi masa ciwo duk da yake Attahir din bashi da rai yaji zafin abun matuka Don haka ya dauki alk'awari daukar mataki me tsauri akanta zata San shi takewa rashin mutumci. *** Tun ina sanya ran shigowar sa har na hukura dare nayi na kulle kofar da kyar bacci ya dauke ni mai cike da mafarkai. Khalid ma part dinsa ya kwana Sam baya so Nasrin ta fuskanci irin zaman da yake da Hanifar........ Washe gari sai kusan k'arfe sha daya ya shigo da shirin fita ina zaune a parlor ina kallon TV kallo guda nayi masa naji na sare wani kyau da haiba yayi min nayi saurin yin kasa da kaina..... Muryarsa da amo yace." Bani da matsayin da zaki gaishe ni ko? Wai ke menene yake damun ki ne? Nasan dai kin San abunda kike aikata wa haramun ne kin sani na sani cewar aljanar ki tana karkashin kafana amma baki da buri da ta'kidi illah ki ga raina ya b'aci abunda kikayi jiya shine dai-dai ko."!? Baki na tura gaba nace"Me nayi maka to."!? Girgiza kansa yayi yana duba agogon hannunsa kafin ya juya ya futa shaddar jikinsa sai motsi take kallo na bishi dashi daf da zai futa kira ya shigo wayar shi...... Wayar ya zaro ya duba me kiran da gayya ya dawo cikin parlor sosai ya tsaya yana amsa wayar...... Ya wani lallausa muryarsa yana sakin kyataccan murmushi Da kyar naji Abunda yake cewa"Haba ya kike irin wannan maganar ne hummm! Waye ya fada miki sabon aure ne ? Matata ta farko na dawo da ita kin San mun haihu tare iyaye suka shiga lamarin namiji darajar haihuwar mu amma Kin san zuciyar Khalid na tare dake 'yan mata kar ki damu kinji zan shigo in duba ki da daddare okey." Shiru yayi yana sauraron ta kafin yace." Okey wane irin tanadi ne? Ko sai nazo zan ganshi? Murmushi ya sake yana Dan Sosa kanshi kafin yace." Ki tsammaci zuwa Tara dai-dai hakan yayi miki ko.? Okey sai nazo." Ya fada yana cire wayar daga kunnensa ko kallona baiyi ba ya fuce daga parlon wani irin gumi ne yake tsatstsafo wa daga jikina naji kaina na wata irin sarawa mik'ewa nayi na shige bedroom na . kamar wacce ka Zane wa jiki tsabar bakin cikin da yaks cin zuciyata yasa na fashe da kuka kariris INA addu'ar Allah yasa kar ya wuce daga kasuwa ya dawo gida nayi rantsuwar bazan barshi ya fita daga gidan ba. ***** Haka na yini cikin kunci da damuwa da kyar na iya cin abinci Wanda nasrin ce ta kawo min shi har d'akina sosai nake ganin kokarin ta nayi ta mamakin ganin ta sauya hali so take mu zauna lafiya don har zama tayi tana jana da hira halin da nake ciki yasa na kasa sakin jiki da ita gajiya tayi ta futa biyar na yamma na sake wani wanka na shirya cikin wani uban swiss les mai shegen tsada mai Kalar blue da pink jikinsa manya-manyan fulawa ne hade da wasu irin stones masu kyalli sosai yayi min kyau na tsaya gaban mirror na gyara gashi sosai sai shek'i yake daure shi nayi sa k'aton ribbon na d'aura dankwali akai Wannan karon yari da sark'e fashon na sanya amma banyi make up mai lebe kawai na gogo a baki na fesha turaruka kusan kala goma parlor na futa Wanda ina zama naji alamun shigowar mota cikin gidan da sauri naje na daga labulen window din naga motar shi ta shigo can gurin parking ya nufa yaronsa Atiku ya bude masa motar ya fito ya Dan tsaya suna magana kafin ya wuce part dinsa..... Wata zuciyar tace"Ki bishi ki kulle kofar kar ki bari ya fito. Ba tare da tunanin komai ba na dauko mayafi takalmi plate na zura na nufi part din nasa nan na ci karo da Nasrin zata shiga taci Uwar kwalliya cikin k'ananun kaya (Ingilish wear) nayi saurin kauda kaina don wani irin b'acin rai naji gani nake ma taga lokacin da na futo ne yasa ita ta futo ni bana son sanya ido, cikin sakin fuska tace"Yau tare zamu shiga kenan nayi mamakin dawowar sa gida irin wannan lokacin yanzu fa k'arfe shida saura baya shigowa gida sai bayan sallahr Insha." Nace"Mybe akwai abunda ya dawo dashi." Kusan tare muka shiga parlor nasa shiru yana bedroom Nasrin can ta nufa. Tsayuwa nayi ina bin parlor da kallo Wanda yayi masifar haduwa da kayatuwa komai kala ne a gurin ga kamshi sai tashi yake duka aikin yaron sa ne Atiku Inanan tsaye Nasrin ta futo tans fadin",Yana toilet bari in je in hada masa abinci. "! " OK sai kin dawo." Abunda na CE kenan ta futa ringing naji da sauri na juya ina Neman inda wayar take. Can na hango ta kan kujerar daining naje na dauka da sauri na duba sunanan me kiran *Nafisa Abdu bako* raina ya b'aci na gane itace wacce ta kira dazu kuma na lura yana ji da ita..... Hannuna rike da wayar ya futo kugunsa daure da towel naji wani irin rugugu! K'irjina ya bada das!!! Ganin faffadan k'irjinsa ya gigitani da yanda ya sake wani irin murdewa gani nayi ma ya zama fari tas dashi ya karaso inda nake tsaye hannunsa ya mik'a min tare da fadin bani wayata." Na dago kaina baki na rawa Nace"Ina zakaje."!? Tsurawa min ido yayi yana kallona kafin yace." Meye haka ina miki wata magana kina tambaya ta ko in ajiye ni da zakice ina zanje to yawo na zanje ko zaki hanane."!? A kufule nace"Dama me hali baya fasawa wannan wace 'yar iskar ce take kiranka a waya tun dazu."! Dan zare ido yayi yana kokarin karb'ar wayar a hannuna yace." Kar dai kinyi min bunkice cikin waya ko da yake ma na manta na sanya ta security saboda irinku yan sanya ido. Bani wayata." Ya fada taba mikon min hannu. [3/1, 8:07 AM] BintuUmarAbbale Nace"Bazan bada ba har sai ka fada min INA zakaje da har ka dawo gida da wuri har kake sauya sabon wanka matarka tace ba irin wannan lokacin kake dawowa ba.'' Yace." Zaki bani wayata da arziki ko kuma kina so in murdeki in kwata ina ruwan ki dani dole sai kinji sirri na dama dai kina jin magana ta ne sai in fada miki inda zani ko da yake nasan ma Kin gane ina zanje shiyasa kika daga hankalin ki."""" Juyawa nayi da sauri zan har dakin hannuna rike da wayar dogon hannunsa yaja jawo ni ta baya ya katse a jikinsa duka ya sanya hannuwansa kan k'irjina yana murzawa jikina ya soma rawa tsigar jikina ta tashi ina jin sanda kan nipple dina ya wani kumboro ga wani irin huci mai dumi da yake sauke min a wuyana a gigice nayi jifa da wayar na fara kokarin fuzge jikina. Ya sake ni yana ya mutse fuskarsa kallona yayi yace." Mara kunyar karya kawai." Wayarsa ya shiga hadawa ni kuma na rasa wane hali nake ciki kawai na dunga binshi da kallo ina zabga masa harara har ya shige bedroom dinsa Zubewa nayi kan kujera hawaye ya soma zubo min wani irin ruwa me dumi nake ji na zubo min muguwar sha'awa ce ta taso min gashi har yanzu tsigar jikina tashi take kan nipple dina sai kyakyayi yake..... Jin motsin futowar sa yasa na goge hawayena da sauri yana futowa idanunmu suka sark'e da juna a zabure! Na mike! Ganin irin kwalliyar da zabga sai naga bai taba min kyau irin yau ba lallai shaddar ta karbeshi matuka yazo zai wuce da sauri na tare hanya ina fadin"Bafa zaka futa ba."!!! "Bafa zaka futa ba."! Ya maimata magana ta yana kallona cike da mamaki! Yace."me yasa bazan futa ba ko an baki gadina ne."!? Nace" Eh dolene ka zauna a gida nayi rantsuwar baza ka futa kayi fasikanci ba." Kwata-kwata kishi ya rufe min ido lokacin ban San na fadi wannan maganar ba. Babu zato naji saukar mari! A kuncina nan na dawo hayyacina hawaye ya soma zuba Tunda nake masa rashin mutumci bai taba shiga b'acin rai ba irin yanzu da Dan yatsa ya nuna ni a kausashe yace." Ki iya bakin ki wallahi zanyi mummunan saba miki don baki da mutumci ni zaki kira fasiki idan shi din ne tun kafin inyi da wani dake zan fara banza wawuya Mara wayo kawai! Zance zanje gurin budurwa ta yanzu kiyi abunda zakiyi ."! Ture ni yayi na fadi a gurin ya fuce cikin tsananin b'acin rai! Zuru nayi zaune ina tunanin lamarin anya bazan zura jiki ba kuwa? Kuncina na dafe ina mamakin lamarin kwana guda an mari amarya ya kamata in kama kaina wata zuciyar tace baza ki iya ba ai saboda kishi. Gabana ya cigaba da fad'uwa kwalliyar da yayi ya tafi zance tafi komai damuna kafin in Ankara naji saukar hawaye Marin da yayi min bai dame ni ba sai zuwa gurin budurwa nake ta jajantawa cikin raina wani irin zazzab'i zazzab'i naji yana nema ya kamani motsin shigowar Nasrin naji nayi saurin mik'ewa zaune ta shigo hannunta rike da wani kwando kayan abinci ne Jere a ciki kallo guda tayi min ta gane akwai matsala tace"Lafiya dai hanifa."!? Cikin kokarin danne damuwa ta nace." Me kika gani."!? Naga idanunki sunyi jawur ina Khalid din bai futo ba har yanzu."? Kawai sai na tsinci bakina ya subuce da dad'in "Ya tafi zance." Taje a je kwandon abincin ta dawo da mamaki tace"Ban fahimta ba." Nace"Mijinki dai ya tafi zance gurin budurwa ki kirashi a waya kiji sai ki tabbatar ." Futa nayi na barta tsaye a gurin. Ko da na shiga bedroom dina zubewa nayi kan bed wani mahaulacin kuka ya kufce min zuciyata wani irin zafi take min da rad'ad'i INA jin wani irin sonsa da kaunarsa na sake bujiro min ga sha'awarsa yau daya da ya ta'ba min k'irjina ya tada min da masifar son sex haka nayi ta juyi har aka kira sallahr magariba sai da nayi wanka kafin inyi sallah na futo parlor da kyar na samu na hada Abunda zanci zama nayi parlor ina kallon TV ina kallon agogo har goma na dare banji motsin shigowar sa ba nayi kwance kan doguwar kujera zuciyata nayi min zafi bana jin dadin komai wayata na dauka na kira Mansura lokacin suna tare da Abbakar din da khalid a gidan Mansura tace"Ga mutuniyarka ta kira.Khalid gyada kansa kawai yayi suka cigaba da maganarsu. Nace"Mansura shine ko ki kirani a waya ko."? Tace"Kema gashinan kin fada ban kira ki ba ki kirani ba." Nace"Yanzu gashi na kira ki ai." Tace"Wai ya naji muryarki sanyi ne."? Hawayen dake zubo min na goge nace"Bani da lafiya Mansura. " tace"Subahanallahi! Me ya same ki."? Mansura zuciyata da gangar jikina suke min ciwo."!? Mansura tace." Mybe zazzab'i kisha magana ki kwanta ." nace"Zan sha insha Allah." Sallama mukayi na kira Asalamiyya. Mansura tace"Ya Khalid Ashe hanifa babu lafiya amma kayi shiru yace." Haka tace miki bata da lafiya."? Mansura tace"Eh wai zazzab'i take."! Yace." Kinga ni bata fada mun ba amma bari in koma gidan yanzu." Sallama yayi musu ya nufi gida hankalinsa kwance domin yasan duk karya take kawai tsabar kishi ke damunta dole ya nuna mata b'acin ransa a wannan karon. **** Haka na kwana cikin kunar zuciya da safe da kyar na iya hada abun da zan karya dashi na nemi guri na zauna a Palo ko wanka banyi ba so nake ya shigo kamar yanda ya saba shigowa har k'arfe goma shiru can naji karar mota na mike da sauri ina le'kawa aikuwa shine ya futa na hango nasrin ta koma part dinta da alama ta rakoshi ne jiki a sanyaye na koma na zauna ina sak'e-sak'e cikin raina. Haka dai na ci na cinye kwanakina uku ba tare da kyakyawar mu'amula ta shiga tsakanina dashi ba kullum ina jin lokacin futar shi da dawowar sa ya daina shigowa inda nake ni kuma girman Kai ya hanani bashi hakuri duk da nasan abunda nayi masa ban kyauta ba tunani nake da wace sigar zanje gurinsa domin in bashi hakuri in samu ya kawar min da abunda ke damuna sai kace wata me shan maganin Karin ni'ima kullum pant dina a jike inyini da sha'awa in kwana da sha'awa wannan wane irin bala'i ne. To ko da ranakun kwanana ya zagayo mutumin Ku bai neme ni ba ina kallon shige da fucensa tsakanin part dinsa dans Nasrin kullum idan zai futa sai ta rako shi sun tsaya jikin mota sunyi soyayyar su sannan yake barin gidan ya ma manta dani. Hankalina a tashe na kira Asalamiyya ina fada mata halin da nake ciki dariya kawai take min tama ki saurara ta kashe wayar nayi na kira mansura itama taci dariya sai da taga raina ya b'aci sannan ta tsaya tana saurara ta nace"Wallahi babban Abunda yake damuna sha'awa a halin yanzu kinga lokacin da nake gida bana naji amma yanzu al'amarin ya kai in taha wai ya zanyi ne."!? Tace"Kawai ki shirya ki kai kanki dama ke din ai ba budurwa bace kuma ke dashi kun Riga kun San junanunku me zaki tsaya tsoro nasan tunda ya Riga yayi miki fushi dole sai kinje kinyi rarrashi ai lwallahi khalid Nada hakuri ma da ya jure rashin kirkin ki." Nace"Gaskiya Mansura bazan iya zuwa gurin shi da bukatata ba." Tace"Dallah malama ba cewa akayi kije kice gashi-gashi ba kawai kiyi shigar da zata gigita masa lissafi ko kiyi k'aryar ciwo idan ya shigo sai ki langwabe a jikinsa daga nan labari zai sauya salo nace." Tam zan gwada dai wannan amma Kai tsaye ni bazan je ince ya kwanta dani ba." Mansura ta dunga min dariya kashe wayar nayi ina tunanin mafuta. Part din Nasrin na nufa tana zaune a parlor tana kallo muka gaisa nace"Don Allah ko kina da Panadol ki bani kinga wani irin ciwon kai nake." Tace." Ayya! Sannu bari in duba miki amma Khalid ya San baki da Lafiya." Nace"gaskiya bai sani ba,." D'akinta ta shiga minti biyu ta futo hannunta rike da maganin da ruwa tace kinci abinci kuwa."? Girgiza kaina nayi tace"Bari in kawo miki kici sai kisha maganin sai yafi aiki." Abincin naci sosai don naji dadinsa na sha maganin zama nayi muna hira kira ya shigo wayarta naga tana ta wani irin murmushi kafin ta mak'ale murya my ya kasuwar ina fatan kaje Lafiya.'? Masha Allah haka nake so ka cigaba da lafiya da daukaka a duniya Allah ya tsare min kai." Ban San me yace mata ba naga tana dariya tace"my kasan hanifa babu lafiya ko Wallahi kanta ke ciwo Yanzu ta shigo ns bata magani. " Sautin muryarsa na jiyo amma banji me yake fada ba tace." Okey to Allah ya kawo lafiya." Kashe wayar tayi tace"gashinan Zuwa guje asibiti." Naji fad'uwar gaba mik'ewa nayi nace bari inje in kwanta kafin ya shigo." Khalid kuwa tunda yaji daga bakin Nasrin din sai ya yarda da gaske bata da Lafiya din shine dalilin da yasa ma ya bar ayyukansa ya nufa gidan Wasu damammun Riga da wando nasa ko ina na jikina ya futo na kwance gashinan duka na ya mutsa shi kwanciya nayi kan bed INA nishi INA jin sanda ya shigo dakin na rintse idona yazo ya tsaya kaina a hankali na bude idona inayi wani irin Abu dashi irin dai na marasa lafiya..... Khalid yayi saurin dauke kansa idonta yana daya daga cikin abunda yake saurin saukar masa da kasala. Yace." Nasrin tace min baki da Lafiya me yake damunki."!? Da kyar na Dora hannuna a kaina nace"Kaina ne ke min ciwo." Zama yayi kusa dani naji wani irin sanyi ya ratsa min zuciya hannunsa ya Dora saman goshina yace." Gashi kuma babu zazzab'i bargon ya cire gabansa ya fadi Brest dinta kamar zasu tsone masa ido da sauri ya cire bargon gabadaya yana bin jikin nata da kallo nayi saurin rufe idona ina jin dadi tarko na ya d'anu. Hannunsa ya tusa cikinrl rigar dake irin mai don hannuwa ce kuma wuyanta a matse yake yanda yake shafa fatar jikina yasa naji wani irin shauki na kamani na dunga lumshe ido nishina na karuwa. Yace." Jikin ki sanyi k'alau babu zazzab'i ke dai kawai ki fadi gaskiyar lamarin. Idanunsa na bude ina kallonsa Wanda shi kuma a lokacin ya fahimci abunda yake da akwai dariya yake cikin ransa yana mamakin wai shi yarinyar nan zatayi wa wayo... Mik'ewa yayi zai futa yana fadin''Tunda Nasrin ta baki magani Shikkenan Allah ya sawake." Muryarta na rawa nace"Wannan maganin baiyi min ba ka Kaine asibiti" yana kokarin bude kofa yace." Na gane lalurraki bata asibiti bace." Fucewar sa yayi na mike zaune raina a bace Innalillahi wa'ina ilahi raji'un Shikkenan ya gane ni na shiga uku hawaye nake na takaicin wannan Abu. Khalid kuwa futa yayi yana dariya wai shi zatayi wa dubara sarai ya gane abunda yake damunta. Kuka naci na koshi na dauki alk'awarin bazan sake zubda mutumci na ina nuna masa wata alama da zata sa ya gane na damu dashi ba. Haka muka cigaba da rayuwa dashi sai yayi kwana biyu uku bai le'ko inda nake ba sai ya ga dama ko ran girkina part dinsa yake kwana ranar girkin Nasrin kam haka zan ganta tana ta shige da fuce abunta....... Zaman kadaicin fa nake ya soma damuna na soma tunanin yarinya ta data na gurina nasan zata debe min kewa yausha rabon Dana ganta kwanaki ne ma na ganta wayar Nasrin take nuna min yanda tayi yawo da girman jiki tace itama a wayar Khalid ta dauki hoton nayi nayi na tura hoton wayata yaki sai hak'ura nayi haka nake rayuwata ni kadai a gurina tsawon sati uku kenan...... Ana ya gobe zamu tafi Saudia ya shigo cikin shigar k'ananun kaya ido nabi shi dashi ya tsaya kaina da murmushi a fuskarsa yace." Meye kika wani tsira mun ido kina kallo." Dauke kaina nayi ba tare ina tab'e baki." Ya saki wai killer smile kafin yace." Kina sane da cewar gobe zamu tashi ko."!? Nace"Ina zamu tashi." Da mamaki yace." Kefa kin fiye rainin hankali tun yaushe nake fada muku zamuje kasa me tsarki."! Nace"Au gobe ne Ashe? Daga kansa yayi nace"To! Ina dauke kaina ganin hankalina yana Nema ya tashi saboda tsayuwarsa kusa dani. Futa yayi ni kuma na dauki waya na kira Ammi muka gaisa nan na fada mata zamuje umara addu'a kawai take ma Khalid din Abbu ma addu'a ya dunga yi masa kafin ya Dora da yi min nasiha inyi biyayya ga mijina. Kafin mu d'aga sai da muje can family hause dinsu muka gaisa da iyayaensa sosai na lura Mamanshi ke jin kuntata ni kam sakin jikina nayi na nuna kamar wani Abu bai taba faruwa ba, baby Mrym kuwa babu yanda banyi da ita bs kan tazo gurina taki yarinyar ta bani mamaki K'warai da gaske ta manta dani fafur..... A waya na kira Mama dasu Mansura nayi musu sallama addu'ar dawowa lafiya sukayi mana. Yau satin mu guda kenan a Saudia zaman bai canza zani ba ni dashi ido ne ko da yake kusan kullum muna harami sai dare muke dawowa masaukin mu na lura kamar yana cikin damuwa kawai dai yana daurewa ne wani dare ina kwance ina bacci ya shigo dakin dama tare suke kwana da Nasrin daki daya itake kula dashi da bashi abincu.. Kallonsa nake da mamaki ya zauna gefen gadon da nake kwance"Tashi muyi magana" ya fada babu wasa mik'ewa nayi zaune ya tsira min ido kafin yace." Yanzu zan karbi HAKKINA saboda na kasa jurewa duk abunda nake dauriya kawai nake amma wallahi tallahi kada ki kuskura ki ambato min sunanan namiji sai na bata miki rai! Kin gane ko." Na kalleshi idona da yanayin bacci nace"Ni ban gane ba." A kausashe yace" zaki gane yanzu jawowa yayi ya danne ni yana sauke nuffashi yace." Nace zan karbi hakkina kar ki kuskura ki kira min sunan wani namiji okey."!!! Jikina ya shika sosai don har ya soma karb'ar sakonshi amma kuma wata irin fad'uwar gaba nake yi sakamakon sanin halinsa da nayi akwai ya shiga sarrafa albarkatun k'irjina ya sauke nuffashi zafi-zafi yake komai ya cire min kayan jikina ya cire nasa wata irin soyayya me zafi ya shiga gwada min na saki jiki sosai ina jin wani irin dadi Wanda ban San sanda na soma ma yar masa da martani ba Ina sauke numfashi Khalid ya samu abunda abunda yake so nan ya dunga hakar hanifa yana sakin sambatu Mara misali sosai yake jinta kamar lokacin da ya fara farka ta hanifa sai kukan azabah take tana fargabar kar ya sake farkata a karo na biyu.... Khalid sai da yayi sai hudu ya sauke cakkk ya dauketa ya nufi toilet wanka sukayi yare hanifa sai duba jikinta take tana fargaba suka futo tare ba tare da sun sanya kaya ba suka kwanta ko wanne jikinsa daure da towel suka mak'ale juna bacci Mao dadi ya dauke su a ranar sai da suka makara gurin zuwa hadani To hakace ta dunga kasan cewa a tsakaninsu kullum dare idan suka dawo daga harami suna mak'ale da juna hanifa har ta saba lokaci nayi idan ba jinsa tayi a jikinta ba bata samun nutsuwa. Allah sarki nasrin tun bata ganewa ta fara ganewa sosai ta shiga damuwa khakid da ya lura sai ya rage hanifa kam ta sanya masa rigima bata yarda ba domin ya Riga ya sabar mata kusan sati guda kenan da shiryawarsu kullum sai sunyi ba sau daya ba ba sau biyu ba. Ganin kamar suns shiga hakkin Nasrin din yasa yake kwana bibbiyu da ko wacce duk da haka dai nasrin a takure take...... Khalid na iya bakin kokarinsa gurin ganin ya baiwa ko wacce hakkinta kafin su baro kasa MSI tsarki sai da sukayi addu'a sosai kowa ya roki bukatar sa ta duniya data hslira sannan suka nufo kasarsu daga durarasu najeria hanifa ta kasa gane kanta Yau da lafiya gobe babu Dr na yi mata test ya tabbatar da shiga ciki a tare da ita cikin na tsawon sati uku wato dai farkon shiryarwa su Khalid din murna gurin Khalid din babu magana addu'a yake Allah yasa ta haifi namiji dariya kawai take kasa Khalid ganin samuwar ciki yasa ya soma d'aga kafa da sex saboda yana bala'in son cikin hanifa tayi tsalle ta dure ba yarda ba kamar yanda ya saba yi mata duk ranar kwananta to haka take bukata.... Mamakin ta yake idan tana masa wani abun yana ganin cikin ma kamar ya Dada mata jaraba ne haka dai yake biye mata duk Don a zauna lafiya tare da nasrin ake rainin cikin. Hanifa ta saki jiki da ita sosai domin ta gani ta sauya hali haka ma mamanta tana ganin mutumci ta sosai tare suke kokarin ya'kar Khalid din gurin ganin sun raba shi da jarabbabun yan matansa don watarana idan suka hade masa kai ya sai yabi ko wacce yayi banbaki tukkuna yake samun Kansu. Kamar hadin baki Mansura da Asalamiyya suma duka tsohon ciki ne dasu na hanifa ne dai Karami a cikinsu Mansura ce ta Riga haihuwa aka sha sunan Yaronta namiji Wanda yaci sunan Khalid suna kiranshi da Walid bayan suna da sati biyu Asalamiyya ta haifi mace yarinyar ta kyakyawa da ita sosai akayi suna mai kyau Hanifa ta dunga jin INA ma itace ranar dawowa gida tayi ta dura masa kuka cikin ya dameta rarrashinta ya dunga yi da kslamae masu sanyi nan ne ya dauko mata tsohowar ajiyar ta ta miliyoyin nairor! Gold dinta ne Wanda Tony mahaifin Sonop ya bata...... Ranar suka kwana suna rigima kan me zai kawo mata kayan arna bata so yaje ya bada sadaka domin samun nutsuwar ta ya futa da kit din kamar yanda Tace haka akayi ya sanya akayi musu kudi yaje da kansa gidajan marayu da kungiyoyi asibitoci ya sadaukar da duniyar taji dadin abunda yayi don haka sai ta kwantar da hankalin ta.. Cikinta ya shiga wata na goma da kwana goma nakuda mai zafi ta kamata cikin dare Khalid duk ya rasa nutsuwar sa ganin irin azabar da take sha Nasrin kam kuka take sosai tana fadin Dama haka haihuwa take hanifa na durkushe yazo ya dauketa cakkk! Kara ta k'walla tana fadin"Sauke ni gatanan ta tawo." A gigice ya sauke ta ya zauna durshen jikinsa ya rikita tan ta dunga nishi tana salati cikin ikon Allah danta ya fado yana tsanyara kuka hamdala take suna taya ta Hanifa ta dauke jaririn cikin towel sabuwar reza da zare ta dauko ta dai-dai ta cibiyar da karamin ya tsanta bisimillah tayi ta yanke cibiyar ta daure Khalid ya karbi yaron ita kuma ta kama hanifa suka shiga toilet ruwa ta hada mata me zafi sannan ta futo ta gyara gurin khalid na rungume da danshi sai farin ciki yake ya samu namiji addu'a yake ma Nasrin yana sake cin kauna da sonta cikin zuciyarsa. To rayuwa kenan hanifa taga gata da kauna daga ko wane b'angare mussaman b'angaran dangin Khalid din suna ji kamar su Goya ta mamy yanzu tana jin Hanifar cikin ranta saboda karamicinta a gareta ranar suna yaro yaci sunanan Alhaji Lawan wannan umarnin Alhaji Tijjani nine sosai Alhji Lawan yayi farin cikin samun takwara kyauta kuwa Anwar yasha ta daga b'angaran Alh Lawan din. Hanifa na arbain aka koma harka don da kanta ta sanya mansura kawo mata magunguna na gyara aka cigaba da soyewa tofa watan Anwar uku ciki ya bayyana kuka da rigima ta dunga wai sai an zubar Khalid yayi ta kokarin fahimtar da ita taki sai da taga ransa ya b'aci sannan ta hak'ura. Anwar Nada shekara daya da wata uku ta haihu wannan karon mq namiji ne mai kama da ubansa kamar dai Anwar din da alama duk jarabarta Khalid din ya fita karfin jini ranar suna yaro yaci sunan Abbu umarnin Alhaji Tijjani kenan Abbu yaji dadi sosai da kansa yazo yayi ma yaro addu'a sosai da sosai ya koma gombe cike da kaunar yaron Wanda ake kira Khalifa. Hanifa nayin arbain ta gudu gombe amma Kuma sai ke kasa yin sati guda tayi jarabar ta ta sanyata hada kayanta ta dawo Khalid ya dinga mata dariya Don dama yasan ba iya zama zatayi ba duk jinta yake da take cewa wata daya zatayi. Ciki ya Sake shiga aikuwa su mansura suka ture ta da tsokana haushi duk ya isheta daina futa tayi gaba daya saboda yanayin girman da cikin yayi mata ga nauyi. Lokacin haihuwa yazo taji banbamcin na kuda sosai take me zaifi suk nufo asibiti take suka tabbatar da cewa yan biyu ne a cikin Khalid ya dunga mamaki saboda sunyi scaining ya nuna guda daya ne, ta macen ta fara Haifa kafin NAMIJIN duka mahaifarsu daya Khalid ya zube gurin yana wa Allah sujjadah ta godiya da kyautar da yayi masa Wannan haihuwa ta kawo masa budi da daukaka a rayuwarsa Duk mai kaunar sa ya tayashi murna da farin ciki walima mai kyau da tsari ya shirya ranar suna yara suka ci sunayen su Ahamad Tijjani Halimatussadiya anyi ma ammi takwara kenan Ammi tayi farin ciki sosai Suna akayi Wanda Tunda take haihuwa ba'ataba irinsa ba sosai ta samu alkairi ranar...Hanifa ta tabbatar da cewa yanzu Khalid ya sauya hali don haka itama take ji baza ta taba iya rayuwa idan babu shi a doran duniya ba. *Alhmdullahi* *Alhmdullahi* *Alhmdullahi* Nan na kawo karshen wannan littafin MASHAHURI Allah ka YAFE min kurakurai na dake cikin ina fata kuma sakon dake cikin littafin ya isa har inda nake so. TAKU CE BINTA UMAR ABBALE Sai mum had'u sabon littafin mai suna... *SADAUKI!! OMAR* Wai!wai!wai!!!!! Kai daga jin sunan littafin kasan zai tsaru kar Ku sake a baku labari SADAUKI! OMAR daban yake da sauran!!!! Ya tsaru ya had'u ya kayatu matuka zan so Ku biyo ni domin jin yaya kafecen yake! SADAUKI! OMAR kar Ku sake a baku labari *GODIYA GARE KI* Rahima Aliyu Giwar Mata Gaisuwar ki daban take babbar mace hakima alkairi Allah yazo in da kike momy Hanifa Allah ya barki da masu kaunar ki makiyan ki suji kunya 1/3/2020 BINTA UMAR ABBALE *************************⬇********************** ************* Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************